AUREN JINSI CHAPTER A

 AUREN JINSI CHAPTER A

     AUREN JINSI
🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
     🔴🔵🔴🔵🔴
         🔵🔴🔵
               🔵
    18~2~2018+

                          Typing….. 01 to 10

      Auxxibillahi Ãliyul Ãzim , minãl shaddanil rãjim ..bismillahi rahmanu rahim .

         Godiya tabbabata ga Allah Wanda cikin ikon Sa yabani ikon gama littafin BASMAH , kuma cikin ikon Allah Zan sake rubuta littafina na nabiyu me suna “AUREN JINSI” wannan labarin best on true life story.
            Godiya ga masoyana dake ko ina a Nigeria da kuma makotanta… Zaku sake kasancewa Dani acikin littafina  …. Iya comment dinku iya yawan posting dinku…..kuma ayi hakuri da kalmomi da za’a gani labarine yazo da haka …..
           Wannan page na saudakar dashi ga mahaifana Allah yasaka da alkhairi.


            🔴🔵🔴🔵
     Wani tankamemen falo ne .Wanda indan Bini zakayi zaka samu three bedroom me hade da kitchen and bathroom komi yaji a falon wai aljannar duniya ….wata fankace me kadawa acikin dakin saboda zafin da ake tabawa… Ga kamshin turare ta ko ina …wasu luntsuma luntsuma kujiru ne kewaye da falo …su kadai ma abun kallo ne banda wasu labuye da suka sha kyau ….Kai nidai bazan iya fadon muku tsarin dakin ba… Dan ko iya clock din dake manne a bango dakin aka baga , bakai ba talauci…. Daga wani daki wata Mata matshiya ta fito… Dan bazata wuce irin 35 dinan ba sai kamshi take zubawa iya Hutu matar nan ta huta.. Dan yanayin jikinta bai nuna kalar wahala ba.. Agogo dake hannunta take dubawa kamar wace tayi latti ko take jiran wani abu…. Da sauri tayi wata hanya Ashe dinning table ne agun… A gaugace ta karya kumollo…. Tana cikin karyawa ne wayar ta tayi Kara saurin dagawa tayi tace kin iso ne….. OK kawai tace ta mike..

          Rungume juna sukayi suna murna.. Tace ke ai yar iska ce tuntuni kin daga mun hankali ta waya kuma kinki zuwa akan lokaci… Tace Kai kawas yanzu dan chart din da mukeyi ne har ya daga miki hankali ….ke kam jarabar ki yawa gare ta ….wai tukunnah ma Alhaji baya nan ne…. Tsaki tayi.. Tace dan Allah kidaina tuna mun kayan takaici….. Ai ni yanzu bana yayin da namiji… Shiyasa ma bana so yadawo…. Ya isheni da jaraba.

             Tace shiyasa naga idonki duk sun kankance saboda jarabarki tayi yawa… Hajiya nazal … Tace ke dan Allah ki wuce muje ciki.. Dan ni na kusa rufe babinki ma… Saboda kema yanzu bakida wani test sosai….. Lalla ….uhm kawai tace… Ai ke din ma me Kika iya banda ina samun Kara yawa agunki ba ai Dana kyaleki……

STORY CONTINUES BELOW

     Bedroom suka shige…. Dan nasmat ta kusa dawowa daga makaranta cewar nazla …..tace kisa mana key kafin wannan yar taki me shegen kallo tazo…. Wai ina salmah ne cewar lallah…. Hajiya tace ai kin San ta koma Germany da karatu…. Ok kawai tace….. Nazla dake hannu kawai tafara kissing din lalla ta ko ina.. Tace halina fa dake kenan ke turare ma baki iya sawa…… Kissing sukeyi wa junan su ta ko ina har suka fita hayya cin su….. Boob’s dinta takama tana matsasu sai dai ba yadda take son su ta same su ba …tsaki tayi tace sai manage…. Haka suka dinga nishi…… Kowa ya gaji ……tace lalla kullum sai namiki fada akan ki dinga gyara kasanki amma kullum da mutum yakai baki wari zai Kore shi….. Sai kace ba mace dan Allah kinga ni daga yau wallahi inbaki gyara ba bazan Kara kiranki ba…… Gwara na nemi wata….. Ko na nemo yaro dan shekara 16 yabiya mun bukata ta akan me Zan dinga kashe miki kudi amma ba biyan bukata…… Lalla da ta gaji data gaji da fada tace Hajiya inada costomer fa.  kinga indan round daya zakiyi to intafi indan kuma zaki kara ne to….

1
     Hajiya nazla jarrababiyar macece…. Wajen son yin lesbian.. Domin ita mace daya bata isarta Sam…. Abinda yasa take hakuri da lallah Alhaji yace indai tafita bai sani ba Allah ya isa shiyasa kawai take hakuri…. Da lallah kafin yadawo…. Tunda kinsan Zan kara ai dole kidinga mun iskanci kafin nan kije kiyi wanka ki aske gashi nan. dan bazan iya shan gunan haka ba so kije nan da 15mint kifito kafin nasmat ta dawo….. Bata dade da fitowa wanka ba nasmat ta dawo daga school…. Sashin mom dinta tayi tana murda key amma taji a kulle kiran tafara mom am back, mom am back, mom am hungry jin shiru yasa ta zuwa dauko spay key…. Na all the room tazo ta bude kofar….. Ganin mom dinta a kwance ruf da ciki…. Ga kuma wannan matar da bata son ganin…… Harara ta watsa ma lallah kamar yadda suka Saba …..tace mom what’s going on “
” mom what’s happening with you?

    Ganin mom ta dago idonta jajawur…. Kamar wace barkono yashiga ma ido…. Tsawa ta daka mata.. Kamar yadda take tsamani dama indai wannan matar tazo to bata shiri da mom….. Mom am hungry….. My food …..oh baki San hanyar kitchen ba ko……

           Typing….
By:H.@.S🔴🔵
[2/19, 12:24 PM] H.@.S🌺🌸: 🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
     🔴🔵🔴🔵🔴
          🔴🔵🔴
                🔴
            AUREN JINSI

🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
     🔵🔴🔵🔴🔵
          🔵🔴🔵
                 🔵
19~2~2018
                    Typing…. 15 to 20

  
            Godiya tabbata ga Allah… Kuma shine abun godiya ..jiya kadai nasan inada masoya nagode sosai….. Nasami korafi kadan…. Shiyasa tun farko kafin nafara nace ayi hakuri da kalaman ciki… Nayi kokarin ganin boye amma wasu ban San tayaya Zan Sa ba….kuma wannan abun dake faruwa ne “A DUNIYARMU” so shiyasa nazaba yin magana akai saboda kusan lbr kaf yafaru…. Sai dan canje canje kawai…. So masoyna nagode🤝🤝🤝🤝

          Dedicated to my daughter mamee…

        Nasmat da ranta yagama baci… Sam momin su ba haka take ba… Amma duk ranar datayi bakuwa sai taga canji a tare da mom dinta…. Bata so tana ja in ja da mahaifiyarta…. Mikewa tayi… Zata fita sai ji tayi lalla tace indan Sabo zakiyi ki dora dani….. Tsaki tayi ta wuce… Mom ce ta kirata tace bakiji abinda aka ce bane…. Ko sai kin nuna mata halin kine…. Tace mom yanxu ni ina Zan tsaya yin girki nida nadawo a gajiye…. To tunda kinbar cooker a gida ko…. Kuma dan uwarki wakike wa tsaki…. Tace mom ba dake nake ba…. Dawa kike yi tace nida wannan me bakin fuskar ce….. Oh raini ko to wuce kibata hakuri kafin ranki ya baci ….fuska a turbune tayi hanyar dress mirror taje kusa da lalla…. Da gangan tasa kafa ta take ta…. Ta murza kafar sai da lalla tayi kara hade da kwalla…. Tace sorry kawai tayi waje…. Mom tace kije ki daura mana abinci… Kiyi tuwon shinkafa miyar  alyahu…. Bani spay key din… In kin gama ki kirani a waya zamu fito kar ki yadda  Ki shigo mun room….. To kawai tace tayi waje. 

STORY CONTINUES BELOW

       Mom dake jin haushinsu gaba daya saboda masifar sha’arwa dake damun ta… Gashin sun tsaya bata mata lokaci barin nasmah dan tasan halin yarta da naci gata indan bata son abun kuwa ba Wanda zai tilsata Mata gata duka duka shekarunta sha uku….. Amma akwai fahimtar abun…. Dalilinta ne yasa ma aka kori masu aiki gidan mata…. Saboda wataran ta taba ji suna hira isu isu akan hajiyar wai tacika shigo da baki gidan kuma wata daga cikin ma’aikatan tace aini watarana dana je kaima Hajiya aika…. Kawai sai ta rungume ni… Tana tsotsa bakina… Tana cewa wallahi indo nadade ina son jikin nan naki amma ina shakar gaya miki…. Bata karasa ba wata daga cikin su me suna Zainab tace ai Ashe bani kadai bace ni watarana ina bayan gida Ina wanka… Sai ganin hajiya nayi akaina wai dan Allah in taimake ta…. Koda na 5mint ne …sai nace mata Hajiya ai duk abinda kike so namiki ai kebari infito daga wanka ko…. Amma ba kizo ki dinga ganin tsaraicin mutum ba kyau…. Tace abinda naji daga bakin hajiya ne ya firgita ni…. Wai ni take so kuma ko nawane zata ban…. Dana ki yarda…. Tace sai ta koreni ko tasa a daure ni…. Haka jikina ya dinga kyarma…. Nace hajiya yanxu me Zan miki…. Haka nabarta ta dinga wasa da sassan jikina.. Ta tsotsi can ta shafa can dan kanta sai da ta kyale ni wai ta gamsu…. Ta dauko kudi masu yawa tabani…. Nasmah dake rike da cup… Agun yafadi ya tarwatse…… Tace dama haka kuke .  ….kusami mace kamila me tsoron Allah kudinga jifanta da wadannan maganganu….Da gudu ta koma tana kuka dadynsu dake zaune yace mamana lfy kike kuka….. Abinda taji ta gayame… Shima sallati yakeyi…. Yace ai mutum sai Allah duk irin tausayinsu da hajiya ke ji amma basu mata adalci ba….. Alhaji ne yace kar kibari mamanki taji kinji…. Zan sallame su duka yanzu…. Dalilin barin yan aiki kenan..
   
         Nasmah dake jin yunwa sosai…. Dabara tayi wa kanta…. Dama ita ba me son cin abinci bace…. Con flex da madara tasha ta juya room din ta tace girki ne bazan yi wata katuwa ba…. Tunanin yayarta tayi ta dialing number ta ba’a dade ba aka dauka. ….dariya tayi tace antyna kinki dawowa…. Ina ta missing dinki… Gashin yanzu mom ta daina sona…. Bakinta kawai take so….. Kullum sai tayi bakuwa watarana har kwana takeyi.. Kuma bakin Kala Kala…. Daga dayan bangare tace haba my bestie kinsan mom mutum ce me jama’a …saboda yawan alherinta…. Kefa kike bani labarin ta…. Yadda take son jama’a kidinga mata uzuri…. Kinji…. Tace kinga fa yanxu daga dawowa ta daga skul wai namusu girki…. Kiduba fa dan Allah antyna…. Da kafin Mu dawo mom ta gama mana lunch amma yanzu sai nayi girki…  Shine nikuma nadawo na kwanta abuna. …salmah   tace shut up.. Nasmah yaushe Kika yi girman sabawa iyaye…. Kinsan hatsarin dake cikin sabawa iyaye ….ina jin dadin yadda mom ke gaya mun yadda kike mata biyyaye…. Nasmah look…. Ki tashi maza kije kiyi abinda aka Saki…. Zamuyi magana anjima…. Ko kema kina son naki yaran Suki miki biyyaye.. Ne dariya tayi tace yau Anty yaushe zaki fito mana da naki spouse din ne…. Musha wakar gwanja Mu gwangwanje….. MMuryar salmah ce ta canja….. Alamar kuka tace Anty lfy… Tace kije kiyi aiki…. Kit ta kashe wayar……

        Nasmat tunanin cunkushe a ranta…. Amma ba yadda ta iya ko meyasa muryar antynta canjawa daga maganar aure oho bata da amsar tamvayarta… Haka ne yasata mikewa jiki ba kauri tayi hanyar kitchen …..sauri sauri tayi ta gama ta Kai kan dining ta jera ta koma kitchen din ta wanke kayan datayi afanin dasu tsaf….. Sannan taje tayi wanka tayi sallah kwaliyya sama sama tayi saboda islamiya zata…. Har tagama shirinta tsaf mom basu fito ba….. Kudi xata karba…. Kuma tana tunanin kashedin da mom ta mata amma ba yadda ta iya dole taje ta karbi kudin dan kar tayi latti…. Ta kusa da bedroom din mom dinta….. Take jin nishi kamar an dambe ga wani ihu da mom keyi…. Kusa da kofar ta karasa…. Har tasa hannunta zata murda sai taji mom nace wa…. Gaskiga yau bazaki tafi ba anan xaki kwana saboda yau da muguwar sha’awa na tashi….. Kuma kinga Alhaji bayanann ….to ya kike so nayi…. Lalla tace sai kiyi fingering kanki …..hmm ai bana jin komi.. Tace to baga yarki ba nasmat ai ta balaga…. Baki koya mata ba ne….. Tace amma baki da mutunci lalla yata fa kika ce…. Inyi les da ita…. Ko a mafarki   …..indai zaki kwana to…. Lalla tace nagaji wallahi duk jikina ciwo yakeyi…. Dubi nipples dina inda sukayi ja saboda azaba…. Nasmat… Dake bakin kofa ta sulale tayi kasa tace nashiga uku Allah kasa mafarki nakeyi…. Jin alamun sun gama tatauna wa zasu fito ne…. Yasata saurin mikewa… Ta koma dakinta ta Sa key …..ta fashe da kuka……

STORY CONTINUES BELOW

               Typing…..
By:H.@.S🔵🔴
[2/20, 9:01 AM] H.@.S🌺🌸: 🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
    🔴🔵🔴🔵🔴
          🔴🔵🔴
                🔴
                 AUREN JINSI

🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
     🔵🔴🔵🔴🔵
           🔵🔴🔵
                 🔵

20~2~2018

                      Typing…. 21 to 25

         Dedicated to my sister’s Hafsat and rabi’at..🤝🤝🤝🤝🤝🤝🤝
           Kuma ban barku a baya ba…. Ruky, zeey, ummey, my billy billy..ina sonku irin sosai dinan nan….

             

           🔵🔴 Nasmat kuka takeyi iya karfinta… Tana adu’a Allah yasa ba gaskiya bane wannan ala- amari da kullum mallamai ke wa’azi akai… Ance mom din su data ke kallanta a mutuniyar kirki…. Wace tasan abinda takeyi…. Wanda inda za’a ce ta rantse indan mom din su ta mutu zata shiga aljannah saboda kyakyawan dabi’unta …..ace wannan maganar daga bakinta take fitowa… Adu’a kawai take nanatawa…

    “Allahumma ajirni min musibbati wa’akfilni khairan minha….”
   ” Allahumma la sahlan illa maja’alatuhu sahlan wa’anata taja’alu haznah izzah shi’itta sahlan”
        Ta rasa me yake mata dadi… Dan kuwa ta fahmeci kamar lez abakin wasu friends dinta a school da suke tautanawa akai… Ita da ta zata lex haka na dinkawa sai dai suka mata bayani dallah dallah… Suna Allah yashirya in masu shiryewa ne… Indan kuma bama su shiryawa bane Allah yayi maganin su ….Ashe zata ga wannan bakar gadarar a gidan su….. Tunowa da lalla tace tayi da nasmat mana….. Lallai Ashe harda yaran su sunayi auzibillahi…. Kuka take wiwi…. Kamar ranta zai fita islamiyar da bata je ba kenan ranar….

              Mom da suka gama abinda zasu yi ita da lalla da kyar tasha kanta ta yadda zata kwana abisa sharddin zata siya mata motor….. Dan kudin kam agidan Alhaji dayyib ba’a cewa komi….. Wanka suka shiga a tare…. Bayan sun fito ne suka shirya Kansu suka yo waje dan ci abinci…. Sai lokacin da mom ta tuno cewa nasmat bata kirata ba dan tafiya islamiyya to ko a ina tasamu kudi oho….. Share maganar mom tayi indan ta shiga saving dinsu …..suna cikin cin abinci ne lalla tace amma Hajiya kinyi kokari wajen koyawa yaranki girki… Ai koni ban iya wannan girki haka ba…. Hajiya tace ke banda les mekika iya.. Les din ma ba komi Kika iya aciki ba sai manage kawai …..lalla ce tace ingaya miki…. Akwai gagarumin biki fa a kungiyar shahararun mata 50 …. Kinsan kuwa… Hajiya marka zatayi aure kwanan….. Mom ta bude baki a ina haka wa zata aura….. Tace ai kinsan tanada mata guda 6 to yanzu ma wasu ehmmata zata aura daga adamawa guda biyu…. Sai biyu a jihar Kano…. Kice akwai rakashewa….. Tace kibari kwai ai jiran wannan ranar kkawai nakeyi….

    Mom tace Allah nima ya hadani da wata chapy agun in Kai sadakin in aureta…. Lalla dariya tayi tace aini wallahi hajiya banga wanda zai iya da jarabarki ba….. Ai duk wace kika aura ma zaki saketa saboda masifarki…. Nikam Hajiya me zai Hana kema kiyi odar sexy doll dinan dana ga jarabbaun mata na afanin da ita…. Tunda bako gajiya…. Mom tace ai ni gidana akwai tsaro koda da nasmat aka bar mutum yashiga uku ballatana Alhaji balle uwa ba salmah taji lbr…. Ai daurini zasuyi saina mutu……lalla tace wai ina take nema nasmat din… Nikam Hajiya da zaki ban ita inmata training na wani lokaci…. Mari Hajiya ta dauke ta dashi…. Tace kar kisake ki kara jefomin ya cikin zance mu…. Tace to wayasan ni ko suma irin jarabarki su ka dauko basa iya controlling Kansu…. Dan duk wace ta dauko halinki ta shiga uku ko aure tayi…. Wallahi namiji yamata kadan…. Fadan ne ya kaure sosai…. A tsakanin su…. Indan lalla tace tafasa kwana tafiyar ta zatayi… Sai dai mom takai jarabarta gun yarta…. Haka mom ke rarrashinta amma fir taki yadda…. Tana ji tana gani lalla tayi tafiyarta cike da zafin marin datasha ga kuma asarar motor…….
STORY CONTINUES BELOW

      
          Mom data rasa abinda ke mata dadi…. Nasmat na jinsu…. Jitake kamar ta kashe kanta da wannan bakin ciki data ciki.. Bandan tasan hukunci wanda yakashe kanshi ba da ba abunda zai Sa bata kashe kanta…. Sai dai ta kudiri aniyar yaki da mahaifiyarta……

       Mom shiru shiru har magrib ba nasmat ba dalilinta… Duk hankalinta ya tashi sosai to ina yarinyar ta shiga domin ba dabi’arta bane….. Har isha bata shigo…. Wani tunanin ne yafado mata mikewa tayi ta shiga dakinta ta dauko spay key.. Tayi dakin nasmat tari takeji a cikin daki… Da sauri ta bude ta shiga taga nasmat…. A kudundune a kasa sai tari takeyi idonta duk sunyi yan kanana…. Matsawa takeyi kusa da ita… cikin sarkewar murya tace wallahi kina kara taku daya saina kashe kaina…. Bana son ganin ki na tsananki…. Mom data sandare….. Tace nasmat nice fa mahaifiyar ki….. Tace yau nayi regretting da kasancewa mahaifiyata…. Baki cancanci haka…. Mom matsawa…. Zata kara yi nasmat ta buga kanta da jikin ward drop ….nan take ta sulalele kasa…….. Mom ce ta kurma ihu….

              Typing…..

By:H.@.S🔴🔵
[2/21, 9:34 AM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
    🔵🔴🔵🔴🔵
         🔵🔴🔵
               🔵
                 AUREN JINSI

🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
      🔴🔵🔴🔵🔴
           🔴🔵🔴
                 🔴

21/2/2018
                    Typing…..26 to 30

            Farinciki ba shine samun duk abinda ranka ke bukata ba, farin ciki shine samun wadatar zuciya da haquri da Abinda Allah ya hore maka… Manzon Allah (S.A.W) yace ” yawan dukiya ba shine arziki ba, wadatar zuciya shine babban arziki”!!!

            Dedicated to you: MAMAN Yaseer, Ummu bunayya, sa’adat, Hanan Abuja, my nally Abdul, my potato…. Ina yinku irin totally dinan kuji dadinku…

         Mom ihu ta kurma tace na shiga uku.. Nasmat meyasa miki.. Haka.. Gudu tayi takira gate man din su ya kamata nasmat suka sata a Mota gaba daya ta sandare… Gate man ke tambayar mom abinda yasa meta….. Amma mom bata ga ta magana.. Tunanin Wanda zaiyi driving takeyi.. Saboda ita ma hankalinta a tashe yake ga kuma dare yayi… Waje ta fita ta shiga makotansu takira yaron makotansu…. Saboda suna mutunci da hajiyar sosai kuma suna ganin girmanta…. Da sauri yafito saboda jin abinda ke faruwa da frnd din kanwar shi…. Direct family hospital din su akayi… Basu sha wahala ba saboda irin bil din da dadynsu keyi …emergency aka wuce da direct… Mom data gama sadakarwa cewa nasmat ta mutu dan ba abinda ke motsi ajikinta…. Kai kawo kawai mom keyi ganin har yanzu wani information.  …cewa Faisal tayi katafi gida kaji kar dare yayi nisa… Yace Hajiya ba komi Zan jira inji yanayin jikinta kinsan yanzu ma in natafi hajiyarmu fada zatayi tace meyasa natafi nabarku a wannan halin… Mom godiya takeyi ….doctors sun shafe hours akanta amma har yanxu ba wani solution….. Oxygen aka samata saboda… Rashin numfashi….. Dr.bashir ne yafito yace Hajiya kuyi hakur…….bai karasa fada ba mom ta rushe da kuka tace kar kace mun ta mutu dan Allah… Na shiga uku… Faisal ne me dan kaurin guiwa mikawa dr bashir hannun yayi yace meke faruwa da ita….Office suka wuce… Doctor bashir yace gaskiya ba Mu samu solution ba har yanzu…. Ba musan abinda yasameta ba amma ga dukkan alamun tayi doguwar suma ne…. So yanzu mun jona mata oxygen mun hada da computer indan tayi motsi zamuji…. Amma akwai numfashi a tare da ita tunda jikinta bai riga yasake ba ….zamuyi iyakar bincike akanta….. Zan koma ciki….. Faisal godiya .

     Bayani yawa mom yadda dr bashir yagaya me…. Adu’a tafara yi sosai Allah yatashi kafadar ya ta  …nasmat mekika gani haka meyake damunki…. Faisal ne yace Hajiya barin je in sanar dasu Hajiya tunda ke anan zaki kwana ko…. Tace to faisal nagode.. Kace a taimake Mu da ruwa a flask da kuma bargo Yace to….. Nan mom taje ta Dora alwala tazo ta nemi dadduma ta tadda sallah…. Kuka take wiwi acikin sallah tana roko wa yar ta lafiya…. Kowa ce sujjada tayi tana dadewa a ciki… Tana gayawa Allah damuwarta….. Ta dade tana adu’oe dan akwai addinin amma fa shedan yayi nasara akan Hajiya nazla… Domin yarabata da dukkan wani matsayinta na addinin…. Ganin tayi ba sarki sai Allah dole fa sai alhji yaji zancen nan….. Wayarta ta Ciro a post ta dannan number Alhaji…. Wanda tayi sarving da “man of peace” kamar tasan zai kirata… Kenan domin duk aikin dayake yana suxxing time yakira iyalan shi…. Dan yakira number nasmat tanata ringing ba’a picking….. Sallama tayi murya a dashe…. Daga ji kasan ba lafiya…. Yace madam lafiya kuwa …tace wallahi nasmat ce ba lafiya yanzu haka muna hospital… Har yanzu bata farfado ba…. Cikin kuka ta karasa maganar….. Yace subhanallah meyafaru da ita ne…. Tace ban sani ba nadai shiga dakinta…. Kasa karasawa tayi kawai sai kuka…. Yace kar ki damu insha Allah zata samu lafiya …kuma
Gobe insha Allah zan shigo…. Karki Sa damuwa a ranki…. Wajen karfe biyu na dare ne suka samu snumfashinta yadawo…. Amma har lokacin bata farka ba doctor yaba mom tabacin zata iya farkawa ….kuma zata iya rasa memory ta… Saboda kanta ya bugu sosai…. Wata nurse ce ta kwana a gunta saboda su in mutum na emergency ba akyale shi shi kadai… Mom na gefe…. Kwana tayi tana adu’a…. Tace Ashe wata masifar tafi wata masifar…. Dan inda ba’a hospital take ba bakuma yarta ce bata da lafiya ba da kwana takeyi tana chart din batsa…. Saboda masifar sha’awarta….. Amma wai yau itace ta manta wata sha’awa lallai kuwa….

STORY CONTINUES BELOW

      Har washe gari nasmat bata ffarka ba har wajen yamma…. Dadynsu da yataho daga taraba state… Kafin yazo Kano da dan nisa… Sai gab da magrib ya iso… Bai je ko gida ba a hanya yayi sallah direct asibiti ya wuce… Dan yaji duk bayannan daga bakin doctor…… Yana shiga hospital din nasmat na farkawa….. Da adu’a tafarka….. Kamar yadda take ta nanatawa….. Da sauri mom tayo kanta tana sannu nasmat….. Rufe idon tayi tasake budewa tace bayan na mutu kuma Allah ya ka dawo dani wannan duniyar me cike da masifa…… Kokarin mekiwa takeyi nurse da sauri ta riketa ta kwantar da ita tace… Bakya bukatar tashi yanzu….. Nasmat ta nuna mom dinta da hannnun tace inkina so in kwanta kifitar mun da wannan matar…. Imbahaka wallahi fita zanyi yanzu nan…. Daidai shigowar dadynsu kenan…. Mom ce tayi jikinshi ta kuka tace dady nasmat ta haukace….. Tace daddy wallahi zan kashe kaina muddin wannan matar na tare dani…. Bana so inbude ido inganta…. Dan Allah daddy kace ta tafi….. Kamar gunki haka ya tsaya yana kallon su haka nurse din ma….. Daddy yace my daughter cool your mind is your mom fa…. Ba mahaifiyata bace …wannan bata haife ni ba…… Kara mikewa tayi… Nurse data ga aikinta zai baci tace dan Allah Alhaji kafitar da ita…. Imba so kake yar ka ta mutu ba…. Alhaji yace gaskiya nasmat brain dinki yasamu matsala muje musami dr yazo ya gwada ta…. Fita sukayi suka je office din dr….tare..

           Typing…..
By:H.@.S🔵🔴
[2/21, 8:03 PM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
     🔵🔴🔵🔴🔵
           🔵🔴🔵
                 🔵

         AUREN  JINSI

🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
     🔴🔵🔴🔵🔴
           🔴🔵🔴
                 🔴

21~2~2018

      
                   Typing…. 31 to 35

    Nidai bakina bazai gaza wajen gode muku ba… Saboda kaunarku gareni… Allah ya barmu tare… Masu bani shawara nagode…. Masu bina ta PC kuyi hakuri ba wulakanci bane wallahi abubuwa ne dayawa… Amma Zan karanta sakonku insha Allah….. Godiya agareki… Anty balkee daga Nigar jahar agadaz naga sakonki na gode…. Kema marubuciyar “MATAR MANYA ” watau zinnei smart nagode da shawarki…
       Ko cikin dubu ke ta daban ce… Anty Maryam nagode sosai…. Wallahi ini uhubbuki hubban shadida…. Allah yabarmu tare…..

    
      🔵🔴 HOME OF MY QALAM WRITER’S 🔴🔵

         Gun doctor suka nufa…. Da murmushi dauke a fuskar doctor bashir…. Dan yana son Alhaji sosai mutum na kowa ga taimakon agunsa…. Alhaji ne ya mika me hannun🤝 suka gaisa…. Kamar ba abinda ke damunsa… Domin shi mutum ne me yadda da kaddara da wuya kaga ya nuna damuwa akan wani abun ….ballatana ciwon nasmat da yadaga me hankali… Sabanin Hajiya da kana ganinta kasan tana cikin damuwa…. Dr.B. ne yace hajiya ta basu gun zaiyi magana da Alhaji… Fita tayi waje… Nan Dr ya warwa ma Alhaji condition din da yar shi take ciki…. Dr yace gaskiya Alhaji akwai abinda tagani ko taji Wanda ya firgita ta sosai …..domin bana tunanin indan brain dinta bai samu matsala ba…. Amma zanje muyi iya kokarin Mu akan bincike brain dinta.. Amma Alhaji kuyi hakuri sosai akan dabi’unta yanxu kafin mugama bincike…. Alhaji godiya yayi sosai…. Mom dake waje hankalinta ya rabu gida biyu ga tunanin jarabarta data dameta…. Wunin yau kadai gani takeyi kamar tayi shekara…. Amma yazatayi…ita dai adu’arta Allah yaba nasmat lafiya…. Hannu Alhaji ya mika mata akan ta taso dan yana tausayinta sosai bata iya Sa abun a rai ba…. Duk sai ta fita hayyacinta… Dubi yanzu kwana daya kawai… Amma ji yadda tazama… Dakin suka koma tare… Mom sai Dari Dari takeyi… Aikuwa suna shiga nasmat ta zabura ta mike tace nace na tsanki….

    I hate you
  I hate you
I hate you….
STORY CONTINUES BELOW

  Daddy dake jin maganar diyarsa har cikin ransa… Yace my daughter kwantar da hankalinki kiji wannan mom dinki ce dakike bani lbr kullum kina sonta fiye da komi aduniya…

   Tace daddy da ne nake sonta amma yanzu bana sonta bana son ganinta daddy dan Allah kace tafita imbaha ka Zan tafi daddy inda bazaka Kara ganina ba ko jin labarina ba…. Daddy duk dauriyar shi sai dai yayi kwallah…. Mikewa tayi iya karfinta ta cire drip din da aka samata daddy ne ya riketa gam yace zauna zata fita yanzu nan…. Suna cikin rigima da ita ne doctor yashigo…. Mom kam har tafita tana kuka. dr da sauri ya karaso kusa da ita yace Alhaji a wannan condition din datake kake so kabarta tafita…. Kuma duba kaga drip dinda da aka samata ta cire… Daddy baya iya magana banda a gadon hospital take ba ba abinda zai Hana bai dake ta ba domin kalamanta sunyi tsauri dayawa….

  Dr ne yace look… Kwanta abinki kinji bazasu Kara damunki ba kinji ….tace doctor dan Allah ka kauri wannan matar daga hospital dinan kaji….
     Zan koreta amma sai dai indan zaki ban amsa tambayoyin da zan tambayeki….. Tace wallahi zan baka indai zakace ta tafi…… Daga mata Kai yayi alamun A
    ” yace waye wannan a gareki… Cewa daddy yana pointing din daddy?
         Tace wannan mahaifina ne kuma abun alfahari agare ni…
   To me sunan shi……?

Tace. Alhaji Dayyib Yusuf maitaman Kano….
Yace to wace tafita waye tace… Ada mahaifiyata ce….
      Yace yanxu fa?
Tace itace mutum tafarko Dana tsana a duniya… Kuma bana so naganta… Ba daddy kadai ba hatta doctor sai dai yayi shaking…..
       To yanzu Kali clock din hanuna ki gayamun karfe nawa ne yanzu…. Dariya nasmat tayi tace nifa ba hauka nayi ba inada hankali na kuma nasan abinda nakeyi…..

            Dr ne yace wa daddy yace mom ta tafi gida ita…. Zaisa nurse ta kula da ita… Daddy yace shi zai zauna agunta…. Duk yan dubiya sai dai su shigo suga nasmat amma Sam mom bata shiga cikin…. Haka daddare tabi su Faisal ta tafi ba dan ranta yaso ba… Amma kuma wani gefen na ranta yaji dadi domin kuwa taji dadin kwanan Alhaji a hospital din ko.. Chart tayi a group na shahharun mata 50 Ai zata samu sauki….. Ballatana bazata tsaya a charting kadai ba sai takira lalla ko kuma wata su kwana tare ko tasamu salama…. Amma gaskiya jikinta yayi weak da yawa dama Alhaji nan ne… Dazata samu relip kadan…. Da wannan shawara ta isa gida …..ta manta aninda yake damunta ma…. Haka ta dinga kiraye kiraye waya har sai da ta samu wata kawar ta tabata Aron matar ta saboda taba bata tausayi……

    A hospital daddy ya tisa nasmat a gaba yana kallonta… Dan allurar bacci aka mata ko Sa samun saukin rigimarta ….yace ko brain dinki bata samu matsala ba sai dai in aljanu ne suka shafeta…. Yana zaune yana tausayin matar shi kuma yana tausayin yar shi…. Kiranshi akeyi….

    
         Yanaji kalan ringing din…. Dan wata wakar Arabic yasa akan kiran ….duk inda yaji yasan waye….. Sunan ta ke yawo akan screen din… An rubuta my darling salmah…… Murmushi yayi ya picking…. Tare da shafa fuskar nasmat dake bacci yace my salmah yakike…. Tace daddy guest what…. Yace until you say it my baby….
     Its seems you are happy…. Tace daddy nasamu Hutu me yawa so inan nan tafe….. Yace Kai am so Happy to hear that…. Muryar shi ce ta dan shake sakamokon ajiyar zuciya da nasmat keyi…. Tace dad what’s wrong pls….
    Yace dakika ji me yar baba…. Ba komi kinji Allah yakawo ki lafiya…. Nima ina Kano nazo hutu… Tace yauwa dad tun jiya ina kiran laying mom but dad no response….. Kuma nakira na little ma ba response…. Kuma dad kace kazo…. Like there’s problem…. Ko… Yace nothing… Kinsan hajiyarmu ko indan tana tare da alhajin Mu ko vata ba waya muhimmanci…. Nasmat kuma school things on her head…. So don’t worry…. Indan ta dawo zata kiraki……

STORY CONTINUES BELOW

          Kashe wayar yayi dan yasan a korewar investigation irin na salmah sai ta gano shi…. Dan haka kawai ya kashe….

              Mom kam abun nema fa yasamu ga mace iya mace… Dan tafi lalla haduwa da gayu sai dai matsalar ta daya…. Ita kuma bata da manyan breast…… Haka dai sukayi bil da mom….
Tace kinsan iya kudinka iya shagalinka”

   Barikinki aljihunki….
Iya kyaunki iya samunki….

Iya kwarewarki a les iya cigabanki so…. Hajiya round nawa zakiyi….

   Duk round daya 100,000

Kuma wani irin style kike so……. Hajiya duk iya kwarewarta a lesbian batasan irin kalaman nan va…..

          Typing……
By:H.@.S🔵🔴
[2/22, 9:06 AM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
     🔵🔴🔵🔴🔵
          🔵🔴🔵
                 🔵
               AUREN JINSI

🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
     🔴🔵🔴🔵🔴
           🔴🔵🔴
                 🔴

22~2~2018

                       Typing…. 36 to 40
       Dedicated to you maman illham.
              Irinki suna wuyar samu… Kince wuce kawa… Kizama yar uwa.. Allah yabarmu tare ….wannan zumunci Allah ka dorar dashi har gidan aljannah… Amin ya Allah…..

           🔵🔴 HOME OF MY QALAM WRITER’S🔴🔵
              For any correction
Here is my digit…. 08169929743. …..ga duk meson shiga new group na whatsapp sai ya tuntubi wannan number…. Saboda yawan korafi duk da group din 1 &2, 3 sun cika ga na 4 nan… Domin Ku ne frnds…. Ina sonku….
                Masu maganar posting yayi kadan…. Ai nace muku dama iya comments dinku iya yawan typing dinku…. The more comment dinku yakaru the more yawan typing dinku…. So choice is with you fans……

 
     🔵🔴  Hajiya tace… To nidai zanyi iya irin nawa style din…. Dan ganin na gamsu…. Domin ni biyan bukatata shine style Dina India Zan gamsu shikenan….. Yatsine tayi irin alamar….. Sam bata son tsarin hajiyar…. Mom ce tace wai me ma sunanki…… Tace sunan… Iya kudinki iya shagalinki…  So…. Allah yasa kinada da kayan afani…. Domin kema daga ganinki zakiyi jaraba…… So…. Yanzu ina bukatar…. A kunne ta gayamata…..

       Wa iyazubillahi.. Wallahi mata muji tsoron Allah wannan duniya ba matabbata ba ce duk iya inda rayuwa ta ma dadi to akwai ranar barinta… Insha Allah…. Allah ka shirye masu wannan dabi’ar Allah kasa su gane ba hanya me billewa bace….
       Hajiya bata da komi a kayan da aka lissafa mata…. Zuma kadai gareta…. Wace ake kira da shagali ta bude Jakarta ta fito da kayan ta musu kudi Hajiya ta siya duk barikin mom sai da ta girgiza….. Saboda indai shedanci ne to fa akwai Wanda suka fika…. Wanka Hajiya tashiga. dan rabonta da wanka tun jiya….   Bata damu da abinci ba dan ba yunwar shi take ji ba… Ruwan tea zogale kawai ta sha wannan ma umarnin daga shagali an hada shi da zuma da kanunfari sai sai nonon data kada da wani magani ta rufe idon tasha…..

     
       Haka daddy su nasmat ya kwana tunanin matar shi yana son kasancewa da ita amma wata lalurar ta kori wata….. Haka ya kwana yana yar shi adu’a yana tofa mata domin shi yanxu ya maida lamarin watau shafar jinnu…. Sau kusan nawa tana razana….. Indan ta tuno abun sai tai ta ajiyar Ta dafe kanta…. Sam kalaman sunki barin brain dinta….. Dan haka batayi bacci ba….. Mikewa tayi…. Daddy yace me zaki yi tace daddy zanyi sallah ne…… Kiran dr akayi… Yacire mata drip ta mike da kyar tana jiri ….domin bata iya cin wani Abu … Alwala ta dora tazo ta dade tana aduoe…. Wani tunani tayi tace yanzu haka tana can tana halin banza…… Datayi sallama….. Ta durkushe agun tana kuka daddy ya matso kusa da ita yace daughter dago ido ki kallai ni….. Jikin shi ta fada ta cigaba da kuka….. Tace daddy ina jin yunwa amma bana iya cin komi sam…. Shine kike kuka…. Tace daddy ka Kira mom yanzu kaji ko tayi bacci….

STORY CONTINUES BELOW

     Yaji dadin ambatar mahaifiyar ta datayi har yana murna… Tafara dawowa cikin hankalinta…. Kira yayi kamar yadda tace…. Amma ga mamakinshi…. Waya na ringing amma no response….. Yakira yafi a kirga…. Nasmat data tsare shi da ido…. Tace nasan za’a rina tana tausayin dadynta …..yace nasmat mom dinki tayi bacci….

Tace daddy ba bacci tayi ba tana can tana…. Sai kuma ta to she bakinta…. Tace daddy….. In tambayeka…. Yace daughter ina jinki amma yanzu baki da lafiya kibari kisamu lafiya kinji…..

          Tea ya hada mata…. Amma gabanta sai faduwa yakeyi…. Haka ta daure tasha…. Ta koma ta kwanta ….ta rufe ido kalaman ranar ne suke ta yawo a brain dinta….. Daddy dai abun na bashi mamaki… Sosai.. Yace komi yayi farko zaiyi karshe insha Allah…

        Mom kam duk yadda take so a sarrafata tasamu sai kukan dadi takeyi…. Domin kuwa tagama fita hayyacinta…. Iya kaduwa ta kadu… Domin ko da kiss din shagali aka barta zata gamsu…. Tace shagali kike ko… Wallahi da zaki aure ni dana huta…. Domin kin iya abubuwa da zaki gigita mutum…… Shiya Sa Ashe Sarah bata wasa dake …..shagali halshenta tasa a bakinta ta dinga juyawa ta rufe ma Hajiya bakinta saboda surutunta yayi yawa…… Hannunta ta sauko dashi kan dukiyar fulaninta…. Ai Hajiya gabadaya ta dauke network sai nishe takeyi……

          Washe gari ne Alhaji yayi samakon zuwa gidan dan duba… Mom dan ya kwana da tausayinta…. Direct part din su ya wuce…. Shiga yayi ya tarar da mom a kwance ita da wata….. Mamaki yakeyi sosai waye a kwance haka a matrimonial bed….. Bacci suke sha abun su suna rungume da juna…..

Wai Wanda ke da mara lafiya ne yake wannan baccin lallai kuwa dai yake dole tayi bacci amma waye wannan haka bai Santa ba bai kuma taba ganinta ba….. Idon shi ne yakai kan brezia da kuma pant a yashe a kasa….. Sai

           Typing…….
By: H.@.S🔵🔴
[2/22, 7:23 PM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
     🔵🔴🔵🔴🔵
         🔵🔴🔵
               🔵

       AUREN JINSI

🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
     🔴🔵🔴🔵🔴
         🔴🔵🔴
               🔴
22~2~2018

                    Typing…. 41 to 45
  
                   Dedicated to all lesbians…. Ya Allah ka shiryar da masu wnnn dabi’ar ka nuna musu gaskiya kabasu ikon binta…. Allah kashirya su… Dan Allah duk wace ta karanta wannan page dan Allah ta musu fatan shirya baki San adu’ar Wanda Allah zai karba acikin Mu….

      Allah kabamu damuna me albarka Allah kuma ka zaunar mana da kasarmu lafiya ….ka taimake shugabannin Mu amin….
         To kuma nagode wadanda kekirana… Nagode da kularwarku da kuma shawarwarinku….. Suna gashi kamar haka…. ABDULLAH HALEEMAH SHU’AIB

🔵🔴HOME OF MY QALAM WRITER’S🔴🔵

           Gefen Gado ya bubuga a hankali….. A hankali ta mike tana sallati… Domin duk lalacewar mom bata wasa da addininta….. Adu’ar tashi daga bacci tayi ….idonta kyar akan daddy murmushi tayi hade da mikewa ta karasa gunsa ….tace shine zuwa ba wani sign…. Shima murmushi yayi yace mutum a inda Ya isa ai ba sai yayi sign ba ko…. Da ido ya mata nuni da bakuwa…. Dariya tayi tace my man ai kasan ni da tsoro so dana dawo gidan sai tsoro yakamani… Shine nashiga gidan su Faisal aka bani Aron wannan bakuwar ta taya ni kwana….. Shagali ta Dade da tashi tsoro da fargaba ne ya hanata ta tashi… Domin har shigowar Alhaji taji….. Tace to munsha nan saura next question….
STORY CONTINUES BELOW

      Nuni da hannun ya mata wajen da pant da bra suke… A yashe…. Dan ma Allah yasa… Na mutum daya ne…. Tace hohoho Alhaji sarkin question…. Ai kasan bana shiri da zafi so ni min kwanta ban San ma lokaci da na cire ba…. Tace muje kayi wanka dan tana tsoron wani question din….. Har ya bude baki zaiyi magana ta hade bakin su waje daya tana kada harshenta…. Tana wa bakin shan sweet… Tuni Alhaji yajata sukayi part din shi……  Sun tafe amma bata sake shi ba dan ita tunaninta asirinta yagama tonuwa… Ruwa ta hade mai yashiga wanka…. Sannan ta dawo a gurguge ta salami shagali… Akan daddare ta dawo…….

     Sashin Alhaji ta koma tashi ga bayin da kanta har yagama wnkansa towel ne ma ajikinsa tace my man… What next… Yace yau kuma ni kike tambaya what next bayan it’s your duty…. Dan gabadya ta rikice….. Wardrobe taje ta zabo mai kanana kaya…. Sannan tazo ta shirya shi tsaf ….dining suka nufa… Ta dan musu hikima….
    Alhaji har yanzu mamakinta yake data kasa tambayar shi ya mejiki…. Shareta yayi da maganar… Shima yaga iya gudun ruwanta…. Cewa yayi wata ita bakuwa baza’a iya ajeta a dakin yara ba sai kan bed dina ko…. Dry tayi tace ayi hakuri kasan damuwa ta min yawa shiyasa ina bukatar me kula dani… Da kuma kwantar min da hankali…..

         Wai ma ya me jikin ne….  Kasan Allah ni yarinyar gabadaya ta firgitani Anya ba gamo tayi ba kuwa…Ka duba fa irin kusamci na da nasmat amma lokaci daya yarinyar ta tsaneni…. Kuka ta fashe dashi…….
  
       Alhaji yace ruwa baya tsami banza ….akwai dalili dai… Amma muyita adu’a kinsan wani Abu kuwa… Daddare sai data Sa inkiraki a waya… Sai lokacin mom ta tuna da zancen wayar tace ai inata aiki ne jiyan…. Yace wani irin aiki wajen 2:00Am fa… Tace may be nayi bacci amma ita tace ka kirani…. Gira kawai ya daga mata dan shima a matse yake…. Ta gane takunsa… Sarai amma ita yanzu indan akwai abinda ta tsana a duniya be wuce ta hada jiki da da namiji ba ….kwata kwata basa gabanta….. Darenta najiya da shagali ne ya dawo mata Sabo ina ma ace ita ce yanzu a gabanta…Sai murmushi take yi …mikewa yayi alamun ta same shi a bed room din shi….. Kin mikewa tayi…. Yadade yana zaune amma bata shigo ba…. Kara mikewa yayi… Inda Sabo yasaba yazaiyi… Dan shi ba mutum vane me son hayaniya amma da tuni yakare aure…. Dan yadda yan uwan shi baso son mom… Acewar su ita ta tsaida haihuwar saboda wani reason nata daban….. Shiyasa yake yawan nisanta kanshi da ita…. Yake yawan yin azumi amma yanzu tunda yana kusa da gaskiya bazai tawaye kanshi ba…. Yana fita suka ci Karo…. Tace naje kintsa kaina ne…. Hmmm kawai yace dan yasan yadda takeyi ta kauce wa bukatar Sa….

        Bai wani gamsar da kansa ba ya mike domin shi ke kidan Sa kuma yayi rawar Sa ko yayi magana cewa take ita bata iya komi ba…. Wanka yayi yafito ya tarar da ita zaune yace zaki hospital din ne ko sai anjima…. Cewa tttayi kasan ko naje yarinyar bata naam dani… Sai dai inta gantali na cikin hospital… Amma dai zanje bayanzu… Sai namata girki Zan taho ko man of peace…. Lakace mata hanci yayi….. Yace karki dade kinji…..

  
        Daddy na shiga cikin ward din da nasmat take kwance…. Yayi sallama ta amsa dan tana zaune ne…. Tace daddy ka dawo yace a…. Ya hanya yace alhmdlh… Amma ya jikinki tace am fine daddy… Yanzu kam alhmdlh…. Sai heart Dina ce kawai ta dan mun nauyi…. Yace zaki dawo normal kinji…. Amma baki tambayi yaya mom dinki ta kwana ba…. Tace daddy kenan… Dan Allah one question about her…..

     Yace all ears….. Tace daddy daka koma gida yau… Meka gani…. Dan Allah don’t liar to me….

     Sai dayayi shock….. Yace nothing…. Tace ita da wa kasamu…. A gidan…. Yace ita kadai mana…. Dariya tayi tace daddy na…. Amma indan baka manta ba watarana ka Tara Mu nida Anty salmah ko………

STORY CONTINUES BELOW

          

            Typing…….
By:H.@.S🔵🔴
[2/23, 12:45 PM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
     🔵🔴🔵🔴🔵
           🔵🔴🔵
                  🔵
               AUREN JINSI

🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
    🔴🔵🔴🔵🔴
         🔴🔵🔴
               🔴
23~2~2018

                      Typing….. 46 to 50
       Dedicated: to balkisu mahi karaye, Fatima yola… Ummin zee… Maman muwadda… Ummita…. Khadija.. Shu’aibu… Maimuna isa… Barrister fatiha…. Gaskiya kuna da yawa.. Sosai ….Zan lissafa Ku a hankali….
          Yan group din khaleesat haidar maza da mata kuma nagode sosai…. My group fans…. Home of my qalam writer’s ass. 1,2,3,4 duk na gode..

     🔵🔴HOME OF MY QALAM WRITER’S ASS🔴🔵
  
        Tace daddy Kai ka hore mu akan karya kuma kace duk wanda yake karya Allah baya son Sa… Kaima baka son Allah yasoka kenan…. Tunda muka taso baka taba Sa hannu ka dake Mu ba sai ranar da Anty salmah tayi karya…. Meyasa yanzu Kai kake so ka aikata…… Nasan wallahi ko rantsuwa nayi bazan mutu ba… Kasami mom da baki KO bakuwa….. So please dad tell me.. It’s true ba…

        Dogon numfashi yaja… Saboda yasan halin yar shi sarai da kafiya da naci… Ballatana yanzu dayake under probability akanta… Ko tanada lafiya ko aljanu sun tabata.  … Ganin ta tsare shi da ido yasa shi cewa…. Ta shiga makota ta Kira wata ta tayata kwana….
        Ya sunanta ……ban sani ba…. Daddy wane gida kenan…. Yace wai gidan su Faisal…. OK kawai tace ….dan taga alama ya kosa da tambayar…. Saukowa tayi ta tsiyayi ruwan dumi a flask…. Ta hadawa daddynta tea ta mika Mai…. Alamu yamata da ya koshi…. Tace dad dan Allah kasha kaji…. Baka so inji dadi ne…. Karba yayi banda ranshi naso ba… Sai dan kau cewa problems din nasmat ….sha yakeyi kadan kadan…. Yana kallonta data fada ko gin tunanin….. Wayar dad ce tayi ringing suna jin ring din gaba daya suka Sa dariya…. Dan tasan me Kira picking yayi  hade da ajiye cup din hannun Sa…. A hands free yasa…salmah tace my dad… Good morning …yace morning my daughter… Ya kike…. Am fine..
     Dad ya mom da nasmat duk bana samun su a waya   yace oh my daughter duk suna lafiya ga nasmat ma… Mika mata wayar yayi… Tace my Anty… Yakike dad yace zaki zo Hutu ko…. Tace A insha tomorrow am on my way…. Tsalle nasmat tayi kamar ba itace ke jinya ba…. Woa am eager to see you… Tomorrow.. ya wayanki bakya dauka… Tace Anty nida banda…. Bata karasa ba daddy ya karba…. Yace kinsan nace miki exam zatayi shiya… Ko. tace dad banfa gama magana da ita ba…. Yace ba gobe zaki dawo ba….
To ina mom dina…. Yace taje anguwa…. Anguwa kuma…. Ta maimaita Kalmar anguwa…. Dad yaushe aka fara wannan a gidan ka nasan dai kafin nataho Germany indai kana gida ba’a fita anguwa…. Yace a har yanzu a haka muke sai dai wannan important ne…. Shiru kawai tayi badan ta yadda ba… Dan jikinta nabata akwai wani Abu….
        Dad ina farinciki Zan dawo amma indan na tuno abubuwan da suke faruwa Dani sai inji duk raina yabaci…. Sai inji nafasa tafiyar ma gabadaya….. Tace dad abinda yafaru a ranar 1~ jan~ 2016 abun yaki barin memory na dad…. Har yanzu ina tuna jalaludeenasmat nakasa mantawa dashi…. Kuka take… Tunda suka fara maganar dad ya cire wayar daga hands free… Saboda nasmat👀 na kanshi…. Yace my salmah wannan maganar bata waya bace…. Kinji kiyi hakuri indai jalal rabonki ne zaki same Sa duk da bana tunanin cewa zai iya kawai yanzu baiyi aure ba …..amma kiyita adu’a kinji kamar yadda Allah ya cire miki kamal da saif a ranki haka Allah zai miki zabi….. Tace dad ina tausayin nasmat…. Allah yasa kar tayi wahala a rayuwarta yadda nayi akan so….

STORY CONTINUES BELOW

        Mom kam tunda dad yatafi yabarta ….ta dauko wayarta tayi sub na one month…. Ta dane whatsapp ta shiga group dinsu namanta bariki group Kala Kala duk inda tashi ga sai taga message
…..inda take taganin invitation card Kala Kala duk masu aure ne….. Dan 2days din da bata hau ba duk abubuwa sun cakude mata….. Dan akwai wata budurwarta da suke maganar aure….. Da ita…. Haka wani group tashi ga taga ana tashan drama….. Akan wata data bar kungiyar lesbians…. Sunata zaginta tace ita kam wallahi ta tuba kuma aure zzatayi …Hajiya nazlah nashiga tace wallahi daga duniya sai kaduna in tayi kyau a wuce abuja….. Idan batayi kyau ba akare… A Lagos ….dariya ake ta yi…. Saboda suna San ta shigo cikin group…. Indan kaci sa’a kasamu kudin sub…..
Suka dinga hirarki su na batsa……
  
       Har wajen 5:00pm bata je asibiti ba daddy da yagama hira da yaransa ya kirata yace me take jira ne bata taho ba… Cewa tayi baki tayi shiyasa …shiryawa tayi bandan taso ba ta tafi dan tayi appointment da wata zata zo mata dan ita shagali ta tsorota… Sosai …..

         
         Typing……
By:H.@.S🔵🔴
Ummu BASMAH
[2/24, 7:03 PM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
     🔵🔴🔵🔴🔵
          🔵🔴🔵
                🔵
              AUREN JINSI

🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
    🔴🔵🔴🔵🔴
         🔴🔵🔴
               🔴

    24-2-2018

                      Typing….51 to 55

   
                  Lallai yan uwana duk Wanda ya rike adu’a bazai a ruyuwar shi xai Ga cigaba domin kuwa adu’a ibada ce…. Allah kasadamu da alkhairi dake cikin duniya… Allah ka hanamu lalacewa …. Allah ka shiryar da xukatan Mu. Amin.
           Dedicated: to my fans ban ware kowa ba… Duk ina yinku irin totally din nan  ….🤝🤝🤝🤝🤝

        🔵🔴 HOME OF MY QALAM WRITER’S ASSO🔴🔵
            

             Shagali ta tsorata iyakar tsoro… Dan batayi tunanin hajiyar  tanada miji ba…. Dan haka….. Koda Hajiya ta kirata cewa tayi kawai bata jin dadi …Hajiya tasan akwai dalili….
+
        Shiyasa takama dahir din wata… Kafin lokacin da sha’awarta zata motsa.. Kuma babu me kwantar mata da hankali….
          Sai bayan magrib taje hospital……daddy yadade yana mamakinta… Me ya hanata zuwa akan lokaci…. Wani kallo yake mata Wanda ita tasan kallon me yake mata….. Da sauri nasmat Ta sauko tace momy na sannu da.  …….  Xuwa… Daddy washe baki yayi yana jin dadin abinda nasmat tayi… Mom abun unexpected yazo mata… Rungume nasmat tayi… Tace daughter yakike… Ya jiki tace Alhmdlh…. Mom Ina abinci dakika ce zaki taho mana dashi nida dad kin San nayi missing din delicious food dinki…….. Sarai tasan abinda ya Hana mom girki…. Kuma yau ta kudiri niyar sai ta shayar da ita mamaki dan haka kawai ta sake jiki da ita…. Mom cewa tayi ayya daughter nayi baki ne yau sosai sai na basu dukkan abinci….. Nasmat ai tasan hali …..tace mom shine ko Abu me sauki Baki dan sarrafa mun ba ….tun da dad yace mun zaki zo nake ta kwadayin abinci ki….
        Mom ce tace sorry my daughter insha Allah gobe da wuri zanzo kuma Zan dafo miki wani Abu me kike so…. Mom till tomorrow ko sai nagaya miki…..
    Dad yace ai bata sonki ne shiyasa… Tabarki… Wanda yake da patient ina shi ina zaman gida…. Anma kibarta zata amsa query ne… Saboda ta azabatar damu da yunwa….. Dariya nasmat tayi kamar ba komi… Amma fa ta ciki na ciki…..

STORY CONTINUES BELOW

      Dad ne yace kinsan my salmah gobe tana hanya ko…. So sai kiyi shirin karbarta…. Tace wow amma dai naji dadi…. Yace sai dai ina shakar ta dawo mana da hannun agogo baya fa…. Kinsan dalilin da yasa na tura ta can…. Amma jiya tana mun korafi…. Shiyasa duk ki gannin some how cool…. Saboda ina tausayinta….. A rayuwa… Bana kuma so ta sake fuskanta matsala irin wannan ballatana kuma my little……ta fuskanci thesame matsala …irin na salmah…. Duk wanda ke binmu da sharri insha Allah sai Allah ya tona Mai asiri….. Kuma abunda ba dabi’un Mu ba….
       Mom ce me Mai nuni da nasmat akan ya daina fadan maganar dayake fada yace a tunaninki… Nasmat bata Kai tasan wani Abu dayashafi family nata ba….. Ai wallahi ina miki rantsuwa da saina warware mata kaf abinda ke faruwa…. Saboda ajiyar kashi a ciki baya maganin yunwa so …..indan bata ji abakin mu ba ai a waje za’a gayamata ko kuma itama sai lokacin da yafi dacewa tayi farinciki kike so tayi Nata kukan…. So nasmat Allah yabaki lafiya kinji…. Duk abinda Kika kasa fahimta you are free to ask…. Kuma antynki na nan zuwa…. Insha Allah zata gaya miki wasu abubuwan…..

   
           Mom da aka fara Kira a waya… Dan lokacin appointment dinsu yayi….. Mikewa tayi tayi waje tana murmushi yanzu nake shirin kiranki….. Ai wallahi kinsan bazan iya hakura da harkar nan ba so insha Allah Zan taho yanzu……..

       Nasmat ta kalli dad dinta. tace dan Allah dad can you do one favour for me…. Yace why not my little…. Tace dad katafi da wayar mom gida kasan yau da ita zamu kwana so mom bata gajiya da waya ….wayarta bata barin mutum yayi bacci…. Dan Allah dad katafi da ita kaji…… Yace daughter meyasa Zan tafi da wayarta bayan zatayi anfani da ita…. Tace dad kaima fa kasan halin wayar ta kuma bata kasheta…. Kuma doctor yace a daina hayaniya kusa dani… So dad can you go with her phone please dad
……yace to ita ta tafi ni sai inkwana ko tace no dad…. Kaima ka gaji so kana so ka huta…. Kuma ai mace ita yafi kamta tayi jinya…. Ko..
       Meyasa jiya Kika hanata kwanciya anan tace dad ni kuma ai ban San wannan zance ba… Mom Zan Hana kwanciya tare Dani…. Dad are you joking….   Dayaga dai da gaske ke take batasan meyake faruwa ba…. Sai yace shikenan ko yadda Kika ce haka za’ayi….. Sai lokacin mom ta shigo… Tace Alhaji ni Zan wuce ko kar dare yayi kaga ni dayace…. Yace ai yau ke zaki kwana ko nasmat…. Yes mom yau tare zamu kwana dad shi yatafi gida ya huta kinga ba afanin namiji yadinga jinya bayan yanada mata ko…… yake mom tayi …..jitayi kamar nasmat ta buga mata guduma a tsakiyar Kai….. Tace amma sai tayi shiru… Zama tayi batare data ce komi ba…. Dan kuwa haushi takeji…. Tagama yanzu akan za’a zo a jiyar da ita rayuwar farinciki….. Yanxu kuma wannan ya me naci ta shiga gabanta…. Wallahi banda shakar Alhaji datakeyi ba ……hmm…. Tayi nisa a tunaninta… Inda ta dan ji sausauki ma akwai waya zata rage zafi….. Dad yanata magana amma shiru…. Kusa da ita yazo yace madam tunanin mekikeyi ne haka….. Dan bani Aron phone dinki zanyi wani Abu…… Mamaki tambayar take Anya taji da kyau kuwa me Alhaji yace…. Gira ya daga mata…. Alamun a. Yace zantafi gida da ita indan nagama da wuri Zan kawo miki indan kuma kinji shiru….. To sai nun hadu ko my wife…. Jiki a sanyaye…. Ta mika Mai…. Dan tunda take da dad bai taba  karban phone dinta ba…. Ta tsorata amma datayi tunanin wayar da code shikenan kuma bazata cire ba……. Nasmat dake kwance tana murmushi…. Domin plan dinta yayi aiki…… Yau mom sai ta kwana cikin kunci….. Yau shedan bazai ci riba akanki ba…. …dad na tafiya nasmat ta rikide ta koma nasmat din jiya kamae ba ita ba….. Cewa tayi mom taje dayan gadon ta kwanta kar ta dameta…. Da hayaniya……

          Washegari

Da safe dad yagama shiryawa tsaf dan taro yar shi daga airport….. Sai dai me…..

             Typing……
By:H.@.S🔵🔴
[2/25, 8:44 AM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
     🔵🔴🔵🔴🔵
          🔵🔴🔵
                🔵
STORY CONTINUES BELOW

      AUREN JINSI

🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
   🔴🔵🔴🔵🔴
         🔴🔵🔴
               🔴

25-2-2018

                 Typing….. 56 to 60
         I may not be able to give you the best gifts today, but may thoughts and wishes are with you on this special day.
Happy birthday
Happy birthday
Happy birthday
    My sweet sister…. Rabi’atu Abdullah….. May almighty Allah bless your day with grace….💃💃💃💃💃💜💜💜💜

       Dedicated to you my blood sister…..
        🔴🔵HOME MY QALAM WRITER’S ASSO🔵🔴

      Da mamakin shi ya kalli wani dan karamin diary da ya fado daga wardrobe din mom nasmat da zip ajikin shi… Cover din an rubuta my life a jiki.. Sai kasan aka rubuta L.B.S da manya harrufa….. Baisan abinda wadanan harafa ke nufi ba…. Zuge xip din yayi next cover an rubuta my best friend forever……. Ci gaba yayi da opening yana karantawa…. Yana ta ganin… Sunan mata Kala Kala kuma yana ganin L.B.N.S ….amma dai bai fahimci komi ba…. Sai wani page da yabude yaga anyi drawing na shape din mace komi da komi amma a nake take….. Ganin yayi indan ya cigaba da karantawa to zai batawa salmah lokaci a airport dan haka ya rufe diary din…. Ya m@yar cikin wardrobe din… Akan zai tambayata wasu wards da bai gane musu ba kuma meya na drawing din mace domin kuwa hand writing dinta ne……… Fita yayi ya rufe mata dakin……. Amma meyasa a diary na nusaiba ba sunan shi ba sunan yaran shi ko daya bayan a zahiri tafi nuna soyayyarsu akan duk wani Abu data mallaka….. Bashida amsar tambayoyin nan…. Har yashiga Mota sai ya tuno da wayar ta… Domin yayi switch up na wayar tundaga hospital… Komawa yayi ya dauko on dinta yayi… Karar message ne masu shigowa…. Besan code na wayar ba shiyasa baiyi tunanin budewa wa ba………. Tuknshi yakeyi a hankali yana sauraren tafsir din sheik Mahmud ja’afar….. Me taken meye makomar alummah…… Asibiti ya nufa dan ganin nasmat…….

          Salmah dake airport tun 8:30 am take jiran dad dinta… Kuma bata riga tasa simcard na Nigeria ba…. So ta Dade a tsaye tana jiran Sa sai Kai kawo takeyi… Jira kawai take a zo a dauketa…. Taga sanyin idaniyarta domin ba abinda take so samada iyayenta…. Da kanwar ta….. Salmah ta hadu iya haduwa…. Gata black beauty ce amma fa Allah yayi halinta agun…. Inganta sak dadynta….. Wani matashi da suka taho tare ne… Tunda ga cikin jirgi yake damunta…. Amma ita wannan alkwari tayi wa kanta tadaina saurayi ballatana cin mutunci ya biyo baya….. Yanxu shine ma yakara biyota a Karo na biyu…. Yace baiwar Allah…. Sahibul kamala…. Duk Wanda ya ganki yasan bakiyi Kama da mutuniyar banza ba…. Amma in kina kaunar Allah da manzon Sa. Ki taimake ni kibani number ko address dinki…… Indan kasan kurma…. Haka salmah tayi….. Kamar bata jin meyake kewa…. Trolley dinta take ja zata bar gun amma ya rike trolley din…. Yace kiyi wa Allah ki taimaki…. Bawan Allah nan….. Har kasa yaje… Tace haba Mallam karka jamun zagi…. Dan Allah ka rabu dani…. Nifa matar aure ce meyasa kake son sani a bala’i ne…… Yace wallahi bakiyi Kala da matar aure ba…. Sauran ehmatan dake gun ne mamaki ya kamasu yaushe hadadden gaye irin wannan…. Ga kyau ga haiba ga zati….. Ga dukiya ga uwa uba education ….amma ya kare a wannan tsikalliyar yarinya ….me kama da aljanu…. Wata ce ta matso kusa dasu dake duk student ne….. Tace ke wallahi kinyi asara…. Ashe girman kanki ba iya makaranta yatsaya ba….. So in zaki sauke wannan girman kan naki ki sauke domin kuwa da bamu San asalin angulu bane…. Sai muce daga misra take…. Ai ke yar gidan Hajiya nazlah lesbian ce.   …..ko so…. Ai bata karasa ba salmah ta shake ta ta dauke ta da mari….. Who the hell you you are to touch my mom……da wannan kazamin sunan…. Yau ko waye ubanki sai dai yazo ya dauki gawarki….. Dukanta take iya karfinta……. Mutane dai sunga da alama za’a yi kisan kai fa…. Da kyar aka kwace ta…. Salmah sai huci take….. Tace ni salmah Zan iya daukan kowane nonses amma fa duk Wanda ya tabamun iyaye sai naga bayansa…. Wallahi………. Saurayin da ya koma gefe yana kallo sai burge shi ma kawai salmah ta karayi…. Yana son mutum me kishin iyayen shi…. Yanzu yasamu hujjar Neman soyyayar ta……

STORY CONTINUES BELOW

         Tace Kai kuma da kodadiyar fuskarka kaga abunda ka jamun ko….. Duk saboda Kai anzo an cima mahaifiyata mutunci to kasani ko a lahira ake soyyaya to banda salmah acikin….. Tana ta masifa daddy ya karaso lokacin….

     Ganin yar shi acikin tashin hankali ne yasashi futowa da wuri….. Yakara gunta…. Itama da gudu tazo ta rungume shi…. Ta fashe da kuka…. Bayanta yake bubugawa…alamun rarrashi…… Tace dad kaga abunda nake fada ma ko…. Daga dawowa ta ko gidan ma ba’a barni nakarasa ba dad an tarani da cin mutunci….. Janta yayi zuwa Mota… Ya zaunar da ita ya mika mata ruwa tasha….. Yace sorry my salmah duk laifin nawa ne nida banzo na daukeki ba akan lokaci…… So amma kiyi hakuri kinji…. Saurayin nan yakara so yace wallahi Abba laifina ne duk nina jawo kayi hakuri kuma kema kiyi hakuri kinji….. Dad ne yayi murmushi yace kai ba dan gidan marigayi bane….. Watau… Jafar Mahmud Adam….. Dariya yayi yace dad nine…. Amma ya akayi ka gane ni… Yace…. Karka damu kaje gida ka huta…. To dad a taimake ni da address…. Wani karamin card dad yabashi….. Juyowa yayi yace dad nagode… Sunan miqdad …..hajiyata nagode ko…. Kiyi hakuri….. Dad ya dinga mata nasiha…. Sosai taji jikinta yayi sanyi dama tasani batayi fadan ba….. Tabarta da Allah domin shine me hukunci….daidai da aikin kowa……

                Tunda yaje asibiti yace mom tadawo gida ta shiryawa salmah wani Abu….. Dan direct gida suka yo… Da gudu salmah tafito tana ihu mom mom mom……

                 Typing…..
By:H.@.S🔴🔵
[2/26, 12:56 PM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
     🔵🔴🔵🔴🔵
           🔵🔴🔵
                 🔵

AUREN JINSI

🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
      🔴🔵🔴🔵🔴
           🔴🔵🔴
                 🔴
26-2-2018

                  Typing….. 61 to 65
   Dedicated :  HALEEMAH’S

Yau page din nan naku ne masu wannan suna…. Kuyi yadda kuke so dashi.. Kutura inda kuka ga dama.. Ku hana Wanda ku ga dama…. NAMCY HALEEMAH…. duk inda masu sunan suke yau wannan naku ne ku shagala… Yadda kuke so amma kar ayi shagala da addinin….. Gaisuwarki daban ce Haleemah Yusuf Kano… Allah yabar kauna…….

       Fatima Adam kema ina yinki… Allah kuwa irin totally dinan…. Yar hannun damana…..
      Mumsqueen kema taki gaisuwar special ce… Domin kema kin Kai a kiranki da yar uwa…. So ina ji dake… Kamar yadda uwa ke ji da jaririnta…….

      🔴🔵HOME OF MY QALAM WRITER’S ASSO.🔵🔴

  
       Mom dake rike da wayarta…. Tana duba sakonni dake shigowa…. Dan har kwalla take saboda tsabar missing din wasu abubuwa datayi… Ga takaicin jiya da nasmat tasata… Dan tunda tayi wayo bata taba rayuwar kunci irin ta jiya ba…. Dan haka tunda ta dawo gidan tsinke bata daga ba ballatana tayi shirin. ..
..tarar bakuwarta…. Kuma dalilin abinda yadawo da ita…. Abinda yafi bakanta mata rai ma shine…. Yadda nasmat ta Hana ta dandan zumar dake jikin sapsee…. Dumin tasha jin irin dadin datake jiyar da hajiyoyi…. Amma ita a Karon banza a takura ta….. Abu daya ne ya dan sanyaya mata ganin.. Wani group da aka sake sabuwar shu’uma aciki Wanda kalaman bakinta kadai sun isa su jiyar dakai dadi…. Ba yar Nigeria bace daga Sudan take…. Dan haka matan gidan sukayi ca akanta….. To ita a harkarta tanada rule and regulations ….duk profile din su take dubawa…. Sai data zo kan dp din Hajiya nazlah….. Ta ce tana son information akanta …..Hajiya na cikin duba message dinta ne Wanda ta mata ta PC taji anta kwada mata kira badan ranta yaso ba…. Ta mike… Dan ita duk abinda ta tsana a yanke mata jin dadi…….

STORY CONTINUES BELOW

     Salmah data ga mom taki fitowa …gun dad ta koma tace dad kamar gidan ba kowa kuma na manta ina my bestie take… Ai tare kuke zuwa dauka ta ko…. Yace taje school… Mom dinki kuma tana ciki… Basu gama bayani ba mom ta fito tana dariya oyoyo my daughter… Oyoyo oyoyo kice har kin iso…. Salmah kin xuwa oyoyo tayi… Wai a dole fushi takeyi.. … Tunda mom bata je airport ba… Mom ce ta karasa kusa da ita… Sorry my daughter kinsan daga hospital nake…. Shiyasa kuma nasan dad dinki yagaya miki sister dinki bata da lafiya…. Ware Manya idonta tayi duk tayi raurau dasu kamar zatayi kuka tace…. Ni ba wanda ya fada mun ai dama nasan akwai abinda ke faruwa shine aka boye min…Hawayen da suka taru ne suka zubo… Mom ce ta riketa tace sorry mana babanki bai so hankalinki ya tashi ne… So yanzu muje ki huta ko.. Kiyi wanka kafin nan nagama miki favorite dinki….. Duk da hankalinta bai wani kwanta ba…. Amma ta dan Saki ranta akan DA …..mom data Kali salmah wanin abu taji ya tsirga mata….. Tasan sarai me haka ke nufi…. Tun salmah bata Kai cikakiyar mace ba take sha’awarta ballatana yanzu…. Da ba da namiji ba kadai duk wanda ya kalli salmah sai yakara…… Saketa ta tayi saboda indan tacigaba da riketa zata iya shiga halin da yafi wannan ma kuma Kowa saii yagano halin data ciki……. Auxibillahi take ta maimaitawa…. Saboda shedan naso yayi galaba akanta…….. Ciki suka shiga…. Dad ya zauna…. Salmah part dinsu ta shiga duk yayi kura…. Alamun ba mutane a cikin dan tasan da nasmat na nan ko tsinke bara tasamu ba….. Trolley kawai ta bude ta Ciro wata    vest baka da wani short niker daidai guiwar ta… Ta cire kayan jikinta…. Ta Sa wata p cap saboda kar gashinta yayi datti…. Ai tashigayi tukuru….. Tana cikin aiki ne taga kayan nasmat a kasa tatarewa ta Fara……. Wayarta ta gani…. Duk tayi kura…. Dauka tayi ta karkade ta….. Tana kunne… Dannawa tayi taga hoton ta ne… Ajikin ….wanda ta dauka a makaranta… Ta turo musu dashi….. Tace kanwata ina sanki kema Allah yabarmu tare…. Nasan yadda kike ji dani. Allah yabaki lafiya my blood sister….. Sai data gama aiki tsaf sannan tashiga wanka…… Mom shiru ganin salmah bata fito bane yasa dad cewa mom ta duba ta…. Taga me takeyi baya son horon yunwa…… Mikewa tayi badan ranta yaso ba…. Dan gsskiya a halin datake ciki bata so ta kalli… Salmah……..

    Shigarta yayi daidai da fitowar salmah daga wankan…. Tana daure da towel dan Karami… Dan ita tasaba ……mom na shigowa itama tana fitowa tace…. Na shiga uku… Ta dafe kirji domin duk irin sufar da mom tazana.. Wai irin matar data ke so ta aura… To irin sifar salmah ne…. Sai yanxu data ganta a have nake…. Tace Kara yabon kyaun surarta….. Mom tayi zurfi a tunanin da kallon salmah….. Salmah data ga mom Nata kallonta…. Wardrobe ta bude ta dauko hijjab din nasmat tasa….. Tace mom kinga nadade ban fito ba aiki na tsaya yi… Duk dakin yayi kura…. Mom kam bata jin me ake fada dan tayi nisa a fillin wasafa surar yarta….. Shafa Mai salmah tayi a gurguje tasa wata riga bubu doguwa….. Clap ta yi da hannunta….. Tace mom kina tunsnin dayawa shiyasa duk kin rame…. Nasan akan ciwon autarki ne ko ….zata samu lfy insha Allah kinga nima na matsu inje ingsnta ……mom yake kawai takeyi… Ita kadai tasan abinda ke damunta……

               Typing…..
By:H.@.S🔵🔴
[2/27, 12:04 PM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
    🔵🔴🔵🔴🔵
         🔵🔴🔵
               🔵

          AUREN JINSI

🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
     🔴🔵🔴🔵🔴
          🔴🔵🔴
                🔴
27-2-2018

                  Typing…. 66 to 70

       Dedicated: to all MARYAM and amina. 

           Masoya nagode… Tunda Allah yasa nafara… Novel dinan… Ban cikaro da kalmah daya ta batanci ba…. Saboda fans kun mun kyawawan fahimta ne….. So.. Wannan labari na AUREN JINSI yana tafiya best on abunda ke faruwa…. Kuma kashi 80 na labarin yafaru…. So yanzu yan uwa duk yadda kuke tunanin duniya ta wuce nan… Fatanmu Allah yashiryamu ya doramu akan daidai………kuma kudinga yawan karanta wannan adu’a da annabi yake yawan karantawa……

STORY CONTINUES BELOW

     ” Allãhummãh sãbit qãllãbi.. Alã dinnukãh”

      🔵🔴HOME OF MY QALAM WRITER’S ASSO.🔴🔵

            Mom yake kawai takeyi akan salmah…. Amma a yadda shedan ke Kara cunkusa mata surar salmah…. Lallai in salmah dogon Hutu zatayi za’a samu matsala ….Allah karabani da wannan abun kunya……. Dan wannan lamari… Sai Allah….. Salmah ficewa tayi… Tabar dakin da kallon da mom kemata ya isheta….

  
   Direct dining ta wuce inda tarar da dadynsu shima yana cin abinci…. Kujera taja ta zauna….. Taja cooler ta zuba dan wake daidai yadda zata iya… Domin ita aduniya ba abinda tafiso kamar dan wake…. Robar yaji ta janyo tasa…. Dan akwai ta da cin yaji…. Bayan tagama Sa komi dad dake kallonta yace wata salmah har yanzu baki manta da yaji ba…. Dariya tayi tace dad ina son shi yaza’ayi na manta…. Tana yankaken kabaje da kwai daffafen tana sawa…….. So dad yanzu wannan yajin yayi yawa…. Ai Zan kara ne ma….. Dauke robar yayi… Yace lallai ba agidana za’ayi wannan bidi’ar cin yaji ba…..Fork ta dauka tana cin dan wakenta tana lumshe ido kamar me jin bacci…. Tsabar dadi dan ta dade rabonta dashi…. Shiyasa take cin shi kamar yau taba ci…… Hum.. Dad dan Allah meyake damun nasmat…. Yace amma kin manta ne indan ana cin abinci agaban dad ba’a magana…..dad wallahi na matsu inje inganta ne….. Kuma naga mom ma duk ta rame nasan akan ciwon… Nasmat ne…. Ajiye fork din tayi dan taji ta koshi ma….. Dad yace nasmat… Lalura tasamu mun rasa gane daga ina matsalar take…. Kamar mahaukaciya haka tazama…. Anyi bincike… Akan brain dinta ko tasamu matsala amma likita sun tabbatar mana da cewa brain dinta lfy klau…. To ina kyautata zaton…. Aljanu suka shafe ta…. Domin yanzu nasmat Sam bata son ganin mom dunku…. Indai zata ga mom dinku to kirkiri take nuna mata kiyayye…kuma na tambayeta ko lafiya…. Ko taga wani Abu tace mun Sam ita batayi gamo….. Shiyasa zaki ga hankalin mom dinki duk ya tashi…. Amma jiya kuma cikin ikon Allah nasmat naso mom dinta ta kwana agunta…. So abun yanzu na ban mamaki…. Sai dai kawai mudawo mudinga mata adu’a …….salmah numfashi tayi hade da tausaya wa kanwarta…. Domin salmah akwai biyyaya…. Gata da son ganin Nata cikin walwala….. Tace dad amma tun yaushe abun yafaru da ita…. Yace ina ga kamar ranar Friday ne…. Domin ni mamaki bata gayamun on time ba…. Salmah tace dad a ranar nayi waya da nasmat inda take cemun ta dawo da yunwa kuma mom tasata girki…. Dan haka ma taje ta kwanta bazatayi girkin ba…. Namata fada…. To basan meyafaru bayan haka ba…….

     Mom tun data fita daga dakin su salmah ta koma dakinta.  ….ta fashe da kuka… Domin wannan wace irin masifa ce ….da tayi hakuri ta janyen wannan bakin kuduri akan salmah… Domin rufin asirinta……. Amma yanzu yau kadai taji masifar sha’awar nasmat nadamunta inaga tacigaba da zama da ita…. Sam haka bazai yiyu ba… Dole ta nisanta kanta daga… Salamh……. Kuka takeyi sosai…. Tana cewa dama duk wanda. ya taka dokar Allah da gan gan sai Allah ya jarbace shi shima…. Domin duk abinda takeyi bata taba tunanin haka zata faru ba……. Wannan masifa dame tayi kama…. Sodayawa indan tayi tunanin barin lesbian… Sai shedan yakara rudarta…. To gashi yanzu yadda reshe ke kokarin juyewa da………. Tana cikin wannan hali ne nasmat ta shigo….. Ta sameta a kefe tana kuka…. Salmah karasawa tayi ta rungumeta…. Tana kuka itama…. Indan akwai Abu me daga mata hankali shine taga iyayenta a cikin damuwa…… Gashi yau mom har kuka takeyi rabon data ga wannan tashin hankali tun mutuwar… Kakar su… Wata mahaifiyar mom…….

         Rungumar da salmah tama mom ba karamin kara jefata cikin tashin hankali yayi ba…. Meye mafita… Dan ganin takeyi a wannan stage din da take komi zai iya faruwa kokarin yakice salmah take amma salmah Kara shiga jikinta takeyi….. Salmah cikin kuka Wanda muryarta bai fita sosai tace mom kiyi hakuri da halin nasmat bata cikin hsyacinta ne nasan insha Allah zata samu sauki…… Ai jin muryar salmah da mom tayi a wannan yanayin kara daga mata hankali yayi…. Numfashnta ne taji yana wani iri…. Salmah tsoro ne yakamata ganin yadda mom ta koma …..kamar me shirin barin duniya.. Da gudu salmah tayi waje ……..ta Kira dad…. Dakinta ta koma ta cigaba kuka tana ….Dana sanin dawowarta ….dan wannan tashin hankali ne……..dad na shiga yaga mom ta rike marar ta……. Karasawa kusa da ita yayi yace Hajiya banda abinki ina kusa amma kibari har sai kin shiga irin wannan hali….. Haba mana…. Mom kam tasan ya ganota sarai amma fa ba irin shi take nema ba amma indai tana son tasamu relip dole tayi manage a cewar ta………. Ranar kam dad yasamu gamsuwa domin tafi shi fita daga hayyacin shi….. Shima kan shi yasamu nutsuwa… Kuma yaji dadin yadda ta nuna me so …….amma kuma kalmah daya data daure me kai….shine… Datake yawan kiran salmah…. Amma ba mamaki…. Haka taji Kalmar a bakinta saboda dawowar salmah…….

STORY CONTINUES BELOW

   Salmah bayan tagama cin kukanta… Ta mike ta shiga wanka ta shirya domin ta matsu mutuka taga yar uwarta…. Wayarta ta dauka…. Ta canja Sim card sannan tafito…. Ta Kira dad akan tagama shiri su tafi……. Suma fitowa sukayi….. Dan da kyar ya lallaba mom ta bisu saboda ta kwantar ma salmah da hankali………
           Acikin Mota ba me cewa ko Kala….. Sai dad ke  hira da salmah jafi jafi….. Mom na nata tunanin…….. Suna isa cikin hospital din salmah ta tambayi dad wane ward ne yagayamata da gudu ta ruga gun nasmat …….nasmat na kwance abunta taji ana my bestie kamar ba mara lafiya ta sauko ta danne kan yar uwarta suna murna…….. Oyoyo antyna oyoyo antyna….. Nikam na warke wallahi a sallameni kawai….. Dariya dad yayi dake bude kofa… Yace ciwon dama na rashin ganin salmah ne……..mom nashigowa ……nasmat tayi tsaki… Ta hade rai kamar ba itace me magana…. Ba …..

                Typing……
By:H.@.S🔵🔴
[2/28, 12:04 PM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
     🔵🔴🔵🔴🔵
           🔵🔴🔵
                 🔵
       AUREN JINSI

🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
     🔴🔵🔴🔵🔴
          🔴🔵🔴
                🔴

27-2-2018

                   Typing….. 71 to 75
   
                Dedicated: to my group fans…. Home of my qalam writer’s asso…… 1,2,3,4,5, Haleemah fans… Kuma ina yinku….. Mr mansoor novel, zuciyata ce fans, MATAr manyafans, khaleesat hydar ina yinku…. Hausa novel, bayan wuyan fans…. Aminci novel, mar’atul saliha, isassun mata… Nisa’ul jannah…. Duk wadanda basu ji su ba kusani ina kaunarku….. Sosai…..

         Gaisuwar ban girma agareki tare da fstan alkhairi… Agareki… Sis duk wuya duk rintsi muna makalkale insha Allah namcy….. Haleemah ta…..

 
       🔴🔵HOME OF MY QALAM WRITER’S ASSO🔵🔴

     Ku kasance da alkalmin yar mutan jasawa ….dan fadakarwa, nidantarwa tare dakuma illamantarwa…..🔴🔴🔴🔵🔵🔵

            Zama sukayi dukkansu… Nasmat ta gaishe da dad… Cikin farinciki da nutsuwa… Ya amsa yana tambayarta ya jiki… Tace dad da sauki yace yau insha Allah za’ayi discharge Dina….. Masha Allah…. Data zo gun mom ta hade rai kamar an sata dole tayi gaisuwa…. Dakyar tace ina kwana…. Taja bakin ta ta tsuke shi. ….mom amsawa tayi dan inda Sabo to yanzu yaci ace tasaba…. Duk kullum zuciyarta a cunkushe take da bakin ciki irin abinda nasmat ke mata amma yazama dole tayi hakuri… Saboda ba yadda zatayi a iya nata tunanin batasan wani Abu da yashiga tsakanin ta da nasmat ba sai tsawar da ta mata…… Nasmat juya gun antynta tace Anty na good morning…. Morning my dear…. Ya jikinki…. Tace Alhmdlh…. Jiki yayi sauki sosai…. Tace me yafaru dake ne ranar da muka gama waya… Ranar Friday… Naga kamar ranar abun yafaru dake ….cikin lallashi take maganar…. Tace ba abinda yasameni…. Illa kawai naso nabar wannan duniyar ne me cike da almara…. A iya tunanina Anty…. Nazata mutum me karamin shekaru bazai iya fuskanta tashin hankali ba balle…. Kuma har ya dinga wa kansa fatan mutuwa…. Wallahi Anty ranar ban so nakara kwana aduniya ba…. Saboda ko nan gaba rayuwar Mu bata da afani…. Saboda zamu kasance cikin tsangoma….. Lokacin dana buga kaina da wardrobe… Baso a bani wani taimako ba…. Amma wannan tana pointing mom da hsnnunta tace… Wace itace silar jefani cikin wannan hali…. Kuma itace mutum tafarko dana tsana… Bayan doguwar… Kaunar danake mata a da… Amma yanzu ba haka bane…. Kusanci na da ita yazama nisanta…. Haka maganar ta tafi komi daga mun hankali a duniya….aiyukanta sun koma munana…….salmah ce ta dauke da wawan mari takara dauke ta da wani mari…. Dukanta take… Dad ne ya riketa… Yace kafin… Zuwan Mu hospital dinan ban miki explain ba…. Shine harda dukkanta……. Nace miki nasmat tasami tabin hankali.. Dad bakaji me take cewa ba ne…. Wallahi tallahi dana San abunda zanzo intarar kenan da ba abinda zai kawoni……..
STORY CONTINUES BELOW

  
    Dad yace tana mana explain ne baki San me tagani ba ko taji kin katseta…. Wanda zai Kara haifar mana da wata matsala….. Matsawa kusa da nasmat yayi… Data ke kuka… yace my daughter am sorry…..me yafaru a ranar… Yi hakuri ki mun bayani kinji ni Zan fahmce ki….. Tace dad wallahi… Ko da za’a samun wuka a wuya bazan fada ba saboda ko na fada ma ba me gasgastani kuma banda sheda sai Allah…. Duba da yadda Anty ta dake ni….. A ko ranar kin dillanci ai ranar da hajjar me gari… Ta bata…. 99 days for the thief one day for the own….. Ranar da kowa zai gani ko yaji… Ranar za’a so aji daga bakina…… Amma yanzu Zan zauna wannan maganar ta ta azabtar dani….. Indan kuma na mutu…. To haka nafi so……

   Salmah tace… Haka wata yar iska mutuniyar banza ta bata mun rai a airport…. Shine kema zaki gwada….. Nasmat tace lallai kuwa kinyi kuskure da baki fara kiran sunan mahaifiyar ki da wadannan sunan ba ….ita tafi dacewa dasu……. Mom ce da jikinta yafara sanyi domin wani tunanin datakeyi ko nasmat taji abinda sukayi ranar ne……. Gun salmah takara Sa tace kiyi hakuri da halin da yar uwarki ke ciki…. Kinji dukkan tsananin yana tare da sauki….. Waye ta bata miki rai ne a airport…. Mom daga saukata wata banza tazo take cemun…. Dad ne yamata sign da ido alamun yin shiru…. Dan yasan idai taji maganar hankalinta tashi zaiyi….. Kirane ya shigo…. Wayar ta… Da wata bakuwar number…. Gaban ta ya fadi…. Tace nashiga uku… Waye kuma yasamu numbers Dina bayan ban raba ba…….. Kin dauko tayi dad ne yace kije ki dauka mana bakyau wulakanci…. Kuma baki San waye ma ba…. Watakila yazama important kiran……. Bandan ranta yaso ba tayi hanyar waje….. Tana picking…. Taji muryar da bata sake tunanin jinta bat…..salmah yayi… Amma ta kasa amswa…. Sai rufe ido kawai…. Dan ko a mafarki taji wannan muryar tabbas zata gane ballatana kuma muryar jalal data zama mata ruwan sha….. Magana yakeyi amma shiru….. Kashe wayar tayi gaba ki daya…. Ta shigo fuskar ta tab da hawaye…… Ba wanda ya kulla da yanayinta sai dad…. Yasan me kiran… Domin ruwa baya tsami banza……

      Nasmat dataki yin shiru tace dad inada question dayawa…. Kuma kamun promise indan naji sauki zaka amsa mun ko kai yada mata…. Yace to kiyi shiru ko……. Kizauna da antynki barin Kai mom gida kafin ayi salmah ko…. Gyada me kai tayi dan nasmat akwai shagwaba…… Suna fita ba wanda yace ma wani ufan acikin su…. Salmah na tunanin jalal..me yadawo dashi cikin rayuwar ta bayan ta shafe babin shi…. Ita kuma nasmat na tunanin rayuwar su… Yadda zata kare da bakin painting da mom ta musu…  …

      Salmah tayi nisa cikin tunanin ta tace Anty salmah dan Allah kiyi hakuri kinji….. Daga mata hannu kawai tayi… Nasmat saukowa tayi kasa inda antynta ke zaune tayi kneeling tace pls my Anty am sorry for the disrespect… Tace is OK… Rungume tayi sukayi ta kuka…. Can nasmat tace anty dan Allah waye…. JALAL…….

          Typing……
By:H.@.S🔴🔵
[3/1, 12:26 PM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
     🔵🔴🔵🔴🔵
          🔵🔴🔵
                🔵

     AUREN JINSI.

🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
     🔴🔵🔴🔵🔴
          🔴🔵🔴
                🔴

28-2-2018
                      Typing…. 76 to 80

    Dedicated: HANAN ABUJA.

                  Gaskiya yar uwa nagode da abun arziki… Yaba kyauta tukuici ne… Allah ma yace indan yabaka ka gode masa sai yakara ma…. Indan kuma ka kafurce to lallai ya tanadi azaba me tsananin….. Hanan naji dadi kuma nagode…. Allah yabar zumunci yaraya miki zuri’arki…. Yakareki daga sharrin masu Shari…. Allah yasaka da alkhairi…🤝🤝🤝🤝🤝🤝🤝
STORY CONTINUES BELOW

        Hajiya kema sakonki ya iso gareni… Nikam ba abinda zance sai fatan alkhairi… Allah yasaka miki da alkhairi… Allah ya raya miki iyalanki…. Allah kuma yabar ki… Da me house…. A dade anayi sai gaskiya….🤝🤝🤝

         Fans kuma naji dadin yadda kuka mun jiya gaskiya ba abinda Zan iya cewa sai Alhmadulillah….. Nagode sosai…. MARWANATU….. ina ji dake kema nagode da kuwalarki..
yabaki abinda kike nema duniya da lahira……

      🔴🔵HOME OF MY QALAM WRITER’S ASSO🔵🔴.
      Ku kasance tare da alkalamina…. Dan fadakarwa , illimatarwa…. Game da nisadantarwa…. Daga yar mutan jasawa….
        🔵🔴🔵🔴

           Tace anty waye…. JALAL …. Gaban salmah ne yafadi…. Amma ta dake tace a ina Kika samu sunan jalal… Kuma…. Ban San ko waye ba… Tace Anty nasan bakya karya… Amma yau kina so kifara kenan….. Naji kuna waya dad ranar…. Kuma wayar na hands free take…. Naji me kike cewa…. Dan Allah I want to know little about him…. Nasanki da kamal ba jalal ba… Amma duk lokacin da zakiji wani Abu gameda… Jalal zuciyarki na rawa idanunki na fitar da ruwa…. Dazu nasan dashi kuka yi waya… Tunda naga har kin kashe waya kuma bakya marmarin… Kara kunnata…….. So pls Anty….. Tell me something about him..

        Salmah guntu hawaye ta goge…. Tana mugun tausayin kanwarta… Allah yarabaki da kadarra irin ta wa….zaunar da ita tayi kusa da ita… Tace Zan baki labarin jalal amma…abisa sharadi daya…. Dan naga alama nasmat acikin hayyacinki kike ….dan duk wanda zai iya wadannan tamboyoyi to nidai aguna lafiyar shi kalau…. Dad ma ya biye miki saboda shagwabar ki…. Amma nifa bazan iya ganin kina muzanta mun mahaifiya ba bazan dauko ba… Ga dukkan alamu kin dade da yin watsi da ita a matsayinta na mahaifiya ba…. So what ever… Kome kika ji Kika ganin tare da ita kisani ita mahaifiyar ki ce… Kuma ita ce sila data kawo ki duniya…. …..safiya dake sunan mahaifiyar Alhaji gareta….. Kisani duk duniya zaki iya canja komi amma fa banda iyaye…. Kuma zaki iya siyan komi amma banda iyaye domin kuwa basu da kasuwa….. Ina so kisani…. Iyaye amana Allah yabasu zai tambaye su game da Mu muma kuma zai tambaye Mu akansu….. Kinga kowane sashi an bashi amana…… Allah yana cewa kulkum rã’ee wa kullkum mãsul…..dukkan mu kiwo aka bamu ….kuma zamu kasance abbaben tambaya…… Allah yana cewa a cikin alqur’an me girma….. Adi’ulllaha wa’adiul rasullu… Wa aullu illim minkum….. Nasmat kina da saninki iya gwargwado…. Amma kina nema ki jefa kanki cikin halaka……

       Lallai nasan kome Kika ji nasan babban ne ….kuma bana fatan jinshi….. Amma ai kamar yadda iyaye nmu suke indan munyi Abu ba daidai ba… Suke mana fada haka muma indan sunyi ba daidai ba…. Zaki iya afani da wata siga ko dubara da Allah yabaki…. Wajen musu nasiha…. Da kuma nuna musu kuskure…. Amma ba saikiyin fushi da su ba ko kin muzanta su…. Wanda Allah yagaya mana yadda zamu zauna dasu…. Yace kar da muce musu tir… Kuma kada Mu hantare su Mu gaya musu magana me daraja….. Amma ke kin take saninki kin bi rudin shedan…… Nasmat ba wai na zaunar dake bane dan namiki dadin baki ki janye gudurinki aa…. Sai dai ina tuna miki fushin Allah akanki ne……wanda Allah ya tanadi azaba Kala Kala…. Akan masu. Kinyi ma iyaye azaba…. Kuma tunda ga duniya baza su ga abinda suke nema daidai ba….. Kamar yadda nace miki Zan baki labarin jalal…. Sai kin mun alkwari bazaki kara kallon banza wa mom ba…. Kuma bazaki kara mummunan magana akanta ba…… Idan har kin mun wannnan alkwari to…. Ki miko mun hannunki……

      Nasmat ta dade a durkushe tana kuka saboda kalar nasihar da nasmat ta mata gabadaya jikinta yayi sanyi…. Duk abinda salmah ta fada gaskiya…. Amma abun mom din nasu da yayi muni amma zatayi iya kokarinta…Wajen dagewa da adu’a Allah yaraba mom da wannan hali tun kafin dad din su yasan abinda ake ciki……. Mikawa salmah hannunta tayi…. Suka rungume juna….. Suna kuka salmah ta dago ta…. Ta share mata hawaye itama nasmat ta share ma salmah hawaye…. Tace antyna in Allah ya yadda na daina…. Zan cigaba da adu’a Allah ya sautata mun wannan Abu aciki raina…. Amma antyna mom na bukatar adu’armu sosai…. Abun yayi muni dan Allah Anty kidinga sata a adu’a kinji…….

STORY CONTINUES BELOW

     Tace naji kema ki dinga adu’a kuma indan mun koma gida kije kinemi yafiyarta…. Kinji gyada mata kai tayi tace insha Allah zan aikata…….

            Miqad bayan ya huta…. Ne dan tunanin salmah ya hanshi sakat…. Tunda yadawo yake tunaninta ganin jarabarta kawai yakeyi yana murmushi….. Yace nayi mata insha Allah…. Wanka shi yasha cikin manya kaya idan ka ganshi sai ka rantse ango ne… Iya haduwa ya hadu…. Gun mahaifiyar shi yaje cikin annashuwa ….tace bunnaya illa aina tazhabul min hazal… Har….. Dariya yayi yace Ummi na balarabiyya….. Kimun adu’a Ummi…. Tace kullum acikin ma ita nakeyi…. Allah yamaka albarka…. Kaji dana…. Yace ummina wannan adu’ar ta musamman ce…. Ta Neman dace ne…. Tace bunnaya kayi isthakar kuwa yace ai dole Ummi…. Sha’anin Neman aure….. Baisan. Sanda maganar ta kubce mai ba.,.. Dan shi yafi so komi ya kankama tukunnah……tace Alhamudillah Masha Allah….. Allah yatabbatar mun da alkhairi….. Kace abun nema yasamu….. Mikewa yayi yatafi…. Cike da farinciki…. Kamar ya riga ya dace ne…..

      Basu da nisa sosai dan haka a hankali yake tukin shi…. Kira’ar Ahmad sulaiman na tashi….. Har ya iso abun shi…. Dake ya nuna card din da aka bashi direct gidan yashiga yayi fakin……. Gate man ne yasanar da Alhaji cewa akwai bako…….. Sai da gaban Hajiya yafadi dataji cewa salmah ake nema……. A fusace tace kaje kace bata nan….. Dad yace yi tafiyar ka Mallam haliru kace ina zuwa ko…… Haka ake tarbar bako……. Agidana…. Hajiya kamar ta mutu indan yanxu akwai abinda bata so bai wuce ace ana son salmah ba……

                  Typing…….
By:H.@.S🔵🔴
[3/3, 2:54 PM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
    🔵🔴🔵🔴🔵
          🔵🔴🔵
                🔵
  
         AUREN JINSI

🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
     🔴🔵🔴🔵🔴
           🔴🔵🔴
                  🔴

4-3-2018

                 Typing…. 81 to 85
         Dedicated :to my brother….
       So fans kun jini shiru jiya hakan yasamo asali ne da rashin lafiyar kanina… Yana hospital a kwance duk wanda yasamu page dinan dan Allah yatayamu addu’a…. Nagode
    Kuma nagode wadanda kuka kira kuka ji dadlli….
   🔵🔴home of my qalam writer’s also. 🔴🔵

 

    Yana daya daga cikin dalilan data sa aka turo salmat karatu waje… Salmah Sam bata da ra’ayin karatu a waje haka shima dadynsu… Shi yafiso yaranshi suyi karatu agaban shi saboda gudun lalacewar tarbiyya a wannan zamani…. Cikin kwarewa Mom tasa Alhaji ya turo salmah karatu waje cewar hajiya hankalinta yafi kwanciya… Kuma ta manta da abinda yafaru da ita….. Dad na yamike ya aje Spoon din hannun shi yace hajiya ta yakike so ayi ne duk sanda salmah zatayi bako tun bayan kamal sai Kin nuna ranki bayaso…. Nasan kina tunanin abinda yafaru abaya ne… Wanda duk wanda ya tuna irin cin fuska da akayi mana zai ji ba dadi amma kisani ba duka aka taru aka zama daya ba kowa da irin fahimtar sa ko kina so mu dafa salmah mucinyeta…. Ko uba na auran yar shi ne…. Ko kuma da bakya so wani ya zo gunta ke zaki aureta ne intambayeki?

       Mom kam da zata iya Bada amsar tambayar nan da taji dadi…. Tace haka bazai yuyu ba amma ina me tabbatar ma abinda yafaru jiya to shi zai faru yau… Kuma duk wanda yace baya sonka da safe…. Dan Da rana yazo yace yana sonka karya ne…. Amma bana fatan bara ta dawo bana ina jiyewa salmah…. Dad kafadar mom yadafa yace insha Allah yata bazata kara dandana irin bakinciki  datayi abaya…. Kuma ina ma yara nan kyakyawar fahimta dukkansu ban ware ko daya acikin su ba….. Salmah mutum daya zata Aura… Dan haka bazan hana kowa neman auren salmah ba… Mutakar na yadda da addininsa da kuma Dani’unsa…. Ki kwantar da hankalnki kiyi wa yayanki addu’a dafatan alkhairi…. Bakin ganin ko nasmat ta isa aure ba ma salmah ba… To me zakiyi dasu dukka acikin gida…… Bayan Allah yace indan Sun kai lokaci hakkin mu ne muyi musu aure…. So dan Allah ki janye kudirinki…. Ki tayani lallamin salmah…. Barinje in salami bako….. Mom kamar tayi kuka saboda wani kululun bakinciki ne yatokare ta…. Kwana biyun da salmah tayi kullum da tunaninta take kwana …….

STORY CONTINUES BELOW

     Dad gun miqdad yaje a masaukin baki… Miqad yana ganin shi yace sannu abba… Yana dukar da kai yace abba ina yini.. Abba murmushi yayi yace lfy dana…. Ya rana ya kuma hutu yace alhmdlh…. Dad zama yayi yace miqdad nasan salmah kazo nema ko…. Ya Asma mai da A amma kanshi na kasa…. Dama kasamu wani information akanta yace no.  Abba amma dai tace mun ita matar aure ce…. Shiyasa yau nazo inji gaskiyar maganar….. Abba murmushi yayi saboda agidar da salmah ta dasama zuciyarta yafara tasiri….. Yace salmah ba matar aure ba ce…… Amma Kuma amatsayin datake yanzu kusan a haka take….. Ido miqdad ya zaro dan yafirgita sosai ….Dad yace kwantar da hankalinka dana…. Salmah ta gidaya ma kanta wani shardi na bazata kara saurayi ba saboda wani irin kalubale data fuskanta…. So ni abu daya zan gayama ni bazan ma yata auren dole ba…. Kayi kokari ka Nemo soyyayar salmah da hannunka…… Ita mutum ce me saukin kai…. Amma zaka gani da idonka…. Amma yanzu bata nan tana gun yar uwarta a hospital…. Miqdad ba karamin dadi yaji ba saboda shi duk wani wasu steps da suka rage ganin su yakeyi Sun fi komi sauki….. Yace Dad dan Allah ka taimake ni da contact dinta…. Dad baiyi musu ba yabashi dan yasan waye family margayi….. Kuma zai so ya hada zuri’ar shi da wannan babban family…. Yace Dad amma wani hospital ne yace karka damu yau insha za’ayi discharged nata……….

             A hospital kuwa da salmah da nasmat hirar su sukeyi cikin nishadi da fahimta da kuma kulawa da shakuwa irin na yan uwantaka….. Tace Anty ranar da mukayi waya dake nake ce miki yaushe zaki fito da miji musha biki…. Sai naji muryarki ta shake kamar zakiyi kuka…… Salmah tace saboda ni banda saurayi Kuma bana so ma nayi….. Saboda ni bana she’awar auren yanzu….. Kin gane sis yanzu ba lalle ki fahimci ni ba amma indan nabaki lbr waye jalal da Kuma kamal zaki tayani yanke hukunci game da soyyya…. Tace to Anty kira Dad yazo ya maida mu gida….. Tunda anyi discharge dina….. Kunawa tayi…. Taga sako sunata shigowa…. Bata dade ba wayar tafara ringing….. Kin dauko tayi wata number ce still ta shigo an rubuta My childhood frnd…. Dariya tayi ta dauka….daga dayan bangaren akace ke kullum sai Kin ja aji ne before picking ne…. So yakike so ayi…. Wama yagaya miki nashigo 9ja me…….. Hmmmm mutane mana….. Akwai News ne…. Sai nazo ina little din mu ne…. Tace itace ma bata da lafiya….. Subhallah meya sameta…. Ke fever ne kawai tasamu sauki ma…… Ok Allah yabata lfy…. Amin

       Ina baby mu da kuma oga….. Duk lafiya…. Waike frnd sai yaushe zamu sha bikine…. Tace yanzu mana…. Kin fiye wasa dayawa… Pls keep juck aside…… Wai ina jalal ne….. Tsaki ta ja ta kashe wayar…. Mutum bazai taba zama lfy ba batare da an bata me rai ba….. Ke ungo kira Dad din barin hada kaya kinji………
     Nasmat na searching contact din Dad hannunta ya janyo wani text ya bude….. Karantawa takeyi….. A hankali taga ansa dan Allah ki taimake ni ki aure ni…… Ni macece amma zan iya biya miki bukatarki wallahi komi yawan bukatarki dan Allah ki fahmce ni….. Ni me sonki ce……. Sallati nasmat ta kurma….. Salmah ce ta juyo dan ganin abinda ke faruwa….. Ganin nasmat na kallon waya kuma tana sallati tana hawaye yasata karasaw gun…… Mezata ganin

          Typing…..
By:H.@.S🔵🔴
[3/4, 2:15 PM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
     🔵🔴🔵🔴🔵
          🔵🔴🔵
                🔵

        AUREN     JINSI
🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
     🔴🔵🔴🔵🔴
         🔴🔵🔴
               🔴

4-3-2018

                    Typing….. 86  to 90
              الحمدالله الحمدالله الحمدالله.. 
Dukkan godiya tabbata ga Allah…. Yan uwa nagode muku sosai da sosai… Abisa kira na da kuka dinga mun da wadanda suka mun text nagode Allah yabar zumunci kuma me jiki alhmdlh jiki da sauki….

STORY CONTINUES BELOW

            Bammali ce kema nagode da irin taki kulawar….. Maman pharteemah daga group na khaleesat hydar novel nagode sosai…..
Mimsqueen kema nagode kawar albarka….
Hanan kema nagode da jajantawa…..
Aysha Muhammad kema nagode…. Kuna dayawa bazaku lisafu ba…..
            Taka daban ce bros… Ibrahim kaima ka bada irin taka gudumarwa ko yaushe kana bibiyar novel dinan…. Nagode…..
  🔵🔴HOME Of My QALAM WRITER’S ASSO. 🔴🔵

   

    jikinta ne ya hau rawa…. Da sauri ta karbi wayar tace a ina kika janyo wannan text din cikin rudewa nasmat tace ina kanyi searching cikin contact din Dad ne hannuna ya taba saman screen shine text din ya bude shine kuma ki ka tsaya karantawa ko saboda naki ne….. Tace Anty ki karanta mana kiji me text din ke nufi wallahi masifa ne….. Amma Kuma ta private number ne…. To ina ruwanki da karanta abinda bai shafe ki ba…. Nasmat bazaki gane masifar dake tare da wannan text din ba daga yau sai yau bana so ki sake maimaita mun irin wannan mistake kinji tana murda mata kunne….. Salmah cikin tashin hankali take maganar da kuma idonta daya kada yayi ja dialing number Dad din tayi tace mun gama Dad……. Ok kawai tace…. Tasamu gu ta zauna tana tunanin ita dai yanzu ba saurayi tayi ba ballatana tace kuma za’a kara tarwatsa ta…. So tadaina soyyayar ma amma bata tsira ba gashi duk abinda take boyewa nasmat na kokarin tono shi….. Tasan lallai sai ta fahmci wani abu amma ita ba wannan damuwarta ba….. Waye me mata wannan dayan aiki….. Nasmat tun dazu bata matsa daga inda take ba tace nashiga ukuna ni safiyya ya zanyi da rayuwata…. Ashe dama Dabi’ar mom da salmah iri daya ne… Itama mata yan uwanta suna nemanta kamar yadda mom ke neman jinsi ta dan ganin tasamu biyan bukatar ta….. Ashe shiyasa salmah take mata WA’azi domin itama tasan tanayi…. To wallahi sam bazan iya zama da masu sabon Allah….. AI dama berawa bazatayi gudu ba danta yayi rarrafe ba…. Sai Allah yasakawa ya’yan mutane da momy ta lalata….. Hawaye ta share tace dadynmu Allah yabaka hakuri akan jarabawa daya dora ma Allah yabaka ikon hakuri akan irin abubuwa da iyalanka ke aikatawa…. Dad ban san wani irin Acton zaka dauka ba duk ranar da kaji ko ka ga abinda nagani ko naji….. Maganar xucice tafito fili…. Salmah ce ta matso kusa da ita tace sis kar ki yanke hukunci acikin duhu Kuma kar ki dorar da abinda Bakida tabbas dashi kiyi bincike kafin aiwatar da komi…… Bige mata hannun tayi tace kar kisake tabani da wannan kazamin hannun naki Kuma bazan kara yadda da zance ki ba….. Kuma ke ba yar uwata bace……… Salmah bakin nasmat ta bige tace ke yar iska ce ko…. Wai yaushe kika girma ne har Kin iya yiwa mutane futsara…… Tace ke ce babbar yar iska…. Kuma wallahi kika kara kirana da yar iska sai Kin….gane shayi ruwa….. Salmah dauke fuskar tayi da mari….. Zata kara marinta ne yayi daidai da shigowar dad ya rike sallama…… Ya wanke ta da mari yace ashe Kin maidani mutum banza ko tunda ban isa ingaya miki ba….. Kuma wallahi daga yau kika sake kika kara tabata duk hakuri na saina nuna miki kuskurenki…. Shasha kawai dama nabarki a hospital ne dan kiyi treating dinta yadda kike so…….

         Nasmat ya kamo da fuskar nan tayi ja duk shattin yatsun salmah… Yace sorry My daughter tashi ki shirya in maida ku gida kinji kiyi hakuri kinji bazata kara tabaki ba indai akan ciwonki ne……. Tace Dad wallahi indai motar da salmah zata shiga ne to nidai sai dai in tari abun hawa dan bazan taba shiga mota daya da ita ba…… Dad yace yi hakuri dan shi ganin yake ciwo ke sata wadannan abubuwa dan haka yake lallabata….. Salmah kam kuka tashashi….Dan haka ta dauki hand bag dinta tayi waje tabar Dad da nasmat a ciki…. Tunda taga taketaken nasmat……. Tana fita harabar asibiti taci karo da miqdad zai shigo cikin hospital din rike da leda….. Yace antymu ina zuwa haka…. Bangaje shi tayi tsaki….. Binta yayi yace inkina kaunar Allah da manzon sa kuma kina kaunar iyayenki ki tsaya ki gayamun Ward din da suke…. Cak ta tsaya murmushi yayi yace I got one…… Kusa da ita ya mtsa yace antymu ai komi yayi zafi to maganin shi Allah ki yi hakuri da kaddara me kyau da kuma mara kyau….. Mika mai wata ta kadda tayi dan bazata iya magana a wannan lokacin ba….. Dubawa yayi yaga sunan Ward din ta rubuta… Gaba tayi abinta dan bata mata waye shi ba…. Yaci darajar Allah ne kawai ta tsaya karasawa ysyi ciki… Yaga su Dad har Sun fito….. Gaishe shi nasmat tayi yamata yaji….. Dad yace har an salleme mu ….baka hadu da mutuniyarka bane yace a nagsnta….. To barin sallami doctor sai mutafi…..

STORY CONTINUES BELOW

        Salmah tunda tsfito tske taran abun hawa amma babu…. Ta dade har dady yazo ya wuce da nasmat a motor bai kula taba ya wuce akan zaije yadawo ya lallasheta….. Yasan bazata samu abun hawa ba….. Miqdad ne shima yafito dan tsfiya ya ganta zuge glass yayi yace antymu baki tafi ba ashe batayi magana ba…. Yace kin san nan ba asamun abun hawa…. Indan wani gu zaki muje in aje ki….. Bata kulashi ba still….. She ko bai son ganinta acikin rana ga kuma zafi….. Kuma tana cikin tashin hankali….. Fitowa yayi yace dan Allah ki shiga mu wuce kinji….. Kamar gunki haka take tsugunawa yayi yace dan Allah kishiga…… Tsawa ta daka me tace wani irin iskanci wai wannan….. Zaka kara ja mun wani zagi ne….. Ka tashi ka tafi bana son taimakonka….. Na Allah nake so…. So kawai ka tafi….. Yace indan kin ga nabar nan kin shiga motar ne so zafi ya rage naki……. A hankali mutane ke taruwa dan kallon meke faruwa…… Wasu Sun zata mata da miji ne…… Ma saboda sunyi Bala’e’en match da juna…….. Wata budurwa ce ta karaso tace baiwar Allah ai kome ya miki haka ke bari …….
              🔵🔴🔵🔴

Typing…… 91 to 95

         
Dedicated: to my mom and dad…..Allah yakarawa rayuwarku Albarka… Allah yajikanku badan kun mutum ba…

     
         Hafsat Abdullahi shu’aib lovely sis…. Wallahi Ina sonku sosai…. Baki bashida Kalmar godiya agareki….. Ina fatan kina lfy …ya zafin Cameron…. Ina my Cherie saeema kema fa ina yinki irin totally din nan…
    
      🔵🔴HOME OF MY QALAM WRITER’S ASSO.🔵🔴

   
          Tace baiwar Allah ai ko me ya miki haka ke bari kuje gida ko…. Amma ki dinga tozarta miji agaban jama’a haka…. Manyan idanunta ta daga ta watsa mata harara….. Tace angaya miki kuma miji na ne ko….. Mutane kun fiye shishigi dayawa…. Dadina da kasar waje kenan ko me aka ga mutum nayi bara su saima idon ba…. Amma dubi yanzu har an wani cika gu……. Kai kuma wallahi indan baka tashi ba wallahi sai na cire takalmina na kwada ma a a goshi….. Tun baka jamun zagi ba… Kuma kaji da kyau wallahi tallahi bazan shiga motor ka ba ko dole ne wai….. tunda miqdad yaji tayi rantsuwa yace a lallai da gaske takeyi mikewa yayi daga tsuguno ya bude motor shi ya ciro lema ya mika mata yace tunda kin rantse baran Saki dole ba amma dan Allah ga lema ki kare wannan ranar….. Karba tayi ta kwada masa akai…. Tace baka da hankali ne ko Zan koya ma…. Ko zanyi soyyaya bazan yi da irin ka ba….. Saboda shiru tayi lokacin data ga jinin na malala daga kan shi yasa hannu ya dafe gun…. Duk junin ya wanke me fuska… Ga farar shada shi duk ta baci….. Mutane ke magana akan rashin imani da kuma tausayi…. Suna ta tir da halin salmah… Jikinta ne yayi sanyi sosai…. Dan wallahi batayi tunanin zata jimai ciwo ba…. Kuma ita din ce sai a hankali domin ranta duk ya baci….. Matsawa kusa dashi tayi ta dora hannunta agun ciwo… Tace muje cikin hospital a ma dressing din gun…. Shiyasa ban nason yawan naci….. Hand chief ta dauko ta Dora agun ciwo… Gaba tayi yabita a baya…. Shi kam dadi yaji domin yanzu ya gano wanin abu a tatare da ita…. Sai da ta jira aka gama me dressing sannan ta fito…… Tana fitowa dad nadawo wa…. Yace yar baba ina Kika shiga ne…. Inata jiranki haka ina shirin dialing number ki kenan fa…. Baki ta zunbura tayi gaba abinta….. Da da yadda zatayi bazata shigar motor dad ba amma yanzu bata da zabi bude motor tayi ta shiga…. Miqdad ne yafito kai duk bandage… Dad ya kalli shi…. Yace badai salmah bace tama wannan aikin haka ko….. Tana motor tana kallon bakin miqdad dan Karami dashi…. Taji me zaice…. Dan inya ce itace to wallahi ta shiga uku….

STORY CONTINUES BELOW

     No dad na fito daga cikin hospital ne sai nazame na fadi…. Salmah ce ma taimaka mun aka gyara gun…. Dad dai bai yadda ba yasan yadda yabar salmah dazu to zatayi fiye da haka ma….. Allah yakiyaye nagaba dad yace…. Allah kuma yabaka lafiya… Kaji….. Kowa motar shi yashiga ..dad dayafara tuki yace salmah me bawan Allah ce yamiki Kika mai wancan aiki….. Ido ta kwalalo ta ce nikuma me yahada ni dashi da Zan me wannan aikin haka….. Nima na koma cikin ne dan ban samu motar ba na ganshi a wannan yanayi shine fa nataimake shi….. Dad tamke fuska yayi yace salmah yaushe kika zama yar ta’ada ne ban sani ba….. Kin San duk dabi’unki sun canja ko…. Duba da yar uwarki salmah kin San halin data ke ciki… Amma daga barinki a hospital kin meda musu hospital gurin dambe…. Haka babba yakeyi indan yana gu gaskiya ban ji dadin abinda kika yi ba……. Ni danake fata yanxu indan bana raye ke kizama me kula da mahaifiyarki da kanwar ki….. Haba salmah shifa mutum kullum in yana girma dabi’unsa kyau suke karawa….. Ni Allah bai ban ya’ya masu yawa ba ba kuma bana so bane aa sai dai kawai haka Allah ya rubuta mun….. Ina muku adu’a Allah ya shirya Ku…. Ke kadai salmah indan Allah yaba mutum zaki isashi rayuwa har abada….. Toni me xance ma Allah banda godiya yabani yaya har guda biyu…….. Salmah dazu bana fifita nasmat akanki bane sai dai kawai ina so nazama uba me adalci…….. Salmah dake kuka tace dad kayi hakuri insha Allah baza’a Kara maimaitawa ba kuma nama alkwari har inbar gari nan baza ka kara ganin nayi ba daidai ba…….. Yace meye kuma abun kuka…. Salmah game da bawan Allah nan kuma na dazu…. Salmah bazan tilstaki akan Abu ba amma kisani ita rayuwar ya mace kamar gidan kasa ne shi gidan laka gyara yake so indan baza’a dinka gyara shi ba watarana za’a zo aga. ya rushe… Duk abinda zakiyi kidinga tunanin. ba kowa ake wulakantawa ba a zauna lafiya yanzu abinda kikayi kiyi daidai… Kenan…..wannan yaron da ban yadda da tarbiyyarshi bazan amince dashi ba…. Amma bazan cunkusa miki ra’ayi akan abinda baki dashi ba amma a matsayinki na me hankali ina baki shawara akan wannan yaro nida na amince dashi indan Allah yasa kin amince da shawarata salmah ki amince dashi……

       Yanata mata nasiha har suka iso gida….. Yace share hawaye nan bana so kishiga dasu…. Gogewa tayi… Tashiga gida…. Dakinsu ta wuce direct…. Turo kofa tayi hade da salmah amma ko ajikin nasmat bata motsa ba ballatana tasan sallama akeyi…. Maimaitawa salmah tayi…. Ciki ciki ta amsa….. Salmah ta shigo tace sis kenan da baki amsa ba ma mala’iku zasu amsa….. Nasmat da kamar bata jin abinda ake fada tace suma mala’iku salamar mutane arziki suke amsawa ai…… Kamar ba ita tayi maganar ba ta koma ta lumshe ido….. Salmah kallonta tayi da mamaki me kalaman nasmat ke nufi….. Watsar da tunanin tayi ta shiga bayi abunta wanka tayi tafito tasa doguwar riga…. Zatayi sallah…. Hijjab din nasmat ta dauko a bakin kofa…. Nasmat bude ido tayi tar akan salmah da hijjab dinta….. Mikewa tayi cike da azama ta fisge hijjab dinta…. Tace mallama kar ki kara samun hijab…. Ballatana kisa mun najasa….. Ki nemo naki…. Wannan ma bazan Kara sallah dashi ba…. Domin Allah me tsarki ne kuma baya karban wani aiki sai me tsarki dan haka akiyaye taba mun suturata ko…….. Salmah sandarewa tayi….. Lallai me yarinyar nan ke nufi da ita….. Badan alkwari datayi da dad dainsu ba ba abinda zai hanata cima nasmat uwa agidan nan….. Trolley dinta ta janyo ta bude ta dauko kayan sallanta…….. Salmah na sallah nasmat na tunanin ta tana kallon salmah dan Allah dubeta kamar wata muniyar kirki……. Mu dai Allah yahada mu da jarababbun…. Allah kuma yashirye Ku……

               Typing…..
By:H.@.S🔵🔴
[3/5, 6:59 PM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
     🔵🔴🔵🔴🔵
           🔵🔴🔵
                  🔵

            AUREN JINSI

🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
     🔴🔵🔴🔵🔴
           🔴🔵🔴
                 🔴

    5-3-2018

                       Typing…. 96 to 100
          
STORY CONTINUES BELOW

Dedicated : to u my Ummu jalal…. Can you close your eyes for a minutes please…….. thank u…..

         Did you feel how dark it was? This is my life without a sweet friend like u.
          I may have forgotten to say that I Care. I may have failed to open up and share, but though no words have been spoken, my promise of friendship won’t be sis amoon… I like your style…….

 

        🔵🔴HOME OF MY QALAM WRITER’S ASSO.🔵🔴

    
       Salmah sallah tayi a nitse bayan ta idar ne ta dade tana rokon Allah akan matsalolinta da kuma…. Ciwo Wanda ake cewa nasmat Nada shi…. Dan ta fara yadda da maganar dady su nasmat nada tabin hankali ko kuma aljannu sun taba ta….. Ta dade tana Adu’a….. Nasmat na kallonta…. Tace mutane sai boyyayen hali… Ashe dama halin mom dinmu kika dauko sai dadin baki…. Allah yasa na gano ko suye Ku…..tashi tayi daga kwance datake…. Ta daga hannu sama tace Allah ina rokonka da kyakyawan sunayenka guda Dari ba daya….indan zaman nan danakeyi acikin wadannan mutane alkhairi ne Allah ka tabattar mun da allhairi inda kuma Shari ne agareni da kuma addininka Allah ka kubtar dani daga cikin su… Mikewa tayi zata fita salmah data shafa adu’arta… Ta juyo tace my little ina zaki…. Nasmat bata juyo ba bata kuma tsaya bata kuma yi magana ba….. Salmah tace ki dawo ki zauna muyi magana kinji….. Juyo tayi da gadara tace ke har kin isa ki zaunar dani ne ballatana ki gayamun yaudararun kalamanki ki rike kayanki….. Yanzu ma zanje gun daddy ne ingaya Mai cewa yaraba mana daki…. Dan zama da irinku hatsari ne…. Sai Ku dilmiyar da mutum nan da nan….. Tsaki taja tayi waje…. Salmah kam sai kuka abun ya hadu ga me saurin kuka tace ni salmah kai chona meke shirin faruwa dani ne…. Allah ka kawo mun dauki… Cikin gaggawa…. Zuciyata zata iya fashewa…… Bazan iya daukan kalaman nasmat ba… Sun min nauyi……. Daddy ba karamar kaduwa yayi ba da jin zance nasmat……. Wai yaraba musu daki da salmah… To me yake damun yar shi haka ko menene ma to babba ne duk kusanci da shakuwa dake tsakanin salmah da nasmat da irin soyayyar da suke wa juna gaskiya dole yatashi tsaye dan nema wa yar shi magani….. Kiyi hakuri da yar uwarki nasmat indai akan abinda yahadaku ne dazu to na tabbatar miki bazata kara maimaitawa ba… Dan tamun alkwari…kiyi hakuri nasmat… Ko kina son ganin farinciki ne daga Mai kai tayi alamun A… Yace to kiyi hakuri ki zauna da yar uwarki lafiya…. Nasmat Ku biyu kadai Allah yabani aduniya nasmat indan Baku hada kai ba ya kuke so inyi nasan lalura ce tattare dake…. Tace dad wallahi tallahi lafiyata kalau kawai bana son kasancewa da mutane masu sabon Allah ne…. Dad ina so a rayuwata inyi abinda Allah ya umarce Mu dashi kuma yake so Mu aikata…. Dad Allah yayi hanin da wasu manyan kaba’ire masu girma Wanda yace kar a kusance su ballatana aikata su….. Dad ina da hujja dayawa a hanuna Wanda ko aAgun Allah indan na kauracewa mom da salmah dad banyi laifi ba….. Ina ma adu’a ranar da zaka gano abinda nagano…. In zuciyarka bata tarwatse ba…… Zan cigaba da shiru… Amma dad kayi sakaci da amanar da Allah yabaka….. Dad Abu daya zan rokeka…. Dan Allah yanzu kar ka kuma nisa da iyalanka dad kasa ido sosai akan iyalanka duk ranar dakake bukatar karin bayani akan abinda idonka yagani ko kunnenka suka ji a shirye nake…… Amma kasani yanzu bazan taba jituwa dasu ba har sai ranar da suka gano gaskiya a tattare su…….

      Dad cike da mamaki yake kallon nasmat…. Wai yasa ido akan iyalan shi kuma kar yayi nesa dasu me nasmat ta gano Wanda shi bai gane ba… Me mom da salmah ke aikatawa Wanda nasmat ke tsoron fadawa tarkon su….. Bashida amsar tambaya……?     Yace safiyya insha Allah zan kasance tare daku har zuwa lokacin da Hutu na zai kare kuma zansa idon akan lamuranku insha Allah nagode da tunatarwaki amma akwai abubuwa masu dama dasu ka daure mun kai…. Kuma zan nemoki nan bada dadewa ba…. Kishiga ki kira mun mom da salmah duk kuzo tare kinji…. Bai wai ranta yaso bane amma bazata iya tsalleke maganar dad ba….Sashin mom ta nufa… Tana zuwa bakin kofar dakinta ta tuno da abubuwan da suka faru… Jike take kamar yanzu abun ke faruwa… A hankali ta bude kofar…. Ta shiga da sallama idonta a rufe dan ganin take kamar zata ga mom a cikin wannan yanayi ganin ba’a amsa mata sallamah bane yasa ta bude ido ba kowa a daki…. Motsi taji a bayi alamun mom na bayan gida…. Juyawa tayi zata fita taji wayar mom ta dau ruri…. Da kidan su na shahharrun mata… Komawa tayi ta dauki wayar…. Ganin an rubuta me iyali ne…….
.   yasata gyara zama a dakin tayi picking….. Batayi magana ba daga daya bangaren akace Hajiya…. Kina magana da Hajiya me iyali ne daga swedan….. To aiki da Kika sani nagama watau nazabo miki kyawawan ehmata har guda uku…. Sai kizaba wace kike so….. Hmmmm Hajiya ai ko muryar su kadai ta isheki biyan bukata….. Amma dai sai kin zo din…. Kina jina kuwa….. Gyaran murya nasmat tayi….. Hajiya me iyali ta cigaba da magana…. Amma Hajiya yarinyar da jiya Kika turo hotonta jiya itama ba karya… Gaskiya mutum zai huta da ita sosai…. Amma naji kince yar ki ce….. Kai shegu mata kuyi dana wasu kuyi dana Ku….. Nasmat kashe wayar tayi da sauri tayi waje….. Dakin su ta koma….. Ta manta abinda aka satayi…. Ji take Allah yasa ba hotonta bane…. Tana shiga taji salmah ma na waya tsaki tayi…. Tace a Abu daya zaku kare ai….. Can karshen gado taje…. Ta bude wayar mom… Katuwar gaske.. Hoton salmah ne akan screen din… Tayi matukar kyau amma itafa yanzu haushi su take ji…… Dannawa tayi tace Allah yasa ba lock a wayar….tana dannawa taga pattern a wayar….. Tunanin ta shiga yi yazatayi ta bude wayar ne…… Salmah data gama waya ta dago tana kallon nasmat da waya a hannunta….. Dubara ce ta fado mata mikewa tayi taje gaban salmah tayi kneeling tace antyna pls harda hada hannu…. Kiyi hakuri kinji…. Da abinda yafaru dan Allah kin iya cire wayar mom a key…. Salmah cewa tayi aa…. Kawai hade da mamaki yarinya yanzu zatayi Abu ta dawo kamar ba ita ba….. Mikewa tayi tace uhm shikenan…. Tayi waje da sauri…..

STORY CONTINUES BELOW

          Typing…….
By:H.@.S🔵🔴
[3/6, 6:13 PM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
     🔵🔴🔵🔴🔵
          🔵🔴🔵
                🔵

         AUREN JINSI

🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
     🔴🔵🔴🔵🔴
          🔴🔵🔴
                🔴

6-3-2018

                 Typing….. 101 to 105

     Dedicated : to you shalele from manyan Mata group…. Kiji dadinki sis I love you wujiga wujiga…

 
         Zama da mutanen kirki na Kara Imani. Mafi muni aboki shine idan yayi fushi zai zage ka, ya tona ma asirinka, ya musanta alherenka, yayi maka qage da kazafi…
         Abokin kwarai shine Wanda ko yayi fushi zai tuno alkharinka, sai ya tsare mutuncika, yayi hakuri da lafainka, yayima uzuri a inda kayi ba daidaiba sannan yabaka shawara taqware….. Sis wallahi ina ji dake irin sosai dinan….. Antyn Saif…. Nagode 🤝🤝🤝

      🔵🔴HOME Of MY QALAM WRITER’S ASSO. 🔵🔴
     

       Tana fita taci Karo da mom… Yauwa mom dama ina so inyi wani assignment a wayarki ne…. Na shiga kuma kina wanka…. Mom ga wayar ban iya cirewa a key ba…. Mom kallon tuhuma take Mata domin tasan tanda waya kuma ko bata da waya a suna da system… Me yashigo da ita ne ma Dakin…. Mom karbar wayar tayi ta tamke fuskar ta tace ina bayi naji wayata na ringing… Kinyi picking ne tace no… Amma kuma…. Dannan wayar tayi tsga ba wani missed call a wayar…. Nasmat bana son karya Kinyi picking ko bskiyi ba mom I didn’t ok…. Da zaki yi assignment a wayata ina taki wayar kuma ina system dinku…. Ina kuma ki kabar wayar antynki….. Mom wayata ban San inda take ba salmah kuma munyi fada so Kinga bazata ban wayar ba….. System din mu kuma sub dinta yakare…. Pls mom help me….. Bana so a wuce ni….. Kinga ni yanzu fita zanyi muje gun antynki in roke ta tabaki ko ki Nemo taki…… Kin cika fitina ne…. Nasmat a zuciyar kuwa cewa tayi ai Baku ga komi ba ma…… Tace mom barshi kawai zanje inkarbi kudi a gun dad inje khafe….. Amma mom ina zaki…. Keda yakamata a dinga zuwa ma….. Tace saboda me saboda kina da Mara lafiya… Oh kina nufi bakiji sauki ba ne ko yaya….. Dakinsu ta koma…. Tarar da salmah tayi tsna kwance amma bisa dukkan alamu ba bacci takeyi ba…. Nasmat wardrobe dinta ta Bude ta ciro wayarta….. Pillow ta dauko tadawo Kan carpet ta kwanta….. Dan yanzu a nata tsarin bazata taba hada gado da salmah ba….. Tana kaunciya ta Mike tayi waje kamar wata me aljanu part din mom din su tayi tace na tuno fa yanzu indan tafita can zata wajen sabon Allah…. Turo kofar tayi ta shiga…. Tace mom namanta dady yace inkiraki ke da salmah…. Watau yanzu ta tashi daga anty ta koma salmah ko….. Ficewa tayi dan bazata tsaya a kara mata dadin baki ba..   Mom ce ta kirata…. Cewa wa dad din fita zanyi ban gaya miki bane ko yaya…. So mom ai kun fisa ke da dad din indan Kin tashi fitar ke bi ki gaya me ko…… Mom tasani Nasmat zata iya mata abinda yafi haka ma… Bata kara cewa komi ba…..

      Gun salmah taje tace indan kinyi ra’ayi to dad is calling….. Waje tayi gun dad ta koma ta nemi gu tazauna a daya daga cikin kujerun dake kewaye da falon gwanin sha’awa…. Yace daughter sai yanzu kika dawo daga aikan… Tace dad mantawa nayi…… OK yanzu Kin kira su ko tace A……. Salmah ce ta shigo daga farko indan ka kalleta kasan tana cikin damuwa Duk fuskar ta kode…… Kusa dad taje ta tsugunna tace ina maman taku ne ta tsaya……. Kamshin turerenta ne ya daki hanci su….. Dan mom Kam akwai kwalliya…. Ta iya gsyu sosai……. Itama can gun dad taje tace my man sai dana gama Shiri wai kana nemana ko…… Kallonta kawai takeyi domin Shima ta motso me da wani Abu…. Da ba agaban yayanshi bane hmmmmm sai a hankali……. Yace Watau anguwar ma sai angama shiryawa ake tambayar miji kenan ko……. Yana magana amma hsnkalinta na Kan salmah…… Tana kallon albarkatun kirji ta….. Tana ayanwa inma ace salmah ta yadda koda na lokaci kadan ne….. Nasmat ta fahmci kallon da mom ke ma salmah….. Tace ashe team dinku daya…… Oh Allah kashirya gyara murya alhaji yayi….. Yace dama Zama zamu Dan yi so tunda zaki anguwa shikenan indan Kin dawo sai mu zauna kiss ta manne me a goshi Das my man I love you……… Mikewa yayi yace muje inbaki sako ko……. Tasan manufar shi amma ita Sam baya gabanta banda yayanta ba wallahi ba abinda zai zaunar da ita a gidan miji…. GA inda ake rayuwa me cike da nishadi……..

STORY CONTINUES BELOW

       Matsowa Kusa da salmah tayi ta rungumeta tana cewa my daughter kamar baki da lafiya ne….. Murmushi salmah tayi tace ina lafiya my mom kawai da kaina ke mum ciwo OK kawai tace Kin sha magani kuwa yanzu zan sha indan na koma.. Nasmat shiru tayi taga gudun ruwansu…… Salmah tace mom dad fa yana ciki yana jiranki…….. A yanzu zanje ai…… Tsakin da Nasmat ta dinga jerowa ne yasa su juyowa dukkansu suna kallonta….. Mom tace wai meke damunki ne mutane kawai na zaune Kin wani fara jero wa mutane tsaki……. Ko mu sa’anki ne……. Salmah tace mom kyaleta kawai ina mata uzurin ciwo ne amma yarinyar nan wallahi tana bani haushi…….. Mom taso ace daga ita sai salmah ne a fallon ta gwada wata dabara ko Allah zai sa ta dace……… Bed room din dad ta nufa ba Dan ranta yaso ba….. Sai dai Kar tayi abinda zata dawo tana da na sani…….. Kallon kanta take tana tsaki shiga tayi fuskar nan kamar an aiko mata da mutuwa tace kasan lokaci kawai zaka tsaya bata mum because am not in the mood Pls my man Dan Allah kabar ni infita inyaso in dawo shikenan……… Wani irin kallo yabita dashi yace duk hanyar da zaki bi ki daga mun hankali Kin sani……. Amma kuma kidinga dogging kamar baki San meke yi ba…… Haba nusaiba kamar bake bace mallamar nan wallahi nidai mutum ne kamar kowa ni ba mala’ika bane bakuma ma’asumi bane da zance bazan iya kusantar mace…….. Mu yan Adam Allah ya hallici mu da sha’awa  ya kike so inyi ne ko inbi matan banza ne…… Irinku ne masu jefa mazaje cikin halaka nusaiba kiji tsoron Allah…… Hakin Aure ba abun wasa bane…..mom Kam ganin take zai bata mata lokaci ne……. Da wannan doguwar nasihar dayake….. Ba’a son ranta dai komi zai wakana ba….

      Nasmat ce tace wa salmah nikam Dan Allah in tambayeki kuwa…. Salmah batayi magana… Nasmat ce ta taso ta zauna a kusa da salmah tana wani cije baki…. Wai Dan Allah wani dadi kuke jine acikin wannan harkar ko kuma nawa kuke samu a wata ne….. Salmah bata fahmci question din Nasmat ba Dan haka bata da amsa….. Shiru kawai tayi tacigaba da kallon yatsunta…..ai dama nasan bazan samu abinda nake nema ba……. Watau dama dan Kin San kinayi wannan harkar shiyasa kike korar maza….. Uhm Allah dai ya shirya…. Amma wannan jaraba haka har ina ni fa tsoro kuke ban……. Salmah tace wace harka nakeyi ne…. Nifa ban San inda tsinkanci zancen ki ya nufa ba……. Dan naga wani fitsara da rashin kunya ke damunki…… Amma dai kar ki kure ni wallahi indan bahaka zaki gane shayi ruwa ne…… To ai gwara dai me tashen rashin kunya Akan Wanda yakusa mutuwa Akan munnan kaba’ir……. Wai mace da mace Allah dai ya shiryeki…….. Shakota salmah tayi iya karfinta Dan uwarki sai Kin fayyace mun abinda kike nufi Dani……. Imba haka ba kuwa aljannun kanki su kashe ni kinji……. Dambe ya kaure a tsakanin su………

             Typing…….
By:H. @.S🔵🔴
[3/7, 1:19 PM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
     🔵🔴🔵🔴🔵
          🔵🔴🔵
                🔵

       AUREN JINSI

🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
     🔴🔵🔴🔵🔴
           🔴🔵🔴
                 🔴
7-3-2018

                Typing…… 106 to 110

     Dedicated one family one love group…. My family group in person of hafsta Abdullah shu’aib, rabi’atu Abdullah shu’aib, khadija Abdullah shu’aib, zainab Abdullah shu’aib, rukaiyya Abdullah shu’aib, hauwa’u Abdullah shu’aib, Fatima Abdullah shu’aib, Amina Abdullah shu’aib, and me too haleemah Abdullah shu’aib…… Brothers….. Yusuf Abdullah shu’aib, Abubukar Abdullah shu’aib, Muhammad Abdullah shu’aib, Umar Abdullah shu’aib, isma’il Abdullah shu’aib, zakariya Abdullah shu’aib, Ibrahim Abdullah shu’aib, Sulaiman Abdullah shu’aib,….. One family one love Allah yakara mana soyyaya da Kuma zumunci……

   🔵🔴HOME Of MY QALAM WRITER’S ASSO. 🔴🔵

            Dambe yaki karewa tsakanin ya da kanwa kowa nishi yakeyi domin ba wace ta iya fadan acikin su…. Salma ce tasake nasmat Dan tuno wa da alkwari da ta dauka na cewa bazata Kara fada da kanwarta ba saboda yanzu indan dad dinsu ya fito ita za’a bama rashin gsskiya….. Cacar baki suka cigaba dayi a tsakanin su….. Kowa na muzanta ta dan uwansa…… Dad da yafito daga wanka yake cewa nifa kamar hayaniya nake ji a falo…. Cigaba da tazar gashinta tayi a zuciyarta tana cewa ai yanzu zaka ji hayaniya tunda kagama rusa mun shiri na….. Dakasan yadda ban son hada jiki da kai da ka daina kusantata….. Magana ya Kara yi lokaci dayake saka jallabiyya…… Yace hajiya ta bakya jin me nake cewa ne…. Ina ji mana ya wuce rigimar nasmat ne….. Matsowa yayi daidai kunnenta yace hajiya ko mu koma second round ne…. Naga kamar you are in the mood….. Mikewa tayi da sauri tace haba alhaji sai kace wani abinci indan mutum be koshi ba yaji sha’war Kari….. Yace ai yafi abinci ma ni aguna…. Tace to ni ba haka bane Bayan duk irin wahalar da kabani Bai isheka ba….. To kiyi hakuri…. Ni kina bani mamaki ace Wai har yanzu kin kasa sabawa da Abu daya dubi dadewa fa da mukayi….. To wannan har wani abun dadi ne da mutum zai saba…… Shafa cikin ta yayi yace Allah yasa yau nayi ajiya anan…. Turo baki tayi sai kace wata yarinya amma wallahi Alhaji baka girma Kai ko kunya baka ji ace har yanzu kana haihuwa ai da kunya nikuma tsufai tsufai Dani a gannin da ciki Allah ya sauka….. Da salmah tayi aure ai da yanzu muna da jikoki….. Ai ke ke kallan kanki a tsohuwa amma ni sabuwa fil nake kallonki…… Kaga ya isa mubar maganar haka…. Dan naga alama yau samartaka ce ta motsa….. Kaje kaji da wace uwar fitinar…. Daka shagwaba mana ita….. To sai nakara kafin infita….. Haba mana kabar wasa….. To ki tayani adu’a Allah yasa nasamu baby yau naji zan tayaka…… Fita yayi yana dariya ita Kam ta kubale kamar zata fashe….. Duk haushi ya isheta da yanzu tana can tana jin da dinta mata har uku kuma kowace sai tayi test dinta taji gaskiya alhaji Bai kyauta mata ba amma ai tasan za’a aje mata kayanta har zuwa gobe tunda da kudinta akamata order su…….. Shafa cikinta takeyi tana cewa Wai ciki nida haihuwa sai a lahira……

STORY CONTINUES BELOW

          Dad na fitowa ya zo yatarar dasu jigum jigum… Daka gansu kasan ba lafiya ba…. Zama sukayi shima ya zauna kamar bai taba dariya ba….. Nuni ya musu da hsnnu alamu su matso kusa dashi….. Salmah nskusa dama…. Nasmat ce ta sauko kasa da kayanta duk sun ya mutse….. Zama sukayi yace kuyi kneeling yadda yace haka sukayi domin basu wasa da maganar shi….. Salmah ya tsare da ido almun tayi bayani….. Idonta ne ya ciciko da hawaye
….. Sharewa tayi sannan tace dad ban San me nama yarinyar nan ba tun ranar da aka sallemeta tafara mun wasu abubuwa da nakasa fahimtar me haka ke nufi….. Ranar da kazo ka tarar damu a hospital baka tsaya ka tambaya me ya hadamu ba ka yanke hukunci da kuka ta karasa maganar….. Sannan Bayan mundawo kuma na dau Aron hijab dinta zanyi sallah ta kama jero mun bakaken maganganu…. Duk na shanye su saboda alkwari da nama ada na yadda nasmat tasamu tafin hankali amma yanzu natabbar dad tsabagen tashin hankali take nema da kuma rashin kunya….. Yanzu kuma ina zaune kawai ta zo mun da maganar banza….. Indai har a gidan nan banda right din da zan hukunta ta ko kuma Bata dauki ni mutuniyar kirki ba ko matsayin yar uwar ta…. Dad gobe a mun visa in koma…. Gwara inje inda za’a na ganin girma na dakuma mutunci na….. Kuka takeyi sosai me shiga rai dad ne ya janyo ta yana rarrashin….. Kallon nasmat yayi alamun tayi bayani…. Shiru tayi dan batasan ta ina zata fara ba uhm uhm dad dama ranar da akayi discharge dina a hospital sai tabani phone dinta tace inkira ka….. Dad ina Kan searching din contact dinka sai hannuna ya taba saman screen din wayar sai message ya bude sai na karanta….. Ina sallati sai tazo gun taga abinda aka rubuta…. Sai ta hauni da jaraba wai wayace na bude mata text Bayan bai shafi ni ba….. Dad wallahi salmah ma les takeyi…… Dad yace meye les….. Dad ina nufin lesbianism….. Tana cikin su….. Dauke ta yayi da Mari yace are you out of your sense….. Are you mad safiyya….. Da gaske ashe kin haukace…… Bana tunanin da acikin hsnkalinki kike da bazaki kira yar uwarki da wannan sunan ba…… Salmah ce tace dad ba laifin ta bane….. Da tun wuri kin mun bayani Akan me kike fushi dani dana miki explains…….. So ki maida hsnkalinki….. Ke kuma an Kara turo miki da sako shine kika ki fada mun ko…… Tace dad ni yanzu banda saurayi ballatana acigaba da bibiyata har a raba auren…….. Kuma ni ban kasance daga cikin masu yin AUREN JINSI ba……… Nasmat dake kuka tana dafe da inda aka mareta tace dad indan Bata daya daga cikin masu auren JINSI meyasa bakya son maganar aure duk Wanda zai miki maganar aure bakya farinciki…… Ai wannan MA hujja ce agare ni intabbatar da cewa kema kina ciki……… Dan haka bazan yadda dake ba har sai nagama bincike ko nasamu kokaran hujja…… Da zata goge tambarinki daga zuciyata……. Mikewa zatayi dad ya Daka mata tsawa muna magana ke har kin isa ki Mike ne dan ubanki….. Waye ke ko ni zan miki karya ne…. Nina nasan halin ahalina kaf ko ke Zaki koya mun abinda zanyi……. Tace wallahi dad baka gama sanin ahalinka ba……… Dukkanta zaiyi salmah ta rike shi……. Aa dad barta ta tafi….. Ni insha Allah zan baki hujja masu karfi…… Tashi kije……
  

        Mom ce tafito tace Wai yanake jin kukan autata ne…… Kar dai har yanzu rigimar akeyi……
    

        By :H.A.S🔴🔵
[3/8, 12:21 PM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
     🔵🔴🔵🔴🔵
           🔵🔴🔵
                🔵

        AUREN JINSI
🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
     🔴🔵🔴🔵🔴
           🔴🔵🔴
                 🔴
8-3-2018

               Typing….. 111 to 115

           Ina mika godiya ta agareku yan uwa da abokan arziki ina muku jinjina da ban girma…. Nagode da irin adu’oenku Akan mara lafiya… Alhamudillah yana samun sauki sosai dan yana cin abinci…..
STORY CONTINUES BELOW

       Sai dai Kuma marubuciyar ku ke fama da mura dan haka tana bukatar farfesun kaji…… Sai ku shirya mata delicious…. 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀
     Ni’eemah yar jikale nagode miki da irin kauna da kuma so….. You are and siyama and warure…..

      🔵🔴 HOME Of MY QALAM WRITER’RS ASSO. 🔵🔴

       Dad ne ya kalleta yana jin son matar shi Dan yadda mom ke abubuwa irin na tsoron Allah bazaka ce tana da wani boyyayen hali ba….. Amma sanin mutum sai Allah…. Ai wannan autar taki tacika fitina ne sai Dana mareta yanzu…. Zaro ido mom tayi mari kuma…. Dan gaskiya abinda zai sa dad dukka babbane….. Mutum ne me hakurin gaske   amma alhaji me tayi haka ka daketa…. Bayan naga baka son abinda yataba ta…. Ai safiyya rigima ne da ita wallahi kinsan irin text messages da ake wa daughter dan ganin an rabata da masoyanta….. To still shi aka Kara turowa da Salma ranar da nabarta gunta…. Ita nasmat tagani kuma bata samu wani information Akan abinda ke faruwa ba…. So ita salmah asalin sai taso kare text din akan idon nasmat….. Shine dalilin da ya haddasa fadan har take cewa sai an raba musu room ita da salmah……. Wai salmah yar lesbianism ce tana daya daga cikin masu yin AUREN JINSI kinji fa shiyasa na mareta…. Mom dake jin bayanne dad sai da cikinta ya duri ruwa lallai akwai matsala duk ranar da alhaji yaganota a zahiri ko salmah ko ita uwar rigima….. Amma a zahiri sai cewa tayi amma gaskiya lokaci yayi da nasmat zata fahmci abinda ke faruwa bana tunanin boye mata zai haifar mana da da me ido…. Domin kuwa ko bataji a gida ba zata iya jin a waje… Salmah kije kisami yar uwarki ki mata explain yadda zata gane ta kuma fahimta kinji tashi kije Allah ya muku albarka…. ALLAH YA HANAKU LALACEWA, YA RABAKU DA MUGUN JI DA MUGUN GANI…. ALLAH KUMA YASHIRYAKU…. DAD YACE ALLAH KUMA YABAKI MIJI NAGARI mom Kam a zuciyarta tace ba amin ba….. A fili kuwa tace amin….. Salmah mikewa tayi cike da kunya….. Amma tana jin dadin irin adu’ar da mom ke musu….

         Hajiyata ina jin dadin irin adu’oe naki…. Amma meyasa bakya musu adu’a Allah yabasu maza nagari tace alhaji ni ina tunanin yarannan baza’a taba bari suyi aure ba baka ga yadda abubuwa suke ta faruwa…. Ni ina tausayin yarinyar wallahi gaskiya salmah tacika yar halak…. Data iya kame kanta daga sharrin shedan dubi shekarunta fa amma ka yi dubi da wannan lokacin da muke ciki sai kaga Yara kanana suna zinace zinace ga kuma babbar masifa mace ta nemi yar uwarta mace ko su nemi hanyar biya MA kansu bukata ta hanyar masbution da sauran su….. Sai dai Allah ya shirya kawai….. Amin yace kawai…..

            Salmah kwance ta tarar da nasmat a gado idonta a lumshe matsawa kusa da ita tayi tace my little kiyi hakuri ban san akan abinda kike fushi ba Kenan…. Ki sani wallahi ni kaina inda zan kama wani daga cikin family na da irin wannan aiki zan dau hukunci da yafi naki tsauri….. Nasmat da sauri ta taso tace kamar wa Kenan….. Tace ko ke ko kuma wani daga cikin family mu…. Tace indan mom kika kama da irin wannan aiki fa Zaki iya daukan hukunci tace sosai Allah ma yatsere mom bazata yi wannan aikin ba amma nasmat ina tabbatar miki da cewa indai kuwa nakamata to gaskiya basan yadda zanyi ba kuma zan tsanenta na kuma nisanta kaina da ita…… Nasmat wannan kalmar ta lesbianism da ita aka rusa mun duk wani plan na rayuwata kuma aka rabani da farinciki na…… Wanda zan sanar dake yanzu duk da kin San wani Abu akan Kamal ko…… To bari kiji waye Kamal agareni……
                    **  **    WAYE KAMAL ****

      watarana mun tashi daga school ranar wensday 15 /3/2010 ina tsaye a cikin makaranta ina jiran driver yazo…. Driver bai zo ba har nagaji da tsayu naje jikin wata bishiya dake cikin makaranta na zauna angama daukan kowa sai ni kadai….. Wata malamar mu me mana Islamic studies tafito zata tafi…. Motar ta nakusa da inda nake zaune kallona tayi tace dayyib salmah kabir dake haka take kira na mekikeyi ne har yanzu baki tafi ba….. Lokacin na riga nagama cika kuka ne kawai ban fara ba….. Nace MA driver na bai zo ba har yanzu I don’t know what’s wrong with him…… Kuma ba wanda yazo dad ya hanani Hawa abun haya……. Tace ayyah to muje in kaiki gida ko… Watakila akwai matsala ne….. Haka nashiga muka tafi….. A hanyarmu na komawa ne wata Motar kawai tazo ta bigi motrmu da karfin gaske wanda yasa motocin cin Karo…. Mallama fateemah nata sallati nikuma ina ihu kafin ta taka birki duk mun Sha wahala…..fitowa mukayi daga Motar hannu Mallama fateemah nake jini sosai…… Hijab dina na cire na kama hannu na daure shi….. Dayan na cikin Motar ne ya Bude Bayan Motar wani saurayi matashi ya fito cike da rashin mutunci ya nuna Mallama fateemah da hannun yana shirin zaginta….. Bai karasa fadan abinda yake shirin fada ba na mare shi…… Bodyguard din shi ne ya nufo ni da sauri tsawa ya daka me….. Nace kaima giyar hauka kasha ko to zo ka dakeni….. Kai kuma da baka da kunya bakasan darajar mutane ba…. Yasa ka yin kuskure amma baka ganin ba har zaka sa rufafen bakinka zaka yiwa mutane rashin kunya……. Ganin tayi ya kura MA kirjinta ido….. Yana lashe baki….. Bunsuru kawai…… Hannun Mallama fateemah takama suka shiga mota Dan tafiya asibiti……… Nasmat Mallama kasa tuki tayi nikuma lokacin ban iya driving ba…… Zaunar da ita nayi na fito nace Dan waye ya iya tuki anan…… Nasmat abun mamaki wannan saurayin ne yace wa security shi yaje ya yi driving din……. Kowa mamaki yakeyi haka…… Ni ban tsaya jin magangunsu ba muka tafi asibiti da Mallama…… Anyi mata dressing din gun yadda ya kamata…. Dakuma injection saboda tsoron tortonois….. Haka yakai Mallama gida….. Nima agidanta na sauka……. Bodyguard din yatafi….. Bayan yatafi ne naba Mallama fateemah number mom….. Ta mata bayani….. Gidanta na kofar na isa……. Bandade a gidan ba mom ta zo ta dauke ni da kanta……. Nasmat abun mamaki ashe Kamal yayi afani da security shi ne Dan cimma wata……………

[3/6, 6:13 PM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
     🔵🔴🔵🔴🔵
          🔵🔴🔵
                🔵

         AUREN JINSI

🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
     🔴🔵🔴🔵🔴
          🔴🔵🔴
                🔴

6-3-2018

                 Typing….. 101 to 105+

     Dedicated : to you shalele from manyan Mata group…. Kiji dadinki sis I love you wujiga wujiga…

 
         Zama da mutanen kirki na Kara Imani. Mafi muni aboki shine idan yayi fushi zai zage ka, ya tona ma asirinka, ya musanta alherenka, yayi maka qage da kazafi…
         Abokin kwarai shine Wanda ko yayi fushi zai tuno alkharinka, sai ya tsare mutuncika, yayi hakuri da lafainka, yayima uzuri a inda kayi ba daidaiba sannan yabaka shawara taqware….. Sis wallahi ina ji dake irin sosai dinan….. Antyn Saif…. Nagode 🤝🤝🤝

      🔵🔴HOME Of MY QALAM WRITER’S ASSO. 🔵🔴
     

       Tana fita taci Karo da mom… Yauwa mom dama ina so inyi wani assignment a wayarki ne…. Na shiga kuma kina wanka…. Mom ga wayar ban iya cirewa a key ba…. Mom kallon tuhuma take Mata domin tasan tanda waya kuma ko bata da waya a suna da system… Me yashigo da ita ne ma Dakin…. Mom karbar wayar tayi ta tamke fuskar ta tace ina bayi naji wayata na ringing… Kinyi picking ne tace no… Amma kuma…. Dannan wayar tayi tsga ba wani missed call a wayar…. Nasmat bana son karya Kinyi picking ko bskiyi ba mom I didn’t ok…. Da zaki yi assignment a wayata ina taki wayar kuma ina system dinku…. Ina kuma ki kabar wayar antynki….. Mom wayata ban San inda take ba salmah kuma munyi fada so Kinga bazata ban wayar ba….. System din mu kuma sub dinta yakare…. Pls mom help me….. Bana so a wuce ni….. Kinga ni yanzu fita zanyi muje gun antynki in roke ta tabaki ko ki Nemo taki…… Kin cika fitina ne…. Nasmat a zuciyar kuwa cewa tayi ai Baku ga komi ba ma…… Tace mom barshi kawai zanje inkarbi kudi a gun dad inje khafe….. Amma mom ina zaki…. Keda yakamata a dinga zuwa ma….. Tace saboda me saboda kina da Mara lafiya… Oh kina nufi bakiji sauki ba ne ko yaya….. Dakinsu ta koma…. Tarar da salmah tayi tsna kwance amma bisa dukkan alamu ba bacci takeyi ba…. Nasmat wardrobe dinta ta Bude ta ciro wayarta….. Pillow ta dauko tadawo Kan carpet ta kwanta….. Dan yanzu a nata tsarin bazata taba hada gado da salmah ba….. Tana kaunciya ta Mike tayi waje kamar wata me aljanu part din mom din su tayi tace na tuno fa yanzu indan tafita can zata wajen sabon Allah…. Turo kofar tayi ta shiga…. Tace mom namanta dady yace inkiraki ke da salmah…. Watau yanzu ta tashi daga anty ta koma salmah ko….. Ficewa tayi dan bazata tsaya a kara mata dadin baki ba..   Mom ce ta kirata…. Cewa wa dad din fita zanyi ban gaya miki bane ko yaya…. So mom ai kun fisa ke da dad din indan Kin tashi fitar ke bi ki gaya me ko…… Mom tasani Nasmat zata iya mata abinda yafi haka ma… Bata kara cewa komi ba…..

      Gun salmah taje tace indan kinyi ra’ayi to dad is calling….. Waje tayi gun dad ta koma ta nemi gu tazauna a daya daga cikin kujerun dake kewaye da falon gwanin sha’awa…. Yace daughter sai yanzu kika dawo daga aikan… Tace dad mantawa nayi…… OK yanzu Kin kira su ko tace A……. Salmah ce ta shigo daga farko indan ka kalleta kasan tana cikin damuwa Duk fuskar ta kode…… Kusa dad taje ta tsugunna tace ina maman taku ne ta tsaya……. Kamshin turerenta ne ya daki hanci su….. Dan mom Kam akwai kwalliya…. Ta iya gsyu sosai……. Itama can gun dad taje tace my man sai dana gama Shiri wai kana nemana ko…… Kallonta kawai takeyi domin Shima ta motso me da wani Abu…. Da ba agaban yayanshi bane hmmmmm sai a hankali……. Yace Watau anguwar ma sai angama shiryawa ake tambayar miji kenan ko……. Yana magana amma hsnkalinta na Kan salmah…… Tana kallon albarkatun kirji ta….. Tana ayanwa inma ace salmah ta yadda koda na lokaci kadan ne….. Nasmat ta fahmci kallon da mom ke ma salmah….. Tace ashe team dinku daya…… Oh Allah kashirya gyara murya alhaji yayi….. Yace dama Zama zamu Dan yi so tunda zaki anguwa shikenan indan Kin dawo sai mu zauna kiss ta manne me a goshi Das my man I love you……… Mikewa yayi yace muje inbaki sako ko……. Tasan manufar shi amma ita Sam baya gabanta banda yayanta ba wallahi ba abinda zai zaunar da ita a gidan miji…. GA inda ake rayuwa me cike da nishadi……..

STORY CONTINUES BELOW

       Matsowa Kusa da salmah tayi ta rungumeta tana cewa my daughter kamar baki da lafiya ne….. Murmushi salmah tayi tace ina lafiya my mom kawai da kaina ke mum ciwo OK kawai tace Kin sha magani kuwa yanzu zan sha indan na koma.. Nasmat shiru tayi taga gudun ruwansu…… Salmah tace mom dad fa yana ciki yana jiranki…….. A yanzu zanje ai…… Tsakin da Nasmat ta dinga jerowa ne yasa su juyowa dukkansu suna kallonta….. Mom tace wai meke damunki ne mutane kawai na zaune Kin wani fara jero wa mutane tsaki……. Ko mu sa’anki ne……. Salmah tace mom kyaleta kawai ina mata uzurin ciwo ne amma yarinyar nan wallahi tana bani haushi…….. Mom taso ace daga ita sai salmah ne a fallon ta gwada wata dabara ko Allah zai sa ta dace……… Bed room din dad ta nufa ba Dan ranta yaso ba….. Sai dai Kar tayi abinda zata dawo tana da na sani…….. Kallon kanta take tana tsaki shiga tayi fuskar nan kamar an aiko mata da mutuwa tace kasan lokaci kawai zaka tsaya bata mum because am not in the mood Pls my man Dan Allah kabar ni infita inyaso in dawo shikenan……… Wani irin kallo yabita dashi yace duk hanyar da zaki bi ki daga mun hankali Kin sani……. Amma kuma kidinga dogging kamar baki San meke yi ba…… Haba nusaiba kamar bake bace mallamar nan wallahi nidai mutum ne kamar kowa ni ba mala’ika bane bakuma ma’asumi bane da zance bazan iya kusantar mace…….. Mu yan Adam Allah ya hallici mu da sha’awa  ya kike so inyi ne ko inbi matan banza ne…… Irinku ne masu jefa mazaje cikin halaka nusaiba kiji tsoron Allah…… Hakin Aure ba abun wasa bane…..mom Kam ganin take zai bata mata lokaci ne……. Da wannan doguwar nasihar dayake….. Ba’a son ranta dai komi zai wakana ba….

      Nasmat ce tace wa salmah nikam Dan Allah in tambayeki kuwa…. Salmah batayi magana… Nasmat ce ta taso ta zauna a kusa da salmah tana wani cije baki…. Wai Dan Allah wani dadi kuke jine acikin wannan harkar ko kuma nawa kuke samu a wata ne….. Salmah bata fahmci question din Nasmat ba Dan haka bata da amsa….. Shiru kawai tayi tacigaba da kallon yatsunta…..ai dama nasan bazan samu abinda nake nema ba……. Watau dama dan Kin San kinayi wannan harkar shiyasa kike korar maza….. Uhm Allah dai ya shirya…. Amma wannan jaraba haka har ina ni fa tsoro kuke ban……. Salmah tace wace harka nakeyi ne…. Nifa ban San inda tsinkanci zancen ki ya nufa ba……. Dan naga wani fitsara da rashin kunya ke damunki…… Amma dai kar ki kure ni wallahi indan bahaka zaki gane shayi ruwa ne…… To ai gwara dai me tashen rashin kunya Akan Wanda yakusa mutuwa Akan munnan kaba’ir……. Wai mace da mace Allah dai ya shiryeki…….. Shakota salmah tayi iya karfinta Dan uwarki sai Kin fayyace mun abinda kike nufi Dani……. Imba haka ba kuwa aljannun kanki su kashe ni kinji……. Dambe ya kaure a tsakanin su………

             Typing…….
By:H. @.S🔵🔴
[3/7, 1:19 PM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
     🔵🔴🔵🔴🔵
          🔵🔴🔵
                🔵

       AUREN JINSI

🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
     🔴🔵🔴🔵🔴
           🔴🔵🔴
                 🔴
7-3-2018

                Typing…… 106 to 110

     Dedicated one family one love group…. My family group in person of hafsta Abdullah shu’aib, rabi’atu Abdullah shu’aib, khadija Abdullah shu’aib, zainab Abdullah shu’aib, rukaiyya Abdullah shu’aib, hauwa’u Abdullah shu’aib, Fatima Abdullah shu’aib, Amina Abdullah shu’aib, and me too haleemah Abdullah shu’aib…… Brothers….. Yusuf Abdullah shu’aib, Abubukar Abdullah shu’aib, Muhammad Abdullah shu’aib, Umar Abdullah shu’aib, isma’il Abdullah shu’aib, zakariya Abdullah shu’aib, Ibrahim Abdullah shu’aib, Sulaiman Abdullah shu’aib,….. One family one love Allah yakara mana soyyaya da Kuma zumunci……

   🔵🔴HOME Of MY QALAM WRITER’S ASSO. 🔴🔵

            Dambe yaki karewa tsakanin ya da kanwa kowa nishi yakeyi domin ba wace ta iya fadan acikin su…. Salma ce tasake nasmat Dan tuno wa da alkwari da ta dauka na cewa bazata Kara fada da kanwarta ba saboda yanzu indan dad dinsu ya fito ita za’a bama rashin gsskiya….. Cacar baki suka cigaba dayi a tsakanin su….. Kowa na muzanta ta dan uwansa…… Dad da yafito daga wanka yake cewa nifa kamar hayaniya nake ji a falo…. Cigaba da tazar gashinta tayi a zuciyarta tana cewa ai yanzu zaka ji hayaniya tunda kagama rusa mun shiri na….. Dakasan yadda ban son hada jiki da kai da ka daina kusantata….. Magana ya Kara yi lokaci dayake saka jallabiyya…… Yace hajiya ta bakya jin me nake cewa ne…. Ina ji mana ya wuce rigimar nasmat ne….. Matsowa yayi daidai kunnenta yace hajiya ko mu koma second round ne…. Naga kamar you are in the mood….. Mikewa tayi da sauri tace haba alhaji sai kace wani abinci indan mutum be koshi ba yaji sha’war Kari….. Yace ai yafi abinci ma ni aguna…. Tace to ni ba haka bane Bayan duk irin wahalar da kabani Bai isheka ba….. To kiyi hakuri…. Ni kina bani mamaki ace Wai har yanzu kin kasa sabawa da Abu daya dubi dadewa fa da mukayi….. To wannan har wani abun dadi ne da mutum zai saba…… Shafa cikin ta yayi yace Allah yasa yau nayi ajiya anan…. Turo baki tayi sai kace wata yarinya amma wallahi Alhaji baka girma Kai ko kunya baka ji ace har yanzu kana haihuwa ai da kunya nikuma tsufai tsufai Dani a gannin da ciki Allah ya sauka….. Da salmah tayi aure ai da yanzu muna da jikoki….. Ai ke ke kallan kanki a tsohuwa amma ni sabuwa fil nake kallonki…… Kaga ya isa mubar maganar haka…. Dan naga alama yau samartaka ce ta motsa….. Kaje kaji da wace uwar fitinar…. Daka shagwaba mana ita….. To sai nakara kafin infita….. Haba mana kabar wasa….. To ki tayani adu’a Allah yasa nasamu baby yau naji zan tayaka…… Fita yayi yana dariya ita Kam ta kubale kamar zata fashe….. Duk haushi ya isheta da yanzu tana can tana jin da dinta mata har uku kuma kowace sai tayi test dinta taji gaskiya alhaji Bai kyauta mata ba amma ai tasan za’a aje mata kayanta har zuwa gobe tunda da kudinta akamata order su…….. Shafa cikinta takeyi tana cewa Wai ciki nida haihuwa sai a lahira……

STORY CONTINUES BELOW

          Dad na fitowa ya zo yatarar dasu jigum jigum… Daka gansu kasan ba lafiya ba…. Zama sukayi shima ya zauna kamar bai taba dariya ba….. Nuni ya musu da hsnnu alamu su matso kusa dashi….. Salmah nskusa dama…. Nasmat ce ta sauko kasa da kayanta duk sun ya mutse….. Zama sukayi yace kuyi kneeling yadda yace haka sukayi domin basu wasa da maganar shi….. Salmah ya tsare da ido almun tayi bayani….. Idonta ne ya ciciko da hawaye
….. Sharewa tayi sannan tace dad ban San me nama yarinyar nan ba tun ranar da aka sallemeta tafara mun wasu abubuwa da nakasa fahimtar me haka ke nufi….. Ranar da kazo ka tarar damu a hospital baka tsaya ka tambaya me ya hadamu ba ka yanke hukunci da kuka ta karasa maganar….. Sannan Bayan mundawo kuma na dau Aron hijab dinta zanyi sallah ta kama jero mun bakaken maganganu…. Duk na shanye su saboda alkwari da nama ada na yadda nasmat tasamu tafin hankali amma yanzu natabbar dad tsabagen tashin hankali take nema da kuma rashin kunya….. Yanzu kuma ina zaune kawai ta zo mun da maganar banza….. Indai har a gidan nan banda right din da zan hukunta ta ko kuma Bata dauki ni mutuniyar kirki ba ko matsayin yar uwar ta…. Dad gobe a mun visa in koma…. Gwara inje inda za’a na ganin girma na dakuma mutunci na….. Kuka takeyi sosai me shiga rai dad ne ya janyo ta yana rarrashin….. Kallon nasmat yayi alamun tayi bayani…. Shiru tayi dan batasan ta ina zata fara ba uhm uhm dad dama ranar da akayi discharge dina a hospital sai tabani phone dinta tace inkira ka….. Dad ina Kan searching din contact dinka sai hannuna ya taba saman screen din wayar sai message ya bude sai na karanta….. Ina sallati sai tazo gun taga abinda aka rubuta…. Sai ta hauni da jaraba wai wayace na bude mata text Bayan bai shafi ni ba….. Dad wallahi salmah ma les takeyi…… Dad yace meye les….. Dad ina nufin lesbianism….. Tana cikin su….. Dauke ta yayi da Mari yace are you out of your sense….. Are you mad safiyya….. Da gaske ashe kin haukace…… Bana tunanin da acikin hsnkalinki kike da bazaki kira yar uwarki da wannan sunan ba…… Salmah ce tace dad ba laifin ta bane….. Da tun wuri kin mun bayani Akan me kike fushi dani dana miki explains…….. So ki maida hsnkalinki….. Ke kuma an Kara turo miki da sako shine kika ki fada mun ko…… Tace dad ni yanzu banda saurayi ballatana acigaba da bibiyata har a raba auren…….. Kuma ni ban kasance daga cikin masu yin AUREN JINSI ba……… Nasmat dake kuka tana dafe da inda aka mareta tace dad indan Bata daya daga cikin masu auren JINSI meyasa bakya son maganar aure duk Wanda zai miki maganar aure bakya farinciki…… Ai wannan MA hujja ce agare ni intabbatar da cewa kema kina ciki……… Dan haka bazan yadda dake ba har sai nagama bincike ko nasamu kokaran hujja…… Da zata goge tambarinki daga zuciyata……. Mikewa zatayi dad ya Daka mata tsawa muna magana ke har kin isa ki Mike ne dan ubanki….. Waye ke ko ni zan miki karya ne…. Nina nasan halin ahalina kaf ko ke Zaki koya mun abinda zanyi……. Tace wallahi dad baka gama sanin ahalinka ba……… Dukkanta zaiyi salmah ta rike shi……. Aa dad barta ta tafi….. Ni insha Allah zan baki hujja masu karfi…… Tashi kije……
  

        Mom ce tafito tace Wai yanake jin kukan autata ne…… Kar dai har yanzu rigimar akeyi……
    

        By :H.A.S🔴🔵
[3/8, 12:21 PM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
     🔵🔴🔵🔴🔵
           🔵🔴🔵
                🔵

        AUREN JINSI
🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
     🔴🔵🔴🔵🔴
           🔴🔵🔴
                 🔴
8-3-2018

               Typing….. 111 to 115

           Ina mika godiya ta agareku yan uwa da abokan arziki ina muku jinjina da ban girma…. Nagode da irin adu’oenku Akan mara lafiya… Alhamudillah yana samun sauki sosai dan yana cin abinci…..
STORY CONTINUES BELOW

       Sai dai Kuma marubuciyar ku ke fama da mura dan haka tana bukatar farfesun kaji…… Sai ku shirya mata delicious…. 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀
     Ni’eemah yar jikale nagode miki da irin kauna da kuma so….. You are and siyama and warure…..

      🔵🔴 HOME Of MY QALAM WRITER’RS ASSO. 🔵🔴

       Dad ne ya kalleta yana jin son matar shi Dan yadda mom ke abubuwa irin na tsoron Allah bazaka ce tana da wani boyyayen hali ba….. Amma sanin mutum sai Allah…. Ai wannan autar taki tacika fitina ne sai Dana mareta yanzu…. Zaro ido mom tayi mari kuma…. Dan gaskiya abinda zai sa dad dukka babbane….. Mutum ne me hakurin gaske   amma alhaji me tayi haka ka daketa…. Bayan naga baka son abinda yataba ta…. Ai safiyya rigima ne da ita wallahi kinsan irin text messages da ake wa daughter dan ganin an rabata da masoyanta….. To still shi aka Kara turowa da Salma ranar da nabarta gunta…. Ita nasmat tagani kuma bata samu wani information Akan abinda ke faruwa ba…. So ita salmah asalin sai taso kare text din akan idon nasmat….. Shine dalilin da ya haddasa fadan har take cewa sai an raba musu room ita da salmah……. Wai salmah yar lesbianism ce tana daya daga cikin masu yin AUREN JINSI kinji fa shiyasa na mareta…. Mom dake jin bayanne dad sai da cikinta ya duri ruwa lallai akwai matsala duk ranar da alhaji yaganota a zahiri ko salmah ko ita uwar rigima….. Amma a zahiri sai cewa tayi amma gaskiya lokaci yayi da nasmat zata fahmci abinda ke faruwa bana tunanin boye mata zai haifar mana da da me ido…. Domin kuwa ko bataji a gida ba zata iya jin a waje… Salmah kije kisami yar uwarki ki mata explain yadda zata gane ta kuma fahimta kinji tashi kije Allah ya muku albarka…. ALLAH YA HANAKU LALACEWA, YA RABAKU DA MUGUN JI DA MUGUN GANI…. ALLAH KUMA YASHIRYAKU…. DAD YACE ALLAH KUMA YABAKI MIJI NAGARI mom Kam a zuciyarta tace ba amin ba….. A fili kuwa tace amin….. Salmah mikewa tayi cike da kunya….. Amma tana jin dadin irin adu’ar da mom ke musu….

         Hajiyata ina jin dadin irin adu’oe naki…. Amma meyasa bakya musu adu’a Allah yabasu maza nagari tace alhaji ni ina tunanin yarannan baza’a taba bari suyi aure ba baka ga yadda abubuwa suke ta faruwa…. Ni ina tausayin yarinyar wallahi gaskiya salmah tacika yar halak…. Data iya kame kanta daga sharrin shedan dubi shekarunta fa amma ka yi dubi da wannan lokacin da muke ciki sai kaga Yara kanana suna zinace zinace ga kuma babbar masifa mace ta nemi yar uwarta mace ko su nemi hanyar biya MA kansu bukata ta hanyar masbution da sauran su….. Sai dai Allah ya shirya kawai….. Amin yace kawai…..

            Salmah kwance ta tarar da nasmat a gado idonta a lumshe matsawa kusa da ita tayi tace my little kiyi hakuri ban san akan abinda kike fushi ba Kenan…. Ki sani wallahi ni kaina inda zan kama wani daga cikin family na da irin wannan aiki zan dau hukunci da yafi naki tsauri….. Nasmat da sauri ta taso tace kamar wa Kenan….. Tace ko ke ko kuma wani daga cikin family mu…. Tace indan mom kika kama da irin wannan aiki fa Zaki iya daukan hukunci tace sosai Allah ma yatsere mom bazata yi wannan aikin ba amma nasmat ina tabbatar miki da cewa indai kuwa nakamata to gaskiya basan yadda zanyi ba kuma zan tsanenta na kuma nisanta kaina da ita…… Nasmat wannan kalmar ta lesbianism da ita aka rusa mun duk wani plan na rayuwata kuma aka rabani da farinciki na…… Wanda zan sanar dake yanzu duk da kin San wani Abu akan Kamal ko…… To bari kiji waye Kamal agareni……
                    **  **    WAYE KAMAL ****

      watarana mun tashi daga school ranar wensday 15 /3/2010 ina tsaye a cikin makaranta ina jiran driver yazo…. Driver bai zo ba har nagaji da tsayu naje jikin wata bishiya dake cikin makaranta na zauna angama daukan kowa sai ni kadai….. Wata malamar mu me mana Islamic studies tafito zata tafi…. Motar ta nakusa da inda nake zaune kallona tayi tace dayyib salmah kabir dake haka take kira na mekikeyi ne har yanzu baki tafi ba….. Lokacin na riga nagama cika kuka ne kawai ban fara ba….. Nace MA driver na bai zo ba har yanzu I don’t know what’s wrong with him…… Kuma ba wanda yazo dad ya hanani Hawa abun haya……. Tace ayyah to muje in kaiki gida ko… Watakila akwai matsala ne….. Haka nashiga muka tafi….. A hanyarmu na komawa ne wata Motar kawai tazo ta bigi motrmu da karfin gaske wanda yasa motocin cin Karo…. Mallama fateemah nata sallati nikuma ina ihu kafin ta taka birki duk mun Sha wahala…..fitowa mukayi daga Motar hannu Mallama fateemah nake jini sosai…… Hijab dina na cire na kama hannu na daure shi….. Dayan na cikin Motar ne ya Bude Bayan Motar wani saurayi matashi ya fito cike da rashin mutunci ya nuna Mallama fateemah da hannun yana shirin zaginta….. Bai karasa fadan abinda yake shirin fada ba na mare shi…… Bodyguard din shi ne ya nufo ni da sauri tsawa ya daka me….. Nace kaima giyar hauka kasha ko to zo ka dakeni….. Kai kuma da baka da kunya bakasan darajar mutane ba…. Yasa ka yin kuskure amma baka ganin ba har zaka sa rufafen bakinka zaka yiwa mutane rashin kunya……. Ganin tayi ya kura MA kirjinta ido….. Yana lashe baki….. Bunsuru kawai…… Hannun Mallama fateemah takama suka shiga mota Dan tafiya asibiti……… Nasmat Mallama kasa tuki tayi nikuma lokacin ban iya driving ba…… Zaunar da ita nayi na fito nace Dan waye ya iya tuki anan…… Nasmat abun mamaki wannan saurayin ne yace wa security shi yaje ya yi driving din……. Kowa mamaki yakeyi haka…… Ni ban tsaya jin magangunsu ba muka tafi asibiti da Mallama…… Anyi mata dressing din gun yadda ya kamata…. Dakuma injection saboda tsoron tortonois….. Haka yakai Mallama gida….. Nima agidanta na sauka……. Bodyguard din yatafi….. Bayan yatafi ne naba Mallama fateemah number mom….. Ta mata bayani….. Gidanta na kofar na isa……. Bandade a gidan ba mom ta zo ta dauke ni da kanta……. Nasmat abun mamaki ashe Kamal yayi afani da security shi ne Dan cimma wata……………

STORY CONTINUES BELOW

     

                 Typing…….
By:H. @.S🔵🔴
[3/9, 7:07 PM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵
     🔵🔴🔵
           🔵

   AUREN JINSI

🔴🔵🔴🔵🔴
     🔴🔵🔴
           🔴

            Kuyi hakuri masoyan littafi na… Bazan iya typing saboda banda lafiya Kar kuji ni shiru 2days….. So I need your prayers….. Thanks
         Typing….
By:H. A. S🔵🔴
[3/11, 12:57 PM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
         🔵🔴🔵🔴🔵
              🔵🔴🔵
                    🔵

              AUREN JINSI

     🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
           🔴🔵🔴🔵🔴
                🔴🔵🔴
                      🔴

11-3-2018

                     Typing….. 116 to 120
       [3/9, 7:09 PM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵
     🔵🔴🔵
           🔵

   AUREN JINSI

🔴🔵🔴🔵🔴
     🔴🔵🔴
           🔴

            Kuyi hakuri masoyan littafi na… Bazan iya typing saboda banda lafiya Kar kuji ni shiru 2days….. So I need your prayers….. Thanks
         Typing….
By:H. A. S🔵🔴
[3/9, 7:19 PM] ‪+234 807 209 8887‬: Ayyah Allah ya kara miki lafiya bbu komai wlh kina ma kokari
[3/9, 7:20 PM] ‪+234 703 736 7707‬: Allah ya baki lafiya
[3/9, 7:20 PM] ‪+234 814 617 4746‬: Ayya Allah ya baki lfy,kaffara in sha Allah
[3/9, 7:26 PM] ‪+234 703 797 4404‬: GWS
[3/9, 7:32 PM] ‪+234 803 388 1675‬: Ayya Allah baki lafiya ameen
[3/9, 7:33 PM] ‪+234 803 631 9148‬: Allah yabaki lafiya
[3/9, 7:40 PM] ‪+234 706 691 4942‬: ALLAH ya baki lfy
[3/9, 8:00 PM] ‪+234 803 670 6078‬: Allah yabaki lpy 👏🏻😭😭❤
[3/9, 8:03 PM] ‪+234 706 646 0968‬: Allah y baki lfy yasa kaffara ne
[3/9, 9:43 PM] ‪+234 806 585 6956‬: Allah yaba da lafiya
[3/9, 9:44 PM] ‪+234 903 427 9226‬: Ayya Allah yabaki lpy mai daurewa ameen ya Allah
[3/9, 11:08 PM] ‪+227 80 25 13 79‬: Allah koro sawki
[3/10, 7:18 AM] ‪+234 907 665 8823‬: Sis Allah yabaki lfy yasa kaffarace
[3/10, 7:19 AM] ‪+234 814 541 1152‬: Allah yakawo sauqi
[3/10, 8:10 AM] ‪+234 817 812 5103‬: Ayyah Allahhumma yashfiki🙏🏼🙏🏼🙏🏼🙏🏼😥
[3/10, 8:40 AM] ‪+234 803 670 6078‬: 🔵🔴🔵🔴🔵
     🔵🔴🔵
           🔵

   AUREN JINSI

🔴🔵🔴🔵🔴
     🔴🔵🔴
           🔴

            Kuyi hakuri masoyan littafi na… Bazan iya typing saboda banda lafiya Kar kuji ni shiru 2days….. So I need your prayers….. Thanks
         Typing….
By:H. A. S🔵🔴
[3/10, 8:40 AM] ‪+234 906 619 4272‬: Dagode yar uwa
[3/10, 8:41 AM] ‪+234 906 619 4272‬: Ayyah nadauka na jiyani
[3/10, 8:46 AM] ‪+234 906 619 4272‬: Nagode Sistar Allah yabar zumunci
[3/10, 11:07 AM] ‪+234 808 522 6395‬: Allah karasauki yabaki Lfy
[3/10, 11:19 AM] ‪+234 903 644 4578‬: Allah sarki gwanata Allah yabaki lafiya mai dorewa Allah yasa kaffarace inayimiki fatan Alkairi dasamun sauki
[3/10, 12:21 PM] ‪+234 818 261 4435‬: Allah yabaki lpy

          WANNAN KADANE DAGA CIKIN ADU’OEN MASOYANA BA ABINDA ZANCE MUKU SAI FATAN ALKHAIRI MASU KIRA KUMA NAGODE SOSAI DAN SUNANKU BAZAI RUBUTU BA HAKA MA BSKINA BAZAI IYA GODIYA BA……

STORY CONTINUES BELOW

    MIMQUEEN….. HANAN…..
FATEEHA…….
MOMYCNA……
NI’EEMA……..
MAMAN YASSER…..
..
     ALL THE GROUPS THAT ARE READING AUREN JINSI THANKS FOR YOUR PRAYERS… FOR MY SICK…… I REALLY APPRECIATE IT…. LOVERS…..

      🔵🔴 HOME OF MY QALAM WRITER’S ASSO. 🔵🔴

            Ashe yayi haka ne dan yacima wata manufa…. Bayan tafiya ta daga gidan mallamar mu Sai….. Yadawo shi da security shi Amma a time din Bai shiga…… The next day Sai yakoma gidan…. Kai tsaye yashiga…. Yasamu ba kowa Sai gate man domin rauni malama Bai hanata zuwa makaranta ba….. Nima naje har nake mata Jajan abinda yafaru…. Kuma namata yajiki da Kuma godiya….. Da Kuma bayanin Akan abinda ya hana driver zuwa dauka na….. Anan ne ma take ce mun mutum nan Yadawo gidanta Amma bai shiga ba…… To ranar da yaje yaga gate man yake tambaya sa cewa nan gidan su wannan budurwa yarinya…. Gate man din yace aa gidan nan ba ehmata yara hajiya fateemah duk kanana ne…… Bai yadda ba a tunanin sa lallai mallama mahaifiya tace…… Haka ya dinga lallami gate man hsrda samai kudi qkan yafadi gaskiya…. Ya yadda da Abu daya lokaci da megadi ya me rantsuwa….. Sai dai to in ni ba yar mallama bace to ni dallibar ba tace….. Haka yakoma cike da bacikinki bai cimma burin sa ba Akan yarinyar data mare shi a tarihin rayuwar shi….. Gashi shi dayake ganin Abu da sauki gashi har an wayi gari bai yi nasara ba…… Dalilin haka ne yashiga bincike makaranta mu har Allah yabashi nasara ya gano ta Amma Kash sai dai bayi nasara ba……… Domin lokacin har mugam WAEC dinmu….. Ko da yaje nema na bai same ni ba….. Kuma ya nemi address dina bai samu ba Dan ba halin makaranta mu bane bada address ga kowa barin GA ya’ya masu kudi Ana iya afanin da wannan damar Dan daukan fansa……. Dan haka kawai yasa a ranshi cewa ya maru a banza…… Kuma yar talaka abun na me pepper shiyasa duk wani iskanci ya rage shi…..

           Nasmat ce ta tashi daga zaune tace antyna cigaba….. Kenan baku sake haduwa ba…. Tace ni hae na manta da na taba mari wani mutum ballatana in tuno fuskar shi……. Zaki tuno ranar da mukaje I cream mall har kika Bata tace a……. To ranar muka Kara haduwa dashi yana tsakiyar yara suna shan I creams….. To ni da nake nemanki Sai kawai naje gun ban lura da waye agun ba….. Wata karamar angel agun ita Bata iya shan I creams din ba duk yabata mata baki…. Sai nace yayata zo inkoya Miki yadda ake sha…… Kamar tasani na dauke ta na goge mata baki da handcheif nace kalla yadda ake rike spoon din…… Kuma haka ake sawa a baki na Bude bakina nasa I creams Sai dariya takeyi tace antyna kin fi uncle kirki shi baya koya mana…… Kin gashi ko dariya baya mana……. Tun lokacin da wata ta mare shi….. Shi Kenan ya canja Sai lokacin takai duba kanshi….. Shi ko tuntuni yake kallonta…. Dan bazai taba mantawa da wannnan yarinya ba…… Nikam Sai na rasa a ina nasan fuskar nan…….. Mikewa nayi nace frnd zan tafi baki gayamun sunanki ba……. Jalilah….. Kefa anty ya sunanki tace salmah….. Wao nice name I like your style……. Bye…… Anty ki tsaya muyi selfie da wayar uncle…… Aa bari muyi da tawa……. Aa anty ban yadda ba Sai a ina zan dinga ganin wannnan kyakyawar fuskar taki……. Miko mata wayar yayi domin shima yana son wannnan fuskar…… Selfie sukayi……. Tace barinje induba kanwata mutafi Sai watarana………… Jalilah tace anty please help us with your address……. Please…….. Tana Dan maraire cewa…….. Bude jskata nayi na ciro hand card nabata…… Tana tsalle……

      Uncle in anyi hutu zaka kaimu ko….. Gira ya daga musu…. Shahid zaka… Yace a….. Aleesha Zaki tace A……. Miemee fa… Indan uncle zai je zani
Uncle zaka ina……… Tafiya nayi Dan naga abin su bame karewa…….. In takaita Miki……. Nasmat tunda ga nan soyyaya me karfi ta kullu tsakanin na da Kamal….. Anty Amma meye kudurin Kamal da akanki……… Hmmm da cewa yayi Sai ya rusa rayuwata ta yadda bazan kara tunanin kallan da namiji ba ballatana in mare shi……..amma me zai Miki haka……. Anty da nace bazan ji meye kudurin shi ba Amma daga baya nayi tunanin ko ba akaina
Ba zai iya Akan wasu ko Kuma masu irin dabi’ar shi…… Ranar da yazo gidan mu nace me Dan Allah Kamal meye gaskiyar lamarinka akaina yaudarata ka ke da kalaman ka ko Dan karama marin Dana ma yace daga zuwa ba sannu ba komi kamar kinyi mafarki Dani ne…… Salmah duk Dan Adam dinda kika ga yana tafiya ne a doron kasa abisa kaddarar sa yake tafiya Salmah kin kasance daga cikin kaddarorina na alkhairi…… Duk wani canji ke ce sila….. Dan haka nagode Amma ranar da kika mareni wallahi da ace na sameki Zaki sha mamaki zan aje ki a waje daya inyi ta yadda naga dama dake…… Har Sai lokacin da ciki ya bayyana ajikinki Sai in zo in yadda ke……. Sallati nakeyi nace yanzu ashe irin wannan zuciyar ce dakai ban sani ba nake kokarin jefa kaina cikin masifa…….. Gaskiya bazan iya soyyaya da kai ba… Daga nan ban sake ganin Kamal ba sai ranar da iyayen sa suka roki mom Akan tabar ni in bisu Dan Allah haka mom ta yadda dan tasan waye Kamal Kuma waye mahaifiyar shi…… Haka dady Kamal yakaini inda Kamal ke kwance a wani hospital na ganin na fada wa zan gani Kamal ne ko numfashi bai iyawa kamar wani mattace…… Kuma Nima Nasmat kaina na matsu inganshi domin kullum son shi karuwa yskeyi….. Sai ma na tuno maganganun shi Sai hankali na yatashi…… Ranar da yakirani daddare yace mun Salmah……….
STORY CONTINUES BELOW

                 

                   Typing……..
By :H. A. S🔵🔴
[3/12, 8:18 PM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
      🔵🔴🔵🔴🔵
            🔵🔴🔵
                  🔵

         AUREN JINSI
🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
      🔴🔵🔴🔵🔴
            🔴🔵🔴
                  🔴

12-3-2018

                   Typing…… 121 to 125

            Dedicated :zainab ummu Ahmad

    🔵🔴HOME OF MY QALAM WRITER’S  ASSO. 🔴🔵

     Yace Salam kece mace tafarko Dana fara so a duniya ban taba soyyaya ba Sai akanki…. Asali ma ban San meye so ba…. Kuma gashi soyyqyar ki ce ajalina…. Ko bayan na mutu Zaki bada da tarihi akwai wanda ya mutu saboda soyyayarki….. Ban sani VA ashe soyyayarki guba ce a gareni itace ajalina.    Ko yanzu na mutu nagode ma Allah tunda ban mutu Akan mumunnar dabi’a ba…. Amma kisani ni Kamal ina sonki kuma zan mutu da sonki….. Sis tun ranar da mukayi wannan maganar ina ta Allah Allah yazo in bashi hakuri in Kuma rungume shi a matsayin zabina bcos so dayawa abinda muke so bashi muke samu ba….. Tundaga wannan lokacin abubuwa Sai suka Kara worst domin duk yadda zanyi in same shi Koda a waya ne abun ya faskara Sai ma kara ramewa danakeyi tun Abun Bai damu mom har yazo yafara Bata tsoro domin lokacin da Kamal ke nema na Sam mom Bata so ni da dad kawai ke kidan mu Kuma muke rawarmu dan mom bamu San inda ta dosa ba kwakwata….. Bata so ta ganni ina hira Koda da class mate Dina ne Sai tayi complain Akan me nasani a soyyaya da zan dinga tara mata yan bana bakwai a cikin gida……. So ya kuka kare da Kamal lokacin da iyayen shi suka tafi dake….. Tun danaje a hospital naga halin da Kamal yake ciki Sai dana tausaya me nayi kuka….. Kullum Sai naje a hospital din Amma ba’a son ran mom ba dad kawai ne ke son Kamal irin kulawa da yake samu a hospital din Dan ko kasar waje iyakaci Kenan……. Da Kuma kewa danake dauke me ne yasa shi dawowa cikin normal Amma kuma baya magana da kowa Sai ni ni din ma ba cikin sakin rai ba….. Dan shi yafi burin mutuwa da rayuwa Dan haka indai bani to shi din have ne……. Mahaifiyar shi nata kwantar me da hankali Kan cewa indai salmah ce kamar yagama samu ya kwantar da hankali….. Wasa Wasa farin aiki sis am telling you this story from the bottom of my heart…. Sai da mukayi have yeae da Kamal ba mu jitu ba….. Domim shi mutum ne me zafi da rukon Abu indan an tabo shi…… Nasmat Sai dana zama abar tausayi domin kuwa kwanciya nayi jinya….. Abun Sai ya koma kamar wani firm…. Sai a lokacin Kamal ya yadda ina son sa……. Da ganan muka kula soyyaya sabuwa fil domin kuwa soyyayarmu abun sha’awa ga mutane mom ce kawai bama burgeta…. Amma duk da haka watarana takan Dan yaba Abu…. Nida Kamal kamar Abu daya muka zama…. Kaya iri daya muke Sawa…. Ko atamfa na dinka Sai yasan yadda yaje yayi haka indan Abu zai siya Sai dai ya sayi biyu….. Ba me bacci Sai yaji muryar Dan uwan shi….. Indan ruwa zai sha Sai Yace my blood pressure zanyi kaza haka nima indan na tashi yin Abu Sai nace my hypertension zanyi kaza saboda sunan da muke Kiran juna daahi Kenan dalilin jinyar da kowa yayi saboda Dan uwansa…… Magana tayi zurfi domin kuwa iyaye har sun shigo cikin maganar dad din mu yayi iya nashi bincike sauran yabarwa Allah….. Aka kawo kayan nagani ina so tare da kudin aure Abu dai masha Allah kowa yabawa yakeyi inda dad Yace su dawo nanda sati biyu a yanke musu Rana.

    Haka kuwa akayi bayan sati biyu iyayen Kamal suka zo aka yanke musu lokacin nan da wata biyu masu zuwa family dady mu Sai murna suke haka hajiyan adamawa kowa yana murna Romeo zasu yi aure domin ko tantabara ta San da mu a soyyaya…… Kamal Kam zumudi ba’a magana Dan Bai so ace wata biyu ba…… Dan ganin nisan su yakeyi…. Nikam ganin karancin kwananki nakeyi ina ma ace shekara….. Dad Kam a gun shi yafi mom farinciki sosai Dan a lokacin shi ya maiya gurbin uwa a nashi tunanin kawaici takeyi wa yar fari komi na Dakin ya mace Kuma yar gata to dad yasa anayi order shi….. Kannen shi sun shiga sun fita…. Haka hajiya ta turo a tafi Dani can adamawa… Akan zanyi sati biyu a can….. Dad bashi da abun cewa….. My man Kam kamar ya tashi Sama Dan haushi meyasa za’a mun haka salmah…… Ko so ake inkarsa kafin ki dawo…. Lalla MI shi nayi Dan nasan kadan da aikin shi yayi ciwo….. Nace ai ni bazan iya dadewa ba…… Ya ma za’ayi nabarka batare da naga handsome man dina ba….. Kai Dana rasaka danayi asara wallahi….. Saura Kuma ka bari wasu matan su kalle min kai….. Dariya yayi yana cewa salmah love….. Nikam Dana rasaki gwara baki na toshe me nasan kalmar bazata mun dadin ji ba…….. Nasmat haka natafi gidan hajiyarmu ta adamawa muna manne on vedio call kullum….. Bashi da aiki sai kin Kara kyau yaushe Zaki dawo…. Tunda naje hajiya ko tsinke Bata bari na daga agidan wani daki aka bani bana fitowa ko nan da nan….. Daga wanka Sai abinci…. Hajiya nata aikin gyaran jikarta ba ji ba gani….. Sati na daya Amma da zan fito Sai an rasa ganeni….. Hajiya data fuskunci irin wayar da muke da Kamal watau vedio call…… Sai data bari na sa wayar chargi ta dauke ta kashe ta boye Sai masifa takeyi ai saiki sa mutum hankalin shi yatashi….. Kuma wayace Miki Ana son doguwar magana ma…… Hajiya Bata Kara bani nayi magana da Kamal ba…… Har Sai ranar Dana dawo gidan nan….. Sai Dana yi wata gudar cur a adamawa sannan nadawo….. Lokacin bikin saura sati uku kacal…… Tunda nadawo nake trying number Kamal Amma is not working Sai da ya bushi iska sannan yakirani yagama gayamun abinda ranshi ke so….. Ni dai banda bakin magana Kuma lokacin ma an Hana shi ganina domin kaina Nima indan muka hadu a wannan situation din komi zai iya faruwa….. Satin bikin Kenan Monday mun fara program…..

STORY CONTINUES BELOW

                     Typing………..
By:H. A. S🔵🔴
[3/13, 8:20 PM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
     🔵🔴🔵🔴🔵
           🔵🔴🔵
                 🔵

         AUREN JINSI

🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
     🔴🔵🔴🔵🔴
           🔴🔵🔴
                 🔴

13-3-2018

                  Typing….. 126 to 130

       Dedicated to my siblings BASMAH and SABIRAT

     🔵🔴HOME OF MY QALAM WRITER’S ASSO. 🔵🔴

        
   
        mun fara program ranar Monday mukayi sister’s day….. Ba laifi komi ya tafi normal haka the next day mukayi fulani day indai aka mun shige irin na fulani…. Haka dangin mom na adamawa suka zo gwanin sha’awa da kindirmo nono… Haka akayi fura akayi dambu duk me son zallar nono Sai a same wanda yake son nono da fura Sai a same wanda yake son dambu haka aka dinga wasaani irin na fulani….. Ranar wensday munada Arabian night…. Kuma Ranar dangin su Kamal zasu kawo kayan aure…. A Ranar wensday ina gun make up misalin karfe 6:00pm na yamma Ana mun kwalliyya….. Dangin Kamal suka kawo kayan aure akwati goma hade da key din motor……. Tashin hankali ne yafaru a Ranar wanda Bai da dadin ji….. Nadawo Kenan Sai naji Ana ta hayaniya Amma ban yi tunanin komi ba saboda dama gidan biki ya gaji haka…… Hayaniya dai taki karewa haka muka fito nida kawaye na Dan jin abinda ke faruwa…. Me zamu ganin kayan AUREN da suka kawo suka koma dashi wata daga cikin matan tana cewa wallahi Sai duk abinda zai faru yafaru Amma bazamu hada iri da bala’e ba a garin kano ko ince waye Bai San kungiyar shaharrun mata hamsin ba ko nace waye bai San hajiya nazlah ba…… Allah ya rufa mana asiri dai…. Wata daga cikin tace hmmm ni wallahi ban taba tunanin irin gidan da Kamal ke neman aure ba Kenan Allah ya rufa asiri….. Ni ban fahimci kalaman su ba Dan haka nace duk inda suka je zasu dawo domin kuwa Kamal na Salma ne haka Salma ma ta Kamal ce….. Nasmat mikewa tayi tace an zo gun…..
           Maza ne suka hadu akan a sassanta abar maganar mata domin shedan yafiye wasa da zukatan su….. Mahaifiyar Kamal kuwa cewa tayi indai family da yashafi hajiya nazlah ce to har abada bazata hada zuri’a da ita ba…… Member ce fa ta lesbianism haba alhaji ya zaka goyi bayan Barna bayan kasan Annabi yayi nuni mu zaba ma yayanmu mata nagari….. Wallahi gwara Kamal ya mutu da ya auro mun wannan family….. Haka kawai a zo gurbata mun family…… Indan kai kana tsoron Kamal to kasani ni bana tsoron shi Kuma bana tsoron rasa shi inda akan wannan ne daliln ne Dan haka am ready to loose him….

       Dad ne kadai naga hankalin shi ya tashi domin kuwa har Ranar daurun aure ba wata magana me karfi domin kuwa ba mu samu wani information ba GA dad yagama Raba invitations ta ko ina….. Nikam Sai lokacin naga kamar mom ma farinciki take yi da wannan alamari saboda ko ajikinta Wai ai dama ta Riga ta fada ma dad Kamal ba aure na zaiyi ba GA irinta nan ai………. Ni Kuma lokacin duk tunanin na ya zanyi da son Kamal Kuma ya zanyi da magangunan Dana sha…… Wani Abu daya fi bani mamaki shine raahin zuwa Kamal da Kuma rashin kira na da baiyi ba….. Ranar juma’a misalin karfe biyu ina Dakin ina tunanin wannnan al’amari Sai naji wayata Ana kira ina dubawa naga Kamal ne…… Farinciki har kasa daga call din nayi har Sai da ya tsinke Kara kira yayi kamar me tsoro haka na daga domin kuwa ina tsaninin tsoron abinda kunena zasu ji…… Salama nayi cikin cool voice din shi da kullum nake so nake Kuma burin kasancewa da ita yace indan kin gama Jan class din kifito ina jiranki a waje……. Mike wa nayi na dauki hijab Dina har kasa nasa domin Riga da wando ne ajikina likab na dora nafi ta….. Mom natarar a zaune da wasu baki…… Na gaishe su naji tana cewa itace…… So a tunanin maganar bikin sukeyi nace mom ina zuwa Kamal na jirana a waje…… Wane Kamal Kuma bayan cin mutunci da sukayi bai ishesu ba…… Dad ne yafito yace jeki Amma Kar ki dade kinji salmah to nace…….. Ina fita naganshi cikin kanana Kaya yayi bala’een kyau har wata rama ya danyi…….. Cewa yayi meye wannan Kuma yau Kuma wani sabon Salo ne yashigo kodayake kinyi gaskiya gwara ki rufe min fuskae nan da kyau Kar wani ya Kalle minke……. Dariya nakeyi kamar ba abinda yafaru….. Domin daka gani bai San abinda ke faruwa ba…. Yace salmah yau zan fi kowa farinciki a duniya indan na mallekeki……. Ammm na manta ban gaya Miki abinda ya hananin kiranki ba ko….. Dama wata yar tafiya nayi to dawowa ta Kenan Kinga sakona dazu tace aa…….. To ina wayarki tana room dina nabarta… Oya je ki dauko ina so na nuna Miki wani Abu a whatsapp….. Komawa tayi Dan daukowa……..

STORY CONTINUES BELOW

             Typing……..
By :H. A. S🔵🔴
[3/16, 9:04 PM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
     🔵🔴🔵🔴🔵
          🔵🔴🔵
                🔵

      AUREN JINSI

🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
      🔴🔵🔴🔵🔴
           🔴🔵🔴
                 🔴
   16-3-2018

                     Typing…….. 131 to 135

     
    Dedicated :to all my friends……

   Jiki Kam an sha Sai fatan Allah yasa yazama zakkar jiki…. Saboda shi Dan Adam ta ko ina Allah yana jarabarta shi indan ya karbi jarabarwa hannu bibiyu Sai Allah yakawo me da sauki…. Allah kabamu ikon cin wannan jarabawar daka dora mana…. ALLAH INA ROKONKA KA YAYE ADAM WANNAN CIWO DAKA DORA ME INDAN NA TASHI INDAN KUMA LOKACI NE YAYI ALLAH KAFI MU SON SHI ALLAH KASA CAN TAFIYE MAI NAN….. Yan uwa gaskiya ina Kara barar adu’ar ku saboda kanina da bashi da lfy…… Kuma nagode da adu’oeku gareni nikam jiki alhmdlh…..

      Wanda suka kirani da wanda suka mun text da masu yin cikiyata shin ina Raye ne ko na mutu to ina Raye Kuma Naga sakonninku nagode sosai Allah yabar zumunci MAMAN AMEER NAGODE KEMA SOSAI.

   🔵🔴HOME OF MY QALAM WRITER’S
ASSO. 🔵🔴

 
         Wayar naje na dauko nazo zan wuce ta falo still Sai da mom tasake tambaya cikin rashin fara’a nace gun Kamal zani tsaki tayi tace duk naci salmah Kamal bazai aure ki ba ke yarinya ce har yanzu Amma kije… Saboda Kar kice na cika surutu ne ko ina so in rabaki da masoyinki….. Nasmat kalaman mom na mun zafi Sai dai ba yadda zanyi ne saboda ita mahaifiya tace ce Amma Sam Bata son ganina ac8kin farinciki….. Ko Dan lallashi nan ban samu daga mom ba….. Fita nayi naje gun Kamal na Mika me waya ta kai tsaye batare da na samu matsala ba saboda nida Kamal kowa na afanin da wayar wani gudun zargi…. Yana karba yace yana GA wayar taki duk tayi kura kamar baki aiki da ita ne my salmah…. To afanin me Zata mun tunda Kaine afaninta Kuma you are not calling….. Yace kin ga sauri nakeyi barin yi abinda yakawo ni in tafi gida Dan shiryarwa ko…. Kujera taja ta zauna tana wasa da yatsunta….. Zo ki ganni yana shiga cikin whatsapp din…. Sai da ya dade kafin ya Bude saboda network din bashi da karfi…. Message ne ke ta shigowa saboda ta dade Bata hau ba….. Kin GA salmah wannan message din bara su barni ba amshi wayarki zan dawo anjima ko amaryata….. Har ta karfa carfa wani message ya shigo ta wani group an rubutu lesbians a jiki da capital letters dubawa yayi yasake dubawa…..

 
     Dp din ya duba yaga hoton mace nake a jiki…. Dafe kai yayi yace nashiga uku me zan ganin haka…… Shiga yayi cikin group din Dan ganewa idon shi shiga ciki group din yayi indan yafara ganin vedios Kala kala….. Wani sako ne yashigo daidai da kan contact din salmah an replying kamar haka……..
          …….. Haba my love ya za’ayi kibari ni kadai ina magana bayan GA yadda mukayi dake Zaki shayar Dani zumar dadin… Nifa gaskiya bana son haka wannan ai Bai dace ba…. Ba fa ke kadai kika iya wannan hatkar ba ba Kuma kin fi kowa kyau bane…… Kodayake ba laifin ki bane naji ance zakiyi aure….. Shiyasa kike kokari ki walakanta ni ko to kisani duk wannan gyarqn da kikayi Sai nazo na wataya dake yadda nake…. Kafin ango naki ya dandana….. My baby doll Amma angonki kuwa zai yi dace duk dai bana tunanin Zaki iya Zaman aure saboda duk wanda ya rayu a makarantar AUREN JINSI to bazai iya yin graduation ba Sai dai yayi ta split over saboda moriya da ake samu…… Kiduba akwai sabbabin vedios da kuma picture Sai kin Zab a style……….

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *