BAKIN DARE CHAPTER B KARSHE
š š *Bš
°KāIN Dš
°RE*ššššššššš
*Written by*
š
š
*Sadnaf*š
š
*A heart touching story*
Ā® *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
_ÉÆÉ ÉĘ”Åāŧ Ę”ÅŁ³į§ ÉÅŧÉÅŧÄ
ıŠÅÉ ÉÉųÄÄ
ŧÉ, įŖųŧ ÉÆÉ Ä
Ł³ÅĘ” Å§Ę”Å³Äɧ É É§ÉÄ
Åŧ Ę”Ź ÅÉÄ
ÉÉāÅ_
#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
*#IG PML WRITERS*
#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com
*Follow me on Wattpad@Sadnaf*
*Page 11*
Hajiya Lubna da Naila dake zaune a Palo suna kallo wajen kāarfe goma sha dāaya na dare a firgice suka mikāe a lokacin da suka ga Alhaji Bala ya shigo kāafa babu takalmi yabi ya fita daga hayyacinsa idon nan nasa yayi jazur
+
Hajiya Lubna sallati kawai ta ringayi har Alhaji Bala ya zube akan kujera yana dafe da kansa
Naila da Sauri ta matsa kusa dashi tana āDaddy mai ya samekaā
Alhaji Bala dāagowa yayi tare da cire hannunsa daga kansa a lokacin da ya kāurawa Naila ido hawaye masu zafi suka hau zubo mishi wai princess dāinsa daya ke jinta tamkar ruhinsa ita zai kaiwa Na Maliya a lalata ta har na tsawon wata uku da ace yasan abinda Na Maliya zai nema kenan gwara ace Fatalwar Hajiya Nafeesa tayi ta bibiyarsa har ya mutu bazai tabāa iya kai Nailarsa wajen Na Maliya ba yayi duk abinda zai yi
Naila hankali a tashe ta hau sharewa Alhaji Bala hawaye itama hawayen ya hau zubo mata tana āDaddy mai yasa kake kuka mai ya faruā
Hajiya Lubna sakin baki tayi tana kallon ikon Allah Dan zata iya cewa this is the first time data ga hawaye a fuskar Alhaji Bala ko a lokutan baya da yake cikin tashin hankalin da bata San abinda ya haddasa ma sa shi ba bata ga yana zubar da hawaye ba kamar yanzu
Alhaji Bala hannayen Naila ya rukāo yana āAngel insha Allahu indai ina rayye babu Wanda ya isa ya cutar dake I would protect you with all I have banida sama dake a rayuwata zan iya yin komai akanki babu wanda ya isa ya keta miki haddi sai dai idan bana numfashi
Hajiya Lubna da sauri ta mikāe jikinta na rawa ta nufi wajen Alhaji Bala tana ā Alhaji wai mai yake faruwa ne waye zai tabāa Nailanā?
Alhaji Bala mikāewa yayi ba tare da ya kalli Hajiya Lubna ba ya nufi bāangarensa
Hajiya Lubna tayi sauri ta sha gabansa tana āBala magana nake maka kayi min bayani waye zai cutar da Nailaā?
Alhaji Bala matsawar da Hajiya Lubna yayi ya nufi dāakinsa Dan a halin da yake ciki baya jin zai iya wani dogon magana
Hajiya Lubna bin bayansa tayi da kallo har ya shige dāakinsa
Juyawa tayi ta kalli inda Naila ke zaune ta hadāa tagumi da hannu biyu hawaye na ta zubo mata Dan Sam bata gane mai Alhaji Bala yake nufi ba
Aranar Alhaji Bala ko runtsuwa bai yi ba yana saman gado a zaune yana ta tunanin yanda zai biyowa Na Maliya Dan Sam ba zai iya kai tilon āyarsa ba
A takaice sai da Alhaji Bala ya zama tamkar wani zararre sabida fargaba da tsoro dan gani yake Tamkar Na Maliya zai iya zuwa ya dāauke Naila
Hajiya Lubna ta kāasa gane kansa tambayar duniya tayi mishi akan ya gaya mata abinda ke faruwa yakāi ya gaya mata
Aranar da aka samu kwana uku da dawowarsa daga wajen Na Maliya yana zaune a dāakinsa ya buga tagumi yana tunanin yanda rayuwa take juyawa dashi sai ayanzu yake daya sani bai kashe Mai gida ba Dan yasan mai Gida bazai tabāa masa haka ba yana ganin shima Kashe Na Maliya kawai zai yi ya huta inya so idan ya gama dashi sai ya San abun yi akan operation da yake fita babu Nassara
STORY CONTINUES BELOW
ļæ¼
Da wanan tunanin ya samu hankalinsa ya dāan kwanta washegari ya dāauki Hanyar sokoto da sassafe da zumar zuwa ya kashe Na Maliya
Bāangarensu Akram kuwa sun gama shirya yanda zasu damke Alhaji Bala Dan sunga alamar ya fara dāago Akram sabida mugun sa mishi ido da Alhaji Bala yayi Dan a ranar da zai tafi sai da yace mishi idan suka kuma fita wani operation dāin Akram bai tabāuka abin arziki ba babu abinda zai hana ya kashe Akram
Kwana biyu da tafiyar Alhaji Bala ogan Akram Abdullahi yayi arranging dāin motocin āyan sanda aka je akayi arresting dāinsu Lion gabadāaya
Akram dake cikinsu a hankali ya fita daga tsakiyarsu yayi joining dāin yan sandan ya zaro I D card dāinshi ya nuna musu yana Murmushi
Mamaki ne ya hana su motsawa sakin baki kawai suka yi suna kallon Akram kamar wani sabon hallita
Akram dāaya bayan dāaya ya bisu ya kwace wayoyin hannunsu da bindigogi aka tasa keyarsu aka yi waje dasu
Killer kāasa hakuri yayi sai da yace āAk meyesa ka yi mana haka Ashe shigowa kayi cikinmu Dan ka San sirrinmu you are not part of us y Akram yā?
Akram murmushi yayi yace ā am Neva part of you guys nayi pretending Na zauna a cikinku Dan nasamu enough evidence akan Ku da Mai gidanku Alhaji Bala Alhamdulillah Na samu more than enough evidencesā
āYaro take them awayā
Da sauri dāan Sandan da aka kira da Yaro ya tasa keyarsu Killer suka shige motar
Su Akram suka bisu a baya
Alhaji Bala kuwa bāoye bindigarsa yayi a wandonsa gabansa Na fadāuwa ya nufi inda Na Maliya ke zama Dan ya yanke a ransa zai yaudari Na Maliya ne akan ya amince idan ya sakankance sai ya zuba mishi Harbi
Tun kafin ya kāarasa Ya fara jiyo dariyar Na Maliya mai barazanar toshewa mutum kunne
jiki na dāan rawa Alhaji Bala ya kāarasa yana nan a zaune a saman ruwa sai yawo yake yi
Zubewa yayi agabansa kamar zai yi mishi Sujadda Na Maliya kuwa ya cigaba da kyalkyala dariya
Alhaji Bala ganin yakāi ya mishi umarni daya dāago ne ya sa ya dāago Dan Ya Kalleshi ga mamakinsa sai ganin bindigarsa daya bāoye a wandonsa yayi akan ruwa a gefen Na Maliya
Da Sauri ya mikāe tare da kai hannunsa wajen daya bāoye bindigar yaga babu komai
Na maliya kuwa ya cigaba da kyalkyala dariya
Wani irin tsoro ne ya rufe Alhaji Bala Na maliya kuwa ya tsayar da dariyar da yake yi yace āka bani tausayi ka dāauka kāarfina dana mai gidanka daka kashe dāaya ne to idan kana tunanin zaka iya kasheni karyar ka ta sha karya domin a tafin hanuna kake duk wani motsin ka da shirin da kake yi ina kallonka ba zaka iya kasheni ba dan haka ka juya ka tafi ranakun Dana dāibar ma idan sun cika baka kawo ta ba zan zo na dāauketa da kaina idan kuma ka dāauka da wasa nake karka kawo ta kagani karbi bindigar ka ka bāace min da ganiā
Alhaji Bala ja da baya yayi da sauri jikinsa na mugun rawa a lokacin dayaji bindigar a wandonsa
Zube wa yayi a kāasa yana āka rufa min asiri karka min haka ka fadi duk abinda kake so zan kawo maka cikakkun āyan mata guda goma zan kawo maka kudāi amma Dan Allah ka rabu da āyata ba zan iya kawo maka ita ba
2
Na Maliya Dariya ya kwashe dashi ruwan da yake kai yafara iyowa kan Alhaji Bala
Alhaji Bala kuwa ya fara falfala gudu wuf yaga anyi sama dashi an Nana shi da kāasa sai gashi agaban motarsa
Aguje ya mikāe ya hau motarsa yabar wajen
Ikon Allah ne kawai ya kawo shi gida Dan Sam baāa hayyacinsa yake ba Na maliya ya masifar tsorata shi
STORY CONTINUES BELOW
ļæ¼
Yana isa gida bāangaren Naila yayi a guje dan yaga ko tana nan Dan gani yake kamar Har Na Maliya ya dāauketa
Naila dake kwance da wayarta a hannu tana buga game da sauri ta mikāe a lokacin data ga Alhaji Bala ya fadāo dāakin kamar Wanda aka hankadāo
Alhaji Bala wani irin ajiyar zuciya ya sauke tare da dafe zuciyarsa a lokacin daya ga Naila
Naila a tsorace tace āDaddy Lafiya kuwaā?
Alhaji Bala girgiza mata kai kawai yayi ya juya yayi waje
A tsakiyar dāakinsa ya tsaya tare da dāora hannunsa aka yana tunanin mafita dan Na Maliya yafi kāarfinsa ahaka ya raba dare yana tunani sai da wani tunani ya fadāo mishi ya saki wani murmushi cike da farinciki dan gani yake idan yayi haka shikenan Babu yanda zaāayi Na Maliya ya dāauke mishi Naila da wanan tunanin ya samu bacci yayi awon gaba dashi rabon da yayi bacci cikin dadin rai irin wanan har ya manta
Bashi ya farka ba sai wajen Tara da rabi na safe yana kuwa tashi ko sallah bai yi ba ya fice daga gidan dan yaje ya sama musu Visa shi da Naila dan barin kāasan shi zai fiye mishi Alheri
Bai dawo gidan ba sai wajen kāarfe hudāu yana zuwa yacewa Hajiya Lubna ta fara hadāawa Naila kayanta zasu bar kāasan goben nan
Mamaki ne ya rufe Hajiya Lubna da Naila zasu yi magana Alhaji Bala ya dakatar dasu ta hanyar dāaga musu hannu yace ā bana San tambayoyi ki hadāa mata kayanta kawai gobe zamu tafi Dubai ke kuma zaki iya tafiya garinku idan na dawo zan biyo na dāauke kiā
Hajiya Lubna wani mamakin ne ya kāara rufeta tace āmai Naila zata je tayi a Dubai Al halin basuyi hutun makaranta ba wai nikam Alhaji mai ke faruwane da kake bāoye min wlh idan baka fadāamin ba babu inda zaāa kai min āya dan Sam bana gane maka kwana biyu idan wani abun ne zai samu Naila ka fadāamin manaā
Wani mugun tsaki Alhaji Bala yaja yace ākindai San bazan cutar da āyata ba ko ko ke baki isa ki hadāa kanki dani ba awajen kaunar Naila gobe zan kai ta Dubai idan an kwana biyu zan dawo da ita idan kinga dama ki hadāa mata kayanta idan baki ga dama ba ki barshi idan munje can na siya mata sababiā
Daga haka Alhaji Bala ya shige dāakinsa
Hajiya Lubna zaman dirshan tayi akan kujera tana tunanin mai Alhaji Bala ke nufi da kai Naila Dubai definately akwai abinda ke faruwa da yake bāoye musuā
Naila kuwa tsoron Alhaji bala ne yafara rufeta dan bai tabāa cewa zai kai ta waje ita kadāai batare da mahaifiyarta ba
A takaice haka su ukun sukayi jungum jungum ko abincin dare babu Wanda ya ci acikinsu
*2:am*
Alhaji Bala kwance akan gadonsa shi kadāai sai sakin munshari yake alamar yana jin dadin baccin da yake yi
Hajiya Lubna kuwa tana kwance ita da Naila dan tare suke kwana
Kamar a Mafarki Hajiya Lubna taji ana ja mata kāafa budāe idon da zata yi sai tayi tozali da wani dirkakken mutum a tsaye hannunsa rikāe da wani dogon bindiga sallati tayi cikin fadāuwar gaba ta budāe idonta sosai anan taga su wajen shidda ne duk sun dāora kāafa akan gadon da suke a kwance kai ko baka fadāa ba kana ganinsu kasan Arna ne dan dukansu wuyansu sanye yake da cross gasu murtuka murtuka
Naila itama juyawa tayi da zumar ta gyara kwanciyarta kamar cewa akayi ta bāude idonta tayi tozali da samudawan da suka zagaye gadon da suke kwance babu alamar imani Sam a tattare dasu dan bama su San shi ba tunda arna ne
Jikin Hajiya Lubna rawa kawai yake bakinta ma haka
Da hannu dāaya murjejen dake gabanta ya damkāota daga kan gadon ya wurgar da ita kāasa dāayan ma ya cakumo Naila da hannu dāaya sukayi waje
A babban palon gidan suka zubar dasu
Anan ma wasu hudāun ne a zaune akan kujera sun ma fi wayanda suka shiga dāakin Girma da tsayi
Tuni hantar cikin Hajiya Lubna ya kadāa Naila kuwa tafara shivering
Cikin Command Wanda ke zaune akan One seater yace āgo and fetch me the bossā
Da sauri biyu a cikinsu suka nufi bāangaren Alhaji Bala
Alhaji Bala kuwa hancinsa a sake sai sharara munshari yake bai ma San abinda ke faruwa ba
Wani wawan duka John ya sakarwa Alhaji Bala a cinya
Alhaji Bala ya mikāe a firgice
Hantar cikinsa ne ya kadāa a lokacin da yayi tozali da wayanda ke tsaye akansa kafin ya kai ga tunanin wani Abu
John ya capko hannunsa yaja shi daga kan gadon
Alhaji Bala ji yayi kamar da rodi John ya rikāeshi ahaka suka hankadāa keyar Alhaji Bala sai gasu agaban Steven ogansu gabadāaya
Steven kuwa kalle kalle kawai yake yana pito sai wasa yake da bindigar hannunsa
Alhaji Bala kuwa tuni ya jike da gumi cikinsa na murdāa mishi dan wadanan sun fi kāarfinsa nesa ba kusa ba adduāa kawai yake aransa Allah yasa iya kudāi suka zo dāauka
1
Steven cikin kakausar murya yace āMr man you know wetin bring us so no waste our time if u mess up I go scatter your headā
Alhaji Bala jiki na rawa yace āokey sir if it is money u would have it but pls donāt harm usā
Wani Mahaukacin Dariya suka kwashe dashi gabadāaya Steven yace āgo bring money jare na only money we go chop and this girl we get tiny tiny breastā
Steven yace yana kai hannu kirjin Naila dake rawar Dari
5
Alhaji Bala cikin tashin hankali da kadāuwa ya daka tsalle yaje ya tsaya agaban Steven gabansa na mugun fadāuwaā¦ā¦ā¦.
1
Dan dan dashhhhhhhh anzo wajen šš»āāšš»āāšš»āāšš»āāšš»āā
š š *Bš
°KāIN Dš
°RE*ššššššššš
*Written by*
š
š
*Sadnaf*š
š
*A heart touching story*
Ā® *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
_ÉÆÉ ÉĘ”Åāŧ Ę”ÅŁ³į§ ÉÅŧÉÅŧÄ
ıŠÅÉ ÉÉųÄÄ
ŧÉ, įŖųŧ ÉÆÉ Ä
Ł³ÅĘ” Å§Ę”Å³Äɧ É É§ÉÄ
Åŧ Ę”Ź ÅÉÄ
ÉÉāÅ_
#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
*#IG PML WRITERS*
#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com
*Follow me on Wattpad@Sadnaf*
*Wanan shafin naku ne*
*Billy shantali*
*Meenah parrot*
*Meela Adeel*
*Biebie Isa*
*Sholingaye*
*Ummu arfat kanwata*
*Da duk wacce take cikin grps dāin Sadnaf Hausa novels*1
*page 12*
Steven wani irin Kallo yayi wa Alhaji Bala dake Neman sakin fitsari a wando yace āehe wetin shock you like this go inside bring money Jo u dey waste our timeā
āAlhaji Bala zubewa yayi agaban Steven yana āSir I beg u in the name of God make u no harm my pikin she is the onIy one I have I go give you plenty money and oll my cars we dey outsideā
Steven Dariya ya kwashe dashi yace ā u beg me with whoā?
Cikin rawar murya Alhaji Bala yace āGod and Jesusā
Kyalkyalewa sukayi da dariya gabadāaya har Ogansu Steven na fadāowa daga kan kujera da kāyar ya tsayar da dariyarsa yace āme I no even know God before you go waste your time beg me with am I beg go bring money make I chop food dey goā
Fadāar tashin hankalin da Alhaji Bala ya tsinci kansa a ciki bāata bakine banda lugude babu abinda kirjinsa ke yi
Mugun tsawan da Chucks ya mishi ne ya sa fitsarin da yake rikāewa ya kāwace mishi āGo bring money my friend u think say na play bring us hereā
Aguje Alhaji Bala ya nufi dāakinsa Obi da Emmanuel suka bishi a baya
Duk kudāadāen dake cikin gidan sai Da Alhaji Bala ya fito musu dashi jikinsa sai rawa yake adduāa kawai yake Allah yasa kar su tabāa mishi Naila
Sai da su Emma suka tabbatar da duka kudāin dake cikin gidan ya fito musu dashi sanan suka koma palon
Ghana must go dāin suka ajiye agaban Steven
Steven ya saki wani murmushi ta gefen baki ya janyo Ghana must go dāin ya zura Hanun shi a ciki ya dāebo āyan dari biyar biyar ya kai hancinsa yana shinshinawa tare da Lumshe ido
A hankli ya budāe idonsa ya Kalli Obi yace āMoney good ooo today we go enjoy now mak una separate una self mak una choose food wen una go eat me na dis rat I go eat bcos na fresh blood she beā
Da Sauri suka raba Kansu gida biyu Obi Emma John Chuku Destiny sukayi wajen da Hajiya Lubna ke durkāushe jikinta na mugun rawa suka tsaya agefenta suna wani Lashe lebbāe
Steven kuwa wani irin murmushi kawai yake yana kadāa kāafa yabi su Daniel Uche Ikenna Andy da kallo da suka tsaya a kusa da Naila ce musu yayi āuna sure say only me no go fit kill this rat we dey my front because even me na she I go eatā
Naila a guje ta nufi wajen Alhaji Bala ta kankameshi jikinta na mugun rawa Dan ta dāauka su biyar dāin harbeta zasu yi cikin matsanacin kuka tace āDaddy ka taimakeni kar ka bari suyi min komai sunce harbeni zasu yi Daddy karka bari su Kasheniā
Alhaji Bala zuba mata ido kawai yayi take ya fara ganin fuskar saāarta da yayi raping a lokacin da suka je fashi wani gida yarinyar haka taje ta kankame Mahaifinta tana kukan ya taimaketa amma me fincikota yayi ya yage kayan jikinta Mahaifinta babu kalan rokāon da bai mishi ba kuka sosai Mahaifinta ya ringa yi yana rikāe mishi kāafa da yaga ya takura mishi ya buga mishi gindin bindiga akai take ya suma awajen shi kuwa ya Danne yarinyar ya mata fyadāe tun kan aje ko ina yarinyar ta daina numfashi har ya gama bidirinsa Lion ya hau ya sauka Killer shima ya hau duk da yarinyar bata numfashi ahaka suka baro gidan basu sani ba ko ta mutu ko tana rayye wai sai gashi abun ya juyo kansa āyarsa da yake tattallawa wasu na Neman keta mata hadāi
1
STORY CONTINUES BELOW
ļæ¼
Ihun Naila ne ya dawo dashi daga tunanin daya tafi a lokacin da Steven yazo ya janyeta daga gabansa babu ko kaya a jikinsa
Alhaji Bala shima ihun ya saka dan hallitar Steven ya tsorata shi babu shaka idan ya kusanci Naila zai iya kasheta
A guje yaje ya durkāusa agaban Steven ya rikāe mishi kāafa hawaye na gudu a kuncinsa mantawa ma yayi Steven baya jin Hausa ya fara rokāonsa yana āDan Girman Allah karkayi Mata komai yarinya ce bazata iya dāaukarka ba idan ka kusanceta kasheta zaka yi ka taimaka min zan baka duk dukiyata ita kadāai gareni Dan Allahā
Steven bai ma San mai Alhaji Bala yake cewa ba yafara kāokāarin Danne Naila
Naila kuwa sai Ihu take da iya kāarfinta tana āDaddy karka bari ya kasheni Daddy kazo ka taimakeniā
Alhaji Bala duka ya fara kaiwa Steven cikin tashin hankali yana kuka
Steven kuwa ko gezau bai yi ba dan kamar ba dukan shi ake ba
A fusace Emmanuel ya janyo Alhaji Bala ya zuba mishi naushi a fuska a take jini ya bāalle a hancinsa yaji gidan na juya mishi Dan kamar da guduma ya buga mishi hanci ahankali ya sulale kāasa tare da Rikāe kansa da hannu Biyu Dan jiyake kamar ba a duniya yake ba
Hajiya Lubna kuwa Steven kawai ta zubawa ido a lokacin da ya danne Naila da ko motsi bata iya yi sai ihu sabida mugun Nauyi da kibāar Steven Jikinta rawa kawai yake tana wani tsuma ita kadai
Mugun Ihun da Naila ta fasa ne yasa Alhaji Bala ya dāan dawo Hayyacinsa Hajiya Lubna kuwa ta Kira Sunan Naila da Kāarfi
2
Alhaji Bala wani gigitacen ihu ya fasa a lokacin da yaga Steven ya rufe Naila ruf baka hango komai nata in ba tafin kāafa ba rose flower dake kan center table Ya raruma yayi kan Steven a guje Kafin ya kāarasa wajensa chuku ya tare shi ya zuba mishi naushi biyu a fuska a take Alhaji Bala ya baje a kāasa
Steven wani mugun dariya ya kwashe dashi a lokacin da yake dāaga Nailan dake kwance ko numfashi bata yi cewa yayi āthis girl no strong at all she just be like toy I no even do anything she dey faint I beg mak we no kill person pikin Daniel na only u go ride am mak d rest leave am go chop d Mama may b she go strong pass in pikin mak una do fast make we dey goā
Daniel da Sauri ya cire kayansa yana wani lashe lebbāe yayi kan Naila
Emmanuel kuwa ya nufi wajen Hajiya Lubna shima yana zare belt dāin dake kugunsa
Wani irin zabura Hajiya Lubna tayi ta mikāe suka fara kāokāawa da Emmanuel aikuwa ya zuba mata lafiyayyun mari biyu daya sa taga stars tadiyeta yayi ya hau ruwan cikinta tsabar azaba Hajiya Lubna kāasa ma ihu tayi Dan ji take kamar itace yake tura mata agabanta ga wani mugun wari dake fita a jikinsa ga masifar nauyi ahaka ya gama bidirinsa ya sauka John shima ya zo ya hau ruwan cikinta tun Hajiya Lubna najin radadi da zugi da azaba a hankali ta fara kāokāawa da numfashinta sai da suka sadu da ita dukansu duk da itama ta daina numfashin
Alhaji Bala kuwa yana daga kwance yana kallon duk abinda suke yi take ya fara tuna lokacin da ya ketawa wata mata haddi da duka da cizo da yakāushi haka ya danneta mijinta da yaranta nata ihu ko sauraransu bai yi ba sai gashi shima agaban idonsa wajen maza bakwai sun sadu da matarsa ya kasa yin komai
A hankali suka fara sulalewa daga palon bayan sun dāauki kudāin Steven ne kusan na kāarshe kāafa yasa ya hambareshi yana āStand up my friend mak u carry them go hospital may be dem still dey alive d next time I go come na u I go chop cos me I dey do boys and girlsā daga haka ya yasaka kai ya bar palon
Alhaji Bala kuka ya fashe dashi ya yunkura dakāyar Dan kansa kamar ba a jikinsa ba da rarrafe ya kāarasa wajen Nailan da bata numfashi ko kadāan
Jijigata ya fara yi da kāarfi yana kiran sunanta yana ta taimaka mishi karta mutu ta bar shi
da sauri ya kinkimeta yayi waje da ita ya saka ta a mota ya koma ya kinkimi Hajiya Lubna ya saka ta a mota itama sai kuka yake kamar kāaramin yaro aguje ya ja motar ya bar gidan ba tare da yabi ta kan mai gadi dake dāaure ba
Emergency akayi dasu Naila dan tun a bakin gate aka taro shi dan ya musu waya
Alhaji Bala kuwa ana shigewa dasu Naila ya zube a kāasa yana wani irin kuka
Bayan minti goma da aka shiga dasu sai ga likita yafito daga dāakin yana sharce gumi
A guje Alhaji Bala yaje ya tare shi yana āYa āyata ta farfadāoā?
Doctor ahankali ya sauke ajiyar zuciya cikin tausayawa yace ā Am sorry sir we lost her but your wife is aliveā
Wani irin razanannan ihu Alhaji Bala ya saki ya zube a kāasa a sume
Nurses sukayi kan shi a guje dan su bashi taimakon gaggawa
Da kāyar Alhaji Bala ya farfadāo ahankali ya budāe idonsa yana karewa Likitocin dake kansa a tsaye kallo ahankali maganar doctor ya fara dawo mishi āAm sorry we lost her but your wife is aliveā
Wani mugun ihu ya sa yana kiran Sunan Naila ya mikāe cikin zafin Nama duk rukāon da likitocin suka mishi sai da ya zubar dasu yayi waje aguje ya nufi dāakin da aka kwantar da su Naila
Kan Naila yayi da sauri da aka rufe mata fuska ya budāe zanin da aka rufe ta dashi ya zubawa Naila ido yana kallonta tamkar bacci take
Rungumeta yayi gam ya fashe da wani irin kuka yana āNaila mai yasa kika tafi kika barni bayan kinsan banida sama dake Naila dan Allah ki dawo zan baki Rainaā
Kuka Alhaji Bala yake sosai yana kankame da Naila
Likitoci kuwa suka ringa kāokāarin banbare shi daga jikin Naila da kāyar suka iya janye shi suka yi waje dashi
Alhaji Bala kuwa ya kwanta a kāasa ya ringa ihu yana kururuwa yana a taso masa Naila ita kadāai gare shi
Zumbur ya mikāe yayi waje da sauri yana bazai yarda ba sai ya kashe su Stevenā¦ā¦ā¦ā¦
š š *Bš
°KāIN Dš
°RE*ššššššššš
*Written by*
š
š
*Sadnaf*š
š
*A heart touching story*
Ā® *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
_ÉÆÉ ÉĘ”Åāŧ Ę”ÅŁ³į§ ÉÅŧÉÅŧÄ
ıŠÅÉ ÉÉųÄÄ
ŧÉ, įŖųŧ ÉÆÉ Ä
Ł³ÅĘ” Å§Ę”Å³Äɧ É É§ÉÄ
Åŧ Ę”Ź ÅÉÄ
ÉÉāÅ_
#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
*#IG PML WRITERS*
#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com
*Follow me on Wattpad@Sadnaf*
*Page 13*
Dakāyar aka kamo Alhaji Bala Dan sam ba a hayyacinsa yake ba
Hajiya Lubna kuwa tunda ta farka ta zubawa gawan Naila ido tana ta zubar da hawaye dan gani take kamar a mafarki wai Naila ta rasu kuka ta fashe dashi sosai tana kiran sunan Naila a lokacin da taje ta yaye mayafin Da aka rufe Naila dashi ta kankameta tana kuka
+
Dakāyar Nurses suka janyeta
Alhaji Bala kamar ya haukace a lokacin da aka saka gawan Naila a ambulance aka nufi gidansa Dan ayi mata sutura akai ta gidanta na gaskiya
Sai ririkāeshi ake yi yana tirjewa
Hajiya Lubna kuwa wani irin dāauriya ne yazo mata ta ringa adduāoi aranta
Kafin kace me mutane sunji Labarin mutuwar Naila āya dāaya tilo ga Alhaji Bala kasancewarsa sananne mai taimakawa talakawa kowane gidan radio da television labarin kawai ake yi
Akram da ogansa Abdullahi na zaune a lokacin da suke kallon labaran a tashar NTA
Akram kabbara yayi a lokacin da yaji sanadin mutuwar Naila Dan Alhaji Bala tamkar mahaukaci duk wanda ya gani sai yace mishi agaban idonsa akayiwa āyarsa fyadāe har ta mutu dan haka bazai yarda ba sai inda kāarfinsa ya kare
Akram girgiza kansa yayi yacewa Ogansa āAllahu Akbar Allah da girma yake abinda Alhaji Bala yakewa yaran mutane da matan mutane gashi ya juyo kansa tun baāaje ko ina wlh baka ga yanda yake ji da yarinya nan ba idan kana so kaga faraāarsa da dariyarsa ka kira shi da Daddyn Naila wlh naji tausayin yarinyar laifin mahaifinta ya shafetaā
āEee da tausayi dan tausayi kam dan batayi saan uba ba Sam to yanzu da aka mishi mutuwa zai yiwu muyi arresting dāinshi a gobe kuwaā?
Abdullahi yace yana kallon Akram
Akram shiru yayi na āyan mintuna kafin yace ā ina ganin mu kāara gwada Alhaji Bala mugani ko ya dan rusuna sabida abinda akayi wa āyarsa mu bashi zuwa nan da sati biyu mugani ko ya kira ko bai kira ba zamuje muyi arresting dāinshi kawai abinda zamuyi a kāara tsare yaransa sosai sabida kar ya gano shirin da ake akansaā
Da haka sukayi ta tattaunawa ta hanyoyi da zasu bāullowa Alhaji Bala
Alhaji Bala kuwa rikāeshi akayi tayi lokacin da aka zo fita da gawan Naila sai ihu yake yana kiran sunanta
Hajiya Lubna kuwa dāaurewa tayi sosai tayiwa āyarta adduāar rahamar Allah har aka tafi kaita gidanta na gaskiya
A haka idan kaga Alhaji Bala sai ya masifar baka tausayi dan mutane sun San irin San da yake wa Naila sai surutu yake shi kadāai yana sai ya nemo barayin da suka kashe mishi āya wasu ma sun dāauka ko tabāin hankali ya samu
Manyan mutane ne suka ringa zuwa mishi gaisuwa sabida sun San yanda yake hidimantawa talakawa ciki kuwa har da wasu āyan siyasa
A cikin masu zuwa kalilan dāin mutane ne kawai Alhaji Bala bai yiwa fashi ba wani Alhaji Ghali hamshakin mai kudi dake tashen Naira shima ya biyo wani abokinsa dan suyi wa Alhaji Bala gaisuwa
STORY CONTINUES BELOW
ļæ¼
Duk da Alhaji Bala baya iya amsa gaisuwar da ake mishi amma yana sane da duk wayanda suke zuwan mishi gaisuwa tunda Alhaji Ghali ya zauna Alhaji Bala ke satar kallonsa dan ko iya suturar dake jikinsa da agogon dake sakāale a hannun shi idan ka kalla kasan ba kāaramin kudāi aka kashe wajen siyansu ba
2
Su kuwa tattaunawa kawai suke akan yanda bāarayi suka addabi Mutane bayan sun maka sata ma bazasu barka haka ba ko suyi kissan kai ko suyi raping dāin iyalanka mata Alhaji Ghali kuwa shima sai tofa albarkacin bakinsa yake yana cewa A Nigeria babu matakan tsaro sosai shi yasa barayi ke abinda suka ga dama dan babu kasar da ake yin haka sama da Nigeria dan haka yana gama ginin gidansa a Cairo zai kwashe iyalinsa su koma can dan duka yaransa ma can suke karatu Hutu kawai ke kawo su nan shima yana kasuwancinsa acan sosai
Duk hirar da suke Alhaji Bala ya baje kunnuwansa yana jinsu a zuciyarsa yana tunanin Alhaji Ghali shine next target dāinsa dan abinda su Steven suka mishi yasa ya kāara jin babu ko digon imani azuciyarsa
A cikin hirar da suke yi Alhaji Bala ya ringa samun information akan Alhaji Ghali da irin sanaāar da yake yi kansa a sunkuye yana wani Jan carbi kamar bai San hirar da suke ba mikāewa sukayi suna kāara yiwa Alhaji Bala gaisuwa tare da bashi shawaran ya saka yan sanda su binciko wayanda suka mishi wanan aika aika
Alhaji Bala godiya kawai yake musu yana share hawayen dake zubo mishi su kuwa tausayin Alhaji Bala ya ringa rufesu dan sun San irin kaunar da yakewa tilon āyarsa
Har bakin mota Alhaji Bala ya rakasu yana kāara nazarin Alhaji Ghali inda har ya rike lambar motar Alhaji Ghali har sai da suka tafi ya juya ya koma yana sakāe sakāe aransa
Bayan kwana bakwai da rasuwar Naila Alhaji Bala yana zaune a dāakinsa shi kadāai ya saka hoton Naila a gaba yana kallo sai hawaye ke zuba a idonsa da ace zai iya ganinsu Steven da babu abinda zai hana ya kashesu ya yankasu ya kāona su
Hajiya Lubna kuwa tafi Alhaji Bala tawakalli dan tasan Allah da ya basu Naila yafi su San ta har mamakin rashin tawakkalin Alhaji Bala take
A yanzu ma zuwa tayi ta tarar da shi yasa ka hoton Naila agaban yana kuka
girgiza kanta tayi ta nufi inda yake ta zauna a gefensa tare da dāora hannunta akan kafadāarsa
Wani irin zabura Alhaji Bala yayi kamar an dāora mishi wuta yabi Hajiya lubna da wani mugun kallo
Hajiya Lubna sakin baki tayi tana kallon shi cikin tsananin mamaki
dāaurewa tayi tace āAlhaji Lafiya mai yafaruā?
Wani Mugun kallon ya kāara binta dashi yace ā ki fitar min daga dāaki bana San ganinki babu matar dana tsana sama dake wlh naso ace ke kika mutu ba Naila ba yar iska kawai mara mutunciā
Jikin Hajiya Lubna ne ya hau rawa sabida girgiza da tayi da maganarsa hawaye kuwa suka hau wanke mata fuska cikin in ina tace āMai na maka haka Alhajiā?
ā dalla ki bāace min da gani har ni zaki ringa tambaya mai kika min sabida ke tantiriyar āyar iska ce agaban idona maza bakwai sukayi layi akanki suna saduwa dake tsabagen kina jin dadin abinda suke miki ko tari bakiyi ba ballantana naji ihunki ballantana akai ga kiyi kāokāawa dasu akan kar su sadu dake lumshe idonki kawai kikayi kina jin dadi Lubna Ashe ke yar iska ce bansani ba wlh na masifar tsanarki bazan iya cigaba da zama dake ba kyankyaminki ma nakeyiā
2
Hajiya Lubna zubewa tayi a kāasa kirjinta uwa ya fadāo kāasa ta ringa nanata āInnalillahi wa inna ilaihi rajiunā kallon Alhaji Bala kawai take dayake binta da wani irin kallon tsana cikin matsanacin kukan da ta fashe dashi tace āBala nice yar iskar a zo har cikin gida ayi mana fyadāe nida āyata bakayi wani yunkuri dan ka hanasu keta mana haddi ba har na rasa āyata amma ka ce min āyar iska kai da kake namiji ma sunfi kāarfinka sai ni danake mace zanyi kāokāawa dasuā
STORY CONTINUES BELOW
ļæ¼
Wani mugun tsawa Alhaji Bala ya daka mata yana ādalla rufe min baki yar iska saāoinki da ake zuwa yi musu fashi a nemi a keta musu haddin kinsan irin kāokāawar da muke yi dasu dan kawai kar a keta musu haddi akwai matar ma da sai da ta gwammace ta rasa ranta da a keta mata haddi Dana āyaāyanta amma tsabagen ke āyar iska ce kwanciyarki kawai kikayi suka ringa hawanki suna saukaā
Alhaji Bala Sam bai San ya saki layi ba
Hajiya Lubna kuwa kalmarsa kawai ke amsa kuwaaa a kunenta ā
_Kinsan irin kāokāawar da mukeyi dasu dan kawai kar a keta musu haddi_
Kanta taji ya mata nauyi a hankali ta mikāe ta fara ja da baya tana nuna Alhaji Bala cikin rawar murya da jiki tana āBala Bala dama kai dan fashi ne har matan mutane kake ketawa haddiā?
Sai a lokacin Alhaji Bala yasan kwabāar da yayi fuska a dāaure yace ādama bakisani ba ni cikakken dan fashi ne da kudāin fashi kike watayawa da kudāin fashi kike abinda ranki keso da kudāin fashi kike walwalawa na kashe rayuka sunfi dubu na ketawa matan aure da yan mata haddi sunfi Dari da ace banida kudāi bazaki tabāa yarda ki Aureni ba Dana zo Neman Aurenki babu Wanda ya gwada tambayata wane irin Sanaāa nake sabida tsabar danginki makwadaita ne su dai kawai tunda sun samu mai kudāi shikenan dan haka Lubna ni Armrobber ne ni killer ne tunda kiringa da Kinsan waye ni I would not spare you kema kasheki zanyi kawaiā
Hajiya Lubna aguje ta fice daga dāakin Alhaji Bala ya bita a guje
Cikin zafin nama ya damkota Hajiya Lubna ta saki wani irin ihu tana rokāonsa akan ya kyalleta
Janta kawai yake yi a kāasa har sai da yaja ta wajen bayan gidansa da rijiya yake ya damkota da hannu biyu yace ākin Riga da Kinsan sirrina kasheki shi zai fiyemin alheri idan na barki zaki tona min asiri mutane su San wayeni dan haka zan jefaki a cikin rijiyar nan idan yaso zancewa mutane na nemeki na rasaā
Hajiya Lubna cikin rawar murya tace āBala wlh bazan tona maka asiri ba dan Allah kar ka kasheni ka tuba mu gina ingantaciyar rayuwa tunda kaga ishara akan tilon āyarmu Naila abinda kayiwa āyaāyan wasu akayi mata har sai da ya kai ta ga rasa ranta wlh babu Wanda zan gaya wa dan Allah kar ka kasheniā
Alhaji Bala girgiza kansa yayi yace āKasheki shi zai fimin alheri Lubna dan babu digon kaunarki araina bazan iya cigaba da zama dake amatsayin matata ba bayan maza bakwai sun shiga inda nake shigaā
Daga haka ya budāe murfin rijiyar yana kāokāarin Danna Hajiya Lubna a ciki sai ihu take
Ji yayi an fusge Hajiya Lubna daga hannunsa ya waiga da sauri dan yaga Wanda ya fusgeta
Na Maliya yagani asaman ruwa fuskarsa a dāaure
Alhaji Bala ko tsorata baiyi ba shima ya dāaura fuska yace āmai kake nema kuma awajena naga wacce kake so na kawo maka ta Riga da ta mutuā
āNasan da haka shi yasa nazo na tafi da uwarta ta maye gurbinta kai kuma kana kāokāarin ka
kashetaā
Alhaji Bala murmushin mugunta yayi ya kalli inda Hajiya Lubna ke zube tana rawar dāari gumi yabi ya wanke mata fuska ta kalli Na maliya ta dawo da kallonta kan Alhaji Bala
āZaka iya tafiya da ita na bar maka ita duniya da lahira Aljaninka dan saurayi yayi ta hutawa da ita har karshen rayuwarsaā
Na Maliya kāara dāaura fuska yayi yace ānaga alamar farinciki kake ka rabu da ita sabida ba kaunarta kake ba tunda hakane bazan mata komai ba taimakonta zanyi zan maidata garinsu sabida kar ka kasheta idan yaso kai kuma sai na dāauki fansa akanka kai da kwanciyar hankali sai dai a lahira ayanzu zaka gwammaci mutuwarka da rayuwarka a yanzu zaka girbi abinda ka shukaā
Alhaji Bala tabāe baki yayi yana harararsa
Na Maliya ya fashe da dariya ya bāace
Da sauri Alhaji Bala ya juya yaga itama Hajiya Lubna ta bāace daga wajen
Kāara tabāe baki yayi ya nufi cikin gidan dan yana ganin Na Maliya ya rage mishi aiki tunda ya tafi da Hajiya Lubna
Waje yayi direct ya nufi cikin motarsa dan ya dāauko wayarsa ya kira su Killer dan tunda yazo garin ya kashe wayarsa
A kashe yaji wayar Killer ya kira na Lion
A lokacin wayoyin suna gaban table dāin Akram da sauri ya dāauki wayar daya ga Alhaji Bala ke kiransa ya nufi wajen da aka kullesu a guje dan ya dade yana expecting dāin kiranshi
Su Lion dake zazzaune duk sun bi sun fita daga hayyacinsu sabida azabar da ake gana musu
Akram da sauri ya mikāa mishi wayar tare da dāora bindiga akansa akan kar ya kwapsa dan ya Riga da ya gaya musu irin hadāin kan dayake so su bashi dan su chapke Alhaji Bala cikin sauki
Lion sai da ya daidaita kansa da muryarsa kafin ya dāaga wayar yasaka a hands free
Kifta mishi ido Akram yayi yayi sauri yace āOga muna ta gwada wayarka akashe dan mu muka gaisuwar rashin da aka maka da zamu zo black yace kar muzo tunda baka mana izini baā
āGwara da Baku zo ba dan ana ganinku ansan ba mutanen arziki bane rashi kam anyi min shi sai na dāauki fansa akan masu shekarun Nailata har sai na aika su Lahira kamar yanda aka aikata Lahira ina sauran sukeā?
Da sauri Akram ga kifta mishi ido yana mishi magana da hannu
Lion yace ā dukanmu muna nan a villa dake Abujaā
āDats good dan anan zamu yi operation jibi ina Akram yakeā?
ā gashi nan ogaā
Akram da sauri ya kāarba wayar Killer dake gefe kamar ya fusge wayar daga hannunsa yace mishi Akram Ss ne suna nan a kulle
Akram gaishe shi yayi yana ce mishi ya hakuri
Alhaji Bala ko amsa gaisuwar baiyi ba yace ākai jibi zamuje operation kuma kai zaka mana jagora wlh any slight mistake consider your self deadā
Da Sauri Akram yace āto Oga ina zamuje operation dāinā?
ā Babu ruwanka da inda zamuje operation Ku dai zama ready kawai bawa Killer wayar dan na kirashi wayarsa a kasheā
Akram wani irin harara ya wurgawa Killer yana mikāa mishi wayar dan Killer na da taurin kai sai da Akram ya dāauko iron dāin da ake gana musu azaba dashi Killer ya daidaita nutsuwarsa yace
āOga ina gaisuwa ya hakuriā
Alhaji Bala tsaki yayi yace āmai yasamu wayarka a kasheā
āWlh oga wayana babu chaji neā
āOK jibi ina nan shigowa zamuje gidan Alhaji Ghali dan chaji zamuyi operation da baāa tabāa yin irinsa ba dan sai na dāau fansar kissar da akayiwa Nailataā
āAllah ya kai mu oga sai kazoā
Akram fusge wayar yayi daga hannunsa fuskarsa dāauke da murmushi dan dama burinsa ya San wa zasu je suyiwa operation dāin
Hajiya Lubna kuwa bata tsinci kanta a ko ina ba sai a kāofar gidansu
Da sauri ta mikāe ta shige jikinta na rawaā¦ā¦..
š š *Bš
°KāIN Dš
°RE*ššššššššš
*Written by*
š
š
*Sadnaf*š
š
*A heart touching story*
Ā® *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
_ÉÆÉ ÉĘ”Åāŧ Ę”ÅŁ³į§ ÉÅŧÉÅŧÄ
ıŠÅÉ ÉÉųÄÄ
ŧÉ, įŖųŧ ÉÆÉ Ä
Ł³ÅĘ” Å§Ę”Å³Äɧ É É§ÉÄ
Åŧ Ę”Ź ÅÉÄ
ÉÉāÅ_
#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
*#IG PML WRITERS*
#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com
*Follow me on Wattpad@Sadnaf*
*Page 14*
Bāangaren su Samha kuwa rigima ake sosai da Alhaji Nazifi dan dangi sun sako shi agaba akan ya Auri cousin dāinsa Nazifa sabida bai dace ya zauna babu mata ba kuma su Samha suna bukatar masu kula dasu
+
Fir Alhaji Nazifi yace bai San wanan zancen ba babu macen da zai iya zama da ita zai iya kula da āyaāyansa ba sai yayi Aure ba
Babu yanda dangi basu yi dashi ba har Mahaifiyarsa yace Sam ba zai yi wani Aure ba shi da Aure sai dai A lahira akan dole suka hakura suka zuba mishi ido Nazifa kuwa ta tattara inata inata ta tafi
Daga Alhaji Nazifi sai su Samha da suka rage
Alhaji Nazifi yana iya kāokāarinsa wajen kula dasu baya bari su zauna su kadai ballantana suyi tunani tsakiyarsu yake shiga yayi ta jansu da hira shi yake kai su makaranta kasancewar Saheeba da Suhaima makarantar gaba da secondary suke yi a university of abuja department dāinsu ma dāaya suna level 2 suna karantar mass communication
Samha ce kawai ke final year a secondary school babu abinda suka fasa game da abubuwan da Hajiya Nafeesa keyi na bāangaren sadaka duk ranar jummaa da takewa Almajirai
Samha haka kawai fuskar Akram ya kāasa bāacewa a idonta indai ta zauna ita kadāai sai tunaninsa ya fadāo mata ta ringa jin wani iri a zuciyarta Wanda ta ringa alkāanta haka da kiyayyar da take musu Dan babu wayanda ta tsana kuma bazata manta dasu ba sama dasu Alhaji Bala har gobe tana hango fuskokinsu a idonta Wanda Akram yafi tsaya mata a zuciya ta kuma rasa dalilin haka babu ranar banzan da zata dungura goshinta a kāasa batayi adduāa akan Allah ya tona musu asiri ba
Su Saiam kuwa suma tuni suka fara warware Dan mazajensu na iya bakāin kāokāarinsu wajen debāe musu kewa kullum a cikin waya suke dasu Saheeba adduāa suke sosai Akan Allah yayiwa Mahaifiyarsu Rahama duk da wani zubin su kanyi mafarki da ita a cikin kyakyawan yanayi
Bāangaren su Akram kuwa tuni sukayi arranging dāin yanda zasu damke Alhaji Bala aranar da zaije operation gidan Alhaji Ghali inda suka jawa su killer kunne sosai akan su basu hadāin kai kar Alhaji Bala ya gane wani Abu har suyi arresting dāinshi
Tuni su Akram suka nufi Dajin da suke zama Dan su jira Alhaji Bala
Inda āyan sanda kuwa suka yi surrounding dāin gidan Alhaji Ghali ba tare da saninsa ba har da masu video coverage da hotuna
Alhaji Bala kuwa a no mercy dāinsa ya nufi Abuja da mugun nufi a zuciyarsa dan tunda Naila ta rasu yaji bai kāi duk Wanda yayi tozali dashi ya mutu ba most especially mata Saāanin Naila Dan aransa ma ya kuduri idan Akram yau ya bijirewa Umarninsa babu abinda zai hana ya harbe shi
Kāarfe goma sha dāaya ya isa Dajin fuskar nan tashi a dāaure yana shiga kantamemen palon dukansu suka mikāe tsaye alamar girmamawa dan dama haka suke gaishe shi
Akram kuwa haka kawai gabansa ya yanke ya fadāi da suka hadāa ido da Alhaji Bala take ya hau Jan adduāoi aransa akan Allah ya basu Nassara har su damke Alhaji Bala batare da wani failure ba
STORY CONTINUES BELOW
ļæ¼
Dāaya bayan dāaya Alhaji Bala ya ringa binsu da kallo wanda da ace da wadatar haske awajen babu abinda zai hana yaga yanda su killer suka fita daga Hayyacinsu gaban Akram kuwa sai fadāuwa yake
A hankali ya sauke idonsa akan Akram dan shine a kāarshe gabansa yaje ya tsaya ya damko kafadāarsa yace ā Akram a yau inaso kasani babu tausayi babu imani a cikin al amarina kayi taka tsan tsan karka bijirewa umarni na dan wlh yau slide mistake idan kayi sai ka tafi lahira na dāau alwashin sai na dāau fansar Kisan da aka yiwa āyata Naila wlh babu Wanda zan ragawa yau Dan haka u guys should be very carefullā
Killer ji yake kamar ya fito yayi magana yace wa Alhaji Bala Akram pretending yake ayau zaāa kama shi dan ayanda yake ji aransa gwara a kashe Akram inyaso a kamasu gabadāaya take yayi amana da shawara da ya yanke
Ya budāe Baki yace āOga inada Maganaā
Gaban Akram ne yayi wani irin Yankewa ya fadāi ya zubawa Killer ido
Killer kuwa ya dāauke kai ya kalli Alhaji Bala ya budāe baki zai yi magana budāe bakinsa ke da wuya yaji an dāauke shi da wani bahagon mari daya sa ya kusa kurmancewa
Dafe kumatunsa yayi da hannu biyu ya waiga da sauri Dan yaga Wanda ya zuba mishi wannan Marin
Hajiya Nafeesa ya gani a gefensa ta gwallo ido tana kallonsa sai huci take
Wani razannan ihu yasa ya kankame Black yana nuna hajiya Nafeesa da Hannu
Su Alhaji Bala kuwa suka bi inda yake nunawa da kallo basu ga komai ba
Wani ihun ya kāara sawa A lokacin da Hajiya Nafeesa ta ringa doso shi yaje ya kankame Alhaji Bala yana kāokāarin magana
Amma ina amadadin yayi magana sai gwaranci yake yi kamar mai koyon magana
A zuciye Alhaji Bala ya ture shi daga jikinsa ya dāauke shi da mari yana āwanan wane irin iskanci ne zaka ishe mu da ihu menene yake tsorata ka wani sabon iskancin ne hakaā?
Killer zaro ido kawai yake yana gwaranci yana nuna Hajiya Nafeesa da hannu sai kāokāarin kankame Alhaji Bala yake
Ihu kawai yake yana zagaya wajen yana gwaranci Dan Hajiya Nafeesa tsorata shi take sosai
Akram kuwa mamaki ya ringa yi na abinda yake tsorata killer haka har maganarsa ta koma ta yara
Alhaji Bala a zuciye ya damko killer ya wulashi dāaki ya kulle ya dawo cikin palon ya kalli agogon hannunsa yaga kāarfe sha biyu da minti ashirin
Bakāakāen kayansa ya dāauko ya sa ya dāauko mask dāinsa ya saka a fuskar shi with Command yace su wuce su tafi is time
Da sauri suka ringa ficewa jikinsu na dāan rawa Alhaji Bala ya ringa mamakin yanda akayi basu da kuzari kwata kwata sai da ya koma dāakin daya sa killer ya saka seletep ya rufe mishi baki sabida ihun da ya ringa yi Dan har fitsari ya saki a wando
Sannan ya fito suka dāauki hanyar gidan Alhaji Ghali yana ta sake saken irin muguntar da zai yi
Basu sha wahalar shiga cikin gidan ba dan Alhaji Bala sai da ya shirya sosai kafin su taho mai gadi ma gindin bindiga ya buga mishi ya zube awajen a sume
Da zuwansu da shigarsu cikin gidan āyan sandan dake kewaye da gidan duk suna Sane tuni suka kāara gyara tsayuwarsu suna jiran abasu Umarni banda masu video coverage da hotuna da suma suka zama ready suna jiran su fara aikinsu duk da wasu sun fara dāaukansu video a lokacin da suka shigo
Alhaji Bala kāafa dāaya akan dāaya ya dāora a center table dāin dake cikin palon yana girgiza kāafa a lokacin da su Black suka raba Kansu suna fito da mutanen dake cikin gidan ciki kuwa har da Akram da wani irin farinciki yake ratsa shi na cikar burinsa finally Alhaji Bala yau asirinsa zai tonu
Alhaji Bala kuwa wani irin dariyar mugunta yake a lokacin da yaga ana hankadāo keyar āyaāyan Alhaji Ghali Dan dukansu sun zo Hutu su wajen Uku hadāaddāun yan mata kyawawa dasu
Alhaji Bala sai Lashe lebbāe yake yana matsa cinya yana hararo yanda zai musu fata fata har sai sun koma ga mahallicinsu
Alhaji Ghali kuwa da matansa biyu jikinsu rawa kawai yake
Sai da ya gama karewa āyan matan kallo ya maida kallonsa kan Alhaji Ghali yace ākasan abunda ya kawo mu ba sai ka bāata mana lokaci baā
Alhaji Ghali jiki na rawa ya shiga gyadāa masa kai
Alhaji Bala kuwa ya kalli Lion da black sukayi sauri suka tisa keyar Alhaji Ghali suka shiga ciki suka hau fito da kudāaddāe a brief case suka hau ajiyewa agaban Alhaji Balan daya tsurawa āyaāyan Alhaji Ghali ido da suka cure waje dāaya jikinsu na rawa
Sai da suka gama ajiye kudāin agabansa ya kalli Alhaji Ghali da jikinsa ke rawa yace
āKa tabbata duk kudāin dake cikin gidanan kenanā?
Girgiza masa kai Alhaji Ghali kawai yayi dan yama kāasa magana kwata kwata
Alhaji Bala murmushi yayi ya mikāe ya nufi wajen āyan matan yana wani lashe lebbāe
Alhaji Ghali kuwa yayi sauri yasha gabansa cikin rawar murya yace ā bawan Allah Dan Allah dan annabi karka tabāa min yarana idan kudāi kake so zan kāara makaā
Alhaji Bala wani Mahaukacin dariya ya kwashe dashi yace āko duk kudāin duniyan nan zaka bani wlh babu abinda zai hana ni yaga yaran canā
Gaban Alhaji Ghali ne yayi wani irin fadāuwa ya durkāusa akan gwiwarsa yace ābawan Allah ka rufamin asiri dan Allah karka tabāa min yaranaā
Alhaji Bala wani dariyar ya kāara kecewa dashi yace āai ba iya yaranka zan tabāa ba har da wadancan guzumayenā
Akram kallonsu kawai yake yana murmushi
A lokacin da āyan matan suka fashe da kuka suna kāara kankame juna
Alhaji Bala ture Alhaji Ghali yayi daga gabanshi ya nufi wajensu yana wani dariya
Alhaji Ghali kuwa yabi bayansa da Sauri yana rokāon shi
Fuska a dāaure Alhaji Bala ya juyo ya kalli Akram da still murmushi yake shimfidāe a fuskar shi yace ātake care of this foolā
Akram cikin takun kasaita ya nufesu yana wani irin murmushi adai-dai lokacin da Alhaji Bala ya finciko dāayarsu ta saki wani wawan Ihu
Wani bahagon Mari Alhaji Bala ya shimfidāa mata a fuska ya jawo rigarta zai raba gida biyu yaji an dāora mishi bindiga a kāeya yaji ana ā thousand days for the thiefs one day for the owner Alhaji Bala your cups is fullā
Alhaji Bala a hankali ya juyo dan ya gaskata muryar Wanda yajiā¦ā¦ā¦ā¦ š§š§š§š§š§
š š *Bš
°KāIN Dš
°RE*ššššššššš
*Written by*
š
š
*Sadnaf*š
š
*A heart touching story*
Ā® *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
_ÉÆÉ ÉĘ”Åāŧ Ę”ÅŁ³į§ ÉÅŧÉÅŧÄ
ıŠÅÉ ÉÉųÄÄ
ŧÉ, įŖųŧ ÉÆÉ Ä
Ł³ÅĘ” Å§Ę”Å³Äɧ É É§ÉÄ
Åŧ Ę”Ź ÅÉÄ
ÉÉāÅ_
#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
*#IG PML WRITERS*
#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com
*Follow me on Wattpad@Sadnaf*
*Page 15*
Da Madāaukakin mamaki Alhaji Bala ya zubawa Akram ido dake wani irin Murmushi
Akram kuwa yace āKana mamaki ne Alhaji Bala yau dubunka ya cika asirinka ya tonu yau mutane zasu San wanene kai yau duniya zata San irin mugayen abubuwan da kake aikatawa yau zaāa San irin sanaāar da kake yi har kake taimakawa mutane ake maka kallon mutumin kirki nan kuwa babu Wanda ya kai ka zalunci a dāoron kāasa am not who you think am not one of you nashiga cikinku ne Dan na kāara Sanin kai waye Alhaji Bala despite abinda ya faru da ya kamata ya zame maka ishara na fyaden da aka yiwa āyar ka har ya kai ta ga rasa ranta wannan bai sa ka saduda ba kayi nadamar abinda kayi kasan cewar abinda kake yiwa yaran wasu ne ya juya kanka amma me a madadin kayi nadama a lokacin ka kāara shan Alwashin yanda zaka cigaba da farautar dukiyoyin jamaa kana ketawa āyaāyansu haddi not any more Alhaji Bala a yauāāā
+
Wani mahaukacin Dariya Alhaji Bala ya fashe dashi yace ākayi kuskure Akram da kayi tunanin wannan soki burutsun da kake yi zai tsoratani I thought as much kai ba Alheri bane awajena and ayau zanyi finishing dāinka Lion Black before counting of 3 Ku budāe mishi wutaā
Alhaji Bala yace yana buga kāafarsa da kasa tare da rikāe hannun Akram dake rikāe da bindiga
Su Lion ajiye bindigogin hannunsu sukayi amadadin su bi umarninsa
Alhaji Bala ya saki baki yana kallonsu cikin tsananin mamaki Akram kuwa ya saki murmushi yana girgiza kai
A tsawace Alhaji Bala yace ākanku dāaya kuwa ko Baku ji mai nace ba shoot this fool before counting of 2ā
Lion a hankali ya girgiza kansa yana āoga bazamu iya baā
Alhaji Bala jikinsa ne ya fara rawa for the first time yaji gabansa ya fadāi
Shammatar Akram yayi ya dāauki bindigarsa da ya ajiye a kāasa.
A tare sukayi pointing juna da bindigar
Alhaji Bala kyalkyalewa yayi da dariya yace āAkram you are such a big fool wlh babu abinda zai hana yau na kasheka Sai a yau nake dana sani Dana taimake ka Mai gida ya yaudareni da ya bari na jawo ka jikina tayaya mutane zasu San abunda nake aikatawa tayaya dubuna ya cika Do u have any prove against me no u donāt have now drop your gun or I elseā
āOr else what Alhaji Bala wat can you doā? Yaji an fadāi daga bakin kāofa
Da sauri ya waiga Dan yaga Wanda yake magana
Abdullahi ne ya shigo āyan sanda suna take mishi baya tare da pointing dāinshi da bindiga
Alhaji Bala Ido ya waro sosai a lokacin da āyan sanda suka zagaye shi āyan jarida da video coverage suma suka hau haska su da cemarorinsu
Bindigar Hannun Alhaji Bala subucewa yayi daga hannunsa cikin tashin hankali yafara binsu da kallo dāaya bayan dāaya jikinsa na rawa
Akram kuwa ya kāara sakin murmushi yace ā yadai oga y are u speechless da ka gansu I thought ai zaka budāe musu wuta ne da suka shigoā
STORY CONTINUES BELOW
ļæ¼
Juyawa yayi ya kalli masu video coverage da hotuna yace āKu dāan Matso kadāan kuga Wanda ke mana wannan aika aika kuga Wanda ke farautar dukiyoyin jamaāa da yiwa yaran mutane fyadāeā
Da sauri suka matsa kusa da Akram Dan burin kowa yaga shi ya fara dāaukan wanan mugun Dan fashi da ya addabi jamaāa
Alhaji Bala jikinsa in banda rawa babu abinda yake yi gani yake kamar mafarki yake yi wai shi yau āyan sanda suka zagaye da āyan jaridu
Akram kuwa a hankali ya matsa kusa da Alhaji Bala āyan sanda kuwa suka kāara saita shi da bindigoginsu in case in zai yi gardama
Akram da murmushi ya kai hannunsa fuskar Alhaji Bala dan ya Ciro mask dāin fuskarsa
Alhaji Bala yayi sauri ya rikāe mishi hannu yana āAkram Dan Allah karka min haka ka rufa min asiri kar ka kunyataniā
Wani irin murmushi Akram yayi ta gefen baki yace ākunya kuma Alhaji Bala kunya fa kace ai babu batun kuma jin kunya a yau babu batun rufin asiri ayau a yanzu zan cire wanan Mask dāin fuskar taka kowa yasan kai wayeā
Alhaji Ghali da sauri yaje ya tsaya a gefensu Akram dan ya matsu yaga waye
Alhaji Bala runtse idonsa yayi da kāarfi jikinsa na masifar rawa a lokacin da Akram yafara kāokāarin cire Mask dāin fuskarsa
āAlhaji Balaaaaaaaaaaaaā Alhaji Ghali yace cikin shock tare da nuna shi da hannu
Wayanda kuwa basu San Alhaji Bala ke wannan taāasar ba suma jikinsu ya hau rawa suka kāura mishi ido har da masu kāara Murza idonsu dan su tabbatar da shine ko ba shi bane.
Alhaji Bala kuwa runtse idonsa yayi gam yakāi ya budāe idonsa dan flash dāin camerori ke haska shi ko ta ina
Dāaya daga cikin āyan sandan ne ya matsa kusa dashi ya kamo hannayensa ya saka mishi ankwa
Alhaji Bala da sauri ya budāe idonsa sakamakon wani mahaukacin dariya dayaji a gefensa
Na Maliya ya hango akan ruwa sai yawo yake asaman ruwa yana kyakyata dariya
Alhaji Bala kuwa hawaye ya hau zubo mishi a idonsa
Na Maliya yace āAlhaji Bala mai akayi da maza ai baka ga komai ba tukuna sai na taso maka wayanda zasu na dāebe maka kewa a kurkuku sai ka rokāi mutuwa ta dāauke ka da rayuwar tashin hankalin da zaka ringa yiā
Wani Mahaukacin dariyar ya kara kecewa dashi ya bāace
Alhaji Bala hawaye kawai yake a lokacin da āyan sanda biyu suka fara tura keyarsa suna nufar waje dashi
Su Lion ma tuni aka saka musu ankwa a hannu akayi waje dasu
Alhaji Ghali dake daskare awaje dāaya dan tsabar mamaki binsu yayi da sauri wani dāan sanda ya dakatar dashi akan kar ya bisu
Masu hotuna da video coverage sai turereniya suke wajen dāaukan Alhaji Bala har aka sa su a Black Mariya suka fara tafiya babu abinda kake ji sai jiniya
Masu video coverage da hotuna tuni suka koma kan Akram dake Rikāe da Mask dāin Alhaji Bala suka fara dāaukansa āyan jarida kuwa suka fara jera mishi tambayoyi
Akram kuwa dakāyar ya ratsa su ya shige cikin mota sai hamdala yake a zuciyarsa da Allah ya cika mishi burinsa na damke Alhaji Bala
Sai da suka koma cikin gidan Alhaji Bala dake Cikin daji suka dāauko Killer dake huge buge yana zabga ihu shi kadāai dan Yanzu kuma ba iya Hajiya Nafeesa yake gani ba har da wasu da ya kashe da hannunsa ahaka aka kwashe shi aka sa a mota suka nufi headquarters dāinsu da ake ajiye manya manya masu laifuka
Alhaji Bala kuwa kansa a sunkuye sai adduāa yake Allah yasa Mafarki yake bayajin zai iya jurewa idan mutane suka gano shine yake aikata wannan taāasa da wane ido zai kalli mutanen garinsu da wane ido zai kalli Mahaifiyarsa da kannensa da wane ido zai kalli mutanen da yake taimakawa a matsayinsa na mutumin kirki mai tausayin Talakawa lallai Akram ya shamace shi daya san cewa Akram dan bincike ne da ya Dade da kashe shi
Kafin kace me labarin Alhaji Bala shahararren mai kudi mai taimakawa talakawa ya karadāe gari da jihohi gabadāaya akan shine shahararren dāan fashi da makami mai farautar dukiyoyin jamaāa da yiwa yara fyadāe duk gidan radio ko television daka kuna labaran kawai ake yi hotonsa aka hadāa da Wanda yasaka mask da ainihin hotonsa da mutane suka San shi dashi Alhaji Bala
Jamaāa gari kuwa sai mamaki suke manyan masu kudāi da suka San shi ta hanyar taimako suka hau bugawa junansu waya wasu ma basu yarda ba sai da suka ringa bugawa shugaban āyan sanda waya dan su tabbatar da abinda suke ji wayanda kuwa sukayi falling Victim kuwa tuni suka hau sujadda suna godewa Allah wasu kuwa suka ringa shirin zuwa ganin shi
Akram kuwa kansa ya dāau zafi āyan jarida sun cika bakin office dāin shi suna jiran ya fito ya musu Karin bayani akan yanda yayi nassarar cafe Alhaji Bala da yanda akayi ya gano Alhaji Bala dan fashine
Sai da Akram yayi wanka ya shirya a toilet dāinsa dake cikin office dāinsa ya dāaura alwala yazo ya ringa jera nafilfili na godiya da Allah daya bashi nassara akan Alhaji Bala bai samu fitowa ya saurari āyan jaridar ba sai wajen 10am na safe
Farin suit ne a jikinsa da bakāin nectie yayi masifar kyau ai yana fitowa camera ta hau haska shi āyan jarida sukayi dafifi suka hau yi mishi tambayoyi har suna turereniya
Akram kuwa sai da ya gyara tsayuwarsa yayi godiya ga Allah tare da adduāa kafin ya fara magana cikin hadāadden turancinsa inda gidan talabijin na AIT suke haskawa live tare da raba screen dāin gida biyu Akram a dāaya bāangaren yana kwarara jawabi dāaya bāangaren kuma hoton Alhaji Bala ne dan fashi da hoton Alhaji Bala da mutane suka sani a matsayin mai taimakon Talakawa
A dai-dai lokacin iyalan Alhaji Nazifi na zaune a palon gidan suna karyawa Samha mayar kallon Indian series tana aikin nata na kallo ganin sun tafi talla ne yasa ta fara kāokāarin canza tasha inda kuwa ta kamo tashar AIT adai dai lokacin da aka hasko Akram yana kwarara bayani agefe ga hoton Alhaji Bala mikāewa sukayi gabadāaya dan bazasu tabāa manta fuskar Alhaji Bala ba
Kāofin shayin dake hannun Samha ya subuce daga hannunta ya fadāi kāasa gabanta na mugun fadāuwa kurawa Akram ido kawai tayi
Adai dai lokacin da Saiam itama take kallon labaran ta latso lambar Alhaji Nazifi dan tace su kamo tashar AIT
Wayar na ringing amma Alhaji Nazifi ya kāasa dāagawa dan mutuwar zaunen da yayiā¦. ā¦
š š *Bš
°KāIN Dš
°RE*ššššššššš
*Written by*
š
š
*Sadnaf*š
š
*A heart touching story*
Ā® *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
_ÉÆÉ ÉĘ”Åāŧ Ę”ÅŁ³į§ ÉÅŧÉÅŧÄ
ıŠÅÉ ÉÉųÄÄ
ŧÉ, įŖųŧ ÉÆÉ Ä
Ł³ÅĘ” Å§Ę”Å³Äɧ É É§ÉÄ
Åŧ Ę”Ź ÅÉÄ
ÉÉāÅ_
#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
*#IG PML WRITERS*
#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com
*Follow me on Wattpad@Sadnaf*
*Page 16*
Saheeba ce tayi kāarfin halin dāaga wayarta dan dukansu sun kāasa dāaga wayar TV kawai suka kurawa ido ko kifta idonsu basa yi
Cikin rawar Murya Saiam ta hau cewa su kunna TV su ga Tsinanne nan da ya kashe musu mommynsu dubunsa ta cika Allah ya tona mishi asiri
Saheeba ce mata tayi yanzu haka shi suke kallo bata Kara tsayawa taji mai Zata ce ba ta kashe wayar
Alhaji Nazifi kuwa ba ganin Alhaji Bala dāan fashine ya girgiza shi ba ganin Alhaji Bala mai taimakon talakawa da suke hirar shi shekaranjiya akan irin ayyukan alherin da yake yiwa Mara sa shi har suna cewa da zaāa samu irin shi guda Ashirin da talakawa sun daina kāokāawa har adduāoi suka runga mishi sai gashi wai Ashe shine wannan gagarumin dāan fashin Da ya addabi manyan masu kudāi
Samha kuwa tana nan a tsaye kamar an dasata waje dāaya Akram kawai ta zubawa ido dake kwarara bayani wani irin strange feelings da bata tabāa ji ba taji yana zagaye kowane sassa na jikinta
Suhaima ce tayi kāarfin halin magana tace āAllah mai Iko yanzu wanan Alhaji Balan mai taimakon talakawa dama shine tsinanne Dan fashin nan daya zo ya kashe mommyā
Saheeba da sauri tace āni bashi yake bani mamaki ba yanzu dama wannan Dan iskan mutumin ba Dan fashi bane ya tsaya aka kashe Mommy agaban idonsa bai iya tabāuka komai ba duk da sunan bincike ake tafiya dashi Fashi ayi kissa agaban idonsa ayiwa mata fyadāe duk yana tsaye yana da ikon da zai hana shi aiwatar da mugun nufinsa akan yaran mutane yana da ikon da zai hana shi ya Harbe mana Mommynmu amma ya tsaya aka kashe Mommy a gaban idonsa na tsane shi wlh bai burgeni ba bai tashi sawa a kama shi ba sai da aka kashe Mommyā
Ta kāarasa maganar sirarran hawaye na bin kuncinta
Nanauyan ajiyan zuciya Alhaji Nazifi ya sauke ya juya ya kalli Suhaima yace ākarki tsane shi Suhaima akan aikinsa yake ba kowane zai iya dāaukan risk dāin da ya dāauka ba mutane da yawa sun sha rasa rayyukansu agarin binciken mai laifi irin na Alhaji Bala masu fuska biyu ni kuma ji nayi ina kaunarsa araina ba dan shi ba mutane ba zasu tabāa sanin waye Alhaji Bala ba haka zai ta tafka zalunci a doron kāasa ba tare da ansan shi bane ki daina alakāanta mutuwar Mahaifiyarku dashi domin ko da ya hana ko bai hana ba lokacinta ya Riga da yayi gaskiya Akram S Adam yayi namijin kāokāari sosai sai dai ayi mishi adduāar gamawa da duniya lafiya danāāāā
Kiran makāocinsu daya shigo wayarsa ne ya katse mishi maganar da yake yi yana dāagawa shima yace ya kunna TV yaga ikon Allah murmushi kawai yayi yace yagani
Aranar duk Inda ka zagaya hirar Alhaji Bala kawai ake yi duk wani social net labarin Kawai zaka ji anayi na irin namijin kāokāarin da Akram yayi har asirin Alhaji Bala ya tonu
Manyan masu kudāi da āyan siyasa zirya kawai suke ringa yi suna zuwa ganin Akram tare jinjina mishi aranar Akram Sam bai samu zama ba kansa har wani ciwo yake
Alhaji Bala kuwa hannunsa da kāafa sanye yake da ankwa banda āyan sanda biyu dake gadinsa Dan ba waje dāaya aka sa shi dasu killer ba for the first time da yaji wani irin kunya da nadama ya lullubāeshi wai shi da jamaāan gari suka sani amatsayin mai taimakon talakawa sai gashi asirinsa ya tonu cikin kankanin lokaci Lallai Akram ya gama dashi yanzu Ashe dan yagano shi waye da irin sanaāar da yake yi yasa ya bishi har port Harcourt yaringa siyar da alewa ya San yanzu āYan garinsu sun ji labari har da Mahaifiyarsa da wane ido zai kallesu da wane ido zai kalli jamaāan gari inama mutuwa ta dāauke shi yanzu ina ma kāasa ta tsage ya shige ciki
STORY CONTINUES BELOW
ļæ¼
Ahaka ya ringa zancen zuci hawaye na kwarara a idonsa
Samha kuwa wunin ranar sukuku tayi shi ta kuma rasa mai yake damunta babu Wanda ya kai ta farincikin tonuwar asirin Alhaji Bala Dan kullum adduāarsu kenan to amma me wani Abu mai nauyi take ji game da Akram duk fitar lafazinsa na jawabai da yake yi akan Alhaji Bala da hanyoyin da yabi har yayi nassarar kama Alhaji Bala sai taji gabanta ya fadāi ta kuma rasa dalili haka kawai take ji aranta tsabar kiyayyan da take musu ne ya janyo haka amma me ta kāasa dāauke idonta daga kansa a hotunan sa da ake ta watsawa a shafukan face book dasu watsapp
A cikin kankanin lokaci aka mikāa Alhaji Bala kotu Dan a yanke mishi hukuncin sabida duk shaidun da ake bukata akwai su
Motocin āyan sanda sunfi ashirin da suka yi layi kawai dan rakiyar Alhaji Bala zuwa kotu
Alhaji Bala kuwa kamar ya shide yayi kukan yayi nadamar har ya saba da ganin Na Maliya na zuwa yi mishi dariyar keta banda Hajiya Nafeesa da Mai gida dake yawan zuwan mishi daddare yayi ta ihu kenan har gari ya waye nan da nan ya zama siriri kāarfi da yaji banda kasumbar da ya ajiye
Ana fitowa dashi āyan jarida sukayi dafifi suna shekāa mishi tambayoyi hasken flash kake gani ko ta ina
Babu ma hanyar da zaa wuce
Alhaji Bala kuwa sunkuyar da kansa yayi kāasa hawaye kamar an budāe famfo jamaāar gari kuwa duk sun hau hau saman kwanun gidajen mutane Dan su hango Alhaji Bala mai fuska biyu
āYan sanda ture jamaāa kawai suke Dan su samu hanyar wucewa
Wani Dan jarida ne ya rokāi Alfarmar abasu minti goma kawai suyiwa Alhaji Bala tambayoyi
Dakāyar aka amince suyi mishi tambayoyin inda Alhaji Bala yaji kamar ya nutse dan kunya
Wata āyar jarida ce ta fara jefo mishi tambaya āAlhaji Bala mai zaka iya cewa game da tuhumar da ake maka na fashi da makami kai da jamaāan gari suka san mutumin kirki ne mai taimakon talakawaā?
Tana rufe baki wani ya jefo masa nashi tambayar ā Alhaji Bala tsawon wane lokaci ka dāauka kana wanan mumunar aiki shin dama can ta silar fashi kayi kudāi kake taimakon mutane ko kuwa dama kana da kudāin daga baya ka koma kana farautar dukiyoyin jamaāa?
Alhaji Bala kansa ya kāara sunkuyarwa Dan bai San mai zai ce musu ba sai da wani ya kāara jefo mishi nashi tambayar yayi kāarfin hali ya dāago aikuwa tuni aka hau kashe mishi ido da flash āyan jarida kuwa kamar zasu shige jikinsa sabida kawai suji ta bakinsa kowa mikāa recorder dāinsa yake saitin bakinsa Dan ya ji mai zai ce Sosai
Alhaji Bala cewa yayi ābansan mai zance ba ayanzu banida bakin magana a yanzu ni ban ma San yanda zan muku bayani ba kuma yanda kuke mamakin tuhumar da ake min nima haka nake mamakin tuhumar da ake minā
Haka kawai Yaji kalaman na fita a bakinsa Dan gani yake idan yayi saurin mikāa wuya mutane sai sunfi yarda da shi Dan fashi ne amma idan ya ringa musanta zargin da ake mishi ahaka zai yi ta wahalar da shariar
Mamakine ya rufe Akram da ya ji mai yace
Alhaji Bala na kāokāarin magana ya ji an jefo mishi dutse a goshi kafin kace mai jamaāan gari sun hau cewa ākarya kake azzalumi asirinka ya tonu dutse ake jefa mishi ko ta ina
āYan sanda kuwa tuni suka hau sakin harbi sama dan su tsawatar musu da haka suka samu suka dan watse suka koma daga nesa suna jefo duwatsu
āYan jarida kuwa tuni suka yi nasu wajen dan wasu a cikinsu sun samu nasu rabon dutsen
Ahaka aka tisa keyar Alhaji Bala da goshinsa Ke tsiyayar da jini da gefen kansa suka dāau hanyar high court
Cikar da kotun yayi bāata bakine dan har waje mutane ne burin kowa yaga Alhaji Bala mai fuska biyu manyan masu kudāi ma da suka san shi sun samu zuwa ciki har da Alhaji Nazifi da Ghali
āYan sanda sai da sukayi dagaske suka shige da Alhaji Bala ciki āyan jarida kuwa suma sun cika kotun burin kowa ace shi yafi dāaukan rahoto
Alhaji Bala kuwa adduāa kawai ya ringa yi mutuwa ta dāaukeshi dan abinda ake cewa kunya kam jinshi kawai yake a hankali ya dāago da kansa aikuwa suka hadāa ido da Mahaifiyarsa idonta yayi jajir sabida kukan da ta sha yana kāokāarin dāauke idonsa suka hadāa ido da Hajiya lubna idonta kamar ya fadāo sabida harararsa da take yi da gani itama zuwa tayi ta tona mishi asiri
Wajen da masu laifi suke tsayawa ya tsaya ya sunkuyar da kansa a lokacin da aka ringa shigowa dasu lion Akram ne kāarshe daya shigo yana sanye da Uniform dāinsa ya balain yi mishi kyau waje ya samu ya zauna
ba tare da bāata lokaci ba Alkali ya fara gabatar da laifin da ake tuhumar Alhaji Bala dashi
Duk hadāin kan da ake so su Lion su bayar sun bayar dan sun fadāi irin aika aikan da suka ringa yi Black ne ma yaso yayi karya ya ji an kwashe shi da wani mugun mari daya sa sai da ya jingina da bango murya kawai yaji ana ka fadāi iya gaskiyarka ko na canja ma kamanin
Da Sauri Black ya fara basu labarin duk abinda ya sani kamar an kunna radio ko ajiyar zuciya baya saukewa sai da suka gama amsa duk tambayoyin da aka musu aka koma kan Alhaji Bala daya sunkuyar da kai idonsa a runtse
Full name dāinsa Alkali ya kira Alhaji Bala ya dāago ahankali yana kallonsa
Alkali tambayarsa yayi akan ya basu labarin yanda akayi ya tsinci kansa a cikin wannan mugun sanaāa mai kuma zai iya cewa game da tuhumar da ake mishi
Alhaji Bala sai da ya dāauki tsawon minti goma yana tunanin mai zai ce dan fa Sam ba zai iya mikāa wuya Cikin sauki ba
Kau da kansa yayi yace duk abinda ake tuhumarsa da shi karyane sharri aka mishi
Yana rufe baki yaga fatalwowin wayanda ya kashe sun fara bullowa ta jikin bango dukansu da dogwayen bulala a hannunsu
A razane yaja da baya ya wage baki zai yi ihu aikuwa yafara jin lafta ko ta inaā¦ā¦ā¦ā¦ā¦..šššš
3
I swear I don tireš”š”š”
š š *Bš
°KāIN Dš
°RE*ššššššššš
*Written by*
š
š
*Sadnaf*š
š
*A heart touching story*
Ā® *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
_ÉÆÉ ÉĘ”Åāŧ Ę”ÅŁ³į§ ÉÅŧÉÅŧÄ
ıŠÅÉ ÉÉųÄÄ
ŧÉ, įŖųŧ ÉÆÉ Ä
Ł³ÅĘ” Å§Ę”Å³Äɧ É É§ÉÄ
Åŧ Ę”Ź ÅÉÄ
ÉÉāÅ_
#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
*#IG PML WRITERS*
#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com
*Follow me on Wattpad@Sadnaf*
*AUNTY SIS*ššššššššššššššššššššššššššš
*Wherever you are just* *know that we are* *missing you so much*
*You will always stand as a legend* *in our world. We will forever Love and cherish you. Our heart warming prayers are always with you. Come back soon please*
+
*Page 17*
Tuni mutane suka kāaure da sallati sakamakon rawan alantar da Alhaji Bala ya ringa zubawa shi kadāai yana ihu babu abinda kake ji sai sautun bulalai yana suyi hakuri zai fadāi gaskiya tuni ya fito daga inda masu laifi ke tsayawa ya nufi tsakiyar kotun ya ringa tsalla ihu yana shoshe shoshe
āYan jarida kuwa tuni suka ja da baya suna dāaukarsa hotuna da video
Wasu āyan sanda biyune sukayi kāarfin halin zuwa kusa dashi aikuwa suka ji saukan bulalai a gadon bayansu aguje suka bar wajen
Mutanen kotun kuwa hankalinsu a tashe suka zubawa Alhaji Bala ido dake Neman fita daga hayyacinsa sabida tsabar azaba
Alhaji Bala kuwa wani wawan ajiyar zuciya ya sauke a lokacin da suka bāace take Na Maliya ya bayyana saman kansa yana kyakyata dariya sai yawo yake a saman ruwa babu Wanda ke ganinsa sai Alhaji Bala
Sai da na Maliya yayi dariya mai isarsa yace āBala kadāan kagani sai na kāara taso wayanda suka fi wanan yawa wlh sai ka rokāi mutuwa ta dāauke tsabar masifa da azabar da kake cikiā
Alhaji Bala kuka ya fashe dashi yana āNa maliya ka rufamin asiri na tuba wlh iya masifar da nake ciki ma ya isheniā
Dariya Na Maliya ya kāara kyakyalewa dashi ya bāace
Duk mutanen dake cikin kotun zubawa Alhaji Bala ido kawai sukayi suna mamakin surutun da yake yi shi kadai
Alhaji Bala bin jikinsa dake masifar radāadāi dan azaba ya ringa yi da kallo dan ji yake kamar an hura mishi wuta nan da nan wasu kuraje masu masifar kaikayi suka feso mishi wani razanan ihu ya saka ya fara Sosa ko ina kamar sabon mahaukaci
Tuni mutanen dake kotun suka kāaure da hayaniya suna Alhaji Bala ya haukace tun ba a je ko ina ba
Duk abinda akeyi Akram na daga gefe ya zubawa saurautar Allah ido dan ya dāan girgiza da lamarin Alhaji Bala tunda gashi dai sautukan bulalai kawai suka ringa ji basu ga kowa ba
Dakāyar aka samu mutanen kotun sukayi shiru sabida Alkali dake San magana
Alkali sai da ya gyara zaman glass dāin fuskarsa ya kāara karewa Alhaji Bala dake Sosa jikinsa a haukace kallo yayi gyaran murya yana tunda Wanda ake case dashi baāaji ta bakinsa ba sabida halin da yake ciki zaāa dāage kara zuwa sati biyu masu zuwa aranar kuma zaāa yanke mishi hukuncin daya dace da laifin da ya aikata su kuma su killer tunda sun amsa laifinsu batare da sun wahalar da sharia ba zasuyi life imprisonment with hard labour daga haka Alkali ya buga guduma tare da mikāewa
āYan sanda hudāu ne suka rikāe Alhaji Bala sakamakon fifizgewar da yake yana ihu dan tsabar Susa da yakeyi har jini jikinsa ke yi
Ahaka suka jashi sukayi mota dashi yana zunduma ihu
Ahankali mutanen kotun suka fara fitowa data kotun suna mai Al ajabin abunda ke faruwa
Hajiya Lubna kuwa ko ajikinta Dan Sam Alhaji Bala bai bata tausayi ba tunda lokacin daya ke tapka rashin Imaninsa shima babu digon tausayin wayanda yake zalunta aransa
Hajiya Saude Mahaifiya Alhaji Bala kuwa kuka ta ringa rizga hannunta aka dan ita kadāai tasan irin masifar da take ciki bata jin zata iya komawa kauyensu dan tunda āyan garinsu sukaji labarin Bala dan fashine sukayi zuga suka tafi gidajen kannensa suka ringa jifansu suna asirin yayansu ya tonu Ashe dāan fashi da makamine
Ita kuwa sai a makota ta bāuya Dan petur suka zazzagawa gidanta suka cinna mishi wuta suna munafika ce ita
tasan irin sanaāar da Alhaji Bala yake yi ita take dāaure mishi gindi
Magana take so tayiwa hajiya Lubna akan ko zata taimaka ta tafi da ita gidansu Dan bata da wurin zuwa Dan ko kāannen Alhaji Bala sun bar garin sabida tsabar tashin hankali amma ga mamakinta wani mugun harara Hajiya Lubna ta watsa mata tare da Jan tsaki tayi shigewarta mota Baki a sake Hajiya
Saude ta bita da kallo har sai data daina hangota
Akram kuwa sai da āyan jarida suka kara tsayar dashi suna jera mishi tambayoyi dakāyar ya yakāice ya gudu ya barsu dan ya gaji da wanan tambayoyin da suke mishi dan Sam shi ba gwanin magana bane yanzu nan zaiji kansa na ciwo
Alhaji Bala kuwa tukuru ya zama kāaramin Mahaukaci yana surutai tare da so she soshe cikin kāankāanin lokaci hallitar jikinsa ya fara sauyawa yana komawa wani irin hallita cisge gashin kansa kawai yake yana buge buge jikinsa sai jini yake yana fadāar abubuwan da ya aikata Lokaci lokaci Na Maliya ke bayyana ya ringa shekāa mishi dariya yana zuba mishi wani ruwa dake sa ya kāara haukacewa wajen Sosa jikinsa
Bayan sati dāaya da zaman da akayi a kotu aka kāarawa Akram S Adam mukami ya zama babba banda uban kyaututukan da manyan masu kudāi suka ringa bashi gida ne mota kudi banda uban kyautar da Governor ya mishi har da su hutun wata uku Dan ya zagaya kasashen ketare yaje ya huta Akram kuwa godiya kawai yake yiwa Allah akan dāaukakar da ya mishi dan yasan duk abinda ya samu yin Allah ne ba nashi ba
Duk inda ka zagaya gidajen television gidan jaridu duk wata media hirar Akram s Adam kawai ake yi na irin namijin kāokāarin da yayi na chapke Gagarumun dan fashi Alhaji Bala
āYan mata kuwa tuni suka haukace burin kowace ace tazama buduruwar Akram s Adam ga kyau ga kudāi
Samha kuwa bakāon al amarin data tsinci kanta a ciki ne ya sa ta fara rama dan idan dare yayi Sam bata iya bacci Haka kawai take tunani na babu gaira babu dalili babu dama ta hau wani net sai taci karo da hoton Akram da labarinsa ita dai tasan babu Wanda ta tsana sama da shi amma ga mamakinta bata iya bacci sai ta budāo hotonsa ta kalla bacci kuwa idan ya dāauketa sai tayi mafarkinsa ta kuma rasa Wanda zata samu ta gayawa halin da take ciki
Alhaji Bala kuwa lamarinsa yayi tsamari duk dare sai āyan sanda sunji saukar bulalai amma sun rasa wayanda ke dukan Alhaji bala
Haka zai kwana yana ihu yana sosa jiki fatar jikinsa duk ta kwaye har wani wari yake yi sabida bayan ya sha bulala Sai Na Maliya ya watsa mishi ruwan da zai ringa cisgo fatar jikinsa
Rokāon āyan sanda kawai yake akan su harbeshi da wanan azaba da yake ciki
Akram kuwa tunda aka bashi Hutu yafara shirye shiryen zuwa gidansu Samha duk da yasan by now ta riga da tasan ko shi waye amma still wani fargaba da rashin kwarin gwiwa yake ji dan yasan sun Riga da sun tsane shi tunda yana tsaye aka kashe mahaifiyarsu bai ma San ta ina zai fara tunkurar gidansu ba har ya kai shi da sanar da su abinda ke tafe dashi nasan Auren Samha dan ranaku daidayane bai yi mafarki da ita ba tunda yake bai tabāa jin San wata āya mace kamar yanda yake San Samha ba
Ahaka Akram ya ringa saka rana rashin kwarin gwiwa da fargaba na hana shi zuwa sai da ya samu sati dāaya ahaka kafin ya iya dāaure yaje tare da Amininsa Yazeed da yaringa karfafa mishi gwiwaā¦..
Wlh ba Jan aji bane ke hanani typing wlh abubuwa sun sha min kai amma insha Allah am almost thereā¦.kucigaba da hakuri Dani wayanda suka sani a da ai sun San ba haka nake yi baš¤Øš¤Øš¤Øš¤Øš¤Ø
š š *Bš
°KāIN Dš
°RE*ššššššššš
*Written by*
š
š
*Sadnaf*š
š
*A heart touching story*
Ā® *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
_ÉÆÉ ÉĘ”Åāŧ Ę”ÅŁ³į§ ÉÅŧÉÅŧÄ
ıŠÅÉ ÉÉųÄÄ
ŧÉ, įŖųŧ ÉÆÉ Ä
Ł³ÅĘ” Å§Ę”Å³Äɧ É É§ÉÄ
Åŧ Ę”Ź ÅÉÄ
ÉÉāÅ_
#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
*#IG PML WRITERS*
#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com
*Follow me on Wattpad@Sadnaf*
šššššššššššššššššššššššššššššššš
*HAPPY BIRTHDAY IN ADVANCE MY BELOVED SON AFFAN U ARE ONE YEAR OLDER TOMORROW INSHA ALLAH*
*I hope you have a wonderful day and that the year ahead is filled with much love, many wonderful surprises and gives you lasting memories that you will cherish in all the days ahead. Happy Birthday*
*On this special day, i wish you all the very best, all the joy you can ever have and may you be blessed abundantly today, tomorrow and the days to come! May you have a fantastic birthday and many more to comeā¦ HAPPY BIRTHDAY*
*ALLAH YA ALBARKACI RAYUWARKA YA RAYAMIN KAI YA KAREKA DA KAREWARSA YASA KAZAMO MAI HIDIMANTAWA MUSULUNCI YA SAKA MAKA TSORANSA A DUK INDA KA TSINCI KANKA ALLAH YASA KAYI RAYUWA MAI AMFANI DA HAR BAYAN MUTUWA TA ZAāA RINGA FADāAR KYAWAWAN HALINKA ALLAH YA NISANCEKA DA DUK WANI ABU NA ASSHA DA ABINDA ZAI SA KA SABA MISHI SHIRIYA TA ALLAH CE INA MAI ROKāON ALLAH YA SHIRYAMIN KAI BISA TAFARKIN ADDININ MUSULUNCI ALLAH YASA YANDA MAHAIFIYATA TAGA AURENA TA GOYAKA NIMA ALLAH YA ARA MIN TSAWON RAI NAGA AURENKA NA GOYA ABINDA KA HAIFA AMEEN*ššššššššš
1
*Page 18*
Kāarfe hudāu na yamma suka isa gidansu Samha gaban Akram sai fadāuwa yake dan bai San wane irin tarbāa Alhaji Nazifi zai masa ba ballantana uwar gayyar Samha Yazeed ne ya ringa kāarfafa mishi gwiwa
Har suka aika mai gadi yayi musu sallama da Alhaji Nazifi gaban Akram bai daina fadāuwa ba
Mai gadin tare suka fito da Alhaji Nazifi Dan yaga Wanda yake Sallama dashi
Ganin Akram ne yasa mamaki ya rufe Alhaji Nazifi sakin murmushi yayi a lokacin da suka zube a kāasa suna gaishe shi Akram kuwa sai sunkuyar da kansa yake
Palon Saukar bakāi Alhaji Nazifi ya kai su yana ta tunanin mai ya kawo su wajensa
Kāara gaishe shi sukayi Alhaji Nazifi ya amsa tare da kāara jinjina mishi irin kāokāarin da yayi wajen kama Alhaji Bala ya kāara da mishi adduāoin nassara a rayuwarsa
Akram shi dai kansa a sunkuye yake yana Dāan samun relief na fadāuwar da gabansa yake yi dan yaga alamar Alhaji Nazifi bazai bashi matsala ba
Alhaji Nazifi wayarsa ya Ciro daga Aljihunsa ya kira Saheeba a waya akan ta kawowa bakāi ruwa da lemo yana katse wayar ya maida hankalinsa kan su Akram Dan yaji abinda ke tafe dasu
Ganin sun kāasa magana sai zungurar juna suke yasa Alhaji Nazifi yayi murmushi yana Allah yasa shima ba laifi yayi ba suka zo bincikarsa
Murmushi sukayi gabadāaya Yazeed yace ba Laifi yayi ba sun dai zo nema ne a gurin shi
Adai-dai lokacin Saheeba ta shigo da faranti a hannunta sanye take da doguwar Riga ta yane kanta da farin mayafi
Sallamar da tayi ne yasa suka dāago gabadāaya suna amsawa
STORY CONTINUES BELOW
ļæ¼
Saheeba a Razane ta ja da baya tana sallati a lokacin da suka hadāa ido da Akram
Tuni ta saki farantin hannunta jikinta na rawa Dan take ta tuna bakāin daren da suka zo gidansu
Stammering ta fara yi tana nuna Akram da Hannu
Alhaji Nazifi kuwa yayi Sauri ya mikāe ya rukāota yana āSaheeba mai haka Akram dāin ne bakisani baā
Akram kuwa shima jikinsa ne ya dāau rawa hankalinsa a tashe dayaga yanda Saheeba ta razana da ganinsa
Yazeed kuwa tunda tayi sallama ya kāafeta da ido baya ko kiftawa
Dakāyar Saheeba tace cikin inina tana nuna Akram āDaddy yana tsaye fa aka kasheāāāā
Da Sauri Alhaji Nazifi ya katse ta yana āSau nawa kukeso na ringa fadāa muku kwanan mahaifiyarku ya Riga da ya kare ko ya hana shi ko bai hana shi ba sai ta amsa kiran mahallici and j told u guys this young guy is doing his job bansan wane irin kunne ne daku maza ki koma ki dāauko musu ruwan sha kafin na sasabāa mikiā
Da Sauri Saheeba tayi waje a tsorace Dan wani irin tsoron Akram takeji
Tana ficewa Alhaji Nazifi yace āam so sorry for what happen kasan yarinta ke damunsu tun ranar da asirin Alhaji Bala ya tonu suke ta surutai sun kāasa ganewa akan aikinka kake aikinku ya gaji haka in banda yarinta idan Ajali ya kira ai sai kajeā
Akram jiki a sanyaye ya dāago yace āAlhaji nasan hakan zai faru Dole yaranka su tsane ni zakayi mamakin abubuwan danayi undergoing kafin nasamu nassarar capke Alhaji Bala wlh I left my family I live a miserable life just to reveal his secret pls tell your children to forgive me wlh ba laifina bane sai kayi pretending you are one of them zaka iya gano irin su Alhaji Balaā
Alhaji Nazifi murmushi yayi yace āhaba Akram karka wani damu aikin Alheri kayi Dan ba dan kai dāin ba babu Wanda zai San true colour dāin Alhaji Bala da yana nan yana tapka bāarna a dāoron kāasa karka wani damu yarana basu tsaneka ba kawai wanan bakāin Daren da suka rasa Mahaifiyarsu ne bazasu iya mantawa baā
Yazeed godiya ya fara yiwa Alhaji Nazifi shi kuwa Akram gabadāaya jikinsa ya kāara sanyi ya rasa mai ke mishi dadi dan yasan watakāila haka Samha ta tsane shi idan taganshi zata tsorata kamar yanda Saheeba ta tsorata
Yazeed fadāawa Alhaji Nazifi yayi na abinda ke tafe dasu na Akram yaga dāaya daga cikin āyaāyansa yana so kuma ba wasa ya kawo shi ba Aurenta yake so yayi
Akram dāagowa yayi ya kalli Alhaji Nazifi dan yaga yanda ya kāarbi zancen aikuwa ya hango tsantsar farinciki a fuskar Alhaji Nazifi dan murmushi kawai yake yi hakan ne yasa yaji sanyi aransa dan yasan koda Samha zata bashi matsala Alhaji Nazifi zai iya shawo kanta
Alhaji Nazifi duk da yaji dadin maganar da suka zo dashi dan babu Wanda zai kāi bawa Akram āyarsa ya Aura sai da yadan jinjina lamarin aransa duk da baisan wa yake so a cikinsu ba yasan sai an kai ruwa rana koma wacece a cikinsu zata amince ta Aure shi sabida kiyayyar da suke mishi
Alhaji Nazifi ce musu yayi babu Matsala indai ta bāangarensa ne adduāa zai raka su dashi Allah ya musu zabin da yafi Alheri amma Abu dāaya ne zai sa bazai bashi Auren āyarsa ba idan dai ta nuna bata sansa dan gaskiya babu wacce zai yiwa Auren dole a cikinsu ballantana ya tursasa wacce yake so duk da bai San wa yake so a cikin yaran nasa ba
Sai a lokacin Alhaji Nazifi ya tambayeshi wa yake so a cikin āyaāyansa
Akram da jikinsa ya gama mutuwa gabadāaya da maganar Alhaji Nazifi dakāyar ya budāe baki yace kāaramar cikinsu yake soā
Ajiyar zuciya Alhaji Nazifi ya sauke yace babu damuwa bari ya fita ya turo musu ita Allah yasa su dai-daita
Godiya suka hadāa baki suna mishi har ya fice daga palon
Yana fita Yazeed ya daki kafadāarsa yana mikāewa tare da tsallen murna yana āAbokina wlh na samu irin matar danake so na Aura gaskiya āyar nan tasa data fita ta hadāuā
1
Akram tsaki yayi ya buga tagumi yana kallon bakin kāofa fargaba duk tabi ta cika shi
Yazeed kuwa sai santin kyaun Saheeba yake yana shima ana kwana biyu zai zo ya samu Alhaji Nazifi akan yana Santa
Alhaji Nazifi kuwa a lokacin da ya isa bāangarensu a Palo ya tarar dasu a zaune sunyi jungum jungum kamar wayanda akayi wa rasuwa
Yana shiga palon Suhaima tayi Sauri ta tare shi tana tambayarshi dagaske Akram ne yazo gidansu?
Suhaima kuwa tana rakubāe a gefe kirjinta kamar ya fadāo kāasa tunda Saheeba ta gaya musu Akram yazo taji jikinta na rawa tama rasa wane irin tunani zatayi
Alhaji Nazifi kuwa waje ya samu ya zauna ya kirasu dāaya bayan dāaya suna Amsawa
A hankali ya fara musu Nasiha mai ratsa jiki yana nuna musu su ajiye kiyayyar da suke yiwa Akram bashi da laifi a mutuwar Hajiya Nafeesa akan aikinsa yake koda ma basu zo ba a ranar kwanan Hajiya Nafeesa yariga da ya kare nasiha ya musu sosai sai da ya tabbatar da jikinsu yayi sanyi ya maida kallonsa kan Samha da ta hadāa gumin babu gaira babu dalili yace mata sabida ita Akram yazo wajensa yana Santa da Aure
Wani irin mikāewa Samha tayi hankali a tashe ta nuna kanta tana ā Daddy ni yake so da Aure kuma ka amince wlh ni bana sansa na tsane shi bana so na budāi ido na ganshi bazan iya Aurensa baā
1
Tana gama fadāar haka tayi dāakinsu da gudu Tana kuka
Alhaji Nazifi bayanta yabi da kallo har ta shige dan yasan dama zaāa Rina bazata yi accepting Akram cikin Sauki ba
Mikāewa yayi ya koma palon bāaki ya bawa Akram hakuri akan su dawo wani lokacin insha Allahu zai yi kāokāarin ya shawo kan Samha idan kuma ta dāage bata San shi sai dai yayi hakuri dan bazai iya tilasta mata ba
Akram ji yayi kamar guduma Alhaji Nazifi ke kwadāa mishi aka sabida yanda yaji nauyin maganar take hankalinsa ya tashi dan agaskiya bazai iya hakura da Samha ba yanda yake jin mugun Santa a zuciyarsa
Alhaji Nazifi kuwa ganin yanda Hankalin Akram ya tashi yasa yafara kwantar masa da hankali yana kar ya damu zai yi kāokāari ya shawo kanta
Ahaka suka mishi sallama suna mishi godiya Akram kuwa kamar ya kife sabida tashin hankaliā¦ā¦.2
š š *Bš
°KāIN Dš
°RE*ššššššššš
*Written by*
š
š
*Sadnaf*š
š
*A heart touching story*
Ā® *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
_ÉÆÉ ÉĘ”Åāŧ Ę”ÅŁ³į§ ÉÅŧÉÅŧÄ
ıŠÅÉ ÉÉųÄÄ
ŧÉ, įŖųŧ ÉÆÉ Ä
Ł³ÅĘ” Å§Ę”Å³Äɧ É É§ÉÄ
Åŧ Ę”Ź ÅÉÄ
ÉÉāÅ_
#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
*#IG PML WRITERS*
#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com
*Follow me on Wattpad@Sadnaf*
*Am speechless a hakāikāanin gaskiya banida bakin da zan yiwa dukanin masoyana godiya sai dai nayi muku fatan Alheri Affan na godiya da adduoāin da kuka mishi Allah ya saka da Alheri ya biya muku bukatunku na Alheri*+
*Wanan shafin nakune muna mugun tare*
*Nafeesa I shehu*
*yar Baiwa*
*Bilkisu yaāu BK*
*Page 19*
Alhaji Bala kuwa tuni aka jingine case dāinsa a gefe guda sabida shi da matacce babu maraba Dan kamar ma ba mutum ba in banda wari da rokāon mutuwa babu abinda yake yi dan Na Maliya bai fasa zuwa ya watsa mishi ruwan kaikai ba duk da yanzu babu fata a jikinsa sabida cizgeshi da yake yi da kansa
Akram kuwa bashida wani Matsala arayuwarsa sai na rashin shawo kan Samha dan zuwansa gidan uku bata yarda ta fito last zuwansu ne ma sukayi kicibus da ita ta dawo daga Islamiyya a lokacin da yayi tozali da ita ji yayi kamar kāara kwarara mishi wutan Santa ake Ashe kallon tsoro yayi mata daddare Samha ba kāaramar kyakyawa bace
Samha kuwa jikinta ne ya dāau rawa gabanta na Balain fadāuwa ita kadāai tasan abinda ya ringa mata yawo a kowane sassa na jikinta a lokacin da ta hadāa ido dashi amma dan kāarfin hali irin nata da taurin zuciya dāaure fuska tayi ta ratsa ta gefensu ta wuce duk da kiranta da yake yi da husky voice dāinsa dake kāara narkar mata da zuciya a lokacin Alhaji Nazifi baya nan haka su Akram suka zauna a mota suna jiran dawowarsa dan Akram kāasa tafiya yayi dan gani yake idan bai Shawo kan Samha ta aminta dashi ba komai zai iya faruwa dashi dan duk fitar numfashinsa kaunar Samha linkuwa yake aransa fuskatar kawai yake gani a idonsa da sexy eyes dāinta dake sa shi kasala
Samha kuwa aguje ta kāarasa dāakinta sabida bugun da zuciyarta keyi a kāasa ta zubāe tana maida numfashi tare da dafe saitin zuciyarta sabida harbawa dayake dan Kaunar Akram ayau data gan shi wani San sa ne yakāara bin ko ina na jikinta babu abinda ke amsa kuwaa a kunnenta sama da muryarsa mai dadin gaske sigar ma da ya kira sunanta ya bambamta da yanda ake kiranta babu Wanda ya kai shi iya kiran sunanta1
Lumshe idonta tayi ta na jin muryarsa a kunnenta still tana dafe da kirjinta a hankali ta mikāe taje bakin window ta dāaga labule dan ta kāara kallon sa
Kirjinta ne ya hau bugawa da Sauri a lokacin da ta hango shi a saman motar shi a zaune ya dafe kwantacen suman Kansa daya sha gyara bakāin agogon dake sakāale a hannunsa sai kyalli yake shigar white and black yayi na kananan kaya fadāar kyaun da yayi ma bāata bakine
Samha ko kifta idonta batayi sabida kallonsa da take wani irin Kaunarsa na ratsa ilharin jikinta
Motsin da taji a bakin kāofa ne yasa tayi sauri ta saki labulen tare da nufar kan gadonta dan bata so āyaāyyenta su gane halin da take ciki sabida har dasu ake rarrashinta akan ta saurari Akram
Alhaji Nazifi sai da Magriba ya iso gida bai shiga da motarsa ciki ba ya sauko sabida hango su Akram da yayi haka kawai yake tausayin Akram dan yasan yana balain San Samha sai dai har yanzu Samha takāi ta karbeshi a matsayin mai sonta duk da ban baki da Nasihar da yake mata
STORY CONTINUES BELOW
ļæ¼
Su Akram kuwa suna hango shi suka tareshi tare da zubewa agabansa suna kwasar gaisuwa bayan gaishe gaishe da tambaye tambaye Alhaji Nazifi yace musu su shiga suyi Alwala suyi sallah tunda Magriba tayi inyaso idan sun idar sayi magana
Shiru su Akram sukayi suna Sauraren Alhaji Nazifi dake cewa Akram ya hakura da Samha ya zabi a cikin Suhaima da Saheeba tunda Samha takāi ta aminta dashi yasan Suhaima da Saheeba bazasu bashi Matsala ba sun dāan fi Samha saukin Kai duk da itama Samhar ba fin kāarfinsa tayi ba zai iya tilasta mata amma baya so ya tilasta mata dāin dan yiwa yaro Aure dole baya cikin tsarinsa baya kuma so ya takura mata dan yarinya ce sosai kuma shi har ga Allah yana so ya hadāa zuria dashi sabida nagartattun halayenshi dafatan zai amshi tayinsa ya zabi Suhaima ko Saheeba tunda duk dāaya suke da Samha
Tunda ya fara magana Akram ya jike da Gumi yaji kamar guduma yake kwadāa mishi dan San da yake yiwa Samha bayajin zai iya hakura da ita sai dai idan Aure aka dāaura mata da wani batun su Suhiama kuwa bai ma San kamaninsu ba ballantana har dāaya daga cikinsu ta kwanta mishi aransa gashi yana jin nauyin Alhaji Nazifi baya jin zai iya duba tsabar idonsa ya watsa mishi kāasa a ido
Yazeed shima tuni hankalinsa ya tashi daya ji abinda Alhaji Nazifi yace dan ya kamu da San Saheeba yana tsoron Akram yace Saheeba yakeso
Alhaji Nazifi kuwa kamar yasan tunanin da Akram yake yace mishi kar ya damu yaje yayi tunani bazai mishi dole ba idan dai babu wacce ta mishi a cikinsu kar yaji nauyinsa ya fadāa mishi
Wani dāan ajiyar zuciya Akram ya saki dayaji abinda yace dan hanya kawai yake nema da zai zille
Godiya ya hau yiwa Alhaji Nazifi
Alhaji Nazifi yayi murmushi yace ba komai su tsaya suci abinci sai su tafi
A tare suka mikāe suna ce mishi sun koshi sun gode
Babu yanda Alhaji bai yi da su ba akan su tsaya a kawo musu abinci dan so yake yayi amfani da wanan damar yasa su Suhaima su kawo musu abinci daga nan yaga wacce ta kwanta mishi amma fir suka kāi ahaka suka mishi Sallama suka tafi suna mishi godiya.
Suna fita waje Yazeed ya cakumi wuyan rigar Akram yana kar ya sake ya zabi Saheeba dan ita yake so
Akram doke hannunsa yayi ya buga tsaki tare da shigewa cikin mota dan shi ya ma manta kamanin Saheeba ai baya jin ko sarauniyar Indiya zaāa mishi tallarta zai so ta kamar yanda yake San Samha
Yazeed ne ya ringa surutansa shi kadāai yana ya hakura kawai da Samha tunda bata San shi ya zabi dāaya yar uwarta ta kawai tunda yaga alamar dukansu kyawawa ne Akram shi dai bai ce uffan ba har suka isa gida yana tunanin hanyar da zai bi ya shawo kan Samha ta so shi gashi bashida lambar wayarta ballantana ya ringa communicating da ita ko ya samu ta saurare shi
Aranar Akram kwana yayi yana adduāar Allah ya mallaka mishi Samha amatsayin matar Aurensa indai Alheri ce agare shi idan kuma ba Alheri bace a gare shi Allah ya cire mishi Santa a zuciyarsa
Bāangarensu Samha kuwa bayan sallar ishai Suhaima ta zubo musu abinci a faranti suna ci har da Alhaji Nazifi dan tunda Hajiya Nafeesa ta rasu ya maye gurbinta suke cin abinci tare
Alhaji Nazifi kallon Samha yayi dake ta juya cokali tana cakalar abincin haka ta koma shiru shiru tunda Akram yace yana Santa tunani yayi watakāila sabida Kāin da takewa Akram ta koma haka
Murmushi yayi yace āBaby meyesa bakya cin abincin?
Samha dāagowa tayi tana murmushin yakāe tace ā Babu komai daddyā
Girgiza kai Alhaji Nazifi yayi still da murmushi a fuskarsa yace āBaby kenan ai nasan meye yake damunki tunda yaron nan yace yana sanki kika bi kika takura kanki kina tunanin zan tilasta miki ki so shi to ki kwantar da hankalinki bazan miki dole ba yau yaron yazo ya sameni nace ya hakura dake zan bashi Suhaima ko Saheeba dan nasan su bazasu kāi shi baā
Alhaji Nazifi da zai lura da ya hango tsantsar tashin hankalin dake kwance a saman fuskar Samha da ya jiyo irin bugu da tsallen da zuciyarta yake yi kamar ya fadāo kāasa
Alhaji Nazifi kuwa bai lura da halin da take ciki ba ya maida kallonsa kan su Suhaima dake cin abincin su hankalinsu kwance da alama basu damu ma da maganar da Alhaji Nazifi ya fadāa ba hasali ma kowace a cikinsu fata take ace Akram ita ya zabāa dan duk wace ta amsa sunanta mace mai aji da kyau bata da burin da ya wuce ace Akram ya zamo mallakinta
Alhaji Nazifi cewa yayi āSuhaima Saheeba nagayawa Akram ya zabi dāaya a cikinku tunda āyar uwarku bata San shi kunga kuma babu yanda zaāayi na tilasta mata dafatan duk wacce ya zabāa a cikinku bazata watsa min kāasa a ido baā
Murmushi kawai sukayi suka sunkuyar da kai alamar dukansu sun amince
Alhaji Nazifi kuwa murmushin jin dadi yayi dan yasan mai murmushinsu ke nufi
Samha kuwa wani irin jiri ta ringa ji yana Neman kayar da ita sabida tashin hankali murmushin data hango kwance a saman fuskar su Suhaima ba kāaramin dāaga mata hankali yayi ba
1
Babu Wanda ya lura da halin da take ciki har suka kamalla cin abincinsu suka mikāe dan dama idan suna cin abinci itace take tashi a karshe
A daddafe ta mikāe ta kai farantin kitchen ta wuce dāaki tana zuwa ta zube a kāasa wani zazzafan zazzabi ya rufeta atakaice aranar da mugun zazzabi ta kwana da mafarkan Akram
Suhaima da Saheeba ganin Asuba tayi bata tashi dan tayi sallahr asuba ba yasa suka nufi kan gadonta dan su tasheta
Sallati sukayi gabadāaya da suka ga halin da take ciki a rude suka dāagata suna tabāa jikinta dake tururin zafi
atakaice sai da Samha tayi kwana uku a asibiti kafin a sallameta tabi ta rame sabida tunanin Akram haka kawai take jin haushinsu Suhaima
Alhaji Nazifi kuwa sai lallabāata yake yi shi da su Suhaima abunka da yar Auta
Bayan kwana biyu da aka sallamota daddare wajen kāarfe biyu tana kwance tana tunanin Akram sai juyi take sirarran hawayen nadama na bin kuncinta sai yanzu take data sani kāin amincewa Akram sai yanzu take data sani data dāorawa kanta girman kai takāi kāarbar soyayyar Akram yanzu gashi Akram ya hakura da ita zai zabi dāaya daga cikin āyaāyyenta ya Aura
Juyawa tayi ta kalli su Suhaima dake baccinsu peacefully duk abinda take yi Saheeba na kallonta dan juyawa tayi da zumar gyara kwanciyarta ta hango samha na Jan majina tana sharar kāwalla mamaki ne ya rufeta tayi kamar bacci take yi
Samha kuwa durowa tayi daga kan gadon ta nufi Palo dan ta sha kukanta ta gode Allah
Tana ficewa Saheeba tayi sadaf sadaf tabi bayanta
A 3 seater Samha ta kwanta ta budāe wayarta ta shiga Zgallery ta budāo hotunan Akram tana kallo tana shafa kan wayarta hawaye sai zubowa suke a idonta
Saheeba dake jikin labule ta dāan budāe dan ta ringa hango abinda Samha ke yi mamakine ya kāara rufeta data hango tana kuka tana shafa hotunan Akram
Samha kuwa magana ta fara yi ahankali Saheeba ta kāasa kunnenta dan ta jiyo ta
āIna San ka Akram ina Kaunarka Girman kai da taurin zuciya zai sa na rasa ka bansan yanda zanyi rayuwa babu kai ba ina kunyar na koma wajen Daddy ince inasanka yanzu ya zanyi Akramā?
Kuka take sosai har da sheshekāa
Saheeba kuwa ahankali tayi baya ta koma dāakinsu jikinta a sanyaye bata tsaya bāata lokaci ba ta tashi Suhaima ta rikāe hannyenta sukayi wajen palon suka kuma labāewa
Samha kuwa surutanta take ita kadāai tana shafa screen dāin wayarta sai da suka ji duk abinda take cewa a kāarshe ta rungume wayarta a kirjinta tana sauke ajiyar zuciya
Suhaima tsaki tayi lokacin da suka koma ciki tacewa Saheeba āKece fa baki sani ba wlh na dade da sanin tana San sa tsabar munafirce da taurin zuciya yasa ta Dage bata San shi aikuwa sai na wanata na wajigata zan gayawa Daddy gaskiyar tana San shi ni gobe ma hirarsa zan tayi zance ina sansa sai zuciyarta ta kusa bindiga zan kyalletaā
Murmushi Saheeba tayi tace ākai Aunty Suhaima Auta ce faā
Tsaki Suhaima ta kāarayi tace āAutar fa dalla jekiyi kwanciyarki Ashe shiyasa ta ringa ma rashin lafiya takaicina ma Daddy yaringa lallabāata akan ta so Akram Ashe ta dade tana sansaā
Takun da suka jiyo ne ya sa suka hau gadonsu da sauri suka rufe ido kamar masu bacci
Samha kuwa sai da ta lelekāa fuskarsu taga bacci suke ta hau kan gadonta ta kwanta ta na sauke ajiyar zuciya sabida kukan da tayiā¦ā¦..
š š *Bš
°KāIN Dš
°RE*ššššššššš
*Written by*
š
š
*Sadnaf*š
š
*A heart touching story*
Ā® *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
_ÉÆÉ ÉĘ”Åāŧ Ę”ÅŁ³į§ ÉÅŧÉÅŧÄ
ıŠÅÉ ÉÉųÄÄ
ŧÉ, įŖųŧ ÉÆÉ Ä
Ł³ÅĘ” Å§Ę”Å³Äɧ É É§ÉÄ
Åŧ Ę”Ź ÅÉÄ
ÉÉāÅ_
#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
*#IG PML WRITERS*
#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com
*Follow me on Wattpad@Sadnaf*
*Page 20*
*FINALE*
Bāangaren Akram kuwa yana ta tunanin yanda zai fuskanci Alhaji Nazifi yace mishi babu wacce tayi mishi a cikinsu so dāaya tak Samha yake yiwa Yazeed babu yanda bai yi dashi ba akan ya hakura da Samha yace Sam idan ba Aure ko mutuwa tayi ba babu abinda zai sa ya hakura da ita dan duk adduāoi da istahara da yake yi akan Allah ya mishi zabin da yafi Alheri Samha yake gani a matsayin matarsa kuma yana ji a jikinsa Samha matarsa ce ahaka dai ya dāaure akan zaije ya samu Alhaji Nazifi ya gaya mishi halin da yake ciki Dan kar yaji shi shiru
+
Bāangaren su Samha kuwa washegari Alhaji Nazifi na fita Suhaima ta hau tambayar Samhar da ta tasa breakfast dāinta agaba ta kasa ci sabida tunanin Akram akan me yake damunta haka take tunani kwana biyu bata gane mata
Samha dāaurewa tayi ta saisaita kanta Dan kar su dāagota tace musu babu komai kawai Mummy ce ta fadāo mata abunka da Wanda yake jiran kiris take hawaye ya hau zubo mata
Saheeba ta guntsa dariyar da ta taho mata dan tasan karya Samha take yi San Akram ke dawainiya da ita
Suhaima kuwa tabāe baki tayi tace ta dai fadāi gaskiya ba abinda ke damunta ba kenan akwai dai wani Abu da take bāoyewa yake nukurkusarta a zuciyarta
Samha kuka ta fashe dashi tana ita babu abinda take bāoyewa daga haka ta mikāe da gudu tabar palon ta nufi dāakinsu
Suhaima harara ta bita dashi tana ce mata munafika Saheeba kuwa sai Dariya take dan tasan zallar yarinta ke damun Samha
Aranar hawan jini ne kawai basu sawa Samha ba Dan har dāaki suka bita suna hirar Akram kowace na cewa Allah yasa ya zabāeta har suna fadāar irin San da suke mishi Samha kuwa duk inda ta kai ga San ta dāaure sai da ta fashe da kuka Dan ji tayi gwara su rufeta da duka akan maganganun da Sukeyi su kuwa sai dariya suke aransu
Bayan kwana biyu Akram ya shirya shi da Yazeed suka nufi gidansu Samha Dan ya gayawa Alhaji Nazifi gaskiyar abinda ke ransa daga nan kuma ya shigar da maganar yazeed akan San da yake yiwa Saheeba
Har palon Saukan bakāi aka sauke su Akram dan Alhaji Nazifi yasan da zuwansu sai da ya lekāa dāakinsu Suhaima yace su shirya bakāonsu ya zo duk wacce ya zabāa a cikinsu ta kāarbeshi da hannu bibiyu
Samha da bata da aikin Da ya wuce kwanciya da tunani tabi ta rame tayi zuru zuru sabida tunani wani irin mikāewa tayi kirjinta kamar ya fadāo kāasa dataji abinda Alhaji Nazifi yace
Su Suhaima kuwa da gangan suka nuna farincikinsu a fili Dan so suke Samha tayi admiting tana San Akram da kanta
Alhaji Nazifi halin da yaga Samha a ciki ne yasa ya zuba mata ido yana āBaby Lafiya kuwa mai ya samekiā?
Samha kuka ta fashe dashi Alhaji Nazifi yayi Sallati yana nufar inda take hannyenta ya rukāo yana tambayarta abinda yake damunta kamar kāara zugata yayi ta kara volume dāin kukanta Dan agaskiya bata jin zata iya shiru ta cutu gwara ta gayawa Alhaji Nazifi halin da take ciki
STORY CONTINUES BELOW
ļæ¼
Su Suhaima kuwa ido suka zuba mata suna jiran suji mai zatace
Aikuwa Hakan da ta gani yasa ta sadda kanta kāasa tana tunanin yanda zata fito ta gaya musu halin da take ciki
Alhaji Nazifi kuwa ganin takāi magana ne yasa ya mikāe ya kalli Suhaima yace tazo ta tambayeta abinda yake damunta zaije wajen su Akram kar ya bāata musu lokaci
Samha tuni hankalinta ya tashi Dan tasan idan ba fitowa tayi ta ajiye kunya da jin nauyinsu a gefe ba zata kwari kanta Akram yayi mata Nisa
Da Sauri ta tsayar da Alhaji Nazifi dake dab da ficewa daga dāakin tace ā Daddyā
Alhaji Nazifi juyowa yayi yana kallonta
Samha kuwa tayi sauri ta sunkuyar dakanta haka kawai kuma taji wani irin kunya da nauyinsa ya rufeta
āYa akayi Babyā?
A hankali ta dāaga kanta ta kalli su Suhaima da suka kura mata ido tayi sauri ta maida kanta ta sunkuyar gabanta na fadāuwa
Alhaji Nazifi kuwa ganin tana bāata mishi lokaci yasa yayi tunanin shagwabar ta ne ya motsa tsaki yayi ya juya zai bar dāakin yaji siririn muryar Samha na cewa ā Daddy wlh ina Sansa ina kaunarsaā?
A mamakince ya juyo Dan ya gaskata abinda tace yana juyawa yaga ta mikāe dagudu ta shige bandāaki ta kulle
Suhaima da Saheeba kuwa dariya suka kyalkyale dashi suna tsokanar Samha akan da ta tsaya girman kai taga ikon Allah
Alhaji Nazifi kuwa maida kallonsa kan su Saheeba yayi Dan su mishi Karin bayani aikuwa suka hau bashi labarin irin San da Samha keyi wa Akram
Hamdala Alhaji Nazifi ya runga yi a zuciyarsa Dan Yasan Akram zaiji dadi idan yagaya mishi Samha ta amince girgiza kansa yayi cikin farinciki ya dāaga muryarsa yanda Samha zata jiyo shi yace āai da kin tsaya girman kai kiga yanda kwadāo zai miki kāafaā
Samha kuwa dafe kāirjinta tayi tana mamakin yanda akayi Kalmar ta fito daga bakinta wani irin kunya da nauyin Alhaji Nazifi da su Saheeba ne ya rufeta ita da ta gama cika baki bata San sa sai gashi babu kunya babu tsoron Allah ta budāe baki tace tana San sa ahaka ta makāale a bandāaki ta kasa fitowa
Su Suhaima kuwa sai tsokanarta suke suna kwaikwayar muryarta lokacin da tace bata San shi
Alhaji Nazifi kuwa yana zuwa palon da su Akram suke suka zubāe a kāasa suna gaishe shi wani irin kunya da Nauyin yanda zai ce mishi baya San su Suhaima ne ya rufe shi
Alhaji Nazifi kuwa yana lura da yanda Akram ya takura kansa yakāi dāagowa murmushi yayi ya kira Sunan Akram
Akram ya dāago yana kallonsa ce mishi yayi kar ya damu yasan yana jin nauyin ya fadāa masa baya San su Suhaima kar ya damu matar mutum kabarinsa Allah ya Riga da ya tsara Samha rabonsa ce dan ta amince zata Aure shi
Akram sakin baki yayi yana kallon Alhaji Nazifi dan badan yasan babu āyar wasa a tsakaninsu ba da sai yace wasa yake masa
Yazeed cikin tsananin farinciki yace Alhamdulillah amma munji dadi
Akram kuwa fadāar farincikin daya tsinci kansa a ciki bāata bakine dan kāasa rufe bakinsa yayi da ace Alhaji Nazifi baya nan babu abinda zai hana shi taka rawa
Alhaji Nazifi kuwa adduāa Ya musu na Allah ya tabbatar musu da Alheri ya mikāe zai tafi Akram yayi sauri ya dakatar dashi yana sunkuyar da kai dan so yake ya mishi maganar Yazeed dan tundazu yake mitsininsa
Farinciki Gaza bāoyuwa yayi a fuskar Alhaji Nazifi bayan Akram ya fadāa mishi Yazeed na San āyarsa da ta kawo musu ruwa ran nan
Alhaji Nazifi tambayoyi yayi wa Yazeed akan family dāinsa da irin aikin da yake yi
STORY CONTINUES BELOW
ļæ¼
Aikuwa ya samu gamshashiyar bayani akan family dāinsu Yazeed dan kanin Mahaifin Yazeed abokinsa ne tare sukayi secondary school adduāa ya kāara musu na fatan Alheri suka ringa mishi godiya ya mikāe yace bari ya turo su Saheeba
Yana fita Akram da Yazeed suka runguma juna suna murna Akram kamar ya jawo Samha gabansa yayi ta kallonta haka yakeji sai kallon bakin kāofa yake yaga ta inda Samha zata bāullo
Alhaji Nazifi kuwa dāakinsu Samha ya nufa fuskarsa dāauke da murmushi har a lokacin su Suhaima maganar Samha suke Samha kuwa na makāale a bandāaki
Alhaji Nazifi tambayarsu yayi inda Samha take suka ce mishi tana bandāaki takāi fitowa
Kāwalla mata kira ya fara yi Samha kuwa kamar ta nutse dan kunya dakāyar ta budāe kāofar bandāaki tafito kanta a sunkuye
Alhaji Nazifi murmushi yayi yace ājaira kawai ana so ana kaiwa kasuwa maza shirya kije gashi can a Palon bakāi yana jiranki Saheeba kema kije kina da bakāo idan kin dawo zan miki bayani akan shiā
Daga haka ya sa kai ya fice daga dāakin
Yana fita Suhaima ta rangadāa gudāa tana sun kusa shan biki Saheeba kuwa tunda yace taje tayi bakāo jikinta ya hau rawa dan bata tabāa tsayawa da Saurayi ba da taimakon Suhaima suka shirya duk da Samha nonokāewa take yi Suhaima kuwa sai tsiya take mata har bakāin kāofar palon ta rakasu ta juya
Dukansu sanye suke da dogwayen riguna iri dāaya sai dai bambamcin kala na Samha bakāine na Saheeba kuma Pink
Samha kuwa sai da ta rufe fuskarta ruf jikinta na dāan rawa har suka isa palon da su Akram suke
A tare suka amsa sallamar da sukayi musu Akram kuwa ya zubawa Samha ido da ta rakubāe a bakin kāofa kanta a sunkuye
Wani wawan ajiyan zuciya ya sauke daya sa sai da Yazeed ya dāago ya kalleshi
Saheeba ce tayi kāarfin halin gaishe su dan Samha sabida rawar da jikinta yake yi ta kāasa budāa bakinta
Yazeed ne ya amsa sabida hankalin Akram na kan Samha dake neman shigewa kāasa
Sai a lokacin Saheeba ta dāaga kanta suka hadāa ido da Yazeed gabanta ne ya yanke ya fadāi take itama jikinta ya hau rawa
A takaice aranar zancen kurame akayi su Akram ne kawai suka ringa kidāansu suna rawarsu dan su Samha basu tabāa tsayawa da namiji da sunan zance ba
Kāasan zuciyar Samha kuwa duk fitar maganar Akram sai taji kamar kāara rura mata wutan San shi ake a zuciyarta
Saheeba itama tunda ta hadāa ido da Yazeed taji ya kwanta mata aranta
Akram babu yanda baiyi ba dan yaga fuskar Samha amma fir Samha takāi budāa mayafin data rufe fuskarta dashi akan dole ya hakura dan ko magana takāi tayi mishi
Sai wayarsa ya mikāa mata ta ta sa mishi number ta ta mikāe da sauri tabar palon
Yazeed shima lambar Saheebar ya kāarba dan itama kunya ya hana ta saki jiki suyi hira
Tunda ga lokacin soyayya mai zafi ya shiga tsakanin wannan masoya kowace kullum tana makāale da waya a kunne idan kuwa basa waya to suna musayar messages
Suhaima itama tuni ta fara kula wani Saurayinta Khaleed da bata bashi fuska ada itama ta shiga sahun su Samha
A cikin kankanin lokaci manya suka shiga maganar kafin kace me ankawo kudāin Aure da sa rana lokaci guda aka sa ranarsu Suhaima nan da wata uku masu zuwa Wanda yayi dai dai da gama exams dāin Samha
Akram da Samha kamar su hadāiye juna sabida so duk da a filli idan yazo bata wani nuna mishi so sabida kunyar shi da take ji amma idan a waya ne ko a chatt tayi ta nuna mishi irin San da take mishi
STORY CONTINUES BELOW
ļæ¼
Watarana yazo zance shi da Yazeed yana tayiwa Samha hirar bikinsu da yanda zai kasance Samha kuwa murmushi kawai take mishi bata cewa komai aranar kasancewar bakāin kaya ne ajikinsa haka kawai bakāin Daren da suka zo gidansu da Alhaji Bala ya fadāo mata Wanda hakan ya dāan sa gabanta fadāuwa tare da kura mishi ido
Akram tsayar da maganar da yake yi yayi dayaga yanda ta kura ya mishi ido ya kirata da Sunan da yake kiranta dashi yace āSoulmate lafiya kuwa kike kallona hakaā?
Samha kuwa take hawaye suka hau tsare a kumatunta data tuna Hajiya Nafeesa da jajircewar da tayi dan kar a keta musu haddi
Kau da kanta tayi daga kallonsa ta cigaba da zubar hawaye
Hankalin Akram kuwa idan yayi dubu ya tashi a gigice ya hau tambayarta abinda ya faru
Samha kuwa ta kāasa magana sai hawaye dan kamar a faifai take hango duk abinda ya faru a ranar take wani mugun tsanar Alhaji Bala ya kāara darsuwa a ranta
Dāaga idanuwanta da suka rine suka koma tamkar garwashi tayi ta zubawa Akram da jikinsa ya fara rawa yana tunanin abinda ya sata kuka
Murya a dakāushe tace āAkram Mummy na tuna Kissar gillar da Alhaji Bala yayi wa mahaifiyata a wannan Bakāin Daren na tuna da ace Mahaifiyata na Rayye babu Wanda zai kai ta farincikin Aurenmu bata da burin daya wuce taga ranar da Autarta zatayi Aure sai gashi yanzu bata rayye zanyi Aure Akram na tsani Alhaji Bala da ace zan samu bindiga babu abinda zai hana ni harbeshi na kāona shi a wuta na tsane shi Akram na tsane shi wlhā
Ta kāarasa maganar tana fashewa da kuka
Akram da shima hawaye suka fara kāokāarin zubo mishi sabida tsanin tausayin Samha murya na rawa ya durkāusa a gabanta ya Ciro handkerchief daga aljihunsa yace āSoulmate I know how you feel wlh har gobe idan na tuna ta ina zubar da hawaye Samun irin Mummynku a ayanzu sai an tona tunda Alhaji Bala ya kashe mummynku ya rasa kwanciyar hankali tun baāaje koāina ba Allah ya saka muku zaluncin da ya muku Soul mate ko da baki harbeshi ba halin da yake ciki kawai yanzu ya ishe shi dan har rokāo yake a harbeshi dan yanzu shi ba mutum ba haka zalika shi ba Dabba ba shi ba rayayye ba shi ba matacce ba Soul mate adduāa kawai zamu ringa bin mommy dashi dan nasha mafarki da ita tana ce min na kula daku and I promise insha Allah zan zame muku tamkar yaya pls stop crying ki daina zubar min da wannan hawayen naki mai tsadaā
Akram yace yana share mata hawaye da handkerchief dāin hannunsa mai kamshi
Samha janye fuskarta tayi tace āI want to see him Akram inaso naga Alhaji Bala da idanuna inaso naga halin da yake ciki ganinsa ne kawai zai kwantar min da hankali in daina jin radāadāin danake ji a zuciyataā
Murmushi Akram yayi yace āAnything for you my princess your wish is my commandā
Samha murmushi itama ta sakar mishi Akram ya koma ya zauna yafara janta da hira sai data fara kyalkyale dariya hankalinsa ya kwanta
As promise Akram yazo bayan kwana dan ya kaisu Samha su gano Alhaji Bala dan su Suhaima ma sun dage sai sunje sun gano shi su Saiam da Safna ma ba a barsu a baya ba dan burinsu suma suga yanda Alhaji Bala ya koma su cigaba da laāantar shi
Har suka je inda aka ajiye Alhaji Balan dake kwance jikinsa na fitar tsutsosi basu gane shi ba sai toshe hanci suke suna waige waige dan su gano inda Alhaji Bala yake
Akram murmushi yayi dan yasan bama su San mutum bane a kwance Samha juyowa tayi tace āwai yana ina neā?
Murmushi Akram ya kāara yi yace ā Gashi nan a kwance a gabankuā
Direction dāin hannunsa suka bi da kallo idonsu ya sauka akan Alhaji Bala da babu ko fata a jikinsa sai kasusuwa da tsutsosi dake fita a jikinsa in badan yana numfashi ba tunani zakayi wani dabbar ne Rabin fuskarsa a kwailiye
STORY CONTINUES BELOW
ļæ¼
A razane suka ja da baya suna gwallo ido suka kurawa Alhaji Bala ido
Saiam ce tayi kāarfin halin magana cikin inina tace ākana so kace mana wannan abun dake kwance Alhaji Bala neā?
Akram girgiza mata kai yayi yace ā kwarai shine ya koma haka bamu San mai yake damunsa ba zakiga yana ta ihu yana cizge fatar jikinsa yana fadāar abubuwan da ya aikata yana ya tuba ya daina kullum sai ya rokāi a harbeshi ya mutu akan azabar da yake cikiā
Girgiza Kansu kawai suke yi suna mamakin halin da suka ganshi a ciki dan ko iya manya manya tsutsosin dake crawling a jikinsa ya ishe shi azaba
Samha na kāokāarin magana Na Maliya ya bayyana yana kyalkyale dariya babu Wanda yake ganinsa sai Alhaji Bala
Alhaji Bala da muryarsa bata fita yana daga kwance ya fara ihu yana Na Maliya ya kashe shi ya huta
Aikuwa na Maliya na watsa mishi ruwan kaikayi ya mikāe da skeleton dāin jikinsa ya fara cizge Sauran fatar dake jikinsa yana ihu har Dana fuskarsa
A tsorace su Suhaima suka ja da baya suna kallon ikon Allah Alhaji Bala kuwa sai cizge cizge yake yi
Yafi kāarfin minti Ashirin ahaka kafin ya zubāe a kāasa yana kuka yana rokāon mutuwa tazo ta dāaukeshi
Girgiza kai su Samha kawai suke suna Al ajabin halin da suka ga Alhaji Bala a ciki Saiam kuwa cewa take lallai Allah ba azzalumin bawa bane tun a gidan duniya yake Hisabi ko ahaka aka bar Alhaji Bala ya girbi abinda ya shuka
Ahaka Akram ya maidasu gida suna Al ajabin halin da suka ga Alhaji Bala
Dangin Alhaji Nazifi kuwa ganin suna tayiwa Alhaji Bala zancen Aure yakāi basu hadāin kai ne yasa suka sa ranar da zaāa dāaurawa su Suhaima Aure shima zasu dāaura mishi da Nazifa Cousin dāinsaš š *Bš
°KāIN Dš
°RE*ššššššššš
*Written by*
š
š
*Sadnaf*š
š
*A heart touching story*
Ā® *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
_ÉÆÉ ÉĘ”Åāŧ Ę”ÅŁ³į§ ÉÅŧÉÅŧÄ
ıŠÅÉ ÉÉųÄÄ
ŧÉ, įŖųŧ ÉÆÉ Ä
Ł³ÅĘ” Å§Ę”Å³Äɧ É É§ÉÄ
Åŧ Ę”Ź ÅÉÄ
ÉÉāÅ_
#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
*#IG PML WRITERS*
#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com
*Follow me on Wattpad@Sadnaf*
*Page 20*
*FINALE*
Bāangaren Akram kuwa yana ta tunanin yanda zai fuskanci Alhaji Nazifi yace mishi babu wacce tayi mishi a cikinsu so dāaya tak Samha yake yiwa Yazeed babu yanda bai yi dashi ba akan ya hakura da Samha yace Sam idan ba Aure ko mutuwa tayi ba babu abinda zai sa ya hakura da ita dan duk adduāoi da istahara da yake yi akan Allah ya mishi zabin da yafi Alheri Samha yake gani a matsayin matarsa kuma yana ji a jikinsa Samha matarsa ce ahaka dai ya dāaure akan zaije ya samu Alhaji Nazifi ya gaya mishi halin da yake ciki Dan kar yaji shi shiru
Bāangaren su Samha kuwa washegari Alhaji Nazifi na fita Suhaima ta hau tambayar Samhar da ta tasa breakfast dāinta agaba ta kasa ci sabida tunanin Akram akan me yake damunta haka take tunani kwana biyu bata gane mata
Samha dāaurewa tayi ta saisaita kanta Dan kar su dāagota tace musu babu komai kawai Mummy ce ta fadāo mata abunka da Wanda yake jiran kiris take hawaye ya hau zubo mata
Saheeba ta guntsa dariyar da ta taho mata dan tasan karya Samha take yi San Akram ke dawainiya da ita
Suhaima kuwa tabāe baki tayi tace ta dai fadāi gaskiya ba abinda ke damunta ba kenan akwai dai wani Abu da take bāoyewa yake nukurkusarta a zuciyarta
STORY CONTINUES BELOW
ļæ¼
Samha kuka ta fashe dashi tana ita babu abinda take bāoyewa daga haka ta mikāe da gudu tabar palon ta nufi dāakinsu
Suhaima harara ta bita dashi tana ce mata munafika Saheeba kuwa sai Dariya take dan tasan zallar yarinta ke damun Samha
Aranar hawan jini ne kawai basu sawa Samha ba Dan har dāaki suka bita suna hirar Akram kowace na cewa Allah yasa ya zabāeta har suna fadāar irin San da suke mishi Samha kuwa duk inda ta kai ga San ta dāaure sai da ta fashe da kuka Dan ji tayi gwara su rufeta da duka akan maganganun da Sukeyi su kuwa sai dariya suke aransu
Bayan kwana biyu Akram ya shirya shi da Yazeed suka nufi gidansu Samha Dan ya gayawa Alhaji Nazifi gaskiyar abinda ke ransa daga nan kuma ya shigar da maganar yazeed akan San da yake yiwa Saheeba
Har palon Saukan bakāi aka sauke su Akram dan Alhaji Nazifi yasan da zuwansu sai da ya lekāa dāakinsu Suhaima yace su shirya bakāonsu ya zo duk wacce ya zabāa a cikinsu ta kāarbeshi da hannu bibiyu
Samha da bata da aikin Da ya wuce kwanciya da tunani tabi ta rame tayi zuru zuru sabida tunani wani irin mikāewa tayi kirjinta kamar ya fadāo kāasa dataji abinda Alhaji Nazifi yace
Su Suhaima kuwa da gangan suka nuna farincikinsu a fili Dan so suke Samha tayi admiting tana San Akram da kanta
Alhaji Nazifi halin da yaga Samha a ciki ne yasa ya zuba mata ido yana āBaby Lafiya kuwa mai ya samekiā?
Samha kuka ta fashe dashi Alhaji Nazifi yayi Sallati yana nufar inda take hannyenta ya rukāo yana tambayarta abinda yake damunta kamar kāara zugata yayi ta kara volume dāin kukanta Dan agaskiya bata jin zata iya shiru ta cutu gwara ta gayawa Alhaji Nazifi halin da take ciki
Su Suhaima kuwa ido suka zuba mata suna jiran suji mai zatace
Aikuwa Hakan da ta gani yasa ta sadda kanta kāasa tana tunanin yanda zata fito ta gaya musu halin da take ciki
Alhaji Nazifi kuwa ganin takāi magana ne yasa ya mikāe ya kalli Suhaima yace tazo ta tambayeta abinda yake damunta zaije wajen su Akram kar ya bāata musu lokaci
Samha tuni hankalinta ya tashi Dan tasan idan ba fitowa tayi ta ajiye kunya da jin nauyinsu a gefe ba zata kwari kanta Akram yayi mata Nisa
Da Sauri ta tsayar da Alhaji Nazifi dake dab da ficewa daga dāakin tace ā Daddyā
Alhaji Nazifi juyowa yayi yana kallonta
Samha kuwa tayi sauri ta sunkuyar dakanta haka kawai kuma taji wani irin kunya da nauyinsa ya rufeta
āYa akayi Babyā?
A hankali ta dāaga kanta ta kalli su Suhaima da suka kura mata ido tayi sauri ta maida kanta ta sunkuyar gabanta na fadāuwa
Alhaji Nazifi kuwa ganin tana bāata mishi lokaci yasa yayi tunanin shagwabar ta ne ya motsa tsaki yayi ya juya zai bar dāakin yaji siririn muryar Samha na cewa ā Daddy wlh ina Sansa ina kaunarsaā?
A mamakince ya juyo Dan ya gaskata abinda tace yana juyawa yaga ta mikāe dagudu ta shige bandāaki ta kulle
Suhaima da Saheeba kuwa dariya suka kyalkyale dashi suna tsokanar Samha akan da ta tsaya girman kai taga ikon Allah
Alhaji Nazifi kuwa maida kallonsa kan su Saheeba yayi Dan su mishi Karin bayani aikuwa suka hau bashi labarin irin San da Samha keyi wa Akram
Hamdala Alhaji Nazifi ya runga yi a zuciyarsa Dan Yasan Akram zaiji dadi idan yagaya mishi Samha ta amince girgiza kansa yayi cikin farinciki ya dāaga muryarsa yanda Samha zata jiyo shi yace āai da kin tsaya girman kai kiga yanda kwadāo zai miki kāafaā
STORY CONTINUES BELOW
ļæ¼
Samha kuwa dafe kāirjinta tayi tana mamakin yanda akayi Kalmar ta fito daga bakinta wani irin kunya da nauyin Alhaji Nazifi da su Saheeba ne ya rufeta ita da ta gama cika baki bata San sa sai gashi babu kunya babu tsoron Allah ta budāe baki tace tana San sa ahaka ta makāale a bandāaki ta kasa fitowa
Su Suhaima kuwa sai tsokanarta suke suna kwaikwayar muryarta lokacin da tace bata San shi
Alhaji Nazifi kuwa yana zuwa palon da su Akram suke suka zubāe a kāasa suna gaishe shi wani irin kunya da Nauyin yanda zai ce mishi baya San su Suhaima ne ya rufe shi
Alhaji Nazifi kuwa yana lura da yanda Akram ya takura kansa yakāi dāagowa murmushi yayi ya kira Sunan Akram
Akram ya dāago yana kallonsa ce mishi yayi kar ya damu yasan yana jin nauyin ya fadāa masa baya San su Suhaima kar ya damu matar mutum kabarinsa Allah ya Riga da ya tsara Samha rabonsa ce dan ta amince zata Aure shi
Akram sakin baki yayi yana kallon Alhaji Nazifi dan badan yasan babu āyar wasa a tsakaninsu ba da sai yace wasa yake masa
Yazeed cikin tsananin farinciki yace Alhamdulillah amma munji dadi
Akram kuwa fadāar farincikin daya tsinci kansa a ciki bāata bakine dan kāasa rufe bakinsa yayi da ace Alhaji Nazifi baya nan babu abinda zai hana shi taka rawa
Alhaji Nazifi kuwa adduāa Ya musu na Allah ya tabbatar musu da Alheri ya mikāe zai tafi Akram yayi sauri ya dakatar dashi yana sunkuyar da kai dan so yake ya mishi maganar Yazeed dan tundazu yake mitsininsa
Farinciki Gaza bāoyuwa yayi a fuskar Alhaji Nazifi bayan Akram ya fadāa mishi Yazeed na San āyarsa da ta kawo musu ruwa ran nan
Alhaji Nazifi tambayoyi yayi wa Yazeed akan family dāinsa da irin aikin da yake yi
Aikuwa ya samu gamshashiyar bayani akan family dāinsu Yazeed dan kanin Mahaifin Yazeed abokinsa ne tare sukayi secondary school adduāa ya kāara musu na fatan Alheri suka ringa mishi godiya ya mikāe yace bari ya turo su Saheeba
Yana fita Akram da Yazeed suka runguma juna suna murna Akram kamar ya jawo Samha gabansa yayi ta kallonta haka yakeji sai kallon bakin kāofa yake yaga ta inda Samha zata bāullo
Alhaji Nazifi kuwa dāakinsu Samha ya nufa fuskarsa dāauke da murmushi har a lokacin su Suhaima maganar Samha suke Samha kuwa na makāale a bandāaki
Alhaji Nazifi tambayarsu yayi inda Samha take suka ce mishi tana bandāaki takāi fitowa
Kāwalla mata kira ya fara yi Samha kuwa kamar ta nutse dan kunya dakāyar ta budāe kāofar bandāaki tafito kanta a sunkuye
Alhaji Nazifi murmushi yayi yace ājaira kawai ana so ana kaiwa kasuwa maza shirya kije gashi can a Palon bakāi yana jiranki Saheeba kema kije kina da bakāo idan kin dawo zan miki bayani akan shiā
Daga haka ya sa kai ya fice daga dāakin
Yana fita Suhaima ta rangadāa gudāa tana sun kusa shan biki Saheeba kuwa tunda yace taje tayi bakāo jikinta ya hau rawa dan bata tabāa tsayawa da Saurayi ba da taimakon Suhaima suka shirya duk da Samha nonokāewa take yi Suhaima kuwa sai tsiya take mata har bakāin kāofar palon ta rakasu ta juya
Dukansu sanye suke da dogwayen riguna iri dāaya sai dai bambamcin kala na Samha bakāine na Saheeba kuma Pink
Samha kuwa sai da ta rufe fuskarta ruf jikinta na dāan rawa har suka isa palon da su Akram suke
A tare suka amsa sallamar da sukayi musu Akram kuwa ya zubawa Samha ido da ta rakubāe a bakin kāofa kanta a sunkuye
Wani wawan ajiyan zuciya ya sauke daya sa sai da Yazeed ya dāago ya kalleshi
STORY CONTINUES BELOW
ļæ¼
Saheeba ce tayi kāarfin halin gaishe su dan Samha sabida rawar da jikinta yake yi ta kāasa budāa bakinta
Yazeed ne ya amsa sabida hankalin Akram na kan Samha dake neman shigewa kāasa
Sai a lokacin Saheeba ta dāaga kanta suka hadāa ido da Yazeed gabanta ne ya yanke ya fadāi take itama jikinta ya hau rawa
A takaice aranar zancen kurame akayi su Akram ne kawai suka ringa kidāansu suna rawarsu dan su Samha basu tabāa tsayawa da namiji da sunan zance ba
Kāasan zuciyar Samha kuwa duk fitar maganar Akram sai taji kamar kāara rura mata wutan San shi ake a zuciyarta
Saheeba itama tunda ta hadāa ido da Yazeed taji ya kwanta mata aranta
Akram babu yanda baiyi ba dan yaga fuskar Samha amma fir Samha takāi budāa mayafin data rufe fuskarta dashi akan dole ya hakura dan ko magana takāi tayi mishi
Sai wayarsa ya mikāa mata ta ta sa mishi number ta ta mikāe da sauri tabar palon
Yazeed shima lambar Saheebar ya kāarba dan itama kunya ya hana ta saki jiki suyi hira
Tunda ga lokacin soyayya mai zafi ya shiga tsakanin wannan masoya kowace kullum tana makāale da waya a kunne idan kuwa basa waya to suna musayar messages
Suhaima itama tuni ta fara kula wani Saurayinta Khaleed da bata bashi fuska ada itama ta shiga sahun su Samha
A cikin kankanin lokaci manya suka shiga maganar kafin kace me ankawo kudāin Aure da sa rana lokaci guda aka sa ranarsu Suhaima nan da wata uku masu zuwa Wanda yayi dai dai da gama exams dāin Samha
Akram da Samha kamar su hadāiye juna sabida so duk da a filli idan yazo bata wani nuna mishi so sabida kunyar shi da take ji amma idan a waya ne ko a chatt tayi ta nuna mishi irin San da take mishi
Watarana yazo zance shi da Yazeed yana tayiwa Samha hirar bikinsu da yanda zai kasance Samha kuwa murmushi kawai take mishi bata cewa komai aranar kasancewar bakāin kaya ne ajikinsa haka kawai bakāin Daren da suka zo gidansu da Alhaji Bala ya fadāo mata Wanda hakan ya dāan sa gabanta fadāuwa tare da kura mishi ido
Akram tsayar da maganar da yake yi yayi dayaga yanda ta kura ya mishi ido ya kirata da Sunan da yake kiranta dashi yace āSoulmate lafiya kuwa kike kallona hakaā?
Samha kuwa take hawaye suka hau tsare a kumatunta data tuna Hajiya Nafeesa da jajircewar da tayi dan kar a keta musu haddi
Kau da kanta tayi daga kallonsa ta cigaba da zubar hawaye
Hankalin Akram kuwa idan yayi dubu ya tashi a gigice ya hau tambayarta abinda ya faru
Samha kuwa ta kāasa magana sai hawaye dan kamar a faifai take hango duk abinda ya faru a ranar take wani mugun tsanar Alhaji Bala ya kāara darsuwa a ranta
Dāaga idanuwanta da suka rine suka koma tamkar garwashi tayi ta zubawa Akram da jikinsa ya fara rawa yana tunanin abinda ya sata kuka
Murya a dakāushe tace āAkram Mummy na tuna Kissar gillar da Alhaji Bala yayi wa mahaifiyata a wannan Bakāin Daren na tuna da ace Mahaifiyata na Rayye babu Wanda zai kai ta farincikin Aurenmu bata da burin daya wuce taga ranar da Autarta zatayi Aure sai gashi yanzu bata rayye zanyi Aure Akram na tsani Alhaji Bala da ace zan samu bindiga babu abinda zai hana ni harbeshi na kāona shi a wuta na tsane shi Akram na tsane shi wlhā
Ta kāarasa maganar tana fashewa da kuka
Akram da shima hawaye suka fara kāokāarin zubo mishi sabida tsanin tausayin Samha murya na rawa ya durkāusa a gabanta ya Ciro handkerchief daga aljihunsa yace āSoulmate I know how you feel wlh har gobe idan na tuna ta ina zubar da hawaye Samun irin Mummynku a ayanzu sai an tona tunda Alhaji Bala ya kashe mummynku ya rasa kwanciyar hankali tun baāaje koāina ba Allah ya saka muku zaluncin da ya muku Soul mate ko da baki harbeshi ba halin da yake ciki kawai yanzu ya ishe shi dan har rokāo yake a harbeshi dan yanzu shi ba mutum ba haka zalika shi ba Dabba ba shi ba rayayye ba shi ba matacce ba Soul mate adduāa kawai zamu ringa bin mommy dashi dan nasha mafarki da ita tana ce min na kula daku and I promise insha Allah zan zame muku tamkar yaya pls stop crying ki daina zubar min da wannan hawayen naki mai tsadaā
Akram yace yana share mata hawaye da handkerchief dāin hannunsa mai kamshi
Samha janye fuskarta tayi tace āI want to see him Akram inaso naga Alhaji Bala da idanuna inaso naga halin da yake ciki ganinsa ne kawai zai kwantar min da hankali in daina jin radāadāin danake ji a zuciyataā
Murmushi Akram yayi yace āAnything for you my princess your wish is my commandā
Samha murmushi itama ta sakar mishi Akram ya koma ya zauna yafara janta da hira sai data fara kyalkyale dariya hankalinsa ya kwanta
As promise bayan kwana biyu Akram yaje gidansu Samha Dan ya kaisu su gano Alhaji Bala dan su Suhaima ma sun dage sai sunje sun gano shi su Saiam da Safna ma ba a barsu a baya ba dan burinsu suma suga yanda Alhaji Bala ya koma su cigaba da laāantar shi
Har suka je inda aka ajiye Alhaji Balan dake kwance jikinsa na fitar tsutsosi basu gane shi ba sai toshe hanci suke suna waige waige dan su gano inda Alhaji Bala yake
Akram murmushi yayi dan yasan bama su San mutum bane a kwance Samha juyowa tayi tace āwai yana ina neā?
Murmushi Akram ya kāara yi yace ā Gashi nan a kwance a gabankuā
Direction dāin hannunsa suka bi da kallo idonsu ya sauka akan Alhaji Bala da babu ko fata a jikinsa sai kasusuwa da tsutsosi dake fita a jikinsa in badan yana numfashi ba tunani zakayi wani dabbar ne Rabin fuskarsa a kwailiye
A razane suka ja da baya suna gwallo ido suka kurawa Alhaji Bala ido
Saiam ce tayi kāarfin halin magana cikin inina tace ākana so kace mana wannan abun dake kwance Alhaji Bala neā?
Akram girgiza mata kai yayi yace ā kwarai shine ya koma haka bamu San mai yake damunsa ba zakiga yana ta ihu yana cizge fatar jikinsa yana fadāar abubuwan da ya aikata yana ya tuba ya daina kullum sai ya rokāi a harbeshi ya mutu akan azabar da yake cikiā
Girgiza Kansu kawai suke yi suna mamakin halin da suka ganshi a ciki dan ko iya manya manya tsutsosin dake crawling a jikinsa ya ishe shi azaba
Samha na kāokāarin magana Na Maliya ya bayyana yana kyalkyale dariya babu Wanda yake ganinsa sai Alhaji Bala
Alhaji Bala da muryarsa bata fita yana daga kwance ya fara ihu yana Na Maliya ya kashe shi ya huta
Aikuwa na Maliya na watsa mishi ruwan kaikayi ya mikāe da skeleton dāin jikinsa ya fara cizge Sauran fatar dake jikinsa yana ihu har Dana fuskarsa
A tsorace su Suhaima suka ja da baya suna kallon ikon Allah Alhaji Bala kuwa sai cizge cizge yake yi
Yafi kāarfin minti Ashirin ahaka kafin ya zubāe a kāasa yana kuka yana rokāon mutuwa tazo ta dāaukeshi
Girgiza kai su Samha kawai suke suna Al ajabin halin da suka ga Alhaji Bala a ciki Saiam kuwa cewa take lallai Allah ba azzalumin bawa bane tun a gidan duniya yake Hisabi ko ahaka aka bar Alhaji Bala ya girbi abinda ya shuka
Ahaka Akram ya maidasu gida suna Al ajabin halin da suka ga Alhaji Bala
Dangin Alhaji Nazifi kuwa ganin suna tayiwa Alhaji Bala zancen Aure yakāi basu hadāin kai ne yasa suka sa ranar da zaāa dāaurawa su Suhaima Aure shima zasu dāaura mishi da Nazifa Cousin dāinsa
š š *Bš
°KāIN Dš
°RE*ššššššššš
*Written by*
š
š
*Sadnaf*š
š
*A heart touching story*
Ā® *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
_ÉÆÉ ÉĘ”Åāŧ Ę”ÅŁ³į§ ÉÅŧÉÅŧÄ
ıŠÅÉ ÉÉųÄÄ
ŧÉ, įŖųŧ ÉÆÉ Ä
Ł³ÅĘ” Å§Ę”Å³Äɧ É É§ÉÄ
Åŧ Ę”Ź ÅÉÄ
ÉÉāÅ_
#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
*#IG PML WRITERS*
#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com
*Follow me on Wattpad@Sadnaf*
*END*
Shirye shirye ake tayi kowane bāangare babu kama hannun yaro inda kan amaren ya dāau zafi ga exams da suke yi ga gyaran jiki da ake musu kullum basu da lokacin Kansu ko kadāan Dan ana musu gyaran jiki suna karatun exams basa ma iya wani wayan kirki da angwayen nasu sai dai messages dama tuni suka daina zuwa zance
+
Alhaji Nazifi kuwa gyara yayi wa gidansa sosai Dan sai daya canza komai na gidan ya koma sabo hatta bāangaren Hajiya Nafeesa sai da aka saka sababin furnitureās dangi kuwa sai murna suke suna yayi gyaran gida adaidai kamar yasan shima angwancewar zaiyi.
Ba kāaramin kudāi ya kashewa su Suhaima ba komai iri dāaya yayi musu sai dai bambamcin kala dāan kāaramin lefe ya kāara musu bayan uban lefunan da aka kawowa kowace a cikinsu abinda ake cewa gata kam sun same shi Dan wasu kayan ma sai su shekara biyu basu yi amfani dashi ba
Akwana a tashi babu wuya duk abinda aka sawa rana sai yazo an shiga satin biki an fara shagulgula duk da Su Suhaima sun ce basa San wani party waleema kawai zasuyi a ranar da akayi dāaurin Aure amma sai da Angwayen suka tilasta musu zuwa dinner da suka hadāa gabadāaya a wani katon hall Amare sun sha kyau sai walwali suke Akram ya kāasa dāauke idonsa daga kan Samha sai kallonta yake yi Dan tunda yake da ita idan ka dāauke wet lips ko kwalli bai tabāa ganinta dashi ba sai gashi ta sha Heavy make up ta canza mishi kamar ba ita ba Samha kuwa kamar ta nutse Dan kunyar irin kallon da Akram ke binta dashi dan ba normal kallo bane daya saba yi mata
Ahaka taro ya watse cike da farinciki da annashuwa
Samha a ranar Sam bata ganewa Akram dan sababin abubuwa ya bāullo mata dashi da suka je sauke su a gida kamar ba Akram mai kunyar nan ba rikice mata yayi yana matse hannayenta ita kuwa jikinta ya hau rawa wani irin tsoronshi ya rufeta data ga yanda idonsa ya kadāa yayi jajur dakāyar ta fusge hannunta ta fito daga motar aguje har suna bangaje juna da Saheebar da itama ta fito jikinta na rawa dan kamar hadāin baki Yazeed shima birkice mata yayi yana Neman maida ta cikinsa sabida rungumar da yayi mata
Jiki a sanyaye suka kāarasa part dāinsu kowace da tunanin da take a zuciyarta take tsoron angwayen nasu ya rufesu
Su Saiam kuwa sai tambayarsu suke abinda yafaru suka gansu haka babu wacce ta iya magana acikinsu suka fara kāokāarin rage kayan jikinsu
Suhaima ce karshen shigowa itama kana ganinta kasan a firgice take a kāasa ta zube tana sauke numfashi dan dakāyar ta iya kwatar kanta a hannun khaleed dan shi har dasu kiss ya mata
Su Saiam mai zasuyi idan ba dariya ba dan ko basu fadāa musu ba sun gano su
Suhaima ce tayi kāarfin halin magana tana āAunty wai dan Allah wane irin turare kika fesa mana haka gaskiya kar ki kāara fesa mana bama so fyadāe Khaleed ya kusa yimin a mota yana tambayata wane irin turare na fesa mai dāaga hankaliā
Babu abinda su Saiam keyi sai dariya Safna kuwa tace ā kinsan nawa muka kashe kuwa wajen hadāa muku turaren nan ai sai ma gobe wlh wanka zamuyi muku dashiā
STORY CONTINUES BELOW
ļæ¼
Samha da Saheeba kuwa tunda kowacensu ta zauna suke ta sake sake aranau suna ta ganin kiran angwayen nasu suka kāasa dāagawa
Suhaima ce kawai bakinta bai mutu ba sukayi ta magana dasu Saiam dan su basa jin wani nauyin juna tamkar kawaye haka suke
Safna ganin bakinsu Saheeba ya mutu basa magana yasa ta koma tana tsokanarsu dan tun yanzu su bari ma sai gobe Saiam ta karashe da āwayaga idon Auta gobe a karshen gado tana dan Allah Akram kayi hakuriā
Samha kuka ta fashe dashi tana ta fasa Auren su Suhaima kuwa sukayi ta mata dariya
Washegari kāarfe 11 dubanin mutane suka shaida dāaurin Auren Suhaima da Khalid Saheeba da Yazeed Samha da Akram a karshe yayan Alhaji Nazifi ya matsa kusa da liman ya mikāa mishi bandir dāin dubu hamsin yace a dāaurawa Alhaji Nazifi Aure da āyar uwarsa Nazifa
Alhaji Nazifi kāasa kwakwaran motsi yayi sabida mamaki har sai da aka dāaura Auren shi da Nazifa surukan nasu sai murna suke dan dama suna tunanin yanda zai yi rayuwa shi kadāai idan yāayāansa suka tafi gidajen mazajensu
Ciki kuwa amadadin farinciki kuka amaren suka fara yi da suka tuna Hajiya Nafeesa kafin kace me kowace ta fara kāwalla tana ina ma Hajiya Nafeesa tana rayye taga Auren āyaāyanta gabadāaya tuni mutuwarta ya dawo musu sabo fill aka hau koke koke duk yanda anwagwayen suka so suyi hotuna da amaren nasu sai hakura sukayi
Alhaji Nazifi kuwa ana gama dāaurin Aure ya nufi bāangaren Hajiya Nafeesa ya tafi can kuryar dāakinta ya kwanta akan gadonta ya dāauko hotonsu dake taya shi kwana ya kife kansa akai yafara kuka yana mata adduāoin samun rahamar ubangiji dan bai tabāa tunanin zai auri wata ba bayan mutuwarta shi da yake tunanin bazai iya rayuwar Aure da wata ba sai gashi an dāaura mishi Aure da Nazifa
Kuka ya sha sosai har sai da yaji kansa na Neman darewa gida biyu dakāyar ya iya mikāewa ya wanke fuskarsa yafito sabida kiran da ake ta damunshi dashi a waya.
Ciki kuwa Sai a lokacin su Saiam suka ji labarin Auren Alhaji Nazifi da Nazifa
Sunyi farinciki sosai da dāaurin Auren dan suna ta tunanin yanda Mahaifinsu zai yi rayuwa shi kadāai idan sun tare.
Ahaka aka cigaba da shagulgula kāarfe biyu aka fara Walimar da Yayan Hajiya Nafeesa ya hadāa musu a harabar gidansa
Nasiha da waāazi akayi musu sosai mai ratsa jiki sai zubar da hawaye sukeyi
Kāarfe hudāu da rabi dangin khaleed suka iso dan tafiya da amaryarsu dan Bauchi zaāa kai Suhaima
Alhaji Nazifi kuwa dama guduwa yayi daga gidan yace yayansa ya wakilce shi wajen yi musu adduāa dan Sam bazai iya jure ganin kukansu ba dan sai arasa mai rarrashin wani
Rungume juna sukayi sosai suna kuka kamar zasu shide dakāyar aka bambare su daga jikin juna
Ahaka aka tafi kai Suhaima gidanta sai kuka take
Kāarfe shidda dai-dai aka zo tafiya dasu Saheeba dan gidansu dāaya da Samha Katanga ne kawai ya raba su hakan kuwa ba kāaramin dadi yayi musu ba dan at least idan suna ganin juna zasu ringa rage kadaici
Suna rungume da juna har aka kaisu gidajensu sai kuka suke kamar zasu shidde kan Samha kuwa kamar ya rabe biyu sabida kuka
Ana fita dasu Samha aka shigo da amarya Nazifa bāangaren Hajiya Nafeesa aka kaita itama sai fargabar irin tarbāar da angonta Alhaji Nazifi zai mata take dan tana da masaniyar bai San da Auren ba sai yau
Sai kāarfe goma sha dāaya su Akram suka shiga gidajensu Akram kamar ya zuba ruwa a kāasa ya sha dan cikar burinsa
A can karshen gado ya hango Samha nata kuka ta rikāe kanta
STORY CONTINUES BELOW
ļæ¼
Nufarta yayi da sauri tare da watsar da kayan dake hannunsa birkitota yayi gabadāaya jikinsa hankalinsa a tashe ya fara tambayarta abinda ya sameta
Samha kuwa luf tayi a kirjinsa tana nuna mishi kanta
Hannu ya kai ya tabāa kanta aikuwa yaji da zafi rau da sauri ya duro daga kan gadon ya hadāa mata ruwa mai dan dumi dan tayi wanka
Ganin tana ta wani nonokāewa da dukan alamu a tsorace take yasa ya rokāeta data kwantar da hankalinta babu abinda zai mata ta dai bashi hadāin ya bata abinci tasha magani stress ne ya mata yawa
Da haka hankalinta ya kwanta ta shiga bandāakin tayi wanka tana fitowa ya tura mata gashashen kazar da ya shigo dashi gabanta ya rokāeta taci ta sha magani dakāyar taci cinya biyu tace ta koshi ta dai sha yoghurt dāin sosai
Paracetamol biyu ya bata ta sha daga nan ya umarceta data kwanta tayi bacci
Kan gadonta ta hau ko minti biyar batayi ba bacci yayi awon gaba da ita dan tana da tabbacin babu abinda Akram zai mata
Akram kuwa shima kintsawa yayi yayi nafilolinsa ya kwanta abayanta yana karewa surarta kallo sai hadiyar yawu yake yi
Su Suhaima da Saheeba kuwa angwayensu basu dāaga musu kāafa ba aranar suka baje amarensu
Alhaji Nazifi kuwa Palo ya dawo ya kwanta dan Sam baya jin zai iya kwanciya da wata macen idan ba Hajiya Nafeesa ba Nazifa kuwa ganin bai kulata ba yasa itama tayi kwanciyarta da kudurin sai ta karkato da hankalinsa gareta.
Akram time to time ya ringa tabāa jikin Samha yaji kanta ya rage zafi ahankali shima bacci yayi awon gaba dashi yana rungume da Samha kiran sallar asuba ne ya tashe shi daga daddan baccin da yake ahankali ya matsa kusa da Samha ya fara hura mata iska a kunne da zumar ya tasheta amma me kamshin turarenta ne ya fara rikita shi daga hura kunne yafara kai mata kiss ko ta ina
Samha jiki na rawa ta budāe idonta ta fara kāokāarin tureshi daga jikinta amma ina hankalin Akram ba a jikinsa yake ba romancing dāinta kawai yake yana rabata da kayan jikinta kai kana ganin yanda ya rikice kasan jjc ne his new to the club
Samha kuwa tuni ta bāare baki ta fara kuka tana hadāashi da Allah da annabi nikuwa nace sorry dear Akram yayi nisa
Sai da ya maida Samha cikakiyar āya mace ya dawo hankalinsa daga nan kuma fa ya fara bada hakuri yana rarrashi
Samha kuwa sai kuka take tana ta tsaneshi ita gidansu zata koma
Dakāyar Akram ya shawo kanta ya gyara barnar da yayi
Akram ko kāofar gida bai lekāa ba yana ta aikin rarrashi Samha kuwa sai Langabāewa take
Daddare kuwa tana idar da Sallar isha ta kulle kāofar dāakinta babu yanda Akram bai yi da ita ba akan ta budāe kāofar takāi akan dole ya hakura ya tafi dāakinsa ya kwanta yana ta juye juye
A Daren ranar Alhaji Bala ya amsa kiran Mahallici bayan uban wahalar daya sha haka aka tattara kasusuwansa aka binne shi
Tuni labarin rasuwarsa ya zagaye ko ina daidaiku mutane ne kawai ke mishi adduāar Samun rahamar Allah
Mahaifiyarsa tayi kuka tayi nadama da bata binciki irin sanaāar da Alhaji Bala yaringa yi ba gashi duk kudāin daya Tara da dukiyoyin da ya ajiye bai amfanesu da komai ba bai hana Alhaji Bala mutuwa ba bai hanata bāuya ta kāasa fitowa Cikin bainar jamaāa
*3months later*
Idan kaga su Samha baza ka gane su ba sabida tsabar kwanciyar hankalin da suka samu a gidajen mazajensu
Mazajensu basu da wani burin da ya wuce su faranta musu dan suna balain sansu
Quote
*get married to the person who loves and is ready to spend d rest of his life with you than for you to marry d person who you love d person u loved would take advantage of that love u have for him and misbehave cos u are going to tolerate him bcos of d love u have for him but wen you get married to the person dat loves you so much dear u would be treated like a queen cos there is no any woman on earth that can compare herself with you and steal your man from you be wise in choosing your life partner donāt go for what your hrt loves so much*
1
Akram kamar ya hadāiye Samha sabida so da kauna
Samha kullum tana tare da Saheeba suna hirar yanda zasu ringa farantawa mazajensu kowace na dāauke da juna biyu
Haka ma Suhaima tana jin dadin zaman gidan Aurenta abinda ya rage mata jin dadi shine nisan da tayi da āyan uwanta amma duk da haka kullum tana makāale da waya a kunnenta suna waya dasu
Saiam da Safna kuwa duk sun haihu sun sanyawa āyayāansu Sunan Hajiya Nafeesa dan dukansu mata suka Haifa āyar Saiam ana ce mata momy yar Safna ana ce mata Ammi
Bāangaren Alhaji Nazifi kuwa tun yana dāauke kansa yana nisanta kansa da Nazifa har sai da yazo ya fara kulata sabida yanda ta jajirce wajen faranta mishi rai duk wani Abu data San zai faranta mishi rai yinshi kawai take tuni shima ya koma dāan yaro yafara soyewa dan Nazifa dama yarinya ce tunda mijinta ya mutu bata kāara Aure ba duk wata yakan lekāa gidajen āyaāyansa yaga lafiyarsu
Hajiya Lubna kuwa tuni ta samu dāan garinsu ta Aura duk da yana da mata ita taje ata biyu hankalinta a kwance yake dan tasan irin sanaāar da yake yi idan ta tuna Naila takan yi kuka ta bita da adduāa
*Alhamdulillahi rabbil alamin anan na kawo karshen Bakāin Dare kura kuran danayi a ciki Allah ya yafemin ina kaunarku tamkar yanda kuke kaunata masoyana da bazarku nake dancing thanks so very much for d love and support sai kunjini sooner or later*