THE NEW EMIR (SARAUTA) CHAPTER 2 BY NIMCYLUV
Narkakkun idanunsa ya zubawa cikin Masarautar yana yaba ƙyanta da kuma tsarinta,komai na masarautar abin birgewa ne,sai ƙyalli da sheƙi take faɗin kuɗin da aka kashe wajan tsara masarautar ɓata baki ne,taɓe baki yay tare da juya fararan ƙwayar
idanunsa,Wani Bafade ne ya ƙarasu wajan da sauri yana zuwa ya samu kansa da zubawa Captain kirari kamar wani sabon Sarki kana yace “Mai martaba yace akai ka masaukinka anjima yana nemanka fada”cewar ɗan aiken,shuru wajan ya ɗauka domin Saifudeen ko inda ɗan aiken yake bai kallah ba bare ya saka ran zai tankasa,jinjina kai Bafaden yay yana girmama girman izzar mutumin ko Lil prince baya wannan jan ajin,cikin gajiyawa da kallon da mutane suke masa ya ƙara gyara tsaiwarsa tare da lumshe lulu eyes ɗinsa masu firgitar da ƴar mace ta faɗa tafkin ƙaunarsa,ya ware laɓɓansa cikin muryar mai amo da sauti yace “I need to rest” ya faɗi hakan yana ware manyan idanunsa a kan ɗan aiken,sosai haiba da ƙwarjin Saifudeen suka zuciyar ɗan aiken cikin rawar jikin yace “mai martaba ya bada uwarnin kaika masauki saika biyoni”ya faɗa yana yin gaba,shima Saifudeen baya ya mara masa tare da yiwa drever’nsa wanda kuma ya kasance bodyguard ɗinsa nuni daya biyosa,motar ya faɗa kana ya dinga binsu a baya a hankali har suka isa wani ƙaramin ɓangare a cikin gidan sarautar wanda ya kasance yana kusa ɗakunan barori da kuyangi,cikin rawar jiki ɗan aiken yasa kai ya buɗe ƙofar kana ya shiga ciki,sashin ya haɗu domin hadda bene a ɓangaren da aka kaisa,cikin hali na gajiya ya faɗa wani bedroom dake tsakiyar ɗakin yana shiga ya saka key ya kulle,direct bathroom ya shiga babu jimawa ya cire kayan jikinsa tare da tsayawa saitin shower ya sakarwa kansa ruwa,duka hannayensa ya saka ya dafe bango dasu kana ya sadda ƙasa ruwa’n yaci gaba da sauka a naked fresh skin ɗinsa mai ɗaukan idanu,lumshe dara daran idanunsa yay yana sauraran yadda ziciyansa ke bubu very past ba tare daya san dalili ba,tunda ya samu saƙon an turashi 9ja masarautar bilhas domin kula da lafiyar Mai martaba data ɗansa,ya samu kansa cikin tsoro da fargaba haka nan yake samun kansa cikin faɗuwar gaba,wani zazzafan numfashi ya sauke tare da ware manyan idanunsa ya ɗaga kansa sama ruwa’n shower ya soma sauka saman ƙyaƙƙyawar fuskarsa bai ɗauke fuskarsa ba saida yaji numfashinsa na shirin ɗaukewa,kana ya janye fuskarsa ya kashe shower’n tare da ɗaura alwala,wani ash ɗin towel ya ɗauka ya ɗaura saman waist ɗinsa kana ya ɗauki ƙarami ya shiga goge sumar kansa,saida ya tsane jikinsa sosai kana ya fito a toilet ɗin,cikin nutsuwa ya shiga shafawa chocolate skin ɗinsa versiline mai daɗi da kuma sauƙin zafi a jiki,yama gamawa ya ɗauki turare ya feshe jikinsa dashi,wani long blue ɗin jeans ya ɗauka ya saka tare da wata red ɗin riga mai hula wacce ta kama jikinsa sosai,hatta nipples ɗinsa saida suka bayyana,comp ya ɗauka ya taje sumar kansa tayi luff a kansa har zuwa wuyansa sai zabga ƙamshi da ƙyalli take,miƙewa yay ya shimfiɗa abun Sallah ya gabatar da sallar Asar kana ya faɗa saman bed ɗinsa cike da gajiya bacci yay gaba dashi.
Zarina’s pov
Tunda ta tashi da asuba tayi sallah bata ƙara ƙwanciya domin yin wani bacci ba,sosai tsoro da fargabar maganganun su Zaitun ya cika mata zuciya duk yadda tayi ƙoƙarin fahimtar zancen nasu amma brain ɗinta yaƙi bata damar hakan,tana zaune rungome da teddyn ɗinta sai sauke ajjiyar zuciya take sbd kukan data sha,a hankali aka turo ƙofar ɗakin aka shigo,cikin murnar ganinsa ta miƙe da sauri ta isa garesa,idanunsa ta zuba masa tana son cewa wani abu amma ta gagara,Idanu Prince ya zuba mata yana mai jinjina baiwa da tsarin halittarta,sosai brest ɗinta suke dagula masa lissafi,amma yay alƙawarin bazai taɓa sex da ita ba,amma tabbas zai rage zafi,kuma yay alƙawarin kozai rasa komai nasa saiya mallaketa as his wife,kallo guda yay mata yaji ta ƙwanta masa kuma nada bada jimawa ba zai gabatar da ƙudurinsa wajan Mai martaba,Murmushi yay mata tare da ware hannayensa alamar tazu garesa,kasan cewar bata fahimtar komai sai abinda aka ɗurata a kai yasa batayi wani tunani ba ta shige jikinsa,saurin cire jikinsa tayi jin wani abu ya daki kanta,runtsa idanunta tayi da ƙarfi cikin rawar murya tace.
“YA HALILU YA GAFARU”
Sai kuma hawaye ya wanke mata fuskar wani jira ya fara ƙwasarta,ganin zata faɗi yay sauri saka wani ya jawota jikinsa,ya salam Zarina ji tayi tamƙar ana watsa mata dalma a jiki hakan yasa ta soma fita a hayyacinta,numfashinta ya shiga ɗaukewa ta fara fisge² tamkar wata sabon kamu,wani shu’umin murmushi yay ganin yadda brest ɗinta suke tsalle cikin farar rigar jikinta,ɗaukanta yay cak ya nufi saman bed ɗin ɗakin da ita,kana ya shiga ƙoƙarin haɗe bakinsu waje ɗaya domin sosai wani maganaɗisun sha’awarta ke ƙwasarsa,dunda yake sex da mata bai taɓa jin sha’awarsu yana yine domin biyan buƙatar ƙansa,amma yau anwayi gari yay arba da macen da ko idanunta ya gani sai yaji mararsa ta murɗa,ganin da kaske so yake yay kissing lips ɗinta ya bata san lokacin data gantsara masa cizo da ƙwasa a guje kamar mahaukaciya tayi waje ba.
A ɗan firgice ya farka daga nauyayyen baccin daya ɗaukesa mai tarin mafalkai marasa daɗi,shuru yay ya shiga maida numfashi,zan ya nisa cikin zazzaƙar muryarsa mai amo da daɗi yace.
“ya ubangiji nayi tawassali da ƙyawawan sunayenka guda ɗari babu ɗaya ya Allah ka shigemin gaba cikin lamarina,bana damuwa da kowa da komai rayuwan talakawa dayi rantsuwa zan kare rayukansu shine gaba na,amma wannan baiwar Allah da nake tunani a kanta ta dameni,ta tsayamin a zuciya tana neman tarwatsamin brain da tunaninta ya rabbi idan Aljana ce ki rabu dani domin nayi imani da Allah nafi ƙarfinsa da yardar Ubangiji,idan kuma mutunce ina rokanki daki baiyana gareni ki gayamin abinda yasa nake mafalkinki”ya gare maganar yana langwaɓar dakai tamkar ƙaramin yaro,ganin lokaci naja ga kuma kiran da Mai martaba yake masa yasa ya miƙe a hankali tare da faɗawa toilet yay taken shower kana ya fito ya shirya cikin uniform ɗinsa na sojoji mai kalan amy colour,mai saka hula ba sai gyara gashin kansa daya kumayi kana ya fice daga cikin sashin gaba ɗaya ya nufi ɓangaren Fada wacce ya gani ɗazu.
A baki Fadar ya tsaya yana jiran ai masa iso,ɗan aikene ya dawo yace “Mai martaba ya baka dama”taɓe baki yay ganin yadda jikin ɗan aiken ke rawa sai kace wanda yay arba da zaki,cikin nutsuwa da kamala ya sanya kansa ciki Fadar bakinsa ɗauke da sallama,gaba ɗaya jama’ar Fadar suka zuba masa idanu hatta Mai martaba saida ya kallesa,Tiraki dake kusan mai martaba yace “he just look like Sufrak bilhas” kallon da Mai martaba yay masa yasa yay saurin sadda kansa ƙasa tare da faɗin “tuba nake”
Saifudeen bai tsaya wajan kowa ba ya tsaya gaban Mai martaba tare da sunkuyar da kansa ƙasa cikin girmamawa yace “Allah ya taimaki sarki na amsa kira”jinjina kai Mai martaba yay kafin ya gyara zama yace.
“Muna maka barka da zuwa masarautar bilhas fatan kasan dalilin zuwanka nan? Daka yau zakana kasancewa dani a Fada har a tashi daga zaman Fada,sannan dukkan wani taro da zani kana side ɗina sbd tsaro,muna son ka saka idanunka a kan kula da wannan masarautar,sannan aƙwai hukunci mai girma ga duk wanda ya shiga lambu ba tare da izini ba,haka nan kuma wajan dawakai,fatan zaka sanye idanunka a kan wannan guri biyun da muka faɗa?” lumshe idanunsa Saifudeen yay tare da shafa gefen fuskarsa mai cike da saje sosai ya kejin laɓɓansa sun masa nauyi harya kasa magana sai samun kansa da jinjina kai alamar gamsuwa da maganar Mai martaba,shikansa Mai martaba saida ya jinjina girman miskilancin Saifu yana tunanin irin halinsa yana kamar ya haɗa jini da sarauta,Mai martaba ne ya gyara zama sannan yace.
“zaka sami maid a cikin kuyangun gidanan wacce zata dinga kula da cinka da shanka da kuma kula da tsaftar muhalli,idan ka samu lkc saika duba ka ɗauki wacce tai maka,mun salleka zaka iya tafiya daka gobe aikinka zai fara”miƙewa Saifu yay ba tare daya ce komai ba,yabar Fadar.
Wayarsa ce ta fara ringing alamar kira,banza yay da ita yaci gaba da tafiya yana bada faɗi tare lumshe idanunsa,wani kiranne ya sake shiguwa jin ringing ɗin yana da banbanci dana ɗazu yasa yay saurin picking tare da manna wayar a kunnansa,cikin shagwaɓa da zallar ƙauna yace.
“Abbuna nayi missed ɗinka kewanka ya dami zuciyana hope kana lafiya”ya ƙare ya turo bakinsa gaba kamar ƙaramin yaro,shuru yay yana sauraran abinda akece masa ta cikin wayan,wani ƙwataccen murmushi ya saki wanda ya baiyanar da lumawar beauty point ɗinsa haɗi da gap teeth ɗinsa,cikin soyayya ce “you know i luv u so ban jure rashinka Abbuna and…”maganarsa ce ta tsaya ganin ta fito a guje kamar mahaukaciya gaba ɗaya gashin kanta ya hargitse har ba’a iya ganin fuskarsa,sosai ya zuba mata idanu musamman yadda waist ɗinsa ke juya ta cikon dugun farin wandon da aka bata,taɓe baki yay ba tare daya ɗauke idanunsa daga gareta ba,ganin ta nufi hanyar fita daga masarautar yashi faɗin “Abbuna i will call u lrt luv u”yana faɗin hakan ya tsinke kiran ya cillar wayar a aljihu,yadda take gudu iya ƙarfinta yasan cewa bata cikin nutsuwarta,tsaki yaka kana ya rufa mata baya da gudu.
*_😂wasa farin girki bana cewa komai aci gaba da karatu a kakkaɓe zani a gyara zama wannan shi ake kira da sabon salo😍_*