UMM ADIYYAH CHAPTER 76 BY AZIZA IDRIS GOMBE
Www.bankinhausanovels.com.ng
bayan an san ya shigo gidan?”
“Sai meye to? Don su wa aka taru? Abeg, tashi
mu je. Wallahi ko na kira Maami a
waya na ce tun yau kin fara gardama.”
“Ke kaska ce wasu lokutan, Allah.”
“Oho, dai aje a kula min da Yaya.” Maryamm
dai ba ta matsa ba, sai da Umm Adiyya
ta mike ta taka mata baya, suka fito zuwa
sashen Modibbo, wanda dole sai an ratsa
ta tsakar gidan a cimma bangaren, ai
tsiya kam ta sha kala-kala wai za ta
kuwa
ganin ango.
Kanta na kasa har suka isa kofar falon. Ya sha
gyara, kai ba za ka ce falon tsoho
bane wanda ya kai casa’in. Darduma ce a shim-
fide mai laushi, ga fulullunkan
tumtum an kawata wurin da su, sai kuma ku-
jrerun da suka zagaye falon, a bangare
guda kuwa takardunsa ne a jere reras a cikin
kwaba.
Tana shiga idanunta suka fada kansa, take ta ji
duniyar ta tsaya cak! Ta mance da
< /div>