BAKIN DARE CHAPTER A
đ đ *Bđ
°KâIN Dđ
°RE*đđđđđđđđđ
*Written by*
đ
đ
*Sadnaf*đ
đ
*A heart touching story*
Âź *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
_ÉŻÉ ÉÆĄĆâƧ ÆĄĆÙłá§ ÉĆƧÉĆƧÄ
Ä±Ć ĆÉ ÉÉĆłÄÄ
ƧÉ, áȘƳƧ ÉŻÉ Ä
ÙłĆÆĄ Ć§ÆĄĆłÄɧ É É§ÉÄ
ĆƧ ÆĄÊ ĆÉÄ
ÉÉâĆ_
#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
*#IG PML WRITERS*
#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com
*Bismillahi Rahamanir Rahim am back again with interesting story insha Allah amma banyi muku alkawarin posting ba kullum Indai ina da sarari zaku na ganin post dâina thanks for reading*
+
*Page 1*
Hajiya Nafeesa a zaune take atsakiyar âyayâanta Saiam Safna Suhaima Sahiba da Auta Samha Saiam itace first born sai mai binta Safna sai Suhaima Sahiba da Auta Samha Hajiya Nafeesa yaranta duka mata ne Allah bai bata dâa namiji ba tana balaâin San âyaâyanta sosai dan bata da burin da ya wuce taga ta faranta musu rai zata iya yin komai akansu Asalinsu âyan gombe ne ita da mijinta haifaffun can ne Aiki da Alhaji Nazifi ke yi a Abuja ne yasa suke zaune a Abuja acan duk ta haifi su Saiam sun taso cikin rufin asiri da sutura ta ubangiji Dan babu laifi zaâa iya saka su asahun masu kudâi akwai soyayya mai tsafta atsakanin iyalan da kaunar junansu most especially yaran Dan Kansu a hadâe yake sosai
Dukansu da Hajiya
Nafeesa suke kama dan Hajiya Nafeesa fara CE kyakyawa idan ka ganta bazaka yarda ita ta haifesu ba dan kâaramin jiki ne da ita Samha ce kawai bata dâauko hasken fatar ta ba kamaninta ya fita daban Dana âyaâyyenta dan ita kalar Alhaji Nazifi ta dâauko ita ba bakâa ba ita ba fara ba abinda ake cewa madarar Kyau Samha Allah ya bata Dan tafi su Saiam kyau sai dai su gaya mata hasken fata da gashi su Kansu wani zubin suna admiring kyawunta ga diri dan ita yar duma duma ce bata fiye tsayi kamar su Saiam ba
Hirar bikin Saiam da Safna da ya rage sati uku sukeyi cikin nishadi inda suke ta tsara abubuwan da zasuyi a bikin Saiam da Safna murmushi kawai suke yi suna kallon Suhaima da Sahiba dake ta tsara yanda bikin zai kasance Hajiya Nafeesa kuwa nata biye musu tana shafa kan Samha da tayi pillo da cinyar ta kananan kalban dake kan Samha take ta shafawa Samha kuwa ta lumshe idonta dan tana jin dadin yanda Hajiya Nafeesa ke wasa da kalaban kanta dan har wani bacci bacci taji yana Neman dâaukanta dukansu sanye suke da kayan bacci dan Sun kwanta Hajiya Nafeesa ce tazo duba su daga nan kuma ta zauna suna hira
Saiam kallon Hajiya Nafeesa tayi tace
âMummy kije ki kwanta idan kika biyewa su Suhaima tsaf zasu rikâe ki da surutu dan ba gajiya zasuyi ba yanzu fa sha dâaya da minti biyarâ
Hajiya Nafeesa dâaga kan ta tayi ta kalli agogon dake cikin bangon dâakin ta dawo da kallonta kan Saiam tace
â Barni musha hira da âyaâyana sha biyu naje na kwantaâ
Safna cewa tayi âMummy yanzu Daddy kawai kika bari a bâangarenku gaskiya nidai kije ki taya shi hira ko ni naje na taya shiâ
Dariya Hajiya Nafeesa tayi tace â sai kiyi sauri kije ai Daddynku ya Dade da bacciâ
Murmushi sukayi su Suhaima kuwa suka cigaba da hira
Hajiya Nafeesa haka kawai taji gabanta yayi wani irin mugun fadâuwa ahankali ta sunkuyar dakai tana karanta Innalillahi wa inna ilaihi rajiun Allahuma ajirni fi musibati wa aklifnin khairin Minha
Sahiba da Suhaima shiru sukayi suna kallon Hajiya Nafeesa
Gabanta cigaba da Fadâuwa yayi tana ta sallati a zuciyarta ahankali taji gabanta ya rage fadâuwa dâagowa tayi ta kalli su Suhaima dan Saiam da Safna sun Dade da bacci Samha ma bacci ya dâauketa
STORY CONTINUES BELOW
ïżŒ
Ce musu tayi âina zuwa bari na dubo Daddynku na dawoâ
Suhaima Hamma tayi Alamar itama ta fara jin bacci cewa tayi âmummy ba sai kin dawo ba kawai kiyi kwanciyarki gobe ma cigaba da tsare tsarenâ
Hajiya Nafeesa girgiza kanta tayi tace âina zuwa bari naje na dawoâ
Ajiye kan Samha tayi akan pillow ahankali ta yi waje gabanta na cigaba da Fadâuwa tana adduâoi a zuciyarta da dan Sauri ta kâarasa bâangarenta Dana Alhaji Nazifi dâakinsa ta wuce direct
Akan gadon da yake kwance ta zauna agefensa ta lekâa fuskarsa budâe idonsa yayi ahankali suka hadâa ido ce mishi tayi
âDaddyn Saiam dama bakayi bacci baâ?
Harara ya wulla mata yace â bansani ba wai Nafeesa na dawo agajiye ko dan Tausa Babu ballantana hira mai dadi kawai kika kwashi jiki kika tafi wajen âyaâyanki ba komai ki cigaba ina nan ina neman matar da zan Aura da zata ringa kula dani kije can ki karata ke da âyaâyan naki tunda kinfi sansu akainaâ
Murmushi Hajiya Nafeesa tayi tace âAllah ya baka hakuri ranka ya Dade ina can muna tsare tsare da âyaâyanka bari nazo na maka tausarâ
Tace tana kâokâarin hawa kan gadon
Juya mata baya yayi yace âai bana so kuma kiyi kwanciyarki bacci zanyi nama fara kika shigoâ
Murmush ta kâarayi duk da gabanta bai bar fadâuwa ba
Mikâewa tayi ta nufi bandâaki dan tayi alwala
Abun mamaki tana alwala jikinta na rawa ga fadâuwar gaba ta rasa mai yake damunta
Tana gama alwala tafito ta cire doguwar rigar dake jikinta tasaka wani mai dan kauri dan Wanda ta cire na bacci ne hijabi ta saka tayi waje da sauri bâangaren su Saiam ta koma ta shiga a hankali taga duk sunyi bacci binsu tayi da kallo dâaya bayan dâaya haka kawai hawaye ya hau zubo mata ta kuma rasa dalilin zubarsu takawa tayi taje gaban gadon Saiam da Safna tana kallonsu sai data samu minti biyar tana kallonsu kirjinta na bugawa kafin ta tofesu da adduâar kariya taje gaban gadon su Suhaima da Sahiba yanda tayiwa su Saiam haka tayi musu still tana zubar da hawaye a kâarshe ta nufi gadon Samha dake kwance ita kadâai da teddynta ta rungume a kirjinta zama tayi agafen Samha ta zuba mata ido tana kallon kyakyawan fuskarta hawaye sai gudu yake a kumatunta ta rasa mai yake damunta gani take kamar kallon kâarshe take wa yayanta gani take kamar bazata kâara ganinsu ba ahankali ta gyara mata kwanciyarta taja mata rigar baccinta daya nannadâe yayi sama ajiyar zuciya ta sauke ta fara magana ahankali tare da dâaga hannuwanta sama tana
âYa Allah gani gareka ya Allah ga baiwarka nan tana rokanka gafararka bansan abinda yake damuna ba ya Allah wanan fadâuwar gaban danake yi bansan na menene ba ya Allah idan wani musiba ce take tunkaro mu Ya Allah ka tsaremin âyaâyana ka kare minsu da karewarka Allah ina mai rokanka ka albarkaci rayuwarsuâ
Ahankali ta sauke hannunta ta share hawayen dake ta zuba ta mikâe tayi hanyar waje tana murdâa kâofar ta kâara juyowa tana kallonsu tafi minti goma atsaye still hawaye na zuba afuskarta da kâyar taja kâafarta ta fice daga dâakin gabanta na cigaba da fadâuwa ta rasa mai yake damunta haka kawai takeji kamar akwai abinda zai faru dasu amma bata San menene ba.
Bâangarensu ta koma tana shiga dâakin ta shimfidâa sallaya ta tada sallah a lokacin sha biyu saura minti biyu
Shafai da wutr ta fara yi kafin ta mikâe taringa nafilolli sai da tayi rakaâa goma akarshen sujaddarta ta ringa adduâa ta kusa minti talatin ahaka kafin ta dâago da hawaye shabâe shabâe a fuskarta Dan hawayen sun kâi tsayawa Sam hasali ma karuwa suke ga matsanacin fadâuwar gaba da jiki hannuwanta ta dâaga sama tana karayi wa âyaâyanta adduâa da kariyar ubangiji sai wajen kâarfe dâaya ta shafa ta mikâe ahankali ta cire hijabin jikinta ta zura wani hular baccinta mai net ta dâauko counter dâinta agaban mudubi ta kwanta agefen Alhaji Nazifi bayan ta kuma rufeshi da bargo sabida sanyin Ac dake ratsa dâakin ahankali ta ringa Jan istigifari duk da hawaye bai bar zuba a idonta Ba haka ma fadâuwar gaban
STORY CONTINUES BELOW
ïżŒ
Juyi kawai take yi Dan sam bacci yakâi dâaukanta ta ma rasa takaimaiman tunanin da zata yi lumshe idonta kawai tayi
*1:45am*
A lokacin bacci ya fara dâaukan ta Harbin bindiga taji kamar a mafarki suka mikâe ita da Alhaji Nazifi afirgice suna sallati Alhaji Nazifi a gigice ya mikâe yana neman wajen bâuya Hajiya Nafeesa kuwa tayi hanyar kâofa da gudu cikin zafin nama Alhaji Nazifi ya rukâota yana magana kâasa kâasa yana
âKe bakida hankali ne ina zaki je ba zaki zo mu nemi wajen bâuya ba bâarayi ne fa suka shigo mana gida â
Hajiya Nafeesa da kâarfi ta fusge jikinta daga rukâon daya mata tace cikin tashin hankali murya na rawa
âIna zanje fa kace Alhaji yarana fa idan muka bâuya muka San halin da yâayâanmu suke ciki bazan iya bâuya ba wajen yâayâana zanje na bâoyesu Dan nasan suna farkon gate basu kai ga shigowa na biyu ba Alhaji idan dukiya suke so ka basu mu basu kome suke so kar muyi musu gardama dan Allah Ashe abinda ke ta sani fadâuwar gaba kenanâ
Da gudu tayi waje bata tsaya jin abinda Alhaji Nazifi zai ce ba adai dai lokacin da aka kuma harbin bindiga
Alhaji Nazifi kuwa toilet yayi da gudu ya kulle kâofar jikinsa na masifar rawa yabi ya hadâa gumi
Hajiya Nafeesa kuwa aguje ta kâarasa bâangarensu Saiam Dan tana jin suna kâokâawa da gate dâin da zai sada su da cikin gidan
Tana shiga dâakin
su Saiam dake cure a waje dâaya suna kuka suka mikâe aguje suke je suka rungumeta suna kuka
zame jikinta tayi daga rukâon da suka mata ta rikâe hannayensu cikin Sauri tana nufar bandâaki dasu sai da suka shiga bandâakin ta rufe kâofar bandâakin tafara magana hawaye na gudu a fuskarta
âSaiam Safna Suhaima Sahiba Baby
(sunan data ke kiran Samha dashi)
insha Allahu babu abinda zai sameku zanyi iya kâokâarina bâarayi ne suka shigo mana cikin gida Ku bâuya anan kar Ku sake Ku fito duk abinda zaâayi idan marasa imani ne bayan sunyi sata sai sun kashe mutum idan dai sunyi nassarar kashe nida mahaifinku Dan Allah Saiam ga amanar kanenki nan Ku cigaba da hadâa kawunanku ina daga kabarina zan ringa muku addua Allah ya muku albarka kuji tsoron Allah a duk inda kuka tsinci kanku kunsan dai dai gwargwado na Baku tarbiyya kar bayan ranmu kuyi watsi da tarbiyyar da muka muku karku manta koda bana raye idan kukayi ba dai dai ba zaâa tadamu ace ga abinda âyaâyana suke aikatawaâ
Tunda tafara magana dukansu ke kuka kamar zasu shide Samha kuwa kamar zata koma cikinta cewa take âMummy insha Allahu bazasu kasheku ba Mummy mu bâuya anan karki tafi ki barmu Dan Allahâbugun kâofar dâakin da akeyi ne yasa numfashinsu kusan dâaukewa
Hajiya Nafeesa kuwa tayi sauri ta turesu daga jikinta cikin sauri tace â zan kulleku anan ko da sun kashemu karku sake kuyi mana kuka adduâarku kawai muke bukata duk sallar da zakuyi kusamu a adduâarku Allah ya muku albarka ina cikin kabarina ina muku adduâa Allah ya karemun Ku Ku tsare mutuncin kanku Dan Allah akwai azumi guda biyu da ban rama ba Ku rama min idan rai yayi halinsa babu Wanda yake binmu bashiâ
Duk maganar da take da sauri sauri takeyi jin datayi an shigo dâakin ne yasa ta jawosu tabi su dâaya bayan dâaya ta musu kiss agoshi tayi waje da sauri ta kulle kâofar bandâakin tare da wullar da mukullin acikin laundry basket dake gefen bandâakin adai dai lokacin da bâarayin suka dâaga labulen daya raba dâakin da bandâakin
Fitsari ne ya zubo mata sakamakon ganin su da tayi da manyan manyan bindigogi babu mask a fuskarsu kana ganinsu kasan babu Digon imani ko kadâan a zuciyarsu
STORY CONTINUES BELOW
ïżŒ
Dâaya daga cikin bâarayine ya buga mata gindin bindigar tare da janta tsakiyar dâakin adai dai lokacin dataji kanta na juyawa
A kwance taga Alhaji Nazifi atsakiyar dâakin mutane biyu sun dâora mishi bindiga su shidda ne bâarayin dukansu suna sanye da bakâakâen kaya dukansu dogwayen bindiga ne Ahanunsu sai Wanda yake bakâin kâofa ne kawai ya rikâe kâaramin bindiga farine dogo mai manya manyan idonu ga wani katon tabâon sallah dake goshinsa kallo dâaya zaka mishi kasan cikakken Dan Fulani ne
Ahankali Hajiya Nafeesa dake rikâe da kanta ta fara binsu da kallo dâaya bayan dâaya inda ta sauke idonta akan ogansu dake zaune akan 3 seater dake dâakin ya dâora kâafa dâaya kan dâaya hallitar fuskarsa kawai ta isa ta razana mutum ko da bai rikâe bindiga ba kana ganinsa kasan bai San Kalmar imani ba Sam jijjiga kâafa kawai yake yana kâarewa ko ina kallo inda ya ringa bin hotunansu Saiam da Kallo
Akram dake bakin kâofa shima a tsaye tunda ya shigo yayi tozali da hoton Samha ya zubawa hoton ido kirjinsa na wani irin bugawa da kâarfi yakasa dâauke idonsa daga kan hoton
Ogansu dake zaune akan 3 seater ne yafara Magana cikin muryarsa mai firgita mai saurare
âHajiya ina wanan yaran naki suke dan da Alama bayan Shegun masu wahalar samuwa da muka zo Ku bamu zamu samu lafiyayyun abinci masu rai da motsi baâa mana gardama baâa mana musu baâa bâata mana lokaci idan dâaya daga cikin abunan Dana zayyana ya faru to tabbas zan fasa kwakwalwar mutum cikin minti biyuâ
Yace yana juya bindigar hanunsa hantar cikin Hajiya Nafeesa ne ya kadâa Dan ga dukan alamu yaranta ne abincin da yake cewa kasa magana tayi
Wanda ke gefenta a tsaye ya daka mata wani mugun tsawa
Da sauri tace âakwai kudâi a bâangaren Alhaji akwai gwalagwalai na acikin akwatiâ
Pito kawai ogansu yayi su hudâu sukayi waje da sauri banda Akram dake tsaye abakin kâofa
Ogansu kuwa ya cigaba da karkadâa kafa ya zubawa Hajiya Nafeesa ido yana lashe lebbâe aransa kuwa yana ayyana yanda zai sarrafa Hajiya Nafeesa
Fitar bâarayin da minti goma sai gashi sun dawo da wani katon brief case da akwatin da Hajiya Nafeesa ke saka gold dâinta agefen ogansu suka ajiye ya sauke kâafarsa tare da budâe brief case dâin
Tozali yayi da wrappers dâin dubu dubu ya saki wani mahaukacin dariya yana âshegun kenan masu wahalar samu sabida Ku muka fito daddare nanâ
Wrapper dâaya ya dâauko yayi kissing ya maida ya rufe ya jawo akwatin sarka da Dan kunnen wani katâon sarka ya dâauko guda dâaya ya shinshina yana murmushi ahankali ya mayar da sarkâar ya dâago yace âlion,scorpion killer black kun tabbata duka shegun kenanâ
Wanda yacewa killer ne ya gyadâa masa kai da iya su kenan
Murmushin dake sa shi mugun muni tare da tona asalin muninsa ya kâarayi yana kallon Hajiya Nafeesa Alhaji Nazifi kuwa jikinsa in banda rawa babu abinda yake yayi fitsari ya kai sau biyu ko dâago da kansa baiyi ba Dan yana ganin idan ya dâago zasu iya harbinsa
Hajiya Nafeesa kuwa duk adduâoin data sani yi kawai take adduâa kawai take kada Allah yabasu ikon yi musu wani Abu bayan kudâin da suka dâauka
Ogansu karkata kansa yayi ya kalli Alhaji Nazifi yace â Alhaji ina abincin da zaku bamu muci neâ
Alhaji Nazifi dâagowa yayi cikin mugun rawar jiki da baki yace âakwai Abinci a kitchen ranka ya Dade bari na dâauko mukuâ
Dariya suka fashe dashi dukansu most especially ogansu har da kwanciya akan kujera Akram dake bakin kâofa kawai ne baiyi dariya ba yana nan atsaye kamar gunki ya maida hoton Samha tamkar mudubi ko kifta ido baya yi
STORY CONTINUES BELOW
ïżŒ
Ogansu kallon Killer yayi Dan acikin yaransa yana ji dashi shine Wanda ya dâauko halinshi
kashe mutum ba wahala yake mishi ba ce mishi yayi
âKiller gaya mishi wane irin Abinci mukesoâ
Killer cikin kakausar muryarsa yace âAlhaji muna nufin ina yaranka suke muna so mu Dan huta dasu Dan munsan kana da yara nan ma dâakinsu neâ
Hajiya Nafeesa sallati ta saki da iya kâarfinta tafara magana tana âDan girman Allah tunda mun Baku abinda kukeso ku kyallemu Dan Allah Dan annabi kuji tsoron Allah Ku tafi karku manta idan bawanda yake kallonku rabbi na kallonku idan kunfi kâarfin mu Baku fi kâarfinshi ba idanâ
wani mugun ihu ta saki sakamakon gindin bindigar da killer ya buga mata akai take jini ya hau wanke mata fuska
Ogansu kuwa ko gezau baiyi ba illa ma kâara kishingidâa da yayi yana kallon Alhaji Nazifi yace
âAlhaji zan tarwatsa kanka fa kana bâata mana lokaci ina abincin suke Dan nasan bâoyesu kukayiâ
Alhaji Nazifi da numfashinsa ke fita Sama sama kamar mai asthma cewa yayi
âKayi hakuri ranka ya Dade wlh bangane abinci da kake nufi baâ
Girgiza kansa yayi ya ajiye bindigar hannunsa yayi wani irin Abu da ido dukansu suka ajiye bindigar hannunsu suka zazzauna banda Akram shi dai yana tsaye da bindigarsa a hannu yana jin wani irin zafi a zuciyarsa Dan yasan mai ogansu zai yi
Ogansu takawa yayi yaje gaban Alhaji Nazifi yace âto tunda baka gane ba yanzu zanci abincin agabanka inyaso sai ka dâauko min sauran na ciâ daga haka ya nufi wajen Hajiya Nafeesa dake jin jiri sabida buguwar da kanta yayi
Hajiya Nafeesa wani irin tsalle tayi tayi gefe dâaya data ga Ogansu yana kâokâarin kamota
Kâau da kansa yayi ya kalli Alhaji Nazifi yace â kayiwa matarka magana na cita idan ba haka ba wlh tallahi zan harbeku Ku biyunâ
Jikin Alhaji Nazifi ne ya dâauki mugun rawa ya saki wani fitsari mai zafin gaske cikin rawar murya yace
âNafeesa ki tsaya Dan Allah kar su harbe mu Dan Allah ki tsayaâ
Wani irin kâarfi da dâauriya ne yazo wa Hajiya Nafeesa ta kalli Alhaji Nazifi tace
â Dana tsaya wanan kafirin ya tabâani gwara ya hadâu shi da yaransa su harbeni idan na mutu kwana na ne ya kare bazan tabâa tsayawa ya keta min haddi ba wlh sai dai ya kasheni
âAlhaji ka bani mamaki akan me kake tsoron mutuwa ai ba a gujewa mutuwa idan lokacinta yayi duk inda ka kai ga tsoransa sai ya dâauke ka suyi min komai su kasheni indai bazasu tabâa min yarana baâ
Alhaji Nazifi sakin baki yayi yana kallon Hajiya Nafeesa da mamaki a fuskarsa
Sukansu bâarayin ba kâaramin mamaki ta basu ba Dan basu tabâa ganin mai kâarfin halinta ba
Ogansu wani mahaukacin dariya ya saki yace â ina San jarumai irinku hakan ya nunamin zan iya awa uku akanki kuma sai na kusanceki na kusanci yaranki agaban idonki idan na gama kuma na kashekiâ
Gadan gadan ya nufi wajen hajiya Nafeesa
Inda Allah ya bawa hajiya Nafeesa wani irin kâarfi na ban mamaki suka fara kâokâawa sosai
Babu yanda Ogansu baiyi ba akan ya tadiyeta ta fadâi amma ina tana nan atsaye kyam
mari kawai yake gaura mata a kâarshe ya jawo rigarta a fusace ya rabâe gida biyu
Wani mugun ihu Hajiya Nafeesa ta kâwalla
Su Saiam kuwa suka hau buga kâofar bandâakin Dan tun dazu suke so su fito sai kuka suke ihun hajiya Nafeesa ne yasa suka fara buga kâofar bandâakin agigice
Inda Ogansu ya tsaya cak da kâokâawar da yake yi da hajiya Nafeesa kallon lion yayi kawai ya mikâe yayi hanyar bandâakin da sauri
Hajiya Nafeesa cikin zafin nama ta dâauki kwalban humrar dake gefenta ta jefawa Lion aikuwa sai a bayan kâeyarsa
Lion wani irin ihu ya saka
Ogansu ya saki baki yana kallon Hajiya Nafeesa dan bai tabâa ganin mai irin kâarfin halinta ba
Ahaukace hajiya Nafeesa taje ta tsaya agaban lion tana âwlh idan ina Raye bazan tabâa bari kuyi wa yarana komai ba ko da kunyi nassarar kasheni wlh tallahi jinina da kuka zubar bazai tafi abanza ba insha Allahu duk maganar da take kuka take sosai
Wani mahaukacin dariya Ogansu yayi lokaci dâaya ya tamke fuskarsa yayi kan hajiya Nafeesa gadan gadanâŠâŠ.3
đ đ *Bđ
°KâIN Dđ
°RE*đđđđđđđđđ
*Written by*
đ
đ
*Sadnaf*đ
đ
*A heart touching story*
Âź *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
_ÉŻÉ ÉÆĄĆâƧ ÆĄĆÙłá§ ÉĆƧÉĆƧÄ
Ä±Ć ĆÉ ÉÉĆłÄÄ
ƧÉ, áȘƳƧ ÉŻÉ Ä
ÙłĆÆĄ Ć§ÆĄĆłÄɧ É É§ÉÄ
ĆƧ ÆĄÊ ĆÉÄ
ÉÉâĆ_
#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
*#IG PML WRITERS*
#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com
*page 2*
Damkâota yayi ya cilla ta wajen tsakiyar carpet dâin Hajiya Nafeesa kuwa ko fadâuwa bata yi ba ta bishi wajen bandâakin da gudu
Adai dai lokacin da ogan ke tura kâofar toilet dâin su Saiam kuwa sai ihu suke suna kiran Mummy Daddy
Hajiya Nafeesa ihu kawai take tana cewa ya rabu da âyaâyanta yazo ya kasheta
Ogansu ransa a bâace ya wage murya dan Hajiya Nafeesa ta tunzura shi tunda yake fita operation babu Wanda ya tabâa bashi ciwon kai koda namijine ballantana mace
Cikin wani irin murya yace âLion Scorpion killer Ku lalata min kâofar nan cikin minti biyuâ
Da sauri sukayi wajen bandâakin Hajiya Nafeesa kuwa ta hau tsalle tana Ihu Dan suna tafe da kayan aikinsu na lalata duk abinda zai basu wahala
Ogansu kuwa kan kujera ya koma yana huci yana tunanin irin azabar da zai ganawa Hajiya Nafeesa kafin ya kasheta jajayen idonsa kawai ya zuba mata yana kallon yanda take kuka tana kaiwa su lion duka akan kar su budâe kâofar bandâakin wani murmushi yayi dayaga alamar Hajiya Nafeesa na masifar ji da âyaâyanta tunda yaga yanda ta haukace akan zaâa tabâasu idan kuwa hakane sai ya yaga yaran agaban ta ya kuma kashesu inya so yaga yanda zatayi
2
Wani mugun Ihu Hajiya Nafeesa tasa a lokacin da sukayi nassarar budâe kâofar suka ringa jawo su Saiam suna cilla su tsakiyar dâakin sai ihu suke
Hajiya Nafeesa da gudu taje ta shiga tsakiyarsu tana wani irin kuka ta jawosu dukansu ta rungume ta dâago tana kallon ogansu dake karkadâa kâafa yana murmushi
Cikin muryarta dake sarkâewa yana seizing tafara magana tana âwlh idan kukayi wa âyayâana wani Abu Ku da kwanciyar hankali a duniya har abada Ku yi min komai Ku kasheni karku tabâa min yarana ina rokonku da girman Allah Ku kasheni karku tabâa min su idan kuka keta musu haddi na rantse da girman Allah sai inda kâarfina ya kare wala ina Raye ko ina mace kunce mu Baku kudâi mun Baku idan hutawar kukeso kuyi amfani da kudâin kuje Ku nemi karuwai Dan Allah Ku rabu da âyaâyana karku manta mace ce ta haifeka idan baka da Kanne yan uwanka na dasu ya ya zaka ji idan akayi musu haka idan kasan mace ce ta tsugunna ta haifeka ka kuma San soyayya dake tsakanin uwa da dâanta Dan Allah Karka tabâa min yarana ka fadi duk abinda kake so idan kudâin sun maka kadâan zan baka ATM dâina Dana yarana kaje ka cire duk kudâin dake ciki Dan Allah Dan annabi Ku kyalemuâ
Wani irin mahaukacin dariya Ogansu ya fashe dashi sai daya dâauki minti biyar kafin ya gimtse dariyar da yake
Mikâewa yayi ya nufi
wajensu Hajiya Nafeesa jikinsu Saiam kuwa sai rawa yake Samha kuwa kamar ta shige jikin Hajiya Nafeesa
Ogansu durkâusawa yayi agabansu yana wani lashe lebbâe Dan cinyoyinsu duk awaje yake ga kâirjinsu awaje hakan yasa suka fara kakare jikinsu Dan dukansu kamar hadâin baki tsarabar kayan baccin da Daddynsu ya kawo musu daga China ne ajikinsu dukansu
kayan baccin dâuwawu kawai ya rufe bai kai Rabin cinyarsu ba Samha ce kawai tasaka Riga da wando wandon ma iya cinya
Hajiya Nafeesa kuwa kirjinta ne yaringa bugawa da wani mugun kâarfi data ga yanda yake bin surar jikinsu da kallo dâaya bayan dâaya
STORY CONTINUES BELOW
ïżŒ
A kâarshe Samha ya zubawa ido datafi su cikar kirji gabadâaya da manyan cinya take yaji gabansa ya mikâe
Akram kuwa suman tsaye yayi ganin ogansu ya zubawa Samha ido yasa yaji jikinsa ya dâau rawa kirjinsa kuwa kamar ya fadâo
Ogansu dawo da kallonsa yayi kan Hajiya Nafeesa yace
âHajiya gaskiya babu abinda zan ce miki sai dai godiya Allah ya baki yara masu kyau da tada shaâawa wanan yaran naki idan na kusance su zan Dade shaâawata bai motsa ba zan huta anan gaskiya idan uku kawai na iya ci na gaji zan tafi da sauran biyun idan na cisu sai na dawo dasu ni sai Dana gansu ma naji bana shaâawarki yarana zasu iya hutawa dake amma bazan bari su huta da wadanan damsels dâin ba dan gaskiya naga alamar dukansu fresh blood ne bazasu iya jurewa baâ
Su Saiam wani irin ihu suka saka da suka ji mai yace Hajiya Nafeesa kuwa tace cikin karaji da ihu âwlh baka isa ba wlh kayi kadâan baka isa ka lalata min yara agaban idona ba wlh azeem sai inda kâarfina ya kare haba zaluncin yayi yawaâ
Wani irin dariya Ogansu ya kwashe dashi yace âwe shall see zakiga idan na isa idan ban isa ba sai na cisu kuma na kashesu agaban idonki tunda naga alamar sune rayuwarki tunda nake babu Wanda ya tabâa min kwatankwacin abinda kika min banzo nan Dan nayi kisa ba shegun Nazo na amsa na kuma ci abinci na koshi amma tunda kika min haka ke bazan kasheki ba amma zan kashe yaran da suka tunzuraki kika mana haka killerâ
Yace da kâarfi killer yaje gurinsa da sauri
âDâauko min wancan yarinyar ka kai min ita kan gadon canâ yace yana nuna Safna
Safna wani mugun Ihu tasaka a lokacin data kankame Hajiya Nafeesa
Hajiya Nafeesa kuwa tureta tayi cikin zafin nama ta tashi tsaye killer na isa wajensu ta zabga mishi wani mugun mari tace cikin wani irin lion voice âwlh ka tabâa ta sai na kashekaâ
Lion ko saurararta bai yi ba yafara kâokâarin kinkimar Safna
Hajiya Nafeesa da gudu tayi hanyar bandâaki taje ta dâauko wani katon katako lokacin har killer ya kinkimi Safna yayi kan gadon da ita Ogansu ya cire wandonsa yana direta akan gado yaji saukar katako abayan kansa
Wani irin razanan ihu killer yayi take jini ya bâalle abayan keyarsa
Ogansu baki a budâe ya juyo yana kallon Hajiya Nafeesa ita kuwa sai huci take tana â wlh ba zan bari Ku tabâa min yarana ba sai dai idan bana Raye
Zuwa wanan lokacin ran Ogansu ya kai karshe wajen bâaci wani irin mari ya gaurawa Hajiya Nafeesa ya dâauko bindiga yace âthen zan kasheki na hutaâ
Hajiya Nafeesa wani irin hawaye ne ya zubo mata ta kalli Alhaji Nazifi dake jijjiga jini na biyowa ta hancinsa ko na menene oho tace âAlhaji idan ka bari suka yiwa yara na wani Abu wlh tallahi bazan yafe maka ba Ku kuma zaku je inda kuka aikani koman daren dadewa tunda duniyar bata uwarku bace da ubanku ina nan ina jiran zuwanku azzalumai iyayenku sunyi asarar haihuwarku kayi Sauri ka harbeniâ
Ta kâarasa maganar ta cikin ihu da kuka
tana kallon Ogansu dake nunata da bindiga
Wani irin dariya Ogansu ya kwashe dashi ya ajiye bindigar yana â bazan kasheki ba nasan kina so in kasheki ne sabida karki ga yanda zan yaga yaranki ina ba yanzu zan kasheki ba sai kin ga yanda na yaga precious yaranki da kika gwammaci rayuwarsu akan naki rayuwan lion scorpion Ku rikâe min ita
Lion da scorpion da sauri suka kamo hajiya Nafeesa suka mata wani irin mugun rukâo
Ogansu kuwa ya tubâe gajeran wandonsa yana wani irin dariya
STORY CONTINUES BELOW
ïżŒ
Alhaji Nazifi da ji yake kamar ya bar duniya ganin ya nufi wajen Safna dake tsalle tana zagaya dâakin yana binta ne yasa yace
âDan Allah kayi hakuri karka lalata min rayuwar âya aurensu saura sati uku ka rufamin asiri ina rokonku da girman Allah danâ
Wani razanan ihu yasa sakamakon gindin bindigar da Black ya buga masa akai dan yana kansa atsaye
Akram kuwa tunda yaga take taken abinda Ogansu ke San yi yafara magana a zuciyarsa
âI canât just fold my hands and watch this innocent children rape I canât dan inaso nasan secret dâin bala that does not mean in tsaya ayita robbing dâin dukiyar jamaa ana kashesu ana raping dâinsu boss am sorry bazan iya completing mission dâinan ba innocent people are dying bazan iya baâ
Akram yana nan a tsaye sai sake sake yake idonsa a lumshe yana jin yanda su Saiam ke ihu
Safna kuwa ihu kawai take tana tsalle suna zagaya dâakin Ogansu ya kasa kamota
Hajiya Nafeesa kuwa hawaye tsere kawai yake a kumatunta tana taso ta kâwace kanta daga rikâon da suka mata amma ta kâasa
Ogansu dakâyar ya kamo Safna ya gaura mata mari tare da cillata kan gado binta yayi kan gadon tana ta ihu ya jawo rigar baccin dake jikinta take ya rabâe gida biyu Hajiya Nafeesa ta saki wani mugun Ihu daya kusa kashe musu dodon kunne Safna kuwa ta sume
Samha aguje ta mikâe su Saiam suka Mara mata baya suka nufi kan gadon
kamar hadâin baki zagaye shi sukayi suka hau kai mai duka da hannu Suhaima har dasu takalmi
Ogansu a kamosu ya ringa yi dâaya bayan dâaya yana wullar dasu amma kafin ya kuma kamo dâaya ya wullar sun kâara dawowa hakan ne yasa ya duro daga kan gadon ya dâauki bindigarsa ya harbata sama sau uku ransa a mutukâar bâace
Su Saiam da gudu suka runguma juna suna ihu
Ogansu ya dâago cikin rinannun idonsa yace musu ânaga alamar kun dâauka toy gun ne ahanunmu duk wacce ta kâara gigin zuwa kusa dani sai na harbeta wlhâ
Yace ya juya tare da kallon Akram dake tsaye abakin kâofa ya lumshe ido jijjiyoyin kansa sun tattashi cewa yayi
âAk this time around u have to do something pls kaga yanda yaran nan ke bani ciwon kai kar su bâata mana lokaci time is going I promise you daga wanan operation dâin babu abinda zansa ka kâara minâ
Yanda yayi magana da Akram cikin sanyin murya tare da rarrashine ya dâaurewa su Saiam kai dukansu suka maida kallonsu kan Akram da har lokacin bai budâe idonsa ba hatta Hajiya Nafeesa sai data ringa dâaga kai tana kallon Akram take suka fara tunanin ko shine ogansu idan Bahaka ba tunda suka zo yana tsaye abakin kâofa babu lokacin da yayi magana Ogansu ma bai sa shi yayi wani Abu ba
Ogansu ganin Akram bai budâe idonsa ba yasa yaja wani mugun tsaki yace âyou are lucky mai gida yace indaina forcing dâinka kana min Abu if not wlh da yau sai na fasa kwakwalwar ka nonsense Ku kumaâ
Ya juya yana kallonsu Saiam yace âduk wacce ta kâara attempting dâin zuwa kusa dani wlh sai na harbetaâ daga haka ya ajiye bindigarsa ya Jawo Safnar dake sume yafara shafa mata kirji yana kai hannunsa kâasanta
Hajiya Nafeesa ihu ta ringa yi su lion suka ringa gaura mata mari
Wani mugun kâarfi ne yazo wa hajiya Nafeesa ta kâwace hannayenta daga rikâon da suka mata kafin su Ankara ta dâauko katakon dazu ta kwadâawa lion da scorpion haka ma killer dake rikâe da kansa tunda zu kafin ya iso inda suke ta kwadâa mishi a Goshi
Ogansu kuwa jikin Safna da boost dâinta ba kâaramin ruda shi yayi ba yana jin ihunsu lion ya kasa juyawa yaga abinda ke faruwa
Hajiya Nafeesa kuwa wurgi tayi da katakon hannunta ta dâauko wanan fashashen kwalbar humra data wurgawa killer dazu ta nufi wajen ogansu daya zaro gabansa yana kâokâarin shigar Safnar da bata San awacce duniyar take ba
STORY CONTINUES BELOW
ïżŒ
Hajiya Nafeesa sai data dâaga kwalban sosai ta caka mishi Abaya
Ogansu ya saki wani razanannen ihu tare da gantsarewa Hajiya Nafeesa kuwa ta ja da baya tana huci tana
âWlh na gaya maka baka isa ka lalata min yara agaban idona baâ
Ogansu cikin zafin nama da radâadâin zafin dake ratsa kwakwalwarsa ya dâauko bindigar dake gefensa ya saita hajiya Nafeesa
Ya zuba mata harbi biyu a kirji
Samha dasu Saiam wani irin ihu sukayi suna
Mummmmmmmmy adai dai lokacin da Safna ta farka Hajiya Nafeesa ta fadâa jikinsu Alhaji Nazifi kuma ya suma
Lion da scorpion kuwa suka nufi wajen ogansu suna kâokâarin cire mishi kwalbar data bari abayansa
Safna itama durowa tayi daga kan gadon tana kiran sunan hajiya Nafeesa ta manta babu kaya a jikinta daga ita sai pant
Hajiya Nafeesa da kirjinta ke Sama da kâasa idonta yayi jajjawur murmushin kâarfin hali tayi musu tana dafe da kirjinta ahankali ta dâaga hannunta ta Ciro hular net dâin dake kanta ta saka a kirjinta ta inda jini ke bulbulowa sai da net dâin ya jiku da jini ta dâago ta jefawa Ogansu dake gefen gado a zaune su lion na dâaure mishi baya
Sai akan fuskarsa dâagowa yayi da sauri tare da kâara dâaukar bindigarsa ya nufi wajensu ya turesu Saiam ya kara sakar mata bullet akai
Hajiya Nafeesa bata kâarasa sallatin da take yi ba rai yayi halinsa
1
Samha kuwa ta saki wani irin ihun daya sa dukansu suka toshe kunensu tana âmummmmy karki tafi ki barmu dan Allahâ
Su Saiam kuwa sai jijjigata suke suna kiran mummy
Akram dake tsaye a bakin kâofa hawaye ne ya hau tsare a kumatunsu zuciyarsa a karye wani mugun tausayinsu Saiam ya rufeshi sai yanzu yake daya sani ya kira office dinsu tun lokacin da suka taho yana da right dâin da zai hana amma to have more prove and evidence against Alhaji Bala he have to pretend aringa komai dashi ana kashe innocent soul agaban idonsa enough is enough ya tausayawa hajiya Nafeesa kwarai she is one in a million samun uwa irinta ayanzu is difficult she try oll her best to protect her children har sai da ya kaita ga rasa ranta amma babu komai he promise no harm would befall her children zai cika mata wanan alkawarin bazai kâara bari wani Abu ya samesu ba
Samha kuwa dasu ka tabbatar da Hajiya Nafeesa ta rasu wani irin zabura tayi ta nufi wajen Ogansu da har yanzu zafin kwalbar da aka caka masa bai bar ratsa kwakwalwarsa ba yana zaune yana tunanin tafiya dasu Saiam kawai shine zai sa ya daina jin radâadâin da yake ji a zuciyarsa dan Hajiya Nafeesa has done alot ba iya shi kadâai ta tabâa ba har da yaransa ta faffasawa kai so for that zai dâau fansa akan âyaâyanta yana cikin wanan tunanin yaji Samha ta cakume mishi Riga tana âka kasheni yanda ka kashe min mummyna ka kasheni nace mugu azzalumi you would never go free Allah sai ya tsine maka spirit dâin mummyna would never rest she would continue to hunt you har ka koma ga Allah ka kasheni nace ka kasheni Samha tace tana jijjiga ogansu daya zuba mata ido yana kallon yanda boost dâinta ke Sama da kâasa take yaji wani mugun shaâawarta ya bijiro masa yace mata âdonât worry zan kasheki amma akan gado daga haka ya sungumeta cikin zafin nama ya kwantar da ita akan gado
Saiam kuwa tunda Hajiya Nafeesa ta mutu ta zubawa jinin dake ta gudu atsakiyar tiles dâin dake dâakin ido bata San tunanin mai take ba bata ma San inda kanta yake ba su Safna kuwa duk suna kwance akan Hajiya Nafeesa kuka kawai suke bama su San mai Samha take ba ihun da Samha ke yi ne yasa suka dâago da sauri banda Saiam da still take kallon waje dâaya batare da ta motsa ba
Kâokâawa ogansu da Samha ke yi sosai
Inda Akram yaji wani irin zufa na keto mishi sau hudâu kenan ana fita dashi operation amma bai tabâa attempting dâin yin wani Abu ba amma ayau kam bazai iya cigaba da pretending ba taku uku ne ya kai shi gaban gadon da ogansu ya turmushe Samha yana kâokâarin rabata da kayanta
Cikin muryarsa mai sanyi yace â Stop ka bari ka tashi mu tafi ka rabu dasu haka we are here for money and we have it letâs go now is 4 oâclock gari ya kusa wayewa letâs goâ
Duk maganar nan da yake yana kallon wani wajen
Ogansu kuwa ransa a mutukâar bâace yace âAk u must be out of your senses ka tabâa ganin mun fita operation batare da naci abinci ba dis stupid girl here is just like her stubborn mother let me put senses into her head Ak kana min shishigi fa aikinmu babu tausayi babu imani no mercy so donât even try and stop me badan mai gida dayace na bika ahankali ba wlh da tuni na FASA maka kwakwalwaâ
Akram bai ce mishi komai ba illa ma ransa daya cigaba da bâaci dan ji yake kamar ya harbeshi ya huta
Ogansu kuwa kâokâawa suka cigaba da yi da Samha Akram ya daka mishi wani irin mugun tsawa yana âka kyalleta naceâ
Ogansu dâagowa yayi yana kallon Akram cikin tsananin mamaki dan bai tabâa mishi haka ba adai dai lokacin da wayar killer ke ringing yana dâagawa yace OK OK
Da sauri ya kalli ogansu da idonsa ya Rine sabida bâacin rai yace âBoss fire ne ya kirani yace yan sanda sun taho inaga makota ne suka kirasu sabida sun ji Harbin bindigaâ
Ogansu da sauri ya duro daga kan gadon ya dâauki bindingarsa yace âhurryy up letâs live park all our thingsâ
Da sauri su killer suka ringa dâaukar bindigarsu suna yin waje bayan ogansu ya dâauki brief case da akwatin gold dâin yayi waje dukansu da sauri suka ringa ficewa daga dâakin Akram ne a kâarshe sai da yaje bakin kâofa ya juyo ya zubawa Samha ido dake wani irin kuka kamar ranta zai fita tana kiran mummy
Shima hawaye ne suka kâara zubo mishi a lokacin data ga Hajiya Nafeesa kwance cikin jini yace âAllah ya jikanki da rahama kanena kuyi hakuriâ
Atare suka dâago suna kallonshi kafin su kai ga tunanin wani Abu ya fice daga dâakin da sauriâŠâŠ.
đ đ *Bđ
°KâIN Dđ
°RE*đđđđđđđđđ
*Written by*
đ
đ
*Sadnaf*đ
đ
*A heart touching story*
Âź *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
_ÉŻÉ ÉÆĄĆâƧ ÆĄĆÙłá§ ÉĆƧÉĆƧÄ
Ä±Ć ĆÉ ÉÉĆłÄÄ
ƧÉ, áȘƳƧ ÉŻÉ Ä
ÙłĆÆĄ Ć§ÆĄĆłÄɧ É É§ÉÄ
ĆƧ ÆĄÊ ĆÉÄ
ÉÉâĆ_
#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
*#IG PML WRITERS*
#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com
*Page 3*
Da Sauri su lion suka fice daga gidan suka hau motar suka bar Layin aguje
da mota biyu suka je tafiya sukayi mai Nisan gaske kafin su yanki wani daji sukayi ta kutsawa ciki babu gidaje ko dâaya sai bishiyu suke ta wucewa sai da suka kusa minti 20 kafin su isa wani katon gida dake tsakiyar dajin
Cikin zafin nama black da fire suka fito suka budâe gate dâin gidan
+
Suke shige da motarsu tunda suka taho babu Wanda yayi magana acikinsu in banda ogansu Dake ta zuba tsaki akai akai
Akram kuwa yana daga bayan motar kansa sai Sara mishi yake har yanzu yana jin ihu da kukansu Samha a kunensa tundazu da suka taho yake hango hajiya Nafeesa a idonsa
Matar da ta tsaya tsayin daka Dan kar wani Abu ya sami âyaâyanta matar da ta sadaukar da rayuwarta sabida âyaâyanta take ya ringa hango yanda taringa tsalle tana dambe dasu lion da iya kâarfinta akan kar a ketawa âyaâyanta haddi sai gashi nan a cikin mintuna da basu wuce Ashirin ba sai gata a kwance a cikin jini rai yayi halinsa lailai duniya ba ma tabbata bace rai baâa bakin komai yake ba tabbas lokaci yayi daya kamata dubun Alhaji Bala ya cika
Lokaci yayi da mutane ya kamata su San irin sanaâar da yake yi insha Allahu bazai bari ya kuma fita wani operation dâin batare da asirinsa ya Tonu ba da wanan tunanin suka kâaraso gidan bayan anyi parking ya fito daga cikin motar bayan dukansu sun shige ciki
A kâaton Palon da babu komai sai rug carpet da one seater guda dâaya suka zazzauna inda ogansu shi kuma ya zauna akan kujerar yana wani muzurai yana karkadâa kâafa ko ba afadâa ba kasan ransa a mutukâar bâace yake
Akram ya zubawa ido a lokacin da yake shigowa shima fuskarsa a dâaure shima waje ya samu ya zauna kusa da fire dukansu suka sunkuyar dakai
Ogansu girgiza Kansa yayi ya dâauko wayarsa daga cikin Aljihu yayi dailing wani number yasaka a handsfree sai da yayi ringing ya kai sau biyar kafin a dâaga wayar cikin wani irin kâakâausar murya yace âKura ya akayi kake kirana da asuba nanâ?
Ogansu rusuna kansa yayi tamkar yana gabansa yace â Yi hakuri mai gida wani Abu mai mahimmaci yasa na kiraka yanzu Dan na Gaza hakuriâ
Daga dâaya bâangaren Wanda yacewa Mai gida ya kâara cewa âina jinkaâ
âMai Gida agaskiya nagaji da fita operation da Akram babu abinda yake tsinana min sai bâacin rai sau hudâu kenan muna fita dashi bai tabâa yin komai ba sai dai ya tsaya ya kallemu ayau shine har da hanani ciwa manufata agaskiya mai gida ni zan hakura dashi haka zan harbeshi sabida gudun tonuwar Asirinaâ
Mai gida da sauri yace âkana haukana Ashe Baka da hankali kasan kuwa rashin wanan Akram dâin acikinku shine zai sa asirinku ya tonu da wurwuri Dan ban yarda ma ka karbâe shi ba sai danayi aiki mai kâarfi akansa tauraransa na da kyau na duba nagani shigowarsa cikinku ba kâaramin Alheri bane kuma ta silarsa akwai alherai da yawa da yake tunkaro Ku kamar yanda na fadâa maka kuyi hakuri da halinsa kuringa fita dashi operation karku sake Ku matsa mishi akan abinda bayaso tauraranka Dana shi na da kyau da haske Dan haka ka cigaba da hakuri nan da sati biyu kazo ka sameni akwai abubuwan da zan Baku da kai da yaranka kuyi amfani dashi har shi kansa Akram dâinâ
STORY CONTINUES BELOW
ïżŒ
Wani mugun harara ogansu ya wurgawa Akram daya sunkuyar dakai yana jin duk abinda suke cewa aransa yana ânafi kâarfinku wlh da Allah na dogara haka Allah zai cigaba da bâoye muku manufata akankuâ
Muryar ogansu ne ya katse masa zancen zucin da yake
âTo shikenan mai gida ngd sai na kâara kiranka babu laifi aikinmu na yau ya Dan yi kyau sai dai abincin da banciâ
Mai gida wani mugun dariya yayi yace âgwara da baka ci abincin nan ba Dan zai iya zame maka gubaâ
Daga haka ya kashe wayarsa
Ogansu zaro ido yayi yabi wayar da kallo yana girgiza kai daga baya ya ajiye wayar hannunsa
Yasa hannu biyu ya dâora a fuskarsa tare da zaro Mask mai fatar fuskar mutum daga fuskarsa ainihin fuskarsa ya bayyana
Adai-dai lokacin Akram ya dâago ya zuba mishi ido a ransa yana cewa âthis is Alhaji Bala mai kudi known as kura insha Allahu asirinka zai tonu soon mutane zasu San true color dâinkaâ
Ni kaina sakin baki nayi ina kallonsa Dan ogansu fuska ya saka ayanzu da yacire mask dâin fuskarsa ba bakâi bane wuluk kamar yanda mask dâin yake yana da Dan haske da bajajjen hanci
Brief case dâin ya jawo da kudâin suke ciki ya ringa zaro wrappers din kudâin yana ajiyewa a cinyarsa har sai da ya kwashe tas daga cikin brief case dâin inda a lissafin da yayi brief case dâin million biyar ne a ciki
Mai da kudâin yayi cikin brief case dâin ya ringa zaro wrappers uku uku yana cillawa su lion duk Wanda ya cillawa sai ya chape tare da godiya Akram ya wâullawa akâarshe tare da zuba masa harara
Akram kuwa ya saki murmushi yana âthank you bossâ adai-dai lokacin da ya chafe kudâin
Ogansu kâara dâaura fuska yayi adai-dai lokacin daya dâaga hannunsa yana nuna Akram yace âAk this should be first and last da zaka min abinda kayi min yau u are just lucky mai Gida yace na bika ahankali if not wlh da am done with you since
idan fa muka fita ba wani Abu kake iya tsinana mana ba raka mu kawai kake wai kuma ahaka u are part of us idan muka samo harda kai zaâa raba so dan haka babu ruwanka da yanda zamu na operation dâinmu idan zamu kashe dubu muyi raping dubu is non of your business ka zuba ido kawaiâ
Akram murmushi yayi yace âam sorry boss insha Allahu bazan kâara ba wanan ma na maka magana ne sabida naga time na tafiya kar gari ya waye azo a kama muâ
Wani mahaukacin dariya ogansu yayi yace âwaye zai kama mu kai kasan Rabin âyan sandan nan ina huldâa dasu koda zan fita operation ina gaya musu shi yasa wani zubin ma idan aka kirasu suke jinkirtawa basu zuwa da wuri sai sun dai dai ci na kusan barin gurin danaje operation ina barin gurin zaka ga sun iso suma ina basu nasu kason hahahahahhahaâ
With much interest Akram yace âhaba no wonder shi yasa Ashe baâa tabâa kama mu ba Ashe suma sun dâaure mana gindi boss su wa dawa waye a cikin âyan sandanâ?
Akram ya tambayeshi Dan yasan sunayen âyan sandan da ake hadâa baki dasu suna wanan taâasar
Ogansu kuwa wani dariyar ya kâara kâyalkâyalewa dashi ya hau zayyano mishi sunayen manyan âyan sandan masu dâauke da babban rank inda Akram jikinsa ya dâau rawa Dan not even in his drm daya tabâa tunanin zasu iya haka amma azahiri kuwa nunawa ogansu murna yake ahaka suka shantake suna hira su lion kuwa suna ta busa sigari sai da gari ya waye wajen 7 ogansu yayi hamma yace zaije ya kwanta Killer ya je ya dâauko masa linder yaci kamar wata abinci suma suje suyi enjoying Kansu anjima zai wuce port Harcourt wajen iyalinsa sai ya kuma jin labarin wani mai kudâin da haka kowa ya watse ya kama gabansa inda Akram ya kwanta a tsakiyar carpet yana tunano halin dasu Samha suke ciki yasan by now suna can suna ta kuka
STORY CONTINUES BELOW
ïżŒ
Wai ni kam waye wanan Alhaji Balan ne sai dai kun biyoni xamuji ko wanene
Bâangarensu Saiam kuwa Akram na ficewa Samha ta duro daga kan gado itama tazo kusa da gawar Hajiya Nafeesa tana ta kuka tana âmummy meyesa kika tafi kika barmu ya kikeso muyi rayuwa babu ke mummy kin manta hirar da mu kai dake jiya kince insha Allahu sai kin Goya âyaâyana mummy amma tun su Aunty Saiam basuyi Aure ba kika tafi y mummy y?
Kuka suka kâara fashe dashi kamar ta zuga su banda Saiam da ta rungume kan Hajiya Nafeesa tun dazu ta kura wa jinin dake ta zuba ido ko kifta ido bata yi Suhaima ce ta fara ankara da Alhaji Nazifi dake kwance kamar matacce da sauri ta mikâe tayi wajensa tana â Daddy Daddy Daddyâ ko motsi Alhaji Nazifi baiyi ba wani mugun ihu Suhaima ta fasa tana âshikenan mun zama cikakkun marayu Daddy shima ya mutuâ
Safna da sabida tashin hankali bama tasan babu kaya ajikinta ba da gudu ta tashi tana âAAA Daddy bai mutu ba Suhaima daddy bazai tafi ya barmu ba â
Aguje ta nufi bandâaki ta dâebo ruwa ta watsawa Alhaji Nazifi
Alhaji Nazifi kuwa yaja wani dogon ajiyar zuciya still bai farka ba wani ruwan Safna ta kâara watsa mishi ahankali ya kâara Jan wani numfashin kafin ya budâe idonsa ahankali ya zubawa Suhaima da Safna ido kamar Wanda bai sansu ba
Take maganar Hajiya Nafeesa ya hau amsa kuwaa a kunensa âAlhaji idan wani Abu ya samu yarana wlh bazan tabâa yafe maka baâ
Mikâewa yayi zumbur yana âNafeeeesaâ tare da nufar wajen da take kwance da gudu inda su Suhaima suka bishi abaya aguje
Zubâe wa yayi akan gwiwarsa yana kallon jinin dake ta zuba akan tiles Sahiba na kwance a kâafar Hajiya Nafeesa Saiam kuma ta rungume kan Hajiya Nafeesa gam ta kurawa waje dâaya ido Samha kuwa ta rikâe hannun Hajiya Nafeesa tana wani irin kuka kamar ranta zai fita majina sai fitowa yake a hancinta
Alhaji Nazifi hawaye ne ya hau gudu a fuskarsa yana â Nafeeeesa karki min haka karki tafi ki barniâ
Samha hadâiye kukanta tayi tana wa Alhaji Nazifi wani irin kallo tana âDaddy kana ina lokacin da bâarayi suka harbi mummy?Daddy kana ina lokacin da mummy take fadâi tashi akan ta hana a keta mana haddi? Daddy wane kâokâari kayi Dan kar ayi mana fyadâe? Daddy wane kâokâari kayi Dan kar su kashe mummy? Daddy mummy lost her life because of us she sacrifice her life because of us Daddy kana ina hakan duk ya faru? Daddy ayanzu zaka zo kace kar ta tafi ta barka? Daddy ayanzu kake da bakin magana? Daddy agaban idonka aka ringa kâokâarin yi mana fyadâe Daddy agaban idonka aka harbi mommy sau uku Daddy sai yanzu zaka zo bayan sun tafi ? Sai yanzu zaka yi kuka Daddy?
Duk maganar nan da take yi kuka take sosai Alhaji kuwa zuciyarsa ya ringa bugawa da sauri da sauri kansa na juyawa ahankali yakai hannunsa ya rukâo dâaya hannun Hajiya Nafeesa yana âki yafemin Nafeesa bazan iya rayuwa babu ke ba Nima biyoki zanyiâ daga haka ya rikâe zuciyarsa ahankali ya sulale kâasa
Wani mugun ihu Suhaima ta fasa daya tilastawa makâota yar rige rigen shigowa Suna sallati Dan tun dazu suke so su shigo so suke bâarayin suyi nisa adai-dai lokacin da âyan sanda suka kâara so gidan suma
Safna da suhaima da sahiba jijjiga Alhaji Nazifi kawai suke yi suna ihun kar shima ya tafi ya barsu
Samha kuwa numfashinta ya ringa fita da sauri da sauri Saiam kuwa tamkar dutse tana nan a kankame da kan Hajiya Nafeesa ta zubawa waje dâaya ido
Sallati mata hudâun da suka shigo da mazajensu suka tayi suna kiran Hajiya Nafeesa sai a lokacin Safna ta Ankara ba kaya ajikinta Dan hadâa ido tayi da mijin wani makâocinsu yana mata kallon kurilla da sauri ta janyo hijabi tasaka
A adai-dai lokacin da âyan sanda uku suka shigo da mace dâaya
Da kâyar yan sandan ya tilasta wa matan suyi shiru da su Suhaima Dan su tambayesu duk yanda akayi
Alhaji Nazir dake gefen gidansu Alhaji Nazifi ne yafara cewa bari akai Alhaji Nazifi asibiti Dan yana numfashi kadâan kadâan da sauri suka kinkimeshi sukayi waje
âYan sandan kuwa suka tsugunna a kusa da gawar Hajiya Nafeesa
macen ta ringa dâaukar gawan hoto da wajen da jinin ke zuba akan tiles dâin kuka suke kamar ransu zai fita
Ahankali macen ta matsa kusa da Saiam Dan tace mata ta sausauta rikâon da tayi wa Hajiya Nafeesa haka sabida ta dâauki fuskarta hoto
Kukansu ne ya dâauke gabadâaya a lokacin da Saiam ta aza dâaya hannun ta abakin ta alamar suyi shiru ssshshhssh tace cikin whisper kamar bata San aji mai take cewa âkuyi shiru karku tashi mummy daga bacci bacci take yi ba mutuwa tayi ba uban waye yace mummy ta mutu to duk Wanda yake wa mummy fatan mutuwa shi zai mutu ba mummy ba dan haka Ku matsa karku tasheta
Mummy ai baki mutu ba ko? ni nasan bacci kike yi ba gobe kika ce zamuje gidan Aunty khadija ba Ni nasan bazaki mutu ba lah mummy kinga wai kuka suke kin mutuâ
Wani mugun ihu Safna ta fasa tana tashiga uku ta lalace Aunty Saiam ta haukace su Sahiba kuwa jikinsu ya dâauki rawa suka zubawa Saiam ido dake kwantar da gashin Hajiya Nafeesa
âYan sandan kuwa hankalinsu ne ya tashi suka hau yimata video still lokacin tana surutu ita kadâai Samha kuwa zubâewa tayi akâasa Dan kâokâawa take da numfashinta
Ahankali aka fara rarrashin Saiam data kâara rungume kan Hajiya Nafeesa kamar wacce zaâa kâwace ta sai surutu take ita kadai tana yiwa Hajiya Nafeesa radâa a kunne ganin bama tasan suna yi ba yasa suka fara kâokâarin bâanbâare hannun Saiam daga kan Hajiya Nafeesa data rungume
Wani mugun ihu ta ringa yi tana kar su tashi mummynta bacci take ba mutuwa tayi ba su rabu da ita kar su tasar mata mummyntaâŠâŠâŠ.
I really felt it wlh Allah ka biya mahaifinmu bukatunsu ka ara musu tsawon rai wayanda suka rasa nasu iyayen Allah ka kai haske kabarinsu alfarmar annabi Muhammad Saw
2
Ina masoyan Sadnaf masu nemanta ido rufe ga contact din Sadnaf nan da Alphabet 0H0CCGCABCE
Karku manta ishashen lokacin danake dashi shine Friday Saturday Sunday sauran ranakun sai ahankali amma bance bazaku jini ba incase idan ban poster ba working days sai kumin uziri
đ đ *Bđ
°KâIN Dđ
°RE*đđđđđđđđđ
*Written by*
đ
đ
*Sadnaf*đ
đ
*A heart touching story*
Âź *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
_ÉŻÉ ÉÆĄĆâƧ ÆĄĆÙłá§ ÉĆƧÉĆƧÄ
Ä±Ć ĆÉ ÉÉĆłÄÄ
ƧÉ, áȘƳƧ ÉŻÉ Ä
ÙłĆÆĄ Ć§ÆĄĆłÄɧ É É§ÉÄ
ĆƧ ÆĄÊ ĆÉÄ
ÉÉâĆ_
#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
*#IG PML WRITERS*
#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com
*Page 4*
Ihu Saiam ke yi sosai ta kankame kan Hajiya Nafeesa akan kar atasheta bacci take ba mutuwa tayi ba
Dakâyar matan suka banbare hannunta daga kan gawan Hajiya Nafeesa Saiam kuwa ta hau birgima a kâasa gwanin ban tausayi
Matar Alhaji Nazir makâocinsu Alhaji Nazifi ce tafara ankara da halin da Samha take ciki dan kirjinta sama yake sosai
Salatin da tayi da kâarfi ne yasa suka juya suka kalli inda Samha ke kwance cikin mawuyacin hali Sahiba hannu ta dâora aka tana ta shiga ta uku ta lalace
+
Da sauri âyan sandan suka umarci matan da a saka Samha a mota itama tana bukâatar taimakon gaggawa
Mata biyune suka kinkimi Samha sukayi waje da ita inda dâaya daga cikin âyan sandan ya dâauko wani zani daya gani akan kâofa ya rufe Hajiya Nafeesa
Kafin ya maida hankalinsa kan Safna da Suhaima dake zaune a kusa da gawan Hajiya Nafeesa sai sheshekâa suke suna jiyo muryar Saiam da aka kulle a dressing room tana su budâe mata ita mummynta bata mutu ba
Da kâyar Suhaima ta iya basu labarin duk abinda yafaru dâaya dâan sandan yana recording dâayan kuma yana rubuta statement dâin bayanan ta
Kâarfe takwas dai-dai yan uwa da abokanan arziki suka ringa tururuwa cikin gidan suna koke koke familyn Hajiya Nafeesa gabadâaya sai da suka zo ciki kuwa har da mahaifinta da mahaifiyarta
Suna shigowa su Suhaima suka fashe da mugun kuka Safna ta mikâe da gudu taje ta rungume hajiyar su Nafeesa Dan tamkar an tsaga kâara sabida kamaninsu da Hajiya Nafeesa banbanci kawai ita hajiyar su Nafeesa ta tsufa
Agaban gawan Hajiya Nafeesa ta tsugunna ahankali ta yaye zanin da aka rufe mata fuska dashi
Runtse idonta tayi da kâarfi data ga yanda jini ya wanke fuskarta
Fuskarta ta kumbura tayi suntum
Girgiza kai kawai take hawaye na gudu a fuskarta ahankali ta maida Zanin ta rufe
Ta fara magana cikin wani irin yanayi tana âNafeesa bazan tabâa yafe wa Wanda ya kasheki ba amatsayina na mahaifiyarki zanta adduâa Allah ya tarwatsa rayuwar Wanda ya kashe ki shi da kwanciyar hankali a duniya sai dai alahiraâ
Kuka take sosai Wanda yasa duk wayanda ke palon kuka
Mahaifin Hajiya Nafeesa kuwa yana daga nesa ya kurawa Gawan Hajiya Nafeesa ido jikinsa sai rawa yake yana tuno shekaranjiya da ta zo gida tana ta abubuwa haka kamar na bankwana sau uku ta na fita ta dawo idan suka tambayeta mai ta dawo yi sai tayi murmushi tace ta dawo ne tayi musu Sallama Ashe sallamar kâarshe take musu Ashe tafiyar da baâa dawowa zatayi
Alhaji Mamman fashewa yayi da kuka yana âYa Allah ka tonawa wadanan azzuluman asiri Allah ka hanasu zaman lafiya a gidan duniya Allah ka wulakâantasu Allah ka dai-daitasuâ
Kuka Alhaji mamman keyi sosai
Ahankali mazan suka fara mikâewa suna Barin palon dan zaâayiwa Hajiya Nafeesa wanka a suturceta akai ta gidanta na gaskiya
STORY CONTINUES BELOW
ïżŒ
Ciki kuwa Saiam gajiya tayi da buga kâofar ta sulale kâasa tana âMummy ki tashi kice baki mutu ba baccine ya dâaukekiâ
Ahaka tayi ta sumbatu tana kuka akâarshe ta koma tana sauke ajiyar zuciya ahankali wani irin bacci ne yayi awon gaba da ita ko minti biyar batayi da bacci ba tayi mafarki yanda take kwance Hajiya Nafeesa ta budâe kâofar dâakin ta shigo fuskarta dâauke da wani irin murmushi exactly kayan data sa ne ajikinta har da hular net dâin
Zumbur Saiam ta mikâe tana nunata da hannu tare da cewa âMummy dama baki mutu ba ni nasan mafarki nake yi ba mutuwa kikayi baâ
Murmushin da Hajiya Nafeesa ke yine ya juye zuwa bâacin rai tafara magana tana
âHaba Saiam Akan me zaki ringa Min kuka alkawarin da kika dâaukar min kenan kada ki sake ki kâara zubar min da hawaye mutuwa Riga ce a Wuyan kowa idan lokacin tafiyarka yayi babu makawa sai ka tafi Dan haka nima lokacin tafiyata ne yayi adduâarku kawai nake bukata
â Haba Saiam karfa ki manta kece babba ke ya kamata ki ringa kwantar wa da kanenki hankali ki zame musu tamkar uwa Daddynku na cikin wani hali kiringa kwantar masa da hankali ki zama jajirtaciya Dan Allah Saiam idan kun tuna ni kuyimin adduâa kawai karku manta azumin danace Ku rama minâ
Saiam da sauri tace âto mummy wai yaushe zaki dawo muna bukatarki mummyâ
Wani murmushi Hajiya Nafeesa tayi daya sata masifar kyau da haske tace âSaiam da kunsan inda zanje ayanzu da baki ce na dawo ba da Baku wahalar da kanku kun zubar da hawayenku ba inda zanje yafiye min inda na Bari sau dubu dan haka kucigaba da min adduâa Saiam kina so inyi fushi dakeâ?
Da sauri Saiam ta girgiza kanta
Hajiya Nafeesa tace â to karki kâara zubar da hawayenki karki kâara bari kannenki suyi kuka ko daddynku maza tashi ki tafi dâakinku kije kiyimin adduâa kafin akaini makwancinaâ
Duk mafarkin da Saiam tayi baifi cikin minti biyu ba da sallati ta mikâe zumbur tana bin ko ina na dâakin da kallo gani take kamar ma ido biyu Hajiya Nafeesa tazo mata ba mafarki take ba maganganun da Hajiya Nafeesa tayi mata sai amsa kuwaa yake a kunenta
Da sauri ta nufi kâofar ta fara jijjigawa tana cewa a budâe mata
Adai-dai lokacin da aka gama yiwa Hajiya Nafeesa sutura aka sata a tsakiyar dâakin
Ganin bugun kâofar da Saiam take yayi yawa ne yasa
Aka je aka budâe mata kâofar da sauri ta fito daga dâakin har tana tuntubâe
Cak ta tsaya ta kurawa makarar dake tsakiyar dâakin ido an lullubâe Hajiya Nafeesa da farin likkafani
Ahankali ta ringa tafiya har sai data kâaraso gaban makarar ta tsuguna ahankali wasu siraran hawaye suka zubo mata
Da sauri ta dâauke hawayen da bayan hannunta ta runtse idonta cikin dakewa da karyayar zuciya tafara karanta suratul Rahman cikin wani irin rawar murya mai dâauke da kuka aya goma kawai ta iya karantawa tafara jero adduâoi tana yiwa Hajiya Nafeesa Adduâa âyan dâakin kuwa sai ameen suke cewa
Ganin maza sun fara shigowa zasu zo su dâauki gawar Hajiya Nafeesa ne yasa hajiyar su Nafeesa zuwa ta janye Saiam
Aikuwa kamar ta zuga su Saiam dasu Safna tuni suka fashe da wani irin kuka suna kallon makarar Hajiya Nafeesa da akayi sama dashi kuka suke sosai suna shikenan mummy ta tafi
1
Duk inda ka kai da taurin zuciya sai ka zubar da hawaye
Saiam kamar dâaukewar ruwan Sama tayi sauri ta tsayar da kukan da take ta kamo hannun su Safna gabadâaya tafara goge musu hawaye tana âmummy tace kar mu sake mu zubar mata da hawaye idan ba so muke tayi fushi damu ba tace muringa mata adduâa kawaiâ
Tausayin Saiam ne ya kâara rufe duk wayanda ke dâakin dan sun dâauka duk zafin mutuwar Hajiya Nafeesa yasa Saiam ta fita hayyacinta bata San mai take cewa ba
Fadâar mutanen da suka sallaci gawan Hajiya Nafeesa bâata bakine dan sai da aka kashe hanyar da motoci suke wucewa dan inda makabartar yake da dan tazara sosai daga gidansu Hajiya Nafeesa ahaka aka kai Hajiya Nafeesa dubanin mutane na yabon hallayenta na gari banda kananan yara da har dasu aka je binneta suna ta kuka Hajiya mai raba musu alewa duk ranar jumaâa ta mutu
Idan ka kalli yanda su Saiam suke zaune waje dâaya suna Jan carbi hawaye da majina na zubo musu lokacin da zaka fara hawaye ba sani zakayi ba
Bama sa iya amsa gaisuwar da ake musu ciki kuwa har da saurayin Saiam da Safna da zasu Aura suna ganin halin da su Saiam suke ciki sai gashi hawaye ya hau zubo musu sabida adaren da Hajiya Nafeesa zata rasu da suka zo zance suka je suka gaisheta haka kawai ta hau yi musu waâazi da nasiha tana kan kujera sanye da hijabi da fararen hakoran maccanta sai murmushi take she is very social and civilized dan har ga Allah har suka je gida suna yabon halayenta ashe mutuwa na nan tafe
Saiam cikin dakushashiyar muryarta ta kalli Suhaima tana tambayarta inda Samha take da Daddy dan duk abinda akayi basani tayi ba
Anan Safna ke ce mata suna asibiti Alhaji Nazir ya kaisu jijjiga kanta kawai tayi ta mikâe aka hau tambayarta ina zata je
Cikin muryarta da bata fita tace zata je asibitin ta gano halin da suke ciki dan tamkar yanzu Hajiya Nafeesa ke ce mata ta kwantarwa da Daddynsu Hankali da kanenta
Fawazz Saurayinta da sauri ya mikâe yace zai kaita asibitin
Saiam ko kallonsa bata yi ba tayi waje kamar iska zai dâauketa âŠ.
Nikam sai dai kuyi maneji Allah dakâyar nayi wanan
Mutuwa rigar kowa wacce ba cirewa ta dâauki Hajiya Nafeesa jikanta sarki buwayi Hajiya Nafeesa Allah ya jikanki rabbi shi yayi kiranki kullum muna ta tunaninki muna yabon halayarki
Ya Allah ya Allah ya gufuru ya Allah ya Allah Ya Allah gafarta mata ya
Allah ya Allahđđđđđđđđđđđ Allah kasa mucika da kyau da imani
đ đ *Bđ
°KâIN Dđ
°RE*đđđđđđđđđ
*Written by*
đ
đ
*Sadnaf*đ
đ
*A heart touching story*
Âź *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
_ÉŻÉ ÉÆĄĆâƧ ÆĄĆÙłá§ ÉĆƧÉĆƧÄ
Ä±Ć ĆÉ ÉÉĆłÄÄ
ƧÉ, áȘƳƧ ÉŻÉ Ä
ÙłĆÆĄ Ć§ÆĄĆłÄɧ É É§ÉÄ
ĆƧ ÆĄÊ ĆÉÄ
ÉÉâĆ_
#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
*#IG PML WRITERS*
#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com
*sadaukarwa ga dukanin masoyana na zahiri da badini da wayanda na sani da wayanda bansani ba Sadnaf na kaunarku kamar yanda kuke kaunarta ana tare insha Allahu*đđđđđđ
Page 5
Ogansu Sai daya gama shekâa ayarsa da linder ya fito ya shirya a cikin manyan kaya kai ahaka idan ka ganshi zaka dâauka mutumin arziki ne Dan har da su hula yasa
+
Yana fitowa daga dâakin su Lion suka mimmikâe har da Akram da kansa ke balain ciwo Hannunsa a sakâale yake a kâugun Linder ya sakar musu wani jairin murmushi yana
âKiller lion scorpion black Akram Ni zan tafi Port Harcourt wajen iyalina zan dan huta haka kamar na 3weeks kafin mu kuma fita wani operation dâin inda nake tunanin wanan karon kano muka nufa dan akwai wani Alhaji Buba mai gwala gwalai yana da balain kudi ina nan ina monitoring dâinsa akwai wata servant dâinsu Habiba ita nakeso na jawo jikina in sakar mata kudâi ta bani details dâinsu sosai da yanayin gidan immediately ina gama samun Duk wani information akansu zan kiraku Ku fara shirye shiryen daya kamataâ
âSanan kafin lokacin idan kuna da wani uzuri zaku iya zuwa kuyi amma kwana uku kawai na Baku dukanku Ku dawo do I make my self clearâ?
Da sauri dukansu suka gyadâa Kansu suna yes boss
Daga haka ogansu yasa kai ya fice daga palon suna take mishi baya still yana rikâe da kugun Linder dan shi zaiyi dropping dâinta a hanya
Sai da Killer yasaka mishi brief case dâin kudâinshi abayan boot kafin ya ja da baya Ogansu kuwa yaja katon jeep dâin yabar harabar gidan
Ciki suka koma gabadâaya kowanensu yafara shirin tafiya uzurinsa akwai masu zuwa su duba iyayensu irin su Lion da sukayi wa iyayensu karya akan aiki suke a Abuja akwai irinsu black dake da iyali da suma suka shirgawa iyalinsu karya akan suna aiki a abuja
Akram ya rigasu shiryawa gabadâaya dan ji yake kamar akan kâaya yake
Kallonsu Lion yayi fuskarsa dâauke da murmushi adai dai lokacin da yake rataya jakarsa a kafadâarsa yace
â to ni kunga tafiyata zanje naga parent dâina da siblings dâina zan kai musu dâan abunda muka samu insha Allahu bazan wuce 3days da boss ya dâibar mana baâ
Dukansu murmushi sukayi dan haka kawai Allah ya hadâa jininsu da Akram shiyasa ma koda an fita operation dashi baiyi komai ba basa damuwa
Killer ne yace â same here muma zamuje muga namu iyayen akwai kanwata ma da zaâayi bikinta nasan suna nan suna zuba ido dan dani suka dogara Nima zan kai musu abunda ya samuâ
Murmushi kawai Akram yayi a zuciyarsa yana tausayin halin da suka jefa Kansu sabida talauci yana tausayinsu ranar da asirinsu zai tonu asaka musu ankwa a hannu all they are a doing is for d sake of their family
Duk rashin aikin yi ne ya janyo musu fadâawa halaka ciki kuwa har da rasa imaninsu tunda basu dâauki kisan kai abakin komai ba
Dâaya bayan dâaya ya bisu ya rungume yana ce musu sai sun dawo nan da kwana uku daga haka yasaka kai ya fice daga gidan dayake ji tamkar prison bai zame ko ina ba sai head quarter dâinsu na Ss
STORY CONTINUES BELOW
ïżŒ
Agajiye ya kâarasa office dâinshi ya dafe kansa dake Sara mishi har yanzu yana jin ihunsu Samha a kunensa ko yaya ya runtse idonsa sai ya hango abubuwan da suka faru a Daren jiya
Haka kawai yaji ya tsani kansa yana tuhumar kansa shima da laifin shi awajen kisan Hajiya Nafeesa sai yanzu yake mugun daya sani da ya dâauki mataki tun a lokacin daya sani ya harbesu duka dayaga yanda Hajiya Nafeesa ke fadâi tashi akan ta kare martabar âyaâyanta idan kuma ya tuna kwanan ta ne ya kare sai ya rage ganin laifinsa ahaka ya zauna wajen minti ashirin kafin ya iya mikâewa ya Shiga bandâakin dake cikin office dâin ya dâaura alwala yazo yayi sallar Azahar yana idarwa ba tare da bâata lokaci ba ya nufi office dâin ogansu
Bayan sun gaigaisa kamar yanda suka saba da tambaye tambaye ogansu ya tambayeshi abubuwa daya kâara samo musu akan Alhaji Bala
Akram jiki Asanyaye ya mikâa masa âyar kâaramar Camerar dake hannunsa ogansa kuwa ya kâarba a dokance
Cikin minti biyar ya hadâa camerar da system dâin dake gaban table dâinsa
Tun daga yanda suka shirya da zasu tafi operation har zuwa yanda suka dâaure mai gadin gidansu Hajiya Nafeesa daya budâe musu kâofa tagumi ogansu yayi yana kallon system dâin dake gabanshi jikinsa sai rawa yake yabi ya jike da gumi duk da sanyin Ac dake ratsa office dâindâin
Wani irin kadâawa idonsa yayi ya mikâe jikinsa na wani irin kâyarma âinnalillahi wa inna ilaihi rajiunâ kawai yake maimaitawa ahankali ya kalli Akram daya dafe kansa da hannu biyu kâwalla na zuba a idonsa dan wani irin zafi yake ji a zuciyarsa dayake jiyo sautin kukan Hajiya Nafeesa da su Saiam magana ya fara yi yana
âAkram meyesa baka ceci rayuwar matan nan ba meyesa bakayi wani Abu dan kar Alhaji Bala ya harbeta ba tunda nake ganin abubuwa ban tabâa ganin abun tausayi irin wanan ba matan nan tabani tausayi fiye da tunanin mai tunani Alhaji Bala ya Dade yana abubuwa amma this time around his cup is full bama bukatar wani prove ko evidence wayanda muke dasu kawai sun ishemu enough is enough lokaci yayi da ya kamata mutane su San waye Alhaji Bala lokaci yayi daya kamata ace mutane su San irin sanaâar da yake yiâ
Rawa jikin shi ke yi sosai idonsa jajawur
Akram kuwa ko magana ya kâasa yi dan shi kadâai yasan halin da yake ciki
Ni kam waye wanan Alhaji Balan ne toh bari muji waye shi
Alhaji Bala haifaffen dan jigawa ne a kauyen kafin Hausa su hudâu iyayensu suka Haifa duka maza sun taso ne a cikin tsananin talauci dakâyar suke cin abincin sau biyu arana tunda Bala ya taso ya taso da masifar San kudâi dan idan ya zauna da mahaifiyarsa Saude haka zai taba ta labarin irin kudâin da zaiyi idan ya girma da abubuwan da zai mata da kanensa sabida mahaifinsu ya Dade da rasuwa ahaka Alhaji Bala ya taso da mugun San kudâi duk da mahaifiyarsu Saude na matukâar kâokâari dan taga ta sama musu ingantaciyar rayuwa
Alhaji Bala na da shekara goma sha biyu ya fara buga buga shine noma shine aikin gini sharar kwata duk wani Abu daya San zai shigo masa da kudâi yinshi kawai yake ahaka rayuwa tayi ta tafiya dakâyar ya gama primary sch a kauyensu inda daga nan ya tattara karatun ya watsar ya cigaba da Neman kudâi yana kula da mahaifiyarsa da kanensa uku Saidu Abubakar da zaidu ahaka Alhaji Bala ya ringa Tara kudin da yake buga buga inda ya Tara wajen dubu biyar a lokacin kudine masu daraja da yawa shawara yayi da mahaifiyarsa Saude da ta tsufa tukuf wanda a zahiri ba tsufan tayi ba tsabagen talauci ya tsufar da ita
Shawara ta bashi akan yaje birni ya saro shadodi da atamfuna masu kyau na manya da yara yanda basai aringa wahalar zuwa birni siya ba aikuwa take yabi shawararta dan babu inda ake siyarwa a kauyen
Aikuwa cikin saâa ya saro kayan dan kayan basa sati ake siyesu har da masu kawo mishi kudâi ya hada masu lefe awanan lokacin
Watarana yaje birni zai sari kayan an gama loda mishi kayan a mota kenan zai hau yaji ana ta mishi horn abayansa
STORY CONTINUES BELOW
ïżŒ
Juyawa yayi yaga wata hadâadiyar mota ya hadâiyi wani irin yawu dan sai ka isa zaka iya siyan motar kafin ya gama karewa motar kallo aka budâe kâofar motar aka fito buhun hannunsa ya wurgar ya tafi da gudu ya rungume abokinsa Ukashat da sukayi primary sch tare
Sai da ukashat ya kalleshi daga sama har kâasa kafin yace ya yaganshi haka
Shi dai Alhaji Bala baki a sake kawai yake bin ukashat da kallo da kayan jikinsa da motarsa
Horn mai motar ya ringa yiwa Alhaji Bala dan yazo su tafi
Ukashat kuwa yace yaje ya hau zai biyosu abaya
Aikuwa haka akayi har kâofar gidansu Alhaji Bala Ukashat ya bisu sai da aka gama sauke kayan gabadâaya Sanan Alhaji Bala ya nufi wajen ukashat dake hakimce a cikin motarsa yana yatsina fuska kamar Wanda yaga kashi dâaya barin Alhaji Bala ya budâe ya shiga ya zubawa ukasha ido yana mamakin yanda akayi yayi kudâi acikin shekara takwas kawai da sukayi da rabuwa abunda burinsa kenan arayuwa
Agurguje Ukasha ya gayawa Alhaji Bala silar samun kudâinsa ta hanyar armroberry inda wani ya mishi hanya shima anan shima yace idan Alhaji Bala yana so yayi bankwana da talauci to shima yazo yayi joining dâinsu da farko Alhaji Bala kâi yayi amma da Ukasha ya kwadaita mishi irin kudin da ake samu atake ya amince
Kaninsa Saidu ya dâora akan kayansa akan ya cigaba siyarwa
ya shirgawa Mahaifiyarsa karya akan ya samu aiki a birni adduoi Saude ta bishi dashi ba tare da bâata lokaci ba yabi Ukasha suka tafi
Dayake masu aiki irin nasu Ukasha partner in crime kawai suke nema da hannu bibbiyu suka kâarbi Alhaji Bala aka hau yi mishi training dâin yanda ake sata da magana da hannu ido da yanda ake Harbin bindiga ogansu gabadâaya a lokacin wani ne inyamuri ana ce mishi Chris
Bala duk da yadan sha wahala kafin ya saba ya ajiye tsoro a gefe hakan bai hana shi iya training dâin da suka mishi ba
Inda bayan sati uku da joining dâinsu suka fita operation daddare suka tare wasu matafiya masu tafiya Port Harcourt aranar zallar rashin imani suka yiwa matafiyan Dan dama ogan nasu ba musulimi bane ballantana yayi imani
Bayan sun kâwace musu kaya da dukiyoyi sai da suka yi raping dâin matan dake cikin motar gabadâaya acikin su takwas sai da suka samu mata bibbiyu ciki kuwa har da Alhaji bala da bai tabâa sanin mace ba
Ogansu na tsaye akansa yayi raping wata yar shekara takwas da mahaifiyarta sai kuka suke banda wayanda suka susuma
Wata ce ma ta dage tana musu gardama sosai takâi yarda da ogansu Chris sai ihu take
A fusace Chris ya janyo hannun Alhaji bala ya damka masa bindiga yace yana so ya fasa kwakwalwar matar da ta Goya jaririn da bai wuce wata biyu ba tunda takâi yarda ta bashi hadâin kai
Jikin Bala ne ya hau rawa sabida bai tabâa kisan kai ba yacewa Chris ba zai iya ba aikuwa a fusace Chris ya buga mishi gindin bindiga akan ha harbeta ko shi harbeshi
Alhaji Bala yana rawar jiki ya harbi matar da ke ta sallati da yaronta abaya
Tunda ga lokacin Alhaji Bala shima ya Faso gari suke fita garuruwa fashi idan sunyi fashi ma sai sunyi wa mace fyade
Tuni yayi kudâi yayi ginin bullo a kâauyensu ya Gina wani katon shago ya zuba kaya kanensa suke kula da shagon
Saude Albarka kawai take sa mishi
Watarana kuwa sun fita fashi da yamma a lokacin basu fiye zuwa gidajen jamaâa ba sai dai su tare matafiya akan hanya su kâwace musu dukiyoyinsu da kudinsu
A hanyar Abuja suka yi fashin inda ogansu Chris ke tsaye yana basu umarnin chaje matafiyan suga ko akwai inda suka bâoye kudâi cikin zafin nama Ukasha da Alhaji Bala suka ringa chaje matafiyan
Matan da suka sunkuyar dakansu akwance suna rawar jiki ahankali wata dattijuwa ta dâago sakamakon jin kamar muryar tilon danta
Arazane ta mikâe tana nuna Ukasha tana âUkasha dama kai Dan fashi neâ
Ukasha wani irin fitsari ne ya kubce mishi ya gwallo ido yana kallon mahaifiyarsa da ke mishi waâazi kusan kullum akan ya guji haram ya kusanci Halal yaji tsoron Allah a duk inda yake
Hannu ya dâora akai ya zube akan gwiwarsa yana kallon mahaifiyarsa da hawaye ke gudu akan fuskarta
A take ogansu Chris ya gane mai ke faruwa wani mugun tsawa ya daka wa Ukasha yana âWho is she to youâ?
Cikin rawar jiki Ukasha yace mishi â sheâs my mother am dead she never knew am armrobberâ
Wani irin dariya ogansu Chris ya kwashe dashi yace âwho ever knows our secret must die before counting of 3 shoot her she must dieâ
Wani mugun ihu Ukasha ya fasa yace â no boss donât do this to me all am doing is because of her I canât kill her sheâs my mother how can I kill herâ
Wani Dariyar ya kwashe dashi yace â UK I Said shoot her if not am going to shoot d both of youâ
Ukasha girgiza kansa yayi yace âI canât kill my mother pls kill me and leave her am begging you boss donât kill her plsâ
Ogansu Chris counting ya fara yi take ukasha ya juya ya kalli Mahaifiyarsa data kura mishi ido hawaye kamar an budâe famfo da sauri yafara cewa âUmmina Dan Allah ki yafemin nayi miki ba daidai ba bana so na ringa ganin irin wahalar da kike sha akanmu bana San aikatau dinan da kike yi shiyasa na zabi wanan sanaâar Dan babu hanyar da zan samu kudâi sai shi Ummi ki yafemin kasheni zasu yi Dan Allah ki yafeminâ
Adai dai lokacin da ogansu Chris ya kusa gama counting 10 a guje mahaifiyarsa taje ta tsaya agabansa ta hade hannayenta tana mugun kuka tafara magana tana âDan Allah kar ka harbe Min dâa ka harbeni na rokeka da girman Allah karka harbeshi agabana kayi hakuriâ
Maganar da bata kâarasa ba kenan Oga Chris ya sakar mata bullet akai ya sakarwa Ukasha sau biyu
Wani irin ihu Alhaji bala yayi yaje wajen Ukasha yana jijjiga shi ogansu bakin bindiga ya buga mishi aka ya ja shi kamar tsumma ya jefa shi a cikin mota Alhaji Bala sai kuka yake yana kallon gawan Ukasha da mahaifiyarsa ahaka suka tafi suka bar wajen
Mutuwar Ukasha ba kâaramin girgiza Bala yayi ba atake yaji shima idan ba kashe Oga Chris dinan yayi ba hankalinsa bazai tabâa kwanciya ba
Aikuwa daddare bayan sun kasafta kudâin Ogansu Chris ya aika a siyo mishi giya Dan idan dai suka fita operation suka dawo sai yasha giya ta kusa kwalba goma
Sai da yasha yayi mankas ko hannunsa baya iya dâagawa Alhaji Bala ya dâauki bindigarsa ya budâe mishi wuta kafin sauran suyi wani yunkurin dâauko bindigarsu ya harbe su duka sai huci yake Dan shima yanda yake jin zuciyarsa babu Wanda bazai iya kashewa ba
Hadâe kan kudadden yayi yayi nashi gurin tunda daga lokacin ya zama ogan kansa inda ya samo wasu sababin yaran sune su lion dasu killerâŠâŠ..
Insha Allah zan kâarasa tarihin Alhaji Bala ko gobe ko jibi Dan naso nayi shi yau na gama amma ina da dan tsayi
đ đ *Bđ
°KâIN Dđ
°RE*đđđđđđđđđ
*Written by*
đ
đ
*Sadnaf*đ
đ
*A heart touching story*
Âź *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
_ÉŻÉ ÉÆĄĆâƧ ÆĄĆÙłá§ ÉĆƧÉĆƧÄ
Ä±Ć ĆÉ ÉÉĆłÄÄ
ƧÉ, áȘƳƧ ÉŻÉ Ä
ÙłĆÆĄ Ć§ÆĄĆłÄɧ É É§ÉÄ
ĆƧ ÆĄÊ ĆÉÄ
ÉÉâĆ_
#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
*#IG PML WRITERS*
#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com
*WANAN SHAFIN NAKU NE MASOYANA NA ASALI MASU KAUNATA TUN KAFIN SU SAMU CONTACT DâINA MASU KâAUNATA BADAN RUBUTUNA BA*
*FRESH KHADY*
*HALEEMA LEEMA*
*AISHA YAR ALJANA KAUNARKU HAR ARAINA WLH ALLAH YA BARMU TARE*đđđđđđđđâ€đđđđ
+
*My Salmab rigimamiya ina gaisuwa*
*Page 6*
Batare da bâata lokaci ba yaje ya nemo wani boka dayake cewa kansa Mallami akan ya ringa musu aiki kafin su fita operation sabida yanayin aikin nasu akwai Hatsari
Mai gida ake cewa Mallamin inda yayi fice sosai akan tsubuce tsubuce ba iya bâarayi yake yiwa aiki ba harda matsafa da kidnappers
Kafin su fita operation sai sun fara zuwa wajensa ya duba musu akwai saâa afitar tasu ko babu kamar kuwa mai gani amadubi dan duka yanda operation dâin nasu zai kasance Mai gida sai ya gaya musu har wani zobe ya bawa Alhaji Bala akan yasa A tsakiyar yatsan shi na hagu indai da akwai danger a duk inda suke ko kuma ana nemansu zaiji zoben hannunsa na mishi zafi
Da wanan dâaurin gindin da Alhaji Bala ya samu awajen Maigida yasa ya rufe ido yake farautar dukiyoyin jamaâa da rayakansu babu dâigon imani ko kadâan a zuciyarsa tamkar yanda zaka kashe Sauro kana daga cikin dâaki haka yake kashe mutumin da ya nemi ya mishi gardama ko kuma ya hana shi kudâi ga fyadâe da bai dâauke shi a bakin komai ba dan in dai zai fita operation indai yayi tozali da mace wala mai Aure ko buduruwa to fa sai ya mata fyadâe dan yana cikin sharadâun mai gida ya ringa yiwa mata fyadâe
Tuni Alhaji Bala ya zama kungurmin dan fashi Dan yanzu ba iya matafiya yake tarewa ba har manyan gidaje yake zuwa fashi idan kuwa yaje fashi tsautsayi yasa babu kudâi a gidan to fa aranar sunanku gawa Dan bazai fito batare da ya dâauki rai ba
Adâaya bâangaren kuwa Mahaukatan kudâi kawai yake Samu Dan bai fiye sakarwa su lion kudi ba sosai he is very selfish ga wayon masifa duk abinda su lion zasuyi idonsa na Kansu dan bayaso suyi betraying dâinshi kamar yanda yayi betraying dâin Oganshi Chris
Acikin kanensa babu Wanda bai Mallakawa gida ba banda Mahaifiyarsa da ya tamfatsawa wani katon gida da masu aiki
Albarka Saude kawai ke sa mishi Dan duk a tunaninta aikin da Alhaji Bala keyi ne Allah yasa mishi Albarka
Yan cikin garin kuwa irin kudâin da suka ga Alhaji Bala na samu ne cikin kankanin lokaci yasa suka fara tunanin ko dai yana yankan kai ne
Abinka da Kauye tuni kananan maganganun da yan garin ke yi ya koma kunen Mahaifiyar Alhaji Bala data tashi daga mai dan wanke zuwa Hajiya Saude sabida duk shekara Sai Alhaji Bala ya biya mata Umara da Hajji
Hankalinta ne ya tashi data ji abinda yan kauyen ke cewa inda ta nemi Alhaji Bala da yazo da gaggawa tana so taganshi aikuwa babu bâata lokaci yaje ya sameta
Murmushi yayi a lokacin da Hajiya Saude ta gaya mishi zargin da ake mishi agari inda ya musanta zargin da ake mishi yace aikin mai yake yi kuma kowa yasan aikin mai na kawo kudâi
STORY CONTINUES BELOW
ïżŒ
A take Hajiya Saude ta samu relief a zuciyarta ta shawarce shi akan ya ringa taimakawa âyan garin nasu tunda yana da kudâi kuma ba laifi akwai Mabukâata da yawa agarin Alhaji Bala shawararta ya nema akan ta fadâa mishi wane irin Abu suka fi bukata a Kauyen
Anan Hajiya Saude ta zayyano mishi abubuwan da suke bukata
Aikuwa kafin shekara dâaya da Maganar Alhaji Bala ya tamfatsa wani kâaton makaranta asibiti da wani katon massallaci tuni ya siye zuciyar mutanen Kauyen duk Inda ka zaga kyawawan halayenshi ake Fadâi Dan kowani dan siyasan bai isa yayi kwatan abinda Alhaji Bala ke yi ba a cikin kankanin lokaci mutane suna fara Sanin Alhaji Bala da irin taimakon da yake yi dan indai kaje ka samu mahaifiyarsa ka fadâa mata matsalarka to kamar angama yi maka ne Dan tana bashi list
Dâin masu Neman taimako zai bata
Tuni kowa yasan da labarin Alhaji bala ba iya âyan garin ba dan har daga wasu jihohin ake zuwa garinsu Alhaji Bala Neman Taimako ahaka manya Manyan mutane suka San shi amma basu San ainihin Sanaâar da yake ba
Alhaji Bala ganin mutane sun sanshi da yawa ciki kuwa har da manyan mutane yasa ya fara tunanin badâa kama sabida kar wayanda yake yiwa fashi su gane shi
Anan ya fita can kâasar waje yaje ya samu Mask mai irin fatar mutum sak aka mishi bakâin fenti ya koma yake Sawa idan zai fita fashi acikin irin wanan yanayin ya hadâu da wata lubna âyar Ethiopia suka kula soyayya acikin kankanin lokaci ya Aureta abunka da akwai masu gidan rana
Shekararsu biyu da Aure ta haifo mishi wata tsalleliyar âya mai mugun kama da ita dan ta ma fi Mahaifiyarta kyau nesa ba kusa ba kai kana ganinta tunani zakayi ta hadâa jinsi da larabawa ga gashi
Alhajj Bala tunda yake bai tabâa San wani Abu arayuwarsa ba sama da âyarsa Naila yana balaâin ji da ita Wanda yake ganin ko ruhinsa zai iya cirewa ya bata gatan da yakewa Naila ya wuce tunanin mai tunani Dan dai dai da makaranta daya saka ta sai da yaja wa masu makarantar warning sosai akan ta ko kudâa baya so ya tabâata ballantana akai ga duka musamman ya samu Nanny da bata da aikin da ya wuce ta ringa kula da ita har su taso
Kowane lungu da sakâo na gidan shi makâale yake da hoton Naila sai data shekara bakwai ya daina kwana da ita burinsa bai wuce yaga duk abinda yagani ya siyo mata ba abunda dai ake cewa gata Naila ta same shi
Mahaifiyarta kuwa tunda ta haifi Naila bata kâara bâatan wata ba hakan kuwa ba kâaramin damunta yake ba Alhaji Bala ke kwantar mata da hankali akan karta damu Naila kawai ma ta ishesu rayuwa
A haka rayuwa ta cigaba da tafiya inda Alhaji Bala yake kâara samun dabaru da kâwarewa na fashi sosai Dan har âyan siyasa yake robbing abun shi abun yana ciwa mutane tuwo a kwarya amma an rasa Wanda yake wanan aika aikan
Watarana Alhaji Bala yaje gidan wani attajiri shi da yaransa Dan suyi fashi bayan sun gama kwashe uban kudade da gwala gwalai anan yace zai keta hadâin matar Attajirin ai fa nan gizo ke sakâar dan Attajirin fir yakâi yarda a tabâa mishi mata yace sai dai idan bayan ranshi
Da yake doka Mai gida ya basu akan idan zasuyi wa mace fyadâe kar su sake su kashe mutum sai sun gama biyan bukatarsu agaban kowa sanan idan zasu kashe mutum sai su kashe
Aifa nan Alhaji Bala yafara kâokâawa da Attajirin da yakâi bari yaje kusa da matarshi duk gindin bindigar da ya ringa buga mishi akai jini na wanke masa fuska hakan bai sa ya hakura ya bashi hanya ba kâokawa suke sosai inda Attajirin ya kai hannunsa fuskar Alhaji Bala dan ya yakâuso mishi fuska aikuwa sai gashi ya Ciro mask dâin fuskarshi anan yayi tozali da fuskar Alhaji Bala
Ya gwallo ido cikin kinkina yana nuna shi da hannu dan shima kansa Yasan Alhaji Bala awajen taimakon talakawa
Alhaji Bala kuwa kâarasa cire Mask dâin fuskarshi yayi ya ce ya daina mamaki shine nan anan ya hau gaya mishi mugayen halayenshi da Sanaâarsa inda a kâarshe ya sa su Lion suka rikâe mishi Attajirin ya ketawa matarsa haddi agabanshi
STORY CONTINUES BELOW
ïżŒ
Ya harbe matarsa ya harbe mutumin sau biyu daga nan suka saka kai suka fice
Suna fita makâota suka shiga gidan dan duk abunda ke faruwa suna ji har âyan sanda sun kira amma shiru basu kâaraso ba har bâarayin suka tafi
Abunka da babban mutum tuni aka kaisu asibiti acikin daren duk da basu da tabbacin suna rayye
Suna zuwa aka kâarbesu Matarsa kuwa dama ta Dade da rasuwa Mijin ne dai ake ganin da alamar yana numfashi
A lokacin da likitoci suka dukufa akan shi dan ceto ransa budâe idonsa yayi a cikin mayuwacin hali ya yafito dâaya daga cikinsu
Yana isa inda yake yayi Sauri yace ya kâira mishi dâaya daga cikin âyan sanda dake waje
Da sauri suka kira dâaya daga cikin âyan sandan yana zuwa Attajirin yace da kâarfi âba kowane ke robbering mutane ba sama da â ALHAJI BALA MAI KUDâI WANDA KE TAIMAKON TALAKAWAN NAN SHINE YAZO YAMIN FASHI YAYI WA MATATA FYADâE YA HARBETA YA HARBENIâ
Cikin sauri sauri Attajirin ya gaya musu yanda sukayi da Alhaji Bala inda mamaki ya hana dâan sandan motsawa yana kâokâarin ya tambayeshi ko dai mai kama dashi ne rai yayi halinsa
Tofa anan yan sanda suka fara bincike a bâoye dan su San sanaâar da Alhaji Bala keyi inda suka saka mishi ido sosai a lokacin suna zaune a garin kano
Mai gida ne yafara gaya mishi yayi taka tsantsan an fara sa mishi ido asirinsa ya kusa tonuwa idan da hali ya bar garin kano
Aikuwa a cikin kankanin lokaci Alhaji Bala ya koma port Harcourt da zama shi da iyalansa
Inda âyan sandan suka tabbatar da zargin da suke mishi anan suka samo Akram dan ya kâware a binciko sirrin mutum dan har pretending ya tabâa yi akan shi mahaukacine sabida kawai su kamo wani dan yankan kai
Tuni Akram shima ya koma portharcourt da zama ya samu wani dan benci ya baza sweet alewa har dasu sigari yafara siyarwa a opposite gidan Alhaji Bala yana ganin duk wani shige da ficen Alhaji Bala da iyalinshi har da âyar tilon âyarsa dayake balaâin ji da ita kamar ransa
Sai da ya samu wata shidda yana lura da duk wani movement dâin Alhaji Bala inda watarana da yamma Bayan akram ya gama hadâa wani plan
Alhaji Bala na dawowa gida tunda ga nesa Alhaji Bala yaga antaru a opposite dâin gidansa ana alamar akwai abunda ke faruwa
Parking yayi ya nufi wajen da saurinsa dakâyar ya kukutsa cikin mutane anan yaga Akram na dambe da wani akan sai ya biyashi kudâinsa daya siyi sigari da sweet Akram har dasu kuka yasaka yagaggun kaya
Tsawa ya daka musu suka rabu da juna suna sauke ajiyar zuciya Akram kuwa har da guntun hawayensa da majina
Anan Alhaji Bala ya tambayesu mai ke faruwa suka fadâa mishi yayi wani tsaki ya Ciro sabbabin Dari bibiyu masu yawa ya mikâawa Akram
Akram kuwa ya tsuguna har kâasa ya fara yiwa Alhaji Bala godiya
Ko tsayawa bai yi ba ya nufi wajen motarsa
Daddare bayan su Alhaji Bala sun gama cin abinci haka kawai Akram ya ringa fadâo mishi a zuciya haka kawai yaji yaron ya kwanta mishi bai tsaya wani dogon tunani ba ya mikâe yayi waje
Direct wajen Akram ya nufa daya buga tagumi yana kallon waje dâaya har ya zauna agefenshi Akram bai sani ba sai da ya dafashi
Ya juyo a firgice suna hadâa ido yayi sauri ya sauka daga kan bencin zai tsuguna Alhaji Bala yayi sauri ya maidashi ya zauna
Alhaji Bala sai da ya gama kare mishi kallo yace âkabani takaitaccen tarihinkaâ
Wani irin farinciki ne ya rufe Akram amma a zahiri kuwa kâwalla suka hau zubo mishi
STORY CONTINUES BELOW
ïżŒ
Anan Akram ya karkata kai ya fara zuba mishi mugun karyar irin talaucin da suke ciki shi da iyayensa shine babba a familynsu su wajen goma sha biyu babansa makaho ne haka ma mamansa sanadiyar accident da sukayi yanzu shine komai nasu
Wani irin tausayin Akram ne ya rufe Alhaji Bala ya tambayeshi yana so yayi bankwana da talauci da sauri Akram ya zube a kâasa yace mishi ee
Alhaji Bala kâara tambayarshi yayi kowane irin aikine zai iya?
Budâar bakin Akram sai yace koda yankan kai ne zai iya
Wani irin murmushi Alhaji Bala yayi yace kar ya damu zasu hadâu gobe ya shirya zasuje wani wajen
Aranar Akram kwanan farinciki yayi ya kira manyansa akan su taya shi da addâua su kuma sa ayi mishi saukâar Qurani akan Allah ya kareshi daga wani mugun Abu
Washegari da sassafe Alhaji Bala ya dâauki Akram suka dâauki hanyar Maiduguri inda Mai gida yake sai daddare suka isa wajen Mai gida idan banda adduoi babu abunda Akram keyi a zuciyarsa
Abun mamaki mai gida shima yana ganin Akram yaji San shi har a zuciyarsa
Anan Alhaji Bala ya gabatar mishi da Akram akan yanaso ya zama yaronsa shima ya duba akwai alheri atattare da Akram ko dai babu
Abun mamaki Har Mai gida ya gama dube dubensa haske da alheri kawai yake hangowa attatare da Akram
Cikin farinciki mai gida ya fara gayawa Alhaji Bala irin Al khairan dake tattare da Akram akan zai ringa samun mahaukatan kudâi dan haka ya ringa lallabâa Akram ya ringa binshi a hankali kar ya ringa matsa mishi akan yayi Abu
Take Alhaji Bala ya amince bakinsa har kunne anan suka kwana mai gida ya ringa musu tsubuce tsubuce Akram kuwa ya ringa zuba adduâa a zuciyarsa
Washegari suka koma port Harcourt da Akram da shirin shima next operation dashi zasu tafi
Duk abunda ke faruwa Akram na sanar da manyansa halin da ake ciki
Ahaka suka fara fita first operation inda suka nufi garin bauchi sukayi wa wani hamshakin mai kudâi sata sukayi wa yaransa biyu fyadâ duk abunda ake yi Akram na makâale da secret camera dâinshi a lokacin babu yanda Alhaji Bala bai yi da akram akan shima yayi wa dâaya daga cikin âyan matan fyadâe yakâi next operation ma ya kuma yiwa Alhaji Bala gardama akan shi zai ringa rakasu amma bazai iya kashe mutum ba bakuma zai iya yiwa kowa fyadâe ba tun a lokacin Alhaji Bala yaso ya fasa kwakwalwar Akram amma mai gida na hana shi âŠâŠ..
Wanan shine takaitaccen tarihin Alhaji Bala
Cigaban labarin
Alhaji Bala sai da yayi wa Naila yar shekara goma sha hudâu uban siyayya na wajen dubu dâari hudâu sanan ya kâarasa gida
Inda yana isa gida Naila ta fara tsalle tana mishi oyoyo
Duk girmanta kuwa sai daya dâaga ta sama ya yi juyi da ita kafin ya sauketa kâasa yana tambayarta ya gida Hajiya Lubna kuwa tana daga gefe tana ta murmushi tana jinjina irin soyayyar da Alhaji Bala ke nunawa Naila
3hrs ltr
Bayan Alhaji Bala yaci abincin dare ya huta suna ta hira da Naila tana bashi labarin School shi kuwa sai biye mata yake yana kâyalkâyala dariya Hajiya Lubna kuwa ganin alamun gajiya a tattare da Alhaji Bala amma yakâi zuwa ya kwanta yasa tacewa Naila ta hakura gobe sai ta cigaba da bashi labari amma a yanzu Daddynta ya gaji
Alhaji Bala da sauri da ya mikâe dan dama ya gaji hanya yake nema
Dâakinsa ya nufa direct ya shiga wanka yana fitowa ya fadâa kan gado ko towel dâin jikinsa bai cire ba dan wani mugun bacci yake ji ga gajiya ko minti biyu bai yi da kwanciya ba bacci yayi awon gaba dashi
Kafin Hajiya lubna tayi shafe shafenta tazo wajen shi har yayi nisa a bacci
Girgiza kanta tayi ta gyara mishi kwanciya ta kashe fitilar dâakin ta bar dâakin ta koma Palo dan akwai film dâin da takeso ta kalla
12:30 am dai dai
Alhaji Bala yayi wani irin juyi dan ya gyara kwanciyarsa kamar cewa akayi ya budâe idonsa ya kalli bakin kâofa aikuwa ya hango Hajiya Nafeesa a tsaye rigarta gabadâaya a jike da jini har dâiga jinin ke yi ta zuba mishi ido tana kallonshi hawaye sai zuba suke a idonta
Wani irin razananan Ihu Alhaji Bala yayi take fitsari mai zafin gaske ya kubce mishi ihu yake sosai da iya kâarfinsa
Hajiya Lubna da Naila ta Dade da bacci a cinyarta a guje ta mikâe Naila tabi bayanta
Suna shiga dâakin sukaga Alhaji Bala ya rufe idonsa da kâarfi yana âdan Allah kiyi hakuri ki rabu daniâ
Karar budâe kâofar dâakin ne yasa ya budâe idonsa da sauri ya duro daga kan gadon jikinsa na wani irin kâyarma yabi ya jike da gumi sai sauke nannauyan ajiyar zuciya yake kamar Wanda yayi guduâŠ..
Bâangaren su Saiam kuwa a lokacin da suka isa asibiti tana hadâa ido da Alhaji Nazifi Hawaye ya hau zubo mata dan yabi yafita daga hayyacinsa kamar ba shi ba hawaye kuwa sai zubo wa suke a fuskarshi
A hankali ta kalli gefen gadonshi ta hango Samha itama a kwance idonta a rufe itama hawaye nata zubo mata ahankali ta kâarasa gadon da Samha ke kwance ta rikâo hannayenta adai dai lokacin da Samha ta budâe jajayen idonta babu ko digon fari ahankali ta fara magana cikin rawar murya tana â Aunty Saiam yanzu Mummy ta tafi ta barmu kenan muma yanzu mun zama marayu bazata sake dawo wa baâ?
Saiam kuka ta fashe dashi ta jawo Samha ta rungumeta tana rarrashinta
Alhaji Nazifi dake kwance a gefe kuwa ya fashe da wani irin kukaâŠâŠâŠ
đ đ *Bđ
°KâIN Dđ
°RE*đđđđđđđđđ
*Written by*
đ
đ
*Sadnaf*đ
đ
*A heart touching story*
Âź *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
_ÉŻÉ ÉÆĄĆâƧ ÆĄĆÙłá§ ÉĆƧÉĆƧÄ
Ä±Ć ĆÉ ÉÉĆłÄÄ
ƧÉ, áȘƳƧ ÉŻÉ Ä
ÙłĆÆĄ Ć§ÆĄĆłÄɧ É É§ÉÄ
ĆƧ ÆĄÊ ĆÉÄ
ÉÉâĆ_
#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
*#IG PML WRITERS*
#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com
*ALHAMDULILLAHI ALHAMDULILLAHI MASOYA NA SAMU SAUKI BANSAN TA INA ZAN FARA DA YI MUKU GODIYAR IRIN KAUNAR DA KUKA NUNA MIN BA HAKIKA BAKA SANIN MASOYANKA SAI ABU YA SAMEKA NI KAM SAI DAI NA GODEWA ALLAH DAN MASOYANA BAZASU KIRGU BA NASHA ADDUâOI BANDA KIRA DA TEXT MESSAGES NIDAI BAZAN IYA LISSAFAKU BA SAI DAI KAWAI NAYI MUKU GODIYA A DUNKULLE NGD ALLAH YA BAKU LADA YA SAKA MUKU DA ALHERI DA ZAN IYA LISSAFOKU WLH DANA LISSAFOKU AMMA INA BAZAN IYA BA MARYAM I GITAL BARSMARH YAR LELE MAMAN MANAL HADIZA KADUNA YAR BAIWA PHAUZA NAFEESA I SHEHU BANIDA ABINDA ZAN CE MUKU SAI ADDUâA KAWAI*
+
*KUNGIYATA REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS NGD DA KAUNA DA KULAWA DA KU KA NUNA MIN ALLAH YA BIYA MUKU BUKATUNKU NA ALHERI*
*INA GODIYA AUNTYNA AUNTY SIS ALLAH YA RAYA MIKI ZURIA*
*INA MIKâA GODIYATA GA GRPS GRPS DA SUKA RINGA MIN ADDâUA ALLAH YA SAKA MUKU DA ALHERI*
*WANAN SHAFIN NAKU NE YAN GIDAN MIEMIE B DA ZAUREN BIEBIE ISAH THANKS FOR D LOVE AND SUPPORT*đđđđđđđ
*Page 7*
Saiam da Sauri ta Saki Samha dake sheshekâar kuka ta nufi wajen Alhaji Nazifi dake kuka kamar kâaramin yaro
A gefen gadon ta zauna tare da Rukâo hannun Alhaji Nazifi ta saka dâaya hannun nata ta goge hawayen dake ta zubo mata tace muryarta na rawa
âDaddy dan Allah kayi hakuri ka daina kuka haka Allahn da ya bamu ita shi ya kâarbeta Dan yafi mu San ta hakuri ,zamuyi mu ringa mata adduâa Mummy tace kar mu sake zubar mata da hawaye adduâar mu kawai take bukata Daddy a matsayinka na Mijinta adduâa kawai ya kamata ka ringa binta dashi idan kai kana kuka mu mai zamuyi Daddy Dan Allah Daddy kayi hakuri ka share hawayenka kukanka na kâara tunzura Samha kukanka na kâara karya mata zuciya kai ya kamata ace ka rarrashetaâ
Alhaji Nazifi kamar kâaramin yaro ya ringa gyadâa kai da sauri yana goge hawayen da suke kâara tultulowa
A hankali yafara magana cikin rawar murya
âALLAH YA JIKANKI NAFEESA ALLAH YA KAI HASKE KABARINKI TUNDA NA AUREKI BAKI TABâA YARDA NA KWANA DA FUSHINKI BA BAKIDA BURIN DA WUCE KI FARANTA MIN RAI KINYI MIN BIYAYYA NAFEESA KIN BINI SAU DA KâAFA KIN BAWA YARANA TARBIYYA INGANTACIYA KO DAN WANAN INSHA ALLAHU ALJANA CE MAKOMARKI BAZAN TABâA SAMUN MACE IRIN KI BA NAFEESA NAYI RASHIN DA HAR NA KOMA GA MAHALLICINA BAZAN SAMU WACCE ZATA MAYE GURBINKI BA ALLAH SARKI NAFEESA INA MA ACE NASAN DAREN JIYA ZAKI TAFI KI BARNI INA MA ACE NASAN GANIN KâARSHE NAKE MIKI DA WLH BAN KWANTA BA DA NA ZAUNA NA NEMI YAFIYARKI NAFEESA ALLAH YA JIKANKI NAFEESAâ
Duk inda Alhaji Nazifi yakai Dan ya danne kukan daya taho mishi kasawa yayi sai daya kâwace mishi
Saiam da Samha kuwa mutuwarta ya dawo musu sabo fil aransu suka hau kuka
Kamar Wanda aka mitsina suka ga Alhaji Nazifi ya mikâe yana âSaiam an binneta neâ?
Saiam kanta kawai ta iya gyadâawa
Alhaji Nazifi kuwa yayi sauri ya tuje Karin ruwan da ake mishi a hannun bai damu da jinin dake zuba a hannun shi ba
Yayi hanyar kâofa da sauri
STORY CONTINUES BELOW
ïżŒ
Saiam da sauri itama tabi bayan shi tare da shan gabansa tana
â Daddy ina zaka je ahaka ?kaga jinin da ke ta zuba a hannunka?
Alhaji Nazifi da sauri yace â Saiam zanje kabarinta nayi mata adduâa tunda badani aka binneta ba tana bukatar adduâataâ
Daga haka ya ratsa ta gefen Saiam yayi waje da Sauri
Samha itama Saukowa tayi daga kan gadon tacewa Saiam itama zata tafi gida zaman asibitin ya isheta haka
Babu yanda Saiam ba tayi da Samha akan ta bari ruwan da aka sa mata ya kare ba fir takâi akan dole Saiam ta kira likita ya Sallamesu
Naila da sauri ta juya tayi waje sakamakon ganin towel dâin da Alhaji Bala ke dâaure dashi a kugunsa ya fadâo kâasa
Alhaji Bala sabida tashin hankali da tsoratar da yayi bai ma San a tsirara yake ba
Hajiya Lubna kuwa itama cikin rawar jiki ta nufi wajen Alhaji Balan daya jike da gumi ta dâauki towel dâinsa dake kâasa tace
âAlhaji lafiya kuwa mai ya firgita ka haka da har towel dâinka ya bar jikinka Baka sani baâ?
Alhaji Bala sai a lokacin yasan a tsirara yake hannuwansa na rawa ya kâarbi towel dâin daga hannun Hajiya Lubna ya dâaura tare da zama a gefen gado still yana hango Hajiya Nafeesa a tsaye a idonsa
Numfashinsa sai fita yake da Sauri sauri
Hajiya lubna itama zama tayi agefensa Dan tunda take dashi bata tabâa ganinsa acikin irin wanan halin ba
A hankali tace âAlhaji Lafiya mai ya tsorata ka haka ko dai mafarki kayiâ?
Alhaji Bala bai ce mata komai ba har lokacin jikinsa bai bar rawa ba
Magana Hajiya Lubna ta kâara yi
Alhaji Bala ya daka mata wani mugun tsawa yana âdala ki rabu dani Wai meyesa bakida hankaline dolene sai na gaya miki abinda yake damunaâ?
Hajiya Lubna da sauri ta mikâe tayi waje ba tare da ta tsaya bashi hakuri ko taji mai zai cigaba da cewa ba
dan haka take idan taga ransa a bâace bata tsayawa a wajen barin gurin shi zai fiye mata alheri dan itama akwai zuciya
Naila data yi jingum a Palo tana ganin Hajiya Lubna ta fito ta tareta da sauri tare da tambayarta abinda ya samu Abbanta
Hajiya Lubna da itama ranta ya bâaci bata cewa Naila komai ba illa ma hannunta da ta rikâe sukayi hanyar dâakinta
Naila kuwa ganin babu fuska yasa bata kâara tambayarta ba ta kwanta kamar yanda Hajiya Lubna ta kwanta
Alhaji Bala aranar kwanan zaune yayi a tsorace gani yake ko yaya ya runtse idonsa Zai iya ganin Hajiya Nafeesa
Rayuka nawa ya kashe amma babu wacce ta tabâa masa fatalwa sai Hajiya Nafeesa tunda yake ko mafarkin wayanda ya kakashe bai tabâa yi ba sai Hajiya Nafeesa me hakan ke nufi agaskiya bai ga ta zama ba dole da asuba ya dâau hanyar Maiduguri yaje ya nemi taimakon mai gida
Allah Allah kawai yake gari ya waye
Wajen kâarfe 3:40 yafara gyangyadâi a zaune sai baccin ya kusa sace shi sai yayi firgigit ya zauna ahaka ya ringayi har sai da baccin yaci kâarfin idonsa ya kwanta bacci yayi awon gaba dashi
Mafarki ya fara yi da Hajiya Nafeesa tana ta kuka ga kirjinta na ta zubar da jini sai binshi take da gudu shima yana ta gudu da iya kâarfinsa sai ihu yake yana azo a taimaka mishi amma ina gani yake kamar ba gudu yake ba sabida Hajiya Nafeesa tana dab da kâarasowa inda yake
Hannu ta mikâa da niyyar damkâo shi ya mikâe a firgice yana ihu sabida ba ilimin islama ballantana yayi sallati
STORY CONTINUES BELOW
ïżŒ
Yana zama ya kuma hango hajiya Nafeesa abakin kâofa atsaye kamar dai yanda ya ganta a mafarki
Wani razannan ihu ya saki da iya kâarfinsa
Hajiya Lubna da Naila suka kwasa aguje sukayi dâakin
Suna budâe kâofa Hajiya Nafeesa ta bâace
Alhaji Bala kuwa ya ringa wani irin kâyarma kamar mai jin sanyi ga wani uban gumi kamar Wanda aka kwarawa ruwa
Naila a bakin kâofa ta tsaya dan towel dâinsa ya kuma yin wani wajen
Hajiya Lubna kuwa fuska a dâaure ta nufi wajensa tana âAlhaji wai me hakane mai yake damunka kake ta mana ihu ka fadâamin ka kâi ka fadâamin abinda yake firgita ka wai mai haka ne dan Allah dan annabiâ?
Hajiya Lubna tace tana jefa mishi towel dâinsa daya yi gefe
Alhaji Bala ajiyar zuciya Kawai yake yana kalle kalle sai zare ido yake
Hajiya Lubna wadrobe ta nufa ta dâauko mishi wani dogon jallabiya da gajeran wando
Ta cilla mishi adai dai lokacin da Naila ta bar dâakin
Hajiya Lubna kuwa tace â ga kaya nan ka sa tunda abinda yake firgita ka saka yake kayi tsirara agaban âyarkaâ
Alhaji Bala da sauri ya zura jallabiyar da gajeran wandon yabi bayan Hajiya Lubna data yi hanyar waje da sauri dan baya jin zai Iya zama a dâakin shi kadâai
A palo suka zauna gaba dâaya Naila ta hau jerawa Alhaji Bala da jikinsa ke rawa Sannu
Alhaji Bala shi dai kansa a sunkuye yana hango yanda yaga Hajiya Nafeesa a mafarki da zahiri a hankali ya dâaga kai ya kalli agogon dake bangon palon yaga hudâu da minti Arbain an fara ma kiraye kirayen Sallahr asuba
Hajiya Lubna tagumi kawai tayi tana kallon shi aranta tana ta mamakin abinda yake tsorata shi ya fita daga hayyacinsa haka
Alhaji Bala kuwa yana ganin biyar tayi ya mikâe ya dâauko mukullin motarsa a dâaki sai juye juye yake dan duk a tsorace yake
Ko salla bai tsaya yi ba dan dama ba damunsa yayi ba sai yaga dama yake yi
Ko kallon Hajiya Lubna dake ta tambayarshi ina za shi bai yi ba ya fice da sauri dan burinsa bai wuce ya gan shi agaban Mai gida ba
Bâangaren Akram kuwa aranar Sam bai runtsa ba da tunaninsu Saiam ya kwana ko yaya ya juya sai ya hango Samha a idonsa tana ta kuka
Wajen kâarfe uku bacci yayi awon gaba dashi atake ya hau mafarki da Hajiya Nafeesa tana ta kuka tana ce mishi ya kular mata da yaranta kar wani Abu ya same su sai kuka take a mafarkin tana hadâe hannyenta alamar rokâo
Da Sallati Akram ya farka daga baccin da yake yana ta mamakin Mafarkin da yayi
A hankali ya sauko da kâafarsa daga kan gado ya nufi bandâaki dan ya dâaura alwala
Alhaji Bala a zaune yake agaban mai gida yabi ya hadâa gumi yana ta kallon Kâasan da mai gida yake bugawa shima sai hadâa gumi yake sai da ya samu minti Ashirin yana buga kâasa yana gogewa yana kuma zana kâasa sai girgiza kai yake alaman Al amarin babba ne
Alhaji Bala kuwa duk ya matsu ya gaya mishi abinda yake faruwa
A hankali Mai gida ya dâago tare da sharce gumin dake tsatsafo mishi a goshi ya kalli Alhaji Balan da jikinsa ke rawa dan shi kansa tunda yake bai tabâa ganin mai gida a irin wanan yanayin ba
Mai gida magana ya fara yi yana âKura akwai matsala matsalar ma kuwa gagaruma dan wanan fadâa ne tsakanin matacce da rayayye matar nan da ka kashe spirit dâinta na da kâarfi sosai wlh haka zata tayi ta bibiyarka har sai ka zamto kamar mahaukaci ka fito duniya ka fadâi hallayenka da kanka da irin sanaâar da kake yi kafin ta rabu dakai kayi kuskure daka bari jininta ya tabâakaâ
STORY CONTINUES BELOW
ïżŒ
Hankali a tashe Alhaji Bala yace âmai gida kamar ya jininta ya tabâani kana nufin babu abinda zaka iya yi akaiâ?
â emana jininta ya tabâaka ai sabida hular kanta ta cire ta saka a kirjinta sai da ya jike da jini ta jefo ma a fuska ko ba ayi haka baâ?
Da sauri Alhaji Bala yace âanyi haka wlh na dâauka taurin zuciya yasa ta jefo min hular ta ni kuwa na kâarasa kasheta na shiga uku na lalace mai gida yanzu mai abun yi dan Allah ka taimaka min dan ni Dana San matar nan haka take wlh da ban soma ma kasheta ba da iya shegun zan dâebo na fitoâ
Alhaji Bala yace cikin rawar murya
Mai gida ajiyar zuciya ya sauke yace âAbu biyu zaka iya yi ta rabu dakai na dâaya ka koma gidan ka dâauko wanan hular nata ka kona shi na biyu kaje gidan ka durkâusa agaban mijinta da yaranta kace su yafe maka idan sun yafe maka to zata rabu dakai amma idan kuwa acikin biyun nan baâayi dâaya ba to ni kam babu abinda zan iya yi akai kuma Abubuwa na dab da jagule maka ga rashin kwanciyar hankali da zakayi ta fama dashiâ
Hankalin Alhaji Bala idan yayi dubu ya kai kololuwa wajen tashi a firgice ya mikâe yana âmai gida kasan mai kake cewa kuwa ta ina zan iya samo hular da ta cire?ta yaya zan koma gidan a matsayina na Wanda ya kasheta haba maigida ya zaka fadâi abinda ba zai yiwu baâ
Mai gida ce mishi yayi to âiya abinda na duba kenan Wanda zaka yi ta rabu dakai amma bayan shi babu abinda zaka iya yi akai amma dai zan baka wasu Abubuwa idan ka dace ba zata ringa zuwar maka baâ
Da sauri Alhaji Bala ya zauna yana âdan Allah ka taimakeni matar nan ta firgitani har tsirara nayi agaban âyata bansani baâ
Mai gida wani kwarya ya dâauko Wanda ya aka nannadâe da jajayen kâyalaye ya mikâa mishi yana
â idan ka tashi ka warware wanan Jan kâyallen ka daura akan goshinka da kâafarka akwai wani kullin magani guda biyu a ciki bakâin jikawa zaka yi ka shafa a jikinka gabadâaya wari ne dashi kamar kashi amma haka zaka dâaure idan gari ya waye sai ka wanke
Dâayan kuma turara dâakinka zaka yi dashi kafin ka kwanta bacciâ
Hannu yasa ya dâauko Wasu jajjayen candles ya kuma mikâa mishi yana â ka kashe wutan dâakinka sai ka kunna candles dâin idan dai kaga tazo maka bayan kayi abubuwan nan to babu abinda zan iya yi akai face dai zabin farkon Dana bakaâ
Alhaji Bala da Sauri yace âinsha Allahu ma ba zata kuma zuwar min ba indai nayi yanda kaceâ
Mai gida girgiza kansa kawai yayi bai ce komai ba ahaka Alhaji Bala ya ajiye mishi makudâan kudâi ya tafiâŠâŠâŠ..đ đ *Bđ
°KâIN Dđ
°RE*đđđđđđđđđ
*Written by*
đ
đ
*Sadnaf*đ
đ
*A heart touching story*
Âź *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
_ÉŻÉ ÉÆĄĆâƧ ÆĄĆÙłá§ ÉĆƧÉĆƧÄ
Ä±Ć ĆÉ ÉÉĆłÄÄ
ƧÉ, áȘƳƧ ÉŻÉ Ä
ÙłĆÆĄ Ć§ÆĄĆłÄɧ É É§ÉÄ
ĆƧ ÆĄÊ ĆÉÄ
ÉÉâĆ_
#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
*#IG PML WRITERS*
#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com
*ALHAMDULILLAHI ALHAMDULILLAHI MASOYA NA SAMU SAUKI BANSAN TA INA ZAN FARA DA YI MUKU GODIYAR IRIN KAUNAR DA KUKA NUNA MIN BA HAKIKA BAKA SANIN MASOYANKA SAI ABU YA SAMEKA NI KAM SAI DAI NA GODEWA ALLAH DAN MASOYANA BAZASU KIRGU BA NASHA ADDUâOI BANDA KIRA DA TEXT MESSAGES NIDAI BAZAN IYA LISSAFAKU BA SAI DAI KAWAI NAYI MUKU GODIYA A DUNKULLE NGD ALLAH YA BAKU LADA YA SAKA MUKU DA ALHERI DA ZAN IYA LISSAFOKU WLH DANA LISSAFOKU AMMA INA BAZAN IYA BA MARYAM I GITAL BARSMARH YAR LELE MAMAN MANAL HADIZA KADUNA YAR BAIWA PHAUZA NAFEESA I SHEHU BANIDA ABINDA ZAN CE MUKU SAI ADDUâA KAWAI*
STORY CONTINUES BELOW
ïżŒ
*KUNGIYATA REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS NGD DA KAUNA DA KULAWA DA KU KA NUNA MIN ALLAH YA BIYA MUKU BUKATUNKU NA ALHERI*
*INA GODIYA AUNTYNA AUNTY SIS ALLAH YA RAYA MIKI ZURIA*
*INA MIKâA GODIYATA GA GRPS GRPS DA SUKA RINGA MIN ADDâUA ALLAH YA SAKA MUKU DA ALHERI*
*WANAN SHAFIN NAKU NE YAN GIDAN MIEMIE B DA ZAUREN BIEBIE ISAH THANKS FOR D LOVE AND SUPPORT*đđđđđđđ
*Page 7*
Saiam da Sauri ta Saki Samha dake sheshekâar kuka ta nufi wajen Alhaji Nazifi dake kuka kamar kâaramin yaro
A gefen gadon ta zauna tare da Rukâo hannun Alhaji Nazifi ta saka dâaya hannun nata ta goge hawayen dake ta zubo mata tace muryarta na rawa
âDaddy dan Allah kayi hakâuri ka daina kuka haka Allahn da ya bamu ita shi ya kâarbeta Dan yafi mu San ta hakâuri ,zamu yi mu ringa mata adduâa Mummy tace kar mu sake zubar mata da hawaye adduâar mu kawai take bukata Daddy a matsayinka na Mijinta adduâa kawai ya kamata ka ringa binta dashi idan kai kana kuka mu mai zamuyi Daddy Dan Allah Daddy kayi hakâuri ka share hawayen ka kukan ka na kâara tunzura Samha kukan ka na kâara karya mata zuciya kai ya kamata ace ka rarrashetaâ
Alhaji Nazifi kamar kâaramin yaro ya ringa gyadâa kai da sauri yana goge hawayen da suke kâara tultulowa
A hankali yafara magana cikin rawar murya
âALLAH YA JIKANKI NAFEESA ALLAH YA KAI HASKE KABARINKI TUNDA NA AUREKI BAKI TABâA YARDA NA KWANA DA FUSHINKI BA BAKIDA BURIN DA WUCE KI FARANTA MIN RAI KINYI MIN BIYAYYA NAFEESA KIN BINI SAU DA KâAFA KIN BAWA YARANA TARBIYYA INGANTACIYA KO DAN WANAN INSHA ALLAHU ALJANA CE MAKOMARKI BAZAN TABâA SAMUN MACE IRIN KI BA NAFEESA NAYI RASHIN DA HAR NA KOMA GA MAHALLICINA BAZAN SAMU WACCE ZATA MAYE GURBINKI BA ALLAH SARKI NAFEESA INA MA ACE NASAN DAREN JIYA ZAKI TAFI KI BARNI INA MA ACE NASAN GANIN KâARSHE NAKE MIKI DA WLH BAN KWANTA BA DA NA ZAUNA NA NEMI YAFIYARKI NAFEESA ALLAH YA JIKANKI NAFEESAâ
Duk inda Alhaji Nazifi yakai Dan ya danne kukan daya taho mishi kasawa yayi sai daya kâwace mishi
Saiam da Samha kuwa mutuwarta ya dawo musu sabo fil aransu suka hau kuka
Kamar Wanda aka mitsina suka ga Alhaji Nazifi ya mikâe yana âSaiam an binneta neâ?
Saiam kanta kawai ta iya gyadâawa
Alhaji Nazifi kuwa yayi sauri ya tuje Karin ruwan da ake mishi a hannun bai damu da jinin dake zuba a hannun shi ba
Yayi hanyar kâofa da sauri
Saiam da sauri itama tabi bayan shi tare da shan gabansa tana
â Daddy ina zaka je ahaka ?kaga jinin da ke ta zuba a hannunka kuwa?
Alhaji Nazifi da sauri yace â Saiam zanje kabarinta nayi mata adduâa tunda badani aka binneta ba tana bukâatar adduâataâ
Daga haka ya ratsa ta gefen Saiam yayi waje da Sauri
Samha itama Saukâowa tayi daga kan gadon ta cewa Saiam itama zata tafi gida zaman asibitin ya isheta haka
Babu yanda Saiam ba tayi da Samha akan ta bari ruwan da aka sa mata ya kare ba fir takâi akan dole Saiam ta kira likita ya Sallamesu
Naila da sauri ta juya tayi waje sakamakon ganin towel dâin da Alhaji Bala ke dâaure dashi a kugunsa ya fadâo kâasa
Alhaji Bala sabida tashin hankali da tsoratar da yayi bai ma San a tsirara yake ba
STORY CONTINUES BELOW
ïżŒ
Hajiya Lubna kuwa itama cikin rawar jiki ta nufi wajen Alhaji Balan daya jikâe da gumi ta dâauki towel dâinsa dake kâasa tace
âAlhaji lafiya kuwa mai ya firgita ka haka da har towel dâinka ya bar jikinka Baka sani baâ?
Alhaji Bala sai a lokacin yasan a tsirara yake hannuwansa na rawa ya kâarbi towel dâin daga hannun Hajiya Lubna ya dâaura tare da zama a gefen gado still yana hango Hajiya Nafeesa a tsaye a idonsa
Numfashinsa sai fita yake da Sauri sauri
Hajiya lubna itama zama tayi agefensa Dan tunda take dashi bata tabâa ganinsa acikin irin wanan halin ba
A hankali tace âAlhaji Lafiya mai ya tsorata ka haka ko dai mafarki kayiâ?
Alhaji Bala bai ce mata komai ba har lokacin jikinsa bai bar rawa ba
Magana Hajiya Lubna ta kâara yi
Alhaji Bala ya daka mata wani mugun tsawa yana âdala ki rabu dani Wai meyesa bakida hankaline dolene sai na gaya miki abinda yake damunaâ?
Hajiya Lubna da sauri ta mikâe tayi waje ba tare da ta tsaya bashi hakuri ko taji mai zai cigaba da cewa ba
dan haka take idan taga ransa a bâace bata tsayawa a wajen barin gurin shi zai fiye mata alheri dan itama akwai zuciya
Naila data yi jugum a Palo tana ganin Hajiya Lubna ta fito ta tareta da sauri tare da tambayarta abinda ya samu Abbanta
Hajiya Lubna da itama ranta a bâace bata cewa Naila komai ba illa ma hannunta da ta rikâe sukayi hanyar dâakinta
Naila kuwa ganin babu fuska yasa bata kâara tambayarta ba ta kwanta kamar yanda Hajiya Lubna ta kwanta
Alhaji Bala aranar kwanan zaune yayi a tsorace gani yake ko yaya ya runtse idonsa Zai iya ganin Hajiya Nafeesa
Rayuka nawa ya kashe amma babu wacce ta tabâa masa fatalwa sai Hajiya Nafeesa tunda yake ko mafarkin wayanda ya kakashe bai tabâa yi ba sai Hajiya Nafeesa me hakan ke nufi agaskiya bai ga ta zama ba dole da asuba ya dâau hanyar Maiduguri yaje ya nemi taimakon mai gida
Allah Allah kawai yake gari ya waye
Wajen kâarfe 3:40 yafara gyangyadâi a zaune sai baccin ya kusa sace shi sai yayi firgigit ya zauna ahaka ya ringayi har sai da baccin yaci kâarfin idonsa ya kwanta bacci yayi awon gaba dashi
Mafarki ya fara yi da Hajiya Nafeesa tana ta kuka ga kirjinta na ta zubar da jini sai binshi take da gudu shima yana ta gudu da iya kâarfinsa sai ihu yake yana azo a taimaka mishi amma ina gani yake kamar ba gudu yake ba sabida Hajiya Nafeesa tana dab da kâarasowa inda yake
Hannu ta mikâa da niyyar damkâo shi ya mikâe a firgice yana ihu sabida ba ilimin islama ballantana yayi sallati
Yana zama ya kuma hango hajiya Nafeesa abakin kâofa atsaye kamar dai yanda ya ganta a mafarki
Wani razannan ihu ya saki da iya kâarfinsa
Hajiya Lubna da Naila suka kwasa aguje sukayi dâakin
Suna budâe kâofa Hajiya Nafeesa ta bâace
Alhaji Bala kuwa ya ringa wani irin kâyarma kamar mai jin sanyi ga wani uban gumi kamar Wanda aka kwarawa ruwa
Naila a bakin kâofa ta tsaya dan towel dâinsa ya kuma yin wani wajen
Hajiya Lubna kuwa fuska a dâaure ta nufi wajensa tana âAlhaji wai me hakane mai yake damunka kake ta mana ihu ka fadâamin ka kâi ka fadâamin abinda yake firgita ka wai mai haka ne dan Allah dan annabiâ?
STORY CONTINUES BELOW
ïżŒ
Hajiya Lubna tace tana jefa mishi towel dâinsa daya yi gefe
Alhaji Bala ajiyar zuciya Kawai yake yana kalle kalle sai zare ido yake
Hajiya Lubna wadrobe ta nufa ta dâauko mishi wani dogon jallabiya da gajeran wando
Ta cilla mishi adai dai lokacin da Naila ta bar dâakin
Hajiya Lubna kuwa tace â ga kaya nan ka sa tunda abinda yake firgita ka saka yake kayi tsirara agaban âyarkaâ
Alhaji Bala da sauri ya zura jallabiyar da gajeran wandon yabi bayan Hajiya Lubna data yi hanyar waje da sauri dan baya jin zai Iya zama a dâakin shi kadâai
A palo suka zauna gaba dâaya Naila ta hau jerawa Alhaji Bala da jikinsa ke rawa Sannu
Alhaji Bala shi dai kansa a sunkuye yana hango yanda yaga Hajiya Nafeesa a mafarki da zahiri a hankali ya dâaga kai ya kalli agogon dake bangon palon yaga hudâu da minti Arbain an fara ma kiraye kirayen Sallahr asuba
Hajiya Lubna tagumi kawai tayi tana kallon shi aranta tana ta mamakin abinda yake tsorata shi ya fita daga hayyacinsa haka
Alhaji Bala kuwa yana ganin biyar tayi ya mikâe ya dâauko mukullin motarsa a dâaki sai juye juye yake dan duk a tsorace yake
Ko salla bai tsaya yi ba dan dama ba damunsa yayi ba sai yaga dama yake yi
Ko kallon Hajiya Lubna dake ta tambayarshi ina za shi bai yi ba ya fice da sauri dan burinsa bai wuce ya gan shi agaban Mai gida ba
Bâangaren Akram kuwa aranar Sam bai runtsa ba da tunaninsu Saiam ya kwana ko yaya ya juya sai ya hango Samha a idonsa tana ta kuka
Wajen kâarfe uku bacci yayi awon gaba dashi atake ya hau mafarki da Hajiya Nafeesa tana ta kuka tana ce mishi ya kular mata da yaranta kar wani Abu ya same su sai kuka take a mafarkin tana hadâe hannyenta alamar rokâo
Da Sallati Akram ya farka daga baccin da yake yana ta mamakin Mafarkin da yayi
A hankali ya sauko da kâafarsa daga kan gado ya nufi bandâaki dan ya dâaura alwala
Alhaji Bala a zaune yake agaban mai gida yabi ya hadâa gumi yana ta kallon Kâasan da mai gida yake bugawa shima sai hadâa gumi yake sai da ya samu minti Ashirin yana buga kâasa yana gogewa yana kuma zana kâasa sai girgiza kai yake alaman Al amarin babba ne
Alhaji Bala kuwa duk ya matsu ya gaya mishi abinda yake faruwa
A hankali Mai gida ya dâago tare da sharce gumin dake tsatsafo mishi a goshi ya kalli Alhaji Balan da jikinsa ke rawa dan shi kansa tunda yake bai tabâa ganin mai gida a irin wanan yanayin ba
Mai gida magana ya fara yi yana âKura akwai matsala matsalar ma kuwa gagaruma dan wanan fadâa ne tsakanin matacce da rayayye matar nan da ka kashe spirit dâinta na da kâarfi sosai wlh haka zata tayi ta bibiyarka har sai ka zamto kamar mahaukaci ka fito duniya ka fadâi hallayenka da kanka da irin sanaâar da kake yi kafin ta rabu dakai kayi kuskure daka bari jininta ya tabâakaâ
Hankali a tashe Alhaji Bala yace âmai gida kamar ya jininta ya tabâani kana nufin babu abinda zaka iya yi akaiâ?
â emana jininta ya tabâaka ai sabida hular kanta ta cire ta saka a kirjinta sai da ya jike da jini ta jefo ma a fuska ko ba ayi haka baâ?
Da sauri Alhaji Bala yace âanyi haka wlh na dâauka taurin zuciya yasa ta jefo min hular ta ni kuwa na kâarasa kasheta na shiga uku na lalace mai gida yanzu mai abun yi dan Allah ka taimaka min dan ni Dana San matar nan haka take wlh da ban soma ma kasheta ba da iya shegun zan dâebo na fitoâ
Alhaji Bala yace cikin rawar murya
Mai gida ajiyar zuciya ya sauke yace âAbu biyu zaka iya yi ta rabu dakai na dâaya ka koma gidan ka dâauko wanan hular nata ka kona shi na biyu kaje gidan ka durkâusa agaban mijinta da yaranta kace su yafe maka idan sun yafe maka to zata rabu dakai amma idan kuwa acikin biyun nan baâayi dâaya ba to ni kam babu abinda zan iya yi akai kuma Abubuwa na dab da jagule maka ga rashin kwanciyar hankali da zakayi ta fama dashiâ
Hankalin Alhaji Bala idan yayi dubu ya kai kololuwa wajen tashi a firgice ya mikâe yana âmai gida kasan mai kake cewa kuwa ta ina zan iya samo hular da ta cire?ta yaya zan koma gidan a matsayina na Wanda ya kasheta haba maigida ya zaka fadâi abinda ba zai yiwu baâ
Mai gida ce mishi yayi to âiya abinda na duba kenan Wanda zaka yi ta rabu dakai amma bayan shi babu abinda zaka iya yi akai amma dai zan baka wasu Abubuwa idan ka dace ba zata ringa zuwar maka baâ
Da sauri Alhaji Bala ya zauna yana âdan Allah ka taimakeni matar nan ta firgitani har tsirara nayi agaban âyata bansani baâ
Mai gida wani kwarya ya dâauko Wanda aka nannadâe da jajayen kâyalaye ya mikâa mishi yana
â idan ka tashi ka warware wanan Jan kâyallen ka daura akan goshinka da kâafarka akwai wani kullin magani guda biyu a ciki bakâin jikawa zaka yi ka shafa a jikinka gabadâaya wari ne dashi kamar kashi amma haka zaka dâaure idan gari ya waye sai ka wanke
Dâayan kuma turara dâakinka zaka yi dashi kafin ka kwanta bacciâ
Hannu yasa ya dâauko Wasu jajjayen candles ya kuma mikâa mishi yana â ka kashe wutan dâakinka sai ka kunna candles dâin idan dai kaga tazo maka bayan kayi abubuwan nan to babu abinda zan iya yi akai face dai zabin farkon Dana bakaâ
Alhaji Bala da Sauri yace âinsha Allahu ma ba zata kuma zuwar min ba indai nayi yanda kaceâ
Mai gida girgiza kansa kawai yayi bai ce komai ba ahaka Alhaji Bala ya ajiye mishi makudâan kudâi ya tafiâŠâŠâŠ..
đ đ *Bđ
°KâIN Dđ
°RE*đđđđđđđđđ
*Written by*
đ
đ
*Sadnaf*đ
đ
*A heart touching story*
Âź *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
_ÉŻÉ ÉÆĄĆâƧ ÆĄĆÙłá§ ÉĆƧÉĆƧÄ
Ä±Ć ĆÉ ÉÉĆłÄÄ
ƧÉ, áȘƳƧ ÉŻÉ Ä
ÙłĆÆĄ Ć§ÆĄĆłÄɧ É É§ÉÄ
ĆƧ ÆĄÊ ĆÉÄ
ÉÉâĆ_
#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
*#IG PML WRITERS*
#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com
*ALHAMDULILLAHI ALHAMDULILLAHI MASOYA NA SAMU SAUKI BANSAN TA INA ZAN FARA DA YI MUKU GODIYAR IRIN KAUNAR DA KUKA NUNA MIN BA HAKIKA BAKA SANIN MASOYANKA SAI ABU YA SAMEKA NI KAM SAI DAI NA GODEWA ALLAH DAN MASOYANA BAZASU KIRGU BA NASHA ADDUâOI BANDA KIRA DA TEXT MESSAGES NIDAI BAZAN IYA LISSAFAKU BA SAI DAI KAWAI NAYI MUKU GODIYA A DUNKULLE NGD ALLAH YA BAKU LADA YA SAKA MUKU DA ALHERI DA ZAN IYA LISSAFOKU WLH DANA LISSAFOKU AMMA INA BAZAN IYA BA MARYAM I GITAL BARSMARH YAR LELE MAMAN MANAL HADIZA KADUNA YAR BAIWA PHAUZA NAFEESA I SHEHU BANIDA ABINDA ZAN CE MUKU SAI ADDUâA KAWAI*
+
*KUNGIYATA REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS NGD DA KAUNA DA KULAWA DA KU KA NUNA MIN ALLAH YA BIYA MUKU BUKATUNKU NA ALHERI*
*INA GODIYA AUNTYNA AUNTY SIS ALLAH YA RAYA MIKI ZURIA*
*INA MIKâA GODIYATA GA GRPS GRPS DA SUKA RINGA MIN ADDâUA ALLAH YA SAKA MUKU DA ALHERI*
*WANAN SHAFIN NAKU NE YAN GIDAN MIEMIE B DA ZAUREN BIEBIE ISAH THANKS FOR D LOVE AND SUPPORT*đđđđđđđ
*Page 7*
Saiam da Sauri ta Saki Samha dake sheshekâar kuka ta nufi wajen Alhaji Nazifi dake kuka kamar kâaramin yaro
A gefen gadon ta zauna tare da Rukâo hannun Alhaji Nazifi ta saka dâaya hannun nata ta goge hawayen dake ta zubo mata tace muryarta na rawa
âDaddy dan Allah kayi hakuri ka daina kuka haka Allahn da ya bamu ita shi ya kâarbeta Dan yafi mu San ta hakuri ,zamuyi mu ringa mata adduâa Mummy tace kar mu sake zubar mata da hawaye adduâar mu kawai take bukata Daddy a matsayinka na Mijinta adduâa kawai ya kamata ka ringa binta dashi idan kai kana kuka mu mai zamuyi Daddy Dan Allah Daddy kayi hakuri ka share hawayenka kukanka na kâara tunzura Samha kukanka na kâara karya mata zuciya kai ya kamata ace ka rarrashetaâ
Alhaji Nazifi kamar kâaramin yaro ya ringa gyadâa kai da sauri yana goge hawayen da suke kâara tultulowa
A hankali yafara magana cikin rawar murya
âALLAH YA JIKANKI NAFEESA ALLAH YA KAI HASKE KABARINKI TUNDA NA AUREKI BAKI TABâA YARDA NA KWANA DA FUSHINKI BA BAKIDA BURIN DA WUCE KI FARANTA MIN RAI KINYI MIN BIYAYYA NAFEESA KIN BINI SAU DA KâAFA KIN BAWA YARANA TARBIYYA INGANTACIYA KO DAN WANAN INSHA ALLAHU ALJANA CE MAKOMARKI BAZAN TABâA SAMUN MACE IRIN KI BA NAFEESA NAYI RASHIN DA HAR NA KOMA GA MAHALLICINA BAZAN SAMU WACCE ZATA MAYE GURBINKI BA ALLAH SARKI NAFEESA INA MA ACE NASAN DAREN JIYA ZAKI TAFI KI BARNI INA MA ACE NASAN GANIN KâARSHE NAKE MIKI DA WLH BAN KWANTA BA DA NA ZAUNA NA NEMI YAFIYARKI NAFEESA ALLAH YA JIKANKI NAFEESAâ
Duk inda Alhaji Nazifi yakai Dan ya danne kukan daya taho mishi kasawa yayi sai daya kâwace mishi
Saiam da Samha kuwa mutuwarta ya dawo musu sabo fil aransu suka hau kuka
Kamar Wanda aka mitsina suka ga Alhaji Nazifi ya mikâe yana âSaiam an binneta neâ?
Saiam kanta kawai ta iya gyadâawa
Alhaji Nazifi kuwa yayi sauri ya tuje Karin ruwan da ake mishi a hannun bai damu da jinin dake zuba a hannun shi ba
Yayi hanyar kâofa da sauri
STORY CONTINUES BELOW
ïżŒ
Saiam da sauri itama tabi bayan shi tare da shan gabansa tana
â Daddy ina zaka je ahaka ?kaga jinin da ke ta zuba a hannunka?
Alhaji Nazifi da sauri yace â Saiam zanje kabarinta nayi mata adduâa tunda badani aka binneta ba tana bukatar adduâataâ
Daga haka ya ratsa ta gefen Saiam yayi waje da Sauri
Samha itama Saukowa tayi daga kan gadon tacewa Saiam itama zata tafi gida zaman asibitin ya isheta haka
Babu yanda Saiam ba tayi da Samha akan ta bari ruwan da aka sa mata ya kare ba fir takâi akan dole Saiam ta kira likita ya Sallamesu
Naila da sauri ta juya tayi waje sakamakon ganin towel dâin da Alhaji Bala ke dâaure dashi a kugunsa ya fadâo kâasa
Alhaji Bala sabida tashin hankali da tsoratar da yayi bai ma San a tsirara yake ba
Hajiya Lubna kuwa itama cikin rawar jiki ta nufi wajen Alhaji Balan daya jike da gumi ta dâauki towel dâinsa dake kâasa tace
âAlhaji lafiya kuwa mai ya firgita ka haka da har towel dâinka ya bar jikinka Baka sani baâ?
Alhaji Bala sai a lokacin yasan a tsirara yake hannuwansa na rawa ya kâarbi towel dâin daga hannun Hajiya Lubna ya dâaura tare da zama a gefen gado still yana hango Hajiya Nafeesa a tsaye a idonsa
Numfashinsa sai fita yake da Sauri sauri
Hajiya lubna itama zama tayi agefensa Dan tunda take dashi bata tabâa ganinsa acikin irin wanan halin ba
A hankali tace âAlhaji Lafiya mai ya tsorata ka haka ko dai mafarki kayiâ?
Alhaji Bala bai ce mata komai ba har lokacin jikinsa bai bar rawa ba
Magana Hajiya Lubna ta kâara yi
Alhaji Bala ya daka mata wani mugun tsawa yana âdala ki rabu dani Wai meyesa bakida hankaline dolene sai na gaya miki abinda yake damunaâ?
Hajiya Lubna da sauri ta mikâe tayi waje ba tare da ta tsaya bashi hakuri ko taji mai zai cigaba da cewa ba
dan haka take idan taga ransa a bâace bata tsayawa a wajen barin gurin shi zai fiye mata alheri dan itama akwai zuciya
Naila data yi jingum a Palo tana ganin Hajiya Lubna ta fito ta tareta da sauri tare da tambayarta abinda ya samu Abbanta
Hajiya Lubna da itama ranta ya bâaci bata cewa Naila komai ba illa ma hannunta da ta rikâe sukayi hanyar dâakinta
Naila kuwa ganin babu fuska yasa bata kâara tambayarta ba ta kwanta kamar yanda Hajiya Lubna ta kwanta
Alhaji Bala aranar kwanan zaune yayi a tsorace gani yake ko yaya ya runtse idonsa Zai iya ganin Hajiya Nafeesa
Rayuka nawa ya kashe amma babu wacce ta tabâa masa fatalwa sai Hajiya Nafeesa tunda yake ko mafarkin wayanda ya kakashe bai tabâa yi ba sai Hajiya Nafeesa me hakan ke nufi agaskiya bai ga ta zama ba dole da asuba ya dâau hanyar Maiduguri yaje ya nemi taimakon mai gida
Allah Allah kawai yake gari ya waye
Wajen kâarfe 3:40 yafara gyangyadâi a zaune sai baccin ya kusa sace shi sai yayi firgigit ya zauna ahaka ya ringayi har sai da baccin yaci kâarfin idonsa ya kwanta bacci yayi awon gaba dashi
Mafarki ya fara yi da Hajiya Nafeesa tana ta kuka ga kirjinta na ta zubar da jini sai binshi take da gudu shima yana ta gudu da iya kâarfinsa sai ihu yake yana azo a taimaka mishi amma ina gani yake kamar ba gudu yake ba sabida Hajiya Nafeesa tana dab da kâarasowa inda yake
Hannu ta mikâa da niyyar damkâo shi ya mikâe a firgice yana ihu sabida ba ilimin islama ballantana yayi sallati
STORY CONTINUES BELOW
ïżŒ
Yana zama ya kuma hango hajiya Nafeesa abakin kâofa atsaye kamar dai yanda ya ganta a mafarki
Wani razannan ihu ya saki da iya kâarfinsa
Hajiya Lubna da Naila suka kwasa aguje sukayi dâakin
Suna budâe kâofa Hajiya Nafeesa ta bâace
Alhaji Bala kuwa ya ringa wani irin kâyarma kamar mai jin sanyi ga wani uban gumi kamar Wanda aka kwarawa ruwa
Naila a bakin kâofa ta tsaya dan towel dâinsa ya kuma yin wani wajen
Hajiya Lubna kuwa fuska a dâaure ta nufi wajensa tana âAlhaji wai me hakane mai yake damunka kake ta mana ihu ka fadâamin ka kâi ka fadâamin abinda yake firgita ka wai mai haka ne dan Allah dan annabiâ?
Hajiya Lubna tace tana jefa mishi towel dâinsa daya yi gefe
Alhaji Bala ajiyar zuciya Kawai yake yana kalle kalle sai zare ido yake
Hajiya Lubna wadrobe ta nufa ta dâauko mishi wani dogon jallabiya da gajeran wando
Ta cilla mishi adai dai lokacin da Naila ta bar dâakin
Hajiya Lubna kuwa tace â ga kaya nan ka sa tunda abinda yake firgita ka saka yake kayi tsirara agaban âyarkaâ
Alhaji Bala da sauri ya zura jallabiyar da gajeran wandon yabi bayan Hajiya Lubna data yi hanyar waje da sauri dan baya jin zai Iya zama a dâakin shi kadâai
A palo suka zauna gaba dâaya Naila ta hau jerawa Alhaji Bala da jikinsa ke rawa Sannu
Alhaji Bala shi dai kansa a sunkuye yana hango yanda yaga Hajiya Nafeesa a mafarki da zahiri a hankali ya dâaga kai ya kalli agogon dake bangon palon yaga hudâu da minti Arbain an fara ma kiraye kirayen Sallahr asuba
Hajiya Lubna tagumi kawai tayi tana kallon shi aranta tana ta mamakin abinda yake tsorata shi ya fita daga hayyacinsa haka
Alhaji Bala kuwa yana ganin biyar tayi ya mikâe ya dâauko mukullin motarsa a dâaki sai juye juye yake dan duk a tsorace yake
Ko salla bai tsaya yi ba dan dama ba damunsa yayi ba sai yaga dama yake yi
Ko kallon Hajiya Lubna dake ta tambayarshi ina za shi bai yi ba ya fice da sauri dan burinsa bai wuce ya gan shi agaban Mai gida ba
Bâangaren Akram kuwa aranar Sam bai runtsa ba da tunaninsu Saiam ya kwana ko yaya ya juya sai ya hango Samha a idonsa tana ta kuka
Wajen kâarfe uku bacci yayi awon gaba dashi atake ya hau mafarki da Hajiya Nafeesa tana ta kuka tana ce mishi ya kular mata da yaranta kar wani Abu ya same su sai kuka take a mafarkin tana hadâe hannyenta alamar rokâo
Da Sallati Akram ya farka daga baccin da yake yana ta mamakin Mafarkin da yayi
A hankali ya sauko da kâafarsa daga kan gado ya nufi bandâaki dan ya dâaura alwala
Alhaji Bala a zaune yake agaban mai gida yabi ya hadâa gumi yana ta kallon Kâasan da mai gida yake bugawa shima sai hadâa gumi yake sai da ya samu minti Ashirin yana buga kâasa yana gogewa yana kuma zana kâasa sai girgiza kai yake alaman Al amarin babba ne
Alhaji Bala kuwa duk ya matsu ya gaya mishi abinda yake faruwa
A hankali Mai gida ya dâago tare da sharce gumin dake tsatsafo mishi a goshi ya kalli Alhaji Balan da jikinsa ke rawa dan shi kansa tunda yake bai tabâa ganin mai gida a irin wanan yanayin ba
Mai gida magana ya fara yi yana âKura akwai matsala matsalar ma kuwa gagaruma dan wanan fadâa ne tsakanin matacce da rayayye matar nan da ka kashe spirit dâinta na da kâarfi sosai wlh haka zata tayi ta bibiyarka har sai ka zamto kamar mahaukaci ka fito duniya ka fadâi hallayenka da kanka da irin sanaâar da kake yi kafin ta rabu dakai kayi kuskure daka bari jininta ya tabâakaâ
STORY CONTINUES BELOW
ïżŒ
Hankali a tashe Alhaji Bala yace âmai gida kamar ya jininta ya tabâani kana nufin babu abinda zaka iya yi akaiâ?
â emana jininta ya tabâaka ai sabida hular kanta ta cire ta saka a kirjinta sai da ya jike da jini ta jefo ma a fuska ko ba ayi haka baâ?
Da sauri Alhaji Bala yace âanyi haka wlh na dâauka taurin zuciya yasa ta jefo min hular ta ni kuwa na kâarasa kasheta na shiga uku na lalace mai gida yanzu mai abun yi dan Allah ka taimaka min dan ni Dana San matar nan haka take wlh da ban soma ma kasheta ba da iya shegun zan dâebo na fitoâ
Alhaji Bala yace cikin rawar murya
Mai gida ajiyar zuciya ya sauke yace âAbu biyu zaka iya yi ta rabu dakai na dâaya ka koma gidan ka dâauko wanan hular nata ka kona shi na biyu kaje gidan ka durkâusa agaban mijinta da yaranta kace su yafe maka idan sun yafe maka to zata rabu dakai amma idan kuwa acikin biyun nan baâayi dâaya ba to ni kam babu abinda zan iya yi akai kuma Abubuwa na dab da jagule maka ga rashin kwanciyar hankali da zakayi ta fama dashiâ
Hankalin Alhaji Bala idan yayi dubu ya kai kololuwa wajen tashi a firgice ya mikâe yana âmai gida kasan mai kake cewa kuwa ta ina zan iya samo hular da ta cire?ta yaya zan koma gidan a matsayina na Wanda ya kasheta haba maigida ya zaka fadâi abinda ba zai yiwu baâ
Mai gida ce mishi yayi to âiya abinda na duba kenan Wanda zaka yi ta rabu dakai amma bayan shi babu abinda zaka iya yi akai amma dai zan baka wasu Abubuwa idan ka dace ba zata ringa zuwar maka baâ
Da sauri Alhaji Bala ya zauna yana âdan Allah ka taimakeni matar nan ta firgitani har tsirara nayi agaban âyata bansani baâ
Mai gida wani kwarya ya dâauko Wanda ya aka nannadâe da jajayen kâyalaye ya mikâa mishi yana
â idan ka tashi ka warware wanan Jan kâyallen ka daura akan goshinka da kâafarka akwai wani kullin magani guda biyu a ciki bakâin jikawa zaka yi ka shafa a jikinka gabadâaya wari ne dashi kamar kashi amma haka zaka dâaure idan gari ya waye sai ka wanke
Dâayan kuma turara dâakinka zaka yi dashi kafin ka kwanta bacciâ
Hannu yasa ya dâauko Wasu jajjayen candles ya kuma mikâa mishi yana â ka kashe wutan dâakinka sai ka kunna candles dâin idan dai kaga tazo maka bayan kayi abubuwan nan to babu abinda zan iya yi akai face dai zabin farkon Dana bakaâ
Alhaji Bala da Sauri yace âinsha Allahu ma ba zata kuma zuwar min ba indai nayi yanda kaceâ
Mai gida girgiza kansa kawai yayi bai ce komai ba ahaka Alhaji Bala ya ajiye mishi makudâan kudâi ya tafiâŠâŠâŠ..đ
đ đ *Bđ
°KâIN Dđ
°RE*đđđđđđđđđ
*Written by*
đ
đ
*Sadnaf*đ
đ
*A heart touching story*
Âź *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
_ÉŻÉ ÉÆĄĆâƧ ÆĄĆÙłá§ ÉĆƧÉĆƧÄ
Ä±Ć ĆÉ ÉÉĆłÄÄ
ƧÉ, áȘƳƧ ÉŻÉ Ä
ÙłĆÆĄ Ć§ÆĄĆłÄɧ É É§ÉÄ
ĆƧ ÆĄÊ ĆÉÄ
ÉÉâĆ_
#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
*#IG PML WRITERS*
#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com
*HEA MASOYANA FANS DâINA INA FARINCIKIN SANAR DAKU INA UPDATING NOVEL DâIN BAKâIN DARE A WATTPAD ACAN ZAN RINGA POSTING KAFIN WATSAPP SO PLS IF U ARE REALLY I DIE FAN DONT FORGET TO SEARCH FOR SADNAF FOLLOW AND VOTE ME THERE I WOULD B GREATFUL WEN I START COUNTING YOUR VOTES*đđđ
+
*Page 8*
Wasa wasa sati biyu kenan da Alhaji Bala yaje wajen Mai gida abunda ake cewa kwanciyar hankali Sam Alhaji Bala bashi dashi dan Duk abinda Mai gida yace yayi ya yi amma Kullum sai Hajiya Nafeesa tazo mishi a cikin mafarki ko a zahiri yabi ya zama kamar mai kâaramin tabâin hankali Dan ko yaya yaji motsi sai ya firgita ya zunduma Ihu
Hajiya Lubna da Naila kuwa hankalinsu yayi masifar tashi da halin da suka ga Alhaji Bala a ciki Dan tunda ya fara shafa wani magani mai Warin kashi a jiki ga jajayen candles da yake kunawa duk dare suka fara tsorata da lamarin Alhaji Bala Naila bâuya ma take a dâaki dan ta fara zargin Daddynta yafara samun tabâin hankali kowane lokaci zai iya rufesu da duka dan abun nashi ya kai yanzu har da rana Ihu yake shi kadâai idan yana zaune a cikin Palo ya kuma kâi gayawa Hajiya Lubna abinda ke faruwa idan ta matsa mishi da tambayoyi sai ya rufeta da fadâa tamkar zai daketa
A haka suka zuba mishi ido suna mishi adduâa samun sauki
Bâangaren su Saiam kuwa Adduâa suke babu dare babu rana akan Allah yayi wa Hajiya Nafeesa Rahama ya kuma toni asirin Alhaji Bala har akayi sadakan bakwai bakinsu na dâauke da azumi idan kagansu sai sun masifar baka tausayi dan kowacensu kalar idonta ya koma ja sunyi shakâuwa da mahaifiyarsu fiye da tunanin mai tunani ko abinci basa iya ci ballantana akai ga cikakken bacci ahaka nasu nafila ne akan Alhaji Nazifi tunda danginsu dake tayasu zaman makoki suna dan kwantar musu da hankali sabanin Alhaji Nazifi da ke wuni a dâaki baya fitowa ba um bare uhum uhum haka zai yi tagumi yana kallon Hoton Hajiya Nafeesa lokaci lokaci yana share hawayen dake zubo mishi duk Wanda yazo mishi gaisuwa sai dai ya hakura ya tafi dan Alhaji Nazifi baya ko motsawa daga inda yake kiran Sallah kawai ke sa ya tashi Sallar ma a dâaki yake yinta a kâarshen sujadarsa kuwa kuka yake fashewa dashi yayi ta yiwa Hajiya Nafeesa Adduâar Rahamar Allah
Sai da akayi Sati biyu da Rasuwar Hajiya Nafeesa Alhaji Nazifi ya dâan fara dawo wa dai-dai a inda ya nemo wani babban Mallami mai tarin ilimi yace ya taya shi da adduâar Allah ya tonawa azzalumin da ya kashe Hajiya Nafeesa Asiri shi da zaman lafiya har Abada
Mallamin kuwa yace ya kawo kudâin Sadaka ya hadâa kan Almajirai ya raba musu ayoyi da adduâoi insha Allahu asirinsa na dab da tonuwa
Makudâan kudâi Alhaji Nazifi ya bashi tare da yi mishi godiya
A Daren ranar suna zaune a Palo gabadâaya kowanensu hannunsa dâauke da carbi yayan Hajiya Nafeesa Alhaji Musa da tun magriba yana gidan kallon Alhaji Nazifi yayi dayake Jan counter kansa a sunkuye yayi yace mishi yanzu sai dai a dâaga Auren Safna da Saiam idan Hajiya Nafeesa tayi Arbaâin sai a dâaura musu Auren dan ba dan rasuwarta ba da gobene dâaurin Auren
Saiam juyar da kanta tayi dan ita yanzu Sam Auren bama ya gabanta bata jin zata iya Aure ta rabu dasu Sahiba gwara ta zauna ta kula da kanenta tunda itace Babba
STORY CONTINUES BELOW
ïżŒ
Alhaji Nazifi sai da yafara Sauke ajiyar zuciya kafin ya dâago yace â A goben zaâa dâaura musu Aure insha Allahu babu abinda zaâa fasa dan Nafeesa ta rasu bashi zai sa a dâaga daurin Auren ba dan ko an dâaga ba dawowa zatayi ba ni nasan burinta bai wuce taga ranar dâaurin Auren Su ba kuma insha Allahu zan cika mata wanan burin nata dazu na yiwa iyayen mazajen waya akan su zo da shirinsu gobe kâarfe goma sha dâaya zaâayi Dâaurin Auren in yaso sa tare idan an kwana biyuâ
Tunda Ya fara magana Saiam da Safna suka dâago arazane suna kallon shi kuka suka fashe dashi kamar hadâin baki Saiam taceâDaddy dan Allah kar a dâaura mana Aure gobe mummy satinta biyu da rasuwa yau ya zaâayi a dâaura mana Aure gobe ni wlh na hakura da Auren zan zauna na kula da kanena idan mukayi Aure waye zai kula dasu Daddy Dan Allah mun fasa bama San Aurenâ Saiam ta karashe maganarta cikin matsanacin kuka
Alhaji Nazifi Da ji yake kamar shima ya fashe da kuka girgiza kai yayi ya mikâe daga kan kujera ya nufi inda suke a zaune
Zama yayi agabansu ya tankâwashe kâafafunsa ya kira sunan Saiam da Safna yace âKarku manta ni ina rayye ban mutu ba ni zan kula dasu har zuwa lokacin da suma zan Aurar dasu burin Mahaifiyarku Kullum bai wuce taga ranar Aurenku ba kuma ni nasan a yanzu idan aka dâaga dâaurin Auren nan sabida ita bazata ji dadi ba gwara in cika mata burinta duk da bata Raye idan ta kanenku ne insha Allahu ni zan kula dasu ba wai ana dâaura Auren gobe a goben zaku tare ba sai an dâan kwana biyu haka mun dâan kâara samun nutsuwa mun kâarasa sauran shirin namu sai Ku tareâ
A takaice da kâyar Alhaji Nazifi da Alhaji Musa suka shawo kansu Saiam suka yarda zaâa dâaura musu Aure a gobe Su Suhaima kuwa tausayin Kansu ne ya kâara lullubâesu dan ahaka da suke dâan ganin juna hankalinsu ke kwanciya ayanzu kuma idan Saiam da Safna suka yi Aure gidan girma zai kâara yi musu
Bâangaren Akram kuwa suna nan suna shirye shiryen yanda zasu kama Alhaji Bala cikin Sauki shi da yaransa inda Akram ke kiran su Lion da suka Dade da komawa gidansu dake Daji dan cika Umarnin Alhaji Bala
Akram kuwa karya ya ringa musu da Mahaifiyarshi ce ba lafiya shi yasa bai dawo ba amma kafin ogansu ya dawo zai dawo
Akram ganin anyi sati Biyu Alhaji Bala bai kira shi ba yasa yafara shan jinin jikinsa yana tunanin ko dai Alhaji Bala ya gano cewa shi Ss ne
Lambar Alhaji Bala ya gwada kira bai dâaga ba sai da ya mishi miss call biyar bai dâaga ba take hankalin Akram ya tashi oganshi ya kwantar masa da hankali yace ya kira su Killer ya bugi cikinsu yaji idan kuwa suma basu dâaga ba to tabbas sun gano shi
Yana kiran Killer ya dâaga wayar Akram yace mishi a cikinsu akwai Wanda sukayi waya da oga kuwa dan yana ta kira bai dâauka ba
Mamaki ne ya rufe Killer yace mishi suma tun jiya suke kiranshi baya dâauka yanzu nan ma fire ya gama kiranshi bai dâauka ba
Hankalin Akram ne ya kwanta da yaji abinda yace sai yace mishi to bari zai cigaba da kiran shi watakâila yana hutawa ne da haka suka yi Sallama
Oganshi yace ya kwantar da hankalinsa tamkar Alhaji Bala ya gama zuwa hannu ne
Bâangaren Alhaji Bala kuwa ayau yafi kowace rana shiga tashin hankali dan Hajiya Nafeesa bata bâacewa idan ta zo mishi a yanayi na ban tsoro take zuwar mishi sosai Hajiya Lubna sallati kawai take yi dan ita bata ganin abinda yake firgita shi yake ihu yana zagaye dâakin abinda Alhaji Bala ya kwana yana yi kenan
Naila kuwa kuka kawai take tana tunanin ko aljanu ne suka sako Alhaji bala agaba
Sai da aka fara kiraye kirayen Salla Alhaji Bala ya daina ganin Hajiya Nafeesa
A guje ya fito daga dâakinsa duk yabi ya firgice kamar bashi ba daga shi sai dogon bakâin jallabiya babu ko dogon wando a ciki yaje ya hau motarsa ya bar gidan
STORY CONTINUES BELOW
ïżŒ
Rabonsa da yaji shi cikin kwanciyar hankali tun kafin yaje gidansu Hajiya Nafeesa a 360 ya ringa fisgar motarsa ikon Allah kawai ne ya kai shi mai duguri wajen mai gida
Yana parking yasa hannu abayan seat dâin motarsa ya zaro kâaramar bindigarsa yasaka a Aljihunsu fuskar nan tashi a turbâune
Sai da mai gida ya gama uzurinsa kafin ya fito daga cikin gidansa
Ya zauna akan buzunsa yana kallon Alhaji Bala daya kâafe shi da ido ya tsaya tamkar wani soja
Murmushi mai gida yayi yace âkura ya dai ko dai fatalwar ce duk ta firgita ka haka dama na gaya maka wanan zabin farkon shi zaka bi ka ta rabu dakai idan ba haka ba wlh sai ta zarar dakaiâ
Alhaji Bala wani irin kallo yayi wa mai gida yace âmai Mara bata da zararren ai babu dan ta zarrar Dani duk inda nayi sai na ganta yanzu mai gida kana so kace min babu abinda zaka iya yi wanan matar ta rabu daniâ?
Mai gida wani kallo ya watsa mishi yace âidan da akwai zan tsaya bâata wa kaina lokacine babu abinda zan iya yi akai zabin nan dai nafarko shi zaka bi ta rabu dakaiâ
Dariyar mugunta Alhaji Bala ya kwashe dashi yace â yanzu dai kana so kace min Fatalwa ta fi kâarfinka kana so kace min duk abubuwan nan da ka rataya da aljanun da suke maka aiki bazasu iya min maganin matar nan baâ?
Mai gida zuba mishi ido yayi yana kallonsa a dai dai lokacin da zoben daya saka a hannun shi ya fara mishi zafi
Take Mai gida ya mikâe hankalinsa a tashe yana kallon Alhaji Bala dan yasan ba alheri ne ya kawo shi wajensa ba kafin ya kai ga wani tunani
Alhaji Bala ya zaro bindigarsa daga Alhajinsu ya nuna shi dashi yana âMai gida banga amfaninka a doron kâasa ba tunda bazaka iya magance min matsala ta ba idan dai kâasar da kake bugawa ta gaske ce bai kamata ace da ka buga bai gaya maka gidan matar nan da zamuje zai zame min masifa ba dan haka gwara na kasheka tunda yanzu ba amfani kake min ba kafin mai gida yayi wani yunkuri
Alhaji Bala ya sakar mishi bullet hudâu
Mai gida take ya zube a kâasa jini na ambaliya wajen yafara dan girgiza
Alhaji Bala dake huci yayi tsaki yajuya ya nufi wajen motarsa
Alhaji Bala sai da ya bar wajen mai gida yafara tunanin wajen wa zai nemi taimako wane mallami zai samu ya iya mishi aiki Hajiya Nafeesa ta rabu dashi yana cikin wanan tunanin wani tsohon Mallaminsa Mallam na maliya ya fadâo masa arai shima wani hatsabibin Mallami ne dan shi akan ruwa yake zama a dalilin Mai gida ya watsar dashi
Bai tsaya wani dogon tunani ba ya dâauki hanyar Sokoto bashi ya isa kungurmin dajin ba sai Tara na dare
Sai daya sha bakâar wahala ya iya gane wajen
Tunda ga nesa ya faro jiyo muryar Mallam na Maliya na mishi maraba tun bai kâarasa ba ya hau fadâa mishi abubuwan dake tafe dashi
Alhaji Bala kuwa da hanzarinsa ya kâarasa wajen da yaji muryarsa na fitowa
Sai da yayi kamar zai yi mishi sujadda kafin ya dâago ya kalli Mallam Na Maliya dake ta juyi asaman ruwa a zaune shi ba a kâasa ba shi ba a sama ba
Sai da ya fara kwashewa da wani mahaukacin dariya yace âKura matar nan da ka kashe tana da kâarfi rabaku sai an sha wahala amma awajena Abu mai sauki ne zan baka wani ruwa ayanzu kayi wanka da shi zaka daina ganinta na âyan kwanaki kafin ta cigaba da zuwar maka kafin lokacin kasan yanda zaka je kabarinta ka haka rami agefen kabarin nata kasa wanan wukâa da layan ka binne idan dai kayi haka ta rabu dakai kenan har abadaâ
Jikin Alhaji Bala ne ya hau rawa yace âNa Maliya ai bansan a inda aka binneta baâ
âWanan yafi komai Sauki kaje unguwarsu idan kaje ka samu wani Mara kâarfi kace ya raka ka makabarta zaka je kayiwa mammata adduâa daga nan zaka iya bugar cikinsa kaji a inda aka binneta tunda sunan mijinta ba bâoyayye bane kana cewa Ashe matar Alhaji wane ta rasu ni kuwa ina kabarinta yake da haka zaka bugi cikinsa bayan kayi mishi alheri ni nasan zai nuna maka daga nan sai ka aiwatar da kudurinka indai ka samu ka binne ni nasan zata rabu dakai har Abadaâ
Wani nanauyan ajiyar zuciya Alhaji Bala ya sauke Dan gani yake abin da kamar wuya kansa ya kâara sadawa kâasa kamar zai mishi sujadda kafin yace âGodiya nake Na Maliya menene ladan aikinaâ
Wani Mahaukacin dariya Na Maliya ya kwashe dashi kafin yace â kai ma kasan bana fadâa sai komai ya kammalla kuma duk abinda nace ayimin idan baâayi min ba kasan mai zai biyo baya dan ba iya fatalwar matar zan sa ya ringa bibiyarka ba har da sauran mutanen daka kasheâ
Alhaji Bala girgiza kansa yayi yace angama indai Hajiya Nafeesa zata daina bibiyarsa da haka yayi mishi sallama da zumar sai ya dawo ya mikâe a gajiye yaje ya hau motarsa ya kuma dâaukar hanyaâŠâŠ.
đ đ *Bđ
°KâIN Dđ
°RE*đđđđđđđđđ
*Written by*
đ
đ
*Sadnaf*đ
đ
*A heart touching story*
Âź *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
_ÉŻÉ ÉÆĄĆâƧ ÆĄĆÙłá§ ÉĆƧÉĆƧÄ
Ä±Ć ĆÉ ÉÉĆłÄÄ
ƧÉ, áȘƳƧ ÉŻÉ Ä
ÙłĆÆĄ Ć§ÆĄĆłÄɧ É É§ÉÄ
ĆƧ ÆĄÊ ĆÉÄ
ÉÉâĆ_
#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
*#IG PML WRITERS*
#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com
*Follow me on Wattpad@Sadnaf*
*Page 9*
Alhaji Bala ba kâaramin farinciki yayi ba a lokacin da yaga ya kwana biyu Hajiya Nafeesa bata zo mishi a amafarki ko a zahiri ba
Tuni yafara dawowa dai-dai hankalinsa ya fara kwanciya sai a lokacin yaje ya samu Naila har cikin dâakinta sabida ta daina fitowa gabadâaya sabida tsoronsa da take ji
+
Hajiya Lubna kuwa ido kawai ta zuba mishi bata kâara bi ta Kansa ba tunda taga alamar baya so ya fadâa mata abinda yake damun shi
Naila da sauri ta mikâe a lokacin da taga ya shigo
Alhaji Bala ya sakar mata murmushi yana âzo nan babyna kar dai kice gudun daddynki kikeâ?
Naila itama murmushin ta sakar masa da ta Gan shi a nutse ta tafi da gudu ta rungume shi tana âDaddy what happened to youâ
Murmushi Alhaji Bala yayi a lokacin dayake kwantar mata da dogon gashinta San tilon âyarsa na ratsa mishi zuciya yanda yake jin San Naila he can do anything bcos of her
Zame ta yayi daga jikinsa ya rikâe hannyenta ya nufi dogon kujerar dake dâakin ya zaunar da ita ya zauna a gefen ta tare da kuma rikâe hannayenta yace â am so sorry dear Some thing came up that Daddy could not handle but now am fine u should not be scared againâ
Naila murmushin farinciki ta saki tace âDaddy yanzu ka warke babu abinda yake damunkaâ
Alhaji Bala cikin farinciki ya gyadâa mata kai
Naila kuwa ta tashi ta fara tsallen murna kamar wata yarinya dama yarinyar ce ma tunda she is 14yrs
Alhaji Bala mikâewa yayi yace ta shirya anjima zasu tafi shopping ta zabi duk abinda take so
Naila wani tsallen murnar ta kâarayi tare da rungumeshi tana â I love u daddy you are d best dad eva â
âI love you to Darlingâ
Alhaji Bala yace adai dai lokacin da yake barin dâakin fuskarsa dâauke da tsantsar farincikin yayewar matsalarsa
Dâakin hajiya Lubna ya nufa dan ya rarrasota dan yasan fushi take dashi
Bai sha wahala wajen rarrashinta ba abunka da mata da miji sai gashi sun bige da soyayya dan dama tunda ya dawo basu hadâu ba sabida rashin kwanciyar hankali sai da komai ya wakana Hajiya Lubna ta hau bashi shawarwari akan ya daina wasa da Sallah dan ita tasan aljanu ne suka ringa tsorata shi sabida babu wani kariya a jikinshi
Murmushi kawai Alhaji Bala yayi yace mata to zai gyara daga haka ya mikâe ya fadâa bandâaki
Siyayya yayi wa Naila na fitar hankali Hajiya Lubna sakin baki kawai tayi tana kallon shi dan siyayyar ma har Dana banza bata kuma isa ta hana shi ba idan ma tayi magana cewa zai yi ita kadâai ce dashi gwara ya kashe mata
Sai da magriba suka dawo gida bayan ya kaisu wajen shakatawa aka ringa jido musu siyayyar da sukayi ana shiga dashi cikin gida
Alhaji Bala yana tsaye aka gama shiga da kayayyakin Hajiya Lubna da Naila kuwa dama sun Dade da shiga ciki
STORY CONTINUES BELOW
ïżŒ
Wajen motarsa ya koma ya shige ciki tare dasa lock
Wayarsa dayake communicating dasu killer ya dâauko daga bayan seat dâin motarsa dan baya shiga da wayar cikin gida sabida tsaro
Bai yi mamakin ganin miss call dâinsu ba dan yasan Dole dama su neme shi
Layin Killer ya fara kira bugu dâaya ya dâauka
Yana amsa gaisuwar da Killer ya mishi yace âkarku damu oll is fine na dâan shiga rububi ne hope duk kuna villa( sunan da yake cewa gidansu dake daji)
Killer ce mishi yayi â eee oga duka muna nan AKram ne kawai har yanzu bai zo ba sakamakon mom dâinsa bata da lafiya yama ce zai kiraka ya fadâa makaâ
âZancen banza zancen wofi ina ruwanmu da wani Mom dâinsa bata da lafiya who even cares ko mutuwa tayi dole ya dawo bakin aikinsa bansan mai yasa yake so ya ringa take umarnina ba amma babu komai zanyi wa tufkar hanci tunda mai hanani is gone let me call the foolâ
Bai bari Killer yayi magana ba ya kashe wayar yana huci tare da dialling number Akram
Adai-dai lokacin da Akram ke kan Sallaya yana Jan carbi idonsa a lumshe fuskar Samha nata mishi yawo a ido dan kwanaki nan shi kadâai yasan mai yake ji akan Samha duk fitar numfashinsa sai ya tuna ta bai tabâa jin San âya mace a zuciyarsa kamar yanda yake jin San Samha duk da Sau dâaya ya tabâa ganinta
Ringing dâin wayarsa ne yasa ya budâe idonsa tare da dâaukar wayar ganin mai Kiran ne yasa ya mikâe da sauri tare da gyara zamansa ya dâaga wayar
Alhaji Bala fadâa ya rufeshi dashi yana âwai meyesa kake so kaga kana bijirewa umarni na ne?
Yanzu kawai Dan uwarka bata da lafiya shiyasa Baka koma Villa ba tuntuni yo ko mutuwa tayi na baka umarni kakâi bi Akram abubuwan da kake min ya isa haka not any more yanzu ba zanyi tolerating wanan nonsense dâin naka ba idan muka fita operation dole ka ringa participating idan na saka doka dole kuma ka bi baka isa kuma ka bar cikin mu ba Dan idan kayi joining dâinmu ba fita idan kuwa ka dage zaka fita sai na kasheka na kashe family dâinka gudun tonuwar asirinmu yanzu ba anjima ba ka shirya ka tafi Villa jibi muna da operation and kai zakayi leading dâinmu ranar kaji mai nace ko baka jiâ
Da kâyar Akram ya iya cewa naji sabida tsananin mamakin Yanda Alhaji Bala ya canza take ya fara tunanin ko dai Mai gida ya fara ganowa shi dâan lekâan asiri ne
Jikinsa na rawa yafara Neman oganshi Abdullahi dan ya gaya mishi halin da ake ciki
Shima mamaki ne ya rufe shi daya gama jin abinda Akram yace ajiyar zuciya ya sauke yacewa Akram âtabbas Alhaji Bala is up to some thing tunda kaji yace yanzu kai ma dole ka ringa participating idan ya fita operationâ
Akram hankali a tashe yace âoga yanzu ya zaâayi nifa bazan tabâa iya wani Abu ba idan ya fita rashin imaninsa har fyadâe fa yake sawa ayiwa yaran mutane da matan su ni aganina kawai tunda mun Riga da mun samu evidences kawai gobe aje har gida ayi arresting dâin shiâ
Da Sauri Ogan shi yace âaa Akram ai inaga yanzu ya fara gano ka ne so shi yasa yake so ya tabbatar ko kai dâan lekâan asirine yanzu abinda zaâayi idan yasan wata ai bai San wata ba ka shirya kaje ayau dâin kamar yanda ya bukata inyaso kafin Ku fita operation dâin ka ringa kâokâari kana sanin wanda zaâaje ayiwa operation dâin idan yaso sai ka sanar damu ko ta text message ne mu kuma zamuyi sauri mu sanar dasu akan su bar gidan da dukiyarsu kar su kwana a gidan kai kuma u would pretend ka jagorance su aranar kai ma irin no mercy dâinan kaga idan kuka je ka babu Wanda zaku samu mun Riga da mun ruguje mishi plan bai Sani ba haka zamu ringa mishi a duk lokacin da zaku fita ka dai kawai ka ringa sanar damu gidan da zaâaje kaga ahaka zamu kama shi red handed dan inaso aranar da zaâa kama shi a har video covering da yan jarida zamu tafi inaso kafin muyi arresting dâin shi yafara samun failure a duk fitar da zakuyiâ
STORY CONTINUES BELOW
ïżŒ
Wani irin murmushi Akram ya saki yace âhakan yayi oga dama fargabana ace nima zan aikata wani Abu da hanuna da sunan investigation amma tunda zaa ringa rushe mishi plan fine ni kuma zan ringa updating dâinku inda zaâaje operation Dan yana fadâa mana so I have to get going Dan yanzu yace na tashi na tafi wanan dajinâ
Girgiza kai Ogan shi yayi game da jinjina kâokâarin Akram akan aikinsa yace âAllah ya tsareka ya kare ka da karewarsa adduâar mu na tare dakaiâ
Murmushin jin dadi Akram yayi yace âAmeen oga ngd bari na kira Mahaifiyata itama tayi min adduâaâ ahaka sukayi Sallama
Akram ya kira mahaifiyar shi itama ta raka shi da adduâa
Alhaji Bala kuwa yana gama waya da Akram ya fito daga motar ransa a bâace yana tunanin bai San mai Akram ya dâauki kansa ba dama mai gida ke hana shi yaci ubansa yanzu kuwa Tunda Mai gida ya ware dole ya budâewa Akram wuta operation da zasu fita next sai Akram yayi kisa ya kuma yi fyadâe wanan ya zama dole idan yakâi kuwa ya harbeshi
A Daren ranar Alhaji Bala Sam bai yi bacci ba yana ta bincike akan Alhaji Buba mai gwala gwalai hamshakin mai kudâin dake zaune a garin kano duk wani information da yake so ya samu akan shi ya samu Abu dâaya kawai ya rage mishi yasan yanayin gidan wayarsa ya dâauka ya kira wani sharon da bashi da aikin da ya wuce ya ringa mishi bincike akan yanayin gidan daza su je operation
Dan Sharon ya kâware ta wanan fanin yana gama gaya mishi Sharon yace an gama shi dai yaji alert gobe zai ji cikakken bayani akan description dâin gidan
Washegari kuwa ya turawa Sharon kudâi
Kâarfe Hudâu na yamma Sharon ya mishi sending description na gidan Alhaji Buba mai gwala gwalai
Murmushin nassara Alhaji Bala yayi ya dâauki wayarsa ya kira Killer
A lokacin duk suna zaune awanan kâaton palon har da Akram dake zaune acan gefe yana Dane Dane akan kâaramar wayarsa amma duk abinda su Killer suke yana kallonsu jin da Alhaji Bala suke waya yasa ya nutsu tare da baza kunnunwansa dan yaji mai yake cewa dan kaf a cikinsu da Killer kawai Alhaji Bala yafi yin waya
Bayan minti Biyar Killer ya katse wayar yana murmushi ya kalli su lion da hankalinsu gabadâaya yake kanshi ciki kuwa har da Akram yace musu
âOga ne ya kirani yace gobe mu shirya da sassafe mu tafi kano mu sauka a gidansa na can dan kâarfe dâayan dare zamu tafi operation gidan Alhaji Buba mai gwalagwalai yace akwai shegun idan baâayi wasa ba dukan mu sai mun samu one one million dan a gobe yake kai kudâin cinkinsa gida kafin ya kai bankiâ
Wani ihu su Lion suka saka Akram shima ya wayance yana ihun murna
Nan da nan kowa ya hau lissafin abinda zai yi idan million dâaya ta shigo hannunsa ciki kuwa har da Akram dake lissafi awayar shi na karya nan kuwa text message ya turawa Ogan shi akan gidan da zasu je operation gobe
Ogan shi kuwa yana recieving dâin text message dâin Akram ya tashi ya hadâa kan yaransa guda biyu suka dâauki hanyar gidan Alhaji Buba mai gwala gwalai dan sananne ne
Suna parking dâin motarsu motar Alhaji Buba mai gwala gwalai na shawo kwana da wani mota a biye dashi abayansa da excort dâin motar âyan sanda sabida kudâin da suka dâauko
A lokacin da Abdullahi yayi wa Alhaji buba mai gwala gwalai bayani jikinsa ne ya hau rawa zufa suka hau keto mishi
Kwantar mishi da hankali sukayi suka ce su dai bukatarsu ya dâebi iyalinsa da dukiyarsa su bar gidan duk wani Abu da yasan mai Mahimmanci ne ya kwashe yabar komai a hanunsu
Jikin Alhaji Buba mai gwala gwalai na rawa yace musu ko dai su bar garin Abdullahi yace aaa ya dai samu wani wajen ba sai ya bar garin ba kar ya damu he is save
A takaice a Daren Alhaji Buba mai Gwala gwalai suka bar gidan da iyalinsa da dukiyoyinsa suka koma wani gidansa dake can wajen gari har da âyan sanda biyu masu gadin shi
Babu komai a gidan daya wuce furnitures da kayan kallo
Alhaji Bala kuwa Allah Allah yake gari ya waye ya dâauki hanyar kano dan yasan account dâinsa zai cika da kudâi kuma Alhaji Buba mai gwala gwalai yana da lafiyayyun abinci masu numfashi da zai ci ya koshi
Tunda Asuba Alhaji Bala ya dâau hanyar kano
A lokacin guda suka isa kano dasu Killer
Sai da suka ci suka sha suka huta ya kalli Akram fuska a dâaure yafara magana yana âAkram a yau kai zaka zama oga awajen operation dâin da zamuyi ayau sai kaci abinci dole duk Wanda yayi mana gardama inaso ka shekâa shi har lahira abaya nayi tolerating dâin ka not any more yanzu Dole ka ringa participating idan muka fita operation kaji ko baka ji baâ
Akram da sauri ya gyadâa masa kai yana âinsha Allahâ
Alhaji Bala kuwa yayi tsaki ya kwanta yana hararo yanda zai huta ajikin âyaâyan Alhaji Buba mai gwala gwalai
Kâarfe dâayan dare dot suka dira cikin gidan kasancewar Alhaji Bala yasan description dâin gidan shine agaba yana leading dâinsu Akram kuma yana biye dashi da wani dogon bindiga a a hanun shi sai zare ido yake alamar no mercy
Majestically Alhaji Bala ya zauna akan dirka dirkan kujerun dake girke a palon ya dâora kâafa dâaya akan dâaya yana girgizawa tare da karewa palon kallo su lion kuwa tuni suka raba Kansu dan su taso mutanen gidan ciki kuwa har da Akram dake ta Abu azafafe kamar gaskeâŠâŠ
đ đ *Bđ
°KâIN Dđ
°RE*đđđđđđđđđ
*Written by*
đ
đ
*Sadnaf*đ
đ
*A heart touching story*
Âź *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
_ÉŻÉ ÉÆĄĆâƧ ÆĄĆÙłá§ ÉĆƧÉĆƧÄ
Ä±Ć ĆÉ ÉÉĆłÄÄ
ƧÉ, áȘƳƧ ÉŻÉ Ä
ÙłĆÆĄ Ć§ÆĄĆłÄɧ É É§ÉÄ
ĆƧ ÆĄÊ ĆÉÄ
ÉÉâĆ_
#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
*#IG PML WRITERS*
#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com
*Follow me on Wattpad@Sadnaf*
*Page 10*
Alhaji Bala wani irin murmushi ya ringa yi shi kadâai a lokacin da yake bin ko ina da kallo yana hararo irin dukiyoyin da zai tafi dasu
Lion da Killer a tare suka dawo palon a gigice suna âoga babu kowa fa a gidanan babu inda bamu duba baâ
Adai dai lokacin da Akram da black suma suka fito daga dâaya dâakin dake cikin palon suma suna âOga wlh mun duba ko ina babu alamar mutane a gidan ballantana kayaâ
âWhatâ!!!! Alhaji Bala yace yana mikâewa hankalinsa a tashe a tsawace yace â spread yourself and check every where ina zasu je sai Dana samu information sosai akan Alhaji Buba mai gwala gwalai kafin mu tahoâ
+
Da Sauri suka kâara raba Kansu suna duba ko ina Akram kuwa kamar gaske har da cilli da duk abinda ya gani
Alhaji Bala bin bayansu yayi hankali a tashe yana kuma following description dâin da Sharon ya tura masa na gidan sai gashi har a bedroom dâin Alhaji Buba mai gwala gwalai babu inda basu duba ba babu kowa kuma babu abun dâauka sune harda duba su drawer da karkashin gado
Jikin Alhaji Bala ne ya dâau rawa yana tunanin ko dai Sharon ne ya sanar dasu zasu zo shiyasa suka gudu suka bar gidan idan ba haka ba ya akayi suka San zasu zo
Rai a mutukâar bâace yace cikin kakausar murya âKu wuce mu tafi inaga ya Riga da yasan da zuwan muâ
Akram wani irin juyowa yayi in serious mode yana âwaye zai gaya musu zamu zo yanzu haka zamu zo mu tafi bamu samu komai baâ
Alhaji Bala da zuciyarsa ke tafasa bai samu sararin bashi amsa ba sabida bâacin rai ya sa kai ya bar palon da sauri suka Mara mishi baya
Akram kuwa yayi ta godewa Allah aransa yana âsoon zaka zo hannu dan iska kawaiâ
Indai zasu je operation black ne ke Jan motar amma Alhaji Bala da kansa yaja motar sai gudu yake falfalawa
Su Killer dai kallonsa kawai suke Dan sun San ransa a bâace yake wani daji ya yanka da basu San dashi ba yana ta kutsawa ciki suna ta so su tambayeshi suna tsoro
Parking yayi awani kâofar gida ya fito a fusace su killer suka Mara mishi baya da sauri
Alhaji Bala buga kâofar yake kamar zai bâalla kâofar
Sharon dake kwance shi da buduruwarsa suna bacci a firgice suka tashi jikinsu na rawa suka kankame juna suna Neman wajen bâuya
Alhaji Bala ganin babu alamar zaâa budâe gidan ne ya sa ya kalli Lion atake Lion ya gane mai yake nufi ya dalle katangar gidan tare da dira ciki ya budâe musu kâofar
Akram kuwa hankalinsa ne ya tashi yafara tunanin mai suka zo yi a gidan Allah yasa ba wani muguntar Alhaji Bala zai yi ba adai dai lokacin da suka shige suna bin Alhaji Bala a baya
Akram sai adduâoi yake aransa
Bugu dâaya Alhaji Bala yayi wa kâofar dâakin Sharon ya Budâe
STORY CONTINUES BELOW
ïżŒ
Sharon da buduruwarsa har fitsari suka saki awando sabida tsorata da sukayi
Alhaji Bala ya tsaya daga bakin kâofa yana bin Sharon da wani mugun kallo jijjiyoyin kansa a tatashe
Sharon kuwa ganin Alhaji Bala ne da yaransa yasa ya sauke ajiyar zuciya yana dafe kâirjinsa yana âOga Ashe kai ne ai da ka kirani awaya wlh ka tsorata muâ
Wani mugun tsawa Alhaji Bala ya daka mishi yana âNi zaka Yaudara Sani ni zaka ciwa amana nasaka ka aiki na biyaka kudâinka a karshe ka zagaye kaje ka fadâawa Alhaji Buba akan ya gudu yabar gidan zaâa zo ayi mishi sata koâ
Sharon jikinsa ne ya hau rawa cikin in ina ya fara girgiza kai yana âwlh tallahi ban gaya mishi komai ba karka manta Oga ba yau na fara maka irin wanan aikin baâ
Alhaji Bala ransa a bâace ya nufi wajen Sharon a tunzure ya shakâo vest dâin jikinsa ya hadâa shi da bango yana âu would pay for all I loss babu Wanda ya isa yaci amanata na kyalle shiâ
Akram Sallati kawai yake a cikin ransa dan yasan sai Alhaji Bala ya kashe Sharon
Alhaji Bala a tsawace ya kira sunan Akram yana âShoot himâ
Sharon kuwa ya zube a kâasa ya rikâe kâafar Alhaji Bala yana rokâon shi
Akram kuwa jikinsa ne ya dâauki mugun rawa Dan bazai iya kissan kai ba shima yasan rashin Harbin zai sa asirinsa ya tonu Dan Alhaji Bala yace indai suka kâara fita operation sai yayi kisan kai idan yakâi kuma Alhaji Bala zai dâago shi
Wani tsawan Alhaji Bala ya kâara buga mishi yana âka Harbeshi nace kana bâata min lokacin â
Akram dâaga bindigar yayi duk da yasan ba iya Harbin zai yi ba Hannunsa sai masifar rawa yake adai-dai lokacin da buduruwar Sharon ta tafi da gudu ta fadâa jikin Sharon tana âplease donât kill him he is the only one i have pls I beg of you sirâ
Da yake buduruwarsa Yoruba ce kuka take sosai tana rungume da Sharon da jikinsa ke rawa gumi na keto mishi ko ta ina
Wani irin bakâin ciki ne ya rufe Alhaji Bala yace a tsawace âAkram shoot the both of them before counting of twoâ
Akram jikinsa ne ya cigaba da Rawa shima take ya jike da Gumi
Alhaji Bala kuwa ya nufi wajen Akram yana âzan harbeka wlh ka Harbesu Naceâ
Alhaji Bala yace yana buga kâafarsa da kâasa
Buduruwar Sharon kuwa sai ihu take
Tsabar rawar da jikin Akram keyi bindigar subâalewa yayi daga hannunsa
Alhaji Bala ya dâauki bindigar hannunsa ya bugawa Akram akai sau biyu
Akram ya saki wani gigitacen kâara a lokacin da jini ya wanke mishi fuska tare da fadâuwa kâasa
Alhaji Bala ya juya a fusace ya sakarwa Sharon bullet akai sau biyu ya sakarwa buduruwarsa a kirji
Wurgar da bindigar yayi ya cakumo Akram da hannu biyu yafara jijjigashi yana âmai kake nufi Kana cikinmu bazaka iya kashe mutum ba sau nawa zan gaya maka aikinmu babu imani babu imani sau nawa kake so na gaya maka this would be the first and last da zan saka ka kayi Abu ka kâi yi wlh if u try it again I would kill youâ.
Yace yana wurgar dashi tare da yin waje
Lion yayi sauri ya taro shi Akram ya rikâeshi sukayi waje kansa kamar ya fadâo
A ranar Sam Alhaji Bala bai yi bacci ba bakâin cikin kudâin da bai samu ba da abincin da bai ci ba kawai yake acan kâasan ransa kuma yana mugun jin haushin Akram
STORY CONTINUES BELOW
ïżŒ
A daren ya fara tunanin gidan Wanda zai kuma zuwa acikin garin kano a gobe da zai samu makudâan kudâi
Bâangaren su Saiam kuwa tunda aka dâaura Auren Saiam da Fawazz da Safna da Faisal suke iya kâokâarinsu wajen kwantar musu da hankali da faranta musu rai ta hanyar zuwa gidan su hadâu gabadâaya a Palon gidan suyi ta jansu da hira har dasu Samha
Hakan kuwa ba laifi ya taimaka wajen kwantar musu da hankali Dan su Samha gani suke tamkar âyaâyyensu ne su Fawazz
Hakan kuwa ba kâaramin dadi yayi wa Alhaji Nazifi ba dan yaran nashi sun dâan fara farfadowa ba kamar da ba duk da kullum cikin dare in suka zo kwanciya a cikinsu sai wata ta zubar da hawaye sabida Hajiya Nafeesa lokacin da take raye kafin su yi bacci sai tazo ta tayasu hira idan sunyi bacci ta tofesu da adduâoi takan lekosu sau dâaya biyu kafin gari ya waye basu tunaninta ma su zubar da hawaye sai sun zo kwanciya kullum cikin tsinewa Alhaji Bala suke suna tashin dare akan Allah ya tona mishi asiri
Duk da Nazifa wata cousin dâin Alhaji Nazifi da mijinta ya rasu shekara uku da suka wuce itama tana bakin kâokâarinta wajen ganin tana dâebe musu wanan kewa daddare hakan bai sa sun kasa tuna mahaifiyarsu ba
A ranar da akayi sadakar Arbain tamkar aranar akayi rasuwar sabida yanda aka cika gidan Alhaji Nazifi inda mutuwarta ya kâara dawo musu sabo fil adduâoi kawai ake bin hajiya Nafeesa dashi ana fadâar kyawawan halayenta Alhaji Nazifi kuwa aranar har da dâan zazzabinsa
Bayan kwana uku da akayi Arbain dâin Hajiya Nafeesa aka fara shirye shiryen tariyar Saiam Safna inda hankalinsu ya tashi gabadâaya in banda kuka babu abinda suke yi Dan basa so su rabu da juna ko kadâan ganin junan da suke yi ya na dâan rage musu kadâaice
Da kuka da kâyar aka banbare su Samha daga Jikinsu Saiam a lokacin da aka zo tafiya dasu gidan mazajensu Alhaji Nazifi ma sai da ya koka sosai aka rasa wanda zai rarrashi wani a cikinsu
Aranar babu Wanda ya runtsa a cikinsu dan gidan wani irin girma da fadâi ya kara yi musu
Inda bâangaren amaren amadadin amarci angwayen kwana sukayi suna aikin rarrashi dan Saiam har da zazzabi
Wasa wasa sau Hudâu Alhaji Bala ya na fita operation inda suka je babu abinda suke samu gidan empty suke samun shi nan kuwa aikin Akram ne dan yana fadâa musu inda zasu je operation zai yiwa Ogansa Abdullahi text message duk da Alhaji Bala ya sa mishi ido sosai dan haka kawai yafara dâorawa Akram karan tsana
Aranar da Alhaji Bala yaje gidan wani Alhaji Tahir Hamshakin mai kudâi da ya tada kai Alhaji Bala baije gidan ba sai daya tabbatar da akwai kudâi a gidan kuma iyalansa na nan da confidence dâinsa ya hadâa Kansu Killer suka je suna zuwa suka tarar da gidan wayam babu kowa ballantana a samu abun dâauka
Jikin Alhaji Bala ne ya hau rawa hankalinsa a matukâar tashe yana mamakin abinda ke faruwa dashi ji yake kamar ya zauce
Su Killer kuwa tuni hankalinsu ya tashi suka fara zargin duk yanda akayi an fara ganosu idan ba haka ba ya akayi duk inda suka je basa samun kowa
Zaman dirshan Alhaji Bala yayi a kâasa ya dâora hannu aka yana tunanin abinda ke faruwa dashi take mai gida ya fadâo mishi arai da a lokacin da yake raye ne da yanzu ya fadâa mishi abinda ke faruwa dashi yanzu wa zaije ya samu baya San zuwa wajen Na maliya dan bai San mai zai ce ya bashi ba a ladan aikin da ya mishi Hajiya Nafeesa ta daina zuwar mishi to ya zai yi dolensa dai yaje wajen nasa dan shi kadâai zai iya gaya mishi abinda ke faruwa dashi da duk inda yaje baya samun abinda yake so
Da wanan tunanin ya shirya da sassafe bayan ya sallami su Killer yace zai musu waya ya dâauki hanyar sokoto
Yana isa wajen Na Maliya yafara arba da ruwa mai yawa yana ambaliya kamar zai yo kansa a tsorace yaja ya tsaya yana ganin yanda ruwan ke yowa kansa baya ya fara yi da sauri adai dai lokacin da ruwan ya bâace bat sai ga Namaliya agabansa sai yawo yake a saman ruwa fuskar nan tashi a murtukâe
Gaban Alhaji Bala na fadâuw ya zube a kâasa kamar zai mishi sujadda bai dâago ba Na maliya ya fara magana cikins wanan irin murya yana âKura kana wasa dani ya mukayi dakaiâ
Jikin Alhaji Bala na rawa yace âKayi hakuri nayi maka laifi Allah ya huci zuciyarka yanzu ka fadâamin ladan aikina ko menene ko nawane zan bayar akwai kuma wani gagarumin matsala dake tafe daniâ
Wani Mahaukacin Dariya Na Maliya ya fashe dashi sai da yayi dariyar na wajen minti goma kafin ya tsagaita yace âya zama dolenka ne ka bayar da ladan aikin da nayi maka idan ba haka ba sai ka gwammaci ace mutuwa kayi da ace kana rayye bazan kuma saurarka ba har sai ka biya ladan aikin Dana maka da farko kafin na Saurarekaâ
Alhaji Bala jiki na rawa a tsorace yace âmenene Ladan aikinkaâ?
Na Maliya dariya ya kâara fashewa dashi yace â ladan aikina shine ka kawo min Naila in ba Aljanina dan Saurayi ya huta da ita na wata uku bayan wata uku kazo ka dâauketaâ
1
Alhaji Bala bai San lokacin da ya mikâe tsaye ba yaji kamar guduma ake kwada masa akai kirjinsa kuwa kamar ya fadâo cikin inina yace âNa Maliya bazan tabâa iya baka Naila ba Dana baka ita gwara ni ka kasheni banida sama da ita arayuwata zan iya sadaukar da komai nawa sabida ita Haba Na Maliya ya za kayi min haka dan Allah ka fadâi wani abun na baka ni ko Mahaifiyata ce ma dan Allah banda Nailaâ
Murya a kâaushashe Na Maliya yace âbaka isa ba dan Dana maka aikin sai Dana baka sharadâi ka kuma yarda dan haka dole ka kawo min ita nan da sati dâaya ko kuma duk abinda ya biyo baya kai ka siya da kudâinka dan sai ka nemi mutuwa ma ya dâaukeka sabida tashin hankalin da zan jefaka a ciki
Alhaji Bala zubewa yayi a kâasa take hawaye ya hau wanke mishi fuska yace â Na Maliya ka rufa min asiri karka min haka dan Allah zan kawo maka Mahaifiyarta zan kawo maka Mahaifiyata amma dan Allah banda Naila dan Allah ka taimaka min wlh Naila yarinya ce shekararta goma sha biyarâ
Na Maliya Wani Mahaukacin dariya ya kâara kwashe wa dashi yace âko matan duniyan nan zaka bani bana so Naila nakeso ka kawo min idan ba haka ba duk abinda ya biyo baya kai ka siya da kudâinka na baka nan da Sati dâaya ka kawo min itaâ
Bat Na Maliya ya bâace Alhaji Bala ya saki wani gigitaccen kâara yana âwlh bazan iya ba Na Maliya bazan iya baka tilon âyata ba gwara ka kasheni Dana baka itaâ
A haka Alhaji Bala ya kwanta a kâasa yana ihu da kururuwa akan bazai iya bawa Na Maliya âyarsa ba sai da yaga wajen ya fara duhu sosai ya mikâe ya bar wajen sai kuka yake kamar wani kâaramin yaroâŠ..đđđđđđ
1
Alhaji Bala yaga ta kansa ooo ni đđđ