BAKIN DARE CHAPTER B KARSHE

 BAKIN DARE CHAPTER B KARSHE

šŸŒ‘ šŸŒ‘ *BšŸ…°Kā€™IN DšŸ…°RE*šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘
     *Written by*
šŸ’…šŸ’… *Sadnaf*šŸ’…šŸ’…

 
*A heart touching story*

Ā® *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
    _ÉÆɛ É–Ę”Å‹ā€™Å§ Ę”Å‹Ł³įƒ§ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, įƒŖųŧ ÉÆɛ ąŁ³ÅžĘ” Å§Ę”Å³Ä†É§ ɖ ɧɛąřŧ Ę”Ź„ řɛąɖɛā€™Åž_
#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
*#IG PML WRITERS*
#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com

*Follow me on Wattpad@Sadnaf*
*Page 11*

Hajiya Lubna da Naila dake zaune a Palo suna kallo wajen kā€™arfe goma sha dā€™aya na dare a firgice suka mikā€™e a lokacin da suka ga Alhaji Bala ya shigo kā€™afa babu takalmi yabi ya fita daga hayyacinsa idon nan nasa yayi jazur

+
Hajiya Lubna sallati kawai ta ringayi har Alhaji Bala ya zube akan kujera yana dafe da kansa
Naila da Sauri ta matsa kusa dashi tana ā€œDaddy mai ya samekaā€

Alhaji Bala dā€™agowa yayi tare da cire hannunsa daga kansa a lokacin da ya kā€™urawa Naila ido hawaye masu zafi suka hau zubo mishi wai princess dā€™insa daya ke jinta tamkar ruhinsa ita zai kaiwa Na Maliya a lalata ta har na tsawon wata uku da ace yasan abinda Na Maliya zai nema kenan gwara ace Fatalwar Hajiya Nafeesa tayi ta bibiyarsa har ya mutu bazai tabā€™a iya kai Nailarsa wajen Na Maliya ba yayi duk abinda zai yi

Naila hankali a tashe ta hau sharewa Alhaji Bala hawaye itama hawayen ya hau zubo mata tana ā€œDaddy mai yasa kake kuka mai ya faruā€
Hajiya Lubna sakin baki tayi tana kallon ikon Allah Dan zata iya cewa this is the first time data ga hawaye a fuskar Alhaji Bala ko a lokutan baya da yake cikin tashin hankalin da bata San abinda ya haddasa ma sa shi  ba bata ga yana zubar da hawaye ba kamar yanzu

Alhaji Bala hannayen Naila ya rukā€™o yana ā€œAngel insha Allahu indai ina rayye babu Wanda ya isa ya cutar dake I would protect you with all I have banida sama dake a rayuwata zan iya yin komai akanki babu wanda ya isa ya keta miki haddi sai dai idan bana numfashi
Hajiya Lubna da sauri ta mikā€™e jikinta na rawa ta nufi wajen Alhaji Bala tana ā€ Alhaji wai mai yake faruwa ne waye zai tabā€™a Nailanā€?
Alhaji Bala mikā€™ewa yayi ba tare da ya kalli Hajiya Lubna ba ya nufi bā€™angarensa

Hajiya Lubna tayi sauri ta sha gabansa tana ā€œBala magana nake maka kayi min bayani waye zai cutar da Nailaā€?

Alhaji Bala matsawar da Hajiya Lubna yayi ya nufi dā€™akinsa Dan a halin da yake ciki baya jin zai iya wani dogon magana

Hajiya Lubna bin bayansa tayi da kallo har ya shige dā€™akinsa
Juyawa tayi ta kalli inda Naila ke zaune ta hadā€™a tagumi da hannu biyu hawaye na ta zubo mata Dan Sam bata gane mai Alhaji Bala yake nufi ba

Aranar Alhaji Bala ko runtsuwa bai yi ba yana saman gado a zaune yana ta tunanin yanda zai biyowa Na Maliya Dan Sam ba zai iya kai tilon ā€˜yarsa ba

A takaice sai da Alhaji Bala ya zama tamkar wani zararre sabida fargaba da tsoro dan gani yake Tamkar Na Maliya zai iya zuwa ya dā€™auke Naila

Hajiya Lubna ta kā€™asa gane kansa tambayar duniya tayi mishi akan ya gaya mata abinda ke faruwa yakā€™i ya gaya mata
Aranar da aka samu kwana uku da  dawowarsa daga wajen Na Maliya yana zaune a dā€™akinsa ya buga tagumi yana tunanin yanda rayuwa take juyawa dashi sai ayanzu yake daya  sani bai kashe Mai gida ba Dan yasan mai Gida bazai tabā€™a masa haka ba yana ganin shima Kashe Na Maliya kawai zai yi ya huta inya so idan ya gama dashi sai ya San abun yi akan operation da yake fita babu Nassara
STORY CONTINUES BELOW
ļæ¼
Da wanan tunanin ya samu hankalinsa ya dā€™an kwanta washegari ya dā€™auki Hanyar sokoto da sassafe da zumar zuwa ya kashe Na Maliya

Bā€™angarensu Akram kuwa sun gama shirya yanda zasu damke Alhaji Bala Dan sunga alamar ya fara dā€™ago Akram sabida mugun sa mishi ido da Alhaji Bala yayi Dan a ranar da zai tafi sai da yace mishi idan suka kuma fita wani operation dā€™in Akram bai tabā€™uka abin arziki ba babu abinda zai hana ya kashe Akram

Kwana biyu da tafiyar Alhaji Bala ogan Akram Abdullahi yayi arranging dā€™in motocin ā€˜yan sanda aka je akayi arresting dā€™insu Lion gabadā€™aya
Akram dake cikinsu a hankali ya fita daga tsakiyarsu yayi joining dā€™in yan sandan ya zaro I D card dā€™inshi ya nuna musu yana Murmushi

Mamaki ne ya hana su motsawa sakin baki kawai suka yi suna kallon Akram kamar wani sabon hallita
Akram dā€™aya bayan dā€™aya  ya bisu ya kwace wayoyin hannunsu da bindigogi  aka tasa keyarsu aka yi waje dasu

Killer kā€™asa hakuri yayi sai da yace ā€œAk meyesa ka yi mana haka Ashe shigowa kayi cikinmu Dan ka San sirrinmu you are not part of us y Akram yā€?

Akram murmushi yayi yace ā€ am Neva part of you guys nayi pretending Na zauna a cikinku Dan nasamu enough evidence akan Ku da Mai gidanku Alhaji Bala Alhamdulillah Na samu more than enough evidencesā€
ā€œYaro take them awayā€

Da sauri dā€™an Sandan da aka kira da Yaro ya tasa keyarsu Killer suka shige motar

Su Akram suka bisu a baya

Alhaji Bala kuwa bā€™oye bindigarsa yayi a wandonsa gabansa Na fadā€™uwa ya nufi inda Na Maliya ke zama Dan ya yanke a ransa zai yaudari Na Maliya ne akan ya amince idan ya sakankance sai ya zuba mishi Harbi
Tun kafin ya kā€™arasa Ya fara jiyo dariyar Na Maliya mai barazanar toshewa mutum kunne
jiki na dā€™an rawa Alhaji Bala ya kā€™arasa yana nan a zaune a saman ruwa sai yawo yake yi
Zubewa yayi agabansa kamar zai yi mishi Sujadda Na Maliya kuwa ya cigaba da kyalkyala dariya
Alhaji Bala ganin yakā€™i ya mishi umarni daya dā€™ago ne ya sa ya dā€™ago Dan Ya Kalleshi ga mamakinsa sai ganin bindigarsa daya bā€™oye a wandonsa yayi akan ruwa a gefen Na Maliya

Da Sauri ya mikā€™e tare da kai hannunsa wajen daya bā€™oye bindigar yaga babu komai
Na maliya kuwa ya cigaba da kyalkyala dariya
Wani irin tsoro ne ya rufe Alhaji Bala Na maliya kuwa ya tsayar da dariyar da yake yi yace ā€œka bani tausayi ka dā€™auka kā€™arfina dana mai gidanka daka kashe dā€™aya ne to idan kana tunanin zaka iya kasheni karyar ka ta sha karya domin a tafin hanuna kake duk wani motsin ka da shirin da kake yi ina kallonka ba zaka iya kasheni ba dan haka ka juya ka tafi ranakun Dana dā€™ibar ma idan sun cika baka kawo ta ba zan zo na dā€™auketa da kaina idan kuma ka dā€™auka da wasa nake karka kawo ta kagani karbi bindigar ka ka bā€™ace min da ganiā€

Alhaji Bala ja da baya yayi da sauri jikinsa na mugun rawa a lokacin dayaji bindigar a wandonsa
Zube wa yayi a kā€™asa yana ā€œka rufa min asiri karka min haka ka fadi duk abinda kake so zan kawo maka cikakkun ā€˜yan mata guda goma zan kawo maka kudā€™i amma Dan Allah ka rabu da ā€˜yata ba zan iya kawo maka ita  ba

2
Na Maliya Dariya ya kwashe dashi ruwan da yake kai yafara iyowa kan Alhaji Bala
Alhaji Bala kuwa ya fara falfala gudu wuf yaga anyi sama dashi an Nana shi da kā€™asa sai gashi agaban motarsa

Aguje ya mikā€™e ya hau motarsa yabar wajen
Ikon Allah ne kawai ya kawo shi gida Dan Sam baā€™a hayyacinsa yake ba Na maliya ya masifar tsorata shi

STORY CONTINUES BELOW
ļæ¼
Yana isa gida bā€™angaren Naila yayi a guje dan yaga ko tana nan Dan gani yake kamar Har Na Maliya ya dā€™auketa

Naila dake kwance da wayarta a hannu tana buga game da sauri ta mikā€™e a lokacin data ga Alhaji Bala ya fadā€™o dā€™akin kamar Wanda aka hankadā€™o

Alhaji Bala wani irin ajiyar zuciya ya sauke tare da dafe zuciyarsa a lokacin daya ga Naila
Naila a tsorace tace ā€œDaddy Lafiya kuwaā€?
Alhaji Bala girgiza mata kai kawai yayi ya juya yayi waje
A tsakiyar dā€™akinsa ya tsaya tare da dā€™ora hannunsa aka yana tunanin mafita dan Na Maliya yafi kā€™arfinsa ahaka ya raba dare yana tunani sai da wani tunani ya  fadā€™o mishi ya saki wani murmushi cike da farinciki dan gani yake idan yayi haka shikenan Babu yanda zaā€™ayi Na Maliya ya dā€™auke mishi Naila da wanan tunanin ya samu bacci yayi awon gaba dashi rabon da yayi bacci cikin dadin rai irin wanan har ya manta

Bashi ya farka ba sai wajen Tara da rabi na safe yana kuwa tashi ko sallah bai yi ba ya fice daga gidan dan yaje ya sama musu Visa shi da Naila dan barin kā€™asan shi zai fiye mishi Alheri

Bai dawo gidan ba sai wajen kā€™arfe hudā€™u yana zuwa yacewa Hajiya Lubna ta fara hadā€™awa Naila kayanta zasu bar kā€™asan goben nan
Mamaki ne ya rufe Hajiya Lubna da Naila zasu yi magana Alhaji Bala ya dakatar dasu ta hanyar dā€™aga musu hannu yace ā€ bana San tambayoyi ki hadā€™a mata kayanta kawai gobe zamu tafi Dubai ke kuma zaki iya tafiya garinku idan na dawo zan biyo na dā€™auke kiā€

Hajiya Lubna wani mamakin ne ya kā€™ara rufeta tace ā€œmai Naila zata je tayi a Dubai Al halin basuyi hutun makaranta ba wai nikam Alhaji mai ke faruwane da kake bā€™oye min wlh idan baka fadā€™amin ba babu inda zaā€™a kai min ā€˜ya dan Sam bana gane maka kwana biyu idan wani abun ne zai samu Naila ka fadā€™amin manaā€
Wani mugun tsaki Alhaji Bala yaja yace ā€œkindai San bazan cutar da ā€˜yata ba ko ko ke baki isa ki hadā€™a kanki dani ba awajen kaunar Naila gobe zan kai ta Dubai idan an kwana biyu zan dawo da ita idan kinga dama ki hadā€™a mata kayanta idan baki ga dama ba ki barshi idan munje can na siya mata sababiā€

Daga haka Alhaji Bala ya shige dā€™akinsa
Hajiya Lubna zaman dirshan tayi akan kujera tana tunanin mai Alhaji Bala ke nufi da kai Naila Dubai definately akwai abinda ke faruwa da yake bā€™oye musuā€

Naila kuwa tsoron Alhaji bala ne yafara rufeta dan bai tabā€™a cewa zai kai ta waje ita kadā€™ai batare da mahaifiyarta ba
A takaice haka su ukun sukayi jungum jungum ko abincin dare babu Wanda ya ci acikinsu

*2:am*
Alhaji Bala kwance akan gadonsa shi kadā€™ai sai sakin munshari yake alamar yana jin dadin baccin da yake yi

Hajiya Lubna kuwa tana kwance ita da Naila dan tare suke kwana
Kamar  a Mafarki Hajiya Lubna taji ana ja mata kā€™afa budā€™e idon da zata yi sai tayi tozali da wani dirkakken mutum a tsaye hannunsa rikā€™e da wani dogon bindiga sallati tayi cikin fadā€™uwar gaba ta budā€™e idonta sosai anan taga su wajen shidda ne duk sun dā€™ora kā€™afa akan gadon da suke a kwance kai ko baka fadā€™a ba kana ganinsu kasan Arna ne dan dukansu wuyansu sanye yake da cross gasu murtuka murtuka

Naila itama juyawa tayi da zumar ta gyara kwanciyarta kamar cewa akayi ta bā€™ude idonta tayi tozali da samudawan  da suka zagaye gadon da suke kwance babu alamar imani Sam a tattare dasu dan bama su San shi ba tunda arna ne

Jikin Hajiya Lubna rawa kawai yake bakinta ma haka
Da hannu dā€™aya murjejen dake gabanta ya damkā€™ota daga kan gadon ya wurgar da ita kā€™asa dā€™ayan ma ya cakumo Naila da hannu dā€™aya sukayi waje
A babban palon gidan suka zubar dasu
Anan ma wasu hudā€™un ne a zaune akan kujera sun ma fi wayanda suka shiga dā€™akin Girma da tsayi
Tuni hantar cikin Hajiya Lubna ya kadā€™a Naila kuwa tafara shivering

Cikin Command Wanda ke zaune akan One seater yace ā€œgo and fetch me the bossā€
Da sauri biyu a cikinsu suka nufi bā€™angaren Alhaji Bala

Alhaji Bala kuwa hancinsa a sake sai sharara munshari yake bai ma San abinda ke faruwa ba

Wani wawan duka John ya sakarwa Alhaji Bala a cinya
Alhaji Bala ya mikā€™e a firgice
Hantar cikinsa ne ya kadā€™a a lokacin da yayi tozali da wayanda ke tsaye akansa kafin ya kai ga tunanin wani Abu
John ya capko hannunsa yaja shi daga kan gadon
Alhaji Bala ji yayi kamar da rodi John ya rikā€™eshi ahaka suka hankadā€™a keyar Alhaji Bala sai gasu agaban Steven ogansu gabadā€™aya

Steven kuwa kalle kalle kawai yake yana pito sai wasa yake da bindigar hannunsa

Alhaji Bala kuwa tuni ya jike da gumi cikinsa na murdā€™a mishi dan wadanan sun fi kā€™arfinsa nesa ba kusa ba adduā€™a kawai yake aransa Allah yasa iya kudā€™i suka zo dā€™auka

1
Steven cikin kakausar murya yace ā€œMr man you know wetin bring us so no waste our time if u mess up I go scatter your headā€
Alhaji Bala jiki na rawa yace ā€œokey sir if it is money  u would have it but pls donā€™t harm usā€
Wani Mahaukacin Dariya suka kwashe dashi gabadā€™aya Steven yace  ā€œgo bring money jare na only money we go chop and this girl we  get tiny tiny breastā€
Steven yace yana kai hannu kirjin  Naila dake rawar Dari
5
Alhaji Bala cikin tashin hankali da kadā€™uwa ya daka tsalle yaje ya tsaya agaban Steven gabansa na mugun fadā€™uwaā€¦ā€¦ā€¦.

1
Dan dan dashhhhhhhh anzo wajen šŸƒšŸ»ā€ā™€šŸƒšŸ»ā€ā™€šŸƒšŸ»ā€ā™€šŸƒšŸ»ā€ā™€šŸƒšŸ»ā€ā™€

šŸŒ‘ šŸŒ‘ *BšŸ…°Kā€™IN DšŸ…°RE*šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘
     *Written by*
šŸ’…šŸ’… *Sadnaf*šŸ’…šŸ’…

 
*A heart touching story*

Ā® *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
    _ÉÆɛ É–Ę”Å‹ā€™Å§ Ę”Å‹Ł³įƒ§ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, įƒŖųŧ ÉÆɛ ąŁ³ÅžĘ” Å§Ę”Å³Ä†É§ ɖ ɧɛąřŧ Ę”Ź„ řɛąɖɛā€™Åž_
#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
*#IG PML WRITERS*
#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com

*Follow me on Wattpad@Sadnaf*

*Wanan shafin naku ne*
*Billy shantali*
*Meenah parrot*
*Meela Adeel*
*Biebie Isa*
*Sholingaye*
*Ummu arfat kanwata*
*Da duk wacce take cikin grps dā€™in Sadnaf Hausa novels*1

*page 12*

Steven wani irin Kallo yayi wa Alhaji Bala dake Neman sakin fitsari a wando yace ā€œehe wetin shock you like this go inside bring money Jo u dey waste our timeā€
ā€œAlhaji Bala zubewa yayi agaban Steven yana ā€œSir I beg u in the name of God make u no harm my pikin she is the onIy one I have I  go give you plenty money and oll my cars we dey outsideā€
Steven Dariya ya kwashe dashi yace ā€ u beg me with whoā€?

Cikin rawar murya Alhaji Bala yace ā€œGod and Jesusā€
Kyalkyalewa sukayi da dariya gabadā€™aya har Ogansu Steven na fadā€™owa daga kan kujera da kā€™yar ya tsayar da dariyarsa yace ā€œme I no even know God before you go waste your time beg me with am I beg go bring money make I chop food dey goā€

Fadā€™ar tashin hankalin da Alhaji Bala ya tsinci kansa a  ciki bā€™ata bakine banda lugude babu abinda kirjinsa ke yi
Mugun tsawan da Chucks ya mishi ne ya sa fitsarin da yake rikā€™ewa ya kā€™wace mishi ā€œGo bring money my friend u think say na play bring us hereā€
Aguje Alhaji Bala ya nufi dā€™akinsa Obi da Emmanuel suka bishi a baya
Duk kudā€™adā€™en dake cikin gidan sai Da Alhaji Bala ya fito musu dashi jikinsa sai rawa yake adduā€™a kawai yake Allah yasa kar su tabā€™a mishi Naila

Sai da su Emma suka tabbatar da duka kudā€™in dake cikin gidan ya fito musu dashi sanan suka koma palon
Ghana must go dā€™in suka ajiye agaban Steven
Steven ya saki wani murmushi ta gefen baki ya janyo Ghana must go dā€™in ya zura Hanun shi a ciki ya dā€™ebo ā€˜yan dari biyar biyar ya kai hancinsa yana shinshinawa tare da Lumshe ido
A hankli ya budā€™e idonsa ya Kalli Obi yace ā€œMoney good ooo today we go enjoy now mak una separate una self mak una choose food wen una go eat me na dis rat I go eat bcos na fresh blood she beā€
Da Sauri suka raba Kansu gida biyu Obi Emma John  Chuku Destiny sukayi wajen da Hajiya Lubna ke durkā€™ushe jikinta na mugun rawa suka tsaya agefenta suna wani Lashe lebbā€™e
Steven kuwa wani irin murmushi kawai yake yana kadā€™a kā€™afa yabi su Daniel Uche Ikenna Andy da kallo da suka tsaya a kusa da Naila ce musu yayi ā€œuna sure say only me no go fit kill this rat we dey my front because even me na she I go eatā€
Naila a guje ta nufi wajen Alhaji Bala ta kankameshi jikinta na mugun rawa Dan ta dā€™auka su biyar dā€™in harbeta zasu yi cikin matsanacin kuka tace ā€œDaddy ka taimakeni kar ka bari suyi min komai sunce harbeni zasu yi Daddy karka bari su Kasheniā€

Alhaji Bala zuba mata ido kawai yayi take ya fara ganin fuskar saā€™arta da yayi raping a lokacin da suka je fashi wani gida yarinyar haka taje ta kankame Mahaifinta tana kukan ya taimaketa amma me fincikota yayi ya yage kayan jikinta Mahaifinta  babu kalan rokā€™on da bai mishi ba kuka sosai Mahaifinta ya ringa yi yana rikā€™e mishi kā€™afa da yaga ya takura mishi ya buga mishi gindin bindiga akai take ya suma awajen shi kuwa ya Danne yarinyar ya mata fyadā€™e tun kan aje ko ina yarinyar ta daina numfashi har ya gama bidirinsa Lion ya hau ya sauka Killer shima ya hau duk da yarinyar bata numfashi ahaka suka baro gidan basu sani ba ko ta mutu ko tana rayye wai sai gashi abun ya juyo kansa ā€˜yarsa da  yake tattallawa wasu na Neman keta mata hadā€™i
1
STORY CONTINUES BELOW
ļæ¼
Ihun Naila ne ya dawo dashi daga tunanin daya tafi a lokacin da Steven yazo ya janyeta daga gabansa  babu ko kaya a jikinsa

Alhaji Bala shima ihun ya saka dan hallitar Steven ya tsorata shi babu shaka idan ya kusanci Naila zai iya kasheta

A guje yaje ya durkā€™usa agaban Steven ya rikā€™e mishi kā€™afa hawaye na gudu a kuncinsa mantawa ma yayi Steven baya jin Hausa ya fara rokā€™onsa yana ā€œDan Girman Allah karkayi Mata komai yarinya ce bazata iya dā€™aukarka ba idan ka kusanceta kasheta zaka yi ka taimaka min zan baka duk dukiyata ita kadā€™ai gareni Dan Allahā€

Steven bai ma San mai Alhaji Bala yake cewa ba yafara kā€™okā€™arin Danne Naila

Naila kuwa sai Ihu take da iya kā€™arfinta tana ā€œDaddy karka bari ya kasheni Daddy kazo ka taimakeniā€
Alhaji Bala duka ya fara kaiwa Steven cikin tashin hankali yana kuka

Steven kuwa ko gezau bai yi ba dan kamar ba dukan shi ake ba

A fusace Emmanuel ya janyo Alhaji Bala ya zuba mishi naushi a fuska a take jini ya bā€™alle a hancinsa yaji gidan na juya mishi Dan kamar da guduma ya buga mishi hanci ahankali ya sulale kā€™asa tare da Rikā€™e kansa da hannu Biyu Dan jiyake kamar  ba a duniya yake ba
Hajiya Lubna kuwa Steven kawai ta zubawa ido a lokacin da ya danne Naila da ko motsi bata iya yi sai ihu sabida mugun Nauyi da kibā€™ar Steven Jikinta rawa kawai yake tana wani tsuma ita kadai

Mugun Ihun da Naila ta fasa ne yasa Alhaji Bala ya dā€™an dawo Hayyacinsa Hajiya Lubna kuwa ta Kira Sunan Naila da Kā€™arfi

2
Alhaji Bala wani gigitacen ihu ya fasa a lokacin da yaga Steven ya rufe Naila ruf baka hango komai nata in ba tafin kā€™afa ba rose flower dake kan center table Ya raruma yayi kan Steven a guje Kafin ya kā€™arasa wajensa chuku ya tare shi ya zuba mishi naushi biyu a fuska a take Alhaji Bala ya baje a kā€™asa

Steven wani mugun dariya ya kwashe dashi a lokacin da yake dā€™aga Nailan dake kwance ko numfashi bata yi cewa yayi ā€œthis girl no strong at all she just be like toy I no even do anything she dey faint I beg mak we no kill person pikin Daniel na only u go ride am mak d rest leave am go chop d Mama may b she go strong pass in pikin mak una do fast make we dey goā€
Daniel da Sauri ya cire kayansa yana wani lashe lebbā€™e yayi kan  Naila
Emmanuel kuwa ya nufi wajen Hajiya Lubna shima yana zare belt dā€™in dake kugunsa

Wani irin zabura Hajiya Lubna tayi ta mikā€™e suka fara kā€™okā€™awa da Emmanuel aikuwa ya zuba mata lafiyayyun mari biyu daya sa taga stars tadiyeta yayi ya hau ruwan cikinta tsabar azaba Hajiya Lubna kā€™asa ma ihu tayi Dan ji take kamar itace yake tura mata agabanta ga wani mugun wari dake fita a jikinsa ga masifar nauyi ahaka ya gama bidirinsa ya sauka John shima ya zo ya hau ruwan cikinta tun Hajiya Lubna najin radadi da zugi da azaba a hankali ta fara kā€™okā€™awa da numfashinta sai da suka sadu da ita dukansu duk da itama ta daina numfashin
Alhaji Bala kuwa yana daga kwance yana kallon  duk abinda suke yi take ya fara tuna lokacin da ya ketawa wata mata haddi da duka da cizo da yakā€™ushi haka ya danneta mijinta da yaranta nata ihu ko sauraransu bai yi ba sai gashi shima agaban idonsa wajen maza bakwai sun sadu da matarsa ya kasa yin komai
A hankali suka fara sulalewa daga palon bayan sun dā€™auki kudā€™in Steven ne kusan na kā€™arshe kā€™afa yasa ya hambareshi yana ā€œStand up my friend mak u carry them go hospital may be dem still dey alive d next time I go come na u I go chop cos me I dey do boys and girlsā€ daga haka ya yasaka kai ya bar palon
Alhaji Bala kuka ya fashe dashi ya yunkura dakā€™yar Dan kansa kamar ba a jikinsa ba da rarrafe ya kā€™arasa wajen Nailan da bata numfashi ko kadā€™an
Jijigata ya fara yi da kā€™arfi yana kiran sunanta yana ta taimaka mishi karta mutu ta bar shi
da sauri ya kinkimeta yayi waje da ita ya saka ta a mota ya koma ya kinkimi Hajiya Lubna ya saka ta a mota itama sai kuka yake kamar kā€™aramin yaro  aguje ya ja motar ya bar gidan ba tare da yabi ta kan mai gadi dake dā€™aure ba

Emergency akayi dasu Naila dan tun a bakin gate aka taro shi dan ya musu waya

Alhaji Bala kuwa ana shigewa dasu Naila ya zube a kā€™asa yana wani irin kuka

Bayan minti goma da aka shiga dasu sai ga likita yafito daga dā€™akin yana sharce gumi
A guje Alhaji Bala yaje  ya tare shi yana ā€œYa ā€˜yata ta farfadā€™oā€?

Doctor ahankali ya sauke ajiyar zuciya cikin tausayawa yace ā€ Am sorry sir we lost her but your wife is aliveā€

Wani irin razanannan ihu Alhaji Bala ya saki ya zube a kā€™asa a sume
Nurses sukayi kan shi a guje dan su bashi taimakon gaggawa

Da kā€™yar Alhaji Bala ya farfadā€™o ahankali ya budā€™e idonsa yana karewa Likitocin dake kansa a tsaye kallo ahankali maganar doctor ya fara dawo mishi ā€œAm sorry we lost her but your wife is aliveā€
Wani mugun ihu ya sa yana kiran Sunan Naila ya mikā€™e cikin zafin Nama duk rukā€™on da likitocin suka mishi sai da ya zubar dasu yayi  waje aguje ya nufi dā€™akin da aka kwantar da su Naila

Kan Naila yayi da sauri da aka  rufe mata fuska  ya budā€™e zanin da aka rufe ta dashi ya zubawa Naila ido yana kallonta tamkar bacci take
Rungumeta yayi gam ya fashe da wani irin kuka yana ā€œNaila mai yasa kika tafi kika barni bayan kinsan banida sama dake Naila dan Allah ki dawo zan baki Rainaā€
Kuka Alhaji Bala yake sosai yana kankame da Naila
Likitoci kuwa suka ringa kā€™okā€™arin banbare shi daga jikin Naila da kā€™yar suka iya janye shi suka yi waje dashi
Alhaji Bala kuwa ya kwanta a kā€™asa ya ringa ihu yana kururuwa yana a taso masa Naila ita kadā€™ai gare shi
Zumbur ya mikā€™e yayi waje da sauri yana bazai yarda ba sai ya kashe su Stevenā€¦ā€¦ā€¦ā€¦

šŸŒ‘ šŸŒ‘ *BšŸ…°Kā€™IN DšŸ…°RE*šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘
     *Written by*
šŸ’…šŸ’… *Sadnaf*šŸ’…šŸ’…

 
*A heart touching story*

Ā® *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
    _ÉÆɛ É–Ę”Å‹ā€™Å§ Ę”Å‹Ł³įƒ§ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, įƒŖųŧ ÉÆɛ ąŁ³ÅžĘ” Å§Ę”Å³Ä†É§ ɖ ɧɛąřŧ Ę”Ź„ řɛąɖɛā€™Åž_
#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
*#IG PML WRITERS*
#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com

*Follow me on Wattpad@Sadnaf*
*Page 13*

Dakā€™yar aka kamo Alhaji Bala Dan sam ba a hayyacinsa yake ba

Hajiya Lubna kuwa tunda ta farka ta zubawa gawan Naila ido tana ta zubar da hawaye dan gani take kamar a mafarki wai Naila ta rasu kuka ta fashe dashi sosai tana kiran sunan Naila a lokacin da taje ta yaye mayafin Da aka rufe Naila dashi ta kankameta tana kuka
+
Dakā€™yar Nurses suka janyeta

Alhaji Bala kamar ya haukace a lokacin da aka saka gawan Naila a ambulance aka nufi gidansa Dan ayi mata sutura akai ta gidanta na gaskiya

Sai ririkā€™eshi ake yi yana tirjewa
Hajiya Lubna kuwa wani irin dā€™auriya ne yazo mata ta ringa adduā€™oi aranta
Kafin kace me mutane sunji Labarin mutuwar Naila ā€˜ya dā€™aya tilo ga   Alhaji Bala kasancewarsa sananne mai taimakawa talakawa kowane gidan radio da television labarin kawai ake yi
Akram da ogansa Abdullahi na zaune a lokacin da suke kallon labaran a tashar NTA
Akram kabbara yayi a lokacin da yaji sanadin mutuwar Naila Dan Alhaji Bala tamkar mahaukaci duk wanda ya gani sai yace mishi agaban idonsa akayiwa ā€˜yarsa fyadā€™e har ta mutu dan haka bazai yarda ba sai inda kā€™arfinsa ya kare
Akram girgiza kansa yayi yacewa Ogansa ā€œAllahu Akbar Allah da girma yake abinda Alhaji Bala yakewa yaran mutane da matan mutane gashi ya juyo kansa tun baā€™aje ko ina wlh baka ga yanda yake ji da yarinya nan ba idan kana so kaga faraā€™arsa da dariyarsa ka kira shi da Daddyn Naila wlh naji tausayin yarinyar laifin mahaifinta ya shafetaā€
ā€œEee da tausayi dan tausayi kam dan batayi saan uba ba Sam to yanzu da aka mishi mutuwa zai yiwu muyi arresting dā€™inshi a gobe  kuwaā€?
Abdullahi  yace yana kallon Akram
Akram shiru yayi na ā€˜yan mintuna kafin yace ā€ ina ganin mu kā€™ara gwada Alhaji Bala mugani ko ya dan rusuna sabida abinda akayi wa ā€˜yarsa mu bashi zuwa nan da sati biyu mugani ko ya kira ko bai kira ba zamuje muyi arresting dā€™inshi  kawai abinda zamuyi a kā€™ara tsare yaransa sosai sabida kar ya gano shirin da ake akansaā€
Da haka sukayi ta tattaunawa ta hanyoyi da zasu bā€™ullowa Alhaji Bala

Alhaji Bala kuwa rikā€™eshi akayi tayi lokacin da aka zo fita da gawan Naila sai ihu yake yana kiran sunanta
Hajiya Lubna kuwa dā€™aurewa tayi sosai tayiwa  ā€˜yarta adduā€™ar rahamar Allah har aka tafi kaita gidanta na gaskiya

A haka idan kaga Alhaji Bala sai ya masifar baka tausayi dan mutane sun San irin San da yake wa Naila sai surutu yake shi kadā€™ai yana sai ya nemo barayin da suka kashe mishi ā€˜ya wasu ma sun dā€™auka ko tabā€™in hankali ya samu
Manyan mutane ne suka ringa zuwa mishi gaisuwa sabida sun San yanda yake hidimantawa talakawa ciki kuwa har da wasu ā€˜yan siyasa
A cikin masu zuwa kalilan dā€™in mutane ne kawai Alhaji Bala bai yiwa fashi ba wani Alhaji Ghali hamshakin mai kudi dake tashen Naira shima ya biyo wani abokinsa dan suyi wa Alhaji Bala gaisuwa

STORY CONTINUES BELOW
ļæ¼
Duk da Alhaji Bala baya iya amsa gaisuwar da ake mishi amma yana sane da duk wayanda suke zuwan mishi gaisuwa tunda Alhaji Ghali ya zauna Alhaji Bala ke satar kallonsa dan ko iya suturar dake jikinsa da agogon dake sakā€™ale a hannun shi idan ka kalla kasan ba kā€™aramin kudā€™i aka kashe wajen siyansu ba
2
Su kuwa tattaunawa kawai suke akan yanda bā€™arayi suka addabi Mutane bayan sun maka sata ma bazasu barka haka ba ko suyi kissan kai ko suyi raping dā€™in iyalanka mata Alhaji Ghali kuwa shima sai tofa albarkacin bakinsa yake yana cewa A Nigeria babu matakan tsaro sosai shi yasa barayi ke abinda suka ga dama dan babu kasar da ake yin haka sama da Nigeria dan haka yana gama ginin gidansa a Cairo zai kwashe iyalinsa su koma can dan duka yaransa ma can suke karatu Hutu kawai ke kawo su  nan shima yana kasuwancinsa acan sosai

Duk hirar da suke Alhaji Bala ya baje kunnuwansa yana jinsu  a zuciyarsa yana tunanin Alhaji Ghali shine next target dā€™insa dan abinda su Steven suka mishi yasa ya kā€™ara jin babu ko digon imani azuciyarsa
A cikin hirar da suke yi Alhaji Bala ya ringa samun information akan Alhaji Ghali da irin sanaā€™ar da yake yi kansa a sunkuye yana wani Jan carbi kamar bai San hirar da suke ba mikā€™ewa sukayi suna kā€™ara yiwa Alhaji Bala gaisuwa tare da bashi shawaran ya saka yan sanda su binciko wayanda suka mishi wanan aika aika

Alhaji Bala godiya kawai yake musu yana share hawayen dake zubo mishi su kuwa tausayin Alhaji Bala ya ringa rufesu dan sun San irin kaunar da yakewa tilon ā€˜yarsa
Har bakin mota Alhaji Bala ya rakasu yana kā€™ara nazarin Alhaji Ghali inda har ya rike lambar motar Alhaji Ghali har sai da suka tafi ya juya ya koma yana sakā€™e sakā€™e aransa
Bayan kwana bakwai da rasuwar Naila Alhaji Bala yana zaune a dā€™akinsa shi kadā€™ai ya saka hoton Naila a gaba yana kallo sai hawaye ke zuba a idonsa da ace zai iya ganinsu Steven da babu abinda zai hana ya kashesu ya yankasu ya kā€™ona su
Hajiya Lubna kuwa tafi Alhaji Bala tawakalli dan tasan Allah da ya basu Naila yafi su San ta har mamakin rashin tawakkalin Alhaji Bala take

A yanzu ma zuwa tayi ta tarar da shi yasa ka hoton Naila agaban yana kuka
girgiza kanta tayi ta nufi inda yake ta zauna a gefensa tare da dā€™ora hannunta akan kafadā€™arsa
Wani irin zabura Alhaji Bala yayi kamar an dā€™ora mishi wuta yabi  Hajiya  lubna da wani mugun kallo

Hajiya Lubna sakin baki tayi tana kallon shi cikin tsananin mamaki
dā€™aurewa tayi tace ā€œAlhaji Lafiya mai yafaruā€?
Wani Mugun kallon ya kā€™ara binta dashi yace ā€ ki fitar min daga dā€™aki bana San ganinki babu matar dana tsana sama dake wlh naso ace ke kika mutu ba Naila ba yar iska kawai mara mutunciā€
Jikin Hajiya Lubna ne ya hau rawa sabida girgiza da tayi da maganarsa hawaye kuwa suka hau wanke mata fuska cikin in ina tace ā€œMai na maka haka Alhajiā€?

ā€ dalla ki bā€™ace min da gani har ni zaki ringa tambaya mai kika min sabida ke tantiriyar ā€˜yar iska ce agaban idona maza bakwai sukayi layi akanki suna saduwa dake tsabagen kina jin dadin abinda suke miki ko tari bakiyi ba ballantana naji ihunki ballantana akai ga kiyi kā€™okā€™awa dasu akan kar su sadu dake lumshe idonki kawai kikayi kina jin dadi Lubna Ashe ke yar iska ce bansani ba wlh na masifar tsanarki bazan iya cigaba da zama dake ba kyankyaminki ma nakeyiā€
2
Hajiya Lubna zubewa tayi a kā€™asa kirjinta uwa ya fadā€™o kā€™asa ta ringa nanata ā€œInnalillahi wa inna ilaihi rajiunā€ kallon Alhaji Bala kawai take dayake binta da wani irin kallon tsana cikin matsanacin kukan da ta fashe dashi tace ā€œBala nice yar iskar a zo har cikin gida ayi mana fyadā€™e nida ā€˜yata bakayi wani yunkuri dan ka hanasu keta mana haddi ba har na rasa ā€˜yata amma ka ce min ā€˜yar iska kai da kake namiji ma sunfi kā€™arfinka sai ni danake mace zanyi kā€™okā€™awa dasuā€
STORY CONTINUES BELOW
ļæ¼
Wani mugun tsawa Alhaji Bala ya daka mata yana ā€œdalla rufe min baki yar iska saā€™oinki da ake zuwa yi musu fashi a nemi a keta musu haddin kinsan irin kā€™okā€™awar da muke yi dasu dan kawai kar a keta musu haddi akwai matar ma da sai da ta gwammace ta rasa ranta da a keta mata haddi Dana ā€˜yaā€™yanta amma tsabagen ke ā€˜yar iska ce kwanciyarki kawai kikayi suka ringa hawanki suna saukaā€
Alhaji Bala Sam bai San ya saki layi ba
Hajiya Lubna kuwa kalmarsa kawai ke amsa kuwaaa a kunenta ā€œ
_Kinsan irin kā€™okā€™awar da mukeyi dasu dan kawai kar a keta musu haddi_
Kanta taji ya mata nauyi a hankali ta mikā€™e ta fara ja da baya tana nuna Alhaji Bala cikin rawar murya da jiki tana ā€œBala Bala dama kai dan fashi ne har matan mutane kake ketawa haddiā€?

Sai a lokacin Alhaji Bala yasan kwabā€™ar da yayi fuska a dā€™aure yace ā€œdama bakisani ba ni cikakken dan fashi ne da kudā€™in fashi kike watayawa da kudā€™in fashi kike abinda ranki keso da kudā€™in fashi kike walwalawa na kashe rayuka sunfi dubu na ketawa  matan aure da yan mata haddi sunfi Dari da ace banida kudā€™i bazaki tabā€™a yarda ki Aureni ba Dana zo Neman Aurenki babu Wanda ya gwada tambayata wane irin Sanaā€™a nake sabida tsabar danginki makwadaita ne su dai kawai tunda sun samu mai kudā€™i shikenan dan haka Lubna ni Armrobber ne ni killer ne tunda kiringa da Kinsan waye ni I would not spare you kema kasheki zanyi kawaiā€
Hajiya Lubna aguje ta fice daga dā€™akin Alhaji Bala ya bita a guje
Cikin zafin nama ya damkota Hajiya Lubna ta saki wani irin ihu tana rokā€™onsa akan ya kyalleta
Janta kawai yake yi a kā€™asa har sai da yaja ta wajen bayan gidansa da rijiya yake ya damkota da hannu biyu yace ā€œkin Riga da Kinsan sirrina kasheki shi zai fiyemin alheri idan na barki zaki tona min asiri mutane su San wayeni dan haka zan jefaki a cikin rijiyar nan idan yaso zancewa mutane na nemeki na rasaā€

Hajiya Lubna cikin rawar murya tace ā€œBala wlh bazan tona maka asiri ba dan Allah kar ka kasheni ka tuba mu gina ingantaciyar rayuwa tunda kaga ishara akan tilon ā€˜yarmu Naila abinda kayiwa ā€˜yaā€™yan wasu akayi mata har sai da ya kai ta ga rasa ranta wlh babu Wanda zan gaya wa dan Allah kar ka kasheniā€
Alhaji Bala girgiza kansa yayi yace ā€œKasheki shi zai fimin alheri Lubna dan babu digon kaunarki araina bazan iya cigaba da zama dake amatsayin matata ba bayan maza bakwai sun shiga inda nake shigaā€
Daga haka ya budā€™e murfin rijiyar yana kā€™okā€™arin Danna Hajiya Lubna a ciki sai ihu take
Ji yayi an fusge Hajiya Lubna daga hannunsa ya waiga da sauri dan yaga Wanda ya fusgeta
Na Maliya yagani asaman ruwa fuskarsa a dā€™aure
Alhaji Bala ko tsorata baiyi ba shima ya dā€™aura fuska yace ā€œmai kake nema kuma awajena naga wacce kake so na kawo maka ta Riga da ta mutuā€
ā€œNasan da haka shi yasa nazo na tafi da uwarta ta maye gurbinta kai kuma kana kā€™okā€™arin ka
kashetaā€

Alhaji Bala murmushin mugunta yayi ya kalli inda Hajiya Lubna ke zube tana rawar dā€™ari gumi yabi ya wanke mata fuska ta kalli Na maliya ta dawo da kallonta kan Alhaji Bala
ā€œZaka iya tafiya da ita na bar maka ita duniya da lahira Aljaninka dan saurayi yayi ta hutawa da ita har karshen rayuwarsaā€
Na Maliya kā€™ara dā€™aura fuska yayi yace ā€œnaga alamar farinciki kake ka rabu da ita sabida ba kaunarta kake ba tunda hakane bazan mata komai ba taimakonta zanyi zan maidata garinsu sabida kar ka kasheta idan yaso kai kuma sai na dā€™auki fansa akanka kai da kwanciyar hankali sai dai a lahira ayanzu zaka gwammaci mutuwarka da rayuwarka  a yanzu zaka girbi abinda ka shukaā€
Alhaji Bala tabā€™e baki yayi yana harararsa
Na Maliya ya fashe da dariya ya bā€™ace
Da sauri Alhaji Bala ya juya yaga itama Hajiya Lubna ta bā€™ace daga wajen
Kā€™ara tabā€™e baki yayi ya nufi cikin gidan dan yana ganin Na Maliya ya rage mishi aiki tunda ya tafi da Hajiya Lubna

Waje yayi direct ya nufi cikin motarsa dan ya dā€™auko wayarsa ya kira su Killer dan tunda yazo garin ya kashe wayarsa

A kashe yaji wayar Killer ya kira na Lion
A lokacin wayoyin suna gaban table dā€™in Akram da sauri ya dā€™auki wayar daya ga Alhaji Bala ke kiransa ya nufi wajen da aka kullesu a guje dan ya dade yana expecting dā€™in kiranshi

Su Lion dake zazzaune duk sun bi sun fita daga hayyacinsu sabida azabar da ake gana musu
Akram da sauri ya mikā€™a mishi wayar tare da dā€™ora bindiga akansa akan kar ya kwapsa dan ya Riga da ya gaya musu irin hadā€™in kan dayake so su bashi dan su chapke Alhaji Bala cikin sauki
Lion sai da ya daidaita kansa da muryarsa kafin ya dā€™aga wayar yasaka a hands free
Kifta mishi ido Akram yayi yayi sauri yace ā€œOga muna ta gwada wayarka akashe dan mu muka gaisuwar rashin da aka maka da zamu zo black yace kar muzo tunda baka mana izini baā€
ā€œGwara da Baku zo ba dan ana ganinku ansan ba mutanen arziki bane rashi kam anyi min shi sai na dā€™auki fansa akan masu shekarun Nailata har sai na aika su Lahira kamar yanda aka aikata Lahira ina sauran sukeā€?
Da sauri Akram ga kifta mishi ido yana mishi magana da hannu
Lion yace ā€ dukanmu muna nan a  villa dake Abujaā€
ā€œDats good dan anan zamu yi operation jibi ina Akram yakeā€?

ā€ gashi nan ogaā€
Akram da sauri ya kā€™arba wayar Killer dake gefe kamar ya fusge wayar daga hannunsa yace mishi Akram Ss ne suna nan a kulle
Akram gaishe shi yayi yana ce mishi ya hakuri
Alhaji Bala ko amsa gaisuwar baiyi ba yace ā€œkai jibi zamuje operation kuma kai zaka mana jagora wlh any slight mistake consider your self deadā€

Da Sauri Akram yace ā€œto Oga ina zamuje operation dā€™inā€?
ā€ Babu ruwanka da inda zamuje operation Ku dai zama ready kawai bawa Killer wayar dan na kirashi wayarsa a kasheā€
Akram wani irin harara ya wurgawa Killer yana mikā€™a mishi wayar dan Killer na da taurin kai sai da Akram ya dā€™auko iron dā€™in da ake gana musu azaba dashi Killer ya daidaita nutsuwarsa yace
ā€œOga ina gaisuwa ya hakuriā€
Alhaji Bala tsaki yayi yace ā€œmai yasamu wayarka a kasheā€
ā€œWlh oga wayana babu chaji neā€
ā€œOK jibi ina nan shigowa zamuje gidan Alhaji Ghali dan chaji zamuyi operation da baā€™a tabā€™a yin irinsa ba dan sai na dā€™au fansar kissar da akayiwa Nailataā€
ā€œAllah ya kai mu oga sai kazoā€

Akram fusge wayar yayi daga hannunsa fuskarsa dā€™auke da murmushi dan dama burinsa ya San wa zasu je suyiwa operation dā€™in

Hajiya Lubna kuwa bata tsinci kanta a ko ina ba sai a kā€™ofar gidansu
Da sauri ta mikā€™e ta shige jikinta na rawaā€¦ā€¦..

šŸŒ‘ šŸŒ‘ *BšŸ…°Kā€™IN DšŸ…°RE*šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘
     *Written by*
šŸ’…šŸ’… *Sadnaf*šŸ’…šŸ’…

 
*A heart touching story*

Ā® *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
    _ÉÆɛ É–Ę”Å‹ā€™Å§ Ę”Å‹Ł³įƒ§ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, įƒŖųŧ ÉÆɛ ąŁ³ÅžĘ” Å§Ę”Å³Ä†É§ ɖ ɧɛąřŧ Ę”Ź„ řɛąɖɛā€™Åž_
#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
*#IG PML WRITERS*
#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com

*Follow me on Wattpad@Sadnaf*
*Page 14*

Bā€™angaren su Samha kuwa rigima ake sosai da Alhaji Nazifi dan dangi sun sako shi agaba akan ya Auri cousin dā€™insa Nazifa sabida  bai dace ya zauna babu mata ba kuma su Samha suna bukatar masu kula dasu
+
Fir Alhaji Nazifi yace bai San wanan zancen ba babu macen da zai iya zama da ita zai iya kula da ā€˜yaā€™yansa  ba sai yayi Aure ba
Babu yanda dangi basu yi dashi ba har Mahaifiyarsa yace Sam ba zai yi wani Aure ba shi da Aure sai dai A lahira akan dole suka hakura suka zuba mishi ido Nazifa kuwa ta tattara inata inata ta tafi
Daga Alhaji Nazifi sai su Samha da suka rage
Alhaji Nazifi yana iya kā€™okā€™arinsa wajen kula dasu baya bari su zauna su kadai ballantana suyi tunani  tsakiyarsu yake shiga yayi ta jansu da hira shi yake kai su makaranta kasancewar Saheeba da Suhaima makarantar gaba da secondary suke yi a university of abuja  department dā€™insu ma dā€™aya suna level 2 suna karantar mass communication

Samha ce kawai ke final year a secondary school babu abinda suka fasa game da abubuwan da Hajiya Nafeesa keyi na bā€™angaren sadaka duk ranar jummaa da takewa Almajirai

Samha haka kawai fuskar Akram ya kā€™asa bā€™acewa a idonta indai ta zauna ita kadā€™ai sai tunaninsa ya fadā€™o mata ta ringa jin wani iri a zuciyarta Wanda ta ringa alkā€™anta haka da kiyayyar da take musu Dan babu wayanda ta tsana kuma bazata manta dasu ba sama dasu Alhaji Bala har gobe tana hango fuskokinsu a idonta Wanda Akram yafi tsaya mata a zuciya ta kuma rasa dalilin haka babu ranar banzan da zata dungura goshinta a kā€™asa batayi adduā€™a akan Allah ya tona musu asiri ba

Su Saiam kuwa suma tuni suka fara warware Dan mazajensu na iya bakā€™in kā€™okā€™arinsu wajen debā€™e musu kewa kullum a cikin waya suke dasu Saheeba adduā€™a suke sosai Akan Allah yayiwa Mahaifiyarsu Rahama duk da wani zubin su kanyi mafarki da ita a cikin kyakyawan yanayi

Bā€™angaren su Akram kuwa tuni sukayi arranging dā€™in yanda zasu damke Alhaji Bala aranar da zaije operation gidan Alhaji Ghali inda suka jawa su killer kunne sosai akan su basu hadā€™in kai kar Alhaji Bala ya gane wani Abu har suyi arresting dā€™inshi
Tuni su Akram suka nufi Dajin da suke zama Dan su jira Alhaji Bala
Inda ā€˜yan sanda  kuwa suka yi surrounding dā€™in gidan Alhaji Ghali ba tare da saninsa ba har da masu video coverage da hotuna

Alhaji Bala kuwa a no mercy dā€™insa ya nufi Abuja da mugun nufi a zuciyarsa dan tunda Naila ta rasu yaji bai kā€™i duk Wanda yayi tozali dashi ya mutu ba most especially mata Saā€™anin Naila  Dan aransa ma ya kuduri idan Akram yau ya bijirewa Umarninsa babu abinda zai hana ya harbe shi

Kā€™arfe goma sha dā€™aya ya isa Dajin fuskar nan tashi a dā€™aure yana shiga kantamemen palon dukansu suka mikā€™e tsaye alamar girmamawa dan dama haka suke gaishe shi

Akram kuwa haka kawai gabansa ya yanke ya fadā€™i da suka hadā€™a ido da Alhaji Bala take ya hau Jan adduā€™oi aransa akan Allah ya basu Nassara har su damke Alhaji Bala batare da wani failure ba

STORY CONTINUES BELOW
ļæ¼
Dā€™aya bayan dā€™aya Alhaji Bala ya ringa binsu da kallo wanda da ace da wadatar haske awajen babu abinda zai hana yaga yanda su killer suka fita daga Hayyacinsu gaban Akram kuwa sai fadā€™uwa yake
A hankali  ya sauke idonsa akan Akram dan shine a kā€™arshe gabansa yaje ya tsaya ya damko kafadā€™arsa yace ā€ Akram a yau inaso kasani babu tausayi babu imani a cikin al amarina kayi taka tsan tsan karka bijirewa umarni na dan wlh yau slide mistake idan kayi sai ka tafi lahira na dā€™au alwashin sai na dā€™au fansar Kisan da aka yiwa ā€˜yata Naila  wlh babu Wanda zan ragawa yau Dan haka u guys should be very carefullā€
Killer ji yake kamar ya fito yayi magana yace wa Alhaji Bala Akram pretending yake ayau zaā€™a kama shi dan ayanda yake ji aransa gwara a kashe Akram inyaso a kamasu gabadā€™aya take yayi amana da shawara da ya yanke
Ya budā€™e Baki yace ā€œOga inada Maganaā€
Gaban Akram ne yayi wani irin Yankewa ya fadā€™i ya  zubawa Killer ido
Killer kuwa ya dā€™auke kai ya kalli Alhaji Bala ya budā€™e baki zai yi magana budā€™e bakinsa ke da wuya yaji an dā€™auke shi da wani bahagon mari daya sa ya kusa  kurmancewa
Dafe kumatunsa yayi da hannu biyu ya waiga da sauri Dan yaga Wanda ya zuba mishi wannan Marin
Hajiya Nafeesa ya gani  a gefensa ta gwallo ido tana kallonsa sai huci take
Wani razannan ihu yasa ya kankame Black yana nuna hajiya Nafeesa da Hannu
Su Alhaji Bala kuwa suka bi inda yake nunawa da kallo basu ga komai ba
Wani ihun ya kā€™ara sawa A lokacin da Hajiya Nafeesa ta ringa doso shi yaje ya kankame Alhaji Bala yana kā€™okā€™arin magana
Amma ina amadadin yayi magana sai gwaranci yake yi kamar mai koyon magana
A zuciye Alhaji Bala ya ture shi daga jikinsa ya dā€™auke shi da mari yana ā€œwanan wane irin iskanci ne zaka ishe mu da ihu menene yake tsorata ka wani sabon iskancin ne hakaā€?

Killer zaro ido kawai yake yana gwaranci yana nuna Hajiya Nafeesa da hannu sai kā€™okā€™arin kankame Alhaji Bala yake

Ihu kawai yake yana zagaya wajen yana gwaranci Dan Hajiya Nafeesa tsorata shi  take sosai
Akram kuwa mamaki ya ringa yi na abinda yake tsorata killer haka har maganarsa ta koma ta  yara

Alhaji Bala a zuciye ya damko killer ya wulashi dā€™aki ya kulle ya dawo cikin palon ya kalli agogon hannunsa yaga kā€™arfe sha biyu da minti ashirin

Bakā€™akā€™en kayansa ya dā€™auko ya sa ya dā€™auko mask dā€™insa ya saka a fuskar shi with Command yace su wuce su tafi is time
Da sauri suka ringa ficewa jikinsu na dā€™an rawa Alhaji Bala ya ringa mamakin yanda akayi basu da kuzari kwata kwata sai da ya koma dā€™akin daya sa killer ya saka seletep ya rufe mishi baki sabida ihun da ya ringa yi Dan har fitsari ya saki a wando
Sannan ya fito suka dā€™auki hanyar gidan Alhaji Ghali yana ta sake saken irin muguntar da zai yi

Basu sha wahalar shiga cikin gidan ba dan Alhaji Bala sai da ya shirya sosai kafin su taho mai gadi ma gindin bindiga ya buga mishi ya zube awajen a sume
Da zuwansu da shigarsu cikin gidan ā€˜yan sandan dake kewaye da gidan duk suna Sane tuni suka kā€™ara gyara tsayuwarsu suna jiran abasu  Umarni banda masu video coverage da hotuna da suma suka zama ready suna jiran su fara aikinsu duk da wasu sun fara dā€™aukansu video a lokacin da suka shigo

Alhaji Bala kā€™afa dā€™aya akan dā€™aya  ya dā€™ora a center table dā€™in dake cikin palon yana girgiza kā€™afa a  lokacin da su Black suka raba Kansu suna fito da mutanen dake cikin gidan ciki kuwa har da Akram da wani irin farinciki yake ratsa shi na cikar burinsa finally Alhaji Bala yau asirinsa zai tonu

Alhaji Bala kuwa wani irin dariyar mugunta yake a lokacin da yaga ana hankadā€™o keyar ā€˜yaā€™yan Alhaji Ghali Dan dukansu sun zo Hutu su wajen Uku hadā€™addā€™un yan mata  kyawawa dasu

Alhaji Bala sai Lashe lebbā€™e yake yana matsa cinya yana hararo yanda zai musu fata fata har sai sun koma ga mahallicinsu

Alhaji Ghali kuwa da matansa biyu jikinsu rawa kawai yake
Sai da ya gama karewa ā€˜yan matan kallo ya maida kallonsa kan Alhaji Ghali yace ā€œkasan abunda ya kawo mu ba sai ka bā€™ata mana lokaci baā€
Alhaji Ghali jiki na rawa ya shiga gyadā€™a masa kai
Alhaji Bala kuwa ya kalli Lion da black sukayi sauri suka tisa keyar Alhaji Ghali suka shiga ciki suka hau fito da kudā€™addā€™e a brief case suka hau ajiyewa agaban Alhaji Balan daya tsurawa ā€˜yaā€™yan Alhaji Ghali ido da suka cure waje dā€™aya jikinsu na rawa
Sai da suka gama ajiye kudā€™in agabansa ya kalli Alhaji Ghali da jikinsa ke rawa yace
ā€œKa tabbata duk kudā€™in dake cikin gidanan kenanā€?
Girgiza masa kai Alhaji Ghali kawai yayi dan yama kā€™asa magana kwata kwata
Alhaji Bala murmushi yayi ya mikā€™e ya nufi wajen ā€˜yan matan yana wani lashe lebbā€™e
Alhaji Ghali kuwa yayi sauri yasha gabansa cikin rawar murya yace ā€ bawan Allah Dan Allah dan annabi karka tabā€™a min yarana idan kudā€™i kake so zan kā€™ara makaā€

Alhaji Bala wani Mahaukacin dariya ya kwashe dashi yace ā€œko duk kudā€™in duniyan nan zaka bani wlh babu abinda zai hana ni yaga yaran canā€
Gaban Alhaji Ghali ne yayi wani irin fadā€™uwa ya durkā€™usa akan gwiwarsa  yace ā€œbawan Allah ka rufamin asiri dan Allah karka tabā€™a min yaranaā€
Alhaji Bala wani dariyar ya kā€™ara kecewa dashi yace ā€œai ba iya yaranka zan tabā€™a ba har da wadancan guzumayenā€

Akram kallonsu kawai yake yana murmushi
A lokacin da ā€˜yan matan suka fashe da kuka suna kā€™ara kankame juna

Alhaji Bala ture Alhaji Ghali yayi daga gabanshi ya nufi wajensu yana wani dariya

Alhaji Ghali kuwa yabi bayansa da Sauri yana rokā€™on shi

Fuska a dā€™aure Alhaji Bala ya juyo ya kalli Akram da still murmushi yake shimfidā€™e a fuskar shi yace ā€œtake care of this foolā€

Akram cikin takun kasaita ya nufesu yana wani irin murmushi adai-dai lokacin da Alhaji Bala ya finciko dā€™ayarsu ta saki wani wawan Ihu

Wani bahagon Mari Alhaji Bala ya shimfidā€™a mata a fuska ya jawo rigarta zai  raba gida biyu yaji an dā€™ora mishi bindiga a kā€™eya yaji ana ā€ thousand days for the thiefs one day for the owner Alhaji Bala your cups is fullā€

Alhaji Bala a hankali ya juyo dan ya gaskata muryar Wanda yajiā€¦ā€¦ā€¦ā€¦ šŸ§šŸ§šŸ§šŸ§šŸ§

šŸŒ‘ šŸŒ‘ *BšŸ…°Kā€™IN DšŸ…°RE*šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘
     *Written by*
šŸ’…šŸ’… *Sadnaf*šŸ’…šŸ’…

 
*A heart touching story*

Ā® *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
    _ÉÆɛ É–Ę”Å‹ā€™Å§ Ę”Å‹Ł³įƒ§ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, įƒŖųŧ ÉÆɛ ąŁ³ÅžĘ” Å§Ę”Å³Ä†É§ ɖ ɧɛąřŧ Ę”Ź„ řɛąɖɛā€™Åž_
#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
*#IG PML WRITERS*
#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com

*Follow me on Wattpad@Sadnaf*
*Page 15*

Da Madā€™aukakin mamaki Alhaji Bala ya zubawa Akram ido dake wani irin Murmushi
Akram kuwa yace ā€œKana mamaki ne Alhaji Bala yau dubunka ya cika asirinka ya tonu yau mutane zasu San wanene kai yau duniya zata San irin mugayen abubuwan da kake aikatawa yau zaā€™a San irin sanaā€™ar da kake yi har kake taimakawa mutane ake maka kallon mutumin kirki nan kuwa babu Wanda ya kai ka zalunci a dā€™oron kā€™asa am not who you think am not one of you nashiga cikinku ne Dan na kā€™ara Sanin kai waye Alhaji Bala despite abinda ya faru da ya kamata ya zame maka ishara na fyaden da aka yiwa ā€˜yar ka har ya kai ta ga rasa ranta wannan bai sa ka saduda ba kayi nadamar abinda kayi kasan cewar abinda kake yiwa yaran wasu ne ya juya kanka amma me a madadin kayi nadama a lokacin ka kā€™ara shan Alwashin yanda zaka cigaba da farautar dukiyoyin jamaa kana ketawa ā€˜yaā€™yansu haddi not any more Alhaji Bala a yauā€ā€ā€
+
Wani mahaukacin Dariya Alhaji Bala ya fashe dashi yace ā€œkayi kuskure Akram da kayi tunanin wannan soki burutsun da kake yi zai tsoratani I thought as much kai ba Alheri bane awajena and ayau zanyi finishing dā€™inka Lion Black before counting of 3 Ku budā€™e  mishi wutaā€
Alhaji Bala yace yana buga kā€™afarsa da kasa  tare da rikā€™e hannun Akram  dake rikā€™e da bindiga
Su Lion ajiye bindigogin hannunsu sukayi amadadin su bi umarninsa
Alhaji Bala ya saki baki yana kallonsu cikin tsananin mamaki Akram kuwa ya saki murmushi yana girgiza kai
A tsawace Alhaji Bala yace ā€œkanku  dā€™aya kuwa ko Baku ji mai nace ba shoot this fool before counting of 2ā€

Lion a hankali ya girgiza kansa yana ā€œoga bazamu iya baā€
Alhaji Bala jikinsa ne ya fara rawa for the first time yaji gabansa ya fadā€™i
Shammatar Akram yayi ya dā€™auki bindigarsa da ya ajiye a kā€™asa.

A tare sukayi pointing juna da bindigar
Alhaji Bala kyalkyalewa yayi  da dariya yace ā€œAkram you are such a big fool wlh babu abinda zai hana yau na kasheka Sai a yau nake dana sani Dana taimake ka Mai gida ya yaudareni da ya bari na jawo ka jikina tayaya mutane zasu San abunda nake aikatawa tayaya dubuna ya cika Do u have any prove against me no u donā€™t have  now drop your gun or I elseā€
ā€œOr else what Alhaji Bala wat can you doā€? Yaji an fadā€™i daga bakin kā€™ofa
Da sauri ya waiga Dan yaga Wanda yake magana
Abdullahi ne ya shigo ā€˜yan sanda suna take mishi baya tare da pointing dā€™inshi da bindiga

    Alhaji Bala Ido ya waro sosai a lokacin da ā€˜yan sanda suka zagaye shi   ā€˜yan jarida da video coverage suma suka hau  haska su da cemarorinsu
Bindigar Hannun Alhaji Bala subucewa yayi daga hannunsa cikin tashin hankali yafara binsu da kallo dā€™aya bayan dā€™aya  jikinsa na rawa
Akram kuwa ya kā€™ara sakin murmushi yace ā€ yadai oga y are u speechless da ka gansu I thought ai zaka budā€™e musu wuta ne da suka shigoā€
STORY CONTINUES BELOW
ļæ¼
Juyawa yayi ya kalli masu video coverage da hotuna yace ā€œKu dā€™an Matso kadā€™an kuga  Wanda ke mana wannan aika aika kuga Wanda ke farautar dukiyoyin jamaā€™a da yiwa yaran mutane fyadā€™eā€
Da sauri suka matsa kusa da Akram Dan burin kowa yaga shi ya fara dā€™aukan wanan mugun Dan fashi da ya addabi jamaā€™a

Alhaji Bala jikinsa in banda rawa babu abinda yake yi gani yake kamar mafarki yake yi wai shi yau ā€˜yan sanda suka zagaye da ā€˜yan jaridu
Akram kuwa a hankali ya matsa kusa da Alhaji Bala ā€˜yan sanda  kuwa suka kā€™ara saita shi da bindigoginsu in case in zai yi gardama
Akram da murmushi ya kai hannunsa fuskar Alhaji Bala dan ya Ciro mask dā€™in fuskarsa
Alhaji Bala yayi sauri ya rikā€™e mishi hannu yana ā€œAkram Dan Allah karka min haka ka rufa min asiri kar ka kunyataniā€
Wani irin murmushi Akram yayi ta gefen baki yace ā€œkunya kuma Alhaji Bala kunya fa kace ai babu batun kuma jin kunya a yau babu batun rufin asiri ayau  a yanzu zan cire wanan Mask dā€™in  fuskar taka kowa yasan kai wayeā€

Alhaji Ghali da sauri yaje ya tsaya a gefensu Akram dan ya matsu yaga waye

Alhaji Bala runtse idonsa yayi da kā€™arfi jikinsa na masifar rawa a lokacin da Akram yafara kā€™okā€™arin cire Mask dā€™in fuskarsa
ā€œAlhaji Balaaaaaaaaaaaaā€  Alhaji Ghali yace cikin shock tare da nuna shi da hannu
Wayanda kuwa basu San Alhaji Bala ke wannan taā€™asar ba suma jikinsu ya hau rawa suka kā€™ura mishi ido har da masu kā€™ara Murza idonsu dan su tabbatar da shine ko ba shi bane.   

Alhaji Bala kuwa runtse idonsa yayi gam yakā€™i ya budā€™e idonsa dan flash dā€™in camerori ke haska shi ko ta ina
Dā€™aya daga cikin ā€˜yan sandan ne ya matsa kusa dashi ya kamo hannayensa ya saka mishi ankwa
Alhaji Bala da sauri ya budā€™e idonsa sakamakon wani mahaukacin dariya dayaji a gefensa
Na Maliya ya hango akan ruwa sai yawo yake asaman ruwa yana kyakyata dariya
Alhaji Bala kuwa hawaye ya hau zubo mishi a idonsa
Na Maliya yace ā€œAlhaji Bala mai akayi da maza ai baka ga komai ba tukuna sai na taso maka wayanda zasu na dā€™ebe maka kewa a kurkuku sai ka rokā€™i mutuwa ta dā€™auke ka da rayuwar tashin hankalin da zaka ringa yiā€

Wani Mahaukacin dariyar ya kara kecewa dashi ya bā€™ace
Alhaji Bala hawaye kawai yake a lokacin da ā€˜yan sanda biyu suka fara tura keyarsa suna nufar waje dashi
Su Lion ma tuni aka saka musu ankwa a hannu akayi waje dasu
Alhaji Ghali dake daskare awaje dā€™aya dan tsabar mamaki binsu yayi da sauri  wani dā€™an sanda ya dakatar dashi akan kar ya bisu
Masu hotuna da video coverage sai turereniya suke wajen dā€™aukan Alhaji Bala har aka sa su a Black Mariya suka  fara tafiya babu abinda kake ji sai jiniya
Masu video coverage da hotuna tuni suka koma kan Akram dake Rikā€™e da Mask dā€™in Alhaji  Bala suka fara dā€™aukansa ā€˜yan jarida kuwa suka fara jera mishi tambayoyi
Akram kuwa dakā€™yar ya ratsa su ya shige cikin mota sai hamdala yake a zuciyarsa da Allah ya cika mishi burinsa na damke Alhaji Bala
Sai da suka koma cikin gidan Alhaji Bala dake  Cikin daji suka dā€™auko Killer dake huge buge yana zabga ihu shi kadā€™ai dan Yanzu kuma ba iya Hajiya Nafeesa yake gani ba har da wasu da ya kashe da hannunsa ahaka aka kwashe shi aka sa a mota suka nufi headquarters dā€™insu da ake ajiye manya manya masu  laifuka
Alhaji Bala kuwa kansa a sunkuye sai adduā€™a yake Allah yasa Mafarki yake bayajin zai iya jurewa idan mutane suka gano shine yake aikata wannan taā€™asa da wane ido zai kalli mutanen garinsu da wane ido zai kalli Mahaifiyarsa da kannensa da wane ido zai kalli mutanen da yake taimakawa a matsayinsa na mutumin kirki mai tausayin Talakawa lallai Akram ya shamace shi daya san cewa Akram dan bincike ne da ya Dade da kashe shi

Kafin kace me labarin Alhaji Bala shahararren mai kudi mai taimakawa talakawa ya karadā€™e gari da jihohi gabadā€™aya akan shine shahararren dā€™an fashi da makami mai farautar dukiyoyin jamaā€™a  da yiwa yara fyadā€™e duk gidan radio ko television daka kuna labaran kawai ake yi hotonsa aka hadā€™a da Wanda yasaka mask da ainihin hotonsa da mutane suka San shi dashi Alhaji Bala
Jamaā€™a gari kuwa sai mamaki suke manyan masu kudā€™i da suka San shi ta hanyar taimako suka hau bugawa junansu waya wasu ma basu yarda ba sai da suka ringa bugawa shugaban ā€˜yan sanda waya dan su tabbatar da abinda suke ji wayanda kuwa sukayi falling Victim kuwa tuni suka hau sujadda suna godewa Allah wasu kuwa suka ringa shirin zuwa ganin shi
Akram kuwa kansa ya dā€™au zafi ā€˜yan jarida sun cika bakin office dā€™in shi suna jiran ya fito ya musu Karin bayani akan yanda yayi nassarar cafe Alhaji Bala da yanda akayi ya gano Alhaji Bala dan fashine

Sai da Akram yayi wanka ya shirya a toilet dā€™insa dake cikin office dā€™insa ya dā€™aura alwala yazo ya ringa jera nafilfili na godiya da Allah daya bashi nassara akan Alhaji Bala bai samu fitowa ya saurari ā€˜yan jaridar ba sai wajen 10am na safe
Farin suit ne a jikinsa da bakā€™in nectie yayi masifar kyau ai yana fitowa camera ta hau haska shi ā€˜yan jarida sukayi dafifi suka hau yi mishi tambayoyi har suna turereniya
Akram kuwa sai da ya gyara tsayuwarsa yayi godiya ga Allah tare da adduā€™a kafin ya fara magana cikin hadā€™adden turancinsa inda gidan talabijin na AIT suke haskawa live tare da raba screen dā€™in gida biyu Akram a dā€™aya bā€™angaren yana kwarara jawabi dā€™aya bā€™angaren kuma hoton Alhaji Bala ne dan fashi da hoton Alhaji Bala da mutane suka sani a matsayin mai taimakon Talakawa

A dai-dai lokacin iyalan Alhaji Nazifi na zaune a palon gidan suna karyawa Samha mayar kallon Indian series tana aikin nata na kallo ganin sun tafi talla ne yasa ta fara kā€™okā€™arin canza tasha inda kuwa ta kamo tashar AIT adai dai lokacin da aka hasko Akram yana kwarara bayani agefe ga hoton Alhaji Bala mikā€™ewa sukayi gabadā€™aya dan bazasu tabā€™a manta fuskar Alhaji Bala ba
Kā€™ofin shayin dake hannun Samha ya subuce daga hannunta ya fadā€™i kā€™asa gabanta na mugun fadā€™uwa kurawa Akram ido kawai tayi
Adai dai lokacin da Saiam itama take kallon labaran ta latso lambar Alhaji Nazifi dan tace su kamo tashar AIT
Wayar na ringing amma Alhaji Nazifi ya kā€™asa dā€™agawa dan mutuwar zaunen da yayiā€¦. ā€¦

šŸŒ‘ šŸŒ‘ *BšŸ…°Kā€™IN DšŸ…°RE*šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘
     *Written by*
šŸ’…šŸ’… *Sadnaf*šŸ’…šŸ’…

 
*A heart touching story*

Ā® *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
    _ÉÆɛ É–Ę”Å‹ā€™Å§ Ę”Å‹Ł³įƒ§ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, įƒŖųŧ ÉÆɛ ąŁ³ÅžĘ” Å§Ę”Å³Ä†É§ ɖ ɧɛąřŧ Ę”Ź„ řɛąɖɛā€™Åž_
#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
*#IG PML WRITERS*
#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com

*Follow me on Wattpad@Sadnaf*
*Page 16*

Saheeba ce tayi kā€™arfin halin  dā€™aga wayarta dan dukansu sun kā€™asa dā€™aga wayar  TV kawai suka kurawa ido ko kifta idonsu basa yi
Cikin rawar  Murya Saiam ta hau cewa su kunna TV su ga Tsinanne nan da ya kashe musu mommynsu dubunsa ta cika Allah ya tona mishi asiri
Saheeba ce mata tayi yanzu haka shi suke kallo  bata Kara tsayawa taji mai Zata ce ba ta kashe wayar
Alhaji Nazifi  kuwa ba ganin Alhaji Bala dā€™an fashine ya girgiza shi ba ganin Alhaji Bala mai taimakon talakawa da suke hirar shi shekaranjiya akan irin ayyukan alherin da yake yiwa Mara sa shi har suna cewa da zaā€™a samu irin shi guda Ashirin da talakawa sun daina kā€™okā€™awa har adduā€™oi suka runga mishi sai gashi wai Ashe shine wannan gagarumin dā€™an fashin Da ya addabi manyan masu kudā€™i
Samha kuwa tana nan a tsaye kamar an dasata waje dā€™aya Akram kawai ta zubawa ido dake kwarara bayani wani irin strange feelings da bata tabā€™a ji ba taji yana zagaye kowane sassa na jikinta
Suhaima ce tayi kā€™arfin halin magana tace ā€œAllah mai Iko yanzu wanan Alhaji Balan mai taimakon talakawa dama shine tsinanne Dan fashin nan daya zo ya kashe mommyā€
Saheeba da sauri tace ā€œni bashi yake bani mamaki ba yanzu dama wannan Dan iskan mutumin ba Dan fashi bane ya tsaya aka kashe Mommy agaban idonsa bai iya tabā€™uka komai ba duk da sunan bincike ake tafiya dashi Fashi ayi kissa agaban idonsa ayiwa mata fyadā€™e duk yana tsaye yana da ikon da zai hana shi aiwatar da mugun nufinsa akan yaran mutane yana da ikon da zai hana shi ya Harbe mana Mommynmu amma ya tsaya aka kashe Mommy a gaban idonsa na  tsane shi wlh bai burgeni ba bai tashi sawa a kama shi ba sai da aka kashe Mommyā€
Ta kā€™arasa maganar sirarran hawaye na bin kuncinta
Nanauyan ajiyan zuciya Alhaji Nazifi ya sauke ya juya ya kalli Suhaima yace ā€œkarki tsane shi Suhaima akan aikinsa yake ba kowane zai iya dā€™aukan risk dā€™in da ya dā€™auka ba mutane da yawa sun sha rasa rayyukansu agarin binciken mai laifi irin na Alhaji Bala masu fuska biyu ni kuma ji nayi ina kaunarsa araina ba dan shi ba mutane ba zasu tabā€™a sanin waye Alhaji Bala ba haka zai ta tafka zalunci a doron kā€™asa ba tare da ansan shi bane  ki daina alakā€™anta mutuwar Mahaifiyarku dashi domin ko da ya hana ko bai hana ba lokacinta ya Riga da yayi gaskiya Akram S Adam yayi namijin kā€™okā€™ari sosai sai dai ayi mishi adduā€™ar gamawa da duniya lafiya danā€ā€ā€ā€
Kiran makā€™ocinsu daya shigo wayarsa ne ya katse mishi maganar da yake yi yana dā€™agawa shima yace ya kunna TV yaga ikon Allah murmushi kawai yayi yace yagani

Aranar duk Inda ka zagaya hirar Alhaji Bala kawai ake yi duk wani social net labarin Kawai zaka ji anayi na irin namijin kā€™okā€™arin da Akram yayi har asirin Alhaji Bala ya tonu

Manyan masu kudā€™i da ā€˜yan siyasa zirya kawai suke ringa yi suna zuwa ganin Akram tare  jinjina mishi aranar Akram Sam bai samu zama ba kansa har wani ciwo yake
Alhaji Bala kuwa hannunsa da kā€™afa sanye yake da ankwa banda ā€˜yan sanda biyu dake gadinsa Dan ba waje dā€™aya aka sa shi dasu killer ba for the first time da yaji wani irin kunya da nadama ya lullubā€™eshi wai shi da jamaā€™an gari suka sani amatsayin mai taimakon talakawa sai gashi asirinsa ya tonu cikin kankanin lokaci Lallai Akram ya gama dashi yanzu Ashe dan yagano shi waye da irin sanaā€™ar da yake yi yasa ya bishi har port Harcourt yaringa siyar da alewa ya San yanzu ā€˜Yan garinsu sun ji labari har da Mahaifiyarsa da wane ido zai kallesu da wane ido zai kalli jamaā€™an gari inama mutuwa ta dā€™auke shi yanzu ina ma kā€™asa ta tsage ya shige ciki
STORY CONTINUES BELOW
ļæ¼
Ahaka ya ringa zancen zuci hawaye na kwarara a idonsa
Samha kuwa wunin ranar sukuku tayi shi ta kuma rasa mai yake damunta babu Wanda ya kai ta farincikin tonuwar asirin Alhaji Bala Dan kullum adduā€™arsu kenan to amma me wani Abu mai nauyi take ji game da Akram duk fitar lafazinsa na jawabai da yake yi akan Alhaji Bala da hanyoyin da yabi har yayi nassarar kama Alhaji Bala sai taji gabanta ya fadā€™i ta kuma rasa dalili haka kawai take ji aranta tsabar kiyayyan da take musu ne ya janyo haka amma me ta kā€™asa dā€™auke idonta daga  kansa a hotunan sa da ake ta watsawa a shafukan face book dasu watsapp

A cikin kankanin lokaci aka mikā€™a Alhaji Bala kotu Dan a yanke mishi hukuncin sabida duk shaidun da ake bukata akwai su

Motocin ā€˜yan sanda sunfi ashirin da suka yi layi kawai dan rakiyar Alhaji Bala zuwa  kotu

Alhaji Bala kuwa kamar ya shide yayi kukan yayi nadamar har ya saba da ganin Na Maliya na zuwa yi mishi dariyar keta banda Hajiya Nafeesa da Mai gida dake yawan zuwan mishi daddare yayi ta ihu kenan har gari ya waye nan da nan ya zama siriri kā€™arfi da yaji banda kasumbar da ya ajiye
Ana fitowa dashi ā€˜yan jarida sukayi dafifi suna shekā€™a mishi tambayoyi hasken flash kake gani ko ta ina

Babu ma hanyar da zaa wuce
Alhaji Bala kuwa sunkuyar da kansa yayi kā€™asa hawaye kamar an budā€™e famfo jamaā€™ar gari kuwa duk sun hau hau saman kwanun gidajen mutane Dan su hango Alhaji Bala mai fuska biyu
ā€˜Yan sanda ture jamaā€™a kawai suke Dan su samu hanyar wucewa
Wani Dan jarida ne ya rokā€™i Alfarmar abasu minti goma kawai suyiwa Alhaji Bala tambayoyi
Dakā€™yar aka amince suyi mishi tambayoyin inda Alhaji Bala yaji kamar ya nutse dan kunya
Wata ā€˜yar jarida ce ta fara jefo mishi tambaya ā€œAlhaji Bala mai zaka iya cewa game da tuhumar da ake maka na fashi da makami kai da jamaā€™an gari suka san mutumin kirki ne mai taimakon talakawaā€?
Tana rufe baki wani ya jefo masa nashi tambayar ā€ Alhaji Bala tsawon wane lokaci ka dā€™auka kana wanan mumunar aiki shin dama can ta silar fashi kayi kudā€™i kake taimakon mutane ko kuwa dama kana da kudā€™in daga baya ka koma kana farautar dukiyoyin jamaā€™a?

Alhaji Bala kansa ya kā€™ara sunkuyarwa Dan bai San mai zai ce musu ba sai da wani ya kā€™ara jefo mishi nashi tambayar yayi kā€™arfin hali ya dā€™ago aikuwa tuni aka hau kashe mishi ido da flash ā€˜yan jarida kuwa kamar zasu shige jikinsa sabida kawai suji ta bakinsa kowa mikā€™a recorder dā€™insa yake saitin bakinsa Dan ya ji mai zai ce Sosai
Alhaji Bala cewa yayi ā€œbansan mai zance ba ayanzu banida bakin magana a yanzu ni ban ma San yanda zan muku bayani ba kuma yanda kuke mamakin tuhumar da ake min nima haka nake mamakin tuhumar da ake minā€
Haka kawai Yaji kalaman na fita a bakinsa Dan gani yake idan yayi saurin  mikā€™a wuya mutane sai sunfi yarda da shi Dan fashi ne amma idan ya ringa musanta zargin da ake mishi ahaka zai yi  ta wahalar da shariar
Mamakine ya rufe Akram da ya ji mai yace
Alhaji Bala na kā€™okā€™arin magana ya ji an jefo mishi dutse a goshi kafin kace mai jamaā€™an gari sun hau cewa ā€œkarya kake azzalumi asirinka ya tonu dutse ake jefa mishi ko ta ina
ā€˜Yan sanda kuwa tuni suka hau sakin harbi sama dan su tsawatar musu da haka suka samu suka dan watse suka koma daga nesa suna jefo duwatsu
ā€˜Yan jarida kuwa tuni suka yi nasu wajen dan wasu a cikinsu sun samu nasu rabon dutsen

Ahaka aka tisa keyar Alhaji Bala da goshinsa Ke tsiyayar da jini da gefen kansa suka dā€™au hanyar high court

Cikar da kotun yayi bā€™ata bakine dan har waje mutane ne burin kowa yaga Alhaji Bala mai fuska biyu manyan masu kudā€™i ma da suka san shi sun samu zuwa ciki har da Alhaji Nazifi da Ghali
ā€˜Yan sanda sai da sukayi dagaske suka shige da Alhaji Bala ciki ā€˜yan jarida kuwa suma sun cika kotun burin kowa ace shi yafi dā€™aukan rahoto
Alhaji Bala kuwa adduā€™a kawai ya ringa yi mutuwa ta dā€™aukeshi dan abinda ake cewa kunya kam jinshi kawai yake a hankali ya dā€™ago da kansa aikuwa suka hadā€™a ido da Mahaifiyarsa idonta yayi jajir sabida kukan da ta sha  yana kā€™okā€™arin dā€™auke idonsa suka hadā€™a ido da Hajiya lubna idonta kamar ya fadā€™o sabida harararsa da take yi da gani itama zuwa tayi ta tona mishi asiri
Wajen da masu laifi suke tsayawa ya tsaya ya sunkuyar da kansa a lokacin da aka ringa shigowa dasu lion Akram ne kā€™arshe daya shigo yana sanye da Uniform dā€™insa ya balain yi mishi kyau waje ya samu ya zauna
ba tare da bā€™ata lokaci ba Alkali ya fara gabatar da laifin da ake tuhumar Alhaji Bala dashi
Duk hadā€™in kan da ake so su Lion su bayar sun bayar dan sun fadā€™i irin aika aikan da suka ringa yi Black ne ma yaso yayi karya ya ji an kwashe shi da wani mugun mari daya sa sai da ya jingina da bango murya kawai yaji ana ka fadā€™i iya gaskiyarka ko na canja ma kamanin

Da Sauri Black ya fara basu labarin duk abinda ya sani kamar an kunna radio ko ajiyar zuciya baya saukewa sai da suka gama amsa duk tambayoyin da aka musu aka koma kan Alhaji Bala daya sunkuyar da kai idonsa a runtse
Full name dā€™insa Alkali ya kira Alhaji Bala ya dā€™ago ahankali yana kallonsa
Alkali tambayarsa yayi akan ya basu labarin yanda akayi ya tsinci kansa a cikin wannan mugun sanaā€™a mai kuma zai iya cewa game da tuhumar da ake mishi
Alhaji Bala sai da ya dā€™auki tsawon minti goma yana tunanin mai zai ce dan fa Sam ba zai iya mikā€™a wuya Cikin sauki ba
Kau da kansa yayi yace duk abinda ake tuhumarsa da shi karyane sharri aka mishi
Yana rufe baki yaga fatalwowin wayanda ya kashe sun fara bullowa ta jikin bango dukansu da dogwayen bulala a hannunsu
A razane yaja da baya ya wage baki zai yi ihu aikuwa yafara jin lafta ko ta inaā€¦ā€¦ā€¦ā€¦ā€¦..šŸ˜‚šŸ˜‚šŸ˜‚šŸ˜‚

3
I swear I don tirešŸ˜”šŸ˜”šŸ˜”

šŸŒ‘ šŸŒ‘ *BšŸ…°Kā€™IN DšŸ…°RE*šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘
     *Written by*
šŸ’…šŸ’… *Sadnaf*šŸ’…šŸ’…

 
*A heart touching story*

Ā® *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
    _ÉÆɛ É–Ę”Å‹ā€™Å§ Ę”Å‹Ł³įƒ§ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, įƒŖųŧ ÉÆɛ ąŁ³ÅžĘ” Å§Ę”Å³Ä†É§ ɖ ɧɛąřŧ Ę”Ź„ řɛąɖɛā€™Åž_
#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
*#IG PML WRITERS*
#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com

*Follow me on Wattpad@Sadnaf*

*AUNTY  SIS*šŸ’—šŸ’—šŸ’—šŸ’—šŸ’—šŸ’—šŸ’—šŸ’—šŸ’—šŸ’—šŸ’—šŸ’—šŸ’—šŸ’—šŸ’—šŸ’—šŸ’—šŸ’—šŸ’—šŸ’—šŸ’—šŸ’—šŸ’—šŸ’—šŸ’—šŸ’—šŸ’—
*Wherever you are just* *know that we are* *missing you so much*
*You will always stand as a legend* *in our world. We will forever Love and cherish you. Our heart warming prayers are always with you. Come back soon please*

+
*Page 17*
Tuni mutane suka kā€™aure da sallati sakamakon rawan alantar da Alhaji Bala ya ringa zubawa shi kadā€™ai yana ihu babu abinda kake ji sai sautun bulalai  yana suyi hakuri zai fadā€™i gaskiya tuni ya fito daga inda masu laifi ke tsayawa ya nufi tsakiyar kotun ya ringa tsalla ihu yana shoshe shoshe
ā€˜Yan jarida kuwa tuni suka ja da baya suna dā€™aukarsa hotuna da video

Wasu ā€˜yan sanda biyune sukayi kā€™arfin halin zuwa kusa dashi aikuwa suka ji saukan bulalai a gadon bayansu aguje suka bar wajen
Mutanen kotun kuwa hankalinsu a tashe suka zubawa Alhaji Bala ido dake Neman fita daga hayyacinsa sabida tsabar azaba
Alhaji Bala kuwa wani wawan ajiyar zuciya ya sauke a lokacin da suka bā€™ace take Na Maliya ya bayyana saman kansa yana kyakyata dariya sai yawo yake a saman ruwa babu Wanda ke ganinsa sai Alhaji Bala
Sai da na Maliya yayi dariya mai isarsa yace ā€œBala kadā€™an kagani sai na kā€™ara taso wayanda suka fi wanan yawa wlh sai ka rokā€™i mutuwa ta dā€™auke tsabar masifa da azabar da kake cikiā€

Alhaji Bala kuka ya fashe dashi yana ā€œNa maliya ka rufamin asiri na tuba wlh iya masifar da nake ciki ma ya isheniā€
Dariya Na Maliya ya kā€™ara kyakyalewa dashi ya bā€™ace
Duk mutanen dake cikin kotun zubawa Alhaji Bala ido kawai sukayi suna mamakin surutun da yake yi shi kadai
Alhaji Bala  bin jikinsa dake masifar radā€™adā€™i dan azaba ya ringa yi da  kallo dan ji yake kamar an hura mishi wuta nan da nan wasu kuraje masu masifar kaikayi suka feso mishi wani razanan ihu ya saka ya fara Sosa ko ina kamar sabon mahaukaci
Tuni mutanen dake kotun suka kā€™aure da hayaniya suna Alhaji Bala ya haukace tun ba a je ko ina ba
Duk abinda akeyi Akram na daga gefe ya zubawa  saurautar Allah ido dan ya dā€™an girgiza da lamarin Alhaji Bala tunda gashi dai sautukan bulalai kawai suka ringa ji basu ga kowa ba
Dakā€™yar aka samu mutanen kotun sukayi shiru sabida Alkali dake San magana
Alkali sai da ya gyara zaman glass dā€™in fuskarsa ya kā€™ara karewa Alhaji Bala dake Sosa jikinsa a haukace kallo yayi gyaran murya yana tunda Wanda ake case dashi baā€™aji ta bakinsa ba sabida halin da yake ciki   zaā€™a dā€™age kara zuwa sati biyu masu zuwa aranar kuma zaā€™a yanke mishi hukuncin daya dace da laifin da ya aikata su kuma su killer tunda sun amsa laifinsu batare da sun wahalar da sharia ba zasuyi life imprisonment with hard labour  daga haka Alkali ya buga guduma tare da mikā€™ewa
ā€˜Yan sanda hudā€™u ne suka rikā€™e Alhaji Bala sakamakon fifizgewar da yake yana ihu dan tsabar Susa da yakeyi har jini jikinsa ke yi

Ahaka suka jashi sukayi mota dashi yana zunduma ihu
Ahankali mutanen kotun suka fara fitowa data kotun suna mai Al ajabin abunda ke faruwa
Hajiya Lubna kuwa ko ajikinta Dan Sam Alhaji Bala bai bata tausayi ba tunda lokacin daya ke tapka rashin Imaninsa shima babu digon tausayin wayanda yake zalunta aransa

Hajiya Saude Mahaifiya Alhaji Bala kuwa  kuka ta ringa rizga hannunta aka dan ita kadā€™ai tasan irin masifar da take ciki bata jin zata iya komawa kauyensu dan tunda ā€˜yan garinsu  sukaji labarin Bala dan fashine sukayi zuga suka tafi gidajen kannensa suka ringa jifansu suna asirin yayansu ya tonu Ashe dā€™an fashi da makamine
Ita kuwa sai  a makota ta bā€™uya  Dan petur suka zazzagawa gidanta suka cinna mishi wuta suna munafika ce ita

tasan irin sanaā€™ar da Alhaji Bala yake yi ita take dā€™aure mishi  gindi
Magana take so tayiwa hajiya Lubna  akan ko zata taimaka ta tafi da ita  gidansu Dan bata da wurin zuwa Dan ko kā€™annen Alhaji Bala sun bar garin sabida tsabar tashin hankali amma ga mamakinta wani mugun harara Hajiya Lubna ta watsa mata tare da Jan tsaki tayi shigewarta mota Baki a sake Hajiya
Saude ta bita da kallo har sai data daina hangota
Akram kuwa sai da ā€˜yan jarida suka kara tsayar dashi suna jera mishi tambayoyi dakā€™yar ya yakā€™ice ya gudu ya barsu dan ya gaji da wanan tambayoyin da suke mishi dan Sam shi ba gwanin magana bane yanzu nan zaiji kansa na ciwo

Alhaji Bala kuwa tukuru ya zama kā€™aramin Mahaukaci yana surutai tare da so she soshe cikin kā€™ankā€™anin lokaci hallitar jikinsa ya fara sauyawa yana komawa wani irin hallita cisge gashin kansa kawai yake yana buge buge jikinsa sai jini yake yana fadā€™ar abubuwan da ya aikata Lokaci lokaci Na Maliya ke bayyana ya ringa shekā€™a mishi dariya yana zuba mishi wani ruwa dake sa ya kā€™ara haukacewa wajen Sosa jikinsa  

Bayan sati dā€™aya da zaman da akayi a kotu aka kā€™arawa Akram S Adam mukami ya zama babba banda uban kyaututukan da manyan masu kudā€™i suka ringa bashi gida ne mota kudi banda uban kyautar da Governor ya mishi har da su hutun wata uku  Dan ya zagaya kasashen ketare yaje ya huta  Akram kuwa godiya kawai yake yiwa Allah akan dā€™aukakar da ya mishi dan yasan duk abinda ya samu yin Allah ne ba nashi ba
Duk inda ka zagaya gidajen television gidan jaridu duk wata media hirar Akram s Adam kawai ake yi na irin namijin kā€™okā€™arin da yayi na chapke Gagarumun dan fashi Alhaji Bala
ā€˜Yan mata kuwa tuni suka haukace burin kowace ace tazama buduruwar Akram s Adam ga kyau ga kudā€™i
Samha kuwa bakā€™on al amarin data tsinci kanta a ciki ne ya sa ta fara rama dan idan dare yayi Sam bata iya bacci Haka kawai take tunani na babu gaira babu dalili babu dama ta hau wani net sai taci karo da hoton Akram da labarinsa ita dai tasan babu Wanda ta tsana sama da shi amma ga mamakinta bata iya bacci sai ta budā€™o hotonsa ta kalla bacci kuwa idan ya dā€™auketa sai tayi mafarkinsa ta kuma rasa Wanda zata samu ta gayawa halin da take ciki
Alhaji Bala kuwa lamarinsa yayi tsamari duk dare sai ā€˜yan sanda sunji saukar bulalai amma sun rasa wayanda ke dukan Alhaji bala
Haka zai kwana yana ihu yana sosa jiki fatar jikinsa duk ta kwaye har wani wari yake yi sabida bayan ya sha bulala Sai Na Maliya ya watsa mishi ruwan da zai ringa cisgo fatar jikinsa
Rokā€™on ā€˜yan sanda kawai yake akan su harbeshi da wanan azaba da yake ciki
Akram kuwa tunda aka bashi Hutu yafara shirye shiryen zuwa gidansu Samha duk da yasan by now ta riga da tasan ko shi waye amma still wani fargaba da rashin kwarin gwiwa yake ji dan yasan sun Riga da sun tsane shi tunda yana tsaye aka kashe mahaifiyarsu bai ma San ta ina zai fara tunkurar gidansu ba har ya kai shi da sanar da su abinda ke tafe dashi nasan Auren Samha dan ranaku daidayane bai yi mafarki da ita ba tunda yake bai tabā€™a jin San wata ā€˜ya mace kamar yanda yake San Samha ba

Ahaka Akram ya ringa saka rana rashin kwarin gwiwa da fargaba na hana shi zuwa sai da ya samu sati dā€™aya ahaka kafin ya iya dā€™aure yaje tare da Amininsa Yazeed da yaringa karfafa mishi gwiwaā€¦..
Wlh ba Jan aji bane ke hanani typing wlh abubuwa sun sha min kai  amma insha Allah am almost thereā€¦.kucigaba da hakuri Dani wayanda suka sani a da ai sun San ba haka nake yi bašŸ¤ØšŸ¤ØšŸ¤ØšŸ¤ØšŸ¤Ø

šŸŒ‘ šŸŒ‘ *BšŸ…°Kā€™IN DšŸ…°RE*šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘
     *Written by*
šŸ’…šŸ’… *Sadnaf*šŸ’…šŸ’…

 
*A heart touching story*

Ā® *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
    _ÉÆɛ É–Ę”Å‹ā€™Å§ Ę”Å‹Ł³įƒ§ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, įƒŖųŧ ÉÆɛ ąŁ³ÅžĘ” Å§Ę”Å³Ä†É§ ɖ ɧɛąřŧ Ę”Ź„ řɛąɖɛā€™Åž_
#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
*#IG PML WRITERS*
#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com

*Follow me on Wattpad@Sadnaf*

šŸŽ‚šŸŽ‚šŸŽ‚šŸŽ‚šŸŽ‚šŸŽ‚šŸŽ‚šŸŽ‚šŸŽ‚šŸŽ‚šŸŽ‚šŸŽ‚šŸŽ‚šŸŽ‚šŸŽ‚šŸŽ‚šŸŽ‚šŸŽ‚šŸŽ‚šŸŽ‚šŸŽ‚šŸŽ‚šŸŽ‚šŸŽ‚šŸŽ‚šŸŽ‚šŸŽ‚šŸŽ‚šŸŽ‚šŸŽ‚šŸŽ‚šŸŽ‚

   *HAPPY BIRTHDAY IN ADVANCE  MY BELOVED SON AFFAN U ARE ONE YEAR OLDER TOMORROW INSHA ALLAH*
*I hope you have a wonderful day and that the year ahead is filled with much love, many wonderful surprises and gives you lasting memories that you will cherish in all the days ahead. Happy Birthday*
*On this special day, i wish you all the very best, all the joy you can ever have and may you be blessed abundantly today, tomorrow and the days to come! May you have a fantastic birthday and many more to comeā€¦ HAPPY BIRTHDAY*

*ALLAH YA ALBARKACI RAYUWARKA YA RAYAMIN KAI YA KAREKA DA KAREWARSA YASA KAZAMO MAI HIDIMANTAWA MUSULUNCI YA SAKA MAKA TSORANSA A DUK INDA KA TSINCI KANKA ALLAH YASA KAYI RAYUWA MAI AMFANI DA HAR BAYAN MUTUWA TA ZAā€™A RINGA FADā€™AR KYAWAWAN HALINKA ALLAH YA NISANCEKA DA DUK WANI ABU NA ASSHA DA ABINDA ZAI SA KA SABA MISHI SHIRIYA TA ALLAH CE INA MAI ROKā€™ON ALLAH YA SHIRYAMIN KAI BISA TAFARKIN ADDININ MUSULUNCI ALLAH YASA YANDA MAHAIFIYATA TAGA AURENA TA GOYAKA NIMA ALLAH YA ARA MIN TSAWON RAI NAGA AURENKA NA GOYA ABINDA KA HAIFA AMEEN*šŸ™šŸ™šŸ™šŸ™šŸ™šŸ™šŸ™šŸ™šŸ™

1
*Page 18*

Kā€™arfe hudā€™u na yamma suka isa gidansu Samha gaban Akram sai fadā€™uwa yake dan bai San wane irin tarbā€™a Alhaji Nazifi zai masa ba ballantana uwar gayyar Samha    Yazeed ne ya ringa  kā€™arfafa mishi gwiwa
Har suka aika mai gadi  yayi musu sallama da  Alhaji Nazifi gaban Akram bai daina fadā€™uwa ba
Mai gadin tare suka fito da Alhaji Nazifi Dan yaga Wanda yake Sallama dashi
Ganin Akram ne yasa mamaki ya rufe  Alhaji Nazifi sakin murmushi yayi a lokacin da suka zube a kā€™asa suna gaishe shi Akram kuwa sai sunkuyar da kansa yake

Palon Saukar bakā€™i Alhaji Nazifi ya kai su yana ta tunanin mai ya kawo su wajensa
Kā€™ara gaishe shi sukayi Alhaji Nazifi ya amsa tare da kā€™ara jinjina mishi irin kā€™okā€™arin da yayi wajen kama Alhaji Bala  ya kā€™ara da mishi adduā€™oin nassara a rayuwarsa

Akram shi dai kansa a sunkuye yake yana Dā€™an samun relief na fadā€™uwar da gabansa yake yi dan yaga alamar Alhaji Nazifi bazai bashi matsala ba
Alhaji Nazifi wayarsa ya Ciro daga Aljihunsa ya kira Saheeba a waya akan ta kawowa bakā€™i ruwa da lemo  yana katse wayar ya  maida hankalinsa kan su Akram Dan yaji abinda ke tafe dasu

Ganin sun kā€™asa magana sai zungurar juna suke yasa Alhaji Nazifi yayi murmushi yana Allah yasa shima ba laifi yayi ba suka zo bincikarsa
Murmushi sukayi gabadā€™aya Yazeed yace ba Laifi yayi ba sun dai zo nema ne a gurin shi
Adai-dai lokacin Saheeba ta shigo da faranti a hannunta sanye take da doguwar Riga ta yane kanta da farin mayafi
Sallamar da tayi ne yasa suka dā€™ago gabadā€™aya suna amsawa

STORY CONTINUES BELOW
ļæ¼
Saheeba a Razane ta ja da baya tana sallati a lokacin da suka hadā€™a ido da Akram
Tuni ta saki farantin hannunta jikinta na rawa Dan take ta tuna bakā€™in daren da suka zo gidansu
Stammering ta fara yi tana nuna Akram da Hannu
Alhaji Nazifi kuwa yayi Sauri ya mikā€™e ya rukā€™ota yana ā€œSaheeba mai haka Akram dā€™in ne bakisani baā€
Akram kuwa shima jikinsa ne ya dā€™au rawa hankalinsa a tashe dayaga yanda Saheeba ta razana da ganinsa
Yazeed kuwa tunda tayi sallama ya kā€™afeta da ido baya ko kiftawa
Dakā€™yar Saheeba tace cikin inina tana nuna Akram ā€œDaddy yana tsaye fa aka kasheā€ā€ā€ā€

Da Sauri Alhaji Nazifi ya katse ta yana ā€œSau nawa kukeso na ringa fadā€™a muku kwanan mahaifiyarku ya Riga da ya kare ko ya hana shi ko bai hana shi ba sai ta amsa kiran mahallici and j told u guys this young guy is doing his job bansan wane irin kunne ne daku  maza ki koma ki dā€™auko musu ruwan sha kafin na sasabā€™a mikiā€
Da Sauri Saheeba tayi waje a tsorace Dan wani irin tsoron Akram takeji
Tana ficewa Alhaji Nazifi yace ā€œam so sorry for what happen kasan yarinta ke damunsu tun ranar da asirin Alhaji Bala ya tonu suke  ta surutai sun kā€™asa ganewa akan aikinka kake aikinku ya gaji haka in banda yarinta idan Ajali ya kira ai sai kajeā€
Akram jiki a sanyaye ya dā€™ago yace ā€œAlhaji nasan hakan zai faru Dole yaranka su tsane ni zakayi mamakin abubuwan danayi undergoing kafin nasamu nassarar capke Alhaji Bala wlh I left my family I live a miserable life just to reveal his secret pls tell your children to forgive me wlh ba laifina bane sai kayi pretending you are one of them zaka iya gano irin su Alhaji Balaā€
Alhaji Nazifi murmushi yayi yace ā€œhaba Akram karka wani damu aikin Alheri kayi Dan ba dan kai dā€™in ba babu Wanda zai San true colour dā€™in Alhaji  Bala da yana nan yana tapka bā€™arna a dā€™oron kā€™asa karka wani damu yarana basu tsaneka ba kawai wanan bakā€™in Daren da suka rasa Mahaifiyarsu  ne bazasu iya mantawa baā€
Yazeed godiya ya fara yiwa Alhaji Nazifi shi kuwa Akram gabadā€™aya jikinsa ya kā€™ara sanyi ya rasa mai ke mishi dadi dan yasan watakā€™ila haka Samha ta tsane shi idan taganshi zata tsorata kamar yanda Saheeba ta tsorata
Yazeed fadā€™awa Alhaji Nazifi yayi na abinda ke tafe dasu na Akram yaga dā€™aya daga cikin ā€˜yaā€™yansa yana so kuma ba wasa ya kawo shi ba Aurenta yake so yayi

Akram dā€™agowa yayi ya kalli Alhaji Nazifi dan yaga yanda ya kā€™arbi zancen aikuwa ya hango tsantsar farinciki a fuskar Alhaji Nazifi dan murmushi kawai yake yi hakan ne yasa yaji sanyi aransa dan yasan koda Samha zata bashi matsala Alhaji Nazifi zai iya shawo kanta
Alhaji Nazifi duk da yaji dadin maganar da suka zo dashi dan babu Wanda zai kā€™i bawa Akram ā€˜yarsa ya Aura sai da yadan jinjina lamarin aransa duk da baisan wa yake so a cikinsu ba yasan sai an kai ruwa rana koma wacece a cikinsu zata amince ta Aure shi sabida kiyayyar da suke mishi
Alhaji Nazifi ce musu yayi babu Matsala indai ta bā€™angarensa ne adduā€™a zai raka su dashi Allah ya musu zabin da yafi Alheri amma Abu dā€™aya ne zai sa bazai bashi Auren ā€˜yarsa ba idan dai ta nuna bata sansa dan gaskiya babu wacce zai yiwa Auren dole a cikinsu ballantana ya tursasa wacce yake so duk da bai San wa yake so a cikin yaran nasa ba
Sai a lokacin Alhaji Nazifi ya tambayeshi wa yake so a cikin ā€˜yaā€™yansa
Akram da jikinsa ya gama mutuwa gabadā€™aya da maganar Alhaji Nazifi dakā€™yar ya budā€™e baki yace kā€™aramar cikinsu yake soā€
Ajiyar zuciya Alhaji Nazifi ya sauke yace babu damuwa bari ya fita ya turo musu ita Allah yasa su dai-daita
Godiya suka hadā€™a baki suna mishi har ya fice daga palon
Yana fita Yazeed ya daki kafadā€™arsa yana mikā€™ewa tare da tsallen murna yana ā€œAbokina wlh na samu irin matar danake so na Aura gaskiya ā€˜yar nan tasa data fita ta hadā€™uā€
1
Akram tsaki yayi ya buga tagumi yana kallon bakin kā€™ofa fargaba duk tabi ta cika shi
Yazeed kuwa sai santin kyaun Saheeba yake yana shima ana kwana biyu zai zo ya samu Alhaji Nazifi akan yana Santa

Alhaji Nazifi kuwa a lokacin da ya isa bā€™angarensu a Palo ya tarar dasu a zaune sunyi jungum jungum kamar wayanda akayi wa rasuwa
Yana shiga palon Suhaima tayi Sauri ta tare shi tana tambayarshi dagaske Akram ne yazo gidansu?
Suhaima kuwa tana rakubā€™e a gefe kirjinta kamar ya fadā€™o kā€™asa tunda Saheeba ta gaya musu Akram yazo taji jikinta na rawa tama rasa wane irin tunani zatayi
Alhaji Nazifi kuwa waje ya samu ya zauna ya kirasu dā€™aya bayan dā€™aya suna Amsawa
A hankali ya fara musu Nasiha mai ratsa jiki yana nuna musu su ajiye kiyayyar da suke yiwa Akram bashi da laifi a mutuwar Hajiya Nafeesa akan aikinsa yake koda ma basu zo ba a ranar kwanan Hajiya Nafeesa yariga da ya kare nasiha ya musu sosai  sai da ya tabbatar da jikinsu yayi sanyi ya maida kallonsa kan Samha da ta hadā€™a gumin babu gaira babu dalili yace mata sabida ita Akram yazo wajensa yana Santa da Aure

Wani irin mikā€™ewa Samha tayi hankali a tashe ta nuna kanta tana ā€ Daddy ni yake so da Aure kuma ka amince wlh ni bana sansa na tsane shi bana so  na budā€™i ido na ganshi bazan iya Aurensa baā€
1
Tana gama fadā€™ar haka tayi dā€™akinsu da gudu Tana kuka
Alhaji Nazifi bayanta yabi da kallo har ta shige dan yasan dama zaā€™a Rina  bazata yi accepting Akram cikin Sauki ba
Mikā€™ewa yayi ya koma palon bā€™aki ya bawa Akram hakuri akan su dawo wani lokacin insha Allahu zai yi kā€™okā€™arin ya shawo kan Samha idan kuma ta dā€™age bata San shi sai dai yayi hakuri dan bazai iya tilasta mata ba
Akram ji yayi kamar guduma Alhaji Nazifi ke kwadā€™a mishi aka sabida yanda yaji nauyin maganar take hankalinsa ya tashi dan agaskiya bazai iya hakura da Samha ba yanda yake jin mugun Santa a zuciyarsa
Alhaji Nazifi kuwa ganin yanda Hankalin Akram ya tashi yasa yafara kwantar masa da hankali yana kar ya damu zai yi kā€™okā€™ari ya shawo kanta
Ahaka suka mishi sallama suna mishi  godiya Akram kuwa kamar ya kife sabida tashin hankaliā€¦ā€¦.2

šŸŒ‘ šŸŒ‘ *BšŸ…°Kā€™IN DšŸ…°RE*šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘
     *Written by*
šŸ’…šŸ’… *Sadnaf*šŸ’…šŸ’…

 
*A heart touching story*

Ā® *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
    _ÉÆɛ É–Ę”Å‹ā€™Å§ Ę”Å‹Ł³įƒ§ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, įƒŖųŧ ÉÆɛ ąŁ³ÅžĘ” Å§Ę”Å³Ä†É§ ɖ ɧɛąřŧ Ę”Ź„ řɛąɖɛā€™Åž_
#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
*#IG PML WRITERS*
#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com

*Follow me on Wattpad@Sadnaf*
*Am speechless a hakā€™ikā€™anin gaskiya banida bakin da zan yiwa dukanin masoyana godiya sai dai nayi muku fatan Alheri Affan na godiya da adduoā€™in da kuka mishi Allah ya saka da Alheri ya biya muku bukatunku na Alheri*+

*Wanan shafin nakune muna mugun tare*

*Nafeesa I shehu*
*yar Baiwa*
*Bilkisu yaā€™u BK*
*Page 19*
Alhaji Bala kuwa tuni aka jingine case dā€™insa a gefe guda sabida shi da matacce babu maraba Dan kamar ma ba mutum ba in banda wari da rokā€™on mutuwa babu abinda yake yi dan Na Maliya bai fasa zuwa ya watsa mishi ruwan kaikai ba duk da yanzu babu fata a jikinsa sabida cizgeshi da yake yi da kansa
Akram kuwa bashida wani Matsala arayuwarsa sai na rashin shawo kan Samha dan zuwansa gidan uku bata yarda ta fito last zuwansu ne ma sukayi kicibus da ita ta dawo daga Islamiyya a lokacin da yayi tozali da ita ji yayi kamar kā€™ara kwarara mishi wutan Santa ake Ashe kallon tsoro yayi mata daddare Samha ba kā€™aramar kyakyawa bace
Samha kuwa jikinta ne ya dā€™au rawa gabanta na Balain fadā€™uwa ita kadā€™ai tasan abinda ya ringa mata yawo a kowane sassa na jikinta a lokacin da ta hadā€™a ido dashi amma dan kā€™arfin hali irin nata da taurin zuciya dā€™aure fuska tayi ta ratsa ta gefensu ta wuce duk da kiranta da yake yi da husky voice dā€™insa dake kā€™ara narkar mata da zuciya a lokacin Alhaji Nazifi baya nan haka su Akram suka zauna a mota suna jiran dawowarsa dan Akram kā€™asa tafiya yayi dan gani yake idan bai Shawo  kan Samha ta aminta dashi ba komai zai iya faruwa dashi dan duk fitar numfashinsa kaunar Samha linkuwa yake aransa fuskatar kawai yake gani a idonsa da sexy eyes dā€™inta dake sa shi kasala
Samha kuwa aguje ta kā€™arasa dā€™akinta sabida bugun da zuciyarta keyi a kā€™asa ta zubā€™e tana maida numfashi tare da dafe saitin zuciyarta sabida harbawa dayake dan Kaunar Akram ayau data gan shi wani San sa ne yakā€™ara bin ko ina na jikinta babu abinda ke amsa kuwaa a kunnenta sama da muryarsa mai dadin gaske sigar ma da ya kira sunanta ya bambamta da yanda ake kiranta babu Wanda ya kai shi iya kiran sunanta1
Lumshe idonta tayi ta na jin muryarsa a kunnenta still tana dafe da kirjinta a hankali ta mikā€™e taje bakin window ta dā€™aga labule dan ta kā€™ara kallon sa
Kirjinta ne ya hau bugawa da Sauri a lokacin da ta hango shi a saman motar shi a zaune  ya dafe kwantacen suman Kansa daya sha gyara bakā€™in agogon dake sakā€™ale a hannunsa sai kyalli yake shigar white and black yayi na kananan kaya fadā€™ar kyaun da yayi ma bā€™ata bakine
Samha ko kifta idonta batayi sabida kallonsa da take wani irin Kaunarsa na ratsa ilharin jikinta
Motsin da taji a bakin kā€™ofa ne yasa tayi sauri ta saki labulen tare da nufar kan gadonta dan bata so ā€˜yaā€™yyenta su gane halin da take ciki sabida har dasu ake rarrashinta akan ta saurari Akram
Alhaji Nazifi sai da Magriba ya iso gida bai shiga da motarsa ciki ba ya sauko sabida hango su Akram da  yayi haka kawai yake tausayin Akram dan yasan yana balain San Samha sai dai har yanzu Samha takā€™i ta karbeshi a matsayin mai sonta duk da ban baki da Nasihar da yake mata
STORY CONTINUES BELOW
ļæ¼
Su Akram kuwa suna hango shi suka tareshi tare da zubewa agabansa suna kwasar gaisuwa bayan gaishe gaishe da tambaye tambaye Alhaji Nazifi yace musu su shiga suyi Alwala suyi sallah tunda Magriba tayi inyaso idan sun idar sayi magana
Shiru su Akram sukayi suna Sauraren Alhaji Nazifi dake cewa Akram ya hakura da Samha ya zabi a cikin Suhaima da Saheeba tunda Samha takā€™i ta aminta dashi yasan Suhaima da Saheeba bazasu bashi Matsala ba sun dā€™an fi Samha saukin Kai duk da itama Samhar ba fin kā€™arfinsa tayi ba zai iya tilasta mata amma baya so ya tilasta mata dā€™in dan yiwa yaro Aure dole baya cikin tsarinsa baya  kuma so ya takura mata dan yarinya ce sosai kuma shi har ga Allah yana so ya hadā€™a zuria dashi sabida nagartattun halayenshi dafatan zai amshi tayinsa ya zabi Suhaima ko Saheeba tunda duk dā€™aya suke da Samha
Tunda ya fara magana Akram ya jike da Gumi yaji kamar guduma yake kwadā€™a mishi dan San da yake yiwa Samha bayajin zai iya hakura da ita sai dai idan Aure aka dā€™aura mata da wani batun su Suhiama kuwa bai ma San kamaninsu ba ballantana har dā€™aya daga cikinsu ta kwanta mishi aransa gashi yana jin nauyin Alhaji Nazifi baya jin zai iya duba tsabar idonsa ya watsa mishi kā€™asa a ido

Yazeed shima tuni hankalinsa ya tashi daya ji abinda Alhaji Nazifi yace dan ya kamu da San Saheeba yana tsoron Akram yace Saheeba yakeso
Alhaji Nazifi kuwa kamar yasan tunanin da Akram yake yace mishi kar ya damu yaje yayi tunani bazai mishi dole ba idan dai babu wacce ta mishi a cikinsu kar yaji nauyinsa ya fadā€™a mishi

Wani dā€™an ajiyar zuciya  Akram ya saki dayaji abinda yace dan hanya kawai yake nema da zai zille
Godiya ya hau yiwa Alhaji Nazifi

Alhaji Nazifi yayi murmushi yace ba komai su tsaya suci abinci sai su tafi
A tare suka mikā€™e suna ce mishi sun koshi sun gode
Babu yanda Alhaji bai yi da su ba akan su tsaya a kawo musu abinci dan so yake yayi amfani da wanan damar yasa su Suhaima su kawo musu abinci daga nan yaga wacce ta kwanta mishi amma fir suka kā€™i ahaka suka mishi Sallama suka tafi suna mishi godiya.    

Suna fita waje Yazeed ya cakumi wuyan rigar Akram  yana kar ya sake ya zabi Saheeba dan ita yake so

Akram doke hannunsa yayi ya buga tsaki tare da shigewa cikin mota dan shi ya ma manta kamanin Saheeba ai baya jin ko sarauniyar Indiya zaā€™a mishi tallarta zai so ta kamar yanda yake San Samha
Yazeed ne ya ringa surutansa shi kadā€™ai yana ya hakura kawai da Samha tunda bata San shi ya zabi dā€™aya yar uwarta ta kawai tunda yaga alamar dukansu kyawawa ne Akram shi dai bai ce uffan ba har suka isa gida yana tunanin hanyar da zai bi ya shawo kan Samha ta so shi gashi bashida lambar wayarta ballantana ya ringa communicating da ita ko ya samu ta saurare shi
Aranar Akram  kwana yayi yana adduā€™ar Allah ya mallaka mishi Samha amatsayin matar Aurensa indai Alheri ce agare shi idan kuma ba Alheri bace a gare shi Allah ya cire mishi Santa a zuciyarsa
Bā€™angarensu  Samha kuwa bayan sallar ishai Suhaima ta zubo musu abinci a faranti suna ci har da Alhaji Nazifi dan tunda Hajiya Nafeesa ta rasu ya maye gurbinta suke cin abinci tare
Alhaji Nazifi kallon Samha yayi dake ta juya cokali tana cakalar abincin haka ta koma shiru shiru tunda Akram yace yana Santa tunani yayi watakā€™ila sabida Kā€™in da takewa Akram  ta koma haka
Murmushi yayi yace ā€œBaby meyesa bakya cin abincin?

Samha dā€™agowa tayi tana murmushin yakā€™e tace ā€ Babu komai daddyā€

Girgiza kai Alhaji Nazifi yayi still da murmushi a fuskarsa yace ā€œBaby kenan ai nasan meye yake damunki tunda yaron nan yace yana sanki kika bi kika takura kanki kina tunanin zan tilasta miki ki so shi to ki kwantar da hankalinki bazan miki dole ba yau yaron yazo ya sameni nace ya hakura dake zan bashi Suhaima ko Saheeba dan nasan su bazasu kā€™i shi baā€

Alhaji Nazifi da zai lura da ya hango tsantsar tashin hankalin dake kwance a saman fuskar Samha da ya jiyo irin bugu da tsallen da zuciyarta yake yi kamar ya fadā€™o kā€™asa
Alhaji Nazifi kuwa bai lura da halin da take ciki ba ya maida kallonsa kan su Suhaima dake cin abincin su hankalinsu kwance da alama basu damu ma da maganar da Alhaji Nazifi ya fadā€™a ba hasali ma kowace a cikinsu fata take ace Akram ita ya zabā€™a dan duk wace ta amsa sunanta mace mai aji da kyau bata da burin da ya wuce ace Akram ya zamo mallakinta
Alhaji Nazifi cewa yayi ā€œSuhaima Saheeba nagayawa Akram ya zabi dā€™aya a cikinku tunda ā€˜yar uwarku bata San shi kunga kuma babu yanda zaā€™ayi na tilasta mata dafatan duk wacce ya zabā€™a a cikinku bazata watsa min kā€™asa a ido baā€

Murmushi kawai sukayi suka sunkuyar da kai alamar dukansu sun amince
Alhaji Nazifi kuwa murmushin jin dadi yayi dan yasan mai murmushinsu ke nufi

Samha kuwa wani irin jiri ta ringa ji yana Neman kayar da ita sabida tashin hankali murmushin data hango kwance  a saman fuskar su Suhaima ba kā€™aramin dā€™aga mata hankali yayi ba
1
Babu Wanda ya lura da halin da take ciki har suka kamalla cin abincinsu suka mikā€™e dan dama idan suna cin abinci itace take tashi a karshe

A daddafe ta mikā€™e ta kai farantin kitchen ta wuce dā€™aki tana zuwa ta zube a kā€™asa wani zazzafan zazzabi ya rufeta atakaice aranar da mugun zazzabi ta kwana da mafarkan Akram
Suhaima da Saheeba ganin Asuba tayi bata tashi dan tayi sallahr asuba ba yasa suka nufi kan gadonta dan su tasheta
Sallati sukayi gabadā€™aya da suka ga halin da take ciki a rude suka dā€™agata suna tabā€™a jikinta dake tururin zafi
atakaice sai da Samha tayi kwana uku a asibiti kafin a sallameta  tabi ta rame sabida tunanin Akram haka kawai take jin haushinsu Suhaima
Alhaji Nazifi kuwa sai lallabā€™ata yake yi shi da su Suhaima abunka da yar Auta
Bayan kwana biyu da aka sallamota daddare wajen kā€™arfe biyu tana kwance  tana tunanin Akram sai juyi take sirarran hawayen nadama na bin kuncinta sai yanzu take data sani kā€™in amincewa Akram sai yanzu take data sani data dā€™orawa kanta girman kai takā€™i kā€™arbar soyayyar Akram yanzu gashi Akram ya hakura da ita zai zabi dā€™aya daga cikin ā€˜yaā€™yyenta ya Aura
Juyawa tayi ta kalli su Suhaima dake baccinsu peacefully duk abinda take yi Saheeba na kallonta dan juyawa tayi da zumar gyara kwanciyarta ta hango samha na Jan majina tana sharar kā€™walla mamaki ne ya rufeta tayi kamar bacci take yi
Samha  kuwa durowa tayi daga kan gadon ta nufi Palo dan ta sha kukanta ta gode Allah
Tana ficewa Saheeba tayi sadaf sadaf tabi bayanta
A 3 seater Samha ta kwanta ta budā€™e wayarta ta shiga Zgallery ta budā€™o hotunan Akram tana kallo tana shafa kan wayarta hawaye sai zubowa suke a idonta
Saheeba  dake jikin labule ta dā€™an budā€™e dan ta ringa hango abinda Samha ke yi mamakine ya kā€™ara rufeta data hango tana kuka tana shafa hotunan Akram

Samha kuwa magana ta fara yi ahankali Saheeba ta kā€™asa kunnenta dan ta jiyo ta
ā€œIna San ka Akram ina Kaunarka Girman kai da taurin zuciya zai sa na rasa ka bansan yanda zanyi rayuwa babu kai ba ina kunyar na koma wajen Daddy ince inasanka yanzu ya zanyi Akramā€?
Kuka take sosai har da sheshekā€™a
Saheeba kuwa ahankali tayi baya ta koma dā€™akinsu jikinta a sanyaye bata tsaya bā€™ata lokaci ba ta tashi Suhaima ta rikā€™e hannyenta sukayi wajen palon suka kuma labā€™ewa

Samha kuwa surutanta take ita kadā€™ai tana shafa screen dā€™in wayarta sai da suka ji duk abinda take cewa a kā€™arshe ta rungume wayarta a kirjinta tana sauke ajiyar zuciya
Suhaima tsaki tayi  lokacin da suka koma ciki tacewa Saheeba ā€œKece fa baki sani ba wlh na dade da sanin tana San sa tsabar munafirce da taurin zuciya yasa ta Dage bata San shi aikuwa sai na wanata na wajigata zan gayawa Daddy gaskiyar tana San shi ni gobe ma hirarsa zan tayi zance ina sansa sai zuciyarta ta kusa bindiga zan kyalletaā€
Murmushi Saheeba tayi tace ā€œkai Aunty Suhaima Auta ce faā€
Tsaki Suhaima ta kā€™arayi tace ā€œAutar fa dalla jekiyi kwanciyarki Ashe shiyasa ta ringa ma rashin lafiya takaicina ma Daddy yaringa lallabā€™ata akan ta so Akram Ashe ta dade tana sansaā€

Takun da suka jiyo ne ya sa suka hau gadonsu da sauri suka rufe ido kamar masu bacci

Samha kuwa sai da ta lelekā€™a fuskarsu taga bacci suke ta hau kan gadonta ta kwanta ta na sauke ajiyar zuciya sabida kukan da tayiā€¦ā€¦..

šŸŒ‘ šŸŒ‘ *BšŸ…°Kā€™IN DšŸ…°RE*šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘
     *Written by*
šŸ’…šŸ’… *Sadnaf*šŸ’…šŸ’…

 
*A heart touching story*

Ā® *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
    _ÉÆɛ É–Ę”Å‹ā€™Å§ Ę”Å‹Ł³įƒ§ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, įƒŖųŧ ÉÆɛ ąŁ³ÅžĘ” Å§Ę”Å³Ä†É§ ɖ ɧɛąřŧ Ę”Ź„ řɛąɖɛā€™Åž_
#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
*#IG PML WRITERS*
#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com

*Follow me on Wattpad@Sadnaf*

*Page 20*
                 *FINALE*
Bā€™angaren Akram kuwa yana ta tunanin yanda zai fuskanci Alhaji Nazifi yace mishi babu wacce tayi  mishi a cikinsu so dā€™aya tak Samha yake yiwa Yazeed babu yanda bai yi dashi ba akan ya hakura da Samha yace Sam idan ba Aure ko mutuwa tayi ba babu abinda zai sa ya hakura da ita dan duk adduā€™oi da istahara da yake yi akan Allah ya mishi zabin da yafi Alheri  Samha yake gani a matsayin matarsa kuma yana ji a jikinsa Samha matarsa ce ahaka dai ya dā€™aure akan zaije ya samu Alhaji Nazifi ya gaya mishi halin da yake ciki Dan kar yaji shi shiru

+
Bā€™angaren su Samha kuwa washegari Alhaji Nazifi na fita Suhaima ta hau tambayar Samhar da ta tasa breakfast dā€™inta agaba ta kasa ci sabida tunanin Akram akan me yake damunta haka take tunani kwana biyu bata gane mata
Samha dā€™aurewa tayi ta saisaita kanta Dan kar su dā€™agota tace musu babu komai kawai Mummy ce ta fadā€™o mata abunka da Wanda yake jiran kiris take hawaye ya hau zubo mata
Saheeba ta guntsa dariyar da ta taho mata dan tasan karya Samha take yi San Akram ke dawainiya da ita
Suhaima kuwa tabā€™e baki tayi tace ta dai fadā€™i gaskiya ba abinda ke damunta ba kenan akwai dai wani Abu da take bā€™oyewa yake nukurkusarta a zuciyarta
Samha kuka ta fashe dashi tana ita babu abinda take bā€™oyewa daga haka ta mikā€™e da gudu tabar palon ta nufi dā€™akinsu
Suhaima harara ta bita dashi tana ce mata munafika Saheeba kuwa sai Dariya take dan tasan zallar yarinta ke damun Samha
Aranar hawan jini ne kawai basu sawa Samha ba Dan har dā€™aki suka bita suna hirar Akram kowace na cewa Allah yasa ya zabā€™eta har suna fadā€™ar irin San da suke mishi Samha kuwa duk inda ta kai ga San ta dā€™aure sai da ta fashe da kuka Dan ji tayi gwara su rufeta da duka akan maganganun da Sukeyi su kuwa sai dariya suke aransu
Bayan kwana biyu Akram ya shirya shi da Yazeed suka nufi gidansu Samha Dan ya gayawa Alhaji Nazifi gaskiyar abinda ke ransa daga nan kuma ya shigar da maganar yazeed akan San da yake yiwa Saheeba
Har palon Saukan bakā€™i aka sauke su Akram dan Alhaji Nazifi yasan da zuwansu sai da ya lekā€™a dā€™akinsu Suhaima yace su shirya bakā€™onsu ya zo duk wacce ya zabā€™a a cikinsu ta kā€™arbeshi da hannu bibiyu
Samha da bata da aikin  Da ya wuce kwanciya da tunani tabi ta rame tayi zuru zuru sabida tunani wani irin mikā€™ewa tayi kirjinta kamar ya fadā€™o kā€™asa dataji abinda Alhaji Nazifi yace
Su Suhaima kuwa da gangan suka nuna  farincikinsu a fili Dan so suke Samha tayi admiting tana San Akram da kanta
Alhaji Nazifi halin da yaga Samha a ciki ne yasa ya zuba mata ido yana ā€œBaby Lafiya kuwa mai ya samekiā€?

Samha kuka ta fashe dashi Alhaji Nazifi yayi Sallati yana nufar inda take hannyenta ya rukā€™o yana tambayarta abinda yake damunta kamar kā€™ara zugata yayi ta kara volume dā€™in kukanta Dan agaskiya bata jin zata iya shiru ta cutu gwara ta gayawa Alhaji Nazifi halin da take ciki
STORY CONTINUES BELOW
ļæ¼
Su Suhaima kuwa ido suka zuba mata suna jiran suji mai zatace
Aikuwa Hakan da ta gani yasa ta sadda kanta kā€™asa tana tunanin yanda zata fito ta gaya musu halin da take ciki
Alhaji Nazifi kuwa ganin takā€™i magana ne yasa ya mikā€™e ya kalli Suhaima yace tazo ta tambayeta abinda yake damunta zaije wajen su Akram kar ya bā€™ata musu lokaci

Samha tuni hankalinta ya tashi Dan tasan idan ba fitowa tayi ta ajiye kunya da jin nauyinsu a gefe ba zata kwari kanta Akram yayi mata Nisa

Da Sauri ta tsayar da Alhaji Nazifi dake dab da ficewa daga dā€™akin tace ā€ Daddyā€
Alhaji Nazifi juyowa yayi yana kallonta
Samha kuwa tayi sauri ta sunkuyar dakanta haka kawai kuma taji wani irin kunya da nauyinsa ya rufeta
ā€œYa akayi Babyā€?

A hankali ta dā€™aga kanta ta kalli su Suhaima da suka kura mata ido tayi sauri ta maida kanta ta sunkuyar gabanta na fadā€™uwa
Alhaji Nazifi kuwa ganin tana bā€™ata mishi lokaci yasa yayi tunanin shagwabar ta ne ya motsa tsaki yayi ya juya zai bar dā€™akin yaji siririn muryar Samha na cewa ā€ Daddy wlh ina Sansa ina kaunarsaā€?
A mamakince ya juyo Dan ya gaskata abinda tace yana juyawa yaga ta mikā€™e dagudu ta shige bandā€™aki ta kulle
Suhaima da Saheeba kuwa dariya suka kyalkyale dashi suna tsokanar Samha akan da ta tsaya girman kai taga ikon Allah

Alhaji Nazifi kuwa maida kallonsa kan su Saheeba yayi  Dan su mishi Karin bayani aikuwa suka hau bashi labarin irin San da Samha keyi wa Akram
Hamdala Alhaji Nazifi ya runga yi a zuciyarsa Dan Yasan Akram zaiji dadi idan yagaya mishi Samha ta amince girgiza kansa yayi cikin farinciki ya dā€™aga muryarsa yanda Samha zata jiyo shi yace ā€œai da kin tsaya girman kai kiga yanda kwadā€™o zai miki  kā€™afaā€

Samha kuwa dafe kā€™irjinta tayi tana mamakin yanda akayi Kalmar ta fito daga bakinta wani irin kunya da nauyin Alhaji Nazifi da su Saheeba ne ya rufeta ita da ta gama cika baki bata San sa sai gashi babu kunya babu tsoron Allah ta budā€™e baki tace tana San sa ahaka ta makā€™ale a bandā€™aki ta kasa fitowa
Su Suhaima kuwa sai tsokanarta suke suna kwaikwayar muryarta lokacin da tace bata San shi
Alhaji Nazifi kuwa yana zuwa palon da su Akram suke suka zubā€™e a kā€™asa suna gaishe shi wani irin kunya da Nauyin yanda zai ce  mishi baya San su Suhaima ne ya rufe shi
Alhaji Nazifi kuwa yana lura da yanda Akram ya takura kansa yakā€™i dā€™agowa murmushi yayi ya kira Sunan Akram
Akram ya dā€™ago yana kallonsa ce mishi yayi kar ya damu yasan yana jin nauyin ya fadā€™a masa baya San su Suhaima kar ya damu matar mutum kabarinsa Allah ya Riga da ya tsara Samha rabonsa ce dan ta amince zata Aure shi
Akram sakin baki yayi yana kallon Alhaji Nazifi dan badan yasan babu ā€˜yar wasa a tsakaninsu ba da sai yace wasa yake masa
Yazeed cikin tsananin farinciki yace Alhamdulillah amma munji dadi
Akram kuwa fadā€™ar farincikin daya tsinci kansa a ciki bā€™ata bakine dan kā€™asa rufe bakinsa yayi da ace Alhaji Nazifi baya nan babu abinda zai hana shi taka rawa
Alhaji Nazifi kuwa adduā€™a Ya musu na Allah ya tabbatar musu da Alheri ya mikā€™e zai tafi Akram yayi sauri ya dakatar dashi yana sunkuyar da kai dan so yake ya mishi maganar Yazeed dan tundazu yake mitsininsa
Farinciki Gaza bā€™oyuwa yayi a fuskar Alhaji Nazifi bayan Akram ya fadā€™a mishi Yazeed na San ā€˜yarsa da ta kawo musu ruwa ran nan
Alhaji Nazifi tambayoyi yayi wa Yazeed akan family dā€™insa da irin aikin da yake yi
STORY CONTINUES BELOW
ļæ¼
Aikuwa ya samu gamshashiyar bayani akan family dā€™insu Yazeed dan kanin Mahaifin Yazeed abokinsa ne tare sukayi secondary school adduā€™a ya kā€™ara musu na fatan Alheri  suka ringa mishi godiya ya mikā€™e yace bari ya turo su Saheeba
Yana fita Akram da Yazeed suka runguma juna suna murna Akram kamar ya jawo Samha gabansa yayi ta kallonta haka yakeji sai kallon bakin kā€™ofa yake yaga ta inda Samha zata bā€™ullo
Alhaji Nazifi kuwa dā€™akinsu Samha ya nufa fuskarsa dā€™auke da murmushi har a lokacin su Suhaima maganar Samha suke Samha kuwa na makā€™ale a bandā€™aki
Alhaji Nazifi tambayarsu yayi inda Samha take suka ce mishi tana bandā€™aki takā€™i fitowa
Kā€™walla mata kira ya fara yi Samha kuwa kamar ta nutse dan kunya dakā€™yar ta budā€™e kā€™ofar bandā€™aki tafito kanta a sunkuye
Alhaji Nazifi murmushi yayi yace ā€œjaira kawai ana so ana kaiwa kasuwa maza shirya kije gashi can a Palon bakā€™i yana jiranki Saheeba kema kije kina da bakā€™o idan kin dawo zan miki bayani akan shiā€
Daga haka ya sa kai ya fice daga dā€™akin
Yana fita Suhaima ta rangadā€™a gudā€™a tana sun kusa shan biki Saheeba kuwa tunda yace taje tayi bakā€™o jikinta ya hau rawa dan bata tabā€™a tsayawa da Saurayi ba da taimakon Suhaima suka shirya duk da Samha nonokā€™ewa take yi Suhaima kuwa sai tsiya take mata har bakā€™in kā€™ofar palon ta rakasu ta juya
Dukansu sanye suke da dogwayen riguna iri dā€™aya sai dai bambamcin kala na Samha bakā€™ine na Saheeba kuma Pink
Samha kuwa sai da ta rufe fuskarta ruf jikinta na dā€™an rawa har suka isa palon da su Akram suke
A tare suka amsa sallamar da sukayi musu Akram kuwa ya zubawa Samha ido da ta rakubā€™e a bakin kā€™ofa kanta a sunkuye
Wani wawan ajiyan zuciya ya sauke daya sa sai da Yazeed ya dā€™ago ya kalleshi
Saheeba ce tayi kā€™arfin halin gaishe su dan Samha sabida rawar da jikinta yake yi ta kā€™asa budā€™a bakinta
Yazeed ne ya amsa sabida hankalin Akram na kan Samha dake neman shigewa kā€™asa
Sai a lokacin Saheeba ta dā€™aga kanta suka hadā€™a ido da Yazeed gabanta ne ya yanke ya fadā€™i take itama jikinta ya hau rawa

A takaice aranar zancen kurame akayi su Akram ne kawai suka ringa kidā€™ansu suna rawarsu dan su Samha basu tabā€™a tsayawa da namiji da sunan zance ba
Kā€™asan zuciyar Samha kuwa duk fitar maganar Akram sai taji kamar kā€™ara rura mata wutan  San shi ake a zuciyarta
Saheeba itama tunda ta hadā€™a ido da Yazeed taji ya kwanta mata aranta

Akram babu yanda baiyi ba dan yaga fuskar Samha amma fir Samha takā€™i budā€™a mayafin data rufe fuskarta dashi akan dole ya hakura dan ko magana takā€™i tayi mishi
Sai wayarsa ya mikā€™a mata ta ta sa mishi number ta  ta mikā€™e da sauri tabar palon
Yazeed shima lambar Saheebar ya kā€™arba dan itama kunya ya hana ta saki jiki suyi hira

Tunda ga lokacin soyayya mai zafi ya shiga tsakanin wannan masoya kowace kullum tana makā€™ale da waya a kunne idan kuwa basa waya to suna musayar messages
Suhaima itama tuni ta fara kula wani Saurayinta Khaleed da bata bashi fuska ada itama ta shiga sahun su Samha

A cikin kankanin lokaci manya suka shiga maganar kafin kace me ankawo kudā€™in Aure da sa rana lokaci guda aka sa ranarsu Suhaima nan da wata uku masu zuwa Wanda yayi dai dai da gama exams dā€™in Samha
Akram da Samha kamar su hadā€™iye juna sabida so duk da a filli idan yazo bata wani nuna mishi so sabida kunyar shi da take ji  amma idan a waya ne ko a chatt tayi ta nuna mishi irin San da take mishi
STORY CONTINUES BELOW
ļæ¼
Watarana yazo zance shi da Yazeed yana tayiwa Samha hirar bikinsu da yanda zai kasance Samha kuwa murmushi kawai take mishi bata cewa komai aranar kasancewar bakā€™in kaya ne ajikinsa haka kawai bakā€™in Daren da suka zo gidansu da Alhaji Bala ya fadā€™o mata Wanda hakan ya dā€™an sa gabanta fadā€™uwa tare da kura mishi ido
Akram tsayar da maganar da yake yi yayi dayaga yanda ta kura ya  mishi ido ya kirata da Sunan da yake kiranta dashi yace ā€œSoulmate lafiya kuwa kike kallona hakaā€?
Samha kuwa take hawaye suka hau tsare a kumatunta data tuna Hajiya Nafeesa da jajircewar da tayi dan kar a keta musu haddi
Kau da kanta tayi daga kallonsa ta cigaba da zubar hawaye
Hankalin Akram kuwa idan yayi dubu ya tashi a gigice ya hau tambayarta abinda ya faru
Samha kuwa ta kā€™asa magana sai hawaye dan kamar a faifai take hango duk abinda ya faru a ranar take wani mugun tsanar Alhaji Bala ya kā€™ara darsuwa a ranta
Dā€™aga idanuwanta da suka rine suka koma tamkar garwashi tayi ta zubawa Akram da jikinsa ya fara rawa yana tunanin abinda ya sata kuka
Murya a dakā€™ushe tace ā€œAkram Mummy na tuna Kissar gillar da Alhaji Bala yayi wa mahaifiyata a wannan Bakā€™in Daren na tuna da ace Mahaifiyata na Rayye babu Wanda zai kai ta farincikin Aurenmu bata da burin daya wuce taga ranar da Autarta zatayi Aure sai gashi yanzu bata rayye zanyi Aure Akram na tsani Alhaji Bala da ace zan samu bindiga babu abinda zai hana ni harbeshi na kā€™ona shi a wuta na tsane shi Akram na tsane shi wlhā€

Ta kā€™arasa maganar tana fashewa da kuka

Akram da shima hawaye suka fara kā€™okā€™arin zubo mishi sabida tsanin tausayin Samha murya na rawa ya durkā€™usa a gabanta ya Ciro handkerchief daga aljihunsa yace ā€œSoulmate I know how you feel wlh har gobe idan na tuna ta ina zubar da hawaye Samun irin Mummynku a ayanzu sai an tona tunda Alhaji Bala ya kashe mummynku ya rasa kwanciyar hankali tun baā€™aje koā€™ina ba Allah ya saka muku zaluncin da ya muku Soul mate ko da baki harbeshi ba halin da yake ciki kawai yanzu ya ishe shi dan har rokā€™o yake a harbeshi dan yanzu shi ba mutum ba haka zalika shi ba  Dabba ba shi ba rayayye ba shi ba matacce ba Soul mate adduā€™a kawai zamu ringa bin mommy dashi dan nasha mafarki da ita tana ce min na kula daku  and I promise insha Allah zan zame muku tamkar yaya pls stop crying ki daina zubar min da wannan hawayen naki mai tsadaā€
Akram yace yana share mata hawaye da handkerchief dā€™in hannunsa mai kamshi
Samha janye fuskarta tayi tace ā€œI want to see him Akram inaso naga Alhaji  Bala da idanuna inaso naga halin da yake ciki ganinsa ne kawai zai kwantar min da hankali in daina jin radā€™adā€™in danake ji a zuciyataā€

Murmushi Akram yayi yace ā€œAnything for you my princess your wish is my commandā€
Samha murmushi itama ta sakar mishi Akram ya koma ya zauna yafara janta da hira sai data fara kyalkyale dariya hankalinsa ya kwanta
As promise Akram yazo bayan kwana dan ya kaisu Samha su gano Alhaji Bala dan su Suhaima ma sun dage sai sunje sun gano shi su Saiam da Safna ma ba a barsu a baya ba dan burinsu suma suga yanda Alhaji Bala ya koma su cigaba da laā€™antar shi
Har suka je inda aka ajiye Alhaji Balan dake kwance jikinsa na fitar tsutsosi basu gane shi ba sai toshe hanci suke suna waige waige dan su gano inda Alhaji Bala yake
Akram murmushi yayi dan yasan   bama su San mutum bane a kwance Samha juyowa tayi tace ā€œwai yana ina neā€?
Murmushi Akram ya kā€™ara yi yace ā€ Gashi nan a kwance a gabankuā€
Direction dā€™in hannunsa suka bi da kallo idonsu ya sauka akan Alhaji Bala da babu ko fata a jikinsa sai kasusuwa da tsutsosi dake fita a jikinsa in badan yana numfashi ba tunani zakayi wani dabbar ne Rabin fuskarsa a kwailiye
STORY CONTINUES BELOW
ļæ¼
A razane suka ja da baya suna gwallo ido suka kurawa Alhaji Bala ido
Saiam ce tayi kā€™arfin halin magana cikin inina tace ā€œkana so kace mana wannan abun dake kwance Alhaji Bala neā€?
Akram girgiza mata kai yayi yace ā€ kwarai shine ya koma haka bamu San mai yake damunsa ba zakiga yana ta ihu yana cizge fatar jikinsa yana fadā€™ar abubuwan da ya aikata yana ya tuba ya daina kullum sai ya rokā€™i a harbeshi ya mutu akan azabar da yake cikiā€
Girgiza Kansu kawai suke yi suna mamakin halin da suka ganshi a ciki dan ko iya manya manya tsutsosin dake crawling a jikinsa ya ishe shi azaba
Samha na kā€™okā€™arin magana Na Maliya ya bayyana yana kyalkyale dariya babu Wanda yake ganinsa sai Alhaji Bala
Alhaji Bala da muryarsa bata fita yana daga kwance ya fara ihu yana Na Maliya ya kashe shi ya huta
Aikuwa na Maliya na watsa mishi ruwan kaikayi ya mikā€™e da skeleton dā€™in jikinsa ya fara cizge Sauran fatar dake jikinsa yana ihu har Dana fuskarsa
A tsorace su Suhaima suka ja da baya suna kallon ikon Allah Alhaji Bala kuwa sai cizge cizge yake yi
Yafi kā€™arfin minti Ashirin ahaka kafin ya zubā€™e a kā€™asa yana kuka yana rokā€™on mutuwa tazo ta dā€™aukeshi
Girgiza kai su Samha kawai suke suna Al ajabin halin da suka ga Alhaji Bala a ciki Saiam kuwa cewa take lallai Allah ba azzalumin bawa bane tun a gidan duniya yake Hisabi ko ahaka aka bar Alhaji Bala ya girbi abinda ya shuka
Ahaka Akram ya maidasu gida suna Al ajabin halin da suka ga Alhaji Bala
Dangin Alhaji Nazifi kuwa ganin suna tayiwa Alhaji Bala zancen Aure yakā€™i basu hadā€™in kai ne yasa suka sa ranar da zaā€™a dā€™aurawa su Suhaima Aure shima zasu dā€™aura mishi da Nazifa Cousin dā€™insašŸŒ‘ šŸŒ‘ *BšŸ…°Kā€™IN DšŸ…°RE*šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘
     *Written by*
šŸ’…šŸ’… *Sadnaf*šŸ’…šŸ’…

 
*A heart touching story*

Ā® *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
    _ÉÆɛ É–Ę”Å‹ā€™Å§ Ę”Å‹Ł³įƒ§ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, įƒŖųŧ ÉÆɛ ąŁ³ÅžĘ” Å§Ę”Å³Ä†É§ ɖ ɧɛąřŧ Ę”Ź„ řɛąɖɛā€™Åž_
#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
*#IG PML WRITERS*
#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com

*Follow me on Wattpad@Sadnaf*

*Page 20*
                 *FINALE*
Bā€™angaren Akram kuwa yana ta tunanin yanda zai fuskanci Alhaji Nazifi yace mishi babu wacce tayi  mishi a cikinsu so dā€™aya tak Samha yake yiwa Yazeed babu yanda bai yi dashi ba akan ya hakura da Samha yace Sam idan ba Aure ko mutuwa tayi ba babu abinda zai sa ya hakura da ita dan duk adduā€™oi da istahara da yake yi akan Allah ya mishi zabin da yafi Alheri  Samha yake gani a matsayin matarsa kuma yana ji a jikinsa Samha matarsa ce ahaka dai ya dā€™aure akan zaije ya samu Alhaji Nazifi ya gaya mishi halin da yake ciki Dan kar yaji shi shiru

Bā€™angaren su Samha kuwa washegari Alhaji Nazifi na fita Suhaima ta hau tambayar Samhar da ta tasa breakfast dā€™inta agaba ta kasa ci sabida tunanin Akram akan me yake damunta haka take tunani kwana biyu bata gane mata
Samha dā€™aurewa tayi ta saisaita kanta Dan kar su dā€™agota tace musu babu komai kawai Mummy ce ta fadā€™o mata abunka da Wanda yake jiran kiris take hawaye ya hau zubo mata
Saheeba ta guntsa dariyar da ta taho mata dan tasan karya Samha take yi San Akram ke dawainiya da ita
Suhaima kuwa tabā€™e baki tayi tace ta dai fadā€™i gaskiya ba abinda ke damunta ba kenan akwai dai wani Abu da take bā€™oyewa yake nukurkusarta a zuciyarta
STORY CONTINUES BELOW
ļæ¼
Samha kuka ta fashe dashi tana ita babu abinda take bā€™oyewa daga haka ta mikā€™e da gudu tabar palon ta nufi dā€™akinsu
Suhaima harara ta bita dashi tana ce mata munafika Saheeba kuwa sai Dariya take dan tasan zallar yarinta ke damun Samha
Aranar hawan jini ne kawai basu sawa Samha ba Dan har dā€™aki suka bita suna hirar Akram kowace na cewa Allah yasa ya zabā€™eta har suna fadā€™ar irin San da suke mishi Samha kuwa duk inda ta kai ga San ta dā€™aure sai da ta fashe da kuka Dan ji tayi gwara su rufeta da duka akan maganganun da Sukeyi su kuwa sai dariya suke aransu
Bayan kwana biyu Akram ya shirya shi da Yazeed suka nufi gidansu Samha Dan ya gayawa Alhaji Nazifi gaskiyar abinda ke ransa daga nan kuma ya shigar da maganar yazeed akan San da yake yiwa Saheeba
Har palon Saukan bakā€™i aka sauke su Akram dan Alhaji Nazifi yasan da zuwansu sai da ya lekā€™a dā€™akinsu Suhaima yace su shirya bakā€™onsu ya zo duk wacce ya zabā€™a a cikinsu ta kā€™arbeshi da hannu bibiyu
Samha da bata da aikin  Da ya wuce kwanciya da tunani tabi ta rame tayi zuru zuru sabida tunani wani irin mikā€™ewa tayi kirjinta kamar ya fadā€™o kā€™asa dataji abinda Alhaji Nazifi yace
Su Suhaima kuwa da gangan suka nuna  farincikinsu a fili Dan so suke Samha tayi admiting tana San Akram da kanta
Alhaji Nazifi halin da yaga Samha a ciki ne yasa ya zuba mata ido yana ā€œBaby Lafiya kuwa mai ya samekiā€?

Samha kuka ta fashe dashi Alhaji Nazifi yayi Sallati yana nufar inda take hannyenta ya rukā€™o yana tambayarta abinda yake damunta kamar kā€™ara zugata yayi ta kara volume dā€™in kukanta Dan agaskiya bata jin zata iya shiru ta cutu gwara ta gayawa Alhaji Nazifi halin da take ciki
Su Suhaima kuwa ido suka zuba mata suna jiran suji mai zatace
Aikuwa Hakan da ta gani yasa ta sadda kanta kā€™asa tana tunanin yanda zata fito ta gaya musu halin da take ciki
Alhaji Nazifi kuwa ganin takā€™i magana ne yasa ya mikā€™e ya kalli Suhaima yace tazo ta tambayeta abinda yake damunta zaije wajen su Akram kar ya bā€™ata musu lokaci

Samha tuni hankalinta ya tashi Dan tasan idan ba fitowa tayi ta ajiye kunya da jin nauyinsu a gefe ba zata kwari kanta Akram yayi mata Nisa

Da Sauri ta tsayar da Alhaji Nazifi dake dab da ficewa daga dā€™akin tace ā€ Daddyā€
Alhaji Nazifi juyowa yayi yana kallonta
Samha kuwa tayi sauri ta sunkuyar dakanta haka kawai kuma taji wani irin kunya da nauyinsa ya rufeta
ā€œYa akayi Babyā€?

A hankali ta dā€™aga kanta ta kalli su Suhaima da suka kura mata ido tayi sauri ta maida kanta ta sunkuyar gabanta na fadā€™uwa
Alhaji Nazifi kuwa ganin tana bā€™ata mishi lokaci yasa yayi tunanin shagwabar ta ne ya motsa tsaki yayi ya juya zai bar dā€™akin yaji siririn muryar Samha na cewa ā€ Daddy wlh ina Sansa ina kaunarsaā€?
A mamakince ya juyo Dan ya gaskata abinda tace yana juyawa yaga ta mikā€™e dagudu ta shige bandā€™aki ta kulle
Suhaima da Saheeba kuwa dariya suka kyalkyale dashi suna tsokanar Samha akan da ta tsaya girman kai taga ikon Allah

Alhaji Nazifi kuwa maida kallonsa kan su Saheeba yayi  Dan su mishi Karin bayani aikuwa suka hau bashi labarin irin San da Samha keyi wa Akram
Hamdala Alhaji Nazifi ya runga yi a zuciyarsa Dan Yasan Akram zaiji dadi idan yagaya mishi Samha ta amince girgiza kansa yayi cikin farinciki ya dā€™aga muryarsa yanda Samha zata jiyo shi yace ā€œai da kin tsaya girman kai kiga yanda kwadā€™o zai miki  kā€™afaā€

STORY CONTINUES BELOW
ļæ¼
Samha kuwa dafe kā€™irjinta tayi tana mamakin yanda akayi Kalmar ta fito daga bakinta wani irin kunya da nauyin Alhaji Nazifi da su Saheeba ne ya rufeta ita da ta gama cika baki bata San sa sai gashi babu kunya babu tsoron Allah ta budā€™e baki tace tana San sa ahaka ta makā€™ale a bandā€™aki ta kasa fitowa
Su Suhaima kuwa sai tsokanarta suke suna kwaikwayar muryarta lokacin da tace bata San shi
Alhaji Nazifi kuwa yana zuwa palon da su Akram suke suka zubā€™e a kā€™asa suna gaishe shi wani irin kunya da Nauyin yanda zai ce  mishi baya San su Suhaima ne ya rufe shi
Alhaji Nazifi kuwa yana lura da yanda Akram ya takura kansa yakā€™i dā€™agowa murmushi yayi ya kira Sunan Akram
Akram ya dā€™ago yana kallonsa ce mishi yayi kar ya damu yasan yana jin nauyin ya fadā€™a masa baya San su Suhaima kar ya damu matar mutum kabarinsa Allah ya Riga da ya tsara Samha rabonsa ce dan ta amince zata Aure shi
Akram sakin baki yayi yana kallon Alhaji Nazifi dan badan yasan babu ā€˜yar wasa a tsakaninsu ba da sai yace wasa yake masa
Yazeed cikin tsananin farinciki yace Alhamdulillah amma munji dadi
Akram kuwa fadā€™ar farincikin daya tsinci kansa a ciki bā€™ata bakine dan kā€™asa rufe bakinsa yayi da ace Alhaji Nazifi baya nan babu abinda zai hana shi taka rawa
Alhaji Nazifi kuwa adduā€™a Ya musu na Allah ya tabbatar musu da Alheri ya mikā€™e zai tafi Akram yayi sauri ya dakatar dashi yana sunkuyar da kai dan so yake ya mishi maganar Yazeed dan tundazu yake mitsininsa
Farinciki Gaza bā€™oyuwa yayi a fuskar Alhaji Nazifi bayan Akram ya fadā€™a mishi Yazeed na San ā€˜yarsa da ta kawo musu ruwa ran nan
Alhaji Nazifi tambayoyi yayi wa Yazeed akan family dā€™insa da irin aikin da yake yi
Aikuwa ya samu gamshashiyar bayani akan family dā€™insu Yazeed dan kanin Mahaifin Yazeed abokinsa ne tare sukayi secondary school adduā€™a ya kā€™ara musu na fatan Alheri  suka ringa mishi godiya ya mikā€™e yace bari ya turo su Saheeba
Yana fita Akram da Yazeed suka runguma juna suna murna Akram kamar ya jawo Samha gabansa yayi ta kallonta haka yakeji sai kallon bakin kā€™ofa yake yaga ta inda Samha zata bā€™ullo
Alhaji Nazifi kuwa dā€™akinsu Samha ya nufa fuskarsa dā€™auke da murmushi har a lokacin su Suhaima maganar Samha suke Samha kuwa na makā€™ale a bandā€™aki
Alhaji Nazifi tambayarsu yayi inda Samha take suka ce mishi tana bandā€™aki takā€™i fitowa
Kā€™walla mata kira ya fara yi Samha kuwa kamar ta nutse dan kunya dakā€™yar ta budā€™e kā€™ofar bandā€™aki tafito kanta a sunkuye
Alhaji Nazifi murmushi yayi yace ā€œjaira kawai ana so ana kaiwa kasuwa maza shirya kije gashi can a Palon bakā€™i yana jiranki Saheeba kema kije kina da bakā€™o idan kin dawo zan miki bayani akan shiā€
Daga haka ya sa kai ya fice daga dā€™akin
Yana fita Suhaima ta rangadā€™a gudā€™a tana sun kusa shan biki Saheeba kuwa tunda yace taje tayi bakā€™o jikinta ya hau rawa dan bata tabā€™a tsayawa da Saurayi ba da taimakon Suhaima suka shirya duk da Samha nonokā€™ewa take yi Suhaima kuwa sai tsiya take mata har bakā€™in kā€™ofar palon ta rakasu ta juya
Dukansu sanye suke da dogwayen riguna iri dā€™aya sai dai bambamcin kala na Samha bakā€™ine na Saheeba kuma Pink
Samha kuwa sai da ta rufe fuskarta ruf jikinta na dā€™an rawa har suka isa palon da su Akram suke
A tare suka amsa sallamar da sukayi musu Akram kuwa ya zubawa Samha ido da ta rakubā€™e a bakin kā€™ofa kanta a sunkuye
Wani wawan ajiyan zuciya ya sauke daya sa sai da Yazeed ya dā€™ago ya kalleshi
STORY CONTINUES BELOW
ļæ¼
Saheeba ce tayi kā€™arfin halin gaishe su dan Samha sabida rawar da jikinta yake yi ta kā€™asa budā€™a bakinta
Yazeed ne ya amsa sabida hankalin Akram na kan Samha dake neman shigewa kā€™asa
Sai a lokacin Saheeba ta dā€™aga kanta suka hadā€™a ido da Yazeed gabanta ne ya yanke ya fadā€™i take itama jikinta ya hau rawa

A takaice aranar zancen kurame akayi su Akram ne kawai suka ringa kidā€™ansu suna rawarsu dan su Samha basu tabā€™a tsayawa da namiji da sunan zance ba
Kā€™asan zuciyar Samha kuwa duk fitar maganar Akram sai taji kamar kā€™ara rura mata wutan  San shi ake a zuciyarta
Saheeba itama tunda ta hadā€™a ido da Yazeed taji ya kwanta mata aranta

Akram babu yanda baiyi ba dan yaga fuskar Samha amma fir Samha takā€™i budā€™a mayafin data rufe fuskarta dashi akan dole ya hakura dan ko magana takā€™i tayi mishi
Sai wayarsa ya mikā€™a mata ta ta sa mishi number ta  ta mikā€™e da sauri tabar palon
Yazeed shima lambar Saheebar ya kā€™arba dan itama kunya ya hana ta saki jiki suyi hira

Tunda ga lokacin soyayya mai zafi ya shiga tsakanin wannan masoya kowace kullum tana makā€™ale da waya a kunne idan kuwa basa waya to suna musayar messages
Suhaima itama tuni ta fara kula wani Saurayinta Khaleed da bata bashi fuska ada itama ta shiga sahun su Samha

A cikin kankanin lokaci manya suka shiga maganar kafin kace me ankawo kudā€™in Aure da sa rana lokaci guda aka sa ranarsu Suhaima nan da wata uku masu zuwa Wanda yayi dai dai da gama exams dā€™in Samha
Akram da Samha kamar su hadā€™iye juna sabida so duk da a filli idan yazo bata wani nuna mishi so sabida kunyar shi da take ji  amma idan a waya ne ko a chatt tayi ta nuna mishi irin San da take mishi
Watarana yazo zance shi da Yazeed yana tayiwa Samha hirar bikinsu da yanda zai kasance Samha kuwa murmushi kawai take mishi bata cewa komai aranar kasancewar bakā€™in kaya ne ajikinsa haka kawai bakā€™in Daren da suka zo gidansu da Alhaji Bala ya fadā€™o mata Wanda hakan ya dā€™an sa gabanta fadā€™uwa tare da kura mishi ido
Akram tsayar da maganar da yake yi yayi dayaga yanda ta kura ya  mishi ido ya kirata da Sunan da yake kiranta dashi yace ā€œSoulmate lafiya kuwa kike kallona hakaā€?
Samha kuwa take hawaye suka hau tsare a kumatunta data tuna Hajiya Nafeesa da jajircewar da tayi dan kar a keta musu haddi
Kau da kanta tayi daga kallonsa ta cigaba da zubar hawaye
Hankalin Akram kuwa idan yayi dubu ya tashi a gigice ya hau tambayarta abinda ya faru
Samha kuwa ta kā€™asa magana sai hawaye dan kamar a faifai take hango duk abinda ya faru a ranar take wani mugun tsanar Alhaji Bala ya kā€™ara darsuwa a ranta
Dā€™aga idanuwanta da suka rine suka koma tamkar garwashi tayi ta zubawa Akram da jikinsa ya fara rawa yana tunanin abinda ya sata kuka
Murya a dakā€™ushe tace ā€œAkram Mummy na tuna Kissar gillar da Alhaji Bala yayi wa mahaifiyata a wannan Bakā€™in Daren na tuna da ace Mahaifiyata na Rayye babu Wanda zai kai ta farincikin Aurenmu bata da burin daya wuce taga ranar da Autarta zatayi Aure sai gashi yanzu bata rayye zanyi Aure Akram na tsani Alhaji Bala da ace zan samu bindiga babu abinda zai hana ni harbeshi na kā€™ona shi a wuta na tsane shi Akram na tsane shi wlhā€

Ta kā€™arasa maganar tana fashewa da kuka

Akram da shima hawaye suka fara kā€™okā€™arin zubo mishi sabida tsanin tausayin Samha murya na rawa ya durkā€™usa a gabanta ya Ciro handkerchief daga aljihunsa yace ā€œSoulmate I know how you feel wlh har gobe idan na tuna ta ina zubar da hawaye Samun irin Mummynku a ayanzu sai an tona tunda Alhaji Bala ya kashe mummynku ya rasa kwanciyar hankali tun baā€™aje koā€™ina ba Allah ya saka muku zaluncin da ya muku Soul mate ko da baki harbeshi ba halin da yake ciki kawai yanzu ya ishe shi dan har rokā€™o yake a harbeshi dan yanzu shi ba mutum ba haka zalika shi ba  Dabba ba shi ba rayayye ba shi ba matacce ba Soul mate adduā€™a kawai zamu ringa bin mommy dashi dan nasha mafarki da ita tana ce min na kula daku  and I promise insha Allah zan zame muku tamkar yaya pls stop crying ki daina zubar min da wannan hawayen naki mai tsadaā€
Akram yace yana share mata hawaye da handkerchief dā€™in hannunsa mai kamshi
Samha janye fuskarta tayi tace ā€œI want to see him Akram inaso naga Alhaji  Bala da idanuna inaso naga halin da yake ciki ganinsa ne kawai zai kwantar min da hankali in daina jin radā€™adā€™in danake ji a zuciyataā€

Murmushi Akram yayi yace ā€œAnything for you my princess your wish is my commandā€
Samha murmushi itama ta sakar mishi Akram ya koma ya zauna yafara janta da hira sai data fara kyalkyale dariya hankalinsa ya kwanta
As promise  bayan kwana biyu  Akram yaje gidansu Samha Dan ya kaisu  su gano Alhaji Bala dan su Suhaima ma sun dage sai sunje sun gano shi su Saiam da Safna ma ba a barsu a baya ba dan burinsu suma suga yanda Alhaji Bala ya koma su cigaba da laā€™antar shi
Har suka je inda aka ajiye Alhaji Balan dake kwance jikinsa na fitar tsutsosi basu gane shi ba sai toshe hanci suke suna waige waige dan su gano inda Alhaji Bala yake
Akram murmushi yayi dan yasan   bama su San mutum bane a kwance Samha juyowa tayi tace ā€œwai yana ina neā€?
Murmushi Akram ya kā€™ara yi yace ā€ Gashi nan a kwance a gabankuā€
Direction dā€™in hannunsa suka bi da kallo idonsu ya sauka akan Alhaji Bala da babu ko fata a jikinsa sai kasusuwa da tsutsosi dake fita a jikinsa in badan yana numfashi ba tunani zakayi wani dabbar ne Rabin fuskarsa a kwailiye
A razane suka ja da baya suna gwallo ido suka kurawa Alhaji Bala ido
Saiam ce tayi kā€™arfin halin magana cikin inina tace ā€œkana so kace mana wannan abun dake kwance Alhaji Bala neā€?
Akram girgiza mata kai yayi yace ā€ kwarai shine ya koma haka bamu San mai yake damunsa ba zakiga yana ta ihu yana cizge fatar jikinsa yana fadā€™ar abubuwan da ya aikata yana ya tuba ya daina kullum sai ya rokā€™i a harbeshi ya mutu akan azabar da yake cikiā€
Girgiza Kansu kawai suke yi suna mamakin halin da suka ganshi a ciki dan ko iya manya manya tsutsosin dake crawling a jikinsa ya ishe shi azaba
Samha na kā€™okā€™arin magana Na Maliya ya bayyana yana kyalkyale dariya babu Wanda yake ganinsa sai Alhaji Bala
Alhaji Bala da muryarsa bata fita yana daga kwance ya fara ihu yana Na Maliya ya kashe shi ya huta
Aikuwa na Maliya na watsa mishi ruwan kaikayi ya mikā€™e da skeleton dā€™in jikinsa ya fara cizge Sauran fatar dake jikinsa yana ihu har Dana fuskarsa
A tsorace su Suhaima suka ja da baya suna kallon ikon Allah Alhaji Bala kuwa sai cizge cizge yake yi
Yafi kā€™arfin minti Ashirin ahaka kafin ya zubā€™e a kā€™asa yana kuka yana rokā€™on mutuwa tazo ta dā€™aukeshi
Girgiza kai su Samha kawai suke suna Al ajabin halin da suka ga Alhaji Bala a ciki Saiam kuwa cewa take lallai Allah ba azzalumin bawa bane tun a gidan duniya yake Hisabi ko ahaka aka bar Alhaji Bala ya girbi abinda ya shuka
Ahaka Akram ya maidasu gida suna Al ajabin halin da suka ga Alhaji Bala
Dangin Alhaji Nazifi kuwa ganin suna tayiwa Alhaji Bala zancen Aure yakā€™i basu hadā€™in kai ne yasa suka sa ranar da zaā€™a dā€™aurawa su Suhaima Aure shima zasu dā€™aura mishi da Nazifa Cousin dā€™insa

šŸŒ‘ šŸŒ‘ *BšŸ…°Kā€™IN DšŸ…°RE*šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘šŸŒ‘
     *Written by*
šŸ’…šŸ’… *Sadnaf*šŸ’…šŸ’…

 
*A heart touching story*

Ā® *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
    _ÉÆɛ É–Ę”Å‹ā€™Å§ Ę”Å‹Ł³įƒ§ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, įƒŖųŧ ÉÆɛ ąŁ³ÅžĘ” Å§Ę”Å³Ä†É§ ɖ ɧɛąřŧ Ę”Ź„ řɛąɖɛā€™Åž_
#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
*#IG PML WRITERS*
#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com

*Follow me on Wattpad@Sadnaf*

   

       *END*

Shirye shirye ake tayi  kowane bā€™angare babu kama hannun yaro inda kan amaren ya dā€™au zafi ga exams da suke yi ga gyaran jiki da ake musu kullum basu da lokacin Kansu ko kadā€™an Dan ana musu gyaran jiki  suna karatun exams basa ma iya wani wayan kirki da angwayen nasu sai dai messages dama tuni suka daina zuwa zance

+
Alhaji Nazifi kuwa gyara yayi wa gidansa sosai Dan sai daya canza komai na gidan ya koma sabo hatta bā€™angaren Hajiya Nafeesa sai da aka saka sababin furnitureā€™s dangi kuwa sai murna suke suna yayi gyaran gida adaidai kamar yasan shima angwancewar zaiyi.
Ba kā€™aramin kudā€™i ya kashewa su Suhaima ba komai iri dā€™aya yayi musu sai dai bambamcin kala dā€™an kā€™aramin lefe ya kā€™ara musu bayan uban lefunan da aka kawowa kowace a cikinsu abinda ake cewa gata kam sun same shi Dan wasu kayan ma sai su shekara biyu basu yi amfani dashi ba
Akwana a tashi babu wuya duk abinda aka sawa rana sai yazo an shiga satin biki an fara shagulgula duk da Su Suhaima sun ce basa San wani party waleema kawai zasuyi a ranar da akayi dā€™aurin Aure  amma sai da Angwayen suka tilasta musu zuwa dinner da suka hadā€™a gabadā€™aya a wani katon hall Amare sun sha kyau sai walwali suke Akram ya kā€™asa dā€™auke idonsa daga kan Samha sai kallonta yake yi Dan tunda yake da ita idan ka dā€™auke wet lips ko kwalli bai tabā€™a ganinta dashi ba sai gashi ta sha Heavy make up ta canza mishi kamar ba ita ba Samha kuwa kamar ta nutse Dan kunyar irin kallon da Akram ke binta dashi dan ba normal kallo bane daya saba yi mata

Ahaka taro ya watse cike da farinciki da annashuwa

Samha a ranar Sam bata ganewa Akram dan sababin abubuwa ya bā€™ullo mata dashi da suka je sauke su a gida kamar ba Akram mai kunyar nan ba rikice mata yayi yana matse hannayenta ita kuwa jikinta ya hau rawa wani irin tsoronshi ya rufeta data ga yanda idonsa ya kadā€™a yayi jajur dakā€™yar ta fusge hannunta ta fito daga motar aguje har suna bangaje juna da Saheebar da itama ta fito jikinta na rawa dan kamar  hadā€™in baki Yazeed shima birkice mata yayi yana Neman maida ta cikinsa sabida rungumar da yayi mata
Jiki a sanyaye suka kā€™arasa part dā€™insu kowace da tunanin da take a zuciyarta take tsoron angwayen nasu ya rufesu
Su Saiam kuwa sai tambayarsu suke abinda yafaru suka gansu haka babu wacce ta iya magana acikinsu suka fara kā€™okā€™arin rage kayan jikinsu
Suhaima ce karshen shigowa itama kana ganinta kasan a firgice take a kā€™asa ta zube tana sauke numfashi dan dakā€™yar ta iya kwatar kanta a hannun khaleed dan shi har dasu kiss ya mata
Su Saiam mai zasuyi idan ba dariya ba dan ko basu fadā€™a musu ba sun gano su
Suhaima ce tayi kā€™arfin halin magana tana ā€œAunty wai dan Allah wane irin turare kika fesa mana haka gaskiya kar ki kā€™ara fesa mana bama so  fyadā€™e Khaleed ya kusa yimin a mota yana tambayata wane irin turare na fesa mai dā€™aga hankaliā€
Babu abinda su Saiam keyi sai dariya Safna kuwa tace ā€ kinsan nawa muka kashe kuwa wajen hadā€™a muku turaren nan ai sai ma gobe wlh wanka zamuyi muku dashiā€
STORY CONTINUES BELOW
ļæ¼
Samha da Saheeba kuwa tunda kowacensu ta zauna suke  ta sake sake aranau  suna ta ganin kiran angwayen nasu suka kā€™asa dā€™agawa
Suhaima ce kawai bakinta bai mutu ba sukayi ta magana dasu Saiam dan su basa jin wani nauyin juna tamkar kawaye haka suke
Safna ganin bakinsu Saheeba ya mutu basa magana yasa ta koma tana tsokanarsu dan tun yanzu su bari ma sai gobe Saiam ta karashe da ā€˜wayaga idon Auta gobe a karshen gado tana dan Allah Akram kayi hakuriā€
Samha kuka ta fashe dashi tana ta fasa Auren su Suhaima kuwa sukayi ta mata dariya
Washegari kā€™arfe 11 dubanin mutane suka shaida dā€™aurin Auren Suhaima da Khalid Saheeba da Yazeed Samha da Akram a karshe yayan Alhaji Nazifi ya matsa kusa da liman ya mikā€™a mishi bandir dā€™in dubu hamsin yace a dā€™aurawa Alhaji Nazifi Aure da ā€˜yar uwarsa Nazifa
Alhaji Nazifi kā€™asa kwakwaran motsi yayi sabida mamaki har sai da aka dā€™aura Auren shi da Nazifa surukan nasu sai murna suke dan dama suna tunanin yanda zai yi rayuwa shi kadā€™ai idan yā€™ayā€™ansa suka  tafi gidajen mazajensu

Ciki kuwa amadadin farinciki kuka amaren suka fara yi da suka tuna Hajiya Nafeesa kafin kace me kowace ta fara kā€™walla tana ina ma Hajiya Nafeesa tana rayye taga Auren ā€˜yaā€™yanta gabadā€™aya tuni mutuwarta ya dawo musu sabo fill aka hau koke koke duk yanda anwagwayen suka so suyi hotuna da amaren nasu sai hakura sukayi
Alhaji Nazifi kuwa ana gama dā€™aurin Aure ya nufi bā€™angaren Hajiya Nafeesa ya tafi can kuryar dā€™akinta ya kwanta akan gadonta ya dā€™auko hotonsu dake taya shi kwana ya kife kansa akai yafara kuka yana mata adduā€™oin samun rahamar ubangiji dan bai tabā€™a tunanin zai auri wata ba bayan mutuwarta shi da yake tunanin bazai iya rayuwar Aure da wata ba sai gashi an dā€™aura mishi Aure da Nazifa
Kuka ya sha sosai har sai da yaji kansa na Neman darewa gida biyu dakā€™yar ya iya mikā€™ewa ya wanke fuskarsa yafito sabida kiran da ake ta damunshi dashi a waya.

Ciki kuwa Sai a lokacin su Saiam suka ji labarin Auren Alhaji Nazifi da Nazifa
Sunyi farinciki sosai da dā€™aurin Auren dan suna ta tunanin yanda Mahaifinsu zai yi rayuwa shi kadā€™ai idan sun tare.

Ahaka aka cigaba da shagulgula kā€™arfe biyu aka fara Walimar da Yayan Hajiya Nafeesa ya hadā€™a musu a harabar gidansa
Nasiha da waā€™azi akayi musu sosai mai ratsa jiki sai zubar da hawaye sukeyi
Kā€™arfe hudā€™u da rabi dangin khaleed suka iso dan tafiya da amaryarsu dan Bauchi zaā€™a kai Suhaima
Alhaji Nazifi kuwa dama guduwa yayi daga gidan yace yayansa ya wakilce shi wajen yi musu adduā€™a dan Sam bazai iya jure ganin kukansu ba dan sai arasa mai rarrashin wani

Rungume juna sukayi sosai suna kuka kamar zasu shide dakā€™yar aka bambare su daga jikin juna
Ahaka aka tafi  kai Suhaima gidanta sai kuka take
Kā€™arfe shidda dai-dai aka zo tafiya dasu Saheeba dan gidansu dā€™aya da Samha Katanga ne kawai ya raba su hakan kuwa ba kā€™aramin dadi yayi musu ba dan at least idan suna ganin juna zasu ringa rage kadaici
Suna rungume da juna har aka kaisu gidajensu sai kuka suke kamar zasu shidde kan Samha kuwa kamar ya rabe biyu sabida kuka
Ana fita dasu Samha aka shigo da amarya Nazifa bā€™angaren Hajiya Nafeesa aka kaita itama sai fargabar irin tarbā€™ar da angonta Alhaji Nazifi zai mata take dan tana da masaniyar bai San da Auren ba sai yau

Sai kā€™arfe goma sha dā€™aya su Akram suka shiga gidajensu Akram kamar ya zuba ruwa a kā€™asa ya sha dan cikar burinsa
A can karshen gado ya hango Samha nata kuka ta rikā€™e kanta
STORY CONTINUES BELOW
ļæ¼
Nufarta yayi da sauri tare da watsar da kayan dake hannunsa birkitota yayi gabadā€™aya jikinsa hankalinsa a tashe ya fara tambayarta abinda ya sameta
Samha kuwa luf tayi a kirjinsa tana nuna mishi kanta
Hannu ya kai ya tabā€™a kanta aikuwa yaji da zafi rau da sauri ya duro daga kan gadon ya hadā€™a mata ruwa mai dan dumi dan tayi wanka
Ganin tana ta wani nonokā€™ewa da dukan alamu a tsorace take yasa ya rokā€™eta data kwantar da hankalinta babu abinda zai mata ta dai bashi hadā€™in ya bata abinci tasha magani stress ne ya mata yawa
Da haka hankalinta ya kwanta ta shiga bandā€™akin tayi wanka tana fitowa ya tura mata gashashen kazar da ya shigo dashi gabanta ya rokā€™eta taci ta  sha magani dakā€™yar taci cinya biyu tace ta koshi ta dai sha yoghurt dā€™in sosai
Paracetamol biyu ya bata ta sha daga nan ya umarceta data kwanta tayi bacci
Kan gadonta ta hau ko minti biyar batayi ba bacci yayi awon gaba da ita dan tana da tabbacin babu abinda Akram zai mata
Akram kuwa shima kintsawa yayi yayi nafilolinsa ya kwanta abayanta yana karewa surarta kallo sai hadiyar yawu yake yi
Su Suhaima da Saheeba kuwa angwayensu basu dā€™aga musu kā€™afa ba aranar suka baje amarensu
Alhaji Nazifi kuwa Palo ya dawo ya kwanta dan Sam baya jin zai iya kwanciya da wata macen idan ba Hajiya Nafeesa ba Nazifa kuwa ganin bai kulata ba yasa itama tayi kwanciyarta da kudurin sai ta karkato da hankalinsa gareta.
Akram time to time ya ringa tabā€™a jikin Samha yaji kanta ya rage zafi ahankali shima bacci yayi awon gaba dashi yana rungume da Samha kiran sallar asuba ne ya tashe shi daga daddan baccin da yake ahankali ya matsa kusa da Samha ya fara hura mata iska a kunne da zumar ya tasheta amma me kamshin turarenta ne ya fara rikita shi daga hura kunne yafara kai mata kiss ko ta ina
Samha jiki na rawa ta budā€™e idonta ta fara kā€™okā€™arin tureshi daga jikinta amma ina hankalin Akram ba a jikinsa yake ba romancing dā€™inta kawai yake yana rabata da kayan jikinta kai kana ganin yanda ya rikice kasan jjc ne his new to the club
Samha kuwa tuni ta bā€™are baki ta fara kuka tana hadā€™ashi da Allah da annabi nikuwa nace sorry dear Akram yayi nisa
Sai da ya maida Samha cikakiyar ā€˜ya mace ya dawo hankalinsa daga nan kuma fa ya fara bada hakuri yana rarrashi
Samha kuwa sai kuka take tana ta tsaneshi ita gidansu zata koma
Dakā€™yar Akram ya shawo kanta ya gyara barnar da yayi

Akram ko kā€™ofar gida bai lekā€™a ba yana ta aikin rarrashi Samha kuwa sai Langabā€™ewa take
Daddare kuwa tana idar da Sallar isha ta kulle kā€™ofar dā€™akinta babu yanda Akram bai yi da ita ba akan ta budā€™e kā€™ofar takā€™i akan dole ya hakura ya tafi dā€™akinsa ya kwanta yana ta juye juye 

A Daren ranar Alhaji Bala ya amsa kiran Mahallici bayan uban wahalar daya sha haka aka tattara kasusuwansa aka binne shi
Tuni labarin rasuwarsa ya zagaye ko ina daidaiku mutane ne kawai ke mishi adduā€™ar Samun rahamar Allah
Mahaifiyarsa tayi kuka tayi nadama da bata binciki irin sanaā€™ar da Alhaji Bala yaringa yi ba gashi duk kudā€™in daya Tara da dukiyoyin da ya ajiye bai amfanesu da komai ba bai hana Alhaji Bala mutuwa ba bai hanata bā€™uya ta kā€™asa fitowa Cikin bainar jamaā€™a
   *3months later*
Idan kaga su Samha baza ka gane su ba sabida tsabar kwanciyar hankalin da suka samu a gidajen mazajensu
Mazajensu basu da wani burin da ya wuce su faranta musu dan suna balain sansu

Quote
*get married to the person who loves and is  ready to spend d rest of his life with you than for you to marry d person who you love d person u loved would take advantage of that love u have for him and misbehave cos u are going to tolerate him bcos of d love u have for him but wen you get married to the person dat loves you so much dear u would be treated like a queen cos there is no any woman on earth that can compare herself with you and steal your man from you be wise in choosing your life partner donā€™t go for what your hrt loves so much*

1
Akram  kamar ya hadā€™iye Samha sabida so da kauna
Samha kullum tana tare da Saheeba suna hirar yanda zasu ringa farantawa mazajensu  kowace na dā€™auke da juna biyu
Haka ma Suhaima tana jin dadin zaman gidan Aurenta abinda ya rage mata jin dadi shine nisan da tayi da ā€˜yan uwanta amma duk da haka kullum tana makā€™ale da waya a kunnenta suna waya dasu
Saiam da Safna kuwa duk sun haihu sun sanyawa ā€˜yayā€™ansu Sunan Hajiya Nafeesa dan dukansu mata suka Haifa ā€˜yar Saiam ana ce mata momy yar Safna ana ce mata Ammi
Bā€™angaren Alhaji Nazifi kuwa tun yana dā€™auke kansa yana nisanta kansa da Nazifa har sai da yazo ya fara kulata sabida yanda ta jajirce wajen faranta mishi rai duk wani Abu data San zai faranta mishi rai yinshi kawai take tuni shima ya koma dā€™an yaro yafara soyewa dan Nazifa dama yarinya ce tunda mijinta ya mutu bata kā€™ara Aure ba duk wata  yakan lekā€™a gidajen ā€˜yaā€™yansa yaga lafiyarsu
Hajiya Lubna kuwa tuni ta samu dā€™an garinsu ta Aura duk da yana da mata ita taje ata biyu hankalinta a kwance yake dan tasan irin sanaā€™ar da  yake yi idan ta tuna  Naila takan yi kuka ta bita da adduā€™a

*Alhamdulillahi rabbil alamin anan na kawo karshen Bakā€™in Dare kura kuran danayi a ciki Allah ya yafemin ina kaunarku tamkar yanda kuke kaunata masoyana da bazarku nake dancing thanks so very much for d love and support sai kunjini sooner or later*

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *