ARNAN DAJI CHAPTER B KARSHE

 ARNAN DAJI CHAPTER B KARSHE

[9/8, 5:00 PM] 👯🏻Ummu Subai’a🎭: *🎭ARNAN DAJI🎭*
               *NA*
*FAREEDA ABDULLAHI*

*_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*GASKIYA MASOYA INAJIN DADIN YADDA KUKEMUN COMMENT INAJIN DADINSA SOSAI COMMENT SHIKE KARA MANA KARFIN GWIYWAR YI MUKU TYPING INA YINKU MASOYANA*

*KU GAFARCENI MASU YIMUN MAGANA TA PRIVATE NA TURO MUKU ARNAN DAJI WALLAHI ABU YAI MUN YAWA KUNEMA AGUN FANS DAN ALLAH VA WULAKANCI BANE INA GODIYA GA MASOYANA MASU MIKO SAKON GAISUWA TA PRIVATE KODA BAN REPLY BA NASAN DAKU*

+
*JINJINA AGAREKU ARNAN DAJI FANS 1,2,3,&4 DUKKANKU INA MIKO GAISUWA GAREKU*
*WANNAN PAGE DIN NAKUNE*

HANY
BEAUTY
NAFEESA
NAJAHART
SHAMMA
SHAMZY
KHADIJA
RAHILA
MALAMA UMMA
*KAI KUNADA YAWA MASU COMMENT KULLUM BAKWA GAJIYA WANNAN PAGE DIN NAKUNE DUK WANI ME MUN COMMENT KULLUM KUYI YADDA KUKESO DASHI*

           110-115

Hankalin su ya tashi abun mamaki sai sukaga mado ya tare wukar ta soke hannunsa suka zabga ihu sukai kansa dukansu suka rungume shi a tare ba shiri Rama ta dakko kayan aiki ya zuba musu ido kawai Yana kallonsu duk maganganu su a kunnensa sukayi su mesuke nufi da fasa kwai mesuke nufi dashine

Tabbs yana shakkar kasancewar sa cikinsu dama tunda da wasu Kaya a jikinsa suka cire Masa kansa ya Fara juyawa Rama ta karaso tafara gyara Masa hannunsa jikinsa nata rawa ya fice Rai bace yanaso yaje yaji gaskiya a wajen iya Dan ita tace shi bawan tane me suke boye Masa

Bayine maza suka hada kansu saboda yadda ake fifita mado sun yanke shawarar kashe shi Kota halin Kaka sai sukaga wucewar sa gidansu Tenkwai gurin Rama cike da farinciki dama hutawa suke suka bi hanya suka labe yadda bame ganinsu sun Dade suna jiransa sai gashi ya taho Yana tangadi suk sheke da dariya suka fito suka zagaye shi yadinga kallonsu Yana mamaki

Lafiya lafiyar kenan wato Kai anfifita ka akanmu to yau zaka bar duniya yau zaka bakunci lahira kafin yai kwakwkwaran motsi sun Fara buga Masa sanda aka sai jini ya yanke jiki ya Fadi suka dinga dukansa ta ko Ina sai ga Ja’e ai jikinsu na rawa suka zubar da makamansu suka Fara gudu ya gane biyu daga cikinsu jikinsa Yana rawa ya karaso mado ne yasa kuka ya kinkime shi sai gidan su Tenkwai dama wajenta zashi ita ya biyo yasan Rama ce me Masa magani

Suna zaune suna kuka akan lamunde da Taki dawowa hayyacinta sai kuka suke sun dauka ta mutu sukaga Ja’e da mutum yanata yararin jini Rama ce ta taso mado ne ta fashe da kuka ta dakko jakar aikinta tafara aiki tana goge ko Ina tanasa magani tana ta share kwalla Tenkwai data juyo taga mado ne sai ta Fadi ta sume Ja’e yai kanta ya rungume ta a kirjinsa

Karki tafi ki barni Tenkwai kece rayuwata ke kadai nakeso karki mun haka badu ze temakeki itako Aduke kuka kawai take wannan abun yayi yawa Dame zasuji tanata kuka ta rarrafa ta debo ruwa ta dinga shafawa Tenkwai a hankali ta bude idonta ta kankame Ja’e tana kuka aduke ta barsu taje kan lamunde ta kifa kanta tana kuka saitaji kirjinta na bugawa Nan ta kwalla Kara tana da rai

Da gudu Tenkwai ta shigo Ja’e ya rufa Mata baya yaga halin da take ciki Tenkwai sa bakin ki anata ki dinga zuko numfashin ta yadinga Danna kirjinta tana wani irin Abu chan ta saki ajiyar zuciya tadinga kallonsu daya bayan daya sannu iya cewar Ja’e ta kalleshi Ja’e ne yazama haka ta fashe da kuka

STORY CONTINUES BELOW

Suka dinga Bata hakuri da kyar ta share hawayen ta naji sauki Tenkwai kibi mijinki ku koma banyarda ki sake tada maganar dazu ba kiyi hakuri zuwa ranar Dana ambata ta fashe da kuka Ja’e yace iya baza ai hakaba bara naje anjima nazo mu tafi na taho naci Karo da bayi sunwa madon iyata rauni shine na dakko shi na kawo shi gun Rama Naga wanchan ciwon ma ita tayi Masa magani a guje lamunde ta mike kamar ba itace akwance yanzu ba ta fita kan mado tanata kuka daukeshi mukai shi dakin chan

Ja’e ya karaso ya dauki mado suka sa shi a daki ya tafi ze dawo anjima su koma da Tenkwai zeje a Kama bayin dukansu ai musu hukuncin abunda sukai lamunde taiwa kowa banza a tana gaban mado ta kura Masa ido tana share kwalla ganin haka Tenkwai ta tafi ta kwanta a haka bacci me nauyi ya dauketa tana baccin tafara mafarki ga bera Nan yayo kanta gadan gadan ta rike shi yanasan kwacewa tadinga maka shi da kasa gashi Kato

Tai masa laga laga ya kwace da gudu ya fice tanata haki ta farka a firgice duk ta hada gumi chanko gidan Ja’e dakin amarya Yan kungiyarsu ne keta kuka saboda yadda akaiwa Yar uwarsu jina jina ran kowa a bace na rantse da San danakewa Ja’e sai na je dakaina na shanye jinin mummunar chan tanata haki wannan gaskiyane kece amarya daga ke ba Kari duk wadda tazo mu muke cinye ta duk wadda zata Bata Miki sunanta gawa suka sheke da dariya banda me jiki face face da jini fuska a sundume sai kukan wuya take

Haka suka wuni suna jinyar mado dabesan wake kansaba ba umm ba umm umm sai hararar juna suke kowa da abunda ke sakawa idan Banda bakin ciki ga mijinki me shegen sanki Amma kin nacewa Wanda bayasanki mtsww Wai ita kyakykyawa Yana santa to na rantse da kabarin babana sai na rabaku baze aureki ba duk a zuciyoyinsu suke sake sake sai yamma lis Ja’e yazo su tafi Taki tafiya saida lamunde ta haukace Mata sannan ta bishi tana kuka

Hankalin iya ya tashi ankama dukansu ankaisu kurkuku za a hukuntasu iya tace kar a kashesu adai basu horo me tsanani tunda be mutu ba taso zuwa sai Tai tunanin rigimar daza ai tafasa zuwa tana Tai masa addu ar badu ya bashi lafiya

Tana zaune ita kadai a daki Ja’e ya fita tana ta kuka tana kissima yadda zata raba wannan Abu ga abunda babarta tace mata akan auren Nan me hakan ke nufi tadinga kuka sai taga wata katuwar mage ta shigo baka Kirin tayo kanta suka dinga dambe tana yagar jikinta ita Kuma tana dukanta iya karfinta chan dataga magen na Shirin cin galaba a kanta sai ta dai wata kibiyar kwari da bakar ta ta Chaka Mata sai Tai wani kuka ta bace itama ta Fadi a wajen tana ihu cikin jini Nan iya ta shigo lafiya taganta kwance cikin jini ko Ina yakushi hankalinta ya tashi

Jeddah hankali ya Gaza kwanciya ba maganin daba aje nema ba anrasa gashi batasan dinki saboda Ana ganewa a gaba gwara maganin Mata haka ta dinga shansu kamar Bala I rubutun mallaka ba abunda bataiba burinta taje a uwar gida sunbi malamai masu zafi angaya Mata it’s ze Fara kusanta Yana kusantar ta baze Kara tuna Yana da wata Mata bayan itaba basa Zama itada afra kullum ahanya suke

Bangaren haleema alkur Ani aka rubuce Mata maganin kowace waraka ta da sauran magungunan tsari da addu oin kariya haka aka dinga Bata su takanas mamanta ta dakko wata Yar Sudan ta gyare Mata ya ta ko Ina Kama daga gayaran jiki gyaran hq lallae komai na jiki Yan sudanne sukai Mata har gyaran gashi

Suhail yayi yayi tagaya Masa nawa ze Kara Mata tace sun isheta shine yakara aika Mata da million daya da kyar ta karbi dubu dariyar shima saida taga ransa ya baci sannan yace subar komai ya yafe ita kadai yake bukata Amma Ina babanta yace Sam aba shi daki daya da kicin shima zeyi tasa gwanintar

Kwanaki nata tafiya yau su Jeddah suka Fara nasu shagalin tun laraba sai laraba zasu Gama sannan a shiga na ango gaba daya za ai faty daya a bubbles plus daya a elighantee daya mozida daya Bristol Ni ima guess inn harda ball a la sultana Kai abubuwa shagali a clubs har uku till down za ai kwana cir tuni suka Fara

STORY CONTINUES BELOW

Nan aka dinga lalacewa ita kanta amaryar a lalace take saurayinta Ahmad Dan unguwarsu shine a matsayin ango shima kyakykyawa ne anzubar da kudi anci uwar sabada an Rana hq sadaka indan me napep ne yakaisu kyauta zasu dagama cinya ka sasukesu kawayenta duk murnar auren kawarsu Yan napep sunci banza sun Sha nonuwa iri iri gurin Yan matan amarya

Anagama kwashe Albarkar auren tsaf harda masu Shan giya masu rigima duk anyi harda fasa kwalabe a elighantee akaiwa me waje asara yace sai anbiyashi haka ta biya ranar alhamis akai kamu a waje daya aka kamasu zokiga kyau ko wacce naji dakanta iya zallar Mata ta aka Tara dake Jeddah ta iya hannunta ba Yar kwalta ko daya a wannan bikin anyi lakca anmusu wa azi ko waccensu su hada kansu su zauna lafiya

Washe gari juma atakama dinner ango yayi kyau anko yai musu su biyu kayan dinner da kamu sunyi shigar silver da ash shima yasa ashh din wata shegiyar getzner Tasha aikin Yan Zaria sun gaji da haduwa yasawa kowacce zobe Jeddah se takama take saboda ita ya Fara sawa Dan haka yafi sonta da akazo yanka cake ma ita ya Fara bawa Amma ko ajikin haleema duk da abun ya taba zuciyarta

Abun mamaki data bashi rike hannunta yai ya tsotse tas Nan aka dau ihu da sowa ran Jeddah ya baci Ashe ba Dadi yadinga kallon haleema kamar Yar tsana duk da jeddah itama akwaita tahada komai ne nono kamar balo aka dinga hotuna Nan waje ya kaure a zafafe faruk ya shigo filin ya tsinkawa Jeddah Mari shegiya karuwa kinci nasara kin Zaki auri abokina Ashe sai da Kika shiga Kika fita Kika nemi hanyar da Kika aure shi Kai Kuma ka kyauta Amma kaje ai muku text din jini dukanku Dan banyarda da itaba inasanka har Raina ya juya ya fice

Nan Jeddah ta kurma ihu anci mutuncin ta ita mutuniyar arziki ce aishi yaje yace Yana santa ran suhail ya baci ya riketa yadinga Bata hakuri Nan waje ya hautsine gashi suna tsakiyar fili anata zuba ruwan kudi itako haleema dariya Tai alhakinane taci gaba da juyi Ana Mata manni da gudu ta fice daga hall din tana kuka ze bita cikin gwanan cewa ta riko rigarsa ta baya ta Sha gabansa ta Fara juyi sai waje ya kaure da ihu Nan ya manta da wata Jeddah ma ya Fara Mata manni anata ihu wasuko nata gulmar abunda ya faru hankali kwance suka chashe sai Sha daya aka tashi

ANAN ZAN DAKATA SAI NAJI COMMENTS DINKU MASOYA
Nice Taku akoda yaushe masoyiyarku

            *FEEDYN BASH*
[9/8, 5:01 PM] 👯🏻Ummu Subai’a🎭: *🎭ARNAN DAJI🎭*
               *NA*
*FAREEDA ABDULLAHI*

*_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*WANNAN PAGE DIN FANS DINA MASU YIMUN COMMENT WANDA YAJI SUNANSA DA WANDA BEJIBA INDAI KANA COMMENT TOKASA ARANKA NAKANE KAYI YADDA KAKESO DASHI NAKUNE*
MUHSEENAT
ZYNABA
K,SDK
NURSE IKRAM
UMMU ABDALLAH
MOM ARFAT
UMMU SHUREIM
QUEEN MEENERLY
UMMU HANAN
*DASAURANSU KUNADA YAWA DAN ALLAH KUYI HAKURI KUNSAN BAZE YIWU DUK MASU MUN COMMENT SAI NA SASUBA SABIDA ABUN DAYAWA DAN ALLAH KUDENA KORAFI SISTER ANA TARE FA INA YINKU IYA WUYA*

*BISSIMILLAHIR RAHIM DASUNAN ALLAH ME RAHMA ME JIN KAI GODIYA TA TABBATA GA ALLAH (S.W.T)*

*INA MIKA GODIYA GA MASOYANA AKO INA SUKE INAJIN DADIN YADDA KUKE KARANTA BOOK DINA NAGODE*

         115-120

Suna fitowa ya hango Jeddah dunkuke tana ta sharar kwalla ta fiffisge kwalliyar har tuntube yake ya karasa gunta wani magana dison Santa najansa Yana zuwa ya kamota ta fisge haleema naganin haka ta kyalkyale da dariya ta shige motar abokin suhail mutafi jafar bazan ga bacin Rai ba yaja suka tafi hankalinta kwance

STORY CONTINUES BELOW

Da kyar ya lallabata ta taso dakansa yaja motar besaurari kowaba sai da sukaje yai Mata shopping sai Sha biyu da rabi ya maidata gida ta kalallame shi da zance sharri faruk yai Mata Dan tace Bata sansa bazata aure Shiba yai Mata haka yadinga lallashinta Yana Bata hakuri ransa Banda tafasa ba abunda yake idonsa idon faruk Allah kadai yasan meze faru

Yana ajiyeta yai gida ya Danna Kai get din gidan su faruk a fusace ya nufi dakinsa to shi bacci ma yake hankali kwance dake yanada key din side din faruk din ya bude ya shiga ya tarar Yana bacci cikin bacin Rai ya dakko ruwa me sanyi ya tsilalamasa gashi garin da sanyi a firgice ya farka  jikinsa na kyarma

Suhail ya gani Rai bace shima sai ya tamke fuska lafiya malam zaka shigomun daki harka zuban ruwan sanyi lafiyarce ta kawo haka wato bakin ciki kakemun shiyasa kaje zaka tarwatsamun taro to ta Allah ba takaba Kuma Jeddah tawace baka Isa ka rabamu ba har abada Dan takika ta Soni kake jifanta da miyagun kalamai harda sharrin bariki to ahir Dinka kafita hanyar iyalina

Ya sheke da dariya baka da hankali suhail kasan duk macen dazaka ganni da ita farat daya Yar hannuce wallahi ba haka wannan tsinanniyar ta barka me sadiya mezeyi da wacchan jakar stop ya fada da karfi jikinsa har rawa yake karka Kara fada Mata wannan kalmar nafada Kuma wallahi ko kanaso ko bakaso sai anyi gwajin jini natabbatar ita ta birkita ka rannan kazo zaka mace Mana saboda Sha awa

Jikinsa Kuma sai yai sanyi Amma tasirin asiri baze barshi ya fuskanci komai ba naji Ni naji nagani Dan haka ka fita hanyar iyalina ya kyalkyale da dariya zan fita Amma sai anje anyi gwajin jini tukun naji za aje Dan Allah karka gayawa hajiya komai kuma saina baka mamaki duk matana sainayi irin abunda sai na sawa kowacce farin kyalle Dan kaji kunya tunda kazubarmun da mutunci wajen abokanmu

Ya kyalkyale da dariya Amma nayi murna za asha haushi hajiya ko ai ta Dade da sani kasan ko bangayamata ba Dole labari zeje kunnenta abunda naiwa jakar chan Kuma tasan naje Dan Dana dawo naje nagaya Mata komai Kuma tasamun albarka ya kyalkyale da dariya in wuta suhail ya jefa faruk Yana huci ya dakumo shi idanunsa sunyi jajur

Narantse wani Abu ya samu aurena da Jeddah na yanke duk wata alakata dakai kabar ganin tare muka tashi komai namu tare na rabu dakai har abada akan jeddah ya cika shi ya fice Yana huci ko motarsa be tsaya daukaba anan ya barta da kafa ya karasa gidan abun mamaki mutane Yan biki kamar Rana suna ta hayaniya agidan yai tsaki ya wuce daki Kota kan haleema bebi ba Yama manta da ita tunda suka hada jiki da jeddah

Hankalinsa a tashe yai wanka yai brush ya kwanta barci me nauyi ya dauke shi makara yai sallar asuba da kyar ya tashi yai sallah ya Fara shiri saboda yau take daurin aure faruk ne ya shigo ya wulla Masa key din motarsa naji nagode da abunda kaimun jiya mace ta SHIGA tsakaninmu ta rabamu kamar yadda kace Ni nafita daga rayuwarka nabarka da matarka zan koma Istanbul zanyi PhD Dina nagode da zaman da mukai tare na tabbata wata Rana zaka tuna nagayama GASKIYA

Ya fice jikin suhail yai sanyi akan wannan maganar zebar kasar Amma ya kasa dakatar dashi aransa yanaji ze iya hakura yabar Masa Jeddah Dan yasan be kyautawa abokinsa ba shiya Fara Santa daga gaisuwa sai ya kwace Masa ita guri yanema ya zauna jabar cike da Jin nauyin aminin nasa borin kunya kawai naima nasani Umar sarkin zuciya nasan bazaka saurareniba sai ka huce Yana wannan tunanin jafar ya shigo kai fa muke jira yai turus daya ganshi a haka lafiya kake zaune haka

Yai firgigit yai murmushi ya Mike yasa kayansa yayi mugun haduwa dama ga kyau wow Masha Allah Kai sauri kasan a masallaci daya za a daura ancika iya cika jiki a sanyaye suka fita gaba daya hankalinsa baya jikinsa abun mamaki faruk ya hango Yana jiransa ya saki murmushi ya shiga yaja suka tafi Amma yasha kunu ba Wasa

An daura auren haleema da suhail Jeddah da suhail ko wacce akan sadaki dubu dari biyar waje ya cika yai makil bikin Dan gidan gadon kudi damma matan bawasu yayan manya bane ba yadda abokan mahaifinsa basiba yaje yaga Yaya yensu ai gashi ya bige da auren yayan talakawa amma suna bakin ciki daba Yaya yensu bane zasu shiga gidan gadon kudi ba

STORY CONTINUES BELOW

Anyi reception me kayatarwa anci ansha cikin farinciki jeddah Ina ruwa Tasha tasan itace uwargida Dole a gidan suhail tana tunanin irin mulkin dazata shimfida da yadda zataci uwar haleema da kafarta ta gudu base wani ya koretaba tunda tanada sanin suhail yazama nata Dan tasan asirin datai yafara kamasa tun dazu yake Mata waya ta shirya adakkota Amma Taki sai dare akanme sai kace wata Mara class

Bangaren haleema Yan daurin aure na dawowa aka Fara Shirin Kai amarya Nan aka farai Mata fada iyaye da Yan UWA kowa da abunda yake fada rabi duk nasihace ba abunda take sai kuka dakyar aka bambareta daga jikin mamanta Kuka suke dukansu ita kadaice yarta a duniya tana Haifa suke mutuwa haleema ce kawai ta rayu tasami tarbiyya sun shaku da kyar aka bambareta daga jikinta

babanta da kansa ya dauketa a motarsa wadda suhail ya bashi da Yan rakiya gwaggon ninta sukaje aka kaiwa hajiyar suhail Tai Mata fada me shiga jiki da ratsa zuciya tabata addu oi ita haka kawai take kaunar yarinyar saboda tarbiyyar ta gata yarinya karama tana tausaya Mata Zama da kishiya irin wadda faruk yagaya Mata ita tasan ba banza ba take kin yarinyar tace tayi hakuri kafin Yan walima suzo tunda a gidan tace zatai walima nayi murna daxakije a uwargida Allah yasa kija girmanki akai addu oi aka dakko ta sai gidanta

Tsayawa Gaya muku girman gidan sai nacika page guda bangarenta aka kaita akace ta shiga da addu a da addu oi a bakinta ta shiga da kafar dama wani Ni imtaccen kamshi ya bigeta dakin da babanta yai Mata aka kaita gadone royal da kujeru a falon komai ash ne da silver a dakin komai na burgewa ya sata Mata ancika Mata daki da Kaya bangaren suhail ko yadda yai wa bangaren Jeddah komai iri daya zuba musu sai bambanci kala kowa side dinsa daban side dinsa a tsakiya ko wacce ta side dinta zata gangaro nasa idan tana bukata

Ja’e ne ya shigo meze gani iya rungume da Tenkwai tanata kuka da gudu ya cincibeta sai gidan me magani shikansa kuka yake karki tafi ki barni Tenkwai kece rayuwata ke kadai nakeso karki mun haka yanata kuka ya Karasa gidan me magani Nan da Nan yafara cire Mata dafin yakushin masu Shan jini ne sukaso shanye nata sunzuba Mata dafin kayi gaggawar kawota da wuri da jininta ya tsotse duka

Kuka kawai yake da gudu aka garzayo Kiran me magani daga gidan Ja’e amarya ba lafiya sai sukaga Ja’e suka gaya Masa anga amarya na murkususu a waje cikinta da kibiya me mugun dafi jinkinta duk a fashe da gudu ya bisu suka rankaya Dame maganin tunda Tenkwai tasamu yasa Mata magani bacci take Dan Ja’e yanasan amaryar sa ba lefi ta iya soyayya

Suna zuwa suka Tarar harta mutu Ja’e ya fada kan gawarta yanata kuka sai ga Yan kungiyarsu suna zuwa suka Fara ihu shugabarsu ta mutu dayar tace saida nagaya Mata ta kyale Tenkwai tafi karfinta karta Sha jininta Amma Taki ji gashi ta kasheta Nan suka dinga tonawa kansu asiri kowa Yana mamaki a wajen Ja’e ya tashi cike da tsanarsu duka har amarya sai yanzu yasan cin naman mutane ba karamin Bala I bane

Gashi har wata kungiya sukayi Ashe harda matar sa ake Shan jini itacema shugabarsu duk matansa ta cinyesu kaho be musu adalciba shida badu gashi suna cikin halin tashin hankali yaza ai ahana mutane cin naman Yan uwansu besan hakan nada illaba sai da akazo kan Tenkwai hhhhh

Rai bace yasa aka damkesu gaba dayan su yace aje a kullesu sai ya gama yanke hukuncin daza ai musu yace kowa ya tafi yasa aka dauki gawar amarya ransa ba Dadi akaje aka yarda kamar yadda aka Saba kafin kace meye wannan zance ya baza gari dama garin ba wani girma ba kowa Yana tofa albarkacin bakinsa

Mutane ko sai tururuwa suke wajen duba Tenkwai dai ta kawo karshen wayannan masu shan jinin mutane wayanda basa Bari fita da daddare ga sabon sauyi daga Ja’e sunsan duk itace ta Hana shi kashe mutane da cin namansu suna sa ran tahana muguwar dabi ar cinye musu jarirai Dan ransu na Kuna basaso

Duk wannan abun yajewa badu yayi rantsuwa sai Ja’e ya rabu da Tenkwai Dan ita tasanja Masa tsarin da baze yarda ba Dole ya rabu da ita baze iyaba dansa jal Wanda ze gaji sarautar garin kuguru ace Yana tsoron mace ze sa rabu da ita ya  aika har gida akashe su dukansu Dan zasu bashi matsala wata Rana abunda suka boye ze iya bayyana saukin ta dayama ita macece Amma wannan zata iya kwace sarautar ta koma musu kamar da Dan haka baze yiwuba

Na rantse da badu Dole mu raba wannan auren mu kasheta da mahaifiyarta Dan ita zata Gaya Mata cewa sune masu sarautar garin nan Dan haka Dole su mutu yadda kowa ze manta dasu Ja’e Dole ka koma halinka nada Dan Kaine sarkin gobe a ranar bikin shekara zasu mutu dukansu a fusace ya Mike sai sashen it’s fadawa na take Masa baya
Ja’e saki wannan la ananniyar idan nine mahaifinka yasa kuka itace rayuwata itako Tenkwai kamar yasata a aljanna duk da ciwon datakeji nemarsa Tai ta rasa cike da farinciki ta mike ta cire komai na aure dake jikinta Nina warware shi dakaina Ja’e ya rungumeta Yana wani irin kuka Bata taba Jin tausayin Ja’e ba sai yay
wani Abu ya daki zuciyarta Wanda batasan meyeba itama ta rungumeshi tana zubar da kwalla

Sabo kenan tirken Wawa kullum suna tare su kwana tare su tashi tare tabbas Ja’e nasanta karki tafi kibarni Tenkwai ta kinsan kece rayuwata kayi hakuri idan da rabo zan dawo gareka Amma bazan zaunaba a yanzu zanje na jarraba sa a ta kozan samu abunda nakeso Jin haka jikin kaho ya Fara rawa kajiko sarauta takeso la ananniya bazakiba har abada sai kin mutu besan sanda yake wannan furucin ba ta dago ta kalleshi

Kaho kake kowa meye hadina da sarautar ka Kuma niba Yar sarauta ba Dan haka karna karajin ka Fadi haka akwai Wanda nakeso ba danka ba idan narasa shi zan zauna da danka Dan nasan Yana Sona cike da rashin tsoro take magana ya hango tsantsar rashin tsoro da jarumta a idon ta tamkar mahaifinta iya ko kuka take kowa kuka yake sunaji suna gani ta fice Ja’e ya yanke jiki ya Fadi kaho yai kansa a sukwane

*TO MAKARANTA ANAN ZAN DAKATA SAI KUNJINK NICE TAKU AKODA YAUSHE INA ALFAHARI DAKU MASOYANA COMMENT DINKU KE KARAMUN KARFKN GWIYWAR YI MUKU TYPING*

  
            *FEEDYN BASH*

[9/8, 5:01 PM] 👯🏻Ummu Subai’a🎭: *🎭ARNAN DAJI🎭*
               *NA*
*FAREEDA ABDULLAHI*

*_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*BISSIMILLAHIR RAHIM DASUNAN ALLAH ME RAHMA ME JIN KAI GODIYA TA TABBATA GA ALLAH (S.W.T)*
                 120_125

Tenkwai ce ta shigo gidan cikin kuka tafada jikin lamunde ta kwashe komai tagaya Mata ita mezatai da wata sarauta lamunde Tai shiru lallai tana tunani a ranta lallai kaho so yake ya tonawa kansa asiri Amma bataji dadin Raba auran da Tenkwai tayi ba batace komai ba ta rarrashe ta zami magana kwanta

+
Mun shiga Tara Rama ta kwalla da karfi da gudu sukaje tsakar gida aduke ce kete shara amai jikin kowa yai sanyi Banda Rama daketa zabga kuka ciki ne da ita yazamiyi da wannan tashin hankalin gabanta Banda wari da tsutsotsi meyake yi yanzu Kuma ace ciki Ja’e ka cucemu yanzu yazamiyi da ita cike da kuka yafurta hakan jiki a sanyaye Aduke ta karaso jikin Rama ta rungumeta suka ci gaba da kuka ba Wanda be kwalla ba cikinsu ta tausayi

Lamunde ce ta zaunar dasu kuyi hakuri yayana komai na rayuwa yanada iyaka na tabbatar izuwa yanzu Ja’e yayi nadamar abunda ya aikata sanadin Yar uwarku Tenkwai ta hora shi ta hanya me sauki ya Kuma dawo hankalinsa kome yayi rashin tarbiyyane babansa ne ya sangarta shi ya koya Masa mugayen Dabi u irin nasa

Wanda sanadinsu ya kashe kakanku da babanku na rasa gudan jinina zangaya muku komai idan mado ya tashi duk randa ya farka nayi alkawarin Gaya muku ainihin gaskiya zai iya kasheni a yanzu zeyi tunanin nagaya miki wani Abu game da abunda ya faru shekaru masu yawa baya shiyasa zan Gaya muku Dan gaba
Ja’e ne kwance Yana ta rusa ihu kaho ka rasa danka guda daya zanje na kashe kaina karabani da farinciki na Tenkwai ce farin ciki na ya kamo shi hankali tashe bazaka mutu ba dana zan maidoma da farincikin ka yanzu ba dadewa fuuu ya fice ransa a bace ya nufi gidansu Tenkwai

Ya shiga gidan da fadawansa wuce muje abunda ya fada kenan da gudu lamunde ta shiga tsakiya bazata je ko inaba nagaji da wannan zaluncin idan baka fitaba zan fasa kwai kowa yaji agarin Nan wayanda suka sani da wayanda basu saniba Dan Kai kasan nasan komai ku kyalemu haka mu bamasan sarautar wannan gari bamu da magaji ka fita idan Kuma kasheni kazo yi ka kasheni kafita daga harkar diyata ta fashe da kuka

Jikin kaho har rawa yake meke Shirin faruwa kar dai tadena tsoron sa yai Mata wani mugun kallo Dole Tenkwai zata koma gidan Dana kinsan dalilin dayasa nabarku a Raye idan ba haka ba zan salwantar da rayuwarku keda diyarki daga doron kasa ki kiyaye nagaya Miki ke Kuma ki shirya Ja’e zezo ku koma duka kuka suke kowa hankalinsu ya tashi baya jikinsu ga halin da aduke take ciki sai Jin tari sukai a dakin da mado yake da hanzari suka dinguma dakin shine ya farfado

A kowane bangare parlour uku ne dakunan bacci kowane parlor guda biyune sai bene anan akaiwa haleema nata jeran yayinda bangaren Jeddah ba azuba ko tsinkeba a sama a rufe yake kowacce komai kala daya aka samusu paint ma iri daya ba bambanci zuwa karfe 1 na Rana gida ya cika da Yan biki kawayen haleema sunzo waleemar data shirya karfe biyu malamai suka Fara zuwa Mata suka baje fefe akan rayuwar aure Zama da Miji inda suka Raba Mana sirrin mallake miji yar uwata amarya Kuma uwargida saurareni dakyau cewar wata zakakurar malama samu ruwan da tattabaru suke Sha a debo Miki da saiwar taba ki jika kidinga tsarki da Shi kuji tsoro Allah Mata idan kinsan Zaki zalunci mijinki karma ki Fara Dan bancika bawa me kishiyaba

STORY CONTINUES BELOW

Idan kinsan bazaki adalci ba karki amfani dashi shi Miji kamar sarkin gargajiyane a fadarsa haka yake Yana son yaji matarsa tana Wasa dashi sai yaji a duk duniya kamar Babu wani megida sai shi a duniya sai kanshi ya Kara girma Dole mace ta koyi wayannan ta iya idan ba hakaba kina ji kina gani kishiya ta kwace Miki miji idan ita ta iya

Shan bananar oga ba karamar fada take jawowa mataba shikansa Shan kala kalane Kinga wayannan yayan guda biyu kisa harshenki kidinga tsotsarsu a hankali kina shafa saman bananar a hankali ki gangaro samn bananar kisamu tsakiyar hudar Nan ki Dan zira harshenki kina hura Masa iska zakiga yadda me gida ze sume daga Nan sai ki Fara tsotsa kamar alawa hmmm wani shagalin sai a turaka hajiyata ki cire kunya ba kunya tsakaninki da mijinki kina Sha kina shafa wayannan yayan guda biyu

Sai ki gangaro marar sa kidinga shafawa a hankali ki tsotsi cibiyarsa sosai sai ki koma kan nononsa ki samu kan nonon kidinga mulmula kina tsotsa kina Dan ciza a hankali daga Nan sai kiss kala kala ta ko Ina kisa bakin ki tsakankanin wuyansa kidinga lasa a hankali ki juya bayansa kidinga lasar ko Ina tsaf idan Kika gwada wannan Kika cire kunya kingama da namiji

Ki lailaya shi San ranki  Zaki iya juya Masa baya kina Shan sweet Yana Shan hq zaku tsayawa juna a Rai kidinga yawan kiss din mijinki wannan haduwar yawun Yana Kara dankon kauna da shakuwa duk inda yaje zeta kewar wasannin da kike Masa ki Zama yarinya karama a wajensa kidinga shagwabe Masa kidinga bashi labarai na dariya me sa nishadi ki yawaita sa Kaya masu fito da surarki Koda ko bakisa kana Nan kaya ba musamman ke me kishiya Dole sai kin dage

Dole ne ki dage da girki duk macen dabata iya girki ba sunata sorry a wajen miji kina ji kina gani kishiyarki zata kwace shi saboda ita ta iya girki ki zamto me godiya game gida duk abunda yai Miki komai kankatarsa nuna Masa kinji Dadi Kita zabga Masa godiya Koda yace bayasan godiya ki Masa danzeji Dadi a ransa sai addu a kiyawaita yi Masa addu a Banda ta boye a fili musamman lokacin dazeje kasuwa ko office

Kisamu kwakwa da dabino da madara kidinga ci idan kingama ki Dora da peak ta ruwa Zaki yi mamakin Ni I’ma
Ki nemi original madarar shanu kishata a tsaye amarya Zaki mamakin yadda Zaki gigita megida
Ki samu danyen zogale ki markada ki tace ki samu garin kanumfari da madara ta ruwa da Zuma ki zuba a ciki kidinga Sha safe da yamma  wani shagalin sai a turaka hajiyata

Manta wayarka ruwan rake ruwan kankana ruwan kwakwa a hadasu waje daya adinga Sha
Idan gabanki Yana da zurfi ki hadin Dan bashana kinemi nama da nonon akuya ki dafa namanki ki Masa hadin farfesu komai da komai idan ya dakko dahuwa saiki zuba nonon akuyar idan ya dahu saiki cinye sai an gwada akan San na kwarai

Ki yawaita cin kayan fruit uwargida ki musamman kankana ki hada har kwallayanta
Kidinga cin cocumber da tumatir da albasa
Da hadin zogale da kuli da koren tattasai da tumatir da albasa
Yar uwa nemi Zuma ki insert da ita wallahi tafi wannan maganin dazaki siya na dubun nai
Mata ku guji sa lalle a gabanki keze Miki magani ya Kuma nakasa me house zesa gabansa yadinga kwanciga Nan da Nan baze dinga abun arziki ba
Kidan tafasa shi San kadan kisa Zuma Amma idan kina insert ze kashe gaban mijinki

Kinemi kanumfari da Zuma garin ridi da nonon shanu Mara tsami ki dafa kaninfari da ruwa idan ya dakko dahuwa sai ki sauke ki zuba garin ridi da madarar Shanu Mara tsami  kihade guri guda kisa a firij idan baki da shi kisa kankara da yamma kisha ba akara yinsa sai bayan sati daya
Ki samu Karo da Dan kumasu da pure Zuma da miski original kidaka Dan kumasu da Karo ki tankade su ki zuba zuba da miski siyi dai dai sai ki dinga insert dashi idan yai 30 minutes ki wanke da ruwan Dumi Amma
Ke budurwa bakya bukatar haka idan kina bukata Zaki dinga amfani da bagaruwa kitafasa ta kidinga tsarki da ita a memakon ruwan Dumi Amma fa Zaki hade Gam ba ruwan idan Taki shiga

Bara na dakata anan Naga lokaci Yana tafiya gashi la asar ta wuce Nan akaita addu oi aka shafa aka raba kayan biki Amma bame hoto ko daya kayane gasunan karikice gab da magariba sai ga amarya Jeddah ankawota anata ihu kawayenta sunga gida nan suka Fara iskanci anata hotuna sunata yada magana ba Wanda ya kulasu

STORY CONTINUES BELOW

Abun takaici suka samu labari ai haleema ta jima agidan anan ma sukai walima haukane kawai Jeddah batai ba kenan haleema ce uwargida tashin hankali afra tadinga kwantar Mata da hankali ai a banza tunda ke yakeso kinsan a bangarenki ze zauna sai Kuma zuciyarta Tai sanyi

Hajiya ranta ya baci da aka kirata aka Gaya Mata ankai Jeddah Amma ba a Kai mata itaba Kuma anji kawayenta suna itace uwargida ranta ya baci ta tashi wata Yar yatta Hanan Bata da kunya ko kadan itama batasan wargi kije gidan suhail kitaya Jeddah kwana saboda kinsan Yana bangaren haleema yau bazataji Dadi ba itako cike da murna ta mike Dan wlh saita lotsata Tai Mata iskanci dantaga Yar rainin hankali ce

Kowa ya watse ya rage daga haleema sai Jeddah sai Hanan tana sashin Jeddah ta hade Rai ke bazaki tafiba cewar Jeddah ko ki koma sa shin haleema ai Ina wajenki sis kinsan kwana ke kadai bazakiji dadiba ranta yai mugun baci waya gaya Miki nice uwar gida Yana sashena Wasa kike anty Jeddah suna wannan muhawarar sai ga kawayenta masu siyan baki kowacce kana kallonta cikakkiyar karuwace suka shigo suna taunar cingam lafiya amarya mukaji kina balokoko
Mtsww wata fitsararriyar yarinyace zatai mun iskanci Wai ita Yar uwar suhail ce uwarsa ta turota ta tayani kwana mtsww iskancin banza cewar Nancy wlh saita koma inda tafito mu siyan baki mukazo yi kece uwargida rangida matar so Dan haka wajenki za a Fara kwana daga baya Kya sammata ta lasa ko Kuma ita anty haleema ta bar Mata ragowaba beuty ta Kai hannu zata mareta afra ta rike hannun tana girgiza Mata Kai kyaleta karki tabata Bari shi angon yazo tana Gama rufe bakinta sai ga angwaye sun shigo kowanne naji da kansa harda faruk wanda ya dage sai sunje anwa Jeddah test Wanda ya zuga hajiya ta rantse sai anyi gwaji suhail ya amince suka shigo a zazzauna

A a amarya kinsha kamshi cewar jafar haba dai uwargida take ran gida faruk yai charaf Ina ai wadda aka Fara kawowa itace uwargida Dan haka haleema ce uwargida Jeddah amarya tunda ita a gidanma Tai walimar ta batai party irin na yayan iska ba kowa yai shiru sunata zare ido an rasa me magana ya cigaba da magana ai kayi SA a suhail matarka yarinya me nutsuwa Nan ameen yace ya isa haka jikin kowa a sanyaye

Aka Fara addu oi aka shafa sunyi tsuru tsuru sunso ai BATSA Amma ba fuska sukace dubu dari biyu kudin siyan baki aka basu su ukune dama ga Hanan Tai charaf ku ban nawa sun raba kansu sunaji suna gani suka Bata hamsin dinta chas tace sun cika aka ce suje Al ameen ya kaisu gida suka fice faruk yaiwa Hanan signa ta fita  karki taba Bari Koda Wasa ya shiga dakin Jeddah yau

Zanyi kokari zan Masa barazana zan Kira hajiya Dan wallahi banyarda da wannan kodaddiyarba yauwa kanwarmu ki kokarta gobe za aje asibiti ai musu test shikenan ta koma ta tarar jeddah nata kuka wallahi saikin tafi ban bukatar tayin kwanan ta sheke da dariya sorry anty Jeddah umarnin hajiyane wannan Kinga ko mijinki baze ketare Shiba bare Ni ya me biyayya hankali kwance ta jawo ledoji tafara budew Jeddah ta rushe da kuka ta hau gado Hanan takara shekewa da dariya

Sunje bangaren haleema suna dosa sukaji wani hamshakin kamshi ya daki hancinsu fitinannan kamshi me Dadi da Sanya nishadi hankali kwance suka shiga akai addu oi aka gama sukai musu nasiha itama suka ajiye Mata dubu dari biyu tunda ba kowa kowa ya tafi Banda kuka ba abunda take sun Masa nasiha me ratsa zuciya ya rakasu ya kulle ko Ina ya koma bangaren haleema Dan yasan waccen jarababbiyar tana wajen Jeddah yasan hajiyace ta aiko yaso ko sallama suyi cike da farinciki yake kallonta

Tashi ki alwala Nan suka gabatar da nafila suka ci suka Sha cike da farinciki yanata tarairayarta ya shimfida farin kyalle ya cire Mata kayanta yafara jagwalgwalata tun tana jurewa harta Fara maida martani chan taji yatafi wani waje Yana laluben hanya nidai najawo musu kofa na fito Dan wannan sirrin sune asuba tagari masoyan gaskiya

*ANAN ZAN DAKATA SAI NAJI COMMENT DINKU FANS*
*GOBE ZAMU GAMA BOOK ONE MASOYA YAWAN COMMENT YAWAN TYPING NICE TAKU*

STORY CONTINUES BELOW

           *FEEDYN BASH*
[9/12, 1:16 PM] 👯🏻Ummu Subai’a🎭: *🎭ARNAN DAJI🎭*
               *NA*
*FAREEDA ABDULLAHI*

*_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

   
*TALLAH TALLAH TALLAH*

*KO KUNSAN CEWA LITTAFIN MAHEENA  YAZO MUKU DA SABON SALO WANADA ZE NISHADANTAR DAKU YA FADAKAR DAKU RUBUTUN MUTUM UKU NE*

*MRS RANO, RADEEYAR  &  AEESHATU*
*KARKU BARI ABAKU LABARI LITTAFIN YA KAYATU SOSAI*

*WANNAN PAGE DIN NAKUNE MASOYANA*
*HAFCY SMART KEDA YAN GROUP DINKI GABA DAYA INA MIKO GAISUWA*
*LATEST HAUSA NOVELS*
*DA SAURAN GROUPS DIN DANAKE CIKI NAKUNE KUYI YADDA KUKESO DASHI*
                 125-130

Yajigata ta kyallen yai facece DA jini saboda ba karamin aika aika aika yai ba saida ya tashi yaganta a sume da gudu ya bude fridge ya dakko ruwa me sanyi ya zuba Mata ta saki ajiyar zuciya ya kankameta haba baby meyasa nai Miki haka kiyi hakuri sannu nagode Miki Allah yai Miki albarka kin wanken zuciyata da Kika fitar dani kunya Kika kawon budurcin ki yadda ban taba kusantar wata ya mace ba a rywt kema haka ngd sosai yadinga sambatu wani abunma besan meyake fada ba

A Daren ya dauketa ya gasa Mata jikinta yai Mata wanka ya cire kyallen zanin gadon ma yadan shafa kadan ya cire shi ya kwantar da ita kunya duk ta lullubeta sai lallabata yake kamar kwai

Da sanyin safiya ya Kira faruk yazo da wuri ya bashi kyallen matata ta wanku daga zarginka saura Jeddah ta ya sheke da dariya dama nasan wannan lafiya take Amma wacchan sai dai inma fatana alkhairi hajiya tace na dauketa dakai muje asibiti wallahi baka isaba ba inda zamu

Be dire rantsuwarba yaji maganar hajiya faruk ya kirata kun tafi asibitin ne kose nazo dakaina a a gar….be karasaba ya rufe Masa baki Yana rokonsa ya tuntsure da dariya yanzu zamu tafi dama kyallene suhail yace na kawo Miki yarinya takawo budurcin ta hajiya ta rangada guda alhamdulillah naji Dadi Amma baza ai wannan tonon silin ba Wanda ya kamata suji munji Dan haka zan gayawa daddyn ku

Suhail takaicine yasa ya shiga daki Yana zuwa yaga sadiya nata rawar dari da hanzari ya karasa lafiya yaji jikinta kamar garwashi Nan ya sa mata hijab ya dauketa sai mota faruk kirawo jeddah tazo muje asibitin tunda Hanan na gida ya sheke da dariya waye sa anta sai Kuma ya tuna ok bara nazo kula da ita

Bari mu waiwayi jeddah tunda suhail ya fita take ta rusa ihu tana tsinewa hajiya da Hanan aranta ta dauki alkawarin saita sa haleema dana sani a rayuwarta tunda Tai Mata haka ga wannan shegiyar Hanan data zage take ta cin kayan kwalam ko kallonta batayi takaici kamar ta mutu hankalinta be kara tashi ba sai da taga daya tayi ta tabbata baze dawo ba ga Hanan tanata chatting tana dariya taci Tai kat ga dubu hamsin a lalitarta

Ji kake tas ta fyallawa Hanan Mari Dan ubanki gidan ubankine Nan dazaki sani a gaba kinai mun dariya Bata rufe bakinta ba Hanan ta rufe ta da duka nizaki Mara Ni sa arkice shegiya ragowar maza yar iska sai da Tai Mata lilis sannan ta kyaleta tana huci ta dauki Jakarta tabar dakin Kuma Dan ubanki Zama daram saina koya Miki hankali zan koma inda na fito keda Yaya suhail sai ido

Haka ta kwana jiki duk yayi tsami Banda kuka ba abunda take taga takanta yau ita wata mace taiwa duka haka Koda yake karfin ba dayaba Dan Hanan giant ce ga karfi ta diru a haka bacci ya dauketa jitai Ana buga kofa ta mike jiki duk yai tsami tana fitowa Hanan na fitowa tarigata bude kofar a a Yaya faruk shigo kaida gidanka ka tsaya a waje

STORY CONTINUES BELOW

Jikin jeddah sai tsuma yake cike da tsoro faruk yace Ina wacchan jakar tana ciki shegiya jiya saida na nada Mata duka sannan Tai bacci kasan ko jaka ce suka kwashe da dariya duk tana jinsu ya karasa gabanta Jeddah ko kin auri suhail burinki ya cika kinci sa a yau zanbar kasar Nan  da kin raina kanki dase kin zabi yawon ki na bariki akan auren suhail da kikai

Duk da haka zamuje asibiti yanzu a auna ki ko kinada wata cutar tunda ansaba Rabawa wasu kartin kuka tasa ta kasa magana Ina Miki albishir sadiya ta kawo budurcin ta dakin mijinta Dan haka muje zamu kaita asibiti yanzu Dan suhail be Mata da wasaba kinsan shi itace mace ta farki daya Fara kusanta Dan haka Kinga Dole ya gigice

Bata ce komai ba ta dakko mayafi Hanan ta sheke da dariya an daiji kunya daga ganin wannan dama Yar duniyace anzaga kafin a samu a fake anan suka fita suhail harya kosa suka shiga motar tana gidan baya itada haleema kallon tsana take Mata da Zaki sani shegiya aljana jibeta dadinta ba afini kyau ba dai ba abunda za anunan balle nasha takaici

Suna shiga asibitin ya sunkuceta sai Kiran doctor yake mutuwar zaune Tai ganin Yama manta da ita Dole ta koma gun boka Dan tabar aiki da malam manta uwa take so Tai masa Dan ubansa suka rufa masa baya nurses ne suka karbeta a Kira doctor on call danbe zoba minti Sha biyar ya karaso ya shiga duba haleema suhail yai ta’adi Dan ya karata sai anmata dinki

Ya fito biyoni office jiki a sanyaye ya bishi haba abokina baka ganin yarinyace gashi Nan ka karata kasa Mata karfi meyasa baka bita a hankaliba Sosa keya kawai yake bazaka gane bane Ameer ya sheke da dariya niko zan gane tunda Ni har Yaya gareni suka sheke da dariya nasa nurse zasi Mata dinki yanzu idan ta huta sai ku koma Banda aiki me wahala sai ta warke kaida komawa ya zaro ido haba abokina wallahi ba Wasa sai dai ka dinga ragewa da Shan minti meze dameka Kai Dan gata me amare biyu sai yanzu ma ya tuna da Jeddah murmushi yayi kawai ya Mike Ina zuwa

Yana fita yaga basa Nan ya tambayi me kula da wajen koyagansu yace suna lab Yana zuwa ya tarar an dibi jinin Jeddah za aimata gwaje gwaje sai kuka take sai ta bashi tausayi yaje ya rungumeta mtsww faruk yaja tsaki munafika asirinki ne ze tonu ya isa haka faruk me matata Tai ma ka tsaneta haka kafi kowa sanin abunda taimun daga Kai har ita nidama Banda niyyar aurenta Banda niyyar hadaku Kuma bansan ya akai ta yaudareka ba mtsww ya fice

Anwa haleema dinki tasha magunguna ta dawo normal sai dai zafin dinki anwa jeddah text cikin ikon Allah ansamu Bata da komai sai infection na tashin hankali Wanda ko fitsari tayi kayi a wajen sai ka dauka sanan Kuma genotype din carrier ce wannan duk ba matsala bane tunda uban gayyar AA ne anbata maganin dazatai amfani da shi sai Tai wata uku sannan mijinta ze Fara kusantar ta me faruk ze Banda dariya harda rike ciki kuka kamar zata bar duniya dakyar suhail ya lallabata yace suyi hakuri subi doka

Tunda tanada kishiya za a kwareta Amma abunda ya daga Masa hankali kodai da gaske faruk yake Masa ya kawar da wannan zancen a ransa suka koma gida gaba dayansu faruk yagayawa Jeddah komai suka dinga dariya tagama abainci ta dauki na haleema ta Kai Mata tace faruk ya jirata suci nasu jeddah tunda ta dawo take kuka yazatayi gashi ya banki magunguna jinta take a sama cikin muguwar Sha awa ta kara  fashewa da kuka faruk yace keda kike budurwa Dan ance ki wata uku dama basanin namiji kikai ba to meze dameki

Ya sheke da dariya Hanan ta dawo suka hadu duka dinga yimata iskanci tun tana kuka harta Dena ita yau rayuwata taiwa haka ita mesa mutane kuka gashi ita akesawa yau gashi wayarta na hannun afra bare ta kirata suyi shawara tadau alkawarin yadda Hanan da faruk da haleema suka kuntata Mata saita kuntata musu suhail ko saita rabashi da iyayensa ma duka yazama nata ita kadai

Shine ya farka suka rufa  akansa sambatu kawai yake karku kasheni suwaye ku manai muku ku kyaleni Rama naganin haka tasan yadawo hankalinsa gabanta yai Bala in faduwa hankalinta ya tashi ya dawo hankalinsa fa cike da murna lamunde tace naji Dadi suko duk jikinsu yai sanyi Tenkwai da Rama dan sun tabbata yafi karfinsu yanzu Rama ce da dakko wani magani ta yarfa Masa sai yai lakwas ya koma bacci

Ze farka cikin hankalinsa ze Dena wannan sambatun suka koma waje sunata alhini kowa yai kasake anrasa me magana awa uku suna zaune anrasa me magana duk jikinsu yai sanyi kowa da tunanin dayake aransa chan sukaji anyi tari hade da futa wata kalma la ilahaillallah Muhammadur rasulullah (s a w) suka mike gaba dayansu suka je kansa meyake fada haka ya bude idonsa a hankali suka hada ido ta Tenkwai gabansa ya yanke ya Fadi ya Mike dakyar
Suwaye ku inane Nan me  kungankufa tsirara meye wannan a jikin ku Yana duba jikinsa yaga haka ya saki salati meye wannan Ina kayana da sauri lamunde ta Debo Masa tabbas sune tsintar yata tayi a ruwa ka nutsu Nan ya shiga tariyo abunda ya faru dashi a hanyarsa ta zuwa Jos wasu Yan fashi suka tareshi suka yi Masa laga laga Ashe Yana Raye be mutuba alhamdulillah nan ya Gaya musu komai yai musu godiya yanaso ya koma gida yanada Mata da Yaya

Hankalinsu ya tashi duka sunata kuka lamunde ta mike Nan NE garinku Kuma gidanku badu NE ya dawon dakai dama boyakanya tace zaka dawo a furgice yace waye badu Babu wani sarki sai Allah Kai Dana ne Bari kuga ka juya bayansa saiga irin zananen dake bayan Tenkwai da hannuna nayi maka shi saboda Rana irin wannan kasa kayanka zangaya muku komai yau gaba daya kallon mahauka ta yake musu

Mata tsula tsula Amma ba sittira sai fata da ganye mtsww Allah ya sawake suka fita ya Sanja Kaya suka dawo tenkwai sai kuka take tasan ta rasa mado Ashe dama yayanta ne shiyasa take sansa Rama ko hankalinta har ya kwanta lamunde ce tafara magana kamar haka yau zan cika alkawarin Dana dauka tabbas Kai Dana ne Rama ma yatace ta cikina Tenkwai keba yata bace munyi hakane saboda duk KU rayu gaba dayansu Suma sukai daga Rama har tenkwai Niko zari ido nai to meke faruwane

*MUJE ZUWA NICE TAKU FEEDYN BASH*
*ALHAMDULILLAH ALLAH NAGODE MA NA KAWO KARSHEN BOOK 1 SAI MUN HADU A KASHI NA BIYU*

*NICE TAKU AKODA YAUSHE*

        *FEEDYN BASH*

[10/19, 7:45 PM] 👯🏻Ummu Subai’a🎭: *🎭ARNAN DAJI🎭*
               *NA*
*FAREEDA ABDULLAHI*

*_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

   *BISSMILLAHIR RAHMANIR RAHIM DASUNAN ALLAH ME RAHAMA ME JIN KAI GODIYA TA TABBATA GA ALLAH (SWT) DAYA BANI IKON CIGABA DA ARNAN DAJI BOOK 2 YADDA NAGAMA 1 LAFIYA ALLAH YASA SHIMA NAKARE SHI LAFIYA NAGODE FANS*

+
*ASSALAMU ALAIKUM WARAHMATULLAH INAJIN DADIN YADDA KUKE NUNA KAUNARKU GA NOVEL DINA FANS ALLAH YASAKA MUKU DA ALHERI INAJIN DADIN ADDU OIN KU GARENI ALLAH YABAR KAUNA YA BARMU TARE*

*WANNAN LITTAFIN SADAUKARWANE GA MAHAIFIYATA ALLAH YA KARA MATA LAFIYA DA NISAN KWANA YA RAYA ZURI ARTA*

   *ARNAN DAJI BOOK 2*

  
                1-5
A guje lamunde ta debo ruwa ta zuba musu suka mike sunata kuka ba kuka zakuyi ba saurarata zakuyi suhail ne yace tayaya zan saurari wannan tatsuniyar taki ni musulmine cikakke kuko daga gani arnan daji ne Wanda gwamanati ta manta daku ana tunanin babu ku a duniya kuma akwai sauran irinku dayawa

Meye sunanka dannan suna na suhail Dana suhel kai Dana nane tabbas saboda dan garin nan ne kawai me wannan zanen ko wane gida da irin nasu rama juya bayanki ya gani ba iri daya bane dana tenkwai Dan dai sunyi kama ne a zanen shiyasa zakaga haka amma ba iri daya bane tana juyawa radau irin nasa ba wani bambanci ga kamarsu nan tsantsa ganewa ne ba aiba Ashe

Cike da kuka tenkwai tace ni su waye iyayena kenan lamunde dama bake kika haifeniba kinsan rama yar kice kika barta a hannun wani daban duk shirin mune tenkwai yanzu zakuji komai naji nayarda cewar suhail zan dai Ji labarinki amma ni bakece mahaigiyata ba tayaya ina birni kina daji ko sittira bakwa sawa bama kusanta ba sannan kice wai kece uwata Kuban ruwa zanyi sallah

Suka fito yaga aduke a bakin daki HQ hangame kudaje sai bi suke ga kudansu narka narka ga tsutsotsi na fitowa kadan kadan subhahanallah ya salam Allah meye wannan mutum CE wannan kome kuna kallo zata rube kun barta haka

Munrasa yazami da ita fyade akai mata ta samu wannan lalaurar fyade ya furta Allah ya sawake idan na koma gida zan aiko a dauketa a tafi da ita ai mata magani nayi alkawarin kawo cigaba a wannan garin da kudina da jikina duk da ban fita wajeba da kyar ya iya watsa ruwa yai wankan tsarki Dan be yarda da kansaba

Ba soso ba sabulu kasa yadinga sawa yana rage daudar jikinsa gaba daya kyankyamin Kansa yake ya gama ya maida kayansa yanzu haka ze dinga fama da kaya daya saboda raunin Kansa amma dole ze bar garinnan yau ko gobe hankalinsa a tashe yai alwala yai sallah kawai kallonsa suke meye wannan dungure dunguren dayake oho masa ya Dade yana sallah yana addu oi sannan ya gama mekake haka cewar rama Ku bari ba lokacin tambaya bane yanzu Idan nagama Baku Baku labarin keda shi da tenkwai sai ya bamu nashi

Kuna saurarata eh sukace gaba dayansu harda aduke a dakin tafara bada labarin kakanku me suna rana shine ya haifi mahaifinku me suna tabo nice babarku lamunde rama da kai suhel kakanku ya kasance adalin sarki a wanchan lokacin yayin da da kakan jae shine waziri bashi da imani ko kadan tun zamanin iyaye da kakakanni ake bautar gunki badu ake cin naman mutane

A yadda aka bamu labari da badu baya magana kuma duk sanda kaso zakaje kaganshi da bukatarka ze biyama akwai masu kula dashi kimanin mutum talatin maza da mata suna masa wanka da kwalliya rana daya aka wayi gari badu ya kashe su dukansu bebar ko gudaba ana zuwa aka tarar da gawarwakinsu

STORY CONTINUES BELOW

Daga nan yasa dokar hana zuwa sai karshen shekara ko kuma sarki idan anshiga wani hali zeje yayi bauta sannan Suyi magana yasa dokar yanka maza biyar duk shekara hakan shiya hana kowa ratsowa ta dajin dajin ya zamana se mukadai yan garine muke rayuwa a cikinsa saboda mutannen da ake kamawa aka bawa gunki jininsu kwanci tashi aka rasa na kamawa sai aka koma kan mazan dasuke zaune a gari ana kamasu ana bawa gunki badu jininsu hakan yasa muka kara Shiga matsi

Haka akaita tafiya har akazo zamanin kakanku yanemi badu ya janye wannan batu na yanka mutane maza biyar maza sun fara karanci a garin sai mata kuma lallai sai Wanda ya haura shekara ashirin badu keshan jini sunyi muhawara inda badu yace yaje yagani tunda yaja dashi zega meze faru shiko ya tsaya kaida fata sarki rana a wannan lokacin ganin yadagene aka wayi gari duk wani ahalin sarki ankashesu saura shi lokacin be auri kakarkuba yanada tarin mata a lokacin

Haka yaita kuka yaje wajen badu yanemi gafarar sa akan ya janye Dan badu yace Somin tabine sai yaga bayan duka yan garin haka gari kowa hankalinsa ya tashi ganin wannan mutuwar ko da daya ba abar masaba kuma yace bashi ba kara haihuwa haka aka cigaba da wannan dabi ar dama akwai dabi ar cin jarirai agarin indai ka haifi da haihuwar fari za a cinyeshi tas ai romonsa Sam kakanku sai ya denacin naman jariran saboda bakin ciki ga ba damar daukar fansa haka suka hadu da kakarku ya aureta a lokacin

Jeddah bakin ciki yai mata yawa Allah cikin ikonsa saiga afra nan suka Shiga daki itada afra ta fashe mata da kuka ta debo mata result din tana kuka mtsww meye abun damuwa ina Ahmad na layinku kije kidinga nemansa ki saki ranki kibi hakan kya samu kema ya yarda dake iyayensa kuma ki kamasu a hannu nasanki da San abun duniya kwanciyar mage zaki me daukar rai shima koyazo kice yayi hakuri sai nan da wata ukun kawai kije kibawa hanan hakuri ki Shiga jikinta yadda zataje gidan tai ta zuzuta kirkinki kinga kece da riba

Shi kuma Ahmad karki yadda Ku hadu a nan gidan danke ba hankaline dakeba kudinga zuwa hotel wanda yake da tsaro zamu shirya muje gun bokan Dana gaya miki ni yanzu zan koma dama wayarki na kawo miki nagode afra tabbas nasan kina kaunata yanzu gobe da wuri zanyi dabara naje mu hadu da Ahmad ya deben wannan muguwar sha awar suka fito ta rakata ta tafi gida ita  kuma ta dawo hanan tagani a parlour tanata kada kafa tana jiran ta tanka mata

Cike da murmushi ta karasa kusa da ita kiyi hakuri kanwarmu da abunda ya faru jiya tai mata banza nayi kuskure ki yafemun kinsan ciwon ya mace na ya macene inasan suhail sosai kiyi hakuri nasan kuna fushi banje nagaida mom ba amma yanzu ki tamabayar mana suhail sai mije ki kaimu mudawo cike da murna ta kalleta haba anty jeddah har naji dadi kinga zami rayuwa me dadi dake kafin na koma da nayi niyyar komawa sashen anty sadiga amma nafasa yanzu bara naje taje ta sameshi yanata lele da uwargida rangida tagaya masa yabasu izini yaji dadi har ransa

Suka fito hanan tajasu sai da sukaje supermarket me kyau tayi siyayya kamar hauka suka je gidan baki duk sun ragu saura na nesa suka gaisa hanan tanuna musu ita a matsayin amaryar suhail hajiya taji dadi kowa yanata yaba mata da sa mata albarka sai sunkuyar dakai take irin na masu kunya aranta ko kira take zakuci ubanku dukanku dani kuke zancen saina raba tsakanin uwa da danta

*Anan zan dakata sai naji comments dinku fans nagode da yadda kuke kaunar arnan daji haka*

           *Feedyn bash*
[10/19, 7:45 PM] 👯🏻Ummu Subai’a🎭: *🎭ARNAN DAJI🎭*
               *NA*
*FAREEDA ABDULLAHI*

*_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*TALLA TALLA  TALLA*

*AKWAI SABON BOOK DINMU WANDA ZAMU FARA MUKU POSTING ME SUNA (ANNOBAR SHEKARA)  LITTAFIN YA HADU YA NISHADANTAR LITTAFINE ME CIKE DA SOYAYYA DA TSANTSAR ZALINCIN KAFIRAI AKAN MUSULMAI DA YADDA KAFIRAI SUKA DAU TSAFI SUKE CUTAR DA MUSLMAI DASHI AMMA  MUSULUNCI YAFI KOMAI SHIKE BAMU KARIYA KARKU BARI ABAKU LABARI*

STORY CONTINUES BELOW

*RUBUTUN MUTUM BIYUNE YANA NAN ZUWA BADA DADEWABA*
*FEEDYN BASH& HAFCSY SMART*

*BISSMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
*DASUNAN ALLAH ME RAHMA ME JINKAI GODIYA TA TABBATA GA ALLAH UBANGIJI DAYA BANI IKON YIMUKU TYPING DIN ARNAN DAJI BOOK 2 YADDA NAGAMA 1 LAFIYA ALLAH YASA NAGAMA 2 LAFIYA*

                 10-15

Ja’e ne yake kuka tamkar karamin yaro yataso ya rungume lamunde iya kici gaba da bamu labarin nan namiki alkawari saina kwatar muku hakkinku agun mahaifina da hannuna zan kashe shi jikina yana bani tenkwai wani haske ce a rayuwata kutemaka kumayar mun da matata ka kwantar da hankalinka cewar suhail niso nake naji karshen labarin Dan haka muje ciki kaima indai ni yayansune nizan maidama da tenkwai da hannuna Ba wanda yai magana a cikinsu suka shiga dakin tacigaba da magana

Haka suka fice suka barsu kwance cikin jini male male Ba rai a jikinsu sai da gari yafara haske anji shiru Ba’aga fitowar suba jakadiya tasa Kai cikin turakar Dan ganin ko lafiya ihu ta kwalla ta fadi a sume abun yafi karfin tunaninta nan bayi biyu suka Leka nan suma suka kwalla Kara nan da nan sai ga mutanen gidan sun bazamo kowa kuka nan da nan aka garzaya aka Kira waziri ya taho hankali tashe yana zuwa ya fashe da kuka ya dinga ihu yana burgima Ana rike shi dakyar ya dawo hankalinsa manyan fada duk sun hallara sukace be kamata a yasar da sarki dabbobi su cinyeshiba a haka rami Asa shi

Nan waziri ya buga tsalle yace besan zanceba iyaye da kakanni ma da duk sauran sarakunan dasuka rasa rayukansu bayan gari ake kaisu a yasar nan kowa ya amince a haka rami me zurfi asasu a rufe sai a dinga zuwa Ana ziyarar su tunda kashe su akai kuma zasu bi diddigin wanda ya kashe sarki da matarsa haka akayi biki na sati biyu tunda sarkine me tarin dukiya Dan haka akayita shagali ansha giya anyi tatul mutanen da aka Kama su aka fito dasu aka yanka aka dinga ci

Bayan angama Ba a tsaya wani shawara Ba tunda bashi da da aka nada waziri murna a wajen waziri bata faduwa ya dare mulkinsa ya nada dansa kaho waziri Ba wanda yai masa magana Dan kowa shayinsa yake Gunki badu ko yasha jini saboda murnar sarautar daya samu tunda yahau mulki yake azab tar da mutanen garin indai kana noma saidai ka kasa uku kadau daya kabawa sarki biyu haka Dan kankanin lefi zakai a kasheka ya auri mata Dari da ashirin yayi mulki bakin mulki mulkin da ko a tarihi bantaba jin bakin mulki irinsa Ba

Ya wahalar da mutane shida wazirin babanka Ja’e sanda aka bashi sarautar waziri shekarunsa 17 mahaifinku suhel sunada shekara 15 a lokacin haka sarki yadinga koyawa kaho salan mugunta da zalunci iri iri wanda yake doraka akai suci naman mutum kullum sai an yanka musu mutum sunci ko mace ko namiji kaga shanu ko akuya basa ci (yaza ai ga mutum suci dabba duk da basu da maraba suma da dabbobin dan Ba abinda yafi naman mutum zaki)

Timi tunda suka koma garin suke kuka ita da yaranta nan ta baje kayan bokancinta ta kalli yadda sukai musu kisan gilla da wulakanci ga yadda fadawa suka bazama nemansu haka suka cigaba da zama cikin bakin ciki Duk sanda sukaso zasu je suga wannan ramin da aka binne su sarki siyita kuka sukoma beguwa ahaka rayuwa  tai ta tafiya timi na koyawa guga da tabo yadda ake bada magani haka suka yita rayuwarsu harsuka zama samari alokacinne sun isa aure amma sunkiyi sunaso suga bayan mutanen dasuka kashe sarki a binkicen da timi tayi tagono cewa guga da tabo bazasu iya kwatar garin Ba sai dai yayansu zasu koma garin zasu hayya fa harsu samu sarautar garin a gaba jinin sarki rana shize mulki garin

Lokacin dataga yadda haleema take kyau a gidan tacika tai dam tana zuwa school da kaita ake daga baya kuma ya siya musu mota kowacce dakanta take tuki yanzu a lokacin jeddah suka shirya sukaje zariya wajen bokan da afra ta kawo musu suka je sukai sallama sukaji andaka musu wata razananniyar tsawa Ba ai mana sallama anan ku danna ashar ko ku koma ai sai suka hau zindima ashar gunduma Gunduma ya sheke da mahaukaciyar dariya ya bayyana agansu

Jeddah ta bude baki zatai magana yace yasan meke tafe dasu kinaso araba tsakanin uwa da danta da ubansa amma bukata bazata biyaba saboda Ba wani shedani daze kusan cesu sai ya kone basa zama alwala basa wasa da azkar ga nafifili ga sallar dare ga walha Dan haka asiri baze tasiri akansu Ba sun riki li ilafi bawani tsafi daze tasiri akansu hhhhhhh ya sheke da dariya

Amma akwai mafita dan zamu mallake Dan yana wasa da Addu a amma iyayensa nai masa zamu Baki magani kidinga samasa a abinci bakyaso aiwa kishiyarki komai banaso boka zan iya da ita yarinyace karama bazata gagareniba to shikenan zaki samu jinin hailarki ki cire kunzugun ki wanke jinin ki hada masa sobo kingama dashi har abada wannan kuma kisa masa a kasan filonsa kwana uku kin mallake shi har abada nagama daku

Nan jiki na rawa suka zube masa rafar kudi ke baki da bukata banda bukata ni sai dai akaramin farin jini gun maza ni karatu nake yanzu sai nagama zan aure hhhhhh shegiya me wayo bata yadda tabi bata tashi kuje kiyi abunda nasaki gafalalliya yar gidan jahila mutuwarku da kallo kamar yadda tawa zata kasance da kallo ke kuma kinsamu maza kin gama hhhhhh ya bace bat kufita da rarrafe aka daka musu wata muguwar tsawa

Haka suka dawo a wahale jikin afra yai sanyi bazata taba aikata wannan rashin imanin Ba ta ciyar da mijinta najasa kodako bata sansa bare ita datake ikirarin tana masa so na mutuwa kowa da abunda yake sakawa haka suka dawo gida ta sauke afra a gida ta wuce nata gidan aranar tai amfani da magungunan ta da malamanta suka bata irinsu bamagujiyar mallaka dan kadafi manta uwa duk tai amfani dasu tasha rubutu masu zafi akayi matsi andai matse Ba lefi a ranar suhail a dakinta yake

Dama bata iya girkiba ankawo mata me aiki maryama tasa ta hada masa haddaden abinci masu rai da motsi haka ya dawo daga aiki tanata nan nan dashi tariga tasa kwallin jaraba tagama da suhail a ranar kamar ya cinyeta a tsaye yakeji yafita daga hayyacinsa yama manta dawata haleema allah yasa ya shiga yaganta sanda ya shigo yai mata alkawarin komawa suyi sallama Ashe wannan shine kebewarsu ta karshe bata saniba

Abinci yasha magani tagama barbade shi yaci yai kat matsalar bata dade da gama al adaba amma ko wannan tasan ya isar mata sai da ya koshi tajashi daki dakyar tabarshi yai sallah nan tajashi daki ta zaunar dashi akan gado ta ce tana zuwa ta koma tasa Zuma a gabanta ta dawo dakin tai zindir tana bankaro masa kirji tasa hannunta kan HQ dinta tana wani mutstsikashi

Shidewa yayi a haukace yayo kanta ta balle masa Riga ta zare masa wando tai masa zigidir nan tafara sarrafashi ta fara shan nipple dinga ta gangaro yaya babba tadinga wani irin sha tanai masa wasa irin na gogaggun yan duniya kuka yasa mata Ya rasama yazeyi dakyar ta kyaleshi danse da tasa ya kawo saboda ta murzashi san ranta tasha banana tasha nono haka tadinga zira harshenta a kunnensa tamkar zata cinye kunnan kuka wiwi yai mata

Saida ya huta Sannan ya dawo hankalinsa yadinga mamaki budurwa da iya wannan salon bayan wannan ne darenta na farko be kawo komai Ba yafara murzarta Dama gata bata gajiya Allah Allah take ya shigeta dataji ze fara Addu a nan da nan ta kamo bakinsa tasa anata dan karya karya mata asiri dakyar yafara shiga amma yana dannawa yaji zuruf tawuce amma baze iya tashiba duk da kuncin dayake ji akasan ransa angama dashi ta mallake shi a dai dai wannan lokacin sai da suka gamsu duka amma Ba wannan dankon irin na haleema sai dai dadin amma haleema daban take

*Anan zan dakata fans gaskiya comment  yai sanyi bansan thanks  da wata sticker comment  nakeso idan bahaka Ba gaskiya zan ajiye alkalamina hannuna Dama bashi da lafiya saboda farin cikinku nake typing gaskiya idan banga more comment  ba zan kwana biyu banyi typing ba gaskiya nice taku akoda taushe*

                *Feedyn bash*

[10/19, 7:45 PM] 👯🏻Ummu Subai’a🎭: *🎭ARNAN DAJI🎭*
               *NA*
*FAREEDA ABDULLAHI*

*_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*TALLA TALLA  TALLA*

*AKWAI SABON BOOK DINMU WANDA ZAMU FARA MUKU POSTING ME SUNA (ANNOBAR SHEKARA)  LITTAFIN YA HADU YA NISHADANTAR LITTAFINE ME CIKE DA SOYAYYA DA TSANTSAR ZALINCIN KAFIRAI AKAN MUSULMAI DA YADDA KAFIRAI SUKA DAU TSAFI SUKE CUTAR DA MUSLMAI DASHI AMMA  MUSULUNCI YAFI KOMAI SHIKE BAMU KARIYA KARKU BARI ABAKU LABARI*

+
*RUBUTUN MUTUM BIYUNE YANA NAN ZUWA BADA DADEWABA*
*FEEDYN BASH& HAFCSY SMART*

*BISSMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
*DASUNAN ALLAH ME RAHMA ME JINKAI GODIYA TA TABBATA GA ALLAH UBANGIJI DAYA BANI IKON YIMUKU TYPING DIN ARNAN DAJI BOOK 2 YADDA NAGAMA 1 LAFIYA ALLAH YASA NAGAMA 2 LAFIYA*

                 10-15

Ja’e ne yake kuka tamkar karamin yaro yataso ya rungume lamunde iya kici gaba da bamu labarin nan namiki alkawari saina kwatar muku hakkinku agun mahaifina da hannuna zan kashe shi jikina yana bani tenkwai wani haske ce a rayuwata kutemaka kumayar mun da matata ka kwantar da hankalinka cewar suhail niso nake naji karshen labarin Dan haka muje ciki kaima indai ni yayansune nizan maidama da tenkwai da hannuna Ba wanda yai magana a cikinsu suka shiga dakin tacigaba da magana

Haka suka fice suka barsu kwance cikin jini male male Ba rai a jikinsu sai da gari yafara haske anji shiru Ba’aga fitowar suba jakadiya tasa Kai cikin turakar Dan ganin ko lafiya ihu ta kwalla ta fadi a sume abun yafi karfin tunaninta nan bayi biyu suka Leka nan suma suka kwalla Kara nan da nan sai ga mutanen gidan sun bazamo kowa kuka nan da nan aka garzaya aka Kira waziri ya taho hankali tashe yana zuwa ya fashe da kuka ya dinga ihu yana burgima Ana rike shi dakyar ya dawo hankalinsa manyan fada duk sun hallara sukace be kamata a yasar da sarki dabbobi su cinyeshiba a haka rami Asa shi

Nan waziri ya buga tsalle yace besan zanceba iyaye da kakanni ma da duk sauran sarakunan dasuka rasa rayukansu bayan gari ake kaisu a yasar nan kowa ya amince a haka rami me zurfi asasu a rufe sai a dinga zuwa Ana ziyarar su tunda kashe su akai kuma zasu bi diddigin wanda ya kashe sarki da matarsa haka akayi biki na sati biyu tunda sarkine me tarin dukiya Dan haka akayita shagali ansha giya anyi tatul mutanen da aka Kama su aka fito dasu aka yanka aka dinga ci

Bayan angama Ba a tsaya wani shawara Ba tunda bashi da da aka nada waziri murna a wajen waziri bata faduwa ya dare mulkinsa ya nada dansa kaho waziri Ba wanda yai masa magana Dan kowa shayinsa yake Gunki badu ko yasha jini saboda murnar sarautar daya samu tunda yahau mulki yake azab tar da mutanen garin indai kana noma saidai ka kasa uku kadau daya kabawa sarki biyu haka Dan kankanin lefi zakai a kasheka ya auri mata Dari da ashirin yayi mulki bakin mulki mulkin da ko a tarihi bantaba jin bakin mulki irinsa Ba

Ya wahalar da mutane shida wazirin babanka Ja’e sanda aka bashi sarautar waziri shekarunsa 17 mahaifinku suhel sunada shekara 15 a lokacin haka sarki yadinga koyawa kaho salan mugunta da zalunci iri iri wanda yake doraka akai suci naman mutum kullum sai an yanka musu mutum sunci ko mace ko namiji kaga shanu ko akuya basa ci (yaza ai ga mutum suci dabba duk da basu da maraba suma da dabbobin dan Ba abinda yafi naman mutum zaki)

Timi tunda suka koma garin suke kuka ita da yaranta nan ta baje kayan bokancinta ta kalli yadda sukai musu kisan gilla da wulakanci ga yadda fadawa suka bazama nemansu haka suka cigaba da zama cikin bakin ciki Duk sanda sukaso zasu je suga wannan ramin da aka binne su sarki siyita kuka sukoma beguwa ahaka rayuwa  tai ta tafiya timi na koyawa guga da tabo yadda ake bada magani haka suka yita rayuwarsu harsuka zama samari alokacinne sun isa aure amma sunkiyi sunaso suga bayan mutanen dasuka kashe sarki a binkicen da timi tayi tagono cewa guga da tabo bazasu iya kwatar garin Ba sai dai yayansu zasu koma garin zasu hayya fa harsu samu sarautar garin a gaba jinin sarki rana shize mulki garin

STORY CONTINUES BELOW

Lokacin dataga yadda haleema take kyau a gidan tacika tai dam tana zuwa school da kaita ake daga baya kuma ya siya musu mota kowacce dakanta take tuki yanzu a lokacin jeddah suka shirya sukaje zariya wajen bokan da afra ta kawo musu suka je sukai sallama sukaji andaka musu wata razananniyar tsawa Ba ai mana sallama anan ku danna ashar ko ku koma ai sai suka hau zindima ashar gunduma Gunduma ya sheke da mahaukaciyar dariya ya bayyana agansu

Jeddah ta bude baki zatai magana yace yasan meke tafe dasu kinaso araba tsakanin uwa da danta da ubansa amma bukata bazata biyaba saboda Ba wani shedani daze kusan cesu sai ya kone basa zama alwala basa wasa da azkar ga nafifili ga sallar dare ga walha Dan haka asiri baze tasiri akansu Ba sun riki li ilafi bawani tsafi daze tasiri akansu hhhhhhh ya sheke da dariya

Amma akwai mafita dan zamu mallake Dan yana wasa da Addu a amma iyayensa nai masa zamu Baki magani kidinga samasa a abinci bakyaso aiwa kishiyarki komai banaso boka zan iya da ita yarinyace karama bazata gagareniba to shikenan zaki samu jinin hailarki ki cire kunzugun ki wanke jinin ki hada masa sobo kingama dashi har abada wannan kuma kisa masa a kasan filonsa kwana uku kin mallake shi har abada nagama daku

Nan jiki na rawa suka zube masa rafar kudi ke baki da bukata banda bukata ni sai dai akaramin farin jini gun maza ni karatu nake yanzu sai nagama zan aure hhhhhh shegiya me wayo bata yadda tabi bata tashi kuje kiyi abunda nasaki gafalalliya yar gidan jahila mutuwarku da kallo kamar yadda tawa zata kasance da kallo ke kuma kinsamu maza kin gama hhhhhh ya bace bat kufita da rarrafe aka daka musu wata muguwar tsawa

Haka suka dawo a wahale jikin afra yai sanyi bazata taba aikata wannan rashin imanin Ba ta ciyar da mijinta najasa kodako bata sansa bare ita datake ikirarin tana masa so na mutuwa kowa da abunda yake sakawa haka suka dawo gida ta sauke afra a gida ta wuce nata gidan aranar tai amfani da magungunan ta da malamanta suka bata irinsu bamagujiyar mallaka dan kadafi manta uwa duk tai amfani dasu tasha rubutu masu zafi akayi matsi andai matse Ba lefi a ranar suhail a dakinta yake

Dama bata iya girkiba ankawo mata me aiki maryama tasa ta hada masa haddaden abinci masu rai da motsi haka ya dawo daga aiki tanata nan nan dashi tariga tasa kwallin jaraba tagama da suhail a ranar kamar ya cinyeta a tsaye yakeji yafita daga hayyacinsa yama manta dawata haleema allah yasa ya shiga yaganta sanda ya shigo yai mata alkawarin komawa suyi sallama Ashe wannan shine kebewarsu ta karshe bata saniba

Abinci yasha magani tagama barbade shi yaci yai kat matsalar bata dade da gama al adaba amma ko wannan tasan ya isar mata sai da ya koshi tajashi daki dakyar tabarshi yai sallah nan tajashi daki ta zaunar dashi akan gado ta ce tana zuwa ta koma tasa Zuma a gabanta ta dawo dakin tai zindir tana bankaro masa kirji tasa hannunta kan HQ dinta tana wani mutstsikashi

Shidewa yayi a haukace yayo kanta ta balle masa Riga ta zare masa wando tai masa zigidir nan tafara sarrafashi ta fara shan nipple dinga ta gangaro yaya babba tadinga wani irin sha tanai masa wasa irin na gogaggun yan duniya kuka yasa mata Ya rasama yazeyi dakyar ta kyaleshi danse da tasa ya kawo saboda ta murzashi san ranta tasha banana tasha nono haka tadinga zira harshenta a kunnensa tamkar zata cinye kunnan kuka wiwi yai mata

Saida ya huta Sannan ya dawo hankalinsa yadinga mamaki budurwa da iya wannan salon bayan wannan ne darenta na farko be kawo komai Ba yafara murzarta Dama gata bata gajiya Allah Allah take ya shigeta dataji ze fara Addu a nan da nan ta kamo bakinsa tasa anata dan karya karya mata asiri dakyar yafara shiga amma yana dannawa yaji zuruf tawuce amma baze iya tashiba duk da kuncin dayake ji akasan ransa angama dashi ta mallake shi a dai dai wannan lokacin sai da suka gamsu duka amma Ba wannan dankon irin na haleema sai dai dadin amma haleema daban take

*Anan zan dakata fans gaskiya comment  yai sanyi bansan thanks  da wata sticker comment  nakeso idan bahaka Ba gaskiya zan ajiye alkalamina hannuna Dama bashi da lafiya saboda farin cikinku nake typing gaskiya idan banga more comment  ba zan kwana biyu banyi typing ba gaskiya nice taku akoda taushe*

STORY CONTINUES BELOW

                *Feedyn bash*
[10/19, 7:45 PM] 👯🏻Ummu Subai’a🎭: *🎭ARNAN DAJI🎭*
               *NA*
*FAREEDA ABDULLAHI*

*_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*Assalamualaikum inawa kowa fatan alkhairi nagode fans da comment dinku gareni Ina farinciki da alfahari daku inajin dadin yadda kuke bibiyar novels dina har guda uku Ina Mika godiyata agareku*

*~Wannan page din sadaukarwane ga ARNAN DAJI FANS 1-4 Amma iya masu yimun comment Banda marasa comment😜😜😜😜kuyi yadda kukeso dashi takuce princess feedy on top💃💃💃muhseena na tuna yammatanci🤣🤣🤣🤣~*

*Bissimillahi rahmanir raheem dasunan Allah me rahma me Jin kai*

             15-20
Tunda yagama sex din suketa sharara bacci a lokacin duk wani asiri da akai Masa ya gama tasiri akansa saboda be tsarkake jikinsa ba (ya kamata duk sanda kuka gama saduwar aure ku tsarkake jikinku saboda gudun asiru da sihiri sunfi tasiri sanda baka da tsarki)sai chan dare shiya Fara farkawa ya tasheta Jeddah ta bude idon ta suna hada ido ya Kara rukunkumeta kamar wadda za a kwace Masa ita lafiyanka suhail jeddah be inasanki Ina kaunarki Banda abun so sama dake kiyarda da soyayyata Dan Allah karki gujeni kinsan ke kadai nake da ita sororo ta bishi da kallo Ni kadai waccan fa sadiya take kowa gabansa ne ya Fadi ko sunanta besan ji

Wafa kike magana akai Banda wata Mata sai ke ko a lahira ka yadda Ni kadai kake so to jeka saketa saki uku yanzu jikinsa yana rawa Dan Allah kiyi hakuri base na saketa ba hajiya zata it’s tsinemun alhaji zeyi fushi dani Jin haka ta sheke da dariya bazan so su tsinema ba nima ta shafeni tunda idan ka lalace wana Kama ta Kara rukunkumeshi suka Kara dilmiya wata duniyar ta batar da tunaninsa tsaf sai da suka gamsu gaskiya suhail yayi Mata namijine Yana gamsar da ita ta tsani namiji Mara juriya ta Kara kamo shi kamar mayya wallahi ya gaji Amma baze iya magana ba

Ta Fara magana kamar haka daga yau bakai ba haleema ba zuwa bangarenta Bata isa Ina bangare guda tana bangareba Dan haka zan maidata dakin maryama zasu ci gaba da Zama tare maganar zuwa makaranta na soke Ina fatan kanajin abun da nake gayama ta hade rai naji gimbiya sarauniya zan karbe motar ta na hada da tawa su Zama biyu ka Karo mun sabuwa irin taka cike da tsoro da ladabi angama gobe za a kawo yauwa sweety ta Kara jansa sai da yakara round daya jikinsa duk ya saki wannan wace irin jaraba ce haka yayi wanka yai sallah yaci abinci itama tadai yi wankan Amma batai sallah ba saboda jaraba tana Gama cin abinci ta Kara jawo shi Jeddah nagaji daya zaka Karan haka ya Kara kugunsa duk ya gaji

Da kyar ya iya tashi yai sallah ya koma ya kwanta ta Kara jawo shi yai shiru Yana saukar da numfashi suhail tashi ka karamun take yafara murde murde wayyo cikina Jeddah cikina ban da sauri ta Dakko Masa magani ta bashi ya Sha ya kwanta yai lif kamar me bacci Nan ta Fara kwakular kanta da kanta saboda jaraba sai ihu take ita kadai Yana jinta shibe taba ganin jaraba irin wannan ba Ina bazata iyaba jawoshi Tai ta karfi ta danna banana a  hq dinta ta hau kansa sai da Taji ta gamsu ta saki wata muguwar Kara ta kawo kenan ta daga shi kuka ne kawai beba Dan tagama kugwigwiy tashi

Suka Kara komawa bacci sai Sha daya ta tashi suhail ya kasa ko motsawa ko office be iya fitaba ta shirya ta fita ta tarar angama shirya abinci a kan dining maryama Bata da kiwa zamuje da ita

Bangaren haleema tayi ta tarar baje makaranta ba tana kwance a parlour dinta na kasa tayi bulbul tayi haske tayi kyau tazama Babar mace ta bude ran Jeddah ya baci wato tasami waje harda narka kiba Bata Jin Dadi shiyasa bataje school ba tana ta Kiran suhail a kashe tun jiya be dawo ba zazzabi take ga jikin ta ba kwari ke Yar matsiyata wato kin samu waje har hutawa kike Dan uwarki tashi zanyi magana dake haleema tana mikewa ta zabga Mata Mari kinyi kadan ki tako har bangarena ki zageni dubeni daga sama har kasa kinsan cewa nafiki komai hau sama kiga kayan da iyayena sukaimun saboda mu ba talakawa bane wata ko samanta a rufe yake ba komai iya kayan da miji yai Mata da shi take takama banza ballagaza kanta tayi kamar zakanya daga bayanta Taji andaka Mata tsawa Jeddah

Kwanci tashi ba wuya timi na kula da tabo da guga har suka Zama cikakkun samari a lokacin kakanka Ja’e ya kwanta cuta aka rasa maganin ciwonsa akai shela a makotan garin Nan beguwa ana neman masu bada magani anyi alkawarin zasu shigo garin lafiya su fita lafiya a lokacin tabo da guga suka shiga sahu harda timi kakar ku ko kunsan wace timi itace kakar aduke wadda ta mutu karkuyi mamaki lamarin ne akwai saraka Kiya zakuji yadda akai haka ta kasance

Haka suka shiga garin suka kowa ya gwada sa ‘arsa be samuba sai da timi da yayanta suka je suka Fara Nan da Nan ya Fara motsi murna ba acewa komai kwanci tashi ba wuya ya warke tas hankalin kaho ya kwanta yace ya Fadi me yakeso zasu bashi sukace suna so su zauna a garin Amma ita timi tace zata koma Nan aka basu gida duk gidajen da muke ciki halak malak kakanka ya basu ya bawa guga auren yarsa kanwar kaho ansha shagali bana Wasa ba a wannan kauyen bayan auren ba dadewa aka wayi gari kakanka ya mutu tun daga ranar aka nada kaho sarki daga ranar ya Zama cikakken sarki me iko da kowa da komai zalinci Babu abunda ba’ayi Abu daya Yan garin Nan basa so fyade kozaka nemi uwa kanemi ya basu damu ba Amma indai Kai fyade zasu iya kasheka

Ganin haka yasa basa fyade sai dai sunemi hadin kan yarinya Amma hawan kaho mulki aka far fyade sai da aka yi Masa bore ya shiga hankalinsa ganin haka yasa ya Hana shima Dan mutanen gari duk da tsoronsa da sukeji Amma since basu yadda ba sun Dade da aure basu taba haihuwa ba a lokacinne suka ginawa Inna gida a tsakiyarsu ta tare tunda macece ba Wanda ya damu da ita a garin ta tare tana ci gaba da kula da yayanta a wata Rana tabo da guga sunje debo magani a ranar kaddara ta shigo damu garin kuguru nida iyayena da wana muna tafe da shanunmu sai gani mukai an zageyemu ansamana  sarka

Kuka nasa duk da da Dan girmana Amma haka nadinga kuka Ina rike da yayana a lokacin ga dukiyarmu mun saida kadarorin mu na kauye duka a kauyenmu kaf munfi kowa kudi danmu gadon kudi mukayi haka suka samu agaba ga shanunmu ga kudinmu masu masifar yawa Wanda ze iya siyan garin Nan kaf da abunda ke cikinsa suka Fara janmu suna kada shanun kuka muke a lokacin muna ihu duk da lokacin Banda wayo sosai ba komai nake rikewa ba Amma naji babana da mamata da yayana sunata Kiran ya Allah bana mantawa da wannan kalmar Amma bansan me hakan ke nufi ba

Wasu mutane muka hango su biyu suna doso mu suka karaso suka tsaya lafiya me sukai muku haka me sukai Mana fa kuke tambaya kunsan dokar garinmu ba’a shigo Mana bama fita Dan Haka Suma kamammune mun samu maza biyu daza a yankawa badu su Kuma matan suka Fara lashe Baki kamar mayu kunsan sauran base na fada ba idonsu idon sarki har yarinyar Nan nasan takanta ze Fara tunda dama haihuwa yake nema ido rufe suka sheke da dariya

*Kuyi manage da wannan abubuwa sun mun yawa yau Sunday oga Yana gida nagode fansa nice Taku a kullum a Koda yaushe*

           *FEEDYN BASH*

*🎭ARNAN DAJI🎭*
               *NA*
*FAREEDA ABDULLAHI*

*_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*Assalamu alaikum ina mika godiyata ga masoyona nagode da kulawarku amma banajin Dadi wallahi ina bukatar addu’arku fans idan naji Dama zakuga post Dina idan kuma bazan iya ba zakuji shiru nagode sosai*

*😍😍Wannan page din nakine my sweety Mrs sardauna kawa tagari kiyi yadda kikeso da shi Allah  ya bar kauna ya Kara lafiya yasa abunda nake zatone ya tabbata💃🏻💃🏻*
              20-25

Abun mamaki sai muka ga sunsa dariya karya kuke makwadaita mabarata baku isa kuyiwa wayannan mutanen komai ba guga yasan takan harbi da kibiya yayin da tabo yasan sarrafa takobi nan suka futo da kayan aikinsu suka dinga harbesu suna saransu daya daga cikin dakarun bisa tsautsayi ya Kai Sara ya sami babanmu aka nan yafadi ko shurawa beba ganin haka mahaifiyarmu ta hadiyi zuciya ta mutu daga ni sai yayana mukai saura yayin da mutanen nan sun kashe dakarun duka sukansu tsoronsu muke ji

Ku kwantar da hankalin ku zamu temaka muku mufitar daku daga wannan yankin Baki basa shigowa kashe su sukeyi dan haka kumiyi Sauri kar abiyo sahu Kai guga kwashe gawar iyayensu ka kaisu bayan gari yayana yace kutemaka ku binnesu jin haka sukayi shiru karka damu kasamu sauki guga haka rami ka binne su tabo ya Kada musu shanunsu ya Kama hanyar fita dasu da kudinsu him yana rike da hannuna

Wani yanayi naji wanda bantaba jinsaba ashe so ne bazan iya barinsa ya tafi ya barni ba haka naji na furta yaya kaje Kai kadai zan zauna da shi ina zuwa ina ganin su inna kizo mu tafi gidde karki tsaya kizo mutafi zata kasheki a’a Kane kawai murmushi tabo yayi ka aura mun ita inasanta zan rike maka ita amana duk sanda kaso zakazo kaga yar uwarka amma kasan garinmu ba’a shiga nikaina ganin farko naji inasanta shiru yayana yayi Baze tauye kanwarsa ba tunda tana sansa shikenan na baka aurenta nima ban iya daura aure ba amma nasan Ana bada sadaki

To meye haka kawai duk abunda kasamu ka bata na baka aurenta amma zan dawo na tafi da kanwata haka ya juya ya tafi wannan shine ganin karshe dana yiwa yayana sai da muka kaishi karshen gari sannan yadau hanya ya tafi ina kallonsa yana matse kwalla nasan bakin cikin rashin iyayen mune ga rabuwa dani kuka yake kamar Kara min yaro

Har yayi nisa ya dawo ya rungume ta ga shauwa kirike a hannunki kidinga tunawa damu mun rasa inna da baffa narantse saina dawo wannan gari duk sanda nasami dama na tafi dake azzalumaine basu da imani banda wayannan da tini mun rasa ranmu muma shiyasa bazan iya yi masa butul na hanashi auren kiba ki kula da kanki kidinga ziyartar iyayenmu

Ina kuka yana kuka muka rabu nayi dana sanin cewa inasan tabo jinai na tsane shi nayi wauta a lokacin na kin bin yayana wanda har rana irin tayau bankara saka shi a idanuwanaba kwanaki da dadewa bayan na haifi suhel ance wani yazo neman kanwarsa a garin nan an kamashi an kasheshi nasan ni yake nema shine suka kashe shi kuka take ta kasa karasawa Sai kuka sun kashemun yayana

Juyawar da zatai wazata gani suhail ne cike da bacin rai take kallonsa mekazo yi nan sashen nan ya Kama soshe soshe kamar  wanda wani Abu ya ciza nan ya samo kinkina ta dole saboda tsoro ummummumm na fitone maryama tace kinyo nan sashen waya baka izinin zuwa nan bangaren mena gayama jiya ko har ka manta abunda magaya mane

Haleema Gunki tazama kamar an sassakata yaushe mijin nata yazama haka yaushe ya koma mijin tace ta shiga uku ya rayuwar aurensu zata kasance da mijin tace gaskiya bazata jureba hankalin ta yai masifar tashi gashi Sam kwana biyu ta rasa gane kanta ba lafiyace ta ishetaba ga takaicin da namiji dame zataji tana cikin tunaninta jeddah ta katse mata

Suhail kagayawa matarka sharadin dana kafa a gidan nan yanzu yanzu idan kana san zaman lafiya Kai da ita jiki na rawa yace memema kikace tunamin au Kama manta to kazauna da ita nabarma gidan tajuya a fusace da gudu ya rike kafarta yana hawaye kiyi hakuri uwargida ran gida yadda kikeso haka za ayi Zangaya mata yanzu agabanki yana hawaye ya juyo ya kalleta idonta a rintse ta sunkuyar da kanta banda gurshekan kuka ba abunda take wannan Abu bana lafiya bane

Halee….Ma yaja majina zaki koma bangaren jeddah za’a rufe nan duk abunda tace a gidan nan daga yau shizaki tace bataso ki Kara zuwa makaranta zaki bata key din motar ki hada da tata hehehe kayi kokari suhail ta hado mun da wayoyinta bana san ta Kara waya da kowa bansan kowa ya Kara zuwa wajenta kasanarwa da me gadi duk wanda yazo indai gun wannan yarinyar ne agaya masa bata kasar

Haleema kuka kawai take tana Addu’a a ranta Allah  ya kawo mata sauki a lamarinta amma tasan suhail baya cikin hayyacinsa wannan abun bana lafiya bane dole tadage da gayawa allah bana san ki dau kaya ko daya nizan bada kayan dazaki dinga sawa tajuya tafice tana fita ta koma sashin ta ta Leka dakin maryama ki gyara dakin nan naki za’a karo yar aiki kuzama ku biyu kya dinga hutawa ga wannan kudin kije bakin asibiti kisiyo mun kayan nan da ake siyarwa dinkakku na
gwanjo kinji

*Kuyi manage da wannan nice taku a kullum akoda yaushe*

            *Feedyn bash cele💃🏻💃🏻💃🏻*

*🎭ARNAN DAJI🎭*
               *NA*
*FAREEDA ABDULLAHI*

*_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*GASKIYA FANS INAJIN DADI INA MIKA MATUKAR GODIYATA A GAREKA YADDA KUKE KAUNAR ARNAN DAJI GASKIYA BANSAN ARNAN DAJI YA SHIGA RANKU YA KARBU HAKA BA SAI YANZU INA GODIYA MASOYANA MAKIYANA MA INA GODIYA*

_*WANNAN PAGE DIN NAKI NE KAWA TAGARI ZAHRA FAROUQ ALLAH YA TEMAKE KI KAN SABON NOVEL DIN DAKIKA FARA INAYINKI SIS KIYI YADDA KIKESO DA WANNAN PAGE DIN*_

          25-30

Suhail Yana fita sa shensa yaje ya dinga kuka kamar karamin yaro meya same shi meyasa yaiwa haleema haka yana santa a kasan ransa shikansa besan meyake jiba Amma yasan ko giyar wake yasha baze iya ketare dokar Jeddah ba idan ya ketare fushi zatai ta barshi idan ta barshi mutuwa zeyi gwara ya rabu da haleema gwara komeye yai mata ya zauna da jeddah siyi rayuwarsu me dadi da hanzari ya Mike yai wanka ya zira Kaya ya tuna cewar jeddah tace a siyo Mata irin motarsa wadda takai kimanin  million ashirin da biyar  da hanzari ya zari key din motar ya fice har Yana gabza tuntube

Haleema ce durkushe a sashenta tana ta kuka tunda mijinta ne ya umarce ta data je sashen Jeddah Tai Mata bauta zatayi Koda hakan ze kawo karshen numfashin ta a duniya tasan a kan bautar aure ta mutu da hanzari ta tattara gwala gwalanta da diamond dinta na lefe da wayanda suhail ya din gai Mata kyautarsu kafin shigowar Jeddah rayuwarsu  wajen flowers din ta taje nabayan side dinta Nan ne kawai zaka ga akasa a gidan ta dinga haka rami sai da Tai Rami me zurfi ta zura akwatin datasasu a ciki da maida kasa ta rufe Tai landing din wajen

Ta dawo ta dauki Key din motarta da wayoyinta guda biyu tana kuka ta kulle ko Ina ta fice side din Jeddah ba kowa sai ita kadai Dan ta aiki maryama siyo Mata Kaya  haleema ce Tai sallama a parlour din waya takeyi ko kallonta bataiba ta gaji tanemi gu tazauna a kujera da hanzari ta yanke wayar ta mike ta fincikota daga Kai wayoyin suka zube a kasa danma karfet ne da tuni sunyi kwata kwata ta dirata kan gwiywoyin ta Wanda tasaki ihun azaba tana Kiran ya Allah ta wanka Mata Mari guda uku kawarar ta hankada ta kanta ya gwaru da bango

Tayi wani murmushi irin na cikakkun Yan duniya ta karasa kusa da ita nizaki zaunawa a kujera Ina zaune kina zaune fitsararra Mara mutunci gadon talauci Yar gidan matsiyata badai kin hada Miji daniba harda sakin jiki ki sakata ki Wala waike kinsamu gidan hutu ko zakici ubanki dani Zaki hada kishi wallahi kin zanyowa kanki da danginku masifa dan hada kishi Dani masifane bala’ine daga yau sunanki baiwa kinzamo meyimun hidima aikin ki zefara daga yanzu duk wada yazo gidannan nemanki Koda Wasa Kika fito saina kashe ki idan kikaji maganar mutane indai kinsan dangin suhail ne ki buya inba hakaba saina sa ankashe ki an kashe iyayenki Kuma muna zaune daram da suhail kuka kawai take Dan Bata da bakin magana

Dan ubanki rufe min Baki yanzu duty dinki ze Fara wankemun undies Zaki haka ta debo undies dinta masu yawa kamar Zaki bude karamin shago wanima Bata Saba tunda dama akwaita da tsafta Nan ta danna ta a toilet ga zazzabi ya rufeta ruf haka ta dinga wankin sai kusan la’asar tagama tasata sharar gidan gaba daya tanayi tana kuka sai magariba ta Gama Wanda yai dai dai da shigowar suhail a dai dai lokacin datake tsugune kamar wata baiwa ko kallonta beba ya Isa ya rungumeta jiki na Bari ya damka Mata key din a yatsine ta karba ka tambayi waccen shegiyar Ina key din motar ta da wayoyinta ke suna Ina jiki na rawa ta dakko su a inda suka zube dazu sai hawaye take sharcewa dakyar ta karba tana tsaki

STORY CONTINUES BELOW

Ta ajiye ga jaraba nacinta ba shiri ta jawo suhail ta Fara sida ganin haka haleema ta runtse ido tana ta sheshshekar kuka kukanne ya dawo da ita hankalinsa shikans a kukan zuci yake wallahi bayasan wannan jarabar yazeyi besaba ba matarsa lokaci zuwa lokaci suke yi na sha’awa bana doleba irin wannan mtsww dallah tashi kije dakin Dana nuna Miki dazu na maryama anan Zaki dinga kwana tana fita ta murza key a falon ta sille shi ya Fara aiki kamar inji sai da yai round hudu har kwalla yake sharewa sannan ta kyaleshi akan yaje yai wanka yaci abinci ya huta

Yana shiga toilet ya zauna a BMW ya fashe da kuka kugunsa tamkar ze balle ko Ina na jikinsa ciwo yake gashi koyaki koyaso sai ya sake wani round din dakyar ya gasa jikinsa da ruwan Dumi ya rarrafa yai sallah tea kawai ya iya Sha ya Sha magani ya kwanta chan dare bayan tagama chat din ta da sex chat dinta ta shigo kwanciya ta tarar har yai bacci taga aba ta mike zangar gar dama duk namiji me lafiya indai Yana bacci zakaga tanata harbin iska habawa abun nema ya samu Nan ta chafeka ta tafara tsotsa cikin bacci yaji Ana tsotsar sa yana bude ido yaga Jeddah kuka yasaki kamar karamin yaro

Da kyar muka rarrasheta ta tsaida kukan haka muka taho da tabo Yana rike da hannuna inata kuka chan ya dauke Ni chak kamar jaririya danmi sauri muna zuwa mukaga har guga ya Mana binne iyayenmu a Rami daya yasasu ko maganin basu debo ba Muka Kama hanyar zuwa gari ta bayan gidan suka bi suka kaini wajen timi suka fice waje nan sai bayan wani lokaci suka shigo sukaiwa timi bayanina Taji Dadi tasamu siraka mekyau haka tadinga Nan nan Dani tana lallabani

Tabo yaje yagayawa sarki cewa ya samu mata yanaso bikin bana a hada dashi Nan kaho yai murna Jin tabo je aure shima ya tambaye shi wacece yarinyar ya sheda Masa Yar timi ce bakowa komai ba tunda bawani binkice yake akanta ba tunda yasan tana bada magani a garin

Bikin shekara ya zago aka daura aurena da tabo  a lokacin matar guga kanwar kaho ta samu ciki murna a gunsu Bata misaltuwa ga shi kaho har lokacin be samu magajiba akalla yanada Mata sama da talatin Amma basu taba batan wataba Tai ta rainon cikinta ta haifi namiji tanaji tana gani aka tafi dashi aka yanka a bikin cin jarirai na shekarar sunyi kuka munyi kuka Amma kaho ko a jikinsa Dan kansa kawai yasani tun daga wannan haihuwar saida ta shekara biyar ba wani labari a lokacinne Ni Kuma nasamu cikin ka suhel

Tun randa nasamu cikin ka muke cikin fargaba. Nadena fita nadena zuwa ko Ina akwai wata wadda timi kewa magani itama tanada ciki Yana Bata wahala Rana daya ake dubamu da ita a gidana mun shaku da ita a lokacinne kwanakin haihuwar mu ya karato gashi Bata da wada tacciyar lafiya idan Banda ita bawanda yasan inada ciki bayan Yan gida a lokacinne bikin shekara ya karato a lokacin ansawa Mata ido gida gida ake bi neman masu cikin fari

Saboda mutane sun Fara boye ciki da haihuwa sai yaro ya Fara tasawa ake ganewa hakan ya fusata kaho inda ya yanke duk wadda ta boye ciki da haihuwa har aka ganota yayinda Dan ya girma hukuncin kisane akansu Miji da matar da Dan Haka akadinga wannan hukuncin ganin haka hankalin kowa ya tashi aka Dena boyewa kana samu zaka je kafada kosuzo da kansu muna zaune muka yanke shawarar zuwa mu gayawa sarki munada ciki dankar a kashemu da mazajenmu suna kuka suka tafi fada

Akai musu iso cike da murna angansu da ciki sarki sai wani side Baki yake daga Ina wayannan Nan aka gaya Masa masu cikine haihuwar farko sukazo sanarwa sarki yagama kwadaituwa dani har yace ai ciki dani sai ya tambaya matar waye Ni sai aka gaya Masa ta tabo ce da ta igiya Koda yaji haka sai yaji baze iya  amfani Daniba saboda su suka samarwa babansa lafiya yace akyalemu muje idan mun haihu muzo da kanmu mu kawo yayan muka taho munata hawaye nuna shafa cikin mu tunda ga wannan ranar fegi matar igiya Bata Kara lafiya ba saboda tasa abun aranta

Lokaci nata turawa ciki mu ya shiga lokacin haihuwa tundaga lokacin lafiya Tai karanci a garemu musamman fegi ranar data Fara nakuda haka timi ta dukufa akanta Amma Ina kwana mukayi muka wuni a gidan ta Amma shiru tun lokacin nakeji marata tana Dan gilmawa nima Amma na dake Abu ya gagara sai da aka hada da manyan masu magani kaf nagarin Amma Ina sam tagagara haihuwa a ranar tayi wani dogon Suma Wanda kowa yadauka mutuwa ce akaje aka Kira sarki kaho dan yagani abun mamaki ta mutu Kira yake a farke cikin a dakko jaririn hankalinsa ya gama tashi Amma Ina aka sanar dashi cewa Dan ai tuni ya mutu a ciki

A fusace ya fuce aje akaiwa dabbobi gawar su cinye Nan marata ta murda nakuda ta kamani sai mukaji fegi ta saki wani ajiyar zuciya Tai wani yunkuri sai da yafado Kuma da ransa cikin kuka ta Kama hannuna na haihu me na Haifa Ina tsaka da nakuda nima timi tace macece ta karbeta ta dinga sumbatarta cike da farinciki na fansar da jinin yata gareku Dan nasan kunfi Sona sama da komai a rayuwarku kubada yata amadadin Dan da Zaki Haifa Ni bazan rayuba kusanar cewa na mutu da ciki cikin kuka timi tahaya Mata dogon suman datayi da tuni Amma jefar da ita da ranta Dan anyi jinkirine wajen gayawana sarki

Cike da kuka tace naji Dadi badu ya temake ku kutseratar da rayuwar wannan yaron kufitar dashi daga wannan garin ko mace ko namiji duk abunda Kika Haifa ki mun wannan alfarmar na rungumeta Ina kuka tadinga wata irin shakuwa take ta mutu gaba dayansu kuka suke tana mutuwa nai wata Kara sai kan da

*ANAN ZAN DAKATA SAINAJI COMMENT DINKU  FANS NICE TAKU AKULLUM A KODA YAUSHE*

      _*FEEDYN BASH*_

*🎭ARNAN DAJI🎭*

*🌈 KAINUWA WRITERS✍🏻 ASSOCIATION🤝🏻*

{United we stand and succed; our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}

FAREEDA ABDULLAHI

GAISUWA DA JINJINA AGAREKU MASOYANA INAJIN DADIN YADDA KUKE BIBIYAR NOVEL DINA DA COMMENT DINKU DA KARFAFAMUN GWIYWA DAKUKE MUSAMMAN

KAINUWA WRITERS

ARNAN DAJI FANS

ZUMUNCI DANGIN JUNA GROUP

SADNAF FANS

KAINUWA FANS

MATAN SO GROUP

MATA MASU AJI GROUP

NASADAUKAR DA WANNAN PAGE DIN GA KANWAR MAHAIFIYATA AUNTY AYSHA INAFATAN ALLAH YAY MATA RAHMA DUK ME KAUNATA YAY ADDU A AGARETA ALLAH YA RAYA DIYAR DATA BARI ZUHURIYYA YAY MATA ALBARKA YA ALBARKACI RAYUWARTA

+

          30-35

Agigice ya Mi’ke ya shiga saka wandonsa babu ko kunya tunda dama ba kunyar ce dashiba, gefe guda adu’kece kwance face-face cikin jini,  daga chan waje d’aya a d’akin Kuma rama ce keta zunduma ihu mara sauti ta toshe bakinta.

  Hankalin ja’e yay masifar tashi ganin tenkwai a sume,  bawai aduke da take kwance ce itama rai a hannun Allah ba damuwarsa a’a shi masoyiyarsace damuwarsa,  be so taganshiba duk da aurensu ba fashi.

Nan da nan ya fita ya debo ruwa ya zuba mata tasaki ajiyar zuciya tayi attishawa ta bude ido.

Tana ganinsa ta mi’ke a fusace ta sha’ki wuyansa da’kyar ya bambare hannunta daga wuyan nasa saboda ta fusata danma dama arnan daji ‘karfafane ya zura da gudu harzata bishi ta fasa ta juya kan adu’ke tana jijjigata dakyar take numfashi ta sata agaba tama rasa me zatayi mata

  “har gida dan iskanci”  ta fad’a a zuciarta

jin shiru rama taleko d’akin taga tenkwai akanta da gudu tasa kanta ta rungumesu suka rungume juna rama ta fashe da kuka tace

  “bake yazo nemaba aduke kin ceci tawa rayuwar kinbada taki ya wula’kantaki ya cuceki”

Aduke tasa hannu tarufe mata baki

  “kiyi shiru rama mu aminan junane mu uku banda mahaifi banda mahaifiya banda kowa sai ku banajin zan cigaba da rayuwa” ta qarashe tana mai tsananta kuka

   “kiyi ha’kuri baranazo nai miki magani”

  “ki kyaleni karkimun komai indai d gaske kina kaunata” tenkwai takasa magana kawai ta rungumeta tana ajiyar zuciya kawarta aminiyarta tare suka taso su uku basa rabuwa amma rana daya Ana neman arabasu Kuma sunan Wanda za a aura mata baze yiwuba wallahi saita dau fansa bazata ta barin haka ta faruba duk da su a garinsu wannan ba bakon abu bane Amma sai kinyarda ita Kuma karfifa yasa ya farkata har haka kamar dabba sai itama ta kara fashewa da kuka da kyar aduke ta kamo hannunsu ta hada sannan tace

“kuyi hakuri kudena kuka” tana numfashi dakyar

” kusa wannan a matsayin kaddarata mu kawayene tun kuruciya kutuna da rayuwarmu ta kuruci mu masu rike amanane da sirrin juna karku sanarwa da kowa wannan zance Koda ko kakatace wadda nadauketa kamar uwata sirrine tsakaninmu Koda mutuwa nayi kumin alkawari”

   Da sauri tenkwai tasa hannu ta rufe mata baki aduke takwantar d kanta akan cikinta ta cigaba da kuka

    “garin Yaya haka tafaru wayay mata haka? ” sukaji magana abayansu ana tambayarsu suka juya a tsorace dukansu jin maganar mutum.

      

        Jeddah kwance tayi dai dai tanata aikata Masha’a dawani saurayi kwatsam Al ameen yasawo kansa falon bata taba tunanin wani ze shigo mataba Dan tasaba ba Wanda yake shigo mata sun Lula wata duniyar basu San ya shigoba sai ji sukayi yanata zabga salati a furgice ta juyo tana neman abunda zata sitirce jikinta dashi ya zuba musu ido kallon kun shiga uku yay musu Nan da nan ya cire belt dinsa yadinga jibgarsu sunata ihu bame ceto sai da yay musu jina jina yahada musu jini da majina Dan kansa ya gaji ya futa a fusace

   Bangaren maryama ya nufa kai tsaye  ” nagode Miki kwarai maryama aikinki yana kyau duk abunda ake ciki kici gaba da gayamun Dan ubanta Dole ta bar gidannan zanje insamu hajiya akwai aikin dazami na tattara duk wasu muhimman takardun Yaya suhail d komai n bangaren dukiyarsa Kuma Dole ke zaki aikin”

  “to yallabai nagode” tace masa

” karki damu fatana kuci gaba da zama yadda kuke karki taba nuna mata wani sanji nagode maki ay yanzu jikinta ya gaya mata” maryama murmushi kawai tayi.

Yana fita Jeddah ta dubi saurayinta tace “Ahmad ka cuceni Al ameen nake masifar so a yanzu shi zuciyata take bukata fiye da yayansa shine dalilin dayasa ban damu da batan yayansaba saboda dashi na shirya yin rayuwa yarone da kudi ga zubi me kyau ya tsaru ga kudi ga gayu Kuma shi Dan fantamawane Amma tsinanne saida ka ribaceni saida nace muje daki ka kiya”

  yana tashi ya zabga mata mari ya kara mata da duka ta ko ina sannan yace ” Dan uwarki lefin waye kina kallo ya hadamu ya jibga kuma yasanni yasan gidanmu kinsan meze biyo bayane kowa yasan kece kike nemana kekika jawoni tunda gidanki nazo tun kafin ki aure kike nemana kina bibiyata kowa yasani Dan haka kece a ciki kingama cin amanar mijinki Bata fa yay ba mutuwa b kike ikirarin auren kaninsa jaka kawai me kyan Dan miciji yasa kayansa harze fita Kuma sai y dawo bani kudi banda kudi bazan bayarba ko kobani Kona karairayaki ga rashin kunya ga Dan banzan tsoro itaba karfiba jiki a salube tawuce ta dakko masa rafar dubu dari ta wulla masa karbi kare ya fuce yabarta a wajen

Anan zandakata sainaji ra ayoyinku nagode sosai

            *FEEDYN BASH*

[8/30, 11:08 PM] 👯🏻Feedy Bash On Top💃💃: *🎭ARNAN DAJI🎭*

*🌈KAINUWA WRITERS✍🏻 ASSOCIATION🤝🏻*
{United we stand and succed; our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}

BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM DASUNAN ALLAH ME RAHMA ME JINKAI INAFATAN ALLAH UBANGIJI YABANI IKON RUBUTA LABARINNAN CIKIN AMINCI YARDA NA FARA LAFIYA ALLAH YASA NAKARE LAFIYA

FAREEDA ABDULLAHI

            35-40

Jikinta gaba daya yay mata tsami wannan masifa hawan hawa yanzu duk yadda Ahmad yake mata biyayya haka ze mata yaro me masifar zaki gaskiya bazan iya rabuwa dashiba Nina janyo masa dukan dayacine yasa shi fushi kuma n tabbatar kunyace tahanashi rama mana wannan jibgar da mukaci zanbashi hakuri bayan nadawo daga Dubai Bari inkira waccen ta shirya muwuce tunda jibi zamu tashi gwara mufara shiri Amma Bata taba tunanin haka zata faruba saboda batasan zebata matsalaba Bata Kai sunansa wajen bokaba Amma bari tunda tafiya zatay saita dawo duk daya ganni da wani Dole ya aureni ay shima suhail b haka na kyaleshiba hanyar danabi nasami suhail ita zanbi nasameka Al ameen ko kaki ko kaso Nan tafara tunanin haduwarsu da yadda aurensu y kasance itada suhai shin wacecema Jeddah ne Bari muji

+
     

Jeddah kyakykyawace tagaske doguwa me matsakaicin jiki Bata cika faske bau ba Amma farace farinta me kyau daya hadu da shafe shafe tanada kyau ga gayu kawai matsalar talauci dayay mata katutu asalin iyayenta fulanin adamawane fatauci yakawo babanta malam jauro kano ya fara fataucinsa cikin nasara yana kawo shanu da awaki yana saidawa Allah yasa masa albarka yase gidansa medan kyau a dangwauro ya  koma adamawa cike da farin ciki  ya dakko iyalansa karkaso kaga daga hanci gun habi mijinta yayi gida zasu koma birni kano sunbar gidan gado kaf gidan tsoron habi suke saboda masifarta bame taba mata danta musammanma jeddah Yar gaban goshinta duka yayanta biyu kacal tahaifa a duniya sai Bari da taitayi daga Jeddah sai kaninta mansur mahaifiyarta macece jarababbiya mara godiyar Allah tun suna adamawa irin matan Nan ne masu bin malamai shiyasa ta mallake mijinta malam jauro bashida wani katabus sai abunda tasashi ganin Allah ya Bata ya me kyau data fara girma saita fara tunanin ita zata zame mata kadara( kunjifa fans ka haifi diya tazama kadara Allah ya kiyayemu)shiyasa tafara koya mata kissa da kisisina tuntana Yar sagaryarta tasaba zuwa shagunan maza suna latseta suna Bata kudi tana kaiwa uwarta kwanci tashi ba wuya taxama budurwa tasamu tagama secondary School dakyar daga Nan tafara yawonta na bin maza dama maza akwai San kyawawa to Jeddah tananfa Allah yay halitta kyaune da ita kamar aljana shiyasa take Jan zarenta San ranta shiyasa take kwasar samari tana hutawa da samari har makwadaiciyar uwartama ta samu abun da takeso ranta kal suci me kyau su sha me kyau suyi wadaka da kudinsu abun yanaywa malam jauro kuna yana cimasa tuwo a kwarya abun yana masifar Bata masa rai Amma anshanyeshi beda bakin magana baya iya cewa komai sai ido duk kokarin dayake akan iyalansa araine yake gun habi wannan rayuwa da yarsa keyi shine bakin cikin yasa masa hawan jini

      Kwanci tashi ba wuya har sun shekara biyu da candy Jeddah tayi fice a kafatanin unguwarsu wajen tantiranci ga jarabar mahaifiyarsu malam jauro yayi yayi taida saurayi yay mata aure sunki itada uwarta gashi beda iko dasu ga mansur yazama tataccen Dan iska sai yay wata biyo bezo gidanba  wannan bakin cikin shiyay sanadin da jininsa ya Kai dari biyu da hamsin sai da suka barshi ya galabaita sannan habi ta kaishi asibiti saboda su yayan basa Nan sun tafi gantalinsuAna zuwa asibiti kwanansa uku yace ga garin kunan yabar musu duniyar kowa yasha sha aninsa dama jeddah bata gidama kwananta tara saida ta dawo washegari habi mahaifiyarsu tanata rabzar kukan munafinci ta wayance kinga ikon Allah Ashe ko maganin baze shaba mutane suka zuba musu ido jin tana zance way magani bayan kowa yasan daga inda jeddah take saboda mutunci da karamcin malam jauro maxajensu suka barsu suzo mata zaman makoki ba abunda ta bada Wanda za adafa na sadaka sai makota keta dawainiya Amma ba godi bare mun gode wata tace ina tajene taje karbo masa maganine a garinsu adamawa shiya turata Ashe ba rabon su gana itako matar ko shekaran jiya taga wuce warsu a mota adai dai Yan lemo sai Jeddah itama tafara kuka gsky duk iskancinta mutuwar mahaifi ba wasaba tayi kuka harta gaji sai bayan sadakar bakwai Nan Kuma suka balle ba uwa ba ya ko takaba habi Bata tsaya yiba mezataywa takaba ay ita Allah ne ya temaketa ya rabata da kaya yayinda dama mansur yazama fitaccen Dan iskane gagararre higher killers gashi Dan fashi kwace shaye shaye ba abunda bayayi na mugun abu nanfa duniya tabude musu sabuwa idon Jeddah ya kara budewa ta dada goge da bayan bariki akafara bin malamai kawai dai Bata shan komai

STORY CONTINUES BELOW

 
      Tare sukai makaranta da afra secondary school tun suna makaranta basaji seat dinsu daya halinsu daya kawai ita dai afra ahannun matar uba take uwarta ta mutu shikuma mahaifinta bashida cikakkiyar lafiya baya fita ko ina yayyenta duk anmusu aure shiyasa lalacewar tata tay yawa b Koda suka gama makaranta kansu a hade yake sukaci gaba da tata duniyancinsu kowa yasan sirrin kowa Amma Jeddah tafi afra fitina suna yawonsu club club amma ita afra Bata kwana a waje karkarinta takai sha daya zuwa sha biyu na dare tana gida sbd tana shakkar babanta sosai dan idan tay dare sawa yake a Kira masa yayyenta suzo sunada mata na jaki to Kuma shi baya iya mikewa ba lafiya komai sai anmasa itake masa komai Dan ita matar tasa saitaga dama shiyasa takara samun damar yawonta bame samata ido Dan itama matar ubanta tanada kwadayi dataga tafara wanka zata fara lissafi asiyon kaza a tahon da kaza haka zatayta lissafi itako afra ko ajikinta tunda tasan tana rufa mata asiri babanta besan bin maza takeba yadauka kawai yawon gidan kawayene (kaji shashanci muje zuwa)

       A razane suka juya wazasu gani baban rama ne da mado saurayin aduke Wanda za ay musu aure bana sunasan junansu so me tsanani anan mado ya durkushe yafara sharar kwalla duk dauriya irinta mazan ARNAN DAJI hakan besa ya daureba abun yay masa ciwo baban rama ya duka garin Yaya haka tafaru rama tafara kuka tafara magana muna zaune nida aduke mungacin farfesun kwadin datay mana mun ajiyewa tenkwai nata saita rigani wanko hannu bayan ta dawo saina fita Nima saina zaga bayan gida ina fitowa nadinga jin magana sama sama sai nadanyo sanda na labe sainaji yana cewa ina rama bazaki gayan inda takeba saina kasheki badu ya temakeka bansan inda rama tayiba Ni Bata gidannan Sam bazaki fada ba toko zanmiki abunda zanmata amadadinta nayarda kayimun komeye Raina fansane ga Yan uwana meye amfanin rayuwata inaganin Yan uwana cikin wani hali tana kuka take furta masa haka Nan ina labe ina kallo yafara cire kayansa ya juya baya saina fito Ashe aduke taga tahowata tace na koma naki na tsaya saida tahada hannayenta biyu tana rokona sannan na koma dakinka na buya saidayasha yay mankas sannan ya farwa aduke tana ihu yana zabga mata mari ahaka ya farkata farkawa ta rashin mutunci ya yagalgalata bakaramin ta adi yay mataba banjin akwai maganin dazewa aduke aiki harta gyaru takarasa cikin kuka idon mado jage jage da hawaye way waye waye sukai shiru saida baban rama ya daka musu wata mahaukaciyar tsawa ba magana ake mukuba waye da wannan danyen aiki me kikai masa ke rama daya biyoki har gida cikin rishin kuka ban masa komaiba yadade yana neman mu kadaice nakiya saboda shize auri kawata aminiyata bazan iya cin amanartaba yasha tareni a jeji ina guduwa shine ya biyoni har gida a yau besamanba sai yasamu aduke shiru na minti biyar ya gifta adakin inbanda tashin kukan tenkwai da rama da aduke bakajin komai baban rama yay gyaran murya tabbas hayaki baze hakaba tayayama bayan shine da ze aureku rama bayanan yana daure a kurkuku saboda shine cikon mutum na biyar daza a yanka nasan kowaye ya aikata wannan lefin kurufamin asiri kurike alkawarin dakuka daukarmun karku gayawa kowa abunda yasameni karku bari kowa yaji cewar aduke wadda dakyar maganar tata take fita munmuki alkawari bameji fitar maganarma zata iya sawa a hallakamu cewar baban rama way waye kugaymun nifa banganeba cewar mado zan gayama kowaye Amma saikayi alkawarin bawanda zeji wannan batu mubarshi anan iya mu biyar dinnan Ni Kuma zanje dawa na nemowa aduke magani yanzu Inasan aduke har Raina bazan taba Bari wani yajiba Amma aransa ya kudurce sai ya dau fansa ja e ne dan gidan sarki kaho Yay mata wannan aikin kasan aikinsane a razane ya dago abokina ja e yaci Amanata na rantse da gemun kakana saina dau fansa yasa Kai ya fice sunata kwala masa Kira be juyoba sai suka kara rushewa da kuka.

Tofa muje zuwa nice taku maikaunarku akoda yaushe.

            *FEEDYN BASH*
[8/30, 11:08 PM] 👯🏻Feedy Bash On Top💃💃: *🎭ARNAN DAJI🎭*
               *NA*
*FAREEDA ABDULLAHI*

*_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
STORY CONTINUES BELOW

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

GAISUWA DA JINJINA AGAREKU MASOYANA INAJIN DADIN YADDA KUKE COMMENT DINKU AKAN ARNAN DAJI NAGODE SOSAI

             
                  40-45

   Cikin kuka tafara tambayarsa meyasa kuka shigo tare baban  rama yace nazo zan shigo naganshi a zaure yacemun yaje gida wajen aduke akasanar dashi cewar tana Nan shine Ni Kuma naga ay shima Danane duk daya kuke shine nace mu shigo tare bansan wannan tashin hankalin zamu tarar ba dabazan Bari yashigoba kodan karyaga wannan danyen aiki yanzu Bari na hanzarta natafi daji nemawa aduke magani ku kula sosai da ita ku kula dakanku Kuma  maza kuyi mata wanka ku gasa mata jikinta ya fice da hanzari ya nufi daji gabansa nata faduwa yadai dakene kawai kafin kace meye wannan rama ta Dora ruwa nan d Nan ta tafasa tenkwai ta kinkimeta takaita bayi rama ta wanke ta tsaf Dan bawani kuzari a jikin ta suka kamata suka wuce da ita gida dake kakarta ba wani gani take sosaiba batasan meya faruba suka ajiyeta sukace ta kula d kanta kafin babansu ya dawo daga dajin itadai kawai kallonsu take ita tasan metakeji Amma bataji zata rayu bazata samu rayuwa me inganciba saboda iska tana shigarta har cikinta saboda su basu da sittira sai fatar nn dasuke Dan kare gabansu da ita da mamansu ko manyan ganyaye suyi ado dasu baban rama natafe yana tunanin wannan zalinci a cikin daji kawai yaga an xagayeshi suwa ze gani ja e ne da yaransa rai bace baban rama y chakumi wuyansa la ananne badu ya tsinema mara mutunci gafallalle kacutar damu ka cutar da zukatanmu meyasa baka nemi yardartaba kasa mata  karfi bayan kasan dokace sawa matanmu karfi saina dau fansa akanka macuci cike da bacin rai ya fara magana nizaka tonawa asiri ka turon tenkwai taga abunda nake aikatawa nasan Kai zaka shigo kaganni kaje ka kiratako kasan ba abunda nakeso irin ta a rayuwata ko kaho da uwata banasansu haka Dole zaka karbi hukunci hukunci me tsanani daga gareni bazan barkaba kaima kasani duk Wanda yaga sirrina saina kashe shi bazan kashe tenkwai ba Dan ita tawace amma zan kasheka zan kashe rama zan kashe aduke dukansu sai kun bakunci lahira hhhhhhh suka kwashe da dariya cike da tsoro yake kallonsu bani nakira tenkwai ba nashigo natarar suna gidan ita tasanar Dani Kai ka aikata wannan aikin amma nama alkawari bazan gayawa kowaba zan rufe wannan maganar namaka alkawari nabika nabi badu nayarda bazaka karasa rama a idonka ba bazan Bari ta fadi wannan labarin ba nama alkawari banida kowa sai ita bata da kowa saini katemakemu ja e yasheke da dariya  kasan Koda wannan maganar tafita bawani abu bane saboda bame jadani a wannan gari ninake milkin wannan gari nida kaho nasan cewa jama ar wannan gari basa so asawa mace karfi Ni Kuma komai da karfi nake yinsa da karfi zan keta duk wadda naso nakuma kasheta kaima yanzu zan kasheka hhhhhhh

       
           Haka rayuwar gidansu jeddah takasance kowa abunda yakeso yakeyi saboda uwa ba kwaba uba ya mutu a wannan lokacinne za ay bikin wata makociyarsu me suna ummi tare suka taso da jeddah makaranta daya sukai Amma kowa  da halinsa shiyasa basa shiri sosai sai dai idan an hadu a hanya hy hy nan Jeddah najin labarin irin mijindazata aura sukai ruwa d tsaki a harkar bikin ita da afra tunda ansan juna saboda mijin  me kudine na gaske tayi musu gaba daya ankon dinner din Dana bikin ita da aminiyarta afra sai da tasan yadda tayi suka shigewa amarya har rabon cards da ita akai takoma babbar kawar amarya ita d kawarta afra tsabar shishshigi anfara kamu washe gari dinner mijin d abokansa sun saki kudi shiyasa suke wadaka gashi sun hadu da Jeddah me bala in wayo idon cin nera wadda tasan lakanin karbar kudi a hannun namiji aranar dinner ta gaji da kyau Dan takusan fin amarya kyau Dan dai amarya amaryace kodako ta buzuzuce tanayin kyau ranar bikinta sunyi dinner dinsu meena event center dake longe road guri yayi guri anci ansha Nan aka Kira aminiyar amarya tabada tarihinta aka Kira jeddah Nan ta taso dakyar kamar Yar governor tana fita akahau shewa da tafi Nan camera tafara aikinta daukanta ake kmr baza a denaba gashi b turanci da hausa ta gabatar da jawabin ta koma Nan aka Kira aminin ango nn akafara zuga kirari yaro d kudi abokin tafiyar manya me kudi uban matsiyata Dan gidan kudi gadon kudi Nan y fito yana zuwa Nan fa kowacce yarinya taraina kanta wa kuke tsammani suhail Ibrahim gadon kudi kenan nanfa yafara larabci tamkar balarabe camera kamar zatay magana mata suka yanyabeshi mazako sai manni suke masa Ana gamawa aka saki kida Nan da nan ya balle rafar dollars yadinga zuba kudi tamkar besan ciwonsuba tamkar ya samu bolarsu nanfa mawaka suka samu nayi yi suke ba kakkautawa amarya da ango sun fito guri ya kara rinchabewa anata watsi da nera

STORY CONTINUES BELOW

       Jeddah kuwa mutuwar zaune tay tunda taga wannan matashin meji da kudi ta mutu a zaune dama gata mayyar kudi Amma shi wannan soyayyace me cike da sha awa takamata lokaci guda nan ta mutu a zaune duk rawar kan Nan nata Babu ita hankalinta be kara tashiba sai yadda taga yana zuba dollars a tsakiyar fili dakyar taja kafarta ta koma filin tasan yadda tay ta nanuka kusa dashi kawai kallonsa take bemasan tanay ba chan abokinsa ya lura da ita yadda tazama kamar gunki shi Kuma tunda yaganta tay masa ta tafi dashi yasa aransa yaga matar aure amma mace har mace Amma gaba daya ya lura ta tafi a duniyar San abokinsa gashi  shibamesan mata bane Dan betabajin yay masa zancen wata ba banda haleema yarinyar dayake masifar so wadda ze aura Bata karasa candy bane yace besan manyan mata da idanunsu y bude Yan gaba da secondary tayi karatun a gidansa behanaba yarinyace me nutsuwa gata iyayenta masu rangwame gatane suna dai da rufin asiri har ansa musu rana da ita tofa tirkashi muje zuwa

         A tsorace baban rama ya fara ja da baya suka fara binsa Nan yafara gudu ya nutsa cikin jeji suka dinga gudu gashi ya fara manyanta sukuma samarine masu jini a jika jinsu suke kamar zakuna ga ARNAN DAJI dama karfafa samudawa bazato ya zabga uban tuntube ya Fadi kasa warwas Nan sukayi masa chaaa aka sukayi masa dabaibayi suka daukeshi kamar kullin goro suka juya da baya Dan cika umarnin ogansu magajin garinsu ja e sarkin gobe suna zuwa suka cilla masa shi gabansa ya kece dawata mahaukaciyar dariya kagama gudun ina kaje bazaka taba tserewa ukubataba Dole ka karbi hukuncin Dana shirya yima kokanaso kobakaso saboda guduwar dakayi sainasa anganama azaba zuwa faduwar rana sannan mucinyeka hhhhhhh sai sarki me jiran gado sukadinga ihu suna murna suna masa kirari suna kara zugashi Kai damusa shiga cikin gari ka kawo Mana burkutu ku daureshi a wannan bishiyar haka yanaji yana gani suka daureshi suka dinga dukansa suna gana masa azaba har kusan faduwar rana sannan yasa akwance shi yasa akabashi wuka kakkaifa yasa suka danneshi yanaji yana gani sukay masa yankan rago nan suka hau ihu da sowa harda tafi Nan da nan aka hada wuta aka farke cikinsa suka fara cin kayan cikin danyu aka cire kan aka ajiyeshi agefen hanya akafara gasa naman anaci ana hadawa da burkutu sunata ihu da murna hankalinsu kwance ta Fadi gasassa

        Idan hankalinta yay dubu ya tashi har yanzu babanta be dawoba besaba dadewa hakaba gashi ta tabbata aduke najin jiki gashi tanaso taje taduba mara lafiyan nan dasuke masifar so ita da kawarta bara tabishi dajin taga ko lafiya  tunda tasan inda yake zuwa batagayawa tenkwai tafitaba saboda itama tazama kamar matacciya tayi tayi suje gida takiya kawai takyaleta tace mata inazuwa tadau hanyar jejin datasan yatafi tana tafe gabanta yanata faduwa Amma Bata kawo komaiba daga chan nesa ta hango hayaki tanadanjin kauri kauri kamar n mutum tunda tasan yanayin kamshin mutum wannan bana dabba bane tome akeyi a dajine toke meye naki wata zuciyar tace kije kinemo babanki kawai shiyafi Miki hankali kwance take ta tafiya tana kara dosar inda wutar take tazo daf da wutar kenan harzata gifta tunda sina Dan cikin ciyayi basa ganin giftawar mutum mezata hango kan mutum agefe a ajiye sunma manta dashi harzata wuce tace Bari dai in sanda inga wakuma yau aka yanka tadaure takarasa cikin sanda tana zuwa gabanta na cigaba da faduwa karsu ganta tayi tawuce lafiya tana zuwa harzata fasa dubawa saitace Kai bara dai naga kan wane wannan tundasu sunbada baya sunata shagalinsu tana dagawa wazata gani babantane batasan sanda tasaki wata gigitacciyar karaba jikinta y sandare a fusace suka juyo wazasu gani ramace  (chab dijan Nan Nima nasaki alkalamina jikina yanata Bari tofa muje zuwa meze faru a wannan dajin kubiyoni kusha labari)

Inajin dadin yadda kuke nuna kaunarku ga littafina da yadda kuke comment akansa godiya mara adadi agareku masoyana nice taku a kullum ako wane lokaci kuna Raina ina alfahari daku masoyana

            *FEEDYN BASH*
[8/30, 11:08 PM] 👯🏻Feedy Bash On Top💃💃: *🎭ARNAN DAJI🎭*
               *NA*
STORY CONTINUES BELOW

*FAREEDA ABDULLAHI*

*_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

              45-50
_*GODIYA DA JINJINA AGAREKI ANTY FAUXY YAR AMANA, AMANA TAKAIMIKI GASKIYA SAMUN MACE KAMARKI AKWAI WUYA MACE BA HASSADA BA KYASHI ALLAH YA KARA DAUKAKI DA DUKKAN YAN KAINUWA WRITERS*_

*JINJINA AGAREKI MARYAM DANDAWAKI SANNU DA KOKARI ALLAH YAKARA DAUKAKI YAKAWO KASUWA ME ALBARKA NAGODE MAKU*👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻

            A fusace suka juyo suga wacece wannan?  cike da farin ciki ja’e yace “itace ku cimmata ku kamon ita yanzun nan”.
  Tariga ta fita hayyacinta kawai gani tai sun yiyo kanta gadan-gadan nan tafara gudu,  gudu takeyi suna binta abaya haka suka dingayi har suka fara shigowa gari, nan suka dakata ita Kuma ta bazama cikin gari da gudu tamkar zararriya,  bata zame ko inaba sai gida, tana shiga taga haryanzu tenkwai na nan da gudu ta fad’a kanta jiki na rawa bakinta sai karkarwa yake ta rirri’keta taboye abayanta  “lafiyanki aduke menene? “
  Sai kallo ba magana nanfa tafara girgizata amma ina bata hayyacinta bata magana,  ganin haka yasa takamata suka fice daga gidan suka tafi nasu gidan suna shiga lamunde tace
“To sarakan yawo daga ina kuke?  kunsan munada mara lafiya gashi harya fara motsawa Amma ya kasa tashi saboda ciwon kansa ya dai bud’e ido yai yun’kurin tashi ya koma”
  cike da farin ciki take gaya musu taga duk sun mata shiru ba wanda ya kulata,  tenkwai taja hannun aduke takaita dakinsu tazaunar ta fita ta d’ebo mata ruwa a tulu me sanyi tabata takarba tasha ba tace komai ba  sai had’iyar zuciya take kamar zata had’iye zuciyarta,  daukanta tenkwai tayi ta kwantar da ita batace komai ba sai binta da idol kawai take tamkar zararriya ganin komai take tamkar a mafarki, “wai ankashe babanta ancinyeshi anwa aduke fyade tana chan batasan halin datake cikiba” gaba d’aya kwakwalwarta ta dena aiki ta tsaya chak ta sandare kawai akwance,  ganin haka tenkwai ta koma waje taleka d’akin majinyacinta da tunda tasa Kai Bata ‘kara waiwayarsaba sai yanzu taganshi yana baccinsa hankali kwance ta tsura masa ido tana hango tsantsar kyansa da nagartarsa sabanin wancen Dan iskan ja’en daba wata nagarta atare dashi sai zallar iskanci ace shizata aura tazauna har karshen rayuwarta gwara ta mutu data aure shi tana fatan wannan bawa ya kawo wani haske a wannan garin nasu.

          Yadauke idonsa daga kanta cike da takaicin yadda tazama tamkar gunki gaban wanda bemasan tanayiba shigashi yana tsananin kaunarta Amma Bata saniba gata kyakykyawa me diri mtsww yaja tsaki sai da jeddah takare masa kallo ta tabbatar da yay mata 💯 Nan takada kai takama hanyar fita daga hall din taja hankalin maza dayawa saboda kyanta Amma batasu takeba tafuce waje tanemi waje tazauna tana jiran taga fitowarsa ayko kafin atashi taga ya fito da sauri shida wani abokinsa sun durfafo inda take Nan takara suma azaune saida sukazo gab da ita taga yabude motarsa da hanzari ta tashi ta isa gabansa Tace “sannufa” yay mata banza kamar badashi takeba, abokinsane yayi karfin halin cemata “sannu y’anmata ya kike? Ta washe baki tare da qara yauqi ta amsa da “lafiya lau” Nan suka hau zuba dama shine Wanda ya ganta tun a ciki ta tafi dashi shiko be auraba tunda yaga kamar Yar hannunce yad’ana Amma zefi san ya aureta,  dataga wankin hula na shirin kaita dare saitace “abokinka baya maganane” yadan kalleshi a sace yaga yadda ya had’a rai ransa inyayi dubu ya baci sun barshi a cikin mota kamar bawansu, bayasan wargi Sam besan wanna shegen kwashe kwashen na faruk ya jiyo ya kalleta have “haka yake bikiga ya bude mota ya shigeba” “gsky yay mun” ya kalleta “Ni Kuma kinmun yaza ayi? ” tai far da ido “naima kamar Yaya? ” wani murmushi ya sakar mata irin nasu na ‘yan duniya sannan yace “kinmun a matsayin matar aure”
   Dariyar ita ma Tayi sannan tace “kaban dariya wallahi ni gaskiya abokinka nake so shi yai mun shizan aura”  ya’ke yayi don maganarta ta sosa masa rai amma ya dake yace “to ni a wane matsayin zaa ajiyeni?” “Abokina” ta fada da sauri sannan ta qara da “matsayinka kenan Kuma abokin mijina” Ya kalleta rai bace yace “To wannan da kike gani ansa masa rana Kuma bayasan babbar mace sannan baya kula mata”.
STORY CONTINUES BELOW

Ta dago ta kalleshi tace “wanne temako zakay mun yasoni ya kulani?”
  “Gaskiya babu” Ya bata amsa kai tsaye “zan dai baki card dinsa da number din wayarsa,  Amma Ni mezaki ban?” Ya qarashe zancen da kashe ido irin na yan bariki,
  “hmmm me kake so ajikina kafada da kanka zan baka shi? ” cike da murna yace “kinyi alkawari? ” bata amsaba ya dora da “kawai so nake ki mallakamun kanki”
  Murmushi ta sakar masa na manyan bariki tace “dan dai wannan karka damu ka kwantar da hankalinka.
“zanbaki complementary card dinshi, yadda zaki same shi a office da Kuma number din wayanshi shikenan ko? “
cike da farinciki tace “shikenan ngde gaskiya”
“to muje murage muki hanya”.

   Tana tsaye taga kamar ya motsa da hanzari ta karasa kusa dashi tace “sannu kafarka? ” saitaga ya bude idonsa Nan tacika da farinciki da gudu tafito waje cikin zumudi take kiran lamunde tana “Ya farka ya bude idonshi” lamunde ma cikin farin cikin tabiyota suka koma suka kamashi suka zaunar dashi sai binsu yake da ido ba umm ba ummun yakasa cewa komai kansa yakeji yay masa nauyi ya daure tam ya Kai hannu ya taba sai yaji a kulle yake ashe,  yay shiru ya kasa magana Nan lamunde ta dakko masa maganinsa tabashi yasha shidai bece komaiba kawai binsu yake da ido,  bai sansuba betaba ganin halitta irinsuba to Amma wayema shi meyake anan?  beda amsar tambayarshi sannu suke ta doka masa yanata kallonsu kamar gumaka chan lamunde tace “begama hutawa be dawo hayyacinsaba mu kyaleshi ya sarara zuwa jimawa muje” suna fita Dan naci ta fakaici idon lamunde ta koma tasashi agaba tanata kallonsa tana murmushi.

       Tunaninta daya yaza ay tayi rayuwa dashi dama haka yake idanuwansama kawai abun kallone shine zetafi da ita inda yake ya aureta ko kuwa waye shima batasaniba tambayar dataketaywa kanta kenan tabbas inasan shi zan rayu dashi bazan taba gajiya da kallonsaba.

      Ja ene tsaye yake ta bala’I “kuka Bari ta kubce muku tafiku gudune ko Yaya wannan yarinyar itace zata tonan asiri wajen tenkwai tabbas idan tasamu wannan labarin bazata aurenba Ni Kuma itace rayuwata ita nakeso”
cike da bacin rai damusa yace “haba sarki me jiran gado duk tarin kyawawan matanka Amma kace lallai sai wannan mummunar? “
A fusace yasa wuka ya tsarge wuyansa sai jini ya Fadi Tim kasa matacce “duk Wanda ze aibaya tenkwai hukuncinsa kenan kodako kahone kyau bashine maceba diri shine mace Dan haka ita nakeji tamun soyyarta har cikin bargona take” can yay wani tunani sannan yace “tabbas dole aduke ta bakunci lahira a yau din nan da ita da rama bazan barsu surayuba saboda idan suna raye tenkwai zata dinga tunawa da abunda ya faru Amma idan na kashesu nasan zata kara tsoronna takara yarda dani ta Mika  kanta gareni kawai Koda ba a daura aurenba”
“bashari”ya Kira yaransa “yau tsakar dare tunda duhu ya fara zamuje mu kashe aduke suka sannan muje har gida mu cinye rama Dan zatai maiko” (yafara tandar baki ya tsohon maye Koda yake meye maraba yadama mayen ne) suka hau murna,ya wurgowa musu harara “kufara shiri so nake akashe aduke abar gawarta amma ita nasanja shawara ba yauba saboda gobene bikin cin jarirai Dan haka a barta sai ankwana biyu adai kashe aduke yau” Nan suka hau ihu suna murna.

       Mahaifiyar ja’e ko abun duniya ya isheta tabbas sunada bukatar sanjin rayuwa jikinta nabata wannan bakon shize kawo musu sanji tayaya take wani tunani yazo mata ze zama daya daga cikin bayin bangarenta su goma ne Amma akwai wani tabbas kamarsu guda da wanchan sai dai shi be cika haskeba Amma ay akwai dabara akwai abunda suke sawa me rinar da fata shizatasa masa ta sallami wanchan ya gudu Amma sai ya warke.

     Take tasa aka kirawo mata darzan yana zuwa ya zube “angaisheda uwar tausayi uwa agun yariman masarautar kuguru”
“magana nakeso miyi dakai kasaurareni sosai idan ka kuskure hukuncin kisane akanka inaso nanda Dan wani lokaci zan umarceka dakabar garin nan zansaka a hanya kafita kabar garin nan ka koma beguwa tunda su naji anacewa suna dai bautar gunki Amma basa cin mutum Kuma suna karbar bako yafi kusa da garin Nan idan Kuma zaka iya ka karawa gabama to ka kara”  nan yace  “ranki ya dade   inada mata da d’a”
  “kabarsu kaje idan komai ya nutsa kadawo garesu” cike da murna yay godiya Amma kasan ransa yana jimanta yadda ze rabu da matar sa da d’ansa “karka kuskura ka nuna musu zaka bar wannan gari nasan yadda zanyi dasu kawai”.

           Dare na tsalawa suka dauki hanya suka shiga gidansu aduke suka sadada dakin suna shiga sukaga mutum a kwance kawai suka Burma mata wuka tasaki ihu suka kara mata suka daddatsata cikin Daren Nan ga gari da duhu suka sa kai suka fito suna fitowa suka hau sowa da murna saura daya burin ubangidansu ya cika ya mallaki abar sansa duka da anmasa alkawarin aurenta amma yafiso ta amince masa yayi wannan alkawarin saita soshi baze taba sa mata karfiba kamar yadda yakeyi soyake tabashi hadin Kai yaji Dadi ya morewa wannan jikin nata me masifar laushi cike da farin ciki yashiga turakarsa ya kwanta.
Ahankali take takawa saboda ba isashshiyar lafiya tana shiga taji tana taka abu tana dubawa taga jini mezatay tasaki wata kara anan tafadi tasume.

(tofa muje zuwa akara hakuri dai fans 😉😉👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻bana samun damar typing me yawa abubuwan sunmun yawa kuyi hakurin biyoni kudai yanzu labarin yasoma)

          *feedyn bash*

[10/19, 7:45 PM] 👯🏻Feedy Bash On Top💃💃: *🎭ARNAN DAJI🎭*
               *NA*
*FAREEDA ABDULLAHI*

*_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM DA SUNAN ALLAH ME RAHMA ME JIN KAI GODIYA TA TABBATA GA ALLAH UBANGIJIN TALIKAI*

*Wannan page din nakune  masoyana arnan daji fans group 2 iya masu comment nasadaukar muku da wannan page din Kuyi yadda kukeso dashi Allah ya bar kauna tsakaninmu ya kareku sharrin makiya fans Dina Ina godiya buhu buhu bisa addu’oin ku nagode sosai duk Wanda kukaso ku hanshi karantawama nakune🤣🤣🤣🤣*

+
*Book 2*
            40-45
Kije ki shayar da Rama da Tenkwai zan kula da aduke kibani su dukansu na shayar dasu bazaki iyaba lamunde akwai wahala shayar da ta gwaye nayi nacin tahanani haka na hakura na koma gida Ina kukan rashin bani aduke da timi batai ba da sassafe na dira a gidan sarki sai da nakira ya fito sannan ya kalleni yana washe Baki kin haihu kenan eh nace Masa namijine a’a macece ba haka yasoba so yai namijine Dan yacinye shi tunda ba lokacin haihuwar jarirai bane namika Masa Yar
Ihu yasa ya buga ta da kasa ku bace mun dagani wari take meye wannan karna Kara ganin ki a wannan masarautar abun mamaki na dauki yata nafito kowa yaba kyawunta yake yi gata Fara Kal Haushi ya cikani yadda kaho ya bugamun ya da kasa Amma batai komai ba haka naje gida cikin burin daukar fansa akan kaho naita shayar da yayana biyu idan aka kawon aduke idan nai yunkurin na hada na shayar dasu sam Bata karbar nono sun fita morewa a bangaren shayarwa gata da hakuri Bata taba karba ba harna kaura Ina samata sai tasa kuka
Ja’e Yana masifar San tenkwai sai da yasan yadda yayi iyarsa take sakawa akawo shi wajenta haka yake wuni a gunta Yana Mata Wasa ya kawo Mata kayan abinci na gidan sarauta sarki kaho yaita fada Yana Ina iya tace Yana bacci haka yake hakura a haka kar suka shekara hudu suna Shan nononsu tunda Basu da kanne a lokacinne timi ta yanke shawarar na barwa guga Rama

Na firgita dajin hakan duk da dama nafi shakuwa da Tenkwai tagaya mun dalilinta saboda Nan gaba sarki ze iya waiwayar ahalin tabo daga ke har yarki ba lallai Ku rayu Amma na tabbatar idan mukai haka zasu tsira Dan baze ganeba haka akai na dauki Rama na kaiwa guga ya riketa tsam yanasanta kamar ransa ya dinga koya Mata lakanin magunguna tun tana karama
Abunda na fuskanta Tenkwai nada tausayi Amma tanada zafi sosai wannan bakin halin nata ta tabbata jinin waziri Dan jininsu yafi karfi a jikinta tafi Kama da Yan gidan Rama Kuma dama babanta ta biyo akwaita da hakuri ga kaifin basira ga kokari akwaita da kyautatawa duk wani mutum ga fara’a Aduke ko baruwanta ko cikin Yan uwanta magana Bata Dame ta ba saita Kama Dole kullum burinta ta farantawa kakarta Bata zuwa ko Ina yawo sai Rama da Tenkwai haka suka tashi kansu daya diri dai agun Tenkwai abun har yafara ban tsoro tun tana karama ba ake kamunta haka Rama ita kankat ce badan yata bace ga kyau ga diri ga tarin masoya kamar ruwa tunda tun danka na karami mu ake kamashi
Sanda suka Kai shekara sha biyar lokacinne kowacce dirinta ya fito aduke wankan tarwadace  ga gashi gata da manyan idanuwa gancinta madaidaici ga nono ga duwawu kamar tenkwai ita kawi tenkwai komai nata yafi girmane kafin kaganta kaga nonuwanta idan tana tafiya maza har faduwa suke yadda duwawukanta ke kadawa  ita Kuma Rama akwai duwawu Amma ba nonuwa sosai Amma duk tafisu kyau mazan mu Basu damu da kyau ba ba auren kyau sukeba burinsu kayan aiki a lokacin aduke Bata kula kowa Amma Rama tana da saurayi haske yayinda tenkwai suke tsananin soyayya da Ja’e abunda ya durkushe soyyarsu halayen Ja’e daya Sanja

STORY CONTINUES BELOW

A gaban kowa sai ya kashe mutum ya yankashi su cinye saboda shine mejiran gado ubansa ya tsaya Masa tun tanaji kadan kadan a gari har wata Rana daga wani ya biyota kawai ya kashe shi aganta shikenan ta tsaneshi ta dauki alwashin saita ga bayansa haka yake bin Rama Yana neman ta shawo Masa kanta Amma Ina kullum Kara rura kiyayyarsa yake aranta duk wannan soyayyar ta shafeta Amma Ni Ina ganinta a kwayar idonta daukar fansane ya rufe Mata ido a lokacin kowa ya tsaida gwaninsa Banda aduke inda babanta ya bawa walkiya ita Dan asamu a daura auren su tare Amma Sam Tenkwai Taki Ja’e shine dalilin dayasa komai ya faru a baya

Kuka kowa yake cike da tausayi Nan suhail ya basu labarinsa kaf Amma yanaso yaje garinsu shida Ja’e Dan ya tabbatar da gaskiyar maganar lamunde gadai zanen iri daya me hakan ke nufi Nan ya Mike ya gabatar da sallah suka kura Masa ido cike da sha’awa suna so Susan meyake yi saida ya gama ya Gaya musu sallah ce yana bautar Allah ubangiji daya waye Allah yai murmushi shine Wanda ya haliccemu ya hallicci sama da kasa da ruwa da iska Nan ya dinga gaya musu irin girma na ubangiji cike da gamsuwa suke jinjina Kai muma munaso muzama irinka farinciki ya cika zuciyarsa ya durkusa yayi sujjada ga Allah

Hajiya ta shigo Tai parking ta leka sashin haleema kamar kullum a rufe daga gani andade ba’a budeba harda Yana ta girgiza Kai ta wuce ciki ta tarar jeddah nata sheka amai abunda take fama dashi kenan kwanan Nan wato haraswa kome taci sai ya dawo hajiya ta karasa da sauri ta riketa lafiya kike Jeddah ta Kara marairaicewa banida lafiya ne hajiya maza dakko gyalenki muje asibiti Dan tuni hajiyan tagane suka fita sukaje asibitin da suke zuwa akayi Mata text din jina da fitsari duk wasu gwaje gwaje anmata antabbatarwa da hajiya tanada cikin sati bakwai murna wajen hajiya ba’a cewa komai jeddah ko tagama mutuwa a tsaye ciki tun yanzu hankalinta ya tashi Dole ta zubar dashi bazata barshi ba

Hajiya natai Mata magana ta tafi tunani kyautar dubu dari taiwa likitan tace ya jira goron albishir dinsa suka fito suka wuce gida gajiya takasa gane kan jeddah ko Bata San cikin Bata dai fuskanci komai ba tunda me wayo ce ta hanata ta fuskanta ta maidata gidan tana ta kulawa da ita sai yamma Tai Mata sallama ta tafi bayan taiwa suhail albishir haukane kawai Beba iya farinciki yagama shigarsa da sauri ya baro office ya taho gida hajiya data fita sai tasa driver idan ya fita waje yai parking Haka ko akai yayi parking ta fito da kanta cikin ikon Allah security din Jeddah ya fita bayan layi

Ta Kira me gadi Dame wanki Dame ba shukoki ruwa tana tambayarsa abunda suka sani game da haleema Nan kowa yai shiru cike da tsoro ku kwantar da hankalinku ba abunda ze faru gaskiya nakesan sani Naga Banga motar taba kullum nazo Bata Nan na lura Kuma amdade ba’a bude sashinta ba Kuma Mina waya da babarta tace wata biyar kenan rabonsu dako wayene jiya damukai waya wace uwace zatai wannan alkunyar Bata taba takowa neman yarta ba saboda babanta ya Hana yasan tana lafiya kuji tsoron Allah kugayamun me kuka sani jikinsu yai sanyi Nan baba me gadi yace tun randa ta dawo daga makaranta tace Masa Bata Jin Dadi be Kara ganin ta fito daga gidan ba tabbas tana gidan sai kwanaki taga wata tafita da motarta da Kaya fal ciki me bawa fula ruwa yace Sam be ganin gilmawarta Amma kullum sashenta a rufe yake

Me wankine ya sharce xufar data jika shi ya Fara bayani gaskiya tana gidan Nan cikin mawuyacin Hali Danni kawai Ina zaune ne a gidannan Amma itake wankin gidan Nan kaf Nan ya kwashe komai ya Gaya Mata iya abuna yasani hajiya jirai jiri na dibanta ga wani haki datake da sauri ta fice ta shige mota muje kawai ta iya cewa hawaye take kawai Basu rike amanar yarinyar da iyayenta suka basuba me yasamu suha il Haka bazatai Masa Baki ba ya lalace Amma zesha mamakinta

Hajiya ce keta zagaye parlour dinta yayinda alhaji yai shiru kawai gaskiya kinyi dabara hajiya Allah ya biyaki wannan Abu sai addu’a tunda har suhail ze iya cin amanar yarinyar kirki akwai lauje cikin Nadi nifa alhaji shiyasa tun farko ban goyi bayan wannan lamarin ba Kai kadage ai gashinan zata kashe musu ya kashirya gobe da wuri miwa gidan tsinke a waje zami parking mu shiga da kafa Dan miga meke faruwa da idonmu kinyi tunani mekyau hajiya cewar alhaji da gaba daya hankalinsa baya jikinsa yarinyar ta bashi mamaki duk wannan kalaf kalaf din Ashe muguwace ta ciki na ciki haka suka kwanta cike da kunar zuciya kowa da abinda ke sakawat

STORY CONTINUES BELOW

Hajiya na fita Jeddah ta bude haleema ta galabaita ta Fara fita a hayyacinta taja ta kamar kayan wanki ta zubar a waje a Haka Zaki kutu na Kuma ce HIV Kika debo shegiya aljana haka Tai ta kuka ga yunwa da kyar ta rarrafa dakinsu ga Dan cikin ta sai neman dauki yake tun safe rabonta da abinci ga yamma tayi tana shiga ta cire murgujejiyar rigar dake jikinta wadda take sawa Dan kar jeddah tagane Maryama ce ta samo Mata wannan dabarar da gudu maryama ta rufe kofar ta Bata abinci me Rai da lafiya taci ta koshi sannan tayi sallah sunada toilet a ciki ta kwanta bacci me nauyi ya dauketa

Da hanzari ta Kira afra kawata akwai matsala cikine Dani wallahi ban shirya haihuwa yanzuba fashin kwana daya nayi nashan magani Amma Kinga nasamu wallahi barar dashi zanyi saina huta haba mtsww matsala dake rashin lissafi wannan cikin shize temaka Miki ki samu cikar burinki ki mallake suhail dashi Inaso kiban Aran hankalin ki kiji mezan ce miki ta Kara gyara rikon wayar inajinki kawata tafara magana kamar we Haka wannan cikin shize baki damar mallake iyayen suhail musammanma mom dinsa tunda kince su biyu ne yayanta gata da San Yara sannan Zaki San duk wani sirrin dukiyar suhail ta wannan cikin kinsamu magaji kiyi addu’a ki haifi namiji kingama da suhail har abada wow naji Dadi shawara me ma’ana zanyi yadda Kikace nagode sosai afra gaskiya kina kaunata

Ta kashe wayar saiga suhail kamar Wanda aka Koro Yana zuwa ya tarar da ita azaune tana ganinsa ta fashe da kuka menene harni haleema Dan nace ta Doran tuwo zata zaga harda cewa matsayinmu daya a wajenka Dan Haka ban isaba zagi ta uwa ta uba Dan tana bakin cikin Jin ance inada ciki jikinsa har rawa yake ita haleeman nizata nunawa ita Yar isakace yanzu zanci ubanta belt ya cire yaje daki Wanda yasan anan suke yafara bugu bugu ba na Wasa ba gaba dayansu sun firgita  musamman haleema datake bacci

*Mu hadu a next page inajiran comment team tenkwai suhail sai hakuri tenkwai ta haramta agareshi gaba daya sainaji comment dinku fans😂😂😂*

                 *Feedyn bash*
[10/19, 7:45 PM] 👯🏻Feedy Bash On Top💃💃: *🎭ARNAN DAJI🎭*
               *NA*
*FAREEDA ABDULLAHI*

*_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM DA SUNAN ALLAH ME RAHMA ME JINKAI*

*Wannan page din sadaukarwane ga arnan daji fans group 1 saboda jajircewarku wajen comment da yadda kuke nunawa book dina kauna Dani kaina Banda bakin godiya agareku sai dai addu’a kamar yadda bakwa gajiya dayimun addu’oi nagode Allah ya sakamuku da alkahairi ya Raya zuri’a ya baya muku dukkan bukatunku na alkhairi Kuyi yadda kukeso dashi Amma fa masu comment dayimun addu’oi😜😜😜Yan labe bandasu*

       *Book 2*
              35-40
Saida taga zata mutu ta sume ta kyaleta suhail ya fito yaganta a kwance kamar gawa Amma ko kallonta beba yasa Kai ya fice bangarensa yaje ya shiryo har sannan tana kwance tafarfado dai Amma ta kasa tashi Jeddah tafito tayi kyau ta shirya sukai kicibus da suhail ta rike hannunsa takai shi dinning sannan ta dawo taja haleema kamar kayan wanki ta yasar a waje ta koma dakin tamurza key da gudu maryama ta taho ta kamata ta kaita daki tana ta kuka harta zabge tayi sauri ta hada Mata shayi da kyar yake tafiya tana gamawa ta Fara amai a ranar dai Bata Kara bi takanta ba Tai ficewar ta

Ta Kira kawarta wadda Tai me suna zeenatu ita take Kara fanfama ta tana Kara dorata akan turba Mara kyau haka tazo bayan tasa suhail ya tafi office suka bude sashen haleema Dan ta karbo key din suka shiga suka Fara binkice Babu inda basu duba ba Babu gwalagwalanta to Dan uwarta Ina tasa su suka birkice komai Basu samuba cikin ikon Allah Basu ga komai ba Jeddah har kukan bakin cikin rasa wannan sarkokin tayi Koda suka shigo akwai zobuna a hannunta Amma yanzu Bata ga ko dayaba Kuma hannunta ba komai cikin bakin ciki da fusata ta jawo akwatinan ta kaf dinsu zeenatu ta taemaka Mata suka loda a motar haleema abun duk wani Abu me tsada dai dai Dana kitchen sai da suka kwashe dankam ta cika motar taba zeenatu key din taja taje zasuyi waya yai gwanjansu

STORY CONTINUES BELOW

Wata sabuwa dama a super market suka hadu da zeenatu Kuma ita ba Yar kano bace Yar kaduna ce zaman kanta take anan gidan haya take dama kudinta sun Kare shirye shiryen komawa wani garin take tunda taga ba ci karkari a cita abata dubu biyu ko daya wanima guduwa yake  sai Kuma jeddah ta bijiro Mata da wannan shawarar ranta kal tazo sukayi aikin tare

Ta sheke da dariya banza shasha idan Banda shashanci Baki sanni ban kiban dukiyar miliyoyi sai a lahira Amma bazaki Kara ganina ba Niko nasan ko banza nayi kudi daga Nan ko kayana bazan biya daukaba danma karki samen tsautsayi ya gifta Zaria zanyi nai gwanjon kayan Nan ko million biyar nasamu nase gida na Fara business ta kyal kyale da dariya tsintsu daga sama gasashshe lallai Jeddah kin cuci kishiyarki saboda bakin kishi da hassada kinsan tafiki komai Ni Kuma na cuceki

Take ta zare layin ta ta wullar a kwallata dodar tabi hanya sai Zaria jeddah ta fito a shirye tadau motar ta taje gidan zeenatu taganta garkame da kwado a a to Ina tayi tadinga Kiran wayar ta switch off chan taga message da wata number _jeedah karki kuskuren nemana Dan bazaki sameni ba nayi nisa a wata duniyar yadda Kika cuci kishiyarki Nima Haka zan Miki kiji idan da Dadi sai wata Rana karku wahalar Kiran wannan laying dan bazaki same shi ba bye uwargidan suhail hhhhhhh shegiya muguwa me bakar zuciya nafiki mugun Hali to_
Sakin wayar tayi tadinga birgima tana ihu ba Wanda ya kulata Dan unguwar dama ta karuwaice haka ta share hawayenta ta shiga mota tana tsinewa zeenatu idanta idanta saita kasheta
Haka zaman haleema ya kasance a gidan tundaga ranar Bata Kara Lekawa ko harabar  gidanba bare sashenta tazama baiwa kazama wadda bata da wani hutu sai aiki sai dai maryama ta faki ido ta temaka Mata gashi tayi masa zobo da al’adarta idan abun yadan sake shi zeje su gaisa da iyayensa idan sun tambaye shi haleema yace suna lafiya Amma shiyama manta da wata haleema suna ambatar ta gabansa na faduwa iyayensa sun so su fuskanci wani Abu Dan jeddah na zuwa da garar arziki Amma Sam haleema Bata zuwa kuma so biyu hajiya na zuwa Bata Nan idan ta tambayi jeddah sai tace ai yawo take Bata Zama Bata Nan abun Yana damun hajiya Amma batace komai ba ko alhaji Bata gayawa ba
Watan ta biyar a bangaren Jeddah tanai Mata bauta duk tayi Baki ta rame a wannan lokacinne ta farga cikine da ita Dan Bata taba tunanin cikine da itaba ta dauka dai tadena al’adane Dan Bata yin komai sai dai tana Jin abinci zataji babu kamar an Mata yasa Dan dai maryama tana yawon Sato Mata abinci ta boye Mata Dan Jeddah Tai Mata iyaka da abincin ita zata dafa anma Bata da rabo sai dai ragowa sai kowa yadiba har masu gadi sannan zataci kanzo da marayama taga haka shine take diba tana boye Mata tunda dakinsu daya

Abunda ke karawa Jeddah kaunar maryama shine yadda take zagin haleema agaban jeddah danta gayamata komai tazama kamar abokiyar shawararta Bata San cewa tafi kowa tsanarta ba Dan Bata taba ganin mace me mugun Hali irin jeddah ba haka zatai ta biye Mata suna zagin haleema idan suna tare da Jeddah haka zatai ta daka mata tsawa hakan yasa hankalinta ya Kara kwanciya da maryama itako haleema dake tasan komai Bata damuwa Dan tasan Shirin sune

Hankalin hajiyan suhail yaki kwanciya ta shirya tasa driver ya dakkota waya taiwa alhaji ta tafi gano iyalan suhail Dan tana yawan mafarkin haleema tana Miko Mata hannu ta temaketa ta rasa me hakan ke nufi cikin ikon Allah suka shiga gidan Tai parking kamar kullum side din haleema a rufe Jeddah dama duk Wanda ya shigo akwai security data dakko dakanta Wanda yake kiranta da gudu ta fito tasa haleema a store ta kulle kuka kawai take Mara sauti tana fatan Allah ya kawo Mata sauki da karshen Wannan lamarin datake ciki
A lokacin dasu guga sukazo bansan inda babanku yakeba inata nemansa nagaji nadawo sai ganinsu nayi suna zuwa suka Fara dukana sarki yahanasu ya tambayeni menasani game da mijina nace bansan komai ba tsintoni yai ina tafiya Ni kadai a daji hanya ta kwacemun shine ya aureni sarki ya gamsu da kalamaina Dan dama ya kwadaitu Dani tun farko yace su kyaleni Amma dasukaga cikin jikina sukace indai namijine sai ya yankashi a gabana suka juya suka tafi
STORY CONTINUES BELOW

Har sun tafi ya dawo da baya ya shedamun sun kashe mijina karna Sha wahalar nemansa Haka nadinga kuka Ina tumami bame temako na tafi gidan timi Ina shiga Naga mahaifiyarki jiki ya rikice guga Banda kuka ba abunda yake timi ce me dauriya haka muka dinga kuka chan ta haifo yarta Amma mummuna kamar babarta ta Kara wani yunkurin ta haifo Yar Amma wannan Bata da Muni ba lefi ko kallonsu batai ba ta mutu yadda ta haifo ta biyun Bata shura ba
Muka dinga kuka muna ihu gashi Bata da kowa sai kaho Yan uwanta duk sun mutu Dole mukaiwa sarki yaga diyar Yar uwarsa muka yanke shawarar medan kyan mubarwa timi ta kula da ita mununa Masa daya ta Haifa ze iya karbe daya mike muka je wajen sarki da wannan mummunar jaririyar muka sanar masa kanwarsa ta mutu be damuba burinsa a bashi diyar data Bari ya rainarwa Dan sa Ja’e ita ya aura Yana kallonta yaganta wata mummuna gata baka tuntana jaririya  tsorata yai ya saketa karamin yaro Ja’e ne dake gefensa yai hanzarin tareta ta fado hannunsa duk da shekarunsa shida a lokacin faduwa sukai tare ya kura Mata ido sai yaji wani irin Bala’in santa ya rungumeta kaho abarmun ita inasanta

Ba shiri ya taso ya fisgeta yabawa guga gata Nan nabar Maka ita kaje kai raineta kuka Ja’e yake sai anbashi ita yakaiwa iyarsa da karfi kaho ya rikeshi ya koremu yasa aje adau gawar kanwarsa a Kai daji a wullar Ja’e yadinga zindima ihu aka kaishi wajen iyarsa Yana kuka yake Gaya Mata shi yanasan jaririyar ta tambayi Wanda ya kawo shi meya faru Nan ya gaya mata komai ranta ya baci Yar kanwarsa ya wulakanta Haka daya sani ita ya Bata tanaso zata riketa na karbeta Ina goge hawaye kabarmun zan raineta cikamun kawai yai ya saki ihun kuka
Sarki yasa asanarwa da guga bayasan Kara saka yarinyar a idonsa haka guga ya karaci bakin cikinsa abunda sarki kaho yai Masa cikin Daren na Fara nakuda na haifi katuwar diyata kyakykyawa mekama da Dan uwanta kuka nadinga yi nasan sarki saiya rabani da ita a Daren naje na Sami timi Ina kuka da jariran a hannuna nagaya Mata abunda ya faru murmushi tayi baze rabaku ba wannan jaririyar bantaba ganin mekyau a garin Nan kamarta ba sai Dan uwanta wani Abu ta dakko tayiwa jaririyar ki Kai Masa ita da safe muninta daze gani sai yafi na wannan na rada musu suna yanzu sunanta Rama Yan biyu Kuma ta wajenki tenkwai ta wajen wajena aduke

*ANAN ZAN DAKATA FANS SAINAJI RA’AYOYI KU NAGODE DA YADDA KUKE KAUNAR ARNAN DAJI NICE ME KAUNARKU DA BURIN GANINKU A CIKIN FARINCIKI DA NISHADI A KODA YAUSHE*

               *FEEDYN BASH*
[10/19, 7:45 PM] 👯🏻Feedy Bash On Top💃💃: *🎭ARNAN DAJI🎭*
               *NA*
*FAREEDA ABDULLAHI*

*_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

           45-50
Dakyar tazo ta bude tana fitowa ya damketa ya Fara duka kamar Allah ya aikoshi Yana dukanta tana ihu maryama na gefe a rakube jikin ta sai Bari yake chan ya kyallo cikinta yaga kamar ya turo sai ya Dena dukan nata ya daga best din tata ciki haleema dama kinada ciki Baki taba gayanba inasansa ki kulamun dashi Dan Allah a tsorace ya dagata yajata saiga jeddah tafito yako saketa ya juya bayanta ya daga belt din yanata huci shedar dukan ta yake mtsww sweet heart kyaleta haka zanje ummata Bata da lafiya sai gobe zan dawo nazo na kaiki ne a’a yi zamanka ka rufe gidan kawai ta juya ta fice jikinsa har rawa yake ya bita ya rufe gidan ya dawo Yana kuka ya Kama haleema

Side dinsa ya kaita Tai wanka ya hada Mata tea me kauri kamar ze lasheta kiyi hakuri ki yafemun inasanki haleema Amma bazan iya nuna Haka ba zata iya yin fushi dani fushinta bala’ine a wajena takaici ya hanata cewa komai Nan ya samu ya kwashi amarcin sa yadda ransa ke so sai da yai so hudu suk ya gajiyar da ita ga mace me ciki da dandano betaba jin irin wannan magana dison dadin akan Jeddah ba gata ta koma kamar budurwa itako kamar Wanda ze shiga kofar gari gashi ta Saba Masa da jaraba be isa yaj magana ba suna gamawa ya Fara shara bacci Amma Ina haleema taje Tai wanka a ta dauro alwala tashin duniya yai wanka yai nafila yakiyi (kalubale gareku maza ba abunda ke dawainiya da suhail irin rashin addu’oi gashi sallah Bata wuce shi Amma besan nafila ba tsayuwar dare karatun alkur’ani Sam shidai kawai yai sallah ya addu’a ya tashi dayawa maza Haka suke wani sai ya shekara be dau alku’aniba duk da matan ma suna haka Amma dayawa su suna kamantawa ba kamarsu ba rashin azkar ke dawainiya da suhail Allah yasa mudace mugyara dukanmu musan muhimmancin sallar nafila musamman dmta tsakar dare da azkar da karatun alku’ani indai karike wannan bazaka tabeba)

STORY CONTINUES BELOW

Kememe yaki tashi dama itake matsa Masa to watansu biyar basa tare abun yaci jikinsa dayawa ga shi baya iya doguwar addu’a dama itace take Masa ya hadu da wadda marabar ta da kafikura kalmar shahada kuka kawai take tana Kai kukanta wajen ubangiji sai da Tai sallar asuba ta kwanta sai sannan ta samu ta rintsa itama dakyar ya tashi yai sallah Dan sai goma ko shadaya suke tashi sannan suyi sallah Yana idarwa ya Kara far Mata har kuka tai shima kukan yake Amma na dadi yamanta yaushe rabonsa da wannan dadin be kyaleta ba sai wajen goma sannan ya koma bacci ita Kuma ta mike ta shiga kitchen Tai masa girki me Rai da motsi Wanda ta Dade batai irinsa ba tanajin San mijinta tana ganin Allah ne Ya kawo Mata karshen lamarinta sanadin wannan cikin Dan bakaramin so yakewa cikin ba

Itako gimbiya Jeddah tana fita ta dauki babarta Basu zame ko inaba sai katsina tafiyar dare sukai Dan wajen layi ake na masifa achan suka kwana suka bi layi Banda tsinewa haleema ba abunda take abunda ya daga Mata hankali suhail na bacci Yana ambaton ta karta tafi ta barshi gashi afra tace kartai Mata asiri mtwww wallahi da haukatata zatai sanda sukaje mutum biyar suka samu a gabansu anan sukai shimfida suka kwana sai karfe bakwai ya Fara ganin mutane kafin sannan mutane sunfi dari biyu chab tashin hankali yaushe zata iya bin wannan layin Sam bazata iyaba babban abunda ya Bata mamaki ya akai ummanta tasan Nan harta San irin layin da ake chab lallai a Haka har layi yazo kansu

Suna shiga taganshi wani tsamurmuri dashi me far’a kafarsa dungulmi ba yatsu hakoransa duk sun zube saura kadan ya manyanta ya kallesu ya sheke da dariya shegiyar Mata bakin kabari mesa a tuna Allah bazaku Gama lafiya ba hhhhhh Kai boka wannan kirari Haka yai dariya nasan meke tafe daku dukanku akan mijin kine da kishiyarki Nan ya hasko Mata su akwance gado daya ga ciki harya turo ya bude shi sai shafawa yake yana sumbata yai dariya kinyi sake cikinta ya zauna daram ikon Allah ne kadai ze cire shi kuma Yara uku ne a ciki duk maza keko macece Zaki Haifa Abu daya zan Miki zansa ya manta da ita acire Masa ita a kwakwalwarsa baze Kara tunata ba sai dai idan ya ganta

Iyayen mijinki Kuma zasu zo Dan sun gani komai suzasu tafi da ita Amma zami musu rufin bakin daba zasu taba tunawa mijinki itaba duk abunda zasi miki karki damu lokaci yayi dazaki mallake shi ke kadai baze Kara kallon kowace mace ba duk wadda ya kalla ze kalleta ne a matsayin jaka hhhhhh nagama dake kuka take katitir Dan Allah katemakeni wallahi banasan ta haihu dashi na rokeka ka kashe ta kome kakeso zan baka Yaya uku maza Ni kima mace mezan tsira dashi na tabbatar kafin na kamota sun mallake dukiyar nagama magana ya daka Mata tsawa kisa a ranki basu aduniyar bazaku Kara ganin suba sai sannan hankalinta ya kwanta yauwa boka har naji Dadi million guda ta dire Masa shikansa yai mamaki Amma be nunaba sai kuma ke uwar banza danki kikeso ya shiryu baze taba shiryuwa ba ahaka ze mutu zan dai Baki layar sabani bashi ba kwalawa har ya mutu hahaha ya bawa jeddah nata magungunan yabawa ummanta layar ku tashi ku tafi nagama daku gafalallu ya daka musu tsawa da gudu suka fito
Suka ja motarsu suka tafi gida sai wajen 1 suka shigo kano ta sauke ummanta ta wuce gidan a kofar shiga side dinsa ta Fara zuwa ta barbada maganin da aka Bata cike da murmushi ta koma bangaren ta ta Kara zuba wani daga Nan ta shige ciki tayi wanka ta fito ta koma bangaren suhail tana doka kofa cike da bala’i kufito munafukai hankalinsu yai masifar tashi su dukansu a bacci sukaji dukan kofar a zabure yace buya bara naje da sauri ya bude mata tana Ina wafa ba kowa ban waje ya tsaya ta fisgoshi Yana taka maganin yaji kansa na juyawa ciki ta shiga daga ita sai best da zani ta Fara finciko ta gashin ta ta damko har harabar gidan nizaki ciwa Amana dama cikine dake kike boyewa wannan cikin wayai Miki Dan bana mijina bane kinemo Masa uba suhail zo kokasan wannan girgiza Kai yayi ya dauke Kai bansan taba tace matar kace ita Wannan cikin nakane banawa bane bansanta ba tanemawa cikin Nan ubansa

Ya shige ciki Yama manta dasu a wajen Nan ta Fara dukanta kamar Allah ya aikota dukanta take tana dukan cikinta sai ga alhaji da hajiya a waje sukai parking da kafa suka shigo ko motsinsu Bata jiba ta danne cikin sai ga jini ya Fara malala kamar an bude famfo ihu hajiya tasa tayo kanta ta duba haleema Bata numfashi sai jini take zubarwa ta kasanta kamar famfo hajiya naganin Haka Tai kan Jeddah kamar wata mahaukaci dukanta take ta ko Ina ta hada Mata jini da majina dakyar alhaji ya bambareta kamata mukai ta asibiti barta Haka suka kinkimeta sukasa a mota sai zubar da jini take.

STORY CONTINUES BELOW

Cike da farinciki suhail yace da gaske zaku musulunta suka hada Baki eh zamu bi addinin ka Dan dama hanyar daxamu bar bautar badu muke nema mun rasa mafita bamu San yazami ba suhail yai farinciki yabasu kalmar shahada suka maimaita dakyar suke fada sai da suka maimaita so bakwai sannan suka haddace Nan ya koya musu wankan tsarki ya nuna musu yadda addini yake musamman su masu wata irin al’ada

Abu na farko daza kuyi ku kurufe jikinku ku sitirta jikinku Amma tayaya bakuda wasu kaya sai ganye abunda za ayi anemi manyan fatu ai musu dinki Wanda ze rufe musu ko Ina Ja’e yace za’ai haka Nan ya dinga koya musu duk wani Abu da musulunci ya koyar suhail yace yansan tafiya garinsu bayaso ranar bikin shekara ta ruske shi ba’a kau da wannan dabi’ar ba an ceci bayin Allah daga fadawa halaka Ja’e Kai zaka tsara komai shiru yayi tabbas Kam da kaina zan dauki fansar kashe mahifinka suhail Dan kaho baze taba shiryuwa ba

Da ka barshi Amma Sam yace hakan baze yiwu ba Dan Dole sai ya mutu Yana mutuwa muguwar dabi’a ta mutu a garin Nan Amma kasheshi ba karamin Abu bane kasan cewa Yana mutuwa nizan gaji sarautar Amma zan maidoma da kayar ka Dan banaso na tsani sarauta a’a Ja’e karmi Haka dakai wallahi saika karba sukai dariya ya kamat dukanku nasanja muku suna ke lamunde Babar mu kin koma Aisha ke kuma Rama kanwata kin koma Ramatu ke Kuma tenkwai mayar Ja’e ta sunkuyar dakai Dan kunyarsa takeji sungama hauka akansa ita da yar’uwarta Ramatu Ashe yayansune murmushi Tai

Nasa Miki suna fadila ke Kuma Aduke yai Mata wani kallo me tattare da ma’anoni dayawa sunanki subai’a suna dayazo Masa kenan sunan Yana burgeshi besan meyasa ya tsinci kansa da sa mata wannan suna ba
[10/19, 7:45 PM] 👯🏻Feedy Bash On Top💃💃: *🎭ARNAN DAJI🎭*
               *NA*
*FAREEDA ABDULLAHI*

*_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM DA SUNAN ALLAH ME RAHMA ME JIN KAI*

*WANNAN PAGE DIN NAKUNE ARNAN DAJI FANS GROUP 3 NAGODE MASU COMMENT DA KOKARI ALLAH YASAKA INAJIN DADIN COMMENT DINKU ALLAH YA BIYAKU DA GIDAN ALJANNA INAJIN DADIN YADDA KUKEMUN ADDU’OI ALLAH YA AMSA NAGODE FANS👏🏻👏🏻👏🏻*

     *Book 2*

             50-55

Jini ne ya tsinke Mata kafin kace meye wannan hankalinsu ya tashi inda ramatu ta tafi dakko kayan aiki kafin ta dakko har cikin jikinta ya Fadi da sauri ta dawo ta Bata taimakon gaggawa ta dawo dai dai Amma tanata zubar da jini Nan da Nan sukai Mata kunzugu da fata ran suhail ya baci ga Ja’e a wajen duk da yasan komai game da abunda yai Mata Amma ransa ya baci yaji Bala’in kishi ya kamashi Nan da nan yaja Ja’e waje baze yiwuba suhail kafita a Haka bara nasa a dinkama fata yanzu wadda zata sitircema ko Ina Nima zansa adinka Mana harda Suma matan suhail yaji Dadi hankalinsa ya kwanta zasu samu su sitirce jikinsu kafin ya samu ya fita daga garin ya kawo musu Kaya MASU kyau
Ja’e ne ya tabo suhail daya tafi tunani inaso nasanja suna duk da na fulanine kamar yadda kafada sunan manzon Allah nakeso Muhammad nakeso kadinga kirana kafin musamu addinin ya karbu a garin Nan alfarmar danake roko guda dayace kadawon da fadila ta Wallahi itace rayuwata tun tana jaririyar ta nake santa sanda kowa ya tsaneta base yanzu da kirar ta tafitoba Kai yayane a wajenta nasan zataji maganar ka kazama namiji Mana Mohd cewar suhail itama tanasanka Naga tsagwaron sanka a kwayar idonta muna Nan halayenka ta tsana yanzu Kuma daka gyara dakanta zata janyoka jikinta

Kawai shawarar da zan baka anan itace karabu da ita dakanta zata nemeka ka shareta sannan kayi kokari ka fahimtar da mahaifiyar ka mu samu itama ta musulunta kaga mun Kara yawa karka damu Amma inzaka je garinku zan bika a’a Ja’e ya dalla Masa harara au namanta mohd kayi hakuri nida subai’a kawai zamuje itama Dan lafiyarta Nan Mohd ya Kama kuka Yana nacuci baiwar Allah na cuce ta Nan ya dinga lallashin sa kayi hakuri Haka kaddarar ta take na tabbatar da cewa da Kuna cikin hasken musulunci Wallahi bazaka aikataba zuciyarka me kyauce babanka ne ya kashe maka zuciya kayi shiru Haka

STORY CONTINUES BELOW

Tabbas musulunci shine addinin gaskiya Ina  kaunar wannan addini kallifa yadda mukai haske harwani kyau fadeela ta take duk wannan bakin munin ya kau tunda mukai wanka mukai sallah akwai wankan dazaku dingayi na kullum da soso Nan baku da sabulu Amma nasan bazaku rasa bishiya me fito da soso ba tabbas akwai koba wanchan din ruwan koginmu Yana kumfa sai mudigayi bakiji har nadena wannan Karin warin da hamami ba suka sheke da dariya gaba daya katemakeni Mohd kasamar mun hanya mu gudu nida subai’a ta habawa dariya Mohd yake Nina gane take takenka cewa santa kake Kai dai Bari Ina Santa Ina Tsoron matata jeddah caraf a kunnen ramatu tazo fitowa Yana Tsoron matar sa

Chab namiji kamar yayanta Yana Tsoron matar sa ba haka ta barshiba Dole zata laluba indai har tayi Masa wani abun wallahi saita warware tayi silar tonuwar asirinta fasa fitowa Tai ta koma gida yauwa suhail maza koma ciki Kar mutane suganka da wasu Kaya daban Dan dai dama suna hidimar bikin shekara ne suna chan bazaka ga kowa yanzu ba Nima Dan kaho yasan Banda lafiya ne nake Nan azatonsa Ina wajen iya Dan ita Bata zuwa wayannan shirmen koma ciki maza yanzu za’a dinka kayan zuwa dare zan dawo sukai musabiha ya koma ciki shi Kuma ya nufi gida cike da tsantsar farinciki.

A guje suka shiga da ita asibitin da hanzari likitoci suka taresu Kai tsaye aka wuce da ita ICU Banda addu’a ba abunda suke hajiya ta tsani Jeddah bazata Kara yarda da ita ba Dan tagama Mata da suhail Amma shima wallahi dai ya gane kuskuren sa bashi ba haleema bazata taba yi Masa maganar taba fatanta ta samu lafiya tunda Bata mutu ba Banda alhaji ko waje yanema yazauna yanata lazimi wannan masifa har Ina Ashe Haka wannan yarinyar take da mugun Hali tayi musu lumbu lumbu ta cikasu da alkhairan ta Ashe duk kissa ce irin ta Mata tana chan tana gasa wadda ta kasance kishiya agareta Yar’uwa awajenta idan ta riketa tsakani da Allah gidansu gidan tarbiyya ne Amma Ina gashi ta cutar da ita cutarwa me yawa

Abunda ke bashi mamaki meyasa Mata suka dau kishi hauka basa koyi da kishi irin na matan annabawa irin na mutanen da susai dai kawai hauka sunsa San zuciya da San Rai a zukatansu Kuma duk Akan namiji namiji dai namiji dai Kuma ba’akan komai ba sai wannan jijiyar mtsww yaja tsaki sune bin boka malamai duk Dan jijiya da abun duniya inbanda hauka duka duniyar nawa take tanzu idan ta kashe ta ribar me zataci karkari Tai ta Zama a wajensa ita kadai meye a duniyar to Jin dadin kankanine taci me kyau Tasha mekyau taje kasashen duniya ta shiga kalar motar datake so tasha AC ta rike manyan wayoyi shikenan burinta ya gama cika a duniya sai me Kuma karshen ta kabari inda waccen itama Dole chan zata

Inbanda hauka Mata sun haukace akan kishi sune tusa wannan Sha wanchan duk Dan ki mallake miji ki rayu ke kadai a wajensa saboda wannan jijiyar mtsww yaja tsaki sai jiyai anbude kofar da sauri ya Mike ya nufi doctor din dayake ta sharce gumi kamar nadaga AC ya fito ba awansu biyu cur sannnan suka fito biyoni alhaji yace kawai ya wuce da hanzari ya bishi hajiya Tai hanyar ICU din Wai zata shiga aka dakatar da ita doctor na shiga ya bude fridge ya dakko ruwa me sanyi ya Dan Sha kadan ya ajiye ya kalli alhaji garin Yaya Haka ta faru dabadan kun kawota asibiti da wuriba zata iya rasa cikin jikin ta Amma cikin ikon Allah Yana Nan gaskiya akwai wahala da yunwa a jikinta bazamu sallameta yanzu ba gaskiya

Mun samu numfashin ta ya dawo normal Amma Bata farfado ga bill din ansai komai to shikenan ya kalla ya duba ya Mika Masa ATM kaje kazare Ni bana zuwa banki kasan Dana Kuma baya gari ya fada cike da dacin zuciya Dan bayasan tunawa da suhail ya ci Amana wannan wane irin yarone Koda asirin kamar yadda hajiya take fada akwai halinsa yanada sake shima da addu’oi tun Yana gida kuwa Allah ya sawake ya fada ya Mike to alhaji zan kawo ma gida ku koma gida tunda ba’a shiga inda take to likita ai dama munsan dokar asibitin ku ba Dan jinya dariya sukai alhaji ya fito ya riko hannun hajiya datake ta masifa sai anbarta ta shiga taga yarta ba Wanda ya kulata ita kadai take ta fadanta a mota yasata ki kwantar da hankalin ki tana karkashin kulawar doctor Sadik karki damu kinji hajiya kefa jaruma ce Banda tsinewa Jeddah ba abunda take shiru yai Mata kawai

STORY CONTINUES BELOW

Jeddah ce take ta ihu Dan ba karamin dakuwa tayi ba a hannun hajiya Taji tsohon Kashi jitai Abu na binta tana dubawa taga jini ihu tadinga zundumawa Wanda yajawo hankalin ma’aikatan gidan ku kirawon suhail Dan ubanku a sashen sa jiki na rawa suka dinga buga Masa ya fito lafiya madam ba lafiya ai da gudu ya fice ya ganta kwance cikin jini a bakin harabarsa da gudu ya sungumete yasata a mota sai asibiti suna zuwa aka karbeta likita yace ai Bari tayi Nan da nan akai Mata wankin ciki Dan tafita daga hayyacinta kuma be Gama zubewa ba Sai washe gari ta farka suhail ya Gaya Mata ai Bari tayi ihu tadinga yi a asibitin dakyar yasamu ya rarrasheta tayi shiru a Haka har ta warke aka sallameta wata biyu tsakani ta Kara samun ciki Abu yaci uban nada Dan ita Allah ya kasheta namiji zata Haifa tagwaye Haka sukaita rainon cikin

Bayan sati biyu Taji sauki aka sallameta suka koma gida lokacin Ana waec November December alhaji ya biya Mata ta zana cikinta nata girma d kyar take Zama da tashi side guda aka ware Mata suhail nema San tana gidan ba ba Wanda ya karai Masa maganrta shima bewa kowa ba ido kawai suka zuba Masa hajiya taso yi alhaji ya hanata Ana Haka suka yanke shawarar tana haihuwa zata wuce Istanbul karatu tunda faruk na chan yayi aure ya auri Hanan ya kaita chan Al ameen ma Yana chan Amma shi ya kusa dawowa kanin suhail kenan tunda yagama primary ya koma chan da kyar alhaji ya yarda da Cha yai sai dai ya tafi jami’atul Madina to ganin turkey din akwai musulmai da dama Kuma Bata da lalacewar wasu kasashen shiyasa ya barshi

Angayawa iyayen ta sun amince tunda da auren dansu akanta nunawa sukai tare zasu tafi shi ya koma chan shiyasa baya zuwa gaishesu tunda sukai aure wata biyu ne yake zuwa tun daga nan bashi ba Yar tasu Amma sun san suna lafiya Kuma idan kosu ko wani nasu yaje sai ace ai tana kasar waje dame gidan shiyasa hankalinsu ya kwanta yanzu ko tana gidan surukanta rainon ciki a cewar su ba Allah ya sauki haleema lafiya ta haifo yayan ta maza guda uku lafiyayyu masu tsananin Kama da mahaifinsu ba ta inda suka baro shi

Bari indaka ta anan sai min hadu fans a gidan suna 😂😂😂😂
_Nayanke shawarar zan dinga kulle groups Dina sai nai posting na bude ai min comment sbd bakwa bin dokata sam Ina kokarin faranta muku da Dadi ba Dadi Amma Kuna batan Rai kullum gaskiya gwara na rufe yafi sauki sainaji comment dinku nice taku a Koda yaushe_

           *Feedyn bash*
[10/19, 7:45 PM] 👯🏻Feedy Bash On Top💃💃: *🎭ARNAN DAJI🎭*
               *NA*
*FAREEDA ABDULLAHI*

*_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM DA SUNAN ALLAH ME RAHMA ME JIN KAI GODIYA TA TABBATA GA ALLAH UBANGIJIN TALIKAI TSIRARA DA AMINCI SU TABBATA GA ANNABI MUHAMMAD (SAW)*

*_FANS INAME BAKU HAURIN CEWA ZAN RUFE GROUPS DINA ZAN MAIDA SHI GUDA DAYA INA DA GROUP HAR HUDU AMMA WANI GROUP DIN KO MUTUM GOMA BASA MUN COMMENT A CIKIN GROUP DINA HAR GWARA NAJE WASU GROUP DIN KARKUGA LEFINA WALLAHI RUFEWA ZANYI DAN MAGAJI DA WAHALA DA BAKINA DA AIKIN BANZA  MASOYANA ZAN WARE GROUP DAYA WANDA DUK MASOYANA MASI MUN COMMENT ZANSA SU A CIKI RAGOWAR KUMA BAZAN IYA TSAYAWA CIRE MUTANE BA DAN HAKA ZANYI LEFT IN YASO KOWA YAYI LEFT NAGODE SOSAI NICE TAKU PRINCESS FEEDY CELE_*

    *Book 2*

           45-60

Dakyar tazo ta bude tana fitowa ya damketa ya Fara duka kamar Allah ya aikoshi Yana dukanta tana ihu maryama na gefe a rakube jikin ta sai Bari yake chan ya kyallo cikinta yaga kamar ya turo sai ya Dena dukan nata ya daga best din tata ciki haleema dama kinada ciki Baki taba gayanba inasansa ki kulamun dashi Dan Allah a tsorace ya dagata yajata saiga jeddah tafito yako saketa ya juya bayanta ya daga belt din yanata huci shedar dukan ta yake mtsww sweet heart kyaleta haka zanje ummata Bata da lafiya sai gobe zan dawo nazo na kaiki ne a’a yi zamanka ka rufe gidan kawai ta juya ta fice jikinsa har rawa yake ya bita ya rufe gidan ya dawo Yana kuka ya Kama haleema

STORY CONTINUES BELOW

Side dinsa ya kaita Tai wanka ya hada Mata tea me kauri kamar ze lasheta kiyi hakuri ki yafemun inasanki haleema Amma bazan iya nuna Haka ba zata iya yin fushi dani fushinta bala’ine a wajena takaici ya hanata cewa komai Nan ya samu ya kwashi amarcin sa yadda ransa ke so sai da yai so hudu suk ya gajiyar da ita ga mace me ciki da dandano betaba jin irin wannan magana dison dadin akan Jeddah ba gata ta koma kamar budurwa itako kamar Wanda ze shiga kofar gari gashi ta Saba Masa da jaraba be isa yaj magana ba suna gamawa ya Fara shara bacci Amma Ina haleema taje Tai wanka a ta dauro alwala tashin duniya yai wanka yai nafila yakiyi (kalubale gareku maza ba abunda ke dawainiya da suhail irin rashin addu’oi gashi sallah Bata wuce shi Amma besan nafila ba tsayuwar dare karatun alkur’ani Sam shidai kawai yai sallah ya addu’a ya tashi dayawa maza Haka suke wani sai ya shekara be dau alku’aniba duk da matan ma suna haka Amma dayawa su suna kamantawa ba kamarsu ba rashin azkar ke dawainiya da suhail Allah yasa mudace mugyara dukanmu musan muhimmancin sallar nafila musamman dmta tsakar dare da azkar da karatun alku’ani indai karike wannan bazaka tabeba)

Kememe yaki tashi dama itake matsa Masa to watansu biyar basa tare abun yaci jikinsa dayawa ga shi baya iya doguwar addu’a dama itace take Masa ya hadu da wadda marabar ta da kafikura kalmar shahada kuka kawai take tana Kai kukanta wajen ubangiji sai da Tai sallar asuba ta kwanta sai sannan ta samu ta rintsa itama dakyar ya tashi yai sallah Dan sai goma ko shadaya suke tashi sannan suyi sallah Yana idarwa ya Kara far Mata har kuka tai shima kukan yake Amma na dadi yamanta yaushe rabonsa da wannan dadin be kyaleta ba sai wajen goma sannan ya koma bacci ita Kuma ta mike ta shiga kitchen Tai masa girki me Rai da motsi Wanda ta Dade batai irinsa ba tanajin San mijinta tana ganin Allah ne Ya kawo Mata karshen lamarinta sanadin wannan cikin Dan bakaramin so yakewa cikin ba

Itako gimbiya Jeddah tana fita ta dauki babarta Basu zame ko inaba sai katsina tafiyar dare sukai Dan wajen layi ake na masifa achan suka kwana suka bi layi Banda tsinewa haleema ba abunda take abunda ya daga Mata hankali suhail na bacci Yana ambaton ta karta tafi ta barshi gashi afra tace kartai Mata asiri mtwww wallahi da haukatata zatai sanda sukaje mutum biyar suka samu a gabansu anan sukai shimfida suka kwana sai karfe bakwai ya Fara ganin mutane kafin sannan mutane sunfi dari biyu chab tashin hankali yaushe zata iya bin wannan layin Sam bazata iyaba babban abunda ya Bata mamaki ya akai ummanta tasan Nan harta San irin layin da ake chab lallai a Haka har layi yazo kansu

Suna shiga taganshi wani tsamurmuri dashi me far’a kafarsa dungulmi ba yatsu hakoransa duk sun zube saura kadan ya manyanta ya kallesu ya sheke da dariya shegiyar Mata bakin kabari mesa a tuna Allah bazaku Gama lafiya ba hhhhhh Kai boka wannan kirari Haka yai dariya nasan meke tafe daku dukanku akan mijin kine da kishiyarki Nan ya hasko Mata su akwance gado daya ga ciki harya turo ya bude shi sai shafawa yake yana sumbata yai dariya kinyi sake cikinta ya zauna daram ikon Allah ne kadai ze cire shi kuma Yara uku ne a ciki duk maza keko macece Zaki Haifa Abu daya zan Miki zansa ya manta da ita acire Masa ita a kwakwalwarsa baze Kara tunata ba sai dai idan ya ganta

Iyayen mijinki Kuma zasu zo Dan sun gani komai suzasu tafi da ita Amma zami musu rufin bakin daba zasu taba tunawa mijinki itaba duk abunda zasi miki karki damu lokaci yayi dazaki mallake shi ke kadai baze Kara kallon kowace mace ba duk wadda ya kalla ze kalleta ne a matsayin jaka hhhhhh nagama dake kuka take katitir Dan Allah katemakeni wallahi banasan ta haihu dashi na rokeka ka kashe ta kome kakeso zan baka Yaya uku maza Ni kima mace mezan tsira dashi na tabbatar kafin na kamota sun mallake dukiyar nagama magana ya daka Mata tsawa kisa a ranki basu aduniyar bazaku Kara ganin suba sai sannan hankalinta ya kwanta yauwa boka har naji Dadi million guda ta dire Masa shikansa yai mamaki Amma be nunaba sai kuma ke uwar banza danki kikeso ya shiryu baze taba shiryuwa ba ahaka ze mutu zan dai Baki layar sabani bashi ba kwalawa har ya mutu hahaha ya bawa jeddah nata magungunan yabawa ummanta layar ku tashi ku tafi nagama daku gafalallu ya daka musu tsawa da gudu suka fito
STORY CONTINUES BELOW

Suka ja motarsu suka tafi gida sai wajen 1 suka shigo kano ta sauke ummanta ta wuce gidan a kofar shiga side dinsa ta Fara zuwa ta barbada maganin da aka Bata cike da murmushi ta koma bangaren ta ta Kara zuba wani daga Nan ta shige ciki tayi wanka ta fito ta koma bangaren suhail tana doka kofa cike da bala’i kufito munafukai hankalinsu yai masifar tashi su dukansu a bacci sukaji dukan kofar a zabure yace buya bara naje da sauri ya bude mata tana Ina wafa ba kowa ban waje ya tsaya ta fisgoshi Yana taka maganin yaji kansa na juyawa ciki ta shiga daga ita sai best da zani ta Fara finciko ta gashin ta ta damko har harabar gidan nizaki ciwa Amana dama cikine dake kike boyewa wannan cikin wayai Miki Dan bana mijina bane kinemo Masa uba suhail zo kokasan wannan girgiza Kai yayi ya dauke Kai bansan taba tace matar kace ita Wannan cikin nakane banawa bane bansanta ba tanemawa cikin Nan ubansa

Ya shige ciki Yama manta dasu a wajen Nan ta Fara dukanta kamar Allah ya aikota dukanta take tana dukan cikinta sai ga alhaji da hajiya a waje sukai parking da kafa suka shigo ko motsinsu Bata jiba ta danne cikin sai ga jini ya Fara malala kamar an bude famfo ihu hajiya tasa tayo kanta ta duba haleema Bata numfashi sai jini take zubarwa ta kasanta kamar famfo hajiya naganin Haka Tai kan Jeddah kamar wata mahaukaci dukanta take ta ko Ina ta hada Mata jini da majina dakyar alhaji ya bambareta kamata mukai ta asibiti barta Haka suka kinkimeta sukasa a mota sai zubar da jini take.

Cike da farinciki suhail yace da gaske zaku musulunta suka hada Baki eh zamu bi addinin ka Dan dama hanyar daxamu bar bautar badu muke nema mun rasa mafita bamu San yazami ba suhail yai farinciki yabasu kalmar shahada suka maimaita dakyar suke fada sai da suka maimaita so bakwai sannan suka haddace Nan ya koya musu wankan tsarki ya nuna musu yadda addini yake musamman su masu wata irin al’ada

Abu na farko daza kuyi ku kurufe jikinku ku sitirta jikinku Amma tayaya bakuda wasu kaya sai ganye abunda za ayi anemi manyan fatu ai musu dinki Wanda ze rufe musu ko Ina Ja’e yace za’ai haka Nan ya dinga koya musu duk wani Abu da musulunci ya koyar suhail yace yansan tafiya garinsu bayaso ranar bikin shekara ta ruske shi ba’a kau da wannan dabi’ar ba an ceci bayin Allah daga fadawa halaka Ja’e Kai zaka tsara komai shiru yayi tabbas Kam da kaina zan dauki fansar kashe mahifinka suhail Dan kaho baze taba shiryuwa ba

Da ka barshi Amma Sam yace hakan baze yiwu ba Dan Dole sai ya mutu Yana mutuwa muguwar dabi’a ta mutu a garin Nan Amma kasheshi ba karamin Abu bane kasan cewa Yana mutuwa nizan gaji sarautar Amma zan maidoma da kayar ka Dan banaso na tsani sarauta a’a Ja’e karmi Haka dakai wallahi saika karba sukai dariya ya kamat dukanku nasanja muku suna ke lamunde Babar mu kin koma Aisha ke kuma Rama kanwata kin koma Ramatu ke Kuma tenkwai mayar Ja’e ta sunkuyar dakai Dan kunyarsa takeji sungama hauka akansa ita da yar’uwarta Ramatu Ashe yayansune murmushi Tai

Nasa Miki suna fadila ke Kuma Aduke yai Mata wani kallo me tattare da ma’anoni dayawa sunanki subai’a suna dayazo Masa kenan sunan Yana burgeshi besan meyasa ya tsinci kansa da sa mata wannan suna tunda yafara ganinta yake tausaya Mata Dole idan ze koma da ita ze koma yanema Mata lafiya mikewa tayi cike da kunya cikin tsautsayi ta zame ta Fadi Tim ta kwalla Kara kafin kowa yaje kanta suhail yai tsallen badakere yake kanta.

_To fans sainaji ra’ayoyinku ace a group inada member sama da 200 a kowane group Amma comment bana samun guda ashirin cikakke a kowane groups Allah ya kyauta duk hukuncin Dana zartar karkuga lefina dama na muku bayani tun a baya nice taku har kullum_

             *Feedyn bash*
[10/19, 7:45 PM] 👯🏻Feedy Bash On Top💃💃: *🎭ARNAN DAJI🎭*
               *NA*
*FAREEDA ABDULLAHI*

*_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
STORY CONTINUES BELOW

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

_*ASSALAMUALAIKUM FANS DAN GIRMAN ALLAH BADANNI BA NACE KUYI HAKURI KUDENA CEWA NA TURO MUKU DA BOOK TA PRIVATE KOMA A GROUP INDAI NAI POSTING DINSA ABUN TAKAICI WATA KANA GAMAWA MAZATA FARA A SAKE TURO MATA IDAN KUN HAU ONLINE BAKWA DUBA ME AKAI A BAYA SAI KU TAFI KARSHE DAN ALLAH KUYI HAKURI NI BANA AJIYE NOVEL A KAN GROUP NAKE RUBUTAWA NAI POST NIMA SAINAGA WATA TA TURO NAKE DAUKA DAN ALLAH KUDENA ABUBUWA SUN MIN YAWA INADA BUSY SOSAI BADANNIBA INKANA NEMA KANEMA A GROUP NA TABBATAR FANS DINA NA HAKIKA SUNA AJIYE WA ZASU TURAMA WANDA NA BATAWA RAI YA YAFEMUN NICE TAKU PRINCESS FEEDY CELE*_

*Book 2*

               55-60
Anyi suna ansha shagali inda Yara sukaci sunayen kakanninsu sunsami kyau tuttuka sosai musamman kakansu kyautar company yai wa kowanne su suna samun kulawa wajen kakanninsu inda aka yanke zata zauna gidan faruk wajen Hanan bayan arba’in suka daga gaba dayansu harda hajiya da alhaji suka kaisu chan Basu boyewa faruk da Hanan komaiba sun ran faruk ya baci yai alkawarin ze tsayawa haleema Tai karatu har sai ta gaji ze kula da yaranta Dan dama nasana ya tsani jeddah tsana me Muni Yana fatan ganin karshen ta
Safwan sauban sunan Yan uku kenan kyautar Allah Haka suke musu lakabi bayan shekara biyar Yara sun Zama manya suna primary 1 yanzu mamansu na Masters suna cikin kwanciyar hankali da kulawa faruk ya hada ya rukesu Gam shi da Hanan hankalin su ya kwanta haleema inzata school manyan hijabai takesawa da nikaf mutane da dama sun dauka faruk ne mijin ta shi yake kaita Yana dakkota yaran Kuma Hanan ke kaisu tanada da daya da cikin na biyu yanzu tana fama sun Sami ci gaba da kwanciyar hankali a wannan time dinne mummunan Labarin bacewar mijinta farincikin ta duk da beta ba nemanta ba Bata damu ba kullum cikin yi Masa addu’a take Dan tasan ba haka aka kyale shi ba fatanta Allah ya tsare shi a duk inda yake gab take da kammala Masters suna semester karshe Bata bacci kullum kuka take kwanayi da addu’oi akan Allah ya bayyana shi

Bayan shekara biyar Jeddah nada Yara biyu asra da ansar abubuwa da dama sun faru ciki harda komawar ta ruwa tsindim ta cigaba da barikin ta matsalarta daya basa zuwa ko ina sai saudiya dakyar take samu yaje Egypt Kai yaran in Basu da lafiya alhaji ibrahim gadon kudi ba’a zuwa ko Ina a gidan sa sai saudia inba Haka ba sai dai a hakura da tafiyar asra ta taso cikin tarbiyyar maryama Dan ita ke kula da ita da komai nata tsakanin ta da uwarta sai bacci tunda ta haifi ansar take Jin tazama wata isashshiyar mace a gidan suhail baze taba neman ta ba sai ya biyata gashi ta koya Masa harijanci baya iya hakuri kullum cikin karbe Masa kudi take Amma hakan be isheta ba sai da ta koma bin mazan data Saba a waje har gida take kawo su musamman Ahmad Allah cikin ikonsa suhail be taba kamata ba sai dai maryama Bata da matsala da ita yarinyar tana da sirri

Baban abunda ke damun suhail yadda Jeddah Bata taba yarda dashi sai ya biyata gashi baya jurewa manyan kudi take sa Masa Kuma shi be iya neman Mata ba da kudinsa ma sai ta ga dama take bashi (hattara Mata domin akwai Yan iskan Mata da basa taba yarda da mijinsu sai ya biyasu ko Kuma ya yarda da wasu bukatunsu ze siya musu wani Abu ko wani abun wata Bata zuwa da bukatar ta sai ta ta tabbatar mijin ta ya kamu da sha’awarta Wallahi Mata kuji Tsoron Allah kisani kin aikata Haram kinsa mijinki yayi Miki alkawarin Dole Wanda baya cikin hayyacinsa Dan Allah Mata mugane muna cikin fushin ubangiji da halaka muji Tsoron Allah) Allah ne ya tsare suhail da addu’ar iyaye da tuni ya Fara bin Mata saboda tsananin Sha awa da kudin nasa ma inta ga dama sai ta Hana be da abun Sha sai kanwa

Tunda ta haifi ansar akaje akasa Mata implan daga Nan Bata Kara yarda tayi wani cikin ba tunda ta haifi namiji tasan itace da gida tunda haleema ko Labarin ta Bata Kara jiba karshen Tama ta mutu shikenan ta tsunduma barikin ta ta juyawa uwar ma baya Dan abunda take ba ta rage sai ta ga dama ma take Bata inbaso bama sai tazo gidan ta karaci zamanta Taki fitowa ko kdaga bayama hanawa Tai intazo sai ace ai tafita Haka ta hakura tadena zuwa sai Rana daya taci sa’a tafito ta same ta

STORY CONTINUES BELOW

Dama wata shawara nazo Miki da ita tunda Kinga ke kadaice yanzu yayanki ne kawai meze Hana kisa akashe suhail ido ta zaro kisa umma gaskiya Inasan mijina to tunda kinasan zauna har haleema ta bayyana tazo da yayanta maza har uku rigis Dan naji labari ta haihu a gidanma akai suna Amma ance ta Bata bat ba’a Kara ganinsu ba idan asirin ya sake shi tunda wata Rana Dole ya karye kema kinsani ki duba nida mahaifinku indai ya sake shi yadda yake mana Dan Haka shawara ce kiyi tunani eh hakane umma Amma wazemun wannan aikin hehehe ke dakike Dame Miki aiki a hannunki kaninki ai aikin sa Kenan bikiga malam na katsina yaba shi maganin sabani ba ai group ne dasu da abokansa manya sukewa aiki yanzu manyan kasar Nan da Yan siyasa suka sheke da dariya nan ta amince sukai akan zata turo Mata shi suyi maganar

Yazo sun tsara komai ta sanar dashi zeje dangin hajiyarsa dake Jos ze Kai musu ziyara wannan satin ranar talata sukayi da ita zata biya million 2 tace ba matsala Haka ko akai sun yi nasarar kashe suhai Nan ta Kira afra kawarta ta gayama Tama hankalinta ya tashi Dan dama ita yanzu tashiryu dama ita Bata bin bokaye sai dai rakiya ko intaji labari wani takai Jeddah amma yanzu tasan ta tafka babban kuskure tanta istigfari babanta yaji dadin shiryuwar ta Amma matarsa bataso ba sotai ta lalace takare rayuwarta a haka  tagama karatun ta tsaf ta Zama cikakkiyar likita yanzu Kuma har yanzu suna tare da saurayin Nan nata yace auren ta zeyi Dan haka take istibira’i bayadda batai da Jeddah ba tadena aikata wa mijinta asiri Taki inda ta godewa Allah dabata taba zugata Akan ga abunda zatai ba Haka takiji taki daukan shawarata karshe tasa a kashe shi ita ko tasamu Al ameen ta Gaya Masa be yadda ba tace ya tambayi maryama tasan komai tafiyarsu Dubai ma shiyace ta bita saboda yanaso Tai Masa wani aikin a chan basaso ta lalata dukiyar suhail

Babar matsalar da aka samu sai bayan ankashe suhail ta gayamata Dan Haka yanzu a tunaninsu suhail ya mutune kawai shiyasa suke so su karbe dukiyarsa Dan su ajiyewa yayansa Dan matarsa saura wata guda ta dawo
(Andawo labari)
Jeddah taiwa afra waya ta shirya jirgin 8 na dare zasubi Sam ita yanzu afra ta fice Mata arai Haka suka dunguma suka tafi Dubai a ranar datasan meze faru da Bata tafi tabar gidan ba Dan komai ya lalace Bata sani ba

Rama ce zaune dare ya tsala tana ta binkice sai gumi take sharewa ganin irin yadda aka daure suhail da wasu manyan asirai andanne zuciyarsa akasan wani katon dutse Dole sai Tai Masa aiki me zafi zata karya wanna n asirin tayaya ze yarda da wannan lamari duk wannan abun daya same shi matarsa ce tariga tagano hakan kuka tasa Dan Bata taba ganin wannan masifa ba su garinsu ba’ a irin wannan sihirin me karfi Haka Haka tadinga kuka tafara aikin warware shi kwana tayi tana aiki ita kanta ta wahala bare suhail da ake Masa wannan hatsabibin aikin tana gamawa ta yanke jiki ta Fadi firgigit suhail ya Mike jiyai komai na jikinsa ya warware kamar ancire Masa Kaya haleema ya ambata kirjinsa nawani mugun bugawa kuka yasa a Daren

Sai da takwana biyu ta wuni sannan ta farfado saboda ta gwabzu a wannan wajen kwance sihirin manyan aljanu taci Karo dasu muraran shine Tai wannan suman bayan ta farfado taganta cikin sittira me kyau ko Ina a rufe duk Dana fata ne gasu fadeela an rufe ko Ina gaskiya sunyi kyau har hijab akai musu Wanda suke sallah da shi duk dama duk cikinsu bame fita bayan ta nustu ta Fara Basu Labarin irin kullin da akai Masa Amma Bata Gaya Masa kowa yayi ba ta kyale ta ne kawai Ja’e fadeela tace wallahi Ramatu tunda naganshi ranar farko nasan akwai wani boyayyen Abu game dashi ba asoma ya rayuba sun dauka ya mutu shine suka wulla shi ruwa wannan ruwan me hatsari sai mu godewa Allah komai ya Kare Amma Dole sai ka dage da magunguna

Yanzu zamu je daji mu samo wasu harda na subai’a tunda dama sun Kare zan rakaku Ina waysaka da wayannan kayen yai dariya ya dakko shima na fatar irin nasu suna tayi Masa dariya suka fito saiga Ja’e sai Ina sai daji Nan suka dauki hanya gaba dayansu sunata Hira Ja’e yake Basu labari iya fa
Yau zatazo suhail itama zata karbi musulunci nagama boye boyen komai nagaya Mata gaskiya tayi murna tabbas ta Kuma tuna dama chan ita musulmace mantawa Tai zamanta cikin arna suka sheke da dariya fadeela tace ARNAN DAJI ba Kuma kaima ai da shine yanzu ne haske yazo Mana duka ko masoyi dariya sukasa gaba dayansu lallai fadeela wato dama tanasan sa tabakin suhail halinsa Take ki Kuyi gaba masoyiya gamu nan

Babban Yaya kamaidon da matata tunda ta amince suhail ya sheke da dariya aiba aure kuke ba hauka kuke kawai za’a daura muku aure irin na musulunci duka matanka ka samu su musulunta ka nuna musu yadda addinin yake sai ka zabi uku tunda ga fadeela duka bansan su fadeela ta ta isheni sukai ta dariya sannan da shawarata tunda za’a kawo manyan malamai Kar akashe kaho idan sukazo karshen ta ze musulunta kaga mun Kara samun wani rabon a a suhail wallahi zuciyarsa irin ta kakanace ze iya yadda daga baya ya kashe mu munada yawa a garinnan  ba lallai sai da shi to shikenan Amma fa ba gunki ne yake magana ba Dan ba yadda za’ai ace gunki na magana tabbas aljanu ne suka shiga jikinsa suke Kara dulmiyar daku Dan Haka a gobe nake San tafiya Dan mu dawo kafin kwana biyar masu zuwa saboda Kar a yanka mutanen da basu da hakki

Haka sukai ta tattauna wa basu saniba Ana ta binsu a baya ba kowa bane ke binsu face saurayin aduke hayaki Dan yayi alkawarin sai ya kashe Ja’e ga dama ta samu su biyu kacal maza sai matan dabesan ko suwaye ba a gaba suko sunata hirar Ja’e ne abunsu Basu waiwaya ba sunata tafiya Ramatu da zabgegiyar takobinta rataye dama ita gwance itako fadeela kwari da bakane da wasu mugayen kibiyoyinta masu masifar dafi Haka sukai ta tafiya Yana binsu a baya sunzo daidai wata hanya ya daga takobinsa ya kaiwa Ja’e Sara wata razananniyar Kara sukaji suka juyo a razane gani abunda ya faru da gudu Suma suka zare makamansu suna kabbara sukai wajen

[10/19, 7:45 PM] 👯🏻Feedy Bash On Top💃💃: *🎭ARNAN DAJI🎭*
               *NA*
*FAREEDA ABDULLAHI*

*_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*Assalamu alaikum fans  kuyi hakuri kwana biyu kunji ni shiru banda lafiyane amma kuyi manage da wannan ba kullum zaku dinga samun typing ba pls ina barar addu arku Allah ya bani lafiya wallahi bana jin dadi ina rokonah ya tabbatar mun fa alherin abunda make zato nagode sosai*
*Book 2*
             60-65

A guje sukai kanta kububuwace ta sari hayaki tana Kuma kokarin guduwa kamar yadda ta Saba da gudu sukai kanta ramatu ta tare gaba fadeela ta tare baya Nan ta Kara fasa Kai tayi kan ramatu yayi ya fasa Kai tuni fadeela ta Fara sakar Mata ruwan kibiyu sai Tai girgiza ta zubar dasu gashi biyota kawai take yi ga Mohd a kwance Dan ya yanku ta bayansa suhail na rike dashi ga shi sukuma matan sun tari aradu da ka jeka temakesu suhail kububuwace zata iya kashesu temakesu ku ga bayanta da temakon ubangijin musulunci na kabarni ciwon ba yawa kawai jinin ne dayawa katafi karta cutar dasu Dan Allah

+
Suhail ya Mike da gudu ya karasa gaban ramatu Dan har ta fasa Kai tana Shirin sarar ramatu tagama fusata ta haukace ganin yadda ramatu ke Kai Mata Sara da takobi fadeela na zuba Mata kibiyoyi da mugun gudu ya janye ramatu duk da haka dafin ya taba kafarta ya tureta gefe tana ta Mata gungun gurin yai wani irin kore yayi boro kamar Kuna da ya daga takobin ya fuskanceta ta fuskance shi yanata addu’oi duk wadda tazo bakinsa kawai kamawa yake meze faru gadan gadan tayo kan suhail ya daga takobin cike da kabbara yasakar Mata a tsakiyar kanta sai ta Fadi rigijib gashi takobin ta makale a tsakiyar kanta Kuma Bata karasa mutuwa ba nema take tafeso Masa dafi gashi sai huci take tana birgima tana tunkarar suhail ganin Haka fadeela ta saki wata kabbara yadda Taji suhail yayi ta dinga sakar Mata kibiyoyi tana ta harbe harbe tana wani irin ihu da gurnani Wanda ya cika dajin gaba daya

Tadinga ihu jikinta na darewa Nan suhail yadinga karanta bakara ayatul kursiyyu duk wata sura datazo bakinsa karantawa yake gaba daya dajin girgiza yake wani irin ihu da rugugi ya cika dajin wata tsawa akai datasa  bishiyoyin dajin kamawa da wuta tuni Mohd ya sume yayinda dafin yake ta ratsa ramatu fadeela ko ta Fadi tuni ta samu suhail ne kawai ya rage a dajin yanata addu’oi da karatun alkur’ani gaba daya Banda wuta ba abunda keci tuni mafarautan dajin suka yo wajen a gigice sai ga sarkin daji a sakwane Wanda ya tabaiwa a duke magani duk Wanda yazo wajen sai ya Suma sarkin daji ne yai kokari ya janye suhail daga wajen Dan ya Fara galabaita Amma be fasa wannan karatun ba shiko sarkin daji tsananin jikuwane Da yazama shima kamar su yasa be komai ba

Su jeddah  andaga zuwa dubai suna sauka suka sauka a wani hamshakin hotel suka sauka Suna shiga jeddah  ta hadu da wani hamshakin Alhaji shima dan Nigeria ne yanuna yana Santa ball wani jan aji ta amince ta bada Kai bori yahau nan ya Kama musu daki me masifar kyau room and parlour ya gayyaci jeddah  tazo ta rakashi wani waje tace afra ta zauna zasu dawo yanzu mezata Siyo mata tagaya mata duk abunda kika kawon yayi cike  da farin ciki tafice tana fita afra tasawa dakin key ta kulle dama ta lura da pin din data rufe akwatin cikin hanzari ta bude ta

Ta dauke ATM din ta Dana suhail na bank biyar data taho dasu da detail din account dinsa komai na bankinsa Dan tanaso ta kwashe komai daga bankunansa tunda tanada komai a hannu gefe guda ga takaddun company dinsa dake Dubai guda uku cikin hanzari ta debe su jikinta na rawa ta kira al ameen wallahi aikin nan akwai kasada barinsu a hannuna akwai matsala ga komai da komai nasamu cike da murna al ameen yace alhmdllh bukata ta biya Dan haka kinyi kokari afra kema alh ya biya miki bukatunki kince bakya bukatar komai amma ba komai matar Abdul tunda abokin mijinkine jihadi kikai murmushi tayi karka damu amma fa yayi fushi sosai Dan Allah kabashi hakuri

STORY CONTINUES BELOW

Ya sheke da dariya kinganmu tare na warware masa komai dake faruwa yayi Allah wadai da halin jeddah kuma ya yarda ke macece ta gari kaddara ta hada zamanku da jeddah yanzu zanturo miki wani abokina zan bashi number din wayarki zezo hotel din da kuke kifito kiba shi zeturon su zuwa gobe nima insha Allah gobe zamuje nida maryama zamu tone komai data bunne sannan mu kwashe duk wasu abubuwa nasa muhimmai gaskiya kunyi kokari keda maryama Allah ya biyaku

Ya kashe wayar ya kira abokinsa ya gaya masa hotel din dasuke ya temaka ya turo masa gobe muhimmun sako ne  tunda shi Dan kasar ne yasan duk wasu cuku cuku dazeyi ya turo su tare sukai karatu a turkey cikin ikon Allah yana gab da wajen tuni ya karasa ya kira ta da hanzari ta fito komai tasa shi a envelope ta mika masa ya karba ko hira basi ba ta juya Dan kar Jeddah ta dawo ilai ko tana shiga dakin tana zama sai ga jeddah ta shigo cike da murna da manyan ledoji ga wata muguwar waya a hannunta iPhone 11 wayar ko Nigeria bata zoba ta rungume afra ki tayani murna nayi babban kamu kawata nasamu wani alhaji labaran shima Dan kano ne yace aurena zeyi Dan haka two weeks zami kawai mu koma kafin mu koma angama komai sai daurin aure

Kuyi manage da wannan tofa jeddah masifa wakuma ta yayibo oho mata muje zuwa nice taku akoda yaushe

            *Feedyn bash*
[10/19, 7:45 PM] 👯🏻Feedy Bash On Top💃💃: *🎭ARNAN DAJI🎭*
               *NA*
*FAREEDA ABDULLAHI*

*_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*Assalamualaikum wanna n page din sadaukarwane agareki maman asra da ansar Allah ya rayamun Yara na  ya Kara musu basira da hazaka da kokari Amma fa feedyn bash fans kuyiwa maman asra zanga zanga Dan ita ke hanani typing ta daukeni da Hira sai na buya nake muki typing Yasin Kuyi Mata zanga zanga ba ruwana😂😂😂😂*

*BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM DA SUNAN ALLAH ME RAHMA ME JIN KAI*

     *Book 2*

          70-75

Sarki kaho ne ya danno kansa Yana zabgawa iya harara jikinta sai kyarma yake dukansu sun gama tsurewa ya daka musu tsawa me kuke aikatawa  me kuke shiryawa ko angaya muku bansan abunda kuke aikatawa ba  meke tsakaninki da wayannan kinsan cewa cikakkun makiyan mune Koko kunsan cewa nema suke suga bayana musamman ma wannan mummunar danafi tsana badu ya temakeka tuba nake naxowa shalele bikon matarsa ne saboda yadda kullum yake min kuka ya hanani kwanciyar hankali shine nazo biko hade da dubiya yasanar dani sun kashe kububuwa shida su Tenkwai din da Rama

A firgice ya juyo sun kashe kububuwa karyane kububuwar da tun iyaya da kakanni take duk Wanda ze taso haka ze shude ya barta karya ne daya daga cikin bawansa yace badu ya temakeka Ni kaina naji wannan batu dake ta yawo a garin Nan Amma ance angansu da wani kyakykyawan saurayi me Kama da mado Amma ance wannan farine tas bako a garina tabbas akwai abun da kuke boyewa Dole naje nagana da badu akwai matsala a wannan garin kuduban gidan Nan gaba dayansa indan kun ganshi ku kawon shi nan suka firfita sunata neman sa sun duba ko Ina basu ganshi ba sai Kaya na fata a daya dakin irin Wanda ja’e ya koma sawa suka zo dashi

Suka durkushe a gabansa kan kowa a kasa badu yaja zamaninka badu yatemake ka ba kowa a gidan Nan ba Kuma komai sai wannan kayan na tabbatar Kuma na ja’e ne charaf dayan yace bana ja’e bane nadayan ne mekama da mado tabbas nagansu dazu zasu fita ran sarki ya gama baci narantse da badu duk sai na halaka ku ya fice ransa a bace yayinda iya jikinta Banda rawa ba abunda yake kayarda Dani bansan komai ba bansan kowa ba sai Kai sanadin San da Dana ke musu nazo kayarda Dani ta mike da gudu ta rungume shi ta baya duk a cikin kissa ne

STORY CONTINUES BELOW

Ya juyo da ita nayarda dake Dan haka fito mu tafi yai gaba fadawansa suka rufa Masa baya iya ta koma ku kwantar da hankalinku Amma a Daren yau zansa Ja’e ya sasu a hanya saboda akwai matsala bazan bar sarki yaje gun badu ba idan ba Haka ba ze Gaya Masa komai nagode iya kin temakemu dayawa da hanzari suka fice suna fita suka tarar sarki najiransu Taji dadin hakan suka tafi hankalinta a tashe tana ta tunani chan dabara ta fado Mata dama sarki yanaso ta bashi hadin Kai indai tanaso ta dauke hankalin sa daga zuwa me wajen badu to tabbas sai ta bashi hadin Kai ta bashi kanta zatayi hakan Koda hakan na nufin mutuwarta gwara ta ceci su suhail

Ina suhail ya shiga Ina yake hankalinsu ya gama tashi sai ganinsa sukai sun hauro daga katanga shida Ja’e kuyi maza ku kamo subai’a bamu da lokaci maza kuzo mu wuce Aisha na kuka yayanta nayi suka rike subai’a su matan suka sasu a gaba suka haure ta katanga Dan sarki yabar masu tsaron gidan haka suka dinga gudu suna yankar daji sai da suka kusa fita daga jejin sukai sallama suna kuka Mohd na kuka kozaku dawo ku sameni ko kuma bazamu sake ganawa ba fadeela ki gafarceni nasan har yanzu Baki dena Jin haushina ba ramatu subai’a nafi kwarar rayuwar ki kuyafemun kuka suma kukan suke na rabuwa da garinsu Basu taba barin dajin ba sai yau ko iyayensu ba Wanda ya taba barin garin hanayar da sukabi hanya ce ta sirri Wanda ba Wanda yasan da ita sai sarki kaho da Ja’e

Idan kace zaka bi hanyar barin dajin zaka kwana uku baka fita ba Amma ita wannan befi Kai awa biyar ba Kuma zata sada ka da kwalta Haka suka dinga kuka fadeela ta rungume Mohd tana kuka munyafema masoyi Yan uwana duk sun yafema zan dawo gareka Banda Miji sai Kai a duniya ka kulamun da kanka karka Bari wani Abu ya sameka dakyar suhail ya fisgeta suka dagawa Ja’e hannu yanata kuka a wajen ya juya ya koma garin sukuma suka Kara gudu suhail daukan subai’a yai Dan sufi sauri suka dinga gudu sai da asuba suka kawo titi har anyi sallah motoci sai wuce wa suke dai hankalinsu ya tashi rashin mota kusan awa guda sai juyawa suke suna duba bayansu suko farinciki suke yau gasu a wani waje Basu san sunan motar ba bare titin kawai kallo suke shiko hankalinsa baya jikinsa

Tana fita ta tafi wajen alhaji labaran tana kuka take Gaya Masa satar da akai Mata Kuma mallakinta ne murmushi yayi Dan yasan karya take yaga komai akanta Dan ya duba sosai zakici ubanki yace a ransa to naji kwantar da hankalin ki wannan ba abun damuwa bane ya Mike ya dakko takaddun company guda biyu manya manya ya Bata wannan anan kera jaka da takalmi wannan na kayan kwalliyane murna kamar ta suma ta rukunkume shi da gaske alhajina gaskiya naji Dadi ka biyani duk Ni kadai wow kwarai ko asan da nake Miki kadan Kika gani bakiga komai bama Allah ko yanzu muje ki ga motocin da’a kawo Miki guda uku duk nakine suna fita taga motoco kirar huwei daya marcedes daya kirar Land Rover kuka tasa yanzu alhaji na wannan duk nawane dariya yayi nakine ga sheda ma takardun ya Bata da sunayenta da mukullan kuka take kashirban

Dariya yake aransa kukan farinciki kike yanzu gaba Kuma na bakin ciki Zaki sai kinyi nadamar sanina a rayuwarki shegiya makwadaici ya ta share kwallar yanzu alhaji mukoma ciki mi magana suka koma ciki tana nane a jikinsa alhaji so nake wannan company din ai Masa takaddu da suna na saboda halin rayuwa murmushi yai wato saboda halin rayuwa so take shima ya mutu taci gado ko ta kashe shi kenan lallai wannan jaka ce ya fada a ransa yanzu ko take ya Kira lawyer minti goma sai gashi ya Gaya Masa yadda za’ai ya Mike ya tafi murna ta cika ta alhajina bara naje nanunawa afra motocina tasan cewa niba mutuniyar banza bace Dan ansacen kadara a ranar nai wasu ya washe Baki wannan gaskiyane gimbiya ta Nan ta mike ta Fara kada malamalai tuni ta tafi da zuciyarsa Dan ba abunda yake bukata sama dayaji shi cikin dubura Nan ya Kira alhaji duwai

Alhaji malamalai yane mtsww Kai dai Bari Dole inci taka shi yau yarinyar Nan tagama Dagan hankali Anya bazan cita ta baya ba kuwa a’a karka Fara cewar alhaji duwai wallahi zata gujeka Mata basa son cin dubura kayi hakuri ayi auren dama kwadayi ke kaisu su auri irinmu mu cinye takashin tsaf tunda mu bamasan tsuliya suka sheke da dariya kaje kanemi Tony Mana kayi inyaso saika ci tsuliyar kawai daga baya yaka iya mtsww Kai dai Bari kawai alhaji duwai Allah yakai damo ga harawa Kobe ciba yai wasa bara na hanzarta Dan gaba daya sandar girmata ta mike dama ganni da al’aura Dole naci uwar yarinyar Nan yau suka sheke da dariya ya kashe wayar ya dauki key din motarsa ya fice zuwa wajen Tony shima Dan kungiyarsu ne

STORY CONTINUES BELOW

Jeddah ce da gudu ta fada kan afra ta Mika Mata key din motar na tabaki da alheri duba kiga zuwa na Dubai na tako kashi me masifar wari kinsan ance arziki kashi alhaji labaran ya siyan motoci har uku yaban company har biyu gaban afra ne yai masifar faduwa Jeddah da sa’a take a rayuwarta Amma tana bala’in Tsoron mazan Dubai Dan dayawansu Yan neman maza ne matan kuma wasu less wasu karuwanci duk da wasu kasuwanci suke Amma wasu fa aikinsu kenan sunada kungiyoyi dayawa ba inda bana gari ba Bata gari Kuma ta Raya a ranta sai da jeddah ta tabo ta lafiya afra Naga kin tafi tunani ko kinamin bakin ciki ne da samun arzikin danai daga Gaya Miki kin tafi tunani ko fatan alheri Babu ranta ya baci matuka a fusace ta kalleta

Ke Jeddah cin kashin naki ya isheni kin kirani barauniya dazu yanzu kuma kin kirani me bakin ciki to wallahi har yau Baki da wannan arzikin Kuma wallahi kibar rawar Kai kinsamu alhaji Zaki ci banza kamar yadda kikaiwa suhail wallahi kitaka a sannu Koda kunyi auren soyayya na tabbatar iyalansa bazasu barki ki zauna lafiya ba kamar yadda kema Kika Hana Taki kishiyar Zama lafiya shakota Tai nikike gayawa haka Ni kishiya zata azabtar Dan ubanta mtsww ta bambare hannunta wannan shine Karo na karshe dazaki Kara sa hannunki akaina Ashe ba Dadi wallahi sai anmiki izayar datafi wadda kikaiwa haleema ayi dai mugani aikin banza kawai ta hankadeta ta wuce toilet

Zage zage ta Fara zoki barmun daki ki nemi wani ki Kama da kudinki butulu kawai meye ban Miki ba meye ban Baki ba nizaki gayawa maganar banza a fusace ta fito uban me kikai mun yadda kikai bariki Haka nayi Zaki samu zan samu kimun in Miki Dan Haka Baki da bakin magana Ni nafi karfin gorinki tunda Kika auri suhail me Kika tabai mun ki gayamun inbanda wannan Dubai din itama dankar na tona Miki asirin da Kika lullubene shiyasa Kika biyamun toshiyar Baki nasan komai Jeddah daga Miki kafa nake daga yau kowa tasa ta fishsheshi Kuma wallahi Zaki tafka nadama Nan gaba kadan Zaki Dana sani tunda Baki da hankali harni Zaki wulakanta duk sirrin ki Yana Nan Dina ta nuna yafin hannunta Amma bantaba tonawa ba niba Maci Amana bace Dan Haka abunda nakeso dake bani bake danni na  shiryu nabi Allah ta dakko Kati ta wulla Mata saura 3 weeks bikina abunda ya kawoni Dubai nagama shi bani bake nagama zaman abota dake danke masiface duk Wanda ya rabeki sai kin Gaga Masa kasakace ke Jeddah ta dau Jakarta ta fice reception ta Kama wani dakin

Hankalin Jeddah in yai dubu ya tashi ta daga iv din tabbas afra aure zasi da Abdul dinta Amma Dan munafinci ta boye mata lallai rayuwa ba Amana kamar ita afra zata boyewa sirrinta alhaji malamalmai ne yaje ya ci Tony San ransa shima Tony ya ci shi yanaci Yana dukan duwaiwaka Dan dama Yana kaunar duwawu kamar me sai da suka gamsu ya fito ya Kira afra baby na ki dawo dakina gaba daya dazama kinji to alhajina ta amsa ranta a bace gaba daya afra ta goge mata hadda Ashe tana sane da komai duk hakurin datake da ita yau anyi baram baram sotake kawai taganta Allah yasa Bata tafiba ta fita Bata gantana gaka taja trolly dinta ta koma dakin Alhaji malamalai Nan ya Fara jawota jikinsa baby na me akai Miki Nan ta wani shawagwgwabe wallahi nida afra ne ta zayyane Masa yadda sukai ya Bata hakuri da alkawarin Nemo Mata afra Nan yafara shafata dama ita ogace Nan ta bada Kai bori yahau bawani romance ya Fara buga gwatso tun tanajin Dadi tana kawowa har ta koma Jin zafi kamar Ana zuba Mata barkono Amma Ina bema San tanayi ba gwatso kawai yake Yana sambatu yadinga Chaka Mata sandar girmarsa da karfi bada Wasa ba ci yake tana ihu yafi awa uku akanta duk da AC din dake dakin sun jike jagaf ihu kawai take tana kuka wallahi bazan Kara ba bemasan tanayiba yagama yayyagata yaji Mata ciwo Dan magunguna ya dirka na karfin maza bana wasaba

_To fan anan zan dakata sai naji comment gaskiya fans Dina ba abunda zance muku Dan Naga ruwan comment da addu’oi ba karya shiya nima na Kara yawan typing Dan na faranta muku masoyana Ina masifar kaunar KU iya wuya muna jone_

             *Feedyn bash*
[10/19, 7:45 PM] 👯🏻Feedy Bash On Top💃💃: *🎭ARNAN DAJI🎭*
               *NA*
STORY CONTINUES BELOW

*FAREEDA ABDULLAHI*

*_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*ASSALAMUALAIKUM MASU YIMUN ADDU’OI NAGODE SOSAI DA KILAWARKU GASKIYA BAN TABA TUNANIN HAKA AKE KAUNAR ARNAN DAJI BA SAI YANZU GASKIYA INA GODIYA MASOYANA DA YAWAN COMMENT DINKU AGARENI BAZAN GAJI DA GODE MUKU BA INAJIN DADIN KULAWARKU GARENI AKARA HAKURI DAI DA RASHIN TYPING DINA AKAN LOKACI NAGODE MASOYANA*

*BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM DA SUNAN ALLAH ME RAHMA ME JIN KAI GODIYA TA TABBATA GA ALLAH UBANGIJIN TALIKAI TSIRARA DA AMINCI SU TABBATA GA ANNABI MUHAMMAD SAW*

*BOOK 2*

         65-70

Waye alhaji labaran wani hamshakin me kudine Wanda baya bambaruwa kwata kwata yanada Mata biyu a yanzu uwar gidansa matar ladan nomar sa sai Kuma mabiyarta wadda suka hadu bayan yadan Fara samun kudi a hankali sunyi soyayya sannan sukai aure Yana auren Mata dayawa a karshe su rabu matan Nan guda biyu sune basa rabuwa Suma Kuma Basu da Yaya dayawa uwar gidansa nada Yaya biyar amaryar nada uku bayan su ba Wanda yake Kara haihuwa a gidan kansu a hade yake duk wadda ta shiga gidan izayarsu kadai ta isheta Banda wasu dabi’un na megidan Wanda su kansu matan Basu San dasuba dai su matan dayake aure Dan wasu sun Sha masu Kuma kwadayi sun jawowa kansu wannan kenan

Hhhhhh alhaji duwai komai yayi Dadai nasamu yarinyar data amince da aurena farat daya zataci kudi cikin sati biyun da zami a Dubai shawara alhaji malamalai kayi kokari ka shiga jikinta tunda kace idonta a bude yake ka samu kafara saduwa da ita tun yanzu hakan shize   Kara Bata dama ta saki jiki dakai ka siya Mata motoci masu  zafi ka mallaka Mata gwala gwalai duk wani Jin Dadi ka Bata anan yadda zata kagara tana dawowa a daura auren Dan zatai tunanin a gidanma zata samu wannan jin dadin kasan dai halin matanka kuma kasan sati uku da kwana biyar ya rage Mana sa sani alhaji duwai Ina bukatar Kaya fa gashi kamun nisa shegen Kaya kana San wajen Nan baka gajiya hhhhhh sai na shigo garin

Jeddah ce take birkita kayanta ta zazzage akwatin yafi so bakwai ihu ta zindima afra tashi wallahi sai kin fitomun da takadduna da ATM Dina wallahi kinyi kadan kimun sata duk yadda muke dake Zaki mun sata mtsww ta hambareta gefe nizaki kalawa sharrin sata da chan ban tabayi Miki satar ba sai yanzu ki dai tuna inda Kika saka wallahi a akwatina suke tasa ihu tana kuka wallahi afra kece Kika sacemun wallahi bazan yarda ba kinsan dai ke kadai ce a dakin nan ke kadai nabarwa kayana jikin afra ya Fara rawa asirin ta ya gama tonuwa meyasa Tai wannan sokancin cikin ikon Allah sai ta tuna kin manta a arrival mun barwa wani ajiyar jakan zamuje fitsari Kuma kin bude kin dakko passport dinmu a ciki Kuma yaga sanda Kika saka pin din

Ihu tasaka wallahi shine nasan keba barauniya bace wallahi sai annemo mun shi a yau din Nan ki nutsu tunda two weeks zami sai mu koma a duba cct camera Amma kinsan fa shima Nan Dubai din ya taho Taya za’ai agane shi kawai idan min koma muje wajen boka musa yai Mana binckice akansa asa shi ya dawo da kayan kinsan aikin boka Sha yanzu magani yanzune take kama murna shiyasa nake sanki kawata akwai bada shawara me kyau hakane  tace banza sakarai ke kawai boka shima insha Allah karshen sane yazo daga ke har shi har mahaifiyar ki cikin tashin hankali ta Kira alhaji labaran kana Ina ne yagaya Mata kawai fita tayi

Al ameen ne gaban hajiya yanai Mata bayanin komai ranta kal tana ta sa Masa albarka yanzu zanje zamu tone komai na gidan nida maryama zamu dakko takaddun gidajensa da companies dinsa da komai daya dangance shi kafin ta dawo hakan yayi Dan albarka tun kafin su tallasar Masa da dukiyar dan wannan jeddah sai ta wulakanta tun a duniya abunda tadinga aikata Mana raba da mahaifi  ba Wasa ba ta rabashi da yayansa da matarsa mesansa baiwar Allah komai na bangarenta ta sace Kuma munyi waya saura sati daya su dawo Kuma insha Allah gidanta zata koma kamun bayyanar suhail

STORY CONTINUES BELOW

Dan Dana be mutu ba duk inda mukaje Cha ake  Yana Raye cikin koshin lafiya Dan haka kasa ai Mata order din komai a zuba asashen ta to momy bara naje sai na dawo haka yaje gidan suka Fara aikin cirewa shida maryama suna daga gadonta sukaga wasu manyan gunki manne da juna suka fasa shi sunga abubuwan mamaki dayawa hankalinsu yai masifar tashi duk dauriya irin ta Al ameen sai da yai kuka ganin irin yadda akai wa yayansa ga sunansa Nan andaure shi katamau bashi da wani yunkurin motsi haka suka hada komai waje guda aka sai ga me gadi ai akwai wasu kawunan jaki Dana bakin Kare Dana bakar akuya Dana bunsuru danaga tasa wanchan security din ya binne

Dama Al ameen tunda ya Fara ganinsa be yadda dashi ba Dan bema yadda ma aikaci bane tuni ya Fara kwalla Masa Kira da gudu yazo ya damkeshi yana duka sai ya nuna gaya masa me Jeddah tasa shi ya aikata Nan ya Fara bayani kamar yadda me gadi ya fada sannan ya Dora da fadin ya binne layu a makabarta ya binne bunsuru da ransa abubuwa kala kala Nan aka Tisa keyarsa sai da ya kaisu suka Ciro komai aka lakada Masa duka sannan ya kore shi daga gidan abubuwa ba kyan gani sai wari wasuma sun rube sun Zama kwarangwal Haka aka zuba musu fetur aka kone

Ihu da Kara ke tashi a wajen wasu irin maganganu wuta na tashi Nan sukaga wani haske ya fice ta cikin wutar sai da tacinye kurmus akasa direba yaje kogi me gudu ya zuba Dan ba asan illar taba itama Dan irin ihun da aka dingayi da rugugi da ana konawa suka bude sashen haleema yaga yadda akai Mata dashi ya Kira wani company yai musu bayanin komai sukazo suka duba komai suka koma da zummar gobe zasu siyi komai ya dauki komai na suhail ya bar gidan ransa a jagule ya firgita da Mata tsonsu yake bashi ba aure sai yayi binkice me zurfi Yana tafe Yana share kwallar tausayin yayansa

Suhail ne wani karti yazo Masa ya Mike ya bangaje  sarkin daje ya fisgi takobinsa yanata addu’oi ya tofa Mata sai tasaka wan ihu Nan da Nan ya sakar Mata Sara gaba daya dajin yadau wata Kara me barazanar fasa kunne duk Wanda ya sume sai da yafarfado suna kallon ikon Allah kawai gani sukai ta Kama da wuta tana ihu tana komai tana magana atemaketa bazata Kara cin mutum ba ta tuba kowa mamaki yake haka ta kone kurmus sannan dajin yadena cin wuta Nan da Nan gari yai wani irin haske wata irin iska take ratsa duk Wanda ke cikin dajin abun mamaki sai ga tsuntsaye sun fara shawagi a saman dajin da babusu Sam duk wata hallita me motsi Bata iya fitowa

Nan da sarkin daji yai kan Ramatu data Fara sandarewa take ya fito da magungunan hucin nata ya Fara shafa Mata Amma ko gezau suhail ne yai kanta cike da addu’oi Yana yofa Mata a  kafar chan ta saki ajiyar zuciya tuni sarkin daji yake ya sawa Mohd magani wajen ya tsaya ya Dena zubar jini mafarauta sai zare idanuwa suke suna mamaki wannan Abu Wai yai ba kububuwa an hallakata su goma Sha biyar ne suka matso wajen suhail Kai ko wane irin tsafi ne dakai Haka munji Kanata wasu kalamai Daba musan dasuba yayi murmushi ba tsafi bane addu’a nake

Ina gayawa ubangijin dayayi wannan aljanar yayi mu daya kawar da ita Kuma ya amsa Dan ta kone har abada Nan da Nan sarkin daji yayo kansa tabbas Kaine jikan sarki Rana a binkicena zakazo Kai zakai Mana maganin wannan kububuwa ka kuma kawo haske a wannan garin ka kauda zalincin sarki kaho ta sanadinka za a Dena bautar badu Dan Haka na yarda da ubangijin ka inaso na koma bautarsa Nan dukansu sukace Suma sun amince farin ciki ya cika zu iyar kowanne daga cikinsu Mohd Rama fadeela Mohd yai caraf yace munaso hakan yazama sirri a tsakainin mu suka amince da sharadin nan suhail ya basu kalmar shahada ya koya musu wankan shiga musulunci a dajin suka wuni Yana koya musu kana Nan Abubuwa na musulunci harda sallah yai musu alkawarin zeje gida ya dawo da manyan malaman dazasu koya musu komai sukai sallama fadeela ta Kama Rama datake dingisa kafarta ko maganin ba adeba sarkin daji yai musu alkawarin Kai musu da kansa ze debo

Suka karasa gida suka gayawa lamunde abunda ya faru tayi farinciki Dan Haka Ja’e yace ze tafi gida Nan da kwana uku zesa suhail a hanya adaren ze kashe kaho suna Tai Masa fatan nasara da samun cigaba a rayuwarsa waiko ya matar mado inji fadeela hhhhhhh ya sheke da dariya kai tanasan mado kuma Kai madon take so Wai meye sirrin ne Kai kasani inji suhail ta tashi hankalinta rashin ganinka to shine iya taga be kamata a tsaya boye Mata ba gashi ka dawo hayyacinka Dan haka Tai Mata bayanin komai tayi kuka kamar ranta ze fita Amma ya ta iya Haka ta hakura Dan yanzu Haka ma a yau din Nan tare zasu da daddare su musulunta (Allah Akbar gaba dai gaba dai addinin musulunci)murna tacika suhail tuni ya zube ya Fara godiya ga ubangiji murna ta cika su dukansu

STORY CONTINUES BELOW

Niko ga shawara meze Hana ku tafi gaba dayanku dasu fadeela da Ramatu saboda kulawa da subai’a ya dallawa Ja’e harara ni ban Isa kula da itaba ba Haka bane Dan dai kawai zata fi Jin dadine nasan farin cikin ta kake so koba haka ba ya Kai Masa duka lamunde ta shigo abunda ke Raina kenan katafi dasu gaba daya hankalina zefi kwanciya Dan in sarki ya samu Labarin wannan bakon addini wallahi kashin mu ya bushe Allah Yana Nan umma kidena damuwa to shike Nan tace shikenan diyoyin albarka bara naje na kwanta Kuma ku tashi muje ta Kama Ramatu datake dingi shi fadeela ta karbeta a a kyaleta dama subai’a na dakin lamunde suna fita Ja’e ya matsa kusa da fadeela

Suhail ne yai tsaki kaifa baka da kunya agaban yayanta kake nanukarta ko rungumeta zakai ayi hakuri yayanmu ya fada Yana murmushi mikewa yai ya bar musu dakin tuni ya kamota ya Fara rungumarta kissing dinta yake Kota Ina ita kanta daurewa take chan dataji ze wuce gona da iri ta ture shi kamanta a addininmu na musulunci bakyau Haka sai anyi aure hmmm na manta kece kullum tafiya kike da imanina Amma ba komai kin amince a Kara daura Mana aure murmushi tayi ta mike Tai hanyar waje hankalinsa ya tashi sai ji yai tace na amince Mohd dama bakai nake kiba halinka nake ki dama chan Inasan ka bazan taba samun masoyin gaskiya kamarka ba a wannan duniyar ta fice da gudu yai hamdala yai murmushi ya fice sukai sallama da suhail ya tafi gida

Da daddare sai ga iya da matar mado suna zuwa suka Fara zuwa wajen suhail ya musuluntar dasu suka dawo dakin Aisha lamunde kenan suka zauna sunta hirar musulunci da yadda akai suhail yazama danta da irin zaluncin da kaho yai musu da mahaifinsa suka aikata musu Taji dadin bayyanar suhail cikin garin ta bawa Ja’e goyon bayan kashe kaho har turakarsa sun dade suna Hira sai ganin mutane sukai tsaye akansu hankalinsu inyayi dubu ya tashi me sukayi suwaye wayannan ga dare addu’oi suka Fara Wanda suhail ya koya musu gani sukai an bude hanya suman zaune sukai dukansu Dan tsoro addu’a kawai suke

_~To fans Dina masoyana na gaskiya masoyana na Amana iya wuya iya dadi muna tare daku anan zan dakata sai naji ruwan comment dinku Dan wallahi ba karya saboda ruwan comment dinku nake typing jinjina agareku masoyana nice taku a kullum akoda yaushe~_

               *Feedyn bash*
[10/19, 7:45 PM] 👯🏻Feedy Bash On Top💃💃: *🎭ARNAN DAJI🎭*
               *NA*
*FAREEDA ABDULLAHI*

*_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*Assalamualaikum wannan page din sadaukarwane ga aminiyar kwarai hafscy smart or idon birni kawata ta Amana ina fatan Allah ya Kara Mana dankon zuminci ya saukeki lafiya mu kwaso shoky muci rengem allah yabarmu tare sister Amana sai Dan Amana ta gidana inasanki fiye da yadda kike Sona ki huta kiji Dadi kiyi yadda kikeso da wannan page din nakine yayar Ja’e😂😂😂🤭🤭*

*Bismillahir rahmanur Raheem da sunan Allah me rahma me Jin kai*

   *Book 2*

             80-85

Cikin ikon Allah Yana Kara muza key din ya Bata wuta sai ta tashi Aiko suka zunduma ihu suna kokarin fita ta taga da hanzari ya rufe tagogin takaici ya ishi suhail suna yin gaba saiga tawagar sarki ta fito basuga komai ba sai sawunsu wani ihu sarki ya saki Yana gurnani kamar Zaki da hanzari suka koma hanyar dasuka fito dan bama yaso wani yaga titin sosai bare yai Sha’awar sa ransa a matukar bace suka juya gida gudu suke ekamar zasu tashi sama Ana iface iface da alkawarin ganin bayan su gaba daya idan ya kamasu huci kawai yake Wai harda dansa na cikinsa a wannan abun Ina baze yiwuba tabbas matarsa ta cuce shi Dan wannan abun dasa hannunta

STORY CONTINUES BELOW

Bari mu waiwayi su ja’e lokacin daya juya lafiya kalau ya karasa gidansa ya tattara matansa duka a wannan Daren dama bashi da yawan Yaya su ashirin da hudu ne matan nasa Yara Tara yayi musu bayanin musulunci sosai sun ji Dadi sun yarda sun gamsu da wannan addini yai musu bayanin yadda ze rabu dasu dukansu baze bar ko daya ba dukansu sunyi murna Banda tawargaji ita kadai ce Bata yadda ba Tai bakin ciki kamar me akanme ze rabasu da addininsu tun na iyaye da kakanni Nan ya Basu kalmar shahada suka karba gaba dayansu beyi nisa shima a addinin ba Dan Haka abunda ya sawwaka ya koya musu Amma yace su boye karsu bayyana sai angama komai

Ya shiga dakinsa ya kwanta abunsa Yana shiga ta wargaji ta fice sai gidan sarki tana zuwa sashensa aka sanar da ita yana sashen iya ga dare ya tsala Nan da Nan ko tace magana ce muhimmiya idan aka Bari gari ya waye akwai matsala duk ta kwashe komai ta gayawa masu tsaron fada harda guduwar su Tenkwai ai da gudu sukayi sashen iya kaho na gab da fadawa rijiya iya ko kamar ta mutu Dan bakin ciki Banda wari ba abunda yakeyi ga shegen datti sai Jin Kiran Gaggawa yayi daga bakin kofa da sauri ya Mike Rai bace Dan an Gama katse Masa Jin Dadi itako godiya Tai ga sabon ubangijinta daya temaketa kaho be Kama nacinsa akanta ba Yana fita aka isar Masa da labari be jira komai ba yasa aje gidan a kamo Masa kowa azo dashi fada zeje gurin badu yanzu

Ya dau hanya sai gurin badu Yana zuwa yai Masa kirari sai ya Fara wani ihu bazan saurareka ba kaho kunci amanar mu sai da aka Gama Barna sannan zakazo Kuma harda danka na cikinka me Shirin Zama sarki sun kashe mun kububuwa ta tabbas bazan kyalesu ba maza ku bisu sunbi ta barauniyar hanya idan kukai azama zaku taddasu Dan ba wani Abu dazan Bari ya daukesu nine ubangijinku Ni kadai zaku bautawa hahahaha ya saki wata dariya dukansu saina Sha jininsu harda danka Kai Kuma zan barka bazan kasheka ba Kai ta mulki har na Kara baka wani Dan daga amaryar dazakai a anan gaba anemi yarinya azo da ita zan aurama godiya nake ubangijina Ina godiya maza ku bisu ku kamonsu a dauresu agana musu azaba da matarka da danka da matar Dan tsohon sarki da yayayensu da wannan Bakon shine yaron Dana gayama hhhhhhhh dif yaji shiru

Jikinsa har rawa yake yazo gari sai lamunde kawai aka tarar nan da Nan yasa akamo Masa ja’e da iya yasa dukansu akaisu kurkuku aita gana musu azaba yaja zuga suka bi barauniyar hanya badu ya rage musu nisan zangon tafiyar Dan Haka nan da Nan suka karasa suna zuwa sukaga tashin su a mota shine suka juyo su gayawa badu ko akwai matakin dauka gaba daya garin ya hargitse gashi saura kwana hudu bikin shekara Dole su Kara tsaro da shiri

Cikin ikon Allah suka sauka lafiya da gudu yaran suka rungume kakanninsu Dan sun sansu a hoto ita ko haleema asra da ansar ta rungume cike da tausayin su wace wannan granny momy dinku ce wajenta zaku koma ga Yan uwanku suka dinga murna suna tsalle suka rungume juna suna hugging din juna suka shigo mota bayan ansa musu kayansu duka sukayo gida gidansu hajiya suka Fara sauka suka wuni sai dare suka rakasu gidan anyi sauka anyi komai gaba dayansu  har su asra ita dake macece a kusa da dakin haleema dakin ta yake a sama

Anyi sauka a gidan anyi komai kawai farinciki take Dan Sam ranta ba kunci akai akai mafarkin mijinta take Wai Yadawo gareta suna rayuwarsu cikin aminci Amma tare take ganinsu da wata yarinya me kyau Yar budurwa ta rasa gane ma hakan ke nufi Tai addu’oi inta ansa yaran a makarantar su asra komai tare take musu ba bambamci iyayenta sai murna suke suna samata albarka Haka suke rayuwarsu taje Inda ta bunne akwatin ta ta Haka chas ta dakko kayarta Tai murna Tai godiya ga Allah ta bude gwalagwalanta sai sheki suke ta maida kayanta dakin ta Dan tabar wata jaka ta Kara dealing dinta

Cike da tsoro ta kalleshi sai ya basar kamar beji metace ba Kuma yaji dake Dan duniyane sai yai murmushi my love mekike anan itama ta basar nazo wajen afra kawata da mukazo tare muka samu sabani koka manta ok sannu afra suka gaisa dama chanai ki dawo seat dinki Amma ki zamanki anan tunda dama Nan NE ainihin wajenki naji Dadi da kuka shirya da kawarki murmushi kawai sukayi a tare ya koma ya zauna shizata Kai wajen boka hhhhhh lallai batasan waye alhaji malamalai ba a alhaji labaran tasanni zata sanni kwana kusa ayni nafi bokanta hatsabibanci  Haka suka cigaba da hirarsu da kyar afra ta yadda zata rakata Dan taga mekuma zatai tasa a warware

STORY CONTINUES BELOW

Sun sauka a airport tare suka sakko da alhaji labaran murmushi kawai yake sakarwa Jeddah surprise name alhajina Zaki gani suna zuwa waje taga motar daya siya Mata huwei ihu ta saki ko kunya ta wani rungume shi alhajina ankawo Ina sauran ya sheke da dariya zasu zo NE Amma sai bayan biki ba key dinki Amma abunda nakeso dake ki koma gidanku a ayau Dan zanzo banasan zuwa gidan ki gidanku nakesan zuwa Kinga ba girmana bane a ganni agidan wani Tom alhajina karka damu sikai sallama taja motar ta sauke afra a gida kowa da kayansa Niki Niki itama ta wuce gidanta Dan diban kayanta tunda alhaji yace baya bukatar taje da komai

Tana zuwa tadinga sakin horn da gudu suka wangale get din suna mamakin waye a wannan hadaddiyar motar tana shiga Tai parking tana zuro kafarta ta saki ihu waye a wannan sashin Naga angyara shi cikin sati biyu da gudu me gadi ya karaso ai hajiya haleema ce gabanta sai daya Fadi haleema uban meya kawota gidana eye Sakatoto yayi Yana kallonta gidan ta Kuma Amma yaja bakinsa ya tsuke Dan bala’in tsoronta suke ji gashi anmusu takara duk abunda zatai Kar Wanda ya tanka Mata kanaji inama magana kamai Dani wata Yar iska bani guri karna bugeka ya matsa mata ya koma da gudunsa a zuciye ta rufe motar ko sashin ta Bata dosa ba tayi sashen haleema tundaga kofarma abar kallo ce dakyar ta iya turawa ta shiga sashenta

Suma ne kawai batai ba ganin haduwar parlour din ga wata kofa dazata sadaka da sashen yaran ta Kara nutsawa parlour din Bata Nan ita Kuma tana sama ta CCTV camera taganta murmushi tayi tace yau zakici ubanki kin kawo kanki ta sakko daga bene a hankali tana sakkowa suka hada ido ihu Jeddah ta saki ganin yadda haleema ta koma danya Shar gata kamar baturiya hassada ta cikata da gudu tayi kanta Dan ubanki me Kika zo yi gidana gidanki gidanki fa Kika ce sake zance gidan mijin mu dai ko Kuma ince gidan yayana nime Yaya uku maza rigis Aiko Kinga minci gida ihu tasa wallahi karya kike haleema nafi karfinki saina kashe ki

Ta kyalkyale da dariya Naga alama har yau Baki hankali ba to Bari ingaya Miki da Dinma ba karfina Kika fi biyayyar aure nayi Amma wallahi yanzu kikai mun hauka saina illataki na Sanja Miki kamanni Ina Wanda kike haukan akansa baya Nan ba’asan inda yake ba Amma ke farinciki kike to wallahi nafi karfinki fice mun asashe annamimiya duk wani asirinki ya Kare ya karye tanajin haka Tai kan haleema da ihu tuni haleema ta riketa Gam ta Fara waska Mata Mari sai ga bakin ta ya Fara jini gefen idonta yai taruwar jini yauzan nuna Miki nima na iya bala’in cewar haleema da har sunje kasa saboda masifa

_Tofa fans shin meze faru a wannan gida kutara a next page Kuyi manage da wannan sai naji comment dinku Ina godiya da kulawarku agareni nice taku a kullum akoda yaushe_

              *Feedyn bash*
[10/19, 7:45 PM] 👯🏻Feedy Bash On Top💃💃: *🎭ARNAN DAJI🎭*
               *NA*
*FAREEDA ABDULLAHI*

*_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

_*ASSALAMUALAIKUM MY FANS KUYI HAKURI DA RASHIN TYPING DINA JIYA YA FARUNE SABODA BANIDA LAFIYA BANAJIN DADI WALLAHI WANNAN PAGE DIN SADAUKARWANE AGAREKI MY KAWA TA AMANA KHADIJA RABI’U ALLAH YA BAR KAUNA TA JEGA🤣🤣KI DADE KI KARKO TA WAJENE INAYINKI DOLE IYA WUYA ALLAH YA BARMU TARE YA BAR ZUMUNCI HAR YAYA DA JIKOKINMU BA ABUNDA ZANCE MIKI DAN KIN HAIFU KAWATA HALACCI SAI DAN HALAK BAZAN TABA MANTAWA DAKE BA A RAYUWATA DEAR LOVE YOU MORE💋💋💋💋💋💋*_

*BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM DA SUNAN ALLAH ME RAHMA ME JIN KAI*

*Book 2*

                 75-80
Jeddah Banda ihu ba abunda take sai da yai awa uku da rabi cur sannan ya kawo Yana wani ihu wayyo burata zata cire zata cire ihu yake sai da ya kawo tas sannan ya zare jikinsa daga nata ta Fadi yaraf ya tsallaketa ya daurayo jikinsa ya saka kayansa ya fice ya barta kwance face face baccin wuyane ya dauke ta(umm su jeddah Ashe ba Dadi kin maida suhail harijin Dole kema Kya dandana kiji yadda mijinta yaji a baya dabe Saba ba)Bata tashi farkawa ba sai goma na dare ta farka taganta face face da jini ita ba budurwa ba ta mike tana tafiya agwgwgwale kamar Yar kaciya tana shiga ta murda fanfo ta zuba ruwan sanyi a baf ta diba zatai sarki ihu ta zindima Dan gaba daya gabanta kamar an salube Mata yakeji tuni ta daga ta shekar da ruwan Tai zaman Yan bori a wajen tanata rusgar kuka kamar ta gudu take ji

STORY CONTINUES BELOW

Amma Kuma Tai tunanin motocin ta gashi aure zasi Ina zata Kara samun irin wannan daular kawai hakuri zatai Dan tasan magani yasha itama zata nema tadinga Sha ta hada ruwan zafi ta shiga ciki taji Dadi sosai bayan ta gama tasawa wajen magani tai kwanciyarta Taji Dadi sosai gashi dama alhaji malamalai ya kulleta ko ajikinta tunda akwai komai na bukata taci kaza Tasha fresh milk ta kwanta hankalinta kwance ta Kira wayar afra yafi so ashirin Taki dagawa ta Kira alhaji yace my baby gani Nan zuwa kin tashi daga barcin ko nashigo kina bacci takaici ya cika ta Amma ta maze na tashi alhajina inaso mi magana dakai idan ka dawo konayi bacci ka tasheni Tom bby gani Nan daga Nan bacci me nauyi ya dauketa

Sai Sha biyu agogon Dubai ya shiga dakin tanata shirgar bacci ya kalleta yai murmushi shegiyar Kaya badai kwadayi ba wallahi saina more kudina tas dazaki cimun angaya Miki Ana cimun kudi a banza ne harda cin kaji makwadaici ya wallahi a Daren Nan sai na fashe kazata ya tashe baby ya wani rungumeta jikinsa ta Kara shigewa jikinsa na’am alhajina tashi mi maganar da kikace zami ga ice cream na siyo Miki da sababbin Kaya gone sai muje ki hadawa kanki lefe ta Kara rungumeshi cike da farin ciki

Inajinki wace magana zami ta saki murmushi wallahi dama ba wani Abu bane so nake idan an daura Mana aure in zauna a gidana tunda kaga Ina da gida Kuma ba abunda Babu a cikin gidan Kuma babbane bana Wasa ba da ace ta lura da yadda yake Mata wani mugun kallo da Bata karasa maganar taba mtsww yaja tsaki lallai Baki da hankali fuskar nan a murtuke Ni kaina Yar leken asiri na firgitata bare Jeddah ya daka mata tsawa nai Miki Kama da Wanda ze zauna a gidan mace ko angaya Miki ni lusarin namijine kodaga yadda Kika jini yaci ace kisan da namiji kike magana mtsww wannan yarinyar Bata da hankali Wai gidanta to Dan ubanta angaya Mata bashi da gidane koyaya

Gaba daya Jeddah ta firgice yadda taga yanayinsa kamar wani bakin kumurci sai Kuma ya sassauta fuska shida yake nema Ina shi Ina nuna fushi ya kalleta yai murmushi Jeddah kenan kinbatan Rai ne inada Mata biyu da Yaya takwas Dan haka ban raba musu gidaba bazan Fara daga kanki ba zaku zauna tare gaba dayanku kodan nai adalci a gareku duka ko kinaso na tashi da shanyayyen barin jiki gaba daya jikinta sai rawa yake girgiza Kai take kamar kadangaruwa Dan bala’in tsoron sa take ko yanka ta yai bame sani daga ita sai shi ganin ta tsorata sai ya shiga lallabata Yana Bata hakuri Yana Bata Baki yaso ya Kara tasa Masa kuka sai ya kyaleta bayasan ta kosa da jarabarsa ta gudu tun yanzu haka yadinga lallabata washe gari lawyer ya kawo ta kaddun bogi na shedar mallakar company Taji Dadi hankalinta ya kwanta ta Kara sakankancewa da alhajin ta

Sun Sha yawo dakanta sukaje ta zabi kome takeso akwati goma sha biyu ya Mata Kaya dai kamar hauka kamar wadda zata bude sabon kanti haka suka dinga rayuwarsu hankali kwance haka yadinga ragargazarta yai Mata raga raga duk da tana shan magungunan bature itama Amma Ina haka yake dibanta kamar jaka duk ta saki ta bude gashi Sam baya Wasa duka yake shiga zuruf ta wahala Amma Sam Bata damu ba saboda kwadayin abun duniya satin si biyu suka dunguma sai airport suka shigo jirgi Dan dawowa Nigeria za’a daura aure Jeddah hara ta Sanja duk ta fada saboda bala’in naci irin na Alhaji malamalai haka suka biyo jirgi cike da shaukin so

Afra ko tunda sukai haka da Jeddah ta Kira Al-ameen tagaya Masa komai yai tayi mata fada beso sukai rabuwar haka ba zeso su samu imformation akanta Koda tana Shirin aikata wani Abu haka saboda ya firgita da jeddah yace tanemi shiri da ita tunda ta kikkirata Bata daga ba Haka ko akai ta kirata Amma wayar a kashe taje dakin dasuka sauka wayam ba kowa a ciki ko tsinken ta Babu ta fitota duba ba alamun jeddah Haka ta hakura ta koma a abokin Al-ameen Yana zuwa ya dauke ta su zaga gari ya kaita kasuwa Tayo siyayya masu yawan gaske na kitchen da sauransu dai saboda bikinta ranar dazasu tafi dama jirginsu daya tayi ready din komai aka kaita airport a jirgi suka hadu da Jeddah

Banza Tai Mata dama seat dinsu daya tunda Visa dinsu daya ta wata biyu ce Jeddah ta maidata ta sati biyu kiyi hakuri kawata nayi kuskure bazan karaba tabbas ke wani barice ma jikina abota ba Wasa ba nazubar da makamai na muna komawa za’a dauran aure da wanchan alhajin ta nuna Mata alhaji malamalai gabanta ne ya Fadi tabbas shine Wanda Ameer abokin Al ameen ya nuna Mata manyan Yan kungiyar luwadi subhahanallah wanchan Zaki aura eh kawata ya hadu ko umm kawai tace Dan Bata ga ta inda ya haduba fuska daskaka wata faskaka bakikkirin dakaganta kasan bakin zunubine idanunsa jajaye ko a Dubai ansan da zaman sa kungiyoyi ne dasu hmm kawai tace afra Zaki rakani wajen boka da wannan karon shikenan wani mugun kallo ya watsa Mata batasan yazo kusa da ita ba Wanda seda gudawa ta kamata

STORY CONTINUES BELOW

Haleema anzama big madam angama karatu Yara sun yi wayo suna shekara ta bakwai gasu duk maza hankalin ta akwance tayi kiba abunta cikin nasara tayi masters dinta lafiya ta Gama ayaune take Shirin tafiya gida Hanan tayi kuka dukansu sunyi kukan rabuwa inda faruk yai musu alkawarin Hanan na haihuwa zasu dawo Nigeria Suma gaba daya Haka jirginsu ya dago zuwa Nigeria daga kasar Turkey cike da nasarorin data samu a rayuwarta ga yaranta abun Sha’awa tayo tsaraba sosai hatta mijinta Bata manta dashiba Kuma bata fushi dashi tasan asirine kawai yai tasiri akansa kodan darajar yayansu tayafemasa ta dauke Kar dake zuba a idonta

An zuba komai a sashen haleema Wanda yaci  uban nada komai sabo ga paint yaranma wajensu daban kowa dakinsa daban da toilet dinsa komai akwai harda kayan kallonsu gida yaci millions din kudade daga gefen side din haleema aka ginawa yaranta dakuna aka shigo dashi cikin gidan komai zam zam hajiya da alhaji da kansu suka shirya Al-ameen yajasu a katuwar Land cruiser Dan zuwa dakko su haleema dayaranta sauban safwan sudais Kai tsaye aminu kano international airport suka wuce gaba daya bakinsu yaki rufuwa saboda farinciki yau zasuga jikokinsu Dase dai a waya ko hoto ga asra da ansar gaba dayansu suka tafi a motar

Yana chan Yana neman mota tuni sun dure subai’a a gefe sun hau kan kwalta sunata tsalle da murna sunga abun mamaki gawasu abubuwa dasuke ta gudu akansa har tsugunawa suke suna shafawa fadeela harda lasa wani mahaukacin burki suhail yaji Anja Yana juyawa yaga fadeela da ramatu a tsakiyar titi suna tsalle ihu ya zindima yai kansu gadan gadan shiko me motar Banda dariya ba abunda yake wayannan daga Ina Mata har Mata Amma daga gani kauyawane sai tsalle gashi ba sittirar kirki sai fata suhail ya matsa ya daka musu tsawa sukai gefe ya karasa gun me motar abun mamaki kawunsane kanin hajiyarsu zaro ido yai suhai na’am uncle alhamdulillah daga Ina ba lokacin magana bane muje mayi maganar a gida ku shiga muje yace musu

Ya juyo dakko subai’a dansi sauri Nan suka Fara kici kici gwarama fadeela Tai kokari data zura kanta ta taga tana kokarin shiga Amma ta kasa sabanin ramatu da karkashin motar takesan shiga dataga ba haza sai ta dare saman motar Tai zamanta tanata zaro ido uncle dariya yake ya kasa magana cikinsa har ya kulle shi Kuma suhail ya Kai subai’a fitsari besan wainar da ake toyawa ba fadeela chatake Kai jawoni ciki tuni ya fito Yana kallon ikon Allah Ramatu asaman mota har faduwa ya kusayi sai ga suhail da gudu ku ya ficiko fadeela ya sakko da Ramatu ya sasu a motar dukansu Suma suka shiga take suka Fara jiyo ihu daga hanyar da suka biyo da gudun mutane dukansu sai da suka tsure Banda Uncle dake Shan dariya a waje da gudu suhail ya tukuda shi ka tashe ta mutafi akwai matsala Amma mota ta cije Taki tashi ga ihun Yana Kara tunkaro inda suke

*To my fans ko yazata Kaya gashi arnan daji sun biyo sahun su suhail ko garin Yaya Haka ta faru ku biyoni dajin cigaba Kuyi manage da wannan wallahi dakyar nayi Amma Kuyi hakuri idan kunjini gobe Tom idan kunji shiru kuyimun uzuri wallahi Banda lafiya sosai Ina barar addu’oin ku idan kunyi sallah sainaji ruwan comment daga gareku nice taku a kullum akoda yaushe masoyiyarku ta har abada*

              *Feedyn bash*
[10/19, 7:45 PM] 👯🏻Feedy Bash On Top💃💃: *🎭ARNAN DAJI🎭*
               *NA*
*FAREEDA ABDULLAHI*

*_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
_*ASSALAMUALAIKUM MY FANS WANNAN PAGE DIN SADAUKARWANE GA FEEDYN BASH REALLY FANS NAGODE DA KAUNARKU AGARENI TABBAS KU MASOYANA NE NA GASKIYA MASOYANA NA AMANA NAGA AMANA WALLAHI BANDA KAMAR KU INASANKU INA KAUNARKU INA FATAN KO A ALJANNA ALLAH YA KARA HADAMU ALLAH YABAR KAUNA NAGODE DA KULAWA DA ADDU’OIN KU GARENI KUYI YADDA KUKESO DA WANNAN PAGE DIN FANS DIN AMANA*_

STORY CONTINUES BELOW

BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM DA SUNAN ALLAH ME RAHMA ME JIN KAI GODIYA TA TABBATA GA ALLAH UBANGIJIN TALIKAI INA KARA GODEWA ALLAH DAYA BANI IKO NAKE MUKU TYPING👏🏻👏🏻👏🏻*

+
                85-90

Yau zan nuna Miki Nima inada zuciya Kuma zan nuna Miki shiru shiru ba tsoro bane ta dinga kilarta tazauna akanta dakyar Jeddah ke nishi Dan Allah kiyi hakuri ki kyaleni wallahi bazan karaba kima Kara idan Ni sa’ar kice shegiya me zubin mayu saida ta lugwiy gwiyta ta sannan ta dagata bakinta ya kumbura yai sintim sai kuka take ta mike tana tangadi wallahi Yar talakawa zakisan Ni kikai wa haka daga yau bazaki Kara yiwa wani bama bare Ni kinsan karonmu dake ai

Ta sheke da dariya Wai asiri to ai ko dama kinsan asirinki baya tasiri akaina sai dai shi mijin naki dakika mallake shi Amma badai sadiya ba shima sakacine da addu’oi Kuma na tabbatar yanzu ya hankalta baze Kara ba maza fice a daki shashasha jaka ballagaza maganganun sun Mata daci a ranta idonta ya kumbura hancinta sai zubar jini yake Banda habo ba abunda take ta fice a fusace ma’aikatan sai kallonta suke suna Mata dariya Dan ansanja sababbi Bata sansuba a matukar harzuke ta danna musu ashar kubar wajan dariya suke Mata kawai ba Wanda ya motsa Dan uwarku Bari na dawo wallahi sai kun bar gidan Nan a fusace ta figi motar ta ta fice tana fita haleema ta Kira al-ameen ta zayyane Masa komai da yafaru ransa ya baci yace zezo gidan zuwa dare

Afra ta Kira kawata Dan Allah fito gani a kofar gidanku haba Jeddah daga dawowar mu ko hutawa bami ba wallahi nagaji abune me muhimmanci akwai matsala mayafi kawai ta dakko ta fito har tazo kifar gidan nasu a hadaddiyar motar daba irin ta a Nigeria ta bude tana shiga mezata gani Jeddah ce fuska face face da jini subhahanallah Jeddah accident kike barin mota kikai Koko ya mtsww wane irin barin mota tana magana dakyar ake gane me take fada ba daya Ina cikin masifa ba hatsari nai ba gears ace hatsari nai da wannan abun kinyar tuni ta dau babban titin Zaria tafara bawa haleema labatin abunda ya faru Wai haleema ce Tai Mata wannan

Haba me afra zatai idan Banda dariya dariya take kamar zata mutu cikinta har kullewa yai yanzu Jeddah Kika zauna mace Tai Miki irin wannan bugun hhhhh chan Kinga dama ranar danake guje Miki ranar nadama ranar sakamako yanzu me gari ya waya ki duba kiga yadda kishiyar da Kika azabtar Kika wulakanta Tai Miki yakamata izuwa yanzu ki hankalta balla Mata wata harara tayi Wanda ya hadamu ma Ina yake Ina na aika dashi wallahi sai tabi bayansa Dan sai tasan Ni taiwa Haka hhhhh ko Kuma kibi bayan shi ba cewar afra harara ta Galla Mata bansan hauka kinsan gobe za’a kawo komai na aure na kuwa hhhhhh lallai ne ta alhaji labaran a Haka har sukaje dai dai indai suke parking suka sauka suka Fara tafiyar kafa

Afra Tasha alwashin ganawa da boka akan karyai wani aiki zata biyashi linkin ba linkin din kudin sunata tafiya gashi jikin Jeddah ya Fara tsami sai suka fara jiyo wani irin wari abun ya Basu mamaki sun rasa warin meye suna dosar wajen warin nakara karuwa sai da suka sa Dan kwalayensu suka toshe hancinsu Amma Ina mugun wari Wanda sai da yasa afra amai Basu hakura ba suka karasa mezasu gani bokane ya mutu ya rube Banda tsutsotsi ba abunda yakeyi bishiyar da yake da bukkarsa komai ya kone wari kawai yake da tsutsotsi a guje suka juya suka bar wajen suna Fita Jeddah ta fadi ta Suma Allah yasa da ruwa a motar ta tuttula Mata ruwa ta farfado Amma ba ta cikin hayyacinta afra tashiga taja motar dake itama ta iya suka dufafo kano

Suna tafe suna wuce wurare a motar gaba daya a firgice su fadeela suke Banda kuka ba abunda suke musamman idan mota ta shiga Rami kuka sike kamar ransu ze fita takaici ya cika suhail sun tsaya a gidan Mai zasu ci abinci susha ruwa habawa kallon kallo ake tsakaninsu da mutane suhail ya daka musu tsawa suka koma ciki bakin kamar zasu mutu aka siyo musu indomie Nan fa yasha takaici

_To fans Bari indaka anan Kuyi manage da wannan wallahi fans saboda kaunarku agareni nayi wannan typing din NAGODE da kulawa nice taku a kullum a Koda yaushe_

STORY CONTINUES BELOW

             *Feedyn bash*
[10/19, 7:45 PM] 👯🏻Feedy Bash On Top💃💃: *🎭ARNAN DAJI🎭*
               *NA*
*FAREEDA ABDULLAHI*

*_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*Assalamu alaikum my kawa tagari Wannan page din sadaukarwane agareki my ameeneeya ta Amana  fadeela takwarar tenkwai🤣🤣 saboda kaunar danake Miki yasa nasawa Tenkwai sunanki Allah ya albarkaci rayuwar mufaddal dina👏🏻👏🏻 inasanki har Raina sister Allah ya bar kauna kawata ki shafamun kan Dana kice ya Fara siyan kayan kaninsa ko kanwarsa 🤣🤣🤣wannan page din nakine*

*BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM DA SUNAN ALLAH ME RAHMA ME JIN KAI*

                    90-95

Na suka Fara ihu wayyo tsutsa a a tanace su wallahi bazasu ciba ihu suke suna kuka taikaici ya gama cikamasa ciki ya daka musu tsawa baku da hankali ne angaya muku Nan ma daji ne dazakuyi mun hauka KE fadeela kinfi kowa iskanci ku shiga hankalinku fa haba kamar ya Kara tunzurasu ihu fadeela ta saka ka dakkomu zaka kashe mu wallahi bazamu ci wannan ba cikin ikon Allah sai ga me doya da miyar alayyahu dama suna noman doya cike da murna sukace zasuci aka sauke musu sukaci suka Sha ruwa sukai nak mutane Banda dariya ba abunda suke musu wannan Abu Haka tashin hanakali fada Dame gari ranar sallah Nan suka dau hanya zuwa Kano

Direct gidan kawu suka wuce Wanda tuni yabawa suhail kan motar saboda tsabar haukan dasuke da kauyanci duk abunda suka gani sai sunyi ihu ko dariya gaba daya sunzama kamar mahaukata Rama ce ta fashe da kuka gaskiya yaya suhail ka cucemu dama Haka ake rayuwa a duniya kaki kazo kadauke mu tuntuni to da tuni muna chan muna Shirin dibgar Roman shekara shi dai kawu dariya kawai yakeyi sai bayan sun shiga Kano suka nufi gidansa dake sharada Nan suka yada zango dakyar suka shiga gidan Dan Basu taba ganin gini irin saba danma suhail yayi musu bayanin yadda garin yake a hanya

Gidanta suka je lokacin karfe takwas na dare suna zuwa tayi parking ta kamo Jeddah sukai bangaren ta ko Ina a gyare ta kwantar da ita chan sai ga Al ameen Yana zuwa ya doka Mata harara to Yar iska kingama yawon tazubar din naki wallahi yau sai kinbar gidannan tunda bana ubanki bane ba sisin ki a ginin gidannan azafafe ta mike ya isheka Al ameen a yanzu ko zanbar gidannan tuni ta Fara hada kayanta ta dakko duk wani abunda zata bukata kozaka ban wuri murmushi yai Mata Amma na mugunta Yana fita ta Fara daga katifa abun mamaki duk wani abubuwa nata na asiri Babu su ihu ta dinga zindimawa kamar mahaukaciya

Afra dariyace ta subuce Mata na shiga uku afra kidena dariya Ina neman kayan asirina ne da boka yaban mutum mutumin zan maida zuciyarsa ga alhaji labaran hmm lallai Jeddah har yanzu Baki saduda ba wallahi tun da Naga yadda gawar boka ta wulakanta na Kara tsorata da lamarin rayuwa ki hakura kibi Allah mtsww dallah chan gafara zan tuba NE Amma ba yanzu ba saina tatike alhaji labaran Haka suka fito ranta a bace harda envelope dinta ta takaddun gidan suhail da duk wata kadara tashi Bata San ansaja ba ansa Mata na bogi suka wuce tana hararar Al ameen Dan shi take zargi Bata San komai na asirin ta ankwakule ba shashasha Allah ya shirya

Haka suka koma gidansu tana shiga gidan wani gululun bakin ciki ya tokareta saboda wani Baki da gidan yai ga wani mugun wari suna shiga sukaga ummanta a kwance gabanta duk ya rube sai tsutsotsi yake  rufe hancinsu sukai gaba dayansu hankalinsu ya tashi lafiya umma meya sameki cewar afra data karasa gareta Amma jeddah tsaki taja ta koma waje gaskiya bazata iya zama a wannan gidan ba tasan me zatai zata nemi hotel ta Kama na two weeks tanemi iyaye na bogi su daura Mata aure a hada Mata na karya a karbi lefe abunda ta tsara kenan aranta Bata bi ta kansu ba ta fita taja motar ta Tai gaba

STORY CONTINUES BELOW

afra kitemakeni Banda lafiya tun Ina zuwa asibiti Abu yaci tura inata boyewa ne Amma na kamu da cutar daji wadda kukewa lakabi da cancer yanzu Haka tanga ne ya kaini asibiti akace kudin aiki dubu 700 Kuma nasan Yana da ita Amma yace be da ita ya kawoni Nan ya yasar har yau ban Kara ganinsa ba kitemakeni afra cike da tausayi tace Ni Banda kudi a yanzu Dan bikina saura sati daya Amma bara na Kira jeddah tana fita taga wayam ta duba dakinta Bata Nan bandaki ba kowa ta leka waje wayam ba motar ta ta gudu kenan itada uwarta bare ni tuni itama ta karawa kafarta burki ta tafi gida itama tana Allah wadai dasu jeddah insha Allah alakarsu ta yanke tana tafiya sai ga text dinta ya shigo idan kingaji Kya tafi ki kyaleta kwashe kwashen ta na masifa taje wani yai Mata cin dayafi karfinta ya rubata Dan Haka ki kyaleta Naga uban daze Kara cinta a Haka tunda ita batasan ta girma ba Tofa lallai wayannan Basu da mutunci cewar afra tuni tasa number dinta a divert

Jeddah Bata zame ko Ina ba sai gidan wata dillaliya a Yan lemo Tai Mata bayanin komai ta amince akan kudi dubu dari biyu sunyanke maza za’a nema su karbi lefe su daura aure Baki alaikum haka ko akai ansamu wasu dattijan biri zauna gari banza aka tsadance su uku ta Kira alhaji labaran ta Gaya Masa komai dariya kawai yai ba matsala gobe karfe goma na safe zasuzo su kawo Haka ko akai washe gari ta Kama asabar aka kawo kayan lefe akwati Sha biyu sai kace wata budurwa budurwar ma ta yayan gata da sadaki dubu dari biyu da kudin gaisuwar iyaye dubu dari uku gaba daya dari biyar suka kawo murna kamar jeddah ta zuba ruwa a kasa Tasha daya tambayeta meyasa aka kawo Nan bayan da tace a dangwauro take sai ta waske kawai

Ai chan din babanta dama ya mutu mamanta Kuma Bata garin sunyi waya tace azo Nan gidan kanwarta Haka suka bar maganar bayan sati daya akai bikin afra aka kaita me Dile batai party ko daya ba sai dinner da ango yai bayan daurin aure an kaita gidanta suka Sha dinner dinsu tadai yi walima agidansu anyi biki lafiya angama lafiya duk wata kawa datasan ta barikice Bata gayyaceta ba iya Yan unguwar sune da Yan uwanta matar babanta bataso Tai wannan auren ba bakin ciki kamar tayime gashi ta samu mijin marainiya akwati takwas yai Mata komai Masha Allah sai muce amarya Allah ya bada zaman lafiya

Haka jeddah tadinga shirye shiryen ta tsaf dangane da nata bikin tasha gyaran jiki tayi kyau dama jikinta me kyau ne sai ta dawo tamkar wata fure Dan kyau tayi fes abunta gwanin Sha’awa biki ya rage saura kwana uku duk wasu fitinannun kawayenta ta gayyacesu Dan party suka shirya har kala biyar zasu watsu su lalace ya bude Mata bakin aljihu sai bindim bindim take a ciki gashi komai ya sauke mata na daki tasan ita me sa’a ce a rayuwarta bazata taba auren wahala ba wata kawarta ta hadata da wani  hatsabihin boka megani har hanji yagama shiryata yadda zata tunkari gidan alhaji labaran Tofa  maji magani jeddah koza a Kara dacewa
_*To fans sai naji comment dinku gaskiya na yanke shawarar Dena posting kowane book nawa a wasu groups din sai nawa Dan bakwa mun comment wahar dakaina kawai nake iya fans Dina kemun comment wallahi indai Banga sanji ba daga yau nadena posting din book Dina a kowane group nice taku a kullum a Koda yaushe*_

              *Feedyn bash*
[10/19, 7:45 PM] 👯🏻Feedy Bash On Top💃💃: *🎭ARNAN DAJI🎭*
               *NA*
*FAREEDA ABDULLAHI*

*_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*Assalamu alaikum my fans inafatan Kuna lafiya Dan Allah kuyi hakuri na rashin jina kwana biyu hakan ya farune sakamakon rashin lafiyar danake fama da ita kuyi hakuri kumin uziri ba kullum zan dinga muku typing ba Dan Allah kudinga kokari Kuna posting zuwa wasu groups din wallahi bazan iyaba abun dayawa nagode my fans nagode da kaunarku a gareni da tarin addu’oi in da kuke mun suke Kara bani karfin gwiywar faran ta muku kamar yadda bakwa gajiya dayimun addua akara hakuri dai dani👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻*

STORY CONTINUES BELOW

          95-100

Jeddah duk wani shirye shirye ta Gama tayi gyara na tashin hankali ko budurwa albarka har wani yalo yalo take wankan inji akai Mata jikin ta yayi smooth ga alhaji labaran ya sakar Mata bakin aljihu facaka kawai take da kudi ta tattaro ta dawo gidan hafsa dillaliya hankalinsu kwance suke shirye shiryen biki wadda hafsa ta Zama uwar amarya ga wayanda aka debo haya a matsayin iyayen ta maza tunda dama mahaifinta ya mutu a matsayin abokans da Dan uwansa suke Tayo gayya ta manyan Mata matan dasuka amsa sunansu Mata wasu zawarawa ne wasu matan aure wayanda suka gagari mazajensu wayanda suke haduwa a shargallensu yammata ma ba’a barsu a baya ba bikine ta shirya shi nakece raini anshirya karya a bikin ko dayake da abun ai

Kawarta ce ta rakata gun boka sangamu ya Bata lakanunnuka da magungunan dazata mallake mijin ita kadai ta juyashi San ranta sannan ya Bata Wanda zata haukata haleema saboda bala’in haushin dukan datai Mata ya Bata Amma sai yai wata wata daya yake Fara aiki sannnan ya Bata  Wanda zata kashe yayan Amma da sharadin indai aka kuskure wani ya ganta sanda take aikin ita zata haukace Kuma a haukan zata mutu ba magani ta yarda da hakan gears yaran su mutu nata su tsira ai ko tana tafiya Bata zame ko Ina ba sai gidansu ita da haleema ta Gama shirya duk wani plan ita da kwayenta ta ajiye su a hanya ta danna horn megadi ya bude Mata direct part din haleema tayi

Tana shiga ta tayi nocking aka bude Mata sannan ta zauna haleema ta hade fuska tan jiran Taji taima ta wani haukan na daban ko zancen banza Amma sai taga ta durkusa kasa tana hawaye kiyi hkr Yar uwata da duk abunda nai Miki ki ya femun nazo neman gafararki dama bikina za ai na kawo Miki iv nazo na Gaya Miki na nemi gafararki gaban haleema yai wani irin faduwa ta ringa addu’oi a ranta tana rokon Allah ya kareta daga sharrin Jeddah idan da wani mugun abun tazo Allah ya maida Mata da kayanta kanta ba komai na yafe Miki jeddah cike da farin ciki sai washe Baki take nagode sosai Yar uwata Nan suka dinga kwasar Hira Amma Jeddah Anya ko Baki garajan daura aure ba baku da tabbacin mutuwar suhail fa dariya tayi haba sadiya inbanda abinki suhail ai ya Dade da mutuwa shekara kusan daya ba amo ba labari ai Dole mu fidda Rai Kuma anga takalmansa a wajen da hularsa to shi Yana Ina har zaman makoki anyi Masa fa Kuma ai nayi takaba ko haleema dai kallonta take cike da mamaki ai kema kawai ki auranki Dan Kinga gaskiya da kyanki gwara ki Mori lokacin ki ki auren ki kema

Shiru kawai Tai Mata tana ta nazari chan Jeddah tace haleema Baki da abinci ne Tai murmushi Yana cooler a flask naci nawa saura na Yara debo kici to tace ta nufi kitchen din maryama ta koma bangaren haleema dama tunda Jeddah tabar gidan Al ameen yai Mata korar Kare tunda ta shigo tana jinta tana bayan kitchen tana wanke wanke ta Gama Kuma Tai zamanta bataso su hadu Sam Dan tanajin tsanarta fiye da yadda haleema ke tsanarta ta shiga kitchen din harda cire mayafi haleema Bata kawo komai ba ta debo hadaddiyar jelop din shinkafa taji kayan lambu da nusashshen kifi ta zuba a plate maryama na hangota tana ta mamaki kodai da gaske ta sauta

Ta bude freezer ta dakko drinks me sanyi ta duba ba kowa dake hangota ta warware zaninta ta kwanto maganin yaran ta barbada musu a ciki tana karkade hannunta maryama ta Kara lekowa Bata ga komai ba Amma jikinta ya Bata wani abun ta zuba ta dakko abincin ta dawo parlour tanata zurawa sunata hirarsu kamar gaske sai da taci Tai Kat Tai Mata sallama ta fito zata rakota ta hanata itako Maryama Sam hankalinta be kwanta da zuwan Jeddah gidan ba bataga dai me ta zuba ba Amma tabbas tayi wani abun tana Nan tana jiran ta tafi bacci me nauyi ya dauketa a wajen dama wajene me kyau

Tana fita ta fito da maganin da akace idan dai halima ta shaki kamshin sa zata haukace ta fef fesa shi yadda ze shiga wajenta abun tsautsayi me wanki yazo kawo kayan wanki ya ganta tuni ya kunshe bakinsa ya juya Dan shi tsoronta yake ba ruwansa Haka ta ja motar ta Tai gaba cike da murna tana fita direba na sako hancin motar yaran suka fito ansar ya taho da gudu ya fada kan haleema momy abinci to Dan gidan momy autan momy bara na zubo ma ta mike taje ta zubo masa Nan ya Fara cin abincin magriba tayi Jin Ana kwalla Kiran sallah firgigit maryama ta tashi ta shigo gidan da gudu taga yaran duk suna parlour ansar na cin abinci da sauri ta karbe ya saka ihu Yana Kiran momy

STORY CONTINUES BELOW

Lafiya waya taban autana cewar haleema ranki ya Dade nice banyarda da abincin bane Allah yasa ba Wanda yaci no ba Wanda yaci menene wato hajiya Ina taga Naga kamar maman asra tasa wani Abu a abincin to Kuma bacci ya daukeni kafin nazo na dauke na zubar ikon Allah wallahi dama sam banyar da da itaba maza jeki zubar shi Kuma insha Allah ba abunda ze same shi nasan dama Dan Ni da yayana tayi ba yayanta ba Dan ba yarda za ai taima yayanta Haka ko akai ta zubar ta Dora musu indomie suna ta Kiran abinci cikin 10 minutes ta kawo musu suka ci hankali kwance sunata hirarsu hankali kwance suna Al ajabin Hali irin na jeddah tunda duk cikinsu ba Wanda take bakon sa

Jeddah ta cika da farinciki aikin ta yayi batasan yayanta suna hannun haleema batasan Dana nata yayan ba ta dauka suna gurin hajiya shiyasa idan zaka Gina Ramin mugunta Gina shi gajere Dan karya fada dakai Haka ta koma gidan hajiya hafsa tayi yadda boka yace Mata na zubawa a abinci duk ta ajiye na cushe cushe duk ta tusa tayi kyau kyan Dan miciji idan Kika ga Jeddah tamkar fure angama komai an na biki anfara biki anyi shagali iya shagli anyi lunch anyi party ya ake dinner a Bristol palace guri yayi guri Mata masu ji da kansu sun hadu maza sugar Daddy masu ji da kudi sun hallara matane manyan Mata matan aure wayanda suka gagari mazajensu da zawarawa wayanda suka gagari gidansu da yammata wayanda suka gagari iyayensu matan bariki manyan alhazawa ne ke ta faka manyan motocinsu Nan aka Fara dinner anci an Sha

Anyi wadaka da nera amarya ta samu kyaututtuka daga hannun abokan ango ta samu kyautar gidaje da motoci da makudan kudade ita kanta abun ya daga Mata hankali soboda Bata taba ganin amaryar da akaiwa kyauta ranar bikinta ba kamar ta mahassada hassada ta cika musu ciki masu kaunarta kodan su rabe ta su dangwali arziki sunyi murna ance arziki kashi tofa Jeddah ta tako shi me shegen wari inji wasu kenan ba wani Abu daya daga hankalin jeddah ganin yadda taga maza na hugging din juna manya masu ji da kudi masu mataye da yayaye a gida amma sai Ta basar ba abunda yafi Bata mamaki irin yadda Taji Ana ambatar mijinta da malamalai na duwai kowa Haka yake cewa chan sai ga alhaji duwai ya bayyana hankalin ta be idda tashi ba sai da taga alhaji malamalai Yama manta da ita ya rungume duwai har dasu kiss Nan aka Fara sabuwar chashewa aka Fara budiri Nan taga Ana kawo kwalabe ta tabbatar giyace su kuma matan aka dinga hadasu da shamfen anci ansha anyi shagali

Ba a tashina sai karfe daya anan aka Kama dakuna Mata ganin yadda akaiwa jeddah Nan suka Fara sake salon iskancin Taku ko wacce da kalar nata  upwayanda ke neman Mata suka Fara kamu masu neman junansu ko suka shige daki Dan wasu sun maku a cikinsu Haka ko akai alhaji labaran ya lallabata suka shiga daki da sauran kawayen su da basi kasuwa wasu da dama sun gane Dan homo zata aura Amma ba halin fada Haka suka shiga dakin sunata Hira suna Tai Mata famfo Akan karta yarda ta zauna da kishiyoyi Dan ta Zama hamshakiyar hajiya yanzu shiko alhaji malamalai nachan da alhaji duwai sunata buga Masha’arsu Dan an Dade ba’a haduba tun kafin ya tafi Dubai Basu bar Juna ba sai gab da asuba ragowar ma Haka suka dinga barzar junansu Jeddah tana complain din yadda suke rungume rungume sai kawayenta suka nuna Mata tsabar wayewace da zaman turai suma ba Haka sukewa junansu ba ta yarda a Haka hankalinta ya kwanta

Asubar fari Ta mike ta Fara shiri ko ta kansu Bata bi ba ta fice Dan Shirin daurin aure taje gidan hajiya hafsa karfe takwas ta tafi kwalliya goma dot ta dawo tayi kyau kamar Yar tsana tamakar fure an daura auren alhaji labaran da hajiya hafsa sadakinta dubu dari biyar lakadan Ba ajalan ba andanyi chasu a green park sunci sun Sha karfe shida aka kawo motocin Kai amarya kowa ya samu Yan gulma da Yan bani na iya Kai tsaye sashenta aka kainta Yan ganin gida sun Gama gani dama ba dnginta ko guda hajiya hafsa ce ta tarasu tace Yar yarta ce wasuma sun dauka budurwace Dan jikinta me kyaune bakace Tama taba haihuwa ba

Bayan kowa ya tafi ta mike ta zagaye sashen nata tsaf bala’i gida yayi gida Bata iya ganin sashen nata ba ta koma ta rufe fuska koma zata rufe oho taci kwalliya tayi kyau chan Taji hayaniya ta dauka abokan angone harda gyara Zama Nan aka Fara nocking Tai shiru tana jiran ya shigo da karfi Taji an hankado kofar Ana zage zage ke Dan uwarki kinaji muna bugu Baki bude ba dayar ce ta janye mayafin eh lallai wannan kyau haka ga kwalliya duk a gidan Nan to daga yau Zaki dau darasi Dan uwarki matane manya su biyu da yammata uku ko wacce rike da zabga zabgan bulalai keba kwadayi Yasa Kika aurar Mana Miji ba wallahi na lahira sai ya fiki Jin Dadi zakisan kin shigo gonarmu suwaye ku cewar Jeddah Bata rufe Baki Taji an waska Mata Mari tana dagowa aka Kara Mata ta saki wani ihu momy ta matso ta daki bakinta sai da ta cire Mata hakori ihu ta saki na azaba

Ku daketa kuyi Mata dukan mutuwa tamu sannu da zuwar kenan tunda Baki da mutuncin daza a kawoki ki gaishemu Nan suka zage balaga sukai Mata lilis Tana ihu tana komai Amma ba Wanda ya daga Mata kafa sai da ta daku sukaga da kyar take motsi suka fice suka barta a yashe face face cikin jini cikin kukan ma ta gagara yinsa Nan da Nan fuska Tai him ko Ina jikinta ciwo yake jitai anturo kofar da karfi bakaramin firgita Tai ba

_To fans Bari mu kwana anan sai zuwa gobe insha Allah koya Labarin su ja’e sai gobe zamu leka musulman daji muga halin dasuke ciki akara hakuri dani😂😂😂yanayin jikina ne sai a slow nice taku har kullum a Koda yaushe_

[10/19, 7:45 PM] 👯🏻Feedy Bash On Top💃💃: *🎭ARNAN DAJI🎭*
               *NA*
*FAREEDA ABDULLAHI*

*_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*_~Assalamualaikum masoyana bazan gaji da godiya agareku ba fans musamman feedyn bash real fans da kainuwa fans da komai mukaddarine fans da matan aljanna Ina Jin dadin yadda kuke nuna min kauna bakina baze iya furta adadin kaunata agareku ba hannuna baze iya rubuta sakon godiya a gareku ba Sai dai nace Allah ya biyaku da gidan aljanna nagode da addu’oin ku agareni nagode nagode nice taku kullum a Koda yaushe maman yan…….kundai gane beauty😂😂😂😂😂~_*

*Bismillahir rahmanir Raheem da sunan Allah me rahma me Jin Kai*

*Book 2*

         100-105

Alhaji labaran ne ransa a mutukar bace ya bude kofar da karfi Yana zuwa ya dauke Jeddah da mari Wanda sai da taga wuta Dan ubanki su hajiya sa anninkine daza a kawo ki baza a kaimusu ke ki gaishesu ba suna gaba dake to wallahi idan kinasan kanki da arziki ki musu biyayya yi nayi bari na Bari Dan dasu Zaki zauna a gidan Ni idan nasa kaima sai kin ganni ba’a wulakanta mun iyalai na bazan dauka ba fada yake kamar xe Ari Baki Jeddah da take kuka kamar ranta ze fita na shiga uku Ni Jeddah yau Kuma gidan danazo Kenan Ni za’a yiwa duka a Daren aurena zancen da take Kenan a zuciyarta tana ta kuka mtsww dadine yai Miki yawa Ni Zaki tasa agaba kinawa kuka ubanme akai Miki Dan wannan Marin danai Miki ai shafar Mai ne dago fuskarta Tai jage jage da jini da majina ga jikin ta duk yai tsami

+
Habawa wata muguwar dariya alhaji labaran ya saka wadda har durkushe wa yai Dan mugunta a’a amarya me ya sameki haka a fuska ta bude Baki zatai magana sai ga wawulo habawa wani muguwar dariya yasa harda dukan wardrobe amarya me ya faru barin mota kuka yi koko me nidai ba’a cemun anyi hatsari ba to anyi hatsari ai da tuni Kuna asibiti ma meya faru gayan inji ta Kara rushewa da kuka wallahi sai ka sakeni a Daren Nan wallahi bazan zauna dakai ba matan ka da yayansu suka hadu sukai mun wannan dukan nacin mutunci niba jaka bace Kuma ba baiwar su bace sakina zakai

Yana Jin haka ya sakko ya rungumeta ya Fara lallabata haba beka mata kina fadar haka ba zan musu magana karsu Kara dukan ki banasan duka ke Kika Bata musu Rai shiyasa ganin Yana lallabata tuni girman kanta ya motsa ta Fara bala’i bansan Kai lusari bane sai yanzu dama Tsoron matan ka kake ka auroni wallahi basu daki banza ba bazan yarda ba ehe niba jaka bace gobe zan debo musu police su kamama munsu a bimin hakkina be Bari ta karasa magar ba ya hankade ta kanta ya daku gado dama kasa suke Nan da Nan yai wani malolo be dai fashe ba ya dinga kifa mata Mari hakan be Masa ba sai daya fito Yana huci ya shigo da belt ya dinga laftar ta tun tana ihu har ta Dena Ashe Suma Tai

Gaskiya na tausayawa jeddah Dan ta daku ga dukan iyalan sa ga nasa sai da ya gaji Dan kansa ya Yar da belt din ya zauna Yana maida numfashi ransa ya baci yasan ta daku Amma baze barta ba yadda yasha magungu na baze iya daga Mata kafa ba tashi malama zami magana shiru tashi nace ba magana Yana tabata yaga ta bingile ihu tasa no karki mutu Dan Allah bangama amfana dake ba ba auren ki naiba siyanki nai Dan haka dole na amfana dake da gudu ya nufi fridge ya dakko ruwa me mugun sanyi har ya Fara kankara ya Fara tsilala Mata

Wata ajiyar zuciya ta saki jikinsa na rawa ya fara tabata sannu Jeddah kiyi hakuri lefinkine wallahi yazaki dinga gayamun maganganu San ranki karki Kara gaskiya kawai binsa take da ido taba shi tausayi dan ta daku ya dauketa ya cika baf da ruwa me Dumi yasata ciki ya gasa Mata jikin ta yai Mata wanka tas ya nadota jikin ta ya zige da zazzabi sai karkarwa take Nan da Nan ya Bata magani tasha ya kwantar da ita Yama hakura yau ze kyaleta saboda yasamu cikar burinsa Amma me sai wayarsa ta Fara kida Yana dubawa yaga ansa my duwai da sauri ya daga Yana fita daga dakin hello my ykk iceko ka Fara aikin kasan sai Kai sati biyu kana yi sannan Kuma Dole ka dauke duk wani tausayi cikin wannan aikin na sha’afa sosai nagode my duwai ya kashe wayar ya hade fuska ya koma dakin harta Fara bacci Yana shiga ya dala Mata duka a firgice ta farka lafiya murmushi yai Mata hakkina Zaki bani

STORY CONTINUES BELOW

Tasan bashi da imani tuni ta Fara hawaye Banda lafiya bazan itaba Zaki ban ko saina saye Miki karfi ganin ya nufo ta gadan gadan yasa ta gyara Amma sai yace goho zakimun bazan iya ba alhaji mutuwa zanyi to ki mutu Mana banza kawai ya juyata tana ta hawaye Amma me sai ji Tai ya dumfari dubura ba a wajen kasa ba alhaji nafiki sani ai anan nake so Nan nake ci ni bancin tsuliya niba rago bane namiji ne Ni haba Yana Fara kokarin sawa ta saki wani ihu habawa be sauraretaba yasa karfin sa ya danna sai jini habawa tuni jeddah ta sume Nan ya Fara gwatso yanayi Yana ihu Yana wani irin kuka kamar saniya har wani tsalle yake itako Jeddah Bata hayyacinta a sume take Yana kawowa yake komawa sai karfe hudu ya kyaleta badan maganin ya sake Shi ba Yana juyata yaga Bata numfashi hhhhhh shegiya Jeddah duniya Wai kece ke Suma koda yake kindan ban tausayi Dan nasan dama nikan su hajiya ta ba wasa Kuma kikai min left na Kara Miki bara ma temakeki ki dawo hayyacin ki ya Mike ya dakko wani ruwan ya zuba Mata ta zabura tana wani irin mimmikewa

Kobi takanta beba sai bacci da kyar taja jiki duk face face da jini ta shiga bandaki ta Tara ruwa tana ta kuka da nadama Ashe irin gidan data shigo Kenan tausayin suhail fal ranta Allah ya yafemun tofa chab lallai Jeddah ta shiga ruwan ta saki wani ihu daya tada alhaji ya leke a firgice yaga ta Kara sumewa mtsww ita Kuma wannan Suma bayai Mata wahala  mtsww Ina baccina me Dadi kin tasheni Ina mafarkin duwai Dina yadda nake sukuwa akansa mtsww ya shiga ya temaka ya watsa Mata ruwa ta dawo normal ya fito ya barta tana ta kuka ga radadin dake damun ta Ina zata Sanya rayuwarta ita yanzu ga gidan cike yake da tsaro ba damar gudu kuka take Mara sauti a bayin

Haka ta Gama ta rarrafoo ta fito har an Fara Kiran sallar asuba a lokacin ta fito ta jawo rigarta ta zura so take ta gudu taje ta wajen boka a daukar Mata mugun mataki akan wayan Nan mutane ta bude kofa a hankali ta dauki key din motar ta ta fice amma me tana zuwa get taga wasu tankama tankaman mutane tayi tayi su barta ta fita sunki ga jikinta duk ciwo yake fuskarta ta kumbura ko idon ta ba’a gani asibiti zanje Banda lafiya sukansu sunyi mamakin ganin tace itace amaryar gidan gata a kumbure kodai har ta Fara gamuwa da fushin su hajiya ne suka hanta fita fafur saboda alhaji yai musu mugun takara ganin ta fito daga motar yasa suka firgita da yadda jikin nata yayi Nan da Nan sukai ta Kiran wayar alhaji akashe sukai shahada suka Kira ta hajiya bugu daya ta daga cike da magagi

Cike da magagi waye nan suka Gaya Mata amarya ce ta fito ba lafiya Kuma alhaji yace kar abarta ta fita kan uba gidan ubanta zata tuni ta watstsake gani Nan zuwa ta fito a fusace taja Jeddah tana kuka tana ihu ga jiki duk ciwo Amma bame ceton ta sai da ta kaita har side din ta tana ihu tana komai ba Wanda yasan tanayi saboda girman gidan da girman bangaren nata Nan ta dinga kilarta kamar ta samu jaka ta wuce fuu sai gata da tulin kayan wanki Dan ubanki Fara Kuma wallahi idan Basu fita ba sai kin Tisa kigama kiyi Mana girki suma ne kawai batai ba tana ji tana gani ta Fara wankin

Sarki kaho ne yake wani irin ihu yasa an kamo Masa ja’e da iya da lamunde yasa aka yi musu bulala dari dari gaba dayansu sai da suka Suma Nan yasa aka daukesu dukan su aka kaisu kurkuku ta karkashin kasa yace Kar a Basu komai Koda ko ruwa ne har sai sun Fadi inda su Tenkwai suke iya da lamunde sunfi jikata Dan sune Mata kaho kullum cikin shan burkutu yake ransa ya gama baci hankalins a tashe yake gefe guda Kuma Ana ta Shirin bikin shekara ba abunda aka fasa anata kiwata mazan daza a yanka

To fans gaskiya comment yayi sanyi fa wai yane ko littafin yadena dadine gashi ya kusa karewa befi saura five pages ba inama kowa fatan alkhairi nice Taku a kullum a Koda yaushe

               *Feedyn bash*
[10/19, 7:45 PM] 👯🏻Feedy Bash On Top💃💃: *🎭ARNAN DAJI🎭*
               *NA*
*FAREEDA ABDULLAHI*

*_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
STORY CONTINUES BELOW

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

_*Assalamu alaikum wannan page din sadaukarwane agareki my sister queen Indo marubuciya aljana Aisha now typing Yan uku I love you Lodi Lodi inayinki irin eh irin sosai din Allah ya Kara basira da fasaha da juriyar typing da kwarin eyes ki dade ki lastin sister allah ya kawo miji nagari haihuwar fari kema ki zandaro yan uku allah ya kara fasaha da juriyar typing adinga suburbudo mana yan uku kullum 🤣🤣🤣🤣*_

*BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM DA SUNAN ALLAH ME RAHMA ME JIN KAI*

*Book 2*

            105-110

Yadda ki kisan ana kiwata shanu haka ake kiwata mazan da za’a yanka wannan shekarar abinci ake loda musu kamar hauka suna ci suna amai haka ake basu sunyi jibga jibga dasu jini yana gudana sosai a jikinsu yadda badu ze sha jini ya koshi shiri ake bana wasa ba dan aranar za’a yanka su ja’e suma umarnin badu ne wannan in banda kace nace ba abunda ake agarin hakan ya kara tunzura iyalan ja’e suka sha alwashin rike addinin da ja’e ya basu dan suna da tabbacin shine gaskiya

Banda azaba ba abunda ake gana musu baci ba sha inda aka kaisu kar kashin kasa ne ko mikewa baka iyayi bare ka kwanta a tsune suke bacci sai dai barawo saboda ukuba duk kansu ba wanda be suma ba haka suka fita hayyacinsu suna barazanar mutuwa da ba shiri aka aika agayawa sarki zafa su mutu dan lamunde a ranar sumanta takwas iya ce me biyar ja’e biyu ba ci ba sha tsawon kwana hudu gashi sunki suce komai tun suna fitsari da kashi har sun dena hankalin kaho ya tashi dan badu be ce ya kashesu ba jinin su yake so ya sha da hanzari ya tafi kurkukun da kansa

Yasa aka fito dasu ya basu abinci da ruwa har sun fara dawowa hayyacinsu duk da abincin ba me dadi bane ya kallesu cike da tsana ke matata dake za’a ci amana ta koda yake dan cikina ma har dashi anya ko ba sanja mun da kikai ba ta doka masa harara kamanta sanda ka kashe mun iyayena a gabana wallahi kaho allah ubangijin musulunci baze barka ba sai ya kawo karshen zaluncin ka da temakon suhail ya daga hannu ya dalla mata mari wanda sai da hancin ta ya fashe yana wani irin huci ba wani ubangiji sai badu kuma yadda na hallaka iyayenki kema zaki bisu dan bazan barki ba dole ki mutu ya hankadeta ya dallawa lamunde harara ya jawota gabansa zakigaya mun waye wannan yaron kose na datse miki hannu yanzu

Tayi murmushi koda zaka kasheni nadena numfashi allah yana tare dani alhamdulillah nasan shahada nayi kuma yayana bazasu barka ba zasu daukar mun fansa ko yanzu burina ya cika dana ya dawo kasarsa ze sauke ka ya kawar da zaluncin ka ya kasheka kamar yadda babanka ya kashe kakanninsa kai kuma ka kashe mahaifinsa wata muguwar kara ya saki yada takobi ya sare tsintsiyar hannunta tasa ihu ta fadi a sume rikicif ganin gaka iya ta kara fashewa da kuka saura ke zan fada zan fada tana kuka ta bashi labari tundaga zuwan suhail har tafiyarsa

Shakota yai yadinga dukanta munafika na tsaneki dama ashe bakya kaunata kika ajiyemun bako a gidana da kyar fadawan sa suka karbeta badu ya temake ka kace badu zakaiwa kyautar jininsu dan haka karka kashe su kuma tun yanzu wata ajiyar zuciya yake yana wani jan numfashi ku maidasu haka aka kwashe su kamar wanki aka maidasu inda suke adinga basu abinci so daya ruwa so biyu saura kwana biyar bikin shekara yau dan haka a tsananta tsaro a garin nan

Haka aka zuba fadawa ta ko ina a garin harda mata bayi tundaga farkon daji har cikin gari anan suke kwana saboda  tsananin tsaron da aka sa a garin zuciyar kaho kamar zata fashe ya gama sanin sirrin garinsa gashi ya gudu da yammatan dan angaya masa da Rama kadai ze samu haihuwa a yanzu amma dole ya nemeta saboda idan ya kashe su ja’e ta haifa masa magaji gaba daya garin kuguru yana cikin mugun tsaro hankalin kowa a tashe yake sun dauka yaki za’ai duk wajen bokan da kaho zeje a garin sai ace da Rama kadai ze iya haihuwa gashi badu yace ranar bikin shekara yazo da budurwar datai masa gaba daya yana cikin tashin hankali

STORY CONTINUES BELOW

Su suhail sun huta matar uncle dakanta taja su fadeela tayi musu wanka kamar jarirai har amai tai saboda datti ga wani hamami dasuke ta Kara yi musu wankan tsarki tazo kan subai’a kuka tasaka ganin yadda gabanta ya jagale Nan ta hada ruwan Dumi tasa gishiri da Dettol ta cika ruwa a baf tasa ta take tasaki wani ihu sai da Tai suman hucin gadi tafi Rabin awa a ruwan sannan ta cireta Tai Mata wanka taji dadin jikinta sosai dakanta ta fito daga bandakin Nan tasamusu dogayen riguna sunyi kyau abunsu ba abunda suka iya a duniya kamar jarirai sabuwar haihuwa tausayinsune ya lullubeta dama akwai irin wayannan a duniya wallahi ta dauka sai a TV wayannan bazasu taba wayewa duka ba saboda fadar annabine Dan kauye sai ya shekara arba’in a birni yake wayewa Aiko sai dai addu’a wayannan

Suhail ya nemi izinin tafiya gida Nan uncle yace shize Kai su Amma matarsa fafur tace a bar Mata su fadeela beso ba Amma ya roki alfarmar su tafi su gaida su daddy sai dawo ta yarda da hakan dakyar suka yarda suka fito Tsoron mutanen garin suke da tarin gine ginen dasuka gani ya daga musu hankali tayi saudat sunan matar uncle tayi alkawarin nuna musu yadda zasu dinga kula da jikinsu Dan gabansu har wari yake dukansu da wani yauki saboda rashin kula gashi ko kamar zaka kitsa kansuma abun kallone ga gashi Amma Duk kwarkwata inbame dauriya ba baze iya zaman minti biyar dasu ba

Tayi mamaki da suhail ya  iya tahowa dasu duk da Taji labarinsu Amma tayaya suhail yazama Dan wannan garin zata so taji suka rankaya gidan su suhail sukai horn me gadi ya bude musu sukai parking sai rike hannayensu take haka suka shiga gidan hankali kwance ma aikatan gidan gudu suke gani suke suhail fatalwane suka shiga parlour din sukai sallama  alhaji da hajiya na zaune  inalillahi wainna ilaihirrji’un muryar wanake ji kamar ta suhail nine mom da sauri ta juyo

Da gudu ya karasa shigewa jikinta mom sai kuka dad ko mutuwar zaune yai Yana kallonsu ya sake ta ya rungume daddy hamdala kawai yake dad mom da Baki fa nake Uncle yai murmushi kugama murnar sa shigo saudat ku shigo Mana cikin murmushi ta sawo Kai yammatan suka biyo bayanta a firgice daa ya  Mike Suma suka mike gaba dayansu kawai gani sukai ya yanke jiki ya Fadi yanata nuna wani guri hankalinsu ya gama tashi gaba dayansu tofa fans meke faruwane dad yayi hamo

_To fans bari indakata anan inajin dadin comment dinku fans Ina kaunarku har raina muna tare iya wuya I love you Lodi Lodi masoyana💋💋💋💋_

              *FEEDYN BASH*
[10/19, 7:45 PM] 👯🏻Feedy Bash On Top💃💃: *🎭ARNAN DAJI🎭*
               *NA*
*FAREEDA ABDULLAHI*

*_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
Dr rahmatullah s nepa
Maman asmeey
Ummou shureim
Princess maisar
Nahdy
Ummu khalifa
Princess deejah
Maman Amma
Maman hamra
Mmn auwal
Maman humaira
Nerner Aysha
Humaira
K’sdq
Mrs aminullah
Zeenatu
Khadija
Ummy labo
Jamsam
Nahdy
Queen
_*Kai wallahi kunada yawa bazaku lissafu ba masoyana na feedyn bash fans Ina godiya Wanda beji sunansa ba Dan Allah karyai fushi koyaji Haushi Kuma Kuna Nan tafe masoyana wannan page din nakune kuyi yadda kikeso dashi ina Jin dadin comment dinku masu comment karkuyi fushi musamman  masu comment Dan Banda marasa comment 😂😂😂nagode masoyana na Amana*_

*BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
     *Book 2*
             110-115

Da hanzari mom ta debo ruwa Duk sun rude sai kuka suke suko su ramatu sai buya suke suna tunanin ko tsoronsu sukeji Duk da a dogayen riguna suke Amma ganinsu suke wasu daban kuka kawai suke a gefe sai da ta zuba Masa ruwan yai  wata ajiyar zuciya ya matso jikin ramatu ya kamota itako a tsorace take ta saki wani irin ihu wallahi Indo ce wannan sak ba mis iko sai Allah Indo Amma wannan nasan ba Indo na bace kamace kawai sai kuka Nan suhail ya zubawa daddy ido daddy meke faruwane wallahi kamarsu daya da kanwata danake baka labari kullum jikinsu yai sanyi tunda sunsan labarin su Amma shi betaba bashi wannan labarin ba yadai ce iyayensa sun mutu da kanwarsa hatsarin mota tofa wata sabuwa cewar suhail Nan aka zazzauna aka dinga gaishe gaishe Nan suhail ya basu labarin komai be boyeba harda yadda lamunde ta tubure dantane tofa gaba dayansu zufa suke ketawa mom ko hawaye take wallahi karya take meya hadaka da arnan daji muguwa kawai shiru dakin yayi

STORY CONTINUES BELOW

Alhaji yai gyaran murya hajiya bansan rashin gaskiya Mana kinsan dai cewa maganar gaskiya bamu muka haifi suhail ba wani ihu suhail yai yai kan daddy Amma kafin ya karasa ya sume akadinga zuba Masa ruwa ko gezau hajiya kuka take wallahi idan ka kashe mun shi bazan yarda bazan yarda ba Dana ne nono na yasha wallahi sai nai shari’a dakai suhail ya mutu sai lallashin ta saudat takeyi Banda kuka ba abunda take suko mamaki suke yadda har maganar lamunde ta tabbata tunaninsu wannan mutumin shine yayan lamunde chab chakwakiya aka Debi suhail sai asibiti nan aka Kira haleema aka sanar mata ko takalmi Babu akafarta Tama rasa meke Mata Dadi hankalinta yagama tashi daga wayannan sambala sambalan yammatan Kuma  tare suke Duk da akwai kauyanci a tare dasu da kazanta  da rashin wayewa faduwa tazo  daidai da Zama anan aka kwantar da subai’a akayi Mata dinki agabanta aka Bata gado na sati biyu saboda tetenus yaso shiga wajen saboda kazanta da rashin kulawa su fadeela sun koma gidan anty saudat asibitin dama ba’a zaman jiyya haka suke zuwa suna dubasu

Suhail sai da ruwa leda yasha biyar Dan akwai karancin ruwa ajikinsa gaba daya shikansa beda lafiya saboda sauyin rayuwar daya samu  kusan shekara guda satin sa daya sannan aka sallamosu Duk ya rame hankalinsa Duk a tashe yake wannan wane irin mutane ne masu yakanah haka Dame ze saka musu wannan alkahirin dasukai Masa beda bakin godiya agaresu gaba daya yanzu kunyarsu yakeji Sam ya kasa sakin jiki dasu mom ko gaba daya itama ta rame tare suke jiyyar

Haleema ko Ina aljanna ta shiga Amma abunda ke damunta dayane motsi kadan yace y jikin subai’a wacece itane gaba daya ta tsare gida ta kankane tana tare da shi har aka sallamo shi gaba daya sun hallara kwansu da kwarkwatarsu Banda subai’a dake gadon asibiti kowa ka kalla fuskarsa ba walwala Dan sun San wannan zaman bana lafiya bane alhaji ne yai gyaran murya suhail ka fahimceni zan fayyace maka wani boyayyen sirri Duk da mahaifiyar ka ta rokeni akan boye wannan Sirrin Amma bazan bi San zuciyarmu mu cutar da mahaifiyar ka tunda Allah ya nuna Mata Dan ta Duk da bamu da yakinin haka Amma idan har ba mahaifiyar ka bace ba abunda zesa harta furta haka tsakanin d’a da mahaifi sai Allah jini ba karya ba ya gyara Zama

Bayan na rasa ahalina gaba daya Wanda wannan wani sirrina ne Wanda ko matata Duk tsawon shekarun mu batasan takamai mai labarin ahalina ba Amma ta Soni a haka ta kaunaceni Banda abunda zan saka Mata anan gidan duniya bayan mun rabu da ahalina na fito titi  a wannan lokacin ne narasa yadda zanyi Ina hawaye Ina komai ga tarin shanu da kudade dankar a tare Dani gashi hanyar Nan akwai yan fashi musamman dajin falgore gaba daya a tsorace nake cikin ikon Allah sai ga wata mota ta fyallo da gudu Nan na hau titi na dinga daga Masa hannu dakyar ya tsaya dayaga ze kadeni cike da tsoro ya dakan tsawa Kai Dan fashi ne ko ya zaro bindiga ya saita Ni na durkusa nasamasa kuka Ina cewa yatemaka min Banda kowa a garinnan hanya tabiyo damu an kashe iyayena da kanwata a cikin Daji ya tausaya min to Kai gaka da shanu yazanyi dakai da wayannan shanun Allah Kuma ya temakeka muna gab da gari Nan da Nan Naga yayi waya cikin minti talatin saiga wasu mutane da kakin sojoji yace maza su kada shanun zuwa garin falgore gidan Mai gari

Ni kuma yadaukeni mukaje falgoren gidan me garin yai Masa bayani aka saukeni haka kawai naji hankali na yafi kwanciya da wannan mutumin Ashe sojane babba me mukamin general Nan nace Inasan magana dashi muka kebe na nuna Masa tarin kudina shikansa ya tsorata dayaga wayannan kudaden yadauka kayana ne a buhun Ashe kudine tabbas kayi hankali meye sunan kane yace Ibrahim zan tafi daki zuwa garin Jos inda iyalina suke suna shagari quarters Dan haka zansan yadda za’ai da kudin kayi karatune eh nayi secondary a kauyenmu to Masha Allah zaka koma makaranta daga Nan sai asan yadda za’ai nai Masa godiya yace Dame gari ze tafi Dani ga amanar shanun Nan tunda sunfi dari ya kula dasu adinga kiwo dasu kudin nonon da Mai adinga sallamar masu kula dasu yai megari yaji dadin haka muka wuce barrack dinsu ta falgore daga da sassafe mukaiwa Jos tsinke Nan ya bude account yasa kudin akayimun takaddun sakandire kunsan yanayin kasar nan

Agurguje a hannunsa nasa mu komai na rayuwa harda matata yarsa ce shekarata ta farko a makaranta ya auran ita na samu buk a Kano Nan muka dawo tare yasiya mun gida da kudina ya siyamun company guda biyu ya bude mun manyan super market da manyan shaguna inda na zabi sunan mu na gado alhaji Ibrahim gadon kudi a kowane Abu Dana mallaka shekarar mu biyar da aure shiru ba batun haihuwa nagama karatuna lafiya ba Kama kasa na waye baza kuce wannan iro na kauyen burji bane wata ran munje duba baban hajiya ba lafiya mundawo dai dai wani daji motar mu ta tsaya ruwa ya Kare gashi ba gari kusa hakan yasa na tafi neman ruwa cikin dajin dake safiya ce Haka na kutsa daji sai Naga ruwa me mugun girma cikin farinciki na karasa nasa jarka na debo ruwan sainaji kukan jariri abun ya ban tsoro na saki robar zan zura da gudu sainaji kukan yai yawa dana matsa chan saina hango wani Abu kamar Dan karamin kwale kwale

STORY CONTINUES BELOW

Amma na ice nayi addu’oi na karasa sainaga jariri fari Sol dashi a cikin wanna abun ga ganyaye sun rufe shi da hanzari nasa kafata cikin ruwan na janyo shi ba komai a jikinsa ga ruwan ya Fara tabashi ko cibi be Fadi daga gani sabuwar haihuwane da hanzari na cire rigata nasashi na dakko abin dayake ciki na maida shi ciki na debo ruwana na ajiye shi a gefe na juya zan tafi ya Kara tsandarewa da kuka tausayinsa yasa banyi shawara ba na dakko shi hajiya harta gaji tafara biyi hanya muka hadu na Mika Mata jaririn Tai mamaki nai Mata bayanin komai tai hamdala a ranta Dane daga sama Allah ya bani muka daukeshi bako tsoro mun tsinci da a daji cikin ruwa muka dawo Kano lafiya muka kaishi asibi lafiyarsa kalau sai nemonea  data kamashi Haka muka dinga rainonsa har ya girma mun sanarwa da iyayen ta sun amince Amma munce a gidan marayu muka dakko shi

Cikin ikon Allah kamanninsa daya Dani kamar Nina haifeshi tunda mutan unguwa sun dauka danmune tunda a gra muke ba ruwan wani da wani sanadinsa ne ma muke mu’amala da Yan unguwar shekarar sa uku Allah maji rokon bawa ya bata ciki ta haifi Al ameen gashinan daga Nan sai dai Bari Bata Kara haihuwa ba suhail ya taso da nasibi da kokari inda muke jinsa fiye da Al ameen yayi karatunsa ya gama yayi kudi sosai na Basu company da gidaje Amma shima tashi daya yai fice a Nigeria yaro da kudi Kenan yai murmushi wannan shine tarihin ka suhail kowa kuka yake a parlour din a ransa me magana
  
*To fans Bari indaka anan sai naji comment dinku yawan comment yawan typing Dan Wallahi comment yai sauki musamman group 2 baaamun comment gsky zan rufe shi na huta da kayan haushi😡😡 nice Taku a Kullum akoda yaushe*

                *Feedyn bash*
[10/19, 7:45 PM] 👯🏻Feedy Bash On Top💃💃: *🎭ARNAN DAJI🎭*
               *NA*
*FAREEDA ABDULLAHI*

*_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

Cute eesher
Ummu afnan&Zahra
Aunty zee maman nur
Hussy
Maman annur
Mom Yasmeen
Mom Hanan
Maman hauwaa
Maryam
Nana
Ummu sa’ida
Macha Allah
115086
Ammin manal
2019
Fateema
Ikilima t muhd
Fatimarh
Mmn musdq and faruk
Fauzeey m ashafa
Mrs hm
Marmahfaj
Saadatumikail
*Wallahi yawa gareku fans idan nace zan tsaya lissafoku zan cika page guda ban Gama ba wannan page din sadaukarwane agareku nakune halak malak gaskiya masoyana Ina gaisuwa Ina godiya agareku Mara adadi mussamman masu yimun comment wallahi Kuna sani nishadi comment dinku shiyake karamun karfin gwiywar yi muku typing Koda ko banyi niyya ba i love you with all my heart wannan page din nakune kuyi yadda kukeso dashi wayan da basuji sunansu ba kuyi hkr Ana tare iya dadi😂😂😂*

*BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*

   *Book 2*

             115-120

Nagode daddy Allah ya saka muku da alkhairi ya biya muku bukatunku na alkahairi tabbas ku iyayene na gari naji bakin ciki daban fito daga tsatsin kuba Amma hakan ma nagode Allah Dana rayu daku ban rayu a dajin mu ba cikin arna arnan ma na daji Wanda ko alif Basu sani ba masu cin naman Yan uwansu mutane sun maida ran mutane tamkar kiyashi Allah na godema Allah Katemakeni na samu rinjaye akan dangina ya fashe da kuka yayi sujjada ta godiya ga Allah da gudu ramatu ta taso ta rungume shi ta fashe da kuka itama ganomin idon Al ameen ya saki Baki galala ko yawu ya kasa hadiya kawai kallon ramatu yake dama haka take akwai Basu taba haduwa ba dama arnan daji akwai kyawawa ya subhahanallah gaba daya kwakwalwarsa ta tafi sinking

STORY CONTINUES BELOW

Ya Kara rungume kanwarsa ta tabbata kanwarsa ce ya shiga bubbuga bayanta ki kwantar da hankalinki a gobe da asuba zamiwa garinmu tsinke zamuje mu yakesu da ikon Allah gobe zamu taho da mahaifiyar mu Koda zuwa jibine ta rungume shi ta rushe da kuka gobene bikin shekara habawa hankalinsa ya
Gama tashi Nan da Nan ya Mike daddy ya rike shi ka kwantar da hankalinka mungama magana da Commander din hisba anhada manyan malamai maza da Mata Kuma kasan Dole za’a samu matsala Dan Haka anbamu sojoji daga gidan su hajiya zamu hadu a hanya yaji Dadi dad dama karigani wannan kwarai ko Kuma Dani za’a wannan jihadin hajiya ma Tai tsallen albarka tace har da ita Amma bandasu ramatu zamuje saboda tsaro sunyi murna sosai da sosai

Nan daddy yai gyaran murya alhamdulillah abun da ya faru ya wuce Dan Haka yau zamu nuna ma yayanka da haleema hajiya a shigo dasu Yara ya gani su uku maza gaba dayansu sunyi wayo gefe ga asra da ansar Amma ansar Duk ya bushe anrasa meke damunsa cuta kawai yake a tsaye yazama kamar skeleton da daddare Haka suke kwana ba barci yai ta ihu Ana zukar jininsa Wai sujjada ya doka ga ubangiji sannan ya rungume yaran Yana kuka suma suka rungume shi yadinga bawa haleema hakuri harda kuka daddy ya daidai tasu Nan Al ameen ya kwashe komai na Labarin abunda Jeddah Tai Masa ya Gaya Masa yadinga kuka yace sai ya dau mataki akanta Amma Basu da tabbacin ko ita tasa a kashe shi har Labarin auren datai yace ai yai Mata saki uku bashi ba ita har abada hajiya ma tadinga yi Masa nasiha na sakaci da addu’oi da azkar da karatun alkur’ani shikansa yaji kunya rabon daya karanta alkur’ani ko azkar yayi alkawarin gyarawa kowa ya tausaya Masa a wajen

Daddy ya kuma gargadi faruk bashi ba Kara aure jikinsa yai sanyi shikansa ze so Haka Amma baze iyaba Jeddah ta cuce shi Allah yasaka Masa ya sunkuyar dakai uncle ne yai gyaran murya alhaji Ni inaganin baza ai Haka ba abashi dama shima yai magan yaki dadin maganar Uncle Nan ya roki abashi dama ya auri subai’a wato aduke Dan Wallahi yasaba baze iya Zama da mace daya ba Kuma sai yai shiru ya kasa fada haleema Taji kunya ita kanta hakane daddy kayi hakuri kabar shi ya aureta nayarda Allah yabamu zaman lafiya Amma zuciyarta suya take Amma tasan Bata da juriya ga mijin nata Jeddah ta maida shi hariji tunda yazo Mata da cikin Yan uku sanadin barinta gidan tasan bazata iya ita kadai ba da kishiyar waje gwara ta gida bare wannan ta daji
Umum haleema kishiya kishiya ce tom

Subai’a sauki ya samu ta koma ta hade Rai dindin kamar ba’a taba shigar ta ba saboda dinki aki Mata ciki da waje karfi aka gwada Mata ne shiyasa ta bude lokaci guda Amma alhamdulillah ta warke yanzu dinkin ma ya warke kawai dai tana asibiti saboda ta huta Dan ta wahala haleema ko dukufa tai da addu’oi idan da alkhairi Allah ya tabbatar idan babu Allah ya tarwatsa lamarin hankalin kowa ya kwanta Banda Al ameen daya fada soyayya a Daren ranar anyi soyayya me tsayawa arai tsakanin haleema da suhail tun tana jurewa harta Fara ihu tun tana ihu harta Dena gaskiya bazata iyaba dama gashi an tara

Ya Mori sadakinsa San ransa ta murzu hardasu kuka kamar amarya shiko Yana sauka sai bacci Kiran asuba ne ta tayar da shi yahau shiri Nan danan ya fito ya tashesu ya fita Yana zuwa gidansu kowa ya hallara mota goma Sha biyu sukai sai garin kuguru Ana tafe ana addu’oi na samun nasara kowa Yana shakkar wannan mugun mutum Amma sun gano aljanine a jikin gunki badu Dole su far Masa yau zeyi bayani cikin ikon Allah karfe takwas a bakin hanyar garin Tai musu Amma saboda hanya bakyau ga ramuka sai goma suka shiga cikin dajin cikin ikon Allah ba kowa kamar anyi shara

Jeddah wanki take tanayi tana kuka ta wahala sai takwas ta Gama tana gamawa hajiya tace ta Dora abincin safe Haka ta gwajajjaba Dan bata iya sosai ba Haka tanaji tana gani Bata da rabo tana gamawa Tai wanke wanke izuwa lokacin ta Fara jigata sai sannan malamalai ya fito yazo yaganta ya sheke da dariya amarya yakwanan amarci ta tsuguna har kasa ta gaisheshi yayi mamaki ya amsa tafara laushi Kenan harze wuce tace Dan Allah Dan annabi alhaji katemaka aban abinci naci ka kaini asibiti sai yaji tausayi ta ya kamashi ya kwalawa hajiya Kira meyasa Baki da mutunci ne menayi mtsww wallahi karku fusatani a gidannan

STORY CONTINUES BELOW

Meya Hana ba’a kira likita yai Mata treatment ba bansan nai asarar ta Dan tanada juriya abunda kuke hanani nasamu a wajenta Dan Haka Kira likita Kuma zan dau komai Banda horon yunwa abunda yasa na kyaleku ma Dan ba dadewa zatai anan dinba danagama amfani da ita zata koma inda ta fito ifo ta zaro eh Haka nace bakida amfani hajiya ta saki guda ta sheke da dariya yo alhaji ai da gudu zatai gudu gudu fa Nan ya ware kwanji ya jibgi abarsa Suma Tai juyin duniya Taki farfadowa hankalinsa ya tashi garin neman gira ze rasa ido yaga samu yaga rashi hankalinsa a tashe ya Kira likita cikin minti Sha biyar sai gashi da kayan aiki ya aunata sosai ya share gumi alhaji gaskiya Allah ya temakeka daka kirani da wuri da zata iya mutuwar

Akwai wahala da yunwa a tare da ita tayi aikin dayafi karfinta gabansa ya shiga faduwa indai aikine tadena daga yau kan uba wallahi bazeyiwu ba akan wannan sai tadena aiki tayi kadan wallahi Haka yasamata ruwa yai Mata allurai da magungana sai yamma ta farfado alhaji be fita ba duwai je yazo suka shige daki sukadinga diban romon democradiyan juna Haka suka wuni sai yamma ta farfado tana parlour dinta dama Haka tadinga Jin Nishi ta mike ta zare ruwan jikinta ta nufi uwar dakin zatai fitsari abunda taganine ya firgitata ta saki ihu alhaji duwai da malamalai zindir haihuwar uwarsu sunata Masha a harwani nono duwai ke Shawa malamalai ihu ta saki tuni suka dawo hayyacinsu a fusace ya Mike ya zabga Mata Mari Kuma wallahi kin kawo kanki Duk sai munyi

Duwai ya Fara lasar Baki gaskiya Dan na kashe kudi akanta Amma Fara Bata abinci sai da ya dinga dura mata abinci kamar zatai amai sannan ya kyaleta kuka kawai take sai da yaga tayi dam ya kyaleta Nan suka hau kanta su biyu malamalai nayi ta dubura duwai nayi ta hq ihu take tun tana kuka harta Dena sai ajiayar zuciya saida sukai Mata ragaraga duwai nema ya tausaya Mata dake shi ya kawo yaja malamalai ya bashi waje ya zura yaci gaba tana kallon su sai ido sai bayan magariba sannan sukai wanka suka fice itako duwai ne yai Mata wanka yadinga shan nononta a bayin saida yagama kwakuleta tsaf sannan ya dawo da ita

Satin ta biyu a gidan abubuwa sun Mata sauki Dan idan Yana gida hajiya Bata sata aiki dama momy Bata sata aiki sai dai yayanta Dan har pant ita take wanke musu itako ba ruwanta da ita a Haka takai sati biyu ta fige ta rame ga jarabar duwai da malamalai sunan datafi rikewa a gidan kullum sai sunyi Mata so biyar ko shida ko gajiya basayi yau da gobe harta saba kwananta goma Sha biyar tafara al’ada atunanin ta hutu yazo tana ta murna Amma Ina sai taga kawai murna suke dama kwana shida takeyi zata huta ba lefi Amma saime mutane su goma Sha biyu tagani malamalai ya shigo dasu harda shida da duwai Sha hudu tanaji tana gani Haka suka dinga yi tana period dinan face face da jini su Gama su lashi jinin tun tana kallonsu harta Dena ta sume Amma Basu kyaleta ba sai da kowa yayi suna Fita likita yazo dubata yasa Mata ruwa kullum haka suke Mata tsawon kwana shida dauke kullum Kuma sai sun Sha

A washe garin daya daukene alhaji yasa Ta shirya zasuje shopping daga Nan zasuje gidan abokinsa aranar ya Bata hakuri akan baze karayi Mata komai ba ita dai tsoronsa take ta shirya Duk ta rame kayanma sun Mata yawa Haka ta zunduma doguwar rigar atamfa suka fita suka je takaita wajen shakatawa ta huta yai Mata siyayya sannan suka tafi suna ta Hira hankalinta ya Fara kwanciya tayi nadamar abubuwan data aikata sukaje wani gida chan gaban unguwarsu kamar Zaki janguza saikin wuce barrack din sojoji gidan abokin nasa suna zuwa kofar gidan gabanta ya Fadi Amma ta dake Haka suka shiga yai parking ya wani rungumeta gida ne ya hadu ita  kanta ta hadiyi yawu suka shiga gidan shiru taga yasa wani card na security sannan suka shiga parlour din daga Nan taga yajata wani daki datakeji hayaniya kuka tafara ya hade bakinsu guri guda sweety ba’a kuka anan gidan dadine suna shiga dakin ta saki ihu ta Fadi a wajen abunda taganine yai bala’in firgitata

_*To fans Bari in dakata Haka more comment more typing Dan Allah duk Wanda ya karanta yai forwarding zuwa sauran groups Banda lafiya bana iya posting dayawa online Dinma bancika Hawa ba nice taku a kullum a Koda yaushe*_

STORY CONTINUES BELOW

               *Feedyn bash*
[10/19, 7:45 PM] 👯🏻Feedy Bash On Top💃💃: *🎭ARNAN DAJI🎭*
               *NA*
*FAREEDA ABDULLAHI*

*_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

Shatu
Khamshi
rabi’atu halliru
hanny
Amina Aliyu
humairah🥰
fatima shariif
Ramlat
maryam adris
maman bunayya☺
ummu shaheeda
Fareeda
hybat
Najla’s mom ce 🥰
Maman sayyid
Fauxeeyarh
M_sudais
Umu musaddiq 💋
Maman sadik
Mmn affan
Ammien sabeera
Famus
Hauwerh Yusuf
Ummu safiyya
maman saudat
Sadiya sadiq
Hafsat s. Galadima
Maman Ra’ess      
Mimi I.Ibrahim
Fiddausi Abdul
Wallahi fans Ina lafahari daku Ina Jin dadin yadda kuke mun comment gaskiya naji Dadi nagode Allah yabar kauna *wannan page din nakune sadaukarwane agareku kunada yawa masoyana insha Allah kowa zeji sunansa karku damu yanzu muka Fara kaunace ta hadamu inafatan Allah ya dorar da wannan kauna har gaban abada I love you Lodi Lodi kuyi yadda kuke so dashi nakune inkunso ku Hana hafcsy samart karantawa ma😜😜😜*

*BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*

    *Book 2*

*Second to the last page insha Allah*
           120-125

Gaba daya suka sa dariya su goma Sha hudun Nan riris sai wani shugabansu dayake zaune kan wata karaga gefe guda ga wani kan mutum Wanda bakinsa ke musu Aman kudi ruwa me karara suka zuba Mata tashi shegiya cewar malamalai angaya Miki bansan komai akanki bane to tun kina garin nan da aurenki nasanki Kuma dodon tsafinmu yai Mana binkice akanki sosai keda agalinki gafalallu ne irin mu Dan haka Dole ku zama rabon dodon tsafinmu mu keda wannan tsinanniyar uwar taki da Kika kasa tausaya Mata Kinga ko bame tausaya muku a duniya abunda kuka shuka shi zaku girba ita data Dora ki a wannan turbar karshenta aids ne Kuma mubawa dodon tsafi jininta ke Kuma hhhhhh Banda kuka da majina ba abunda take Sam ta fita hayyacinta ta rarrafa kusa da uwar Kinga abunda Kika ja Mana ko meyasa nazamo ya agareki Jin raineni da San kudi da yaudara da zamba cikin aminci a yau nayi nadamar fitowa daga tsatsonki Anya ko Ni yarki ce ta Kara rushewa da kuka

Kiyi hakuri diyata tabbas bakin iyaye ba wasaba banbi mahaifana ba bamu rabu dasu lafiya ba gashi banbi mijina ba kawai saboda rudin shedan infatan Allah ya gafartamun Nina koya Miki bin malamai da bokaye karshen mu yazo Jeddah ki gafar tamun nayarda zan mutu Amma bazan mutu anan ba insha Allah wayanda na zalunta zan koma Ina nemi gafararsu tun yanzu Naga izina a rayuwata ba abunda zan daga ince wannan ta halal na same shi komai nawa Haram NE ke Kika dirani akan haka gashi saboda San zuciyar mu naseda kanmu da kanmu kanina ma bansan Ina yake ba cikin kuka tace ya mutu a yawon kashe kashensa aka harbe shi Yan sanda ne ajalinsa ihu Jeddah tasa wallahi kin cucemu bana tausayinki kamar yadda bana tausayawa kaina tabbas San zuciya bacinta na cutar da haleema zan koma na duba idan Bata haukace ba nasan tana da ibada Allah ze kareta fatana Kar yayan ta Suma su mutu kuka take kamar ranta ze fita

Umma garin Yaya Kika zo Nan cikin kuka tafara magana bayan kun taho kun barni haka nadinga wahala Dana ishi makota da wari suka daukeni suka kaini asibitin murtala suka gudu anan aka dinga temakamun a irin masu zuwa bada temako ake siyamun magunguna da dressing saboda na kamu da ciwon cancer saboda yawon danake da girmana nake Zina Zina masifa ce ba Wanda yake ganin mutuncina a haka nasamu Labarin ankawo rikakkun higher killers din nan inda sukaje kashe wani senator Ashe ansan da zuwansu shine aka harbesu wasu sun rayu wasu sun mutu haka muka lelloko ganinsu gasu Nan a yashe anan Naga gawar Dan uwanki shine nadinga ihu Amma bannuna nasan Shiba saboda neman Yan uwansu ake Ni Kuma bansan meza aimanaba nagudo daga asibitin Ina fitowa shine wannan ya dakko Ni yace mijinki ne kinata nemana Baki ganni ba ya nuna mun hotunan bikin ku na Kuma amince da haka Ina murna wahala ta ta Kare Ashe Yan mafiyane shine suka kawoni Nan agabana ake yanka mutane ta fashe da kuka

STORY CONTINUES BELOW

Dariya ogan nasu yayi wannan wasan kwaikwayon ya ishemu haka Dan haka ku yanka uwar ku Ciro min nonuwan Yar duka biyu idan yaso ku kulleta a daki daga baya a yankata zuwa gobe ihu kawai suke Nan sunaji suna gani aka Tara wata katuwar silba aka yanka umman Jeddah tanaji tana gani ihu take suko sai dariya suke suna wasu maganganu suna Kiran sunan dodon tsafin nasu sai Aman kudi yake Yan dubu dubu za’a yanke nonon nata duwai yace abashi aronta yai Mata cin karshe ya shiga da ita wani daki garin cire Riga ya Yar da katin bude gidan karaf a idon Jeddah ta sa kafa ta take shi tanaji tana gani yadinga subirbidar ta saboda gaskiya Yana San Jeddah Tai Masa Zaki chakwai ga ruwa tsindim Duk biye biyen sa beta ba haduwa da irin Jeddah b tabbas da shiya same ta ze rike ta kodan rijiyar ta akwai zurfi ga Dumi da dadi

+
Sai da aka Fara buga Masa ya hakura ya juya Yana zira Riga Tai maza ta dakko shi daga kasan kafet din datasa da kafarta tai maza ta soke a zaninta suka fito a zuciyar duwai beso a cirewa Jeddah komai haka tana ihu tana komai suka yanke Mata nonuwa suka dinga wata muguwar dariya Suma Tai a wajen suka fice duka kowa ya dibi kudin dayake so tuni an fice da gawar umman ta za’ayi farfesun ta za’a ci kasuwar Daren yau da ita Dan akwai masu zuwa siya manyan mutane manyan masu kudi gaba daya jini yagama wanke jeddah duwai ne ya roki ai Mata dressing kafin gobe Kar ta mutu aka dakko kayan aiki aka nade wajen ba komai sai jini sukasa wani Abu jinin y tsaya duka suka fice suka barta a wajen

Sanyin asuba ya farfado da Jeddah cikin ikon Allah ta dawo a cikin hankalinta astagfurullah ya Allah Allah kayafemun tana kuka ta mike tana layi tana dubawa card din Yana Nan yadda yake da hanzari tafara bin hanya tana saka card din kofar ta bude ta fito ba kowa dai wasu manyan maza su hudu sunata bacci ga kwalaben giya Nan sun Sha sunyi tatul haka ta salallaba tana bude get din ya bude Tai hamdala Nan ta Fara gudu tana tafe tana faduwa saboda rashin jini tana cikin gudu wata mota ta shararo da gudun gaske ta dauke ta ta danfara da kasa Bata fado da Rai ba mugun birki yaja ya tsaya

Sun shiga cikin garin tsit ba kowa Banda kukan tsuntsaye ba komai Nan suka dinga dube dube suka shiga gidansu lamunde ba kowa kamar ma andade ba kowa suka fito suka nutsa garin Nan suka fara Jin tashin ihun mutane daga nesa ga kida Yana tashi suka dufafi inda sukaji suka sassuka a motar suka Fara tafiya da kafa tafiyar kusan minti Sha biyar suka Fara hango mutane hayaniya na tashi guri ya turnuke da warin burkutu da karnin jini suka karasa wajen Nan mutane suka fara farga dasu suka Fara ihu suna darewa kaho na zaune kan karagar mulkinsa ga gunki badu a gefe sai zuba Isa yake da mulki

Ayanka mazan Nan biyar chas na al’ada anfito dasu lamunde Duk sun jigata ba hannu guda ga Ja’e ga iyarsa Duk sun fita daga hayyacinsu ansa kan lamunde a kasa za’a yanka kaho ya Mike ze yanka Nan da Nan sojoji suka zagayesu da manyan bindigu ga manyan malamai kowa kuka yake a wajen saboda tausayi Nan da Nan suka Fara Jin ruwan kibiyoyi Ashe kaho ya shirya Nan da Nan Suma sojoji suka bude musu wuta ganin haka Duk aka Fara gudu gari ya hautsine da gudu suhail ya karasa wajen da sojojin suka Miko su Ja’e kuka yasa ganin hannun lamunde kamar karamin yaro duk sun rame sun bushe kamar kudin guzuri Nan manyan malamai suka matso jikin gunki nadu suka Fara karatun rukiyya Nan da Nan garin yai wani irin ja wani irin rugugi da kugi ya cika garin

Haka suka dinga rukiyya sai ga badu ta Fara magana suna na duna uban ibilishai uban kafirai uban gafalallu karku konani zan tafi bazan Kara gilmawa Kota hanyar garin Nan ba meya kawo ka jikin gunki eh sunai wa gunkin yankane suna bashi jini shiyasa na shiga jikinsa nake Shan jini duk shekara nake zuwa ko Kuma idan sunada matsala zasu kirani nazo Amma zan tafi Amma nayi alkawarin saina tafi da jinin sarkinsu Dan yai mun alkawarin Karin jini bayan wanchan biyar din Nan sukaji dif sai gani akai kaho ya Fadi shabar a wajen sai gawa Nan da Nan aka rushe gunkin

Aka Tara mutane gaba dayansu duk sun tsorata ganin gawar kaho take aka musuluntar dasu wayanda sukai gardama Yan fadar kaho sojoji ba jira suka harbesu mutanen garin sun kara tsorata Nan aka bar manyan malamai wayanda zasu koyar dasu komai na musulunci dama anzo musu da sitturu da kayan abinci Nan aka dinga Raba musu suka Kama hanya dasu lamunde Wanda sai sannan daddy ya ganta Indo yayana sai kuka Nan suka rungume juna a mota daya sukazo  kano direct asibiti akai dasu Dan abasu kulawa

STORY CONTINUES BELOW

*To fans sai naji comment dinku wallahi comment yai sanyi fa yai kasa fans insha Allah gobe zan Gama muku arnan daji inaso kowa ya gayamun darasin daya dauka a ciki nice taku a kullum a Koda yaushe*

           *Feedyn bash*
[10/19, 7:45 PM] 👯🏻Feedy Bash On Top💃💃: *🎭ARNAN DAJI🎭*
               *NA*
*FAREEDA ABDULLAHI*

*_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

_*Assalamualaikum wannan novel din sadaukarwane ga mahaifiyata inafatan addu’oin da akai Mana nida ke da zuri’a ta Allah ya amsa Mana nagode nagode masoyana Allah ya bar kauna ta har abada*_

_*Alhamdulillah Allah na godema da baiwar dakai mun Allah nagodema da basirar daka bani Allah ya karawa annabi tsira da aminci su tabbata agare shi alhamdulillah masoyan dasuka bibiyi littafina tun daga farko har zuwa karshe da wayanda suke mun comment naji Dadi nagode sosai Allah ya Kara Mana kaunar Juna Allah yasa kun anfana da abunda yake a cikin wannan novel nawa Allah yasa ku kaunaci novel Dina nagaba fiye da wannan arnan daji sai mun hadu a sabon novel Dina me suna fachalata👯🏻👯🏻*_

*BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM DA SUNAN ALLAH ME RAHMA ME JIN KAI GODIYA TA TABBATA GA ALLAH UBANGIJIN TALIKAI INA GODIYA MASOYANA*

    *BOOK  2*

   *END END END*
            125-130
Take suhail ya Kira anty saudat yace Duk sutaho dasu ramatu asibitin aminu Kano suka shirya suka tafi ya Kira haleema suzo duka da Yara tana kuka take Gaya Masa ansar ba lafiya sai sankamewa yake dama asibitin zamu zo kuyi sauri ki kawo shi Dan Allah tana kuka bazata iya driving ba sai driver ne ya daukesu sai asibitin aminu Kano abun na ansar sai gaba yake yaran duka kuka suke yaro yayi Kore Shar hankalin haleema ya gama tashi Duk addu’oin da suka zo bakin ta today Masa take a haka suka karasa asibitin suna  da gudu suka dauke shi sai emergency

Duk sun chan dama a chan aka kwantar dasu anata samu su ruwa Ana Shirin shiga da Indo Aisha theater hannunta Nan suka karasa aka karbi ansar Nan aka Fara kiciniyar dubashi Ana lamunde taga jikokin ta yayan suhail taji Dadi tayi farin ciki burin ta ya cika ta cika burin mijinta yayanta sun rayu cikin aminci anan kafin ashiga da ita tabawa yayanta ahaji Ibrahim labarin Duk abunda ya faru bayan rabuwarsu shima yabata labarin shi ya Kuma Bata labarin dukiyarsu a yanzu  haka shanunsu Ana yin youghourt fresh milk da man shanu komai nata yana Nan Taji Dadi ta godewa yayanta sun jinjina hukuncin Allah shiyasa akeso mutum yakasance me temako gashi ya raini dansa jininsa cikin aminci daya azabtar dashi dayaiwa kansa Nan tadingaiwa hajiya godiya yayana naji labarin kaje nemana eh tabbas naje a lokacin Dana shiga garin sarki yasa aka kaini kurkuku nazama daya daga cikin wayanda za’a yanka inata addu’ar Allah ya kawon dauki ya kubutar Dani

A wata ranar laraba ne Allah yaban sa’a me gadina yasha burkutu ya bugu dama ya manta ya budeni yaban abinci shine na salallaba na gudo nayanki daji naita gudu cikin ikon Allah na billo wani gari beguwa kwana na uku agarin duk da Suma arna ne Amma basuda mugun Hali daga ranar bansake komawa ba a garin na samu labarin ai duk bako kashe shi ake shine nasa araina kema kin mutu Ashe Allah yayi kina Raye Tai murmushi Ina Raye Yaya Amma nakusa mutuwa yasalam ya fada ya toshe bakinta karki Kara fadar haka insha Allah muna Raye Nan da Nan aka shiga theater da ita tana ta daga murmushi

Chan sai iya ta farfado Nan suka koma kanta suna hada ido da hajiya suka saki ihu habi tabita da kallo kawai Dan ita iya Bata santa ba wannan habi ce Yar gidan kawuna da suke zaune kauyen fata ya tafi cirani da shi da matarsa shekara kusan talatin Kenan tun muna Yara ba’a Kara ganinsu ba ko Wanda yaji labarinsu ba’a samu ba Nan suka fashe da kuka dukansu tabbas nice nice suka rungume juna Allah nagode ma Dana hadu da ahalina ban mutu ba Dana Mohd ga danginka wannan Yar uwatace Nan suka kacame kamar gidan biki sai da aka koresu tukun daga dakin dukansu Nan da Nan hajiya tafara Kiran waya tana sanarwa yau taga habi Yar gidan madibbo murna danginsu Nan da Nan sukace zasu zo Kano gobe gidanta sugana da Yar uwarsu shekara kusan talatin

STORY CONTINUES BELOW

Suna zaune a waje haleema kawai kuka take tana tunanin ansar yaron sun shaku kullum Yana manne da ita kawai taga amwuce da wata kamar Jeddah Nan da Nan ta mike tabi bayansu zuwa dakin sai da ta kura Mata ido ta ganeta mutumin sai hawaye yake likitane shima Ina sauri anmun waya Ina da emergency patient bantanta ba kawai kwashe ta nai nadauka ta mutu Ashe da ranta buguwa Tai ta Suma Bata ji ciwo ba kanta ne kawai ya fashe Amma abun da yaban mamaki anyanke Mata nonuwa toshe bakinta tayi kawai ta boye kukanta ta Kara matsawa itace Wallahi ihu tasa Yar uwata ce kishiyata ce wallahi nan da Nan suka juyo kanta kinsan tane eh nasanta kishiya tace alhamdulillah dama Yan uwanta nake nema Nan ajiyar zuciya sukaji ta sauke haleema ta matsa kusa da ita ta bude idonta fes akan ta

Da gudu ta rikota tana gunjin ihu haleema ki yafemun ki yafemun Ina hajiya nina kashe suhail da hannuna ninasa kanina ya kashe shi kuka haleema take tana tausauya wa Jeddah mace har mace bakyan Hali dubi duk ta haukace haleema na tsaye aka turo gawar ansan likitan yace kece maman wannan yaron ko ta gyada Masa Kai Allah yai masa cikawa inalillahi wainna ilaihirraji’un abunda ta iya fada Kenan ta karasa ta dakko gawarsa tana kuka ta ajiye shi a gefen Jeddah kin kashe danki da kanki tun randa Kika zo gidana yaron nan be Kara lafiya ba Kuma shi kadai yaci abincin Nan me kikai sa ihu tasa ta rungume shi ansar ka tashi karka mutu Dana inasanka ku kadaine kukai ragowa a ahalina baka mutu ba wallahi ka da kaina saiga suhail ya shigo Yana neman haleema yaganta a tsaye gaban wata mata ya Fara kiranta my dear kizo su mom zasu tafi gida kafin afito da ummata daga theater cike da kuka ta juyo karaso kaga abun mamaki

Yana zuwa yaga wata Mata a yankwane Kai da kirji nade da bandage nonon ma Babu ya hango gawar dansa da gudu ya dakko ta likitoci duk sunyi cirko cirko suna kallonsu harda masu vedio a waya Suma ne kawa Jeddah batai ba suhail ta ambata sai yanzu ya ganeta a firgice ya kalleta Jeddah kece haka lallai muguwa azzaluma dama karshen maha’inci kenan kin rabani da iyayena da yayana da matata kinsa na aureki ta asiri karshe Kika nemi  kasheni Allah ya Isa tsakanina dake haleema ta toshe Masa Baki ka yafe Mata kaddarar ka Kenan karka manta da Bata nemi Kashe ka ba bazaka hadu da ahalinka ba nan ta Fara bashi hakuri sai haleema ta tafi da sauri ta Kira alhaji da hajiya danya kekashe kasa akan baze yafe Mata ba Nan sukazo suka ga ikon Allah Nan ta Fara basu labarin auren datai sun girgiza da wahalar data Sha matan sai kuka suke hardasu ramatu dama gata gwanar kuka Kowa ya tausaya Mata

Nan daddy yasa Kowa ya yafe mata Kuma sunyi alkawarin neman alhaji malamalai da kungiya su insha Allah za’a bi Mata hakkin ta Nan tabawa suhail number din account number dinta da komai Tai Masa kwatancen gidan hajiya hafsa Dan komai nata Yana chan da takardun gidajen ta yai Mata alkawarin karbowa Ana haka likitoci sukace abasu gawar ansar zasu kaita dakin daza’a ajiye shi kafin ai cike cike Nan ta rukunkume Dan Wallahi karya ne Yana da Rai dakyar aka kawace shi tana gunjin kuka Kowa kuka yake Dan tausaya Mata asra ce tazo ta rungumeta momy Kara rungume ta kiyafemun yata na mallaka Miki duk abunda na mallaka Amma na halal Banda na Haram kuka take sosai chan Kuma sai ta Fara dariya a’a sai suhail ya kwace asra tuni ta diro daga gadon kamar ba Mara lafiya ba

Ta Fara yage kayanta tana tonawa kanta asiri asibiti yazam gidan biki Kowa sai kallonta ake Ana Allah wadarai Dame Hali irin nata Nan ta Fara tsigar gashin gabanta tanaci hauka tuburan Nan da Nan ma”aikatan asibitin suka kamata a ka Sanja Mata daki aka kulleta tamau Nan da Nan akai refer dinta zuwa dawanau kome akasa Mata sai ta yage shi Allah yasa mi kyakykyawan karshe ba irin nasu Jeddah ba kuka Kowa yake a wajen harda yarta data Fara wayo kunya kawai takeji idan akace ga yarta Datai saura sai ta fashe da kuka tace haleema ce mamanta ganin haka mazan sukace duk akai matan gida shikansa suhail dauriya kawai yake kodan darajar yayansa data Haifa Masa karshen Jeddah haka yazo chab dijan Allah yasa mudace suna tsaitsaye aka fito da Indo Aisha Amma Anja zani anrufe Mata fuska daddy na ganin haka ya fara kwalla yasan Babu

Aka ajiyeta gabansu likitan ya girgiza musu Kai sumewa suhail yai a wajen nan Kai maza aka Fara bashi temakon gaggawa uncle da daddy ne suka yi duk wani cike cike aka Basu gawar Aisha data Ansar Nan sai ga suhail da kafarsa ya fito be warware ba Amma haka ya fito suka taho gida akai musu sallah aka kaisu gidan   su na gaskiya Ramatu fadeela subai’a kuka kamar ransu ze fita har ririkesu ake to yaza’ai kullu nafsin za’ikatul maut haka suka hakura suka dangana Basu da kowa yanzu sai suhail da ja’e da iyar ja’e to gasu daddy haka aka share makoki bayan arba’in daddy ya Kira malamalai aka Raba dukiyarsa kamar yadda Allah yace shi kaso biyu ita uku aka rabawa ramatu da suhail Suma sukaiwa Yan uwansu alheri dan ba karamar dukiya suka samuba bayan wata uku aka shirya gagarumin biki

Dangin hajiya sunzo sunga Yar uwarsu da danta sunyi murna sun tafi da ita da Ja’e Ja’e  taga dangi ta Ja’e farinciki kamar me yaga danginsa  Dan duk sunfito daga kauyen fata sun koma garin Jos a chan tasamu wani Dan uwanta suka daidaita  aka daura musu aure Yan  uwanta sunyi murna haka Ja’e suka dawo Kano saboda baze iya zama ba ga bikin su dayake gaba towa iya tasamu miji me Santa me jiyar da ita Dadi sai yanzu tasan tayi aure tasan itama mutum ce haka su Ja’e suka dawo Kano saboda shirye shiryen bikin su daya gabato

Suhail da subai’a ja’e da fadeela Al ameen da Ramatu anyi biki lafiya kowacce ta tare a gidanta su subai’a na zaune lafiya bazaka taba cewa kishiyoyin junane ita da subai’a ba komai tare suke itama haleema ta cire kishi tana koya Mata abubuwan duk da tasan bazata dauka lokaci daya ba sai a hankali danma tanada kokari shiko suhail komai zam zam ya samu subai’a yadda yakeso tana bashi hadin Kai ga gardi duk da anty saudat tayi kokari wajen hada yayayenta gidan ja’e ko ya dibi gara besan Mata suna suka taraba sai a kan fadeela ihu yake Yana Kiran bani ba mace me kyau kyan ashe yana Nan wajen suhail harda suman Dadi kullum sai yai kuka idan yazo saduwa da matarsa ranar da fadeela Tasha gabansa Suma yai warwas sai da ta zuba masa ruwa betaba sanin wannan abun ba yo ina zaka sani ja’e kana daji harka sai birni ai duk ansasu makarantar yaki da jahilci suhail ya budewa ja’e katon shago a Kano kantin kwari Yana zuwa Koda yaushe alhamdulillah yana sabawa da kasuwanci a hankali dake akwai yaran dake nuna Masa

Suhail ya cika alkawari inda sukabi kwatancen da Tai musu cikin ikon Allah sun samu alhaji malamalai a gida inda aka iza keyarsa anyi anyi ya fada yaki aka kaishi sas suka ragargaje shi dakansa ya kaisu gidan dan yaga abun ba sauki suna zaune suna meeting akai musu raf aka kame su aka Nike gidan tsafin nasu harda dodon tsafin aka Kone shi aka gufanar dasu gaban alkali ya yanke musu hukuncin kisa ta hanyar rataya dukansu karshen su malamai yazi Allah yasa mi kyakykyawan karshe yaje ya karbo duk wasu kadarorinta da ATM dinta da komai Amma be barwa yarsa komai nata ba gidan marayu aka Kai da gajiyayyu gidajen Kuma yabawa marasa karfi kyautarsu bayan wata uku suka samu labarin rasuwar jeddah duk ta kwakuke gabanta ta cinye Haka take jiwa jikinta ciwo ga wani ruwa me wari dake zuba daga jikinta saboda rubewar da kirjinta yai mutuwa tafi Mata sauki yai Mata addu’oi ya tausayawa yarta Allah yasa mudace Yasa miyi kyakykyawan karshe ba irin nasu Jeddah da malamalai

Al ameen kodauke Ramatu yai gaba daya suka koma Istanbul Nan yanema Mata makaranta tayaki da jahilci ta fara soyayya suke me tsafta ramatu akwai kwai akwai kyan hq ma sai dai matsalar kauyanci Wanda dukansu suke fama dashi haryau idan Ja’e ya manna wani haukan a kasuwa sai ansha dariya haka akadinga bashi magunguna da rubutu saboda yana Sha’awar naman mutane dan Yana ganin mutum zece wannan ze Mai ko Kai wannan baze Mai ba wannan baze nama ba ganin haka yasa ake Masa rubutu Dan Kar adauka mayene alhamdulillah Kuma ya Dena dukansu ciki ne dasu inda subai’a ta Riga haihuwa ta haifi mace suhail yayi farinciki ya maida sunan babarsa Aisha yaso yasa sunan hajiya alhaji ya hana sai fadeela matar Ja’e tagwaye ta Haifa akasa musu hassan da usaini sai ramatu mutanen turkey achan ta haihu ta haifi da namiji akasa sunan Alhaji

Alhamdulillah garin kuguru ya gyaru fiye da tunanin me tunani yayi kyau anyi musu gyara da makarantar Boko data islamiyya domin gwamnati ta shiga maganar garin Yana karkashin Kano Dan haka ansoke sarki a garin sai dagaci da aka nemi wani babban mutum akai Masa gwamnati da kanta ta jinjina wa suhail ya samu lambobin yabo masu yawa daga wajen manyan gwamnati da manyan masu kudi su fadeela sun samu kyaututtuka alhamdulillah malamai suna kokari a garin Dan suna fahimtar addinin su sosai arnan daji sun Zama musulman daji hasken musulunci ya shiga garin ya mamaye harda gefen garin wato beguwa mado ya dawo wajen matarsa akoda yaushe idan mutanen garin suka tuna da suhail sai sun Masa addu’a

*Alhamdulillah tammat bi hamdillah Allah nagodema daka bani ikon sauke wannan littafi nawa alhamdulillah darasin dake ciki Allah yasa mu amfana dashi kuskuren dake ciki Allah ya yafe Mana masoyana Ina godiya da yadda kukai jumurin Bina harma kammala wannan  book nawa insha Allah zaku dinga samun Dan iskan namiji akan Kari yanzu da sabon novel Dina me suna FACCALATA nice Tak a kullum a Koda yaushe*

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *