AUREN JINSI CHAPTER B KARSHE

 AUREN JINSI CHAPTER B KARSHE

Jijiyoyin kan Kamal da suka Mike kamar igiyar guga idon shi ya kada yayi jajur nikuma ban San meyake karantawa ba sis a lokacin kaina nakasa har nafara gyangyandi naji yana ihu kamar an jefa shi a wuta yana cewa wallahi na fasa nafasa nafasa…. Kwada wayar yayi da jikin bango ta tarwatse…. Kamar mahaukaci haka yazama kokarin rike shi nakeyi Amma da yayi jifa dani ban Kara sanin indan kaina yake ba…….. Sai farkawa nayi na ganni a hospital a tunanin na har munyi aure da Kamal…. Tsintar kaina danayi a hospital shiya bani tabbacin wani Abu yafaru dani……. Hajiyarmu na tambaya nace hajiya meke faruwa dani ne Dan Allah ina Kamal ya Kuma aurena daahi…. Ki mun bayani Dan Allah hajiya kuka takeyi tace salmah kiyi hakuri da kaddarar me kyau da Mara kyau duk abinda Allah yayi naka ne tofq ba wanda zai tunkude shi haka indan bai zama rabonka ba…. Ba wanda ya is a yabaka shi salmah Kamal ba mijinki bane insha Allah mijinki yanan zuwa a gaba Amma ki fawala wa Allah komi


….. Hajiya ban gane mekike nufi ba….. Kamal na tsaye fa muna hira meyafaru bazai yuyu ace Kamal yafasa aure na ba….nice Kamal shine salmah ya kuke tunanin zukatan mu zasu rayu batare da daya aciki su ba hajiya mutuwa zanyi indai ba Kamal na shiga uku me sunan rayuwata Kenan……. Hajiya tace sunanta uwarki yar jakar uba Sai ki mutu ai Wai ku soyyaya ai da kinji cin kashin da yayi wa iyayenki da kin kyale shi…… Hajiya gaya mun abinda yafaru…… Nan hajiya ta warware mun komi Nasmat tun daga ranar na cire Kamal a raina bakuma soyyayar shi na cire ba domin wasu abubuwa suka sa goguwa a raina….. Amma saboda girman soyyayar iyayena yasa na hakura da Kamal saboda nasan ni ba yar lesbianism bace ballatana mom din mu mace me tsoron Allah…….

+
      Nasmat tace anty labarinki akwai abun tasausayi Sai dai maganar ki na bukatar bincike……. Saboda yanzu ba kowa ake yadda dashi ba 100% ba…. To wakike so in bincika acikin maganar nan ma  tkunnah …… Anty mom nake so ki bincika first.?

        Mom.?
A ita…..

  By:H. @.S🔵🔴
[3/17, 2:37 PM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
     🔵🔴🔵🔴🔵
          🔵🔴🔵
                🔵

     AUREN JINSI

🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
     🔴🔵🔴🔵🔴
          🔴🔵🔴
                🔴
1 7-3-2018

                  Typing….. 136 to 140

     Dedicated : ruky keffi.

         Ina gwanin wani ni ga tawa rukaiya ke ta dabance kaunar ki daga Allah ce…. Abotar mu tayi karfi ta koma Yan uwantaka nagode da kulawarki gareni Sai dai ina missing dinki sosai….. I miss your stubbornness… A gaishe mun da his excellence yunus….. Thanks for your advice…

      🔵🔴 HOME OF MY QALAM WRITER’S ASSO 🔵🔴

 
  
          Tace nasmat kin San me kike fada kuwa mom din zan bincika Akan me Kuma da wani dalili…. Amma nasmat da alama ba kisan waye mom ba ko har yanzu ke yarinya ce…. Wallahi mom na cikin matan da annabi zaiyi alfahari dasu…. Amma kin dinga cewa in tuntube mom kisake tunanin duk kyan halinki baki kai mom ba……. Wallahi anty ni kuwa nasan mom kuwa zahirinta da ba dinta Amma ki sha kurumci kinji duk ranar da gaskiya tayi halin ta zanga wani irin motion zakiyi agun….. So muje gun dad kafin kin cigaba da ban labari JALAL ina son sanin wani Abu game da mom da Kuma auren su…. Salma tace bari muyi sallah tukunnah ko mikewa sukayi salmah ta shiga wanka ita Kuma nasmat ta cigaba da tunanin lallai kuwa akwai hargitsi a rayuwae su dama wa zai so yahada zuri’ar da mom wallahi koni ina da da bazan bari ya auri zuri’ar ki ba…. Saboda shi Hali gado ne Kuma duk abinda kayi Sai an Maka…. Ina tsoron ranar da wasu zasu fara bibiyar yayan mom Dan aiwatar da munnar dabi’ar irin ta mom Allah ya tsare mu kawai mikewa tayi ta shiga bayi tayi wanka ta dauro alwala kowa sallah takeyi bayan sun iddar ne… Ko da adu’ar da yakeyi     ita salmah na rokon Allah Akan ya rabata da makiyanta Dan imba makiyi ba wa zai ma wannan aiki…. Allah Ka tona asirin ko waye me aikata mun wannan aiki wanda ke neman haddasa mana fitina acikin family….. Nasmat kuwa adu’a take Kan Allah ya shiryi mom tun ranar tono asiri Bata zo ba….. Allah wannan masifa daka dora mata ka yaye mata Allah Kar ka kamamu da laifin wasu mu Allah Ka sauwaka mana rayuwa…..

STORY CONTINUES BELOW

      Salmah tace indan kin iddar tashi mutafi Amma Dan Allah little indan zakiyi magana a gaban su dad ki tankwasa harshenki domin iyaye ba’a daga musu harshe…. Albarkar su muke so ba dibar albarka ba…. Nasan you are too harsh nasmat but please control your heart before any action….. Tashi muje….. Kowa sanye da hijab dinta suka fito cike da ladabi da soyyaya ta Yan uwanta ka suna rike da hannu juna sukayi sashin dad…. Dawowar shi Kenan daga masallaci…. Farinciki kwance a fuskar shi me karatu ba Sai nagaya ma farinciki me yakeyi ba…. Burin shi kullum yaga Kan ehmmatan shi a hade sunkuya sukayi suka gaishe shi a tare….. Nasmat tace dad kayi hakuri abisa abubuwan da suka faru 3 days da suka wuce insha Allah ba abinda zai Kara shiga tsakanina da yayata….. Salmah tace dad ka yafe mana kaji insha Allah zamu kasance yadda ka ke so Kuma yadda kowane uba yake son ganin iyalan shi….. Tana sunkuyar da kanta kasa domin kuwa kuka take shirin yi…. Dad matsowa yayi kusa da su ya aje carbi ya rungume yayan shi yana kukan farinciki yace naji dadin yadda naganku a yanzu ba abinda zan ce muku Sai Allah ya muku albarka… Allah yabaku Yaya Kuma wanda zasu muku biyayya….. Kuyi ta hakuri da rayuwa duk yadda tazo muku….. Ba ko yaushe ake dawwama cikin farinciki ba haka Shima baciknki ba ‘a dawwama acikin Dan haka duk yadda kuka samu rayuwa kuyi hakuri da ita, ku Yaya mata ne wanda rayuwar su ke cike da rauni domin ita mace ba mikakiyya bace tanada rauni Dan haka ina muku wasiyya da tsoron Allah….. Indai zaku ji tsoron Allah to insha Allah rayuwarku zatayi muhimmanci….. Allah ya muku albarka…..

     Dad Dan Allah ina so nama tambaya ne Dan Allah dad ka daure kabani amsar tambaya r da zan ma…… Kallon nasmat yayi yace Allah yasa ina da amsar tambaya r zan baki insha Allah indan Kuma bani da ita zanyi kokarin Nemo ta….. Insha Allah indai Bata fi karfin sanina ba Dan haka feel free to ask any questions……
         Tace dad kafin aurenka da mom ka taba cin Karo da wata matsala ko wani kalubale da ka fuskanta…. So dad I need more explanation about your marriage…..ko ka taba cin Karo da kalmomi kamar haka :
AUREN JINSI
LESBIANISM
L. B. N. S
            Dad sai da yayi zufa Amma dake namiji ne ya dake yace safiyya meyasa ki wannan tambaya tace dad you promised me that you will answer my questions…… Zan amsa Miki Amma kafin nan je ki kira mahaifiyarku….. Cikin sauri ta Mike tayi hanyar Dakin mom salmah tayi Amma ba amsa turo kofar tayi hade da salmah Amma shiru…. Shiga tayi inanillahi kawai take furtawa saboda wani irin yanayi data ga mom…… Aciki ta fita hayyacinta sakamakon Kallon vedio da mom takeyi tana kwaikoyan abinda akeyi tana kiran salmah idonta a rufe ta rungume filo tana ta salmah ki taimake ni….. Nasmat sallati takeyi ta yi saurin fitowa tana ta maimaita inanillahi waina illahi rajuoon…. Meyasa ba wanda yake ganin abinda nake gani ko nake ji ne Allah Ka tamaike ni ka daina dora Ida nuna Akan wadannan abubuwan Akan I do na nayi karama brain dinta bazata iya dauka ba…… Amma yau kowa na gidan Sai ya sheda halin ki….. Komawa tayi idonta duk yayi ja tace dad Wai kaje Sai ku taho tare…… No kice mata muna son ganinta da sauri is urgent…. Magana Zata Kuma yi dad ya daga mata hannu Yama akayi idonki yayi ja bayan ba haka kika tashi dashi ba……. Abu ne yafada mun shine mom ta hure mun…….. Komawa tayi ba Dan ranta yaso ba….. Kamar manufuka haka ta tura kofar…. Yanzu gani tayi ba mom Amma wayar nan a gado….. Gadon ta hau ta dauko phone din….. Still akwai password ajiki….. Ya za’ayi na bude kamar ance ta daga kanta Sama taga an sa my password…….. Tsallee tayi…… Ta danna wayar Amma me Zata gani……. Pattern ne farko

         Typing……
By :H. @.S🔵🔴
[3/17, 7:23 PM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
     🔵🔴🔵🔴🔵
          🔵🔴🔵
                🔵

       AUREN JINSI

🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
     🔴🔵🔴🔵🔴
          🔴🔵🔴
                🔴

STORY CONTINUES BELOW

       18-3-2018

                         Typing….. 141 to 145

  Dedicated to maman parteemah and sayyiba maman Arafat khaleesat hydra novel…… Hanan gombe anty na ummu ameerah….. Duk nagode
      Fams Naga adu’oenku nagode sosai Allah yakara mana lfy baki daya…. Allah ya rsbamu da mugun ji da mugun gani…… Kauna daywce Dan haka ina kaunarku masoyana a duk inda kuke…. A fadin duniya…… Haleemah na tare daku…..

 
    🔵🔴HOME OF MY QALAM WRITER’S ASSO. 🔵🔴

      Pattern ne wayar kafin password…… Mikewa tayi Dan ba yadda zatayi ta Bude wayar Amma dai anan…… Indai Zaki na yawo Kuma kura ma na yawo to zasu hadu a hanya….. Mikewa tayi ta dsuko pen da wata jota ta yi rubutu kamar haka……
            “idan Allah yasa kin fito lafiya mom din mu to abban mu abun kaunar mu gabaki daya yana son ganinki…… Dazu nazo Dan inkiraki Sai………. Bata karasa ba….. So Allah yasa ki amsa Kiran na mu cikin gaggawa domin yanada muhimamanci……

             …… Sako daga yar ki me Miki fatan shiriya a Koda yaushe….

        Mikewa tayi zuciyar ta cunkushe da damuwa domin badan wani ikon Allah ba zuciyar ta Zata iya buguwa…..

 
        Kafin ta koma ta tarar an zo neman salmah Amma fir taki zuwa Wai ba gunta aka zo ba dad ne yabata umarnin fita…. Indan Kuma taje ta wulakamta wani to Bai yafe mata…. Mikewa tayi badan taso ba Amma dai Wai ko dady ya manta abinda yasa meta ne yake neman tirsasa ta Amma zatayi biyyaya a Karon nan zatayi soyyaya badan ra’ayinta ba Sai Dan umarnin mahaifinta….. Mikewa tayi tace my little Dan Allah rakani muje mudawo Amma baki da hankali nasmat ce Zata rakaki hirae…. Yau ko ko da datake karama ai bakya fita zance da ita saboda yanzu Abba ya matsa Miki ko…. Fita tayi tana zubar da kwalla Dan ko sunan saurayi Bata so ballatana Kuma wani zance aure….. Duk wanda zai zo gurinta Sai ya zagi iyayenta meye afanin maza……

       Yana tsaye a garden din su…. Da hannu ta me nuni alamun ya wuce ya bita….. Hmmmm murmushi yayi yace abinda kake so ai baka fushi dashi zanyi ta hakuri da halinki insha Allah…. Binta yayi kamar rakumi da jrla…… Zaman tayi daga daya daga cikin kujerun….. Sallama yayi yace aminci Allah ya tabbatar agun ma’abociya kamala da haiba….. Yana ta murmushi…… Amin tace kamar me shirin yin kuka…. An mun izini na zauna ko Kuma na koma…… A hankali ta amsa me ka zauna saboda wasu dabi’unsa na burgeta Sam baya fushi duk irin abinda Zata me Amma Sai dai yayi murmushi…… Can nesa da ita ya zauna….. Yace salmah kiyi hakuri da mutum me naci irina….. Ni ban iya son abuba ba haka ban iya kin Abu ba salmah bazan cika ci da surutu ba Amma dai kiyi hakuri da mutum irina daga ganin yanayinki tilas aka saki fitowa to ina me Kara baki hakuri…… Salmah hausawa nacewa indan kaga kare na shinshina takalmi hakika dauka zaiyi….. Ban San komi akanki ba Amma Dan Allah ina so kibani dama Dan sani koni waye Kuma kema insan wayake……

       Nagode abisa namiji kokarin dakayi wajen daukon wannan takalmi Amma Kash Sai dai bakayi sa’a ba domin kuwa wannan takalmi daidai yake da kabewar Kan kabari bacikin ci me taushe ni salmah na Haramta ma kaina soyyaya kamar yadda uwa ke Haramta danta nono a lokacin da ya wuce shan shi badan baya so ba aa Sai Dan sauwaka kai….. Kaima zan baka hakuri kamar yadda kake yawan fadan mu saboda nasan kasan muhimamanci shi to kayi hakuri da salmah ka dauko cewa baka taba sanin salmah Inga indan kayi haka zaka hutar da zuciyar ka daga shiga wani Hali…. Da ace zan Kara soyyaya akaro na uku zan iya aminta da kai Amma bazan iya ba zanje inci gaba da yin azumi kamar yadda nasaba…… Dafatan ka fahimci ni…… Na fahimci Amma dai Dan Allah ina so kibani dama akaro na uku Dan ki tabbatar da cewa maza suna suka tara….. Duk da ban San makasudin abinda yafari dake ba Amma na tausaya Miki…. Dan Allah ki bani dama….. Tace mallam ina Fata macece ta haifeka ko gyada mata kayi yayi to dan Allah inci darajar ta ka kyale ni da batun soyyaya… . Nikuma Dan Allah inci darajar dady kibani dama…. Na janye maganar so Amma kibani dama inkasance muku Yaya keda nasmat Dan Allah…….ba tace komi ba saboda suna bukatar wanna sashin…. Zanyi tunani ko……. Nagode

STORY CONTINUES BELOW

       Yace muje motor Dan Allah inbaki sakon kanwata patient…… Aa kabar shi kawai…. Aa bafa naki bane Kuma tun yanzu za’a fara gwale Yaya… Bin shi tayi….. Bude mortar yayi ya dauko Leda cike da kayan kwalama…… Kamar tayi tsalle saboda yawanci cimmar ta ne aciki… Dan tunda tazo Bata samu kwanciyar hankali yin shopping ba….. Thanks kawai tace….. Shi Kam Jan motar shi yayi yana dariya mata mata sai a hankali…..

       Shiga tayi tarar da dad da nasmat na zaune yana Bata lbr yarintar ta tana ta dariya….. Zama tayi ta Bude musu ledar….. Ta ma manta dad na gun tace little ingaya Miki munyi yaya mu kinga bamu ba wahala…. Ko ba kya so….. Nasmat tace ina so mana….. Sai lokacin mom ta fito tana ta wani yatsine yatsine….. Kusa dad taje ta zauna…… Mikewa tayi da sauri tana taushe hanci Alhaji kaga dalilin dayasa naki fitowa Kenan ban San warin tureren nan ai Bata karasa ba Sai amai……

               Tofa inji nasmat….
            Typing……
By :H. @.S🔵🔴
[3/18, 2:26 PM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
      🔵🔴🔵🔴🔵
           🔵🔴🔵
                  🔵

  
   AUREN JINSI

🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
      🔴🔵🔴🔵🔴
           🔴🔵🔴
                 🔴

    1 8-3-2018

                      Typing…. 146 to 150

        Dedicated :to my mamee jinjina gareki……

      MASOYANA KULLUM INA JI DAKU WALLAHI IRIN SOSAI DIN NAN :
                   [3/18, 8:27 AM] ‪+234 818 872 0633‬: Aunty Halima ashe kece ma kika wallafa littafin, Allah ya qara basira da ilimi mai albarka.
[3/18, 10:30 AM] ‪+234 818 872 0633‬: Assalam, gaskiya aunty na jinjima miki sosai da wallafa wannan labari, kuma ni Hafsat Ahmad( ummu musayyib) na miki fahimta ta kwarai, saboda mostly abin dake faruwa ne a rayuwar mu na yau, as u said. Jinjina gareki my Aunty, jinjina sosaifa👍👍👍👍👍
[3/18, 10:35 AM] ‪+234 818 872 0633‬: Kuma don Allah aunty Halima, wani procedure zan bi na samu part two din, kiyi haquri dani nasan aiyuka sun miki yawa. Allah yayi mana taimako.
[3/18, 11:08 AM] ‪+234 818 872 0633‬: Pls ya ake shiga wattpad din, i need more enlightenment my aunty, ina yinkine da littafinki shi yasa nike ta bi, kuma kin iya girmama baqo bakya da qyaliya duk da yawan aiyukan dake kanki, haka akeso musulmi na qwarai ya kasance, thanks a lot with ur concern.
[3/18, 11:28 AM] ‪+234 818 872 0633‬: Thanks a lot my aunty i will try my best🙏 Allah yasaka miki da Al- Janna madaukakiya.
[3/18, 1:41 PM] H.@.S🌺🌸: [3/18, 1:25 PM] ‪+234 903 644 4578‬: Godiya cikin tireloli gwanarmu kuma tawan am proud of you and luv u irin totally din nan💞💃🏻🌹

Up up uppp tawan….Allah yakara kaifin basira’lpy qami da zakin hannu ya kareki da sharrin masharranta makiya da mahassada… Amin ya Allah👏🏻

Allah sarki nasmat ke kadai Allah yake nunama  kazantar da mom takeyi aboye Wanda dad da salmah basa gani🤔🤔

Ashe salmah haka yafaru tsakaninta da kamal anya ma mom bace tasa group din tayi txt din da kamal din yagani🤔🤔

Allah yatona asirin mom
[3/18, 1:26 PM] ‪+234 814 297 0812‬: Ameen sistersm
[3/18, 1:27 PM] ‪+234 818 261 4435‬: Itace mana
[3/18, 1:27 PM] ‪+234 818 261 4435‬: Ameen mom za’asha kunya💃
[3/18, 1:28 PM] ‪+234 903 644 4578‬: Harna hango action din da dad zaidauka akanta
[3/18, 1:28 PM] ‪+234 706 646 0968‬: Mum dai anji kunya Allah ya shirya
[3/18, 1:29 PM] ‪+234 903 644 4578‬: Ameen yarabbi
[3/18, 1:30 PM] ‪+234 818 261 4435‬: Hmmmm abun ba’a mgn.
[3/18, 1:31 PM] ‪+234 903 644 4578‬: Ina team nasmat ne kufito mana
[3/18, 1:31 PM] ‪+234 814 297 0812‬: gamu
[3/18, 1:32 PM] ‪+234 706 646 0968‬: 👆🏻
[3/18, 1:33 PM] ‪+234 903 644 4578‬: Ashe dai akwai
[3/18, 1:33 PM] ‪+234 903 644 4578‬: Nayi zaton kuna bayan mom ne🤣🤣🤣

              Meneel less kike ko wakike ni haleemah Abdullah bani da lokacin makiyi saboda soyyayar masoyana itace agabana…… Kamar yadda kike wa kanki ikirarin ke yar lesbianism ce to ina Miki adu’a Allah yashirya ki…. Yasa ki gane…. Kuma ni nayi rubutana ba Dan irinku bane…. Saboda duk abinda Allah yace yes Akan shi ba wanda zai ce no…… So Allah ya dorani akan ku Kuma bazan daina rubutun ba har Sai haka ta cimma nasara insha Allah…… So fans meye ra’ayinku akan rubutuna indan da Barna ku fito kuyi magana please…… Kuma ku mayar ma yar lesbianism din nan amsa akan abinda tace meyasa nake tona musu asiri……. So I need your comments yafi na ko yaushe….. Tare da adu’a neman shirya wa masu Hali irin na su mom da mennel ko waye..

     🔵🔴HOME OF MY QALAM WRITER’S ASSO 🔵🔴
      Kusance tare da alkalmina Dan fadakarwa illamantawa tare da wa’azantarwa…. Sai ni yar mutan jasawa…. Yar gidan babanta…. Makiyi na muku Nisa insha Allah.

       ………. Mom a Mai kawai takeyi…. Hankalin dad da salmah ya tashi Amma nasmat ko ajikinta ita irin basajar da mom keyi ne yake Bata mamaki Sai tayi Abu tazo tayi kamar ba ita ba jero mata sannu kawai sukeyi…. Dad da yayi yunkuri matsawa kusa da ita…… Matsawa takeyi tana daga me hannu tana to she Hanci…. Salmah ce tace dad kaje ka zauna barin taimaka mata ta shirya jikinta Naga kamar turaren jikin ka ne Bata so Amma ba komi mom muje bayi ki wanke jikin ki……. Nasmat na zaune a inda take tace dad Wai yau kasiyo wannan tureren ne…… Shima da taikaci da haushin mom ya isheshi yace aa shine perfect perfume din danake afanin dashi Kuma ita ma dashi take afani Amma ban San ko meye matsalar ba…… Tashi ki gyara na gun please ki dawo muyi maganar mu ita Kuma taje ta karata can da fielinta….. Cikin lokacin kankani taga ma ta dauko kasko wuta tasa turere wuta kamshi ta ko ina……. Salmah da mom suna can bayi Ana Abu daya Wai ta Dan rukon da salmah tayi wa mom shiyasa mom jin dadi har take tunanin ina ma su dawwama haka mana saboda tsabar jarabarta salmah tace mom barin je in gyara indan kika Bata ko tunda kin gama ko Zaki ciro wannan kayan in daureye su a engine       mom kamar me jira ta hau kofa Kaya agaban salmah salmah sauri tayi Zata fita Amma mom takirata tace zo ki Ja mun zip dinan Dan tunda suke mom Bata taba cire Kaya agaban su ba tun suna Yara ballatana da suka girma……. Juyowa tayi Amma Sai ganin mom tayi ba Riga ko bra babu da sauri ta juya tace mom indan kin gama zan dawo nah dibi kayan kinji dariya mom tayi salmah watau kumyata kike ji ko ai ni mahaifiyar ki ce Dan kinga abinda yafi haka ma ai ba matsala bane…… Saboda akwai sirri tsakanin ya da uwa…. Dan haka juyo ki GA mahaifiyar ki……. Aa mom bazan iya ba indan kin cire dai zan dawo….. So salmah yanzu Kenan indan naje nasa miki naked for example ya zakiyi juyowa tayi Dan kallan mom din su a tunanin ta tasa kaya ne take wannan maganar juyawar datayi Dana sanin…… Ta mom ce tsirara abinta…. Fita salmah tayi a dari…… Tana rufe ido meya samu mom ne haka…… Data ke Abu kamar tabbayiyya…. Fallon dad din su ta koma ta samu guri kamar Kwai ya fashe mata aciki….. Nasmat Kam da lbr ya dauko dadi taga salmah kamar wace tayi wa sarki karya tace sis lfy ko jikin mom dine….. Kai ta gyada mata….. Oho ai da sauki indai mom ce Sai kin GA abinda yafi haka Wai ke me uwa mumina ko to Allah ya taimaka…. Dad ina jinka salmah meyafaru ne…… Nasmat tace me zai faru kuwa bayan ta nuna mata Hali Kuma…… Salmah kwalalo ido tayi….. Waje wane Hali Kuma…… Ta manta ashe ita kadai tasan abinda mom keyi tace halinta na kirki mana ko akwai wani bayan wannan ne……

        Dad ina jinka to ranar da ka koma zance tafito ko bata fito ba…… Yace ta fito Amma fa nasha tsayuwa har Sai da kafata tafara zafi sosai…… Kuma ranar ma ban samu wata kulawa ba Amma ba kamar ranar farko ba data biyu…… Bayan wata daya da haduwa da nusaiba mun fara sabawa a wannan lokacin Dan har a waya mukan Dan gaisa duk da lokacin ba kowa ke da wayar ba….. Watan mu shida da nusaiba iyayen suka shiga zance…… Amma a lokacin ne wata kawarta ta sameni da wata magana……
    

[3/19, 9:31 AM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
    🔵🔴🔵🔴🔵
         🔵🔴🔵
               🔵

        AUREN JINSI

🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
     🔴🔵🔴🔵🔴
          🔴🔵🔴
                🔴

 
         19-3-2018

                            Typing….. 151 to 155+

   
          
             Dedicated : to my loves…..
          Duniya dai guda daya ce kuma acikinta ake gyaran aiki duk abinda kayi me kyau da Mara kyau zaka gani….. Lahira gida biyu gareta kuma dole mutum daya zai shiga ko wuta ko Aljanna…. Indan bakaga mutum a Aljanna ba to kai leka wuta haka indan baka GA mutum a wuta ba to yana Aljanna duk wata rai tana ma kanta kwadayin Aljanna ne…. Ba wata rai da Za taso ace tashi ga…… Dukkanmu ba musan makomar mu ba….. Ni bani da wuta bani da Aljanna….. Nima neman Aljanna nakeyi…. Ina rokon Allah ya azurta duk wani Muslim da Aljanna….. Wallahi kusani masu yin lesbians ban yi rubutuna Dan cin zarafinku ba kodan tonon asiri…… Asali ma banyi tunanin zan iya rubuta littafi ba ballatana har in tabo wannnan sashi…. Cikin ikon Allah wata tazo tasame ni da wannnan maganar domin kusan 80% na lbr yafaru….. Akanta so kuga ban Dan ku nayi rubutu ba…. Indan na tabo wani sashin na rayuwarku to kuyi hakuri burina shine inga mu Akan hanya madaidaciya…… Wata me suna irin na jinya ban sanki ba ban kuma San kowaye ke ba…. Amma Naga sakonnki…. Jiya.. Kuma rubutuna jiya Dana sa sunan wata ba dake nake ba Amma tunda suna yazo daya Hali iri daya Sai dai gari da yabanbanta ku…… Ina muku fatan shiriya Allah yashirya mu baki daya…. Allah ya hada sunanku da zuciyar ku Akan aikin alkhairi…. Ya Allah ina rokonka wadannan bayi naka ka ganar dasu kasa zu ma abin alfahari acikin alummah……. Kuma duk zanyi accepting naku….. Harda wanda basu ji sunan su ba…….

  
       🔵🔴HOME OF MY QALAM WRITER’S ASSO. 🔵🔴

 
           Wata kawarta me suna Rasheedat suna ce mata Rash har Cikin office dina ta same ni anan kano lokacin ba amun transfer ba…. Security suka so hanata shiga Amma nace a kyaleta…. Saboda kawar madam ce…. Nikuma lokacin kamar wawa haka nazama duk abinda nusaiba ke so ina son koda kuwa ba daidai bane….. Saboda irin kyau Hali na mahaifiyarku…. Tunda Allah ya hada ni da nusaiba ban taba ganin ta da gyale ba kullum tana Cikin hijab da nikab ko zafi ne ko sanyi…… Danaje makaranta su mukayi bincike kowa ya yaba da hallayarta da Kuma kokarinta wajen haddar alqur’an dakuma wasu littafai…. Har suke sheda mun cewa da tana da ra’ayin karantarwa to su zasu dauke….. A lokacin akwai wata malama suna ce mata Wai malama sa’ido 👀    har mun gama abinda ya kawo mu abokina yace wa mudeer na makaranta Amma Dan Allah Baku da wata mallama mace ne…. Domin mace tafisa ido Akan yar uwarta kuma Zata fi gane aiyukan dallibai mata…… Dariya nayi domin Sulaiman mutum ne me son bin kwakwafi….. Nace Amma ka manta Allah yace kada kubi didigi dayawa yace a maganar aure fa Sai an jasasa ko mallam Za mu dauko bara gurbi ne muna sa ran an mana kyankya sa me kyau Dariya mukayi dukkan mu domin daddy su fatee akwai barkwanci yace muna da mallamai mata Amma wace take sashin secondary mutum daya mallama faee’zah barin kira muku ita…. Amma fa gaskiya kun burgeni saboda abinda yasa muke samun matsala Kenan a aure Harda matsalar rashin bincike….. Kiran wayarta yayi…. Ba’afi mintuna ashirin ba ta shigo…. Mudeer din ya gabatar da mu agunta sannan ya fita domin bincike neman aure sirri ne……. Watau nasmat a wannnan ranar akwai irin kalmar da kika ambata wanda mallama faee’zah nan ta fada….. Bayan bayani da daddy su fatee yagama mata….. Yace mallama faee’zah ke macece kuma uwa GA wasu nasan koda ace Allah Bai baki hsihuwa ba to hakika ke uwa ce domin kuwa ke mallama mace…… Mallama faee’zah batare da na cika da dogon bayani ba muna so ki mana bayani a matsayinki na mahaifiya wace burinta kullum taga yayanta maza da mata sun samu mata nagari suma maza sun samu maza nagari….. Ko ba haka bane tace wannnan gaskiya ne…… Abokina dayyab yaga daya daga Cikin yaranki yana so….. Shine muke so musamu wani information daga bakin mallqma mace…… Waye acikin su kuma wane class take…… Tana aji biyar na kusa da karshe kuma sunata nusaiba…….. Hmmmm kawai tace ni nasan nusaiba kuwa sosai Amma tunda kunce Allah kuma kun dauke ni a matsayin uwa wace ke son ganin farinciki yayanta…..

STORY CONTINUES BELOW

       Nusaiba ya ce me kyaun Hali tun farkon shigar ta makaranta nan bamu samu wani aibu daga gare ta Asali ma tana daya daga Cikin dallibai da suka daga sunan makaranta nan…… Saboda duk inda zamu je wata musabaka to insha Allah zamu dawo da farinciki…. Ba mu taba competition mun fadi ba….. Haka mukayi ta tafiya da nusaiba har muka zo aji uku na secondary inda daga nan muka fara samun matsala da nusaiba….. Dalilin wata Kawa datayi a aji hudu tunda ga nan nusaiba ta sauya….. Nakan kirata ina mata nasiha…. Zata dauko agun Amma daga baya shikenan….. Muna haka wata magana tazo ta bayyqna acikin makaranta nan cewa Yan aji sheda suna AUREN JINSI a junan su dalilin da ya kusa rusa wannan makaranta…… Nan muka tsaya aka dinga bincike sosai an samo tushen Abu….. Inda wata hajiya ta dauki nauyi wata dslliba daga makaranta nan….. Tana zuwa tana kaima ta ehmmat…. Wanda daga Cikin ehmmat da ake zuwa dasu akwai nusaiba ashe shine dalilin da ya Hana nusaiba kokari a karatu….. Ita wannnan hajiya datake Sawa a kai mata ehmmat tayi karfi sosai a kasar nan wanda bazai sa ta jin tsoron hukuma ba…. Munyi iya kokarin mu Dan ganin mun Hana wannan barnar….. Wasu da dama sun tuba aciki kuwa Harda nusaiba….. Amma Allah shi kadai ne yasan zuciyar Dan Adam……. So iyakacin abinda nasani Kenan Amma Dan Karin bayani kuje ga kawarta Rasheedat Zata fini sani abinda yake a yanzu…….. Duk fa Munyi zufa….. Daga ni har Sulaiman…… Sai dai shi Sulaiman yace mu hakura da ita muje mu nemi wata…… Gaskiya yanzu bana sonta…… Kwakwata…. Nikuma na kafe Akan zan cigaba da bincike har Sai naji meke wakana……..

2
      Dalilin Kiran Rasheedat office Dina Kenan…… Daga bakinta duk abinda mallama faee’zah tafada ta maimaita mana wanda tace da itama tana ciki Amma ita har ga Allah ta tuba….. Amma fa nazlah Bata daina ba domin kuwa yanzu take jin dadi Abu kuma ya bi jikinta……. Shin kataba karban wayar hannu nusaiba kuwa……. Kai bari kaji nusaiba tace zatayi aure ne kawai Dan kare kanta daga zargi….. Amma bazata iya zama aure ba… Dan ita da namiji baya gabanta……. Na karyata Rasheedat a wannan gun Kam domin kuwa irin soyyayar da nusaiba ta nuna mun ba kowa ke samun irin ta VA shiyasa Nikuma na kafe sosai akanta ke lokacin yadda nake ji Akan mom dinku ko kamata nayi tana lesbians din zan iya aurenta Dan ina sonta……..
       Salmah mikewa tayi… Tace dad.
          Kuyi manage da wannan Dan yau Monday akwai busy dayawa.

                 Typing…..
By :H. A. S🔵🔴
[3/21, 9:40 AM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
     🔵🔴🔵🔴🔵
          🔵🔴🔵
                🔵

   AUREN JINSI

🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
     🔴🔵🔴🔵🔴
         🔴🔵🔴
               🔴

    21-3-2018

                     Typing…… 156 to 160

       Dedicated to my friend  suwaiba….

    🔵🔴HOME OF MY QALAM WRITER’S ASSO. 🔵🔴

         Salmah mikewa tayi tace dad Kenan dama andade Ana jifan mom da irin wannan maganar… Yace kwarai kuwa Salmah tun ba’a haifeki ba….. Kowa a lokacin ya kemaci aurena da mom dinku musamman mahaifiya ta…. Wace har tabar duniya Bata wani son mom dinku….. Amma cikin ikon Allah dake mahaifina mutum tsayyaye ne akan gidan sa…. Shi yayi jagoranci akan aure Yace mutum ko halin shi ba me kyau bane… Indan aka jawo shi jiki zai yi kokarin rage wasu munnan halaye ballatana yarinyar nan ta tuba…. Dan meyasa bazamu hada zuri’a da ita ba…… Insha Allah in nusaiba rabonka ce zaka aureta…. Kaji…..

      Lokacin dana jewa nusaiba da irin bincike danayi akanta da Kuma irin solution da muka samu….. Wanda a lokacin nace nusaiba aurena dake yana under probability ne saboda wasu Hallayarki Amma indan Allah yayi komi zai wuce nidai ina so ki Gaya mun gaskiya tsakanin ki da Allah duk wadannan abubuwa danaji a Gari gaskiya…… Kuka tafashe dashi tace Abu daya ne bazan yi musu akai ba…… Duk abinda Kaji daga bakin mallama faee’zah gaskiya….. Saboda Nabi rudin shedan nayi rawa da kidan shi…… Dan a lokaci tabbas na aikata abinda akace Amma tundaga lokacin ban sake bin wata Kawa ba….. Kuma ita rasheedat tayi ne Dan Bata kaunar farinciki na….. Shikenan ni zanyi hakuri da aurenka tunda kona aurenka ma zargi ne zai cigaba da yawa aikin mu wanda zai Hana mu Zaman lafiya…… Mahaifiyarka Bata sona to wazai Soni……

STORY CONTINUES BELOW

             A haka nacigaba da neman hujjuji Amma tun daga nan ban sake samu wani mummunan lbr ba… Ranar danaje zan ce nakarbi wayarta Dan Kara tabbatar da ma kaina abubuwa….. So da wayar natafi gida a tunanina Zata hanani Sai naga tabani……. Ina isa gida na hau bincika wayar Sai dai kuma abinda ban fahimta ba….. Shine duk gurin danake tunanin zan samu hujja ban samu ba….. Facebook tayi log…. What’app kuma babu….. Sai gallery Dana shiga…. Banga komi ba Sai pictures na frnd dinta….. Haka nidai nagama iya nawa…… Nidai ina son nusaiba…. Sai lokacin wasu kyakyawan hallayarta suka bayyana….. Nidai nayi na’am da ita Dan haka maganar aure ya kankama…. Nida mahaifina kawai muke shirin mu duk yadda zanyi a lokacin Dan shawo Kan hajiya abun yaci tura……. Da kyar dai Alhaji yamata nasiha tafara sa hannu acikin hidimar bikin……

        Bayan auren mu da wata daya nusaiba tafara shige da fice….. Wanda kullum take ce mun gidan su take zuwa….. So bana son zarge ta saboda tun farko munyi gudun wannan matsalar…… Hajiya ta tayi na’am da nusaiba saboda irin kula da girmamawa datake Bata…..

     Shekarar mu  biyu da aure sau uku mahaifiyarku tana fari……. Wanda nakasa fahimtar zahirinta.. Duk lokacin data samu cikin Bata kara farinciki da walwala har Sai inba cikin nan…. Dangina sukayi cha akan mu cikin su kuwa harda hajiya… A cewar su Yan lesbianism basa barin ciki ajikin su….. Ban taba sa’insa sa’insa da kowa ba Sai a wannan Karon domin cin fuskar yayi…. Dalilin dakika ga Yan uwana basa zuwa gida na Kenan…….. Muna cikin shekarata hudu Allah yabata wani cikin….. Tasha wahala sosai….. Ko nace mun sha wahala Amma kuma me cikin har wata biyar Bai bare ba….. Sai zuwa tayi tace mun tana so a xubar da cikin nan…… Nazata mafarki nakeyi…… Meyasa kike so a zubar tace Bata shirya haihu ba…… Sai lokacin na gano abinda ke faruwa tun farko ashe ke ki zubar da cikin da kanki….. Fushi na dauka da ita sosai……

        Dad to meyasa take son zubar da ciki….. Kuma Kai alhalin kana son haihuwa….. Cewar Salmah….. A cewar ta Bata shirya haihuwa ba….. Haka muka cigaba da xama da ita…. Cikin fushi Dan ko ganinta bana son yi….. Saboda duk wanda Bai sonka da arxiki yaya ai kaine bayaso….. Na dauki mummunan mataki bisa cewa muddin ta zubar mun da ciki wallahi saina daure ta…… Lokacin ne ya kamata Inga tashin hankalinta sosai Amma Sai kuma naga tafi farinciki domin kuwa kullum kawayrnta jela sukeyi….. A haka har ta haifeki Salmah….

  
             Kina wata goma a duniya aka mun transfer….. Bancika zuwa gida akai akai ba….. Ina can naji wani lbr wanda shine yayi sanadiyar rasuwar hajiya ta…… Kanwata wace muke uwa daya da ita….. Muhibbat Sai ta dawo gidan mu da kwana abisa umarnin mahaifina…. Dan hajiya Sam Bata so…… Dawowarta gidan nan ne……. Ya farar da tsananin gaba tsakanin hajiya ta Dani…… Wai cewar Muhibbat bazata iya zama agidan nan ba saboda mom dinku na nemanta cikin dare……… Ni kuma lokacin hajiya ta nemi lalle Sai na saki nusaiba Amma ina tunanin yarinya ta wazai rike mun ita……. Kuma nasan halin Muhibbat indai hajiya Bata son Abu to ita ma fa bazata sosahi….. Ba…. Alhaji na Yace karabu da zancen mata kawai…. Kullum su abokan shedan ne………
 
     Allah Ka jikan hajiya tundaga ta kwanta jinya….. Dana zo dubata ba laifi ta sake Dani kuma ta dinga bani shawar wari…. Game dake Salmah da Kuma halin da zaku fiskanta nan gaba…… Tace kayi kuskure yadda da mace…… Amma nasan Allah ne yajarbeka to Allah yabaka ikon cinyewa ni baka taba mun komi ba….. Dan haka nayafe ma duniya da lahira…… Yan uwanka kuma ka rike su mussaman Kanwata….. Karka yi fushi da ita Dan wallahi ita ce akan gaskiya…….

             Typing…..
By :H. @. S 🔵🔴
[3/21, 11:56 AM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
     🔵🔴🔵🔴🔵
          🔵🔴🔵
               🔵

STORY CONTINUES BELOW

    AUREN JINSI

🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
     🔴🔵🔴🔵🔴
         🔴🔵🔴
              🔴

  21-3-2018

                   Typing….. 161 to 165 

       Dedicated to all hafst

🔵🔴HOME OF MY QALAM WRITER’S ASSO. 🔵🔴

 
     
   
  
        Kasan mu mata akwai kirsa kayi hakuri da yan uwanka…. Kuma kayi kokarin wajen tsare iyalanka…. Dayyib rayuwa na cike da kalubale….. Matar ka halin ta ko kadan Bata rage shi ba Sai ma ci gaba da yayi ni mahaifiya ce dake son farinciki danta…. Ba wau bana son farinciki ka bane aa kawai burina Inga gabanka tayi kyau…… Wannan wasiya ta ce agareka ka kula da tarbiyyar yaranka…. Allah yamaka albarka ku dukkanku….. Ni ciwon zuciyata ya sani a gaba bana ji zanyi wani Nissan kwana….. Amma indan Allah yasa ina cikin masu tsawon rai to da duk yayanka mata ni zan karbe su………
      
       Dad Kenan hajiyar ka tasan dabi’un mom kafin ta mutu…. Kuma dad meyasa baka yadda da maganar ta VA bayan ita ta kasance mahaifiya agareka……. Nasmat bana ki bin maganar mahaifiyata bane Wai ko Dan ba gaskiya bane aa Sai dai duk abinda zakayi kayi bincike kuma kasamu hujja kafin aikatar wani hukunci…… Ban taba samu wata sheda ba…. Kullum mom dinku aikin alkhairi ga taimako shiyasa na kasan daukon wani hukunci a Kai ba…….. Tunda nake wasiyar hajiyata Bata taba damu na ba Sai lokacin da mahaifiyarku ta samu cikin Nasmat nan ma lokacin da ta sake zuwa akan ai ya daya ta ishe mu rayuwar duniya…. Dan haka daga wannan cikin bazata sake haihuwa ba… Ni kalamanta basa damu na ba Dan ganin nakeyi har yanzu yarinya nake daukon ta……

   Daga lokacin da salmah ta isa aure muka fara cin Karo da wasu matsoli da dama….. Hajiya ta tadawo mun sabuwa ina tuno maganar ta sosai nacewa in kula da yarana….. GA kuma duk mata Dole na zauna Dan ganin nacika umarnin mahaifiyata…… Hankali na Bai taba tashi ba Sai yau da Nasmat ta jero min wadannan tamboyoyin….. Na kadu iya kaduwa….. Ko a ina tasa mo wadannan kalmomi kamar haka…..
AUREN JINSI
Lesbianism
L.B.A.N.S

        Wannan kalmar ta karshe ce ban San metake nufi ba ban kuma San inda akayi kika ganta ba….. Nidai naci Karo da ita a wani diary dake hannun mom din na ganshi acikn wardrobe nata…… Wannan dawowar dakuka ga nayi gida ya dameni sosai Kan tabarbarwar auren salmah narasa solution…. Shiyasa na dawo gida Dan tabbatar da kowace hujja….

      Salmah tace dad Kenan kaima kafara yadda da zargin mutane akan mom din mu to nidai indan kowa zai yadda ni salmah bazan taba yadda ba…. Dan haka nasan akwai masu Bina da sharri ashe ba akaina kadai yakare ba…… Shi Kenan mutum inyayi Abu so daya ya tuba kuma bazai fita daga zargin mutane ba…… Ya Allah Ka tona asiri kowaye me Bata mana zuri’a…… Allah ga bayinka ba Suda karfi basuda dabara…. Bamu da illim Allah duk wata yarda Kai muka Bawa…. Ka kawo mana karshen wannan alamari…… Da kuka ta karasa domin ita akwai tausayi….. Ashe ita nata kadan ne akan na mahaifiyar su…..

        Nasmat tace anty salmah Kenan… Rayuwa ba tabbas yanzu duk abinda kake tunanin Bazai faru ba Sai kiga yafaru abinda kake tunanin a duniyar tatsuniya yanzu Sai kiganshi a duniyar gaskiya….. Saboda haka kije kiyi aiki da hankali ki daina tunanin da dora ma wasu zargi domin zargi haramu ne….. Ni bazan karyata wadannan lbr ba ba kuma zan gasgasta su ba….. Har Sai ranar Hakan ta zo…..
      To dakike cewa ba kyau zargi wa kike zargi mom ko….. Nasmat nasan dukkan hope dinki bazai wuce kanta ba…… Amma ni bana tunanin mom zatayi wannan aiki…. Saboda irin tsoratar damu datake yi akan muguji kawaye banza… Da Kuma kowa ce irin hallaya da zata jefamu zuwa Dana sanin…… So kuma wannan kamilar matar kike wa wannan zargi ko…….

STORY CONTINUES BELOW

     
        Bayan 2months…… Mom Kam ciki ya bayyana ajikinta…… Duk hankalinta ya tashi…. GA kuma jarabar son salmah dake adabar ta tarasa ta ina zata fara…. Ranar da daddare    mom ta fito shan iska a cewarta…… Domin Ana zafi…… Tana zaune shedan nata kitsa mata abubuwa da dama….. Mikwa tayi tsam tayi Dakin yaranta…… Nasmat ce kawai a kwance inda salmah na bayi tana wanka domin zafi da ya isheta…….. Mom ganin haka ne yasa ta karasawa hanyar shiga ban daki…… Nasmat taji kamar motsin mutum Amma dake su biyu ne abun Bai dame ta ba……… Baccinta tacigaba da yi… Mom turo kofar tayi ta shiga bayi….. Ta kashe glob din….. Sannan ta rufe kofar bayin……… Salmah da tsoro yagama kamata….. Dan ta juya baya ne…. Bata ga kowaye ba….. Sai ji tayi an kashe glove din ihu tayi taji an sa mata harshe a baki Ana shafa ta ta ko ina wutsil wutsil takeyi Amma ina dake tana cikin bahun din wanka ne….. Ta kasa mikewa wa….. Nishi takeyi Sama Sama saboda hancinta dsyake toshe……. Mom Kam iya kokarin ta ta dage……. Sai ta kaima hakar ta ruwa……..

      Nasmat ce ta tashi Dan rage Mara……… Mikewa tayi ta danna wayarta haske ya kawo…. Ganin ba salmah ne yasata…. Mikewa jin motsi mutum a bayi ne yasata tunanin wanka takeyi…… Ta dade tana jiran fitowar ta Amma shiru Bude kofa tayi tayi waje Dan zuwa bayin mom din su……

      Salmah ta rasa waye wannan kuma tana jin kamshin turere irin na mom kuma da yanyi jikin Amma dai Bata tunanin mom ce…….. Da sauri mom ta sake ta kafin salmah ta   tashi har mom tafita…….

     Mom na fita Nasmat nadawo wa…… Mamaki ne bayyen bisa fuskar kowane su….. Naje Dakin dad dinku ne….. Oh ni kuma naje bayin ki ne……. Saboda salmah na wanka….. Ayya ina tunanin har kunyi bacci……

        Salmah Bata karasa wanka ba ta fito daure da towel….. Tana rarraba ido…… Ba Nasmat Sai lokacin Nasmat ta shigo….. Ke waye yashigo Dakin mu…… Ko kece kika sameni bayi……… No kawai tace tana hawa gado…….

               Typing……
By.:H. @. S 🔵🔴
[3/22, 9:14 AM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
     🔵🔴🔵🔴🔵
          🔵🔴🔵
                🔵

   AUREN JINSI

🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
     🔴🔵🔴🔵🔴
          🔴🔵🔴
                🔴

  22-3-2018

                   Typing….. 166 to 170
         Kick off your shoes, take a break, crank the tunes, dance & shake, light the candle, cut the cake. Make it a day, that’s simply great!!! Happy birthday sis mommy Yara
🎁🎁🎁🎁🎁🎁🎁🎁🎁🎁🎁🎁🎁🗝🎁🎁🎁🎁🎁🎁🎁🎁🎁🎁

    Dedicated to you my mommy Yara today is your day……

   🔵🔴HOME OF MY QALAM WRITER’S ASSO 🔵🔴

             Salmah ta dade a tsaye… Kunna glove din dakin tayi…. Nasmat mikewa tayi tace Wai meyasa sa miki ne…. Naga ko wanka ma baki gama…. Kali jikinki duk kunfa….. Wani Abu ne yafaru a bathroom din…. Wallahi akwai wanda yashigo gida nan little sis….. Anya kuwa yanzu fa 12 na dare… Waye zai shigo gidan nan yanzu…. In fact ba’a ma taba samu haka ba Sai yau…… To nidai ina jin kin tsora ta ne kawai…     Taso muyi magana…. Wallahi ba tsorata nayi ba…. Ina bayan gida Sai ji kawai nayi an kashe glove an shigo cikin bayi kuma ban San ko waye ba…..

    To me aka miki a bathroom din……. Tana jin shakar fada ma Nasmat Dan tasan Zata iya cewa mom ce…… Kibari kawai…. Jin hannu nayi yana yawa a jikina ta ko ina kuma ba damar yin ihu saboda a hade mun baki…… Sis wallahi ina jin tsoro Kar dai ace aljannun gare ni….. Tunda kince bakiga kowa ba….. Amma ke baki ji muryar kowa ba….. No ba’ayi magana ba…… Amma dai Abu daya dayake mun yawo a brain shine…. Kamshin turaren irin na mom ne……. Hmmm Kawai Nasmat tace….. Yaza’ayi kice irin nan mom bayan ke kin yadda da mom 100%    so ina tunanin aljanu suka fara bibiyarki……. Ko anty….. Kai Nima nafi zargin haka Amma dai zan dage da adu’a……. Kinga yanzu fa dare ne so Kar kisa aljannun naki su dawo kanmu duka…… Tana dariya……. Oho ke abun Bai dameki ba ko….. Aa ni kuwa yadama tunda Nima lokacin danayi nawa aljannun ai Bai dameki ba ko asali ma har Mari nasha agunki…… So Nima zan tayaki da adu’a…. Allah yaraba ki da wannan aljannar………

STORY CONTINUES BELOW

      Kije kiyi wankanki ko…… Hmmm ai wallahi ni bana tunanin zan iya Kara shiga bayi ma daddare…… Ke ni dakin ma tsoro yake ban…… Yauwa little naga kamar daga waje kika dawo Amma baki GA kowa ba ko motsi wani…… Aa ni banga kowa ba….. Asalima bayin mom naje kuma lokacin tana bacci…….. Anty night…. Ta juya abunta….. Ai an zo wajen da kuke neman Karin vayani Dan haka bara ku samu abinda kuke nema ba har Sai kun sheda maganata cewa gaskiya……. Indai mom ce kadan ma kika gani…….

     Salmah Kam jiki ta goge ta dauko doguwar Riga ta zira….. Alola take so tayi Amma tana tsoron shiga bayi… Haka ta kara tashin Nasmat akan ta rakata bayin……. Wai nikam bazaki barni nayi bacci bane ko yaya…. Mutum naji bacci kin Hana shi….. To meya faru kuma ko aljannar ce tadawo…… Salmah data zama abun tausayi tace aa sis alola nake so nayi shine Zaki rakani bayi….. Kai anty gaskiya bazan iya ba…. Nima tsoron nake ji…. Amma me zai Hana kije bayin mom…. Kiyi alolar a can…… Ni wallahi tsoron fita nakeyi….. Muje in rakaki….. Amma bazan karasa ba…… Fita sukayi tare….. Nasmat nagaba Salmah nabiye da ita…… Har sashin mom….. Nasmat a falo ta zauna Salmah ta shiga uwar dakin mom…….. Yanayin mom data riske ta aciki ne yasata fitowa da sauri…… Mom na kwance abunta tsirara tana ta fingering kanta…… Kuma taji shigowar Salmah Amma haka baisa ta daina ba asali ma dariya take mata……….

     Nasmat tace har kinyi alolar ne…. A Kawai tace mata…. Amma fa ba alamar ruwa a jikinki ko taimama kikayi…. Dan Allah bana son tambaya…. Muje Kawai…. Dakin su suka koma…. Salmah jiki Sai rawa yakeyi….. Nasmat Kam a zuciyar ta tace Allah Ka hada mu da uwa…. Mukuma haka tamu kaddarar take……. Tasan Salmah Sarai da abinda ya korota…. Domin mom Sam Bata bacci dare…… Da Rana kuwa in tana bacci kamar kasa………

     Salmah haka ta shiga cikin bayinsu…. Domin gaura aljannar ta kasheta akan abinda idonta yake gani……..

             Typing……
By:H. @. S 🔵🔴
[3/22, 1:03 PM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
     🔵🔴🔵🔴🔵
          🔵🔴🔵
               🔵

          AUREN JINSI

🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
     🔴🔵🔴🔵🔴
          🔴🔵🔴
                🔴

22-3-2018

                Typing….. 71 to 75

Dedicated : to Maryam, fateemah, zainab, ummy, seeyamah, useey,

        Ita duk tunanin ta yanzu fa yakare…. Wace irin rayuwa mom takeyi ko zancen nasmat da mutanen gari gaskiya ne….. Kai Amma indai hskane da sun shiga uku….. Hmmm hakan ma bazata faru ba insha Allah mom din su ba halinta bane…. Tom indan ba dabi’arta bane meye afanin yin fingering da mom keyi…. Kuma Bata ji kunya ba….. Kai Allah Ka kawo muna mafita…. Alola tayi ta dawo ta tayar da sallah…. Ta dade akan sallaya har aka kira asuba……. Nasmat Kam baccinta tashe hankali kwance inda salmah ta kasa rintsawa saboda ko Ido ta rufe mom take gani a wannan Hali……. Kowa da adu’ar da takeyi…..

                 Haka gari yawaye kowa yafito dining Dan karya kumallo Amma banda salmah Dan ko kadan Bata son ganin mom….. Dan kunya take ji ta ganta….. Kowa ya matsu ya karya Amma shiru ba salmah….. Dad ne yace safiyya ina yar uwarki ne Wai…. Tana Daki ban San metake yi ba… Jeki kira ta….. Mikewa tayi tayi hanyar room dinsu   tarar da salmah tayi hsr tafara bacci…. Dan jiya Kam batayi bacci ba…. Bubbuga gefen katifar tayi…. Salmah tace lfy….. Lfy mana muna can muna jiranki ke kuma kina bacci ko…… Ayya Wai Kari…. Ni ba yanzu zan karya ba saboda yanzu bana jin dadi jikina sosai…… Kefe baki tayi nasmat tace ai kadan kika gani nida naje har hospital saboda halin mom Amma ba wanda ya fahmci ni…. Asali ma danganini kukayi da aljannu…… Allah ya sauwake kawai tace tayi waje……

STORY CONTINUES BELOW

   
      Komawa tayi tarar da mom da dad suna Dan hayaniya Amma ganin ta yasa suka sauya akalar maganar da lafiya Bata fito ba kuwa…. No lfy ba lfy… Wai Bata jin dadin jikinta so tana bacci indan ta tashi Zata karya…… Mom kamar da gaske ta Mike meke damunta ne haka barin je induba ta…… Nasmat da sauri ta katse ta da cewa aa tana bacci Bata so a dame ta…….. So zanje Inga ysnayin jikin ne……. No kibarta kawai muci abinci mu kawai…. Ba yadda taso ba ne Amma tasan nasmat da kafiya….. Ko tafi waye naci bara taje Dakin ba….. Dad Kam ko kala Bai ce ba abinci shi yake ci……

     Mom ta kasa cin abinci Sai tunanin abinda yafaru jiya kawai takeyi….. Tana tuno laushi fata irin na diyarta Kai masha Allah, Allah yayi hallita…. Da yanzu naje dubuta dana kara dandana jikin ki ummi salmah…. Allah yasa yadda nake sonki kema kina sona….. Maganar zuci ce tafito fili…… Dad kallonta yayi yace me kike cewa ne….. Hmmm kawai ina tunanin Yara na ne…… Nasmat aje cokali tayi Dan ta kasa cin abinci domin ba salmah… Duk Sai taji ba dadi…… Kallon mom tayi da gefen Ido…… Dad ne yace zo meyasa baki ci ba na koshi ne….. OK….. Mom ce tace nasmat…. Meyasa ba kya son cin abinci ne…. No mom na koshi ne….. Kuma yau Antyna Bata da lafiya so Nima bazan iya cin abinci ba…….

      Dakin ta tafi…. Mom Kam dad ya hade rai sosai yace wannan ne Karo na uku kina ce mun Zaki xubar da ciki saboda kinga ban dauki wani mataki ba ko to kisani ba Wai ina tsoron ki bane…. Ba kuma ina shakar ki bane aa ina kokarin sauke nauyin Dana dauka ne….. GA cikin nan ajikin ki ina kiyi yadda kike so dashi kinji wallahi na rantse miki ranar dana fito miki da ainahin waye dayyib Zaki sha mamaki ba kinga ina kyale ki bane…… Kije…. Kin azabtar Dani nusaiba ko ta gurin hakkina bakya bani hakkina yadda yskamata ko ance miki ni dutse ne……. To wallahi ki kiyayeni…… Nagaya miki.. Kodan kinga naki kara aure ne shiyasa kike abinda kika gadama….. To ashirye nake na kawowa yarana wata uwar….. Domin inda aure aure gareni….. To canja mata bazai min wahala ba fiyeda canja hula…….. Kuma inan ina bincike game dake duk ranar da kika bari na kamaki da wani Abu ko……. Mikewa yayi yabarta…. Ko ajikinta wallahi    saina zubar da cikin nan….. Dama ai Dan haka ne ka like mun kamar cingam ba…

       Dakin su salmah yaje yayi salmah nasmat ce ta amsa….. Inda salmah ke baccinta hankali kwance…… Yace ta samu bacci ne a dad….. Meyasa me tane haka….. Naga fa har ta rame jiya kawai….. Wallahi dad ban San abinda ke damunta ba….. Kawai dai jiya ta kasa bacci tace Wai tanada wata aljana me binta bathroom…… What….

                   Typing……
By :H. @. S 🔵🔴
[3/23, 9:18 AM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
     🔵🔴🔵🔴🔵
          🔵🔴🔵
                🔵

          AUREN JINSI

🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
     🔴🔵🔴🔵🔴
          🔴🔵🔴
               🔴

23-3-2018

                 Typing….. 176 to 180
    
      Dedicated : to sadeeya kano…

          Naga abun alheri Allah yasaka da alkhairi…. Allah yakara budi da daukaka ayi wanda yafi haka….. 🤝🤝🤝🤝🤝

   🔵🔴HOME OF MY QALAM WRITER’S ASSO. 🔵🔴

 

       What me kika ce….. Neman gun zama yayi… Yace bana wasa dake safiyya….. Fada mu gaskiya… Tace wallahi dad iya abinda ta fada mun nake fada ma.. Kasan dai bazan gaya ma Abu makamanci wannan ba…… Jiya ni nayi bacci…. Dan na Riga ta kwanciya…. To tace mun zafi ya isheta shine ta shiga wanka…. Wajen 12am na tashi fitsari Sai naga bathroom din mu a kulle kuma da alama da mutum a cikin Sai nayi sashin mom Dan fitsarin ya matse ni……… Bayan dawowa ta ne na hadu da mom Wai daga sashin ka take…. Ina shigowa Dakin na tarar da salmah a tsaye daure da towel jikinta duk kunfa….. Ina tambayar lfy shine take ce mun Wai waye ya shigo Dakin nan kuma waye ya fita…… Nace mata ba kowa….. Nace ban ga kowa ba… Tace tana bayan gida taji shigar mutum kuma aka rufe bayi Ana ta shafata…….. Inanillahi Kawai dad ke Furtawa….. Hasbunallahu wa ni’imal wakil…… Lahaula wala kuwati illa billahi Azim……. Allahummma ajirni fi musibbati wa’alkfin khairan minha….. Ya Allah meyake shirin faruwa Dani ne haka….. Allah na tuba indan kan bijira ma iyayena Dana yi ne…. Allah Ka yafe mi….. Ashe gaskiyar hajiya ne tace gaba take ji…… Allah na rokeka ka sausata min……

STORY CONTINUES BELOW

       Amma kuma mom jiya Bata je dakina ba ai….. Ita tace miki taje Dakin na a…… OK ina zuwa ki kula da yar uwarki kinji ina zuwa……. Dad duk ya jike da zufa tsabar tashin hankali…… Direct inda yabar mom kan dining nan ya koma tana zaune tana aikin tunanin ta na salmah….. Dan ita har ta manta da wata maganar bacin rai……. Ke nusaiba….. Mamaki take yi Wai Alhaji ke kiranta da ke……. Jiya da yaushe kika je dakina…… Au tuhumata kakeyi Kenan Dana yi karya….. Kana wannan baccin naka ne zaka San naje dakinka ko banje ba…… Jiya har karfe daya da rabi ina kan sallayata ban yi bacci ba….. Ban kuma ganki ba…… To sai a kace ma kuma a wannan lokacin naje ko….. To da wane lokaci kika je bayan nasmat tace 12am nadare ta ganki kuma kika ce daga gurina kike…  A ba karya tayi ba ai naje lokacin zan shiga in kwanta saboda dakina yana mun badadi….. Da na tafi Sai naji motsinka kana karatu…. Nasan kuma indai indan ka biyu bazaka kyale ni da jarabarka ba… Dan haka nafasa shiga nadawo…… To Wai ma meyafaru ne duk kazo ka tsareni da tambaya kamar na ma sata…… In kuma kan sha’anin yayanka ne to ba Kai kade ka haife su ba….. Baka ma San ya haihuwar take ba…… Dan haka a daina tisa ni agaba da tamboyoyi…. Oh nine ban San zafin haihuwa ba ko tunda ni ma macece ko….. Amma na iya kokarin wajen bada cikin ai…… Hmmm ai dama tanan kafi kauri…… Kuma wannan ciki dai ni nusaiba bazan haife shi ba……. OK kawai Yace…..

            Komawa yayi ya tarar salmah ta tashi….. Daga bacci idonta a rufe saboda mafarki datayi…. Tana ta Inanillahi wa’ina illahi raju’on….. Allah kada ka tabbatar mun da wannana mafarki….. Nasmat na gefe tana Taya yar uwarta jimami domin ita ma yanzu Abu tsoro yake Bata ga kuma tasauyin yar uwar ta….. Rungume yar uwar tayi tana kuka tana insha Allah Antyna bazai faru ba da yardar Allah…. Salmah duk jikinta ciwo yakeyi mussaman nipple dinta da suka sha matsa agun mom…. Jikinta ta cire a jikin nasmat saboda zafi…… Dad dinta ta kalla tace dad ina kwana….. Cikin tausayi da kwalla data taru a idon shi Yace lfy daughter yajiki tace la dad lfyta kl fa….. Matsowa kusa da ita yayi Yace yau ko baki gayamun cewa baki da lfy ba   duk wanda ya kalli ki Sai yasan baki da lfy…….

       Tun yaushe ne kika fara jin wannan Abu irin na jiya…. Kanta a kasa tace dad sai kuma ta kasa magana saboda yunkuri kuka data keyi…… Abu biyu ke damunta ga halin datake ciki ga kuma halin data riski mom aciki ga kuma mafarki datayi me cike da tashin hankali…… Rarrashinta dad yakeyi kamar wata karamar yarinya….. Yi shiru baby dad dinta gaya mun ni insha Allah zan miki maganin matsalar ki…… Dad ban taba ji ba ko gani Sai jiya…… Dad ban taba Zatan irin wannan matsalar ba…… Dad banji maganar kowa ba ban kuma gane waye ba…. Banda wata sheda da zan ce gashi waye….. Amma Allah yasan ko waye…. Kuma zai bayyana mana shi cikin ikon Allah….. Da salmah da nasmat kowa kuka yakeyi…. Dad kuwa na share kwalla….. Saboda shi fa yanzu….. Abu kadan yasa bazai ce nusaiba ke wannan aikin ba……. Amma lallai biri yayi kama da mutum….. Domin ba’a taba haka a gidan shi ba…….

        Tashi kije kiyi wanka ki zo ki karya…. Dad tsoron nake ji bazan iya shiga bayi nan ba…… To kije na mom dinku…. Aa dad….. Bazan je ba…. Zan shiga nan din kawai… Ku mun gadi….. Dad dariya yayi…… Yace ina zuwa nasmat nan ai…… Salmah mikewa tayi ta dauki towel Dan shiga wanka… Adu’a tayi kafin tashiga bayi……… Ruwan dumi tasa saboda yadda jikinta ke ciwo…… Tana shiga bahun din wanka…… Ruwa dumi na shiga jikinta…… Sai lumshe ido take yi…… Sai jitayi kamar Ana shafata…… Kuma Ana shan breast dinta….. Ai ihu ta kurma saboda gabadaya a tsoro ce take..
Nasmat na jin ihu salmah tayi maza ta Mike……..

      

                   Typing…..
By :H. @. S 🔵🔴
[3/24, 7:56 AM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
     🔵🔴🔵🔴🔵
           🔵🔴🔵
                 🔵

STORY CONTINUES BELOW

         AUREN JINSI

🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
     🔴🔵🔴🔵🔴
           🔴🔵🔴
                 🔴

  23-3-2018

                   Typing…. 181 to 185

              Note : Fans nayi mistake a wajen page 171 to 175…… Zan sa Sai na sa 71 to 75   dafatan kun fahimta, masu tambaya shine page din.

    Dedicated : to my sisters zainab, zuwairiya, Maryam, rasheeda, momcy, maimuna, Yan uwan albarka… Allah yakara mana son juna amin.

    🔵🔴HOME OF MY QALAM WRITER’S ASSO. 🔵🔴

 
       Salmah yau ko towel Bata daura ba tayo waje da gudu a hanya suka ci Karo da nasmat.

      Nasmat da sauri ta mikawa Salmah zani dake Kan gadon ta daura tace meyasa ki ihu haka ne bayan yau ina zaune a dakin nan kuma idona biyu, ban fa ga aljannar taki ta shigo ba fa, wallahi ta shigo yanzu fa naji Ana shafa ni ina bayan gida, gaskiya ina cikin matsala…. No zauna muyi magana Antyna saboda kin tsorata ne kawai Amma ba wata Aljana dake bin ki.    To nasmat inba Aljana  ba ya za’ayi baka ga mutum ba, kuma baka ji shigowar shi ba kaji Ana shafa ka Ana tsotsan bakin ka… Kai ni Salmah naga tashin hankali wallahi Dana San abinda zan zo intarar Kenan a kasar nan Dana yi zamana a can..
    Nikam in tambaye ki mana ranar da kika je dakin mom alola me kika gani yasa kika fasa alola, ba komi wanka takeyi shiyasa nadawo.. OK…

     Fitar dad yaje ya taho da wani mallami dake kusa dasu akan Yazo duba musu yaransa…. Tare suka taho har cikin dakin su Salmah duk sunyi jugum jugum da su hijab suka sa suka nemi gun zama a kasa…. Tamboyoyi malam din ya musu nasmat ce me amsawa kafin Yazo gun Salmah yace kina mafarki Ana saduwa dake ne.. Tace aa kanta a kasa saboda nauyin maganar, Amma yakike jin jikinki kina yawan fargaba ko kasala.
    Aa, kina yawan tunanin sha’awar da namiji ya kasance dake…

       Shiru tayi anan ba amsa..

     Mallam yace gaskiya Alhaji ina tunanin yar ka Bata tare da aljani domin da tana dauke da aljani Zata dinga mafarki cewa Ana saduwa da ita ko kuma duk lokacin da aljanin zai zo to Zata dinga jin faduwar gaba ko kasala a jikinta…

       Sannan da, da aljani a jikin ta to da bazata taba sha’awar da namiji ba domin zaiyi afanin da wannan damar Dan dauke mata duk wata sha’awar ta saboda zai dinga yawan saduwa da ita har taji namiji ma kamar mace ce agunta.
       Duk da haka bazan ki taimaka Maka ba ga ruwan magarya Dana hada da adu’a aba su dukkansu, su sha…. Godiya dad yayi yace insha Allah… Kuma ku rike azzkar kunji.

         An dade Salmah Bata kara samu wata matsala ba domin kuwa irin sa ido da nasmat takeyi akai kullum zasu kwanta Sai tabbatar su rufe kofa da key, yanzu Kam sun Saba da miqdad sosai kamar yan uwan juna. Shi kam ko a haka ya kasance da Salmah yaji dadi domin yana son wannan family….

       Cikin mom wata uku tana tunanin zubarwa tana tunanin matsalar da Zata fuskanta agun Alhaji Dan cikin nan ba karamar matsala yake Ja mata ba… Ya tauye mata jin dadi gashi yanzu ko Salmah Bata gani ballatana ta rage zafi dan Salmah gabadaya ta kauracewa mom Dan kunyar ta, Shiri tayi ta tafi agunwa gun wata kawar ta da suke irin wannan harkar…

      Tayi sa’a ta samu hajiya a gida… Da murnar ta shiga gaisuwar da suka sabayi wa juna ita mom ke kokarin yi mata tace Dan Allah rabani da kazantar nan ai ni Allah ya ganar Dani nazlah Amma ke har yanzu naga kina cikin ruwa tsudum.. Lallai kuwa so nawa kina tuba kina komawa ruwa yanzu ma kinaji kina so ki zubar da ruwa Zaki nemi gu me kyau… Hmmm wallahi yanzu ba tuban muzuru nayi ba hajiya duk abinda kakeyi indan Allah yaso ka da shiriya Sai ka shiryu… Tun lokaci da na nemi ki bani auren Salmah ki kaki… Tun lokacin Allah yasa mun kyamar abun… Nadawo gida Sai na hau online Dan rage zafi da radadin abinda kika mun na hau Sai kuma naga duk group din haushi suke ban… Matan kuma muni suke mun.. Dan haka Sai na leka cikin group na majalisin sunnah…
STORY CONTINUES BELOW

      Sai Allah ya hadani da wani lbr akan wata yar less..

     Daga bakin shehun malami, sheikh mlm Ibrahim kaduna..

          Wannan labarin yafaru ne a garin kaduna kin San yadda kaduna tayi kaurin suna wajen yin less da kano da adamawa da Kuma garin Jos… Ke duk Nigeria.

            Wani abin AL.-ajabi… Wata budurwa yar musluma tana madugo watau lesbianism ko nace AUREN JINSI wa’iyuzu billah watarana Sai asirinta ya tonu qanin babanta har yasan lbrn Sai yaje gidan yakeyi mata nasiha Sai tace Zata daina Amma bayan yanzu ba Sai taxo gargara wato mutuwa….. Hmmm Wai Allah zatayi wayo… Ransa ya baci Sai yafara dukkanta har zanin ta ya fadi data ji zafin duka Sai tayi waje da gudu tsirara…. Kin San me yafaru kuwa ta share hawayenta….. Tace tana fita…

                  Typing…..
By :H. @. S 🔵🔴
[3/26, 9:28 AM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
     🔵🔴🔵🔴🔵
          🔵🔴🔵
                🔵

  
              AUREN JINSI

🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
     🔴🔵🔴🔵🔴
          🔴🔵🔴
                🔴

  26-3-2018

                    Typing….. 186 to 190

  
         Allah Ka aurta mu da tsoron ka Allah kasa mufi karfin zuciyar mu, Yan uwa muslim da basu da lafiya Allah kabasu lafiya, muda muke da lafiya, Allah Ka kara mana lafiya, wanda suka rigamu gidan gaskiya Allah Ka jikan su intamu tazo Allah kasa mu cika da imani, Amin ya Allah.

1
   Dedicated :  to Balkisu and Amina, Allah yaraba lafiya da sauran yan uwa masu dauke da juna biyu Amin.

   🔵🔴HOME OF MY QALAM WRITER’S ASSO. 🔵🔴

      

           Tana fita ta hau Kan titi tsirara motor ta bigeta tafadi ruf da ciki, hmmm kin San Abinda yafaru kuwa anan take Allah yayi ikon sa wato ta mutu rai yayi halin sa, Kenan Kinga ba’ayi ma Allah wayau kamar yadda muke wa cewa zamu tuba Amma Abu yagagara,   da aka zo yi mata wanka Sai tafara wani irin wari,

        “haka akayi mata wanka Sama Sama aka zo samata linkafani gabadaya yaqi zama ajikin ta in ansa Sai ya cire a haka sukaita Fama sannan yasaku da rokon Allah, wanda zasu mata sallah ma wahala sukayi, Sai yan uwanta yan kadan.
            ” hajiya nazlah ba anan tsoro da frigici suke ba Sai da aka kaita kabarinta wasu kwari dayawa baqaqe da macizai manya guda 3 Sai aka kara haka wani ramin Shima haka har Sai da aka haka guda uku duk Abu iri daya ake samu, babanta yace a sata a na farko, an kinkimota Dan sanyata cikin makocinta suka ga linkafani yayi baqi haka aka sata ciki wannan kwarin suka baibaye ta suna ci,    wannan macizai guda uku suka cire mata baqin yadin sukayi mata tsirara jikinta yayi baqiqirin suka gwale mata kafa, daya yashiga ta gabanta watau al-auranta, daya kuma yashiga bakinta yana sarinta, daya kuma ya kanannade a nononta yana sarinta subhanallah, abin al-ajibi babu wanda yasan tana aikata barna Amma aka rasa masu mata sallah.

        ”  a tunanin hajiyar ai hajiya nazlah tayi nadama domin irin shiru datayi taba ta tayi a xabure take.. Firgita tayi tace lfy,

    ” oh ni nazlah wallahi nayi Nisa a tunanin ban San mekike cewa ba….. Akwai abinda yafaru da daya daga cikin shaharrun mata, watarana ta kwanta bacci Sai tayi mafarki Kan cewa, ta mutu ga mala’iku nan suna ta janta akan fuskar ta, ta na ihu tana neman taimako Amma babu me jinta, janta sukeyi har Sai da suka kaini cikin wani akwati, wannan akwati yana cike da macizai da kunamu, gashi yayi jajur saboda wuta, an cewa ku jefata aciki… Ina kuka haka aka sakani acikin wannan akwati, ina ji ina gani aka rufe ni mala’iku na dukan wannan akwati, GA macizai na Sarina ta ko ina,ga wani mugayen ruwa dayake fito mun ta kasa na, haka kunama ke makalewa acikin farjina, duk nazama kamar wata aledai domin sufata gabadaya ta canja,   tunda tayi wannan mafarki Bata Kara less ba,

STORY CONTINUES BELOW

        Amma kuma wata musifar ta sameta tsutsotsi ke fita daga gabanta, kuma har yanzu tana wani daki a hospital na aminu kano inda ake ajiye masu irin wannan lalura.

        Naje naganta Amma ni fa gaskiya ba yanzu zan bar harkar nan ba, asalima shawara nake nema Dan haka nazo gareki,   hajiya sallati takeyi tace lallai indan mutum bashi da rabon tuba to kai baka isa ka shiryar dashi ba, Allah ya ganar dake,

       “amin”

Dubi fa ciki gareki wanda har yafara fitowa gaki da Yaya mata, wallahi kije kiyi karatun ta nutsu kinji , tace wallahi hajiya ina adu’ar Allah yashirya ni domin yanzu Alhaji ma yafara tuhumata, Amma ni ba shine a gabana ba, burina in mallaki salmah.

      “wace salmah ba dai taki ba ko…”

    Wallahi ita hajiya nakasa boye maitata akan salmah, har takai nafara Kai mata hari yanzu, musamman da cikin nan ya bayyana ajikina, da ita kadai nake so inhuta……

        Inanillahi wa’ina illahi raju’un, hasbunallahu wani’imal wakil, Allahummma ajirni fi musaibati wa’akfilni khairan minha..

  “Abinda hajiya tabawa ke ta maimaitawa Kenan”

            Typing….
By :H. @. S 🔵🔴
[3/26, 7:56 PM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
      🔵🔴🔵🔴🔵
           🔵🔴🔵
                 🔵

      AUREN JINSI

🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
      🔴🔵🔴🔵🔴
            🔴🔵🔴
                  🔴

    26-3-2018

                   Typing…1191 to 195

    Dedicated to you my friend Aleesha, thanks for your support and caring.

🔵🔴HOME OF MY QALAM WRITER’S ASSO. 🔵🔴

     Tace me nake ji ne me kama da almara ne, Anya nazlah kanki kalau kuwa, Kai ina tunain ba lafiya kike ba gaskiya, ni tunda nake jin labarai a harkar less ban taba jin me tsoratarwa irin naki ba, ace Wai mutum yar cikin shi bama yar kishiya ba ai ko yar kishiya ce, duniya Sai ta zage ki, yanzu da kika debo jiki kika taho me kike so in ce Miki bayan duk abun me tsoratarwa nan Dana gaya miki baki ji ko dar ba asali ma zuciyar ki.. Bushewa tayi, nusaiba ina miki tsoron da ranar tonon asiri ina jiye miki kunyar da zaki ji.

        Talatu nayi iya kokarina wajen ganin ban fada ga son rai ba, asali ma da salmah tayi tafiya kasar Germany wallahi dadi naji, domin na cire tunanin ta, Sai dai Abu daya daya tsaya mun a rai, shine duk lokacin danaji wani na neman salmah Sai naji duk Raina ya baci, in gaya miki gaskiya ina kishin salmah domin bana son kowa ya rabeta harta yar uwar ta, barin yanzu Dana fara dandanar salmah, wallahi ji nake na shiriya ma kowane kalubale indai akan salmah ne, tabawa bayan cikin nan Dana ke dauke ya ragemun jin dadi kuma kin San tun farko a ka’idar kungiyar mu ta shaharraun mata babu yin ciki domin yana rage wasu kwayoyim ni’ima, Sai gashi ni nusaiba na karya wannan dokar Sai Dana samu ciki dai dai har shida uku sun bar duniya ga cikon na shida yana zuwa.

     “da wane ido kike so inje in musu bayani, domin a taimake ni da abinda zan rage zafi, Dan haka na dau ALWASHI cewa tunda shine silar cikin kuma silar karya doka to Nima zan karya tawa dokar akan yar mu, yace muddin na zubar me da ciki wallahi Sai naga abinda zai mun, ni kuma Sai na kuntata me ta inda Sai ya gaumace zubar da ciki da abinda zai gani, ko ji domin Sai na maida salmah cikkakiyar yar lesbianism, sannan kuma yaji zan aure ta. Bai dai ni ya musgunawa ba.

     “tabawa tace na shiga Wai nusaiba mekika fara sha ne haka, ke Allah ma yana sonki da har yabaki ciki, mufa da muka je aka kashe kwayayen haihuwar mu ba gashi nan muna nema ba, Amma ke Allah yabaki kike kokarin yin butulci ko, baki San waye shaharraun mata ba saboda ke yarinya ce, zasu koya miki hankali, kuma insha Allahu ba zakiyi nasara akan salmah ba zan dage wajen tayata da adu’a, ke har wani abun alfahari ne agareki Zaki maida yar ki yar lesbians ai wallahi ni yanzu makiya nama bana me Fata ya kasance a cikin wannan harkar, ina ma kowa fatan shiriya harda ke aciki,.
STORY CONTINUES BELOW

     “uhm kawai tace domin ita fa ba wannan ne a gabanta ba, burinta daya ta shayo Kan salmah.”

    Salmah su kayi kowa rai a bace.

      Bayan wasu wattani, salmah ta Dan samu nutsuwa ba kamar da ba, ga miqdad kullum suna tare kamar Yan uwan juna haka suka xama, ba wata soyayya a tsakanin su, Bai kara mata wata tambaya ba akan soyyaya aa duk abinda zai sa su farinciki shi suke yi. “

    ” suna cikin farinciki su Allah yadawo da Jalal, har cikin gidan yake shiga Amma duk yadda zaiyi bazai ga kowa daga cikin su ba, Sai dai yakarata shi da me gadi, yana kishin miqdad, miqdad na kishin shi, mom kuma na kishin su dukka, Ana haka tafiya ta kama nasmat zuwa sokoto gidan kanin dad din su domin yin hutu ta a can, taso su tafi da salmah Amma tace ita aa, yanzu hankalinta ya kwanta, Bata so tasamu wata matsala.

                  Typing……..
By :H. @. S 🔵🔴
[3/26, 8:53 PM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
     🔵🔴🔵🔴🔵
           🔵🔴🔵
                  🔵

         AUREN JINSI

🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
     🔴🔵🔴🔵🔴
          🔴🔵🔴
                 🔴
   26-3-2018

                    Typing….. 196 to 200

🔵🔴HOME OF MY QALAM WRITER’S ASSO. 🔵🔴

    Tace wallahi Antyna a can Sai hankali yafi kwanciya fiye da nan kin San dad din mu na can akwai kula da mu, dad ne kawai baya son gaskiya ni zanje in huta a can abi na, Dan nagaji da rikicin gidan nan, daga Aljana kuma me boye kanta gaba kadan kuma bayanna Zata dinga yi so ni duk ranar da aljanar nan ta bayyana, ban San yadda zan kasance ba Dan haka zanyi Nisa daku kadan ba Dan haka yafi zama mun mafita ba, aa kawai rai yana so ya huta kuma Kinga mun samu hutu,.

         ” Little ba Wai naki binki bane aa, Sai dai kawai ina tuna maganar Dad ne akan samari yace Kar ki zama me wulakanta Dan Adam, domin Dan Adam Abu ne me darajar gaske Kar ki ga yanzu samari na bibiyar ki, watarana Zaki ga ba kowa kizama me karama bakinki a kowane lokaci, Koda kuwa bakya son mutum.

         “saboda Annabinmu yace: kyakyawar magana ma sadaqa ce, kuma Adu’a daga bakin mutane alkhairi ce, Kinga ga yayanku watau miqdad, ko ban gaya miki dalilin da yasa yake zuwa ba, kin San ni, sannan GA jalal ya dawo, duklan su mutane kirki ne, kuma daga gurbi me kyau, Dan haka bazan baki damar wulakanta kowa acikin su ba, kije kiyi adu’a Allah shi yakeyin komi ba mutum ba.
             To yanzu kina tunanin in nayi tafiya me dad zai dauke ni wace na Raina maganar sa, shiyasa zanyi zamana anan har Sai naga abinda Allah zaiyi dani tukunnah, hakane Antyna gaskiya kinyi tunanin me kyau, gaskiya kun fi dacewa da jalal din nan wallahi nidai nafi sonki dashi gaskiya Amma ban San laifin me yayi haka ba Antyna ta share shi, hmmmmm kawai salmah ke cewa Dan gaskiya itama ba wanda tafi so irin jalal. Amma abinda ya mata bazata iya yafe masa ba gaskiya.

    ” Antyna akwai shawara da zan baki gameda zamanki a gidan nan, ba Wai zan kara tsorata ki bane aa, Kinga ni ke tayaki sa’ido dama kuma nafi ki sanin waye aljanar taki, Amma Abu daya da Zaki lura dashi shine, ki kasance ma’abociya suturta jikinki, sannan ki dinga adu’a sosai akan Allah yasa ki fi karfin zuciyar ki, sannan ki tabbata kullum kin rufe kofa kafin ki kwanta, kuma kibi spay key din gidan nan duk ki cere su, na yarda ki ba dad daya, duk sauran ki ajeye su gareki,.
        Abu na karshe ki nisanci shiga part din mom kwata kwata, domin indan kika juri zuwa zakiga abinda zaiyi ajalinki, kuma ko Zata miki magiyar duniya Kan ki je gareta, Kar kike je, domin kuwa nasan akwai zargin da kike yi akan mom Amma ki kasa gasgastawa har yanzu, rokon na dake guda daya, Dan Allah ki taya dad bincike, kuma kiyi wa bincike ki kyakyawar fahimta Dan gudun matsala.

STORY CONTINUES BELOW

             Ranar Monday Nasmat ta dau hanya sokoto, cike da farinciki, Amma wani gefen na zuciyar ta yana tariyo mata gidan su, da Kuma tausayin dad din su, da Kuma gujewa ranar da Zata ga mom din su cikin kaskanci, wannan ne babban dalilin ta na barin gida domin kuwa uwa uwa ce Koda kuwa ta yar tsana ce..
         Jalal dai ya Dan fara samu sauki domin yana ganin salmah, shi ganin dayake mata ma kadai yakan sa shi farinciki, Dan haka yana ce da zuwa gidan, miqdad Kam yasamu shiga gun salmah Wai Dan ta kular da jalal.

       Haka suka cigaba da rayuwa duk wani shawara da Nasmat ta Bata shi take bi, gudun Kar asamu matsala, tunda Nasmat ta tafi mom Bata Kara sa salmah a idonta ba, dama tana Allah, Allah Nasmat ta tafi domin fara nata plan din, Amma kullum Nasmat cikin ba yar uwarta shawara take Kan ta nutsu sosai, haka abun yazama mom na tufka Nasmat na warware wa, mom duk ta rikice fa….

                Typing…….
By :H. @. S 🔵🔴
[3/27, 11:03 AM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
     🔵🔴🔵🔴🔵
          🔵🔴🔵
                🔵

       AUREN JINSI

🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
     🔴🔵🔴🔵🔴
          🔴🔵🔴
                🔴

       27-3-2018

                        Typing…. 201 to 205

 
      Dedicated :to Best friends, Hanan Abuja, Maryam daughter, BASMAH Idris.

 
      Note : friends Kenan shi Kenan mutum baza’a mai uzuri ba, ba wulakanci yasa nakiyin Typing ba, asali ma ban san ya ake wulakanci ba, Dan wa muke rubutu, Dan Allah da Kuma masoya, ba marubuciyar da zatayi rubutun Dan Karan kanta aa, inkuma akwai to wallahi tayi karya, duk wace ke rubutu tana so taji an yaba ma rubutun ta, Dan haka kune mu members indan kun karanta kun ji dadi muma mukan ji dadi, indan kun karanta kunyi da Abu me kyau aciki, Allah zai hada mu a ladan tare, Dan haka kusani kune mu, mune ku idan readers ai ba writer’s.

    🔵🔴HOME OF MY QALAM WRITER’S ASSO. 🔵🔴

       To ya ma akayi salmah take sanin duk wani shirinta ko dai tasan manufar ta ne aa, akwai yadda aka yi domin salmah na daya daga cikin mutanen da suka yadda da ita, akwai dai dalili domin kuwa “ruwa baya tsami banza ai”.

         Duk hanyar data ke nema Allah Bai Bata sa’a ba, gashi ta nemi makulan Dakin babu ko daya to ya akayi haka, gashi Alhaji Bai wani Bata fuska yanzu, ballatana ta tambaye shi, indan kaga dad a gun mom to yaje sauke bukatar shi ne, Amma Sam ya dauke mata kafa.

           Jalal ne ya zo ya zauna a garden din su salmah, yana ayyanawa a ransa cewa yau duk abinda zai faru Sai dai yafaru, tunda ta maida ni kamar mahaukaci kullum tana ganina, Amma yarinya nan kamar gunki take gani, Bai dade da zama ba kuwa Sai ga sunan sun shigo a motar miqdad, tana gaban motar suna ta shan dariya abin su, ta Gan shi Sarai Amma tayi kamar Bata ganshi ba ta hade rai, miqdad yace nikam kamwa ta in tambaye ki mana, meye hadin ki da wancan, Bata rai tayi ta tsuke baki kamar bazata yi magana ba, tace yayana ne, Dan ba taso maganar da Zata tuno mata abinda ya wuce, fita tayi tace Sai munyi waya ko zaka karasa cikin ne ka huta, yace mata aa ummi na, na nema na zanje gareta indawo Amma Sai da daddare, OK kawai tace shikuma ya juya Kan motar sa, wuce wa zatayi Jalal ya janyo ta tafada jikin shi, fincike jikinta take kokarin Amma ina karfin su ba daya ba, dalla mallam ka sakeni ko, yaushe kazama Dan iska ne, yau nazama Dan iska, juyo da fuskarta yayi yace Kalle ni ki ce mun Dan iska, dukar da kanta tayi domin duk abinda Jalal yamata Bata iya gaya me bakar magana.

STORY CONTINUES BELOW

            Sake ni ko indan naki fa, yanzu inma ihu kwarto, fara inji, ihun zatayi yasa hannunsa ya toshe mata baki… Baki da hankali ko mijin naki Zaki ma ihu, Kaine mijina Allah yakiyaye in aure ka, Zaki yi shiru muyi magana ko Sai na dauke ki nayi gidana dake ne,   Dan Allah kayi hakuri nasan mugantar ka Sarai kuma zaka iya aikatawa, kaga yanzu nagaji wallahi Amma gobe kazo Sai muyi maganar naki wayon, watau in tafi gobe in nadawo, inganki da wancan Yaron ko, a din Yaron nake so kuma shi zan aura, ai Yara ake yayi domin su fi hagen nesa da sanin yakamata, Kai tsoho ma, bige bakin yayi Sai data ji zafi, Allah ya isa zatayi, yace kika sake kika mun wata magana wallahi saina baki mamaki.

        Mom na kitchen tana ta girki ranta fari tas dashi tana yi tana Yan wakokinta, tana murmushi ko me take tunowo oho, girki tayi me rai da lafiya kuma favorite na salmah, tare da juice hadadde na carrot, inda tasan salmah na diba abinci ta jera tana ta farinciki, wani kullin magani ta dauko ta barbada akan abinci sannan tasa kadan acikin juice din, ta rufe tayi waje.

           Salmah duk yadda yake tunsnin samun hadin Kai daga gareta abun yaci tura, Dan daga karshe ma kuka tasa me, ba yadda ya iya da ita, Dan Bai son ganin kukunta ko kadan yace tashi kije, abinki Amma kisani ni Jalal ina sonki sosai matata salmah.

           Salma wanka tayi, tayi sallah sannan tafita neman abinci, mom ta tarar zaune a falo tana kallon wani firm, sunkuyawa tayi ta gaisheta kanta a kasa, mom amsawa tayi fuskar ta dauke da fara’a, mikewa salmah tayi tayi hanyar kitchen din tunda ga bakin kofar take jin kamshin abinci, hadiye yawu kawai take, plate ta dauka ta debi mai Dan yawa, ta tsiyayi juice din, ta fito tace mom nagode yau da kika mun favorite dina, barin je daki inci, ki zauna a nan, no.

         Tana cin abincin bacci me tsananin gaske yayi awo gaba da ita, mom dake tsaye tana dariya tace Alhmdlh…. Yau akwai bidiri.

                Typing…….
By :H. @. S 🔵🔴
[3/27, 9:10 PM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
      🔵🔴🔵🔴🔵
            🔵🔴🔵
                  🔵

          AUREN JINSI

🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
      🔴🔵🔴🔵🔴
           🔴🔵🔴
                🔴

  27-3-2018

                   Typing….. 206 to 210

      Wani uzuri ne babba ya rike ni, kuyi hakuri nasan soyyaya ce tasa haka, har kuka damu dani, Sai me sonka ne zai damu dakai har ya kira ka yaji ko lfy. ALLAH YABAR KAUNA HAR GIDAN ALJANNA, AMEEN.
    🔵🔴HOME OF MY QALAM WRITER’S ASSO. 🔵🔴

   
   Salmah Kam kamar yar maye haka tazama Dan bacci ne fal a idon ta, GA wata matsinar ciyar sha’awa data taso mata, San batu kawai takeyi ba yadda zatayi, mom ce ta karaso kusa da ita tana murmushi, Salmah murmushi take yi tana kokarin cire Kaya, mom iya farinciki ta shiga, domin abinda take nema Kenan kuma ya samu, Salmah Kam ta cire kayanta tsaf jikin mom ta fada jin ta take kamar wata Mara lfy, duk jikinta ya mutu, kissing tafara wa mom ta ko ina Dan ita a ganinta a wata duniyar take, ba duniyar yau da kullum ba, mom Kam sakonni tafara aikawa Salmah ta ko ina, wayar Salmah ce ta hau ringing, tasan waye me Kiran, gashi ta kadu kuma tana jin dadi abinda ake mata, har Bata so aljanar ta tafi a crwar ta, Mika hannu tayi ta dauki wayar kamar wata yar maye, mom Kam tayi Nisa Bata jin kira.

         Note : tir da irin wannan rayuwa, ya Allah Ka shirya mu, ka hanamu Saba maka, lokacin da muke cikin halin lfy, da Kuma akasin haka, Allah Ka kashe a muslunci, kuma muna masu imani, wannan dabi’ar cuta ce wacee take kama zuciya, kazanta ce me kama suturar Dan Adam, ya Allah Ka shirye mu, ka yafe mana kurakuren mu, amin, Yan uwana mudinga karanta wannan adu’ar koda yaushe ” ya mukãllibul qulbi, sãbit qãlbi ãlã dinnk.

1
STORY CONTINUES BELOW

Kiran ta Kara a kunnenta, domin wannan ne lokaci na biyu da suke zantawa tsakanin ta da yar uwar ta Sai kuma bayan Isha kafin su kwanta, cikin wata kasallaliyar murya Salmah ta amsa mata, gaban nasmat Sai da ya fadi domin tana jin irin nishin da take ji lokacin da ta kama mom da kawarta a daki…. Cikin murya me sanyi nasmat tace, anty ke da waye a daki ne, tace nida aljanata, yau ta kaini wata duniya, ne ina jin dadin abinda take mun wallah sis anjima zan kiraki, nasmat Kara tayi Amma dake mom Kam Bata cikin hayyacinta Bata San abinda ke faruwa ba, aiki kawai takeyi.

+
  

     “nasmat na kashe waya ta danna contact din daddy su, Amma cikin rashin sa’a number busy, ta kira kusan sau nawa busy, kuka ta fashe dashi, domin yanzu ba yadda Zata yi dad din su ne, yakamata yazama the first person yasan wannan abun kuma ya gani da idon sa, Amma Kash gashi ba ya kusa, Kara dialing tayi tana Kiran Salmah, waya na ringing Amma ba’a picking, kuka take sosai tana tunain yar uwarta, wannan wace irin musifa ce, ace har duniya tayi lalacewar da uwa Zata nemi yar ta, ni safiyya na shiga uku, ya Allah Ka shirye mom din mu, indan me shiryuwa ce, indan kuma bazata gane ba, Allah Ka mana maganin ta, haka ranar nasmat ta wuni kuka har mutan gidan sukayi Cha akanta, suna tambayar ta, Amma amsa daya ce Bata jin dadi ne, domin tana period a lokacin, Dan haka suka kyale ta, hajiya umma ta tafasa mata ruwan lalle, ta shiga ciki ta Kuma yi wanka.

          Dad kam bayan yagama waya ne, yaga missed call din little din shi , dayawa, a rikici ya maida Kiran, Amma ba amsa Sam, Dan lokaci tana wanka kuma ta dade a bayin tana kuka, Dan haka ma Bata San an kira ba.

      Mom Sai da ta gaji Dan kanta ta bari, duk wata nuts uwa ta sameta agun Salmah, masha Allah kawai take nanatawa, Salmah data dade da bacci Bata San me ake yi ba, Dan ganin take mafarki take yi…..
       Mom wanka tayi, har lokacin dad Bai shi go ba, kuma Salmah Bata farka ba domim maganin ya mata yawo, nasmat ta gaji da kiran Salmah har ta gaji, kuka take yi har lokacin tana Dana sanin tafiyar da tayi da ace yanzu tana gidan, ai da haka Bai faru ba……..

 
          Typing…..
By :H. @. S 🔵🔴
[4/2, 8:27 AM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
    🔵🔴🔵🔴🔵
         🔵🔴🔵
              🔵

       AUREN JINSI

🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
     🔴🔵🔴🔵🔴
          🔴🔵🔴
                🔴

2-4-2018

              Typing….. 211 to 215

    
        Dedicated: my umeemee and meemee luv.

         Masoyan littafin AUREN JINSI, naji sakoninku da Kuma ra’ayin ku, to Amma ba Wai ina rubuta littafin Dan Karan kaina bane, no my story for AUREN JINSI is going best on true life story.  Kudai kawai Yan hannun dama na keep following.

     🔵🔴HOME OF MY QALAM WRITER’S ASSO. 🔵🔴
  
     “Dan haka duk Sai tayi bleming na kanta, wace irin rayuwa mom din mu ta jefa kanta, wannan ai ko a duniyar ta tsuniya Bai cika faruwa ba, Allah mukuma tamu kaddarar Kenan ko nace jarabawa, Allah kabamu ikon cinyewa, ko dayake harda laifin salmah, at least yakamata ta saurare ni, Amma Sam ta kasa fahimta wani Abu akan halayyar mom, ni ganin sukeyi bana son ta ne, to ga irinta nan, abun ya wuce Kan yayan mutane yadawo cikin gida har Kan yarka, wã iyã zu billãh, ita daya ke maganar ta wanda Allah ne kadai yasan irin bakinciki data ci, haka mutane gidan ke ta aikin lallashin ta, domin Bata so su San abinda ke faruwa, komi “lalacewar masa tafi kashin shanu” Amma yau Kam da tana da wanda Zata fada ma zancen nan ai da taji dadi. “

STORY CONTINUES BELOW

     ” salmah ba ita ta tashi ba Sai wajen 12 na dare a haka ma ba Wai baccin ya sake ta bane, adu’a tayi tana ma kanta fatan Allah yasa mafarki tayi, wannan alamari ba da gaske bane, ganin ciwo da sassan jikinta keyi ne ya hanata motsi, domin duk jikinta ya mata nauyi, Auzubillãhi kawai take nanatawa, domin tun abun da yafaru, mikewa tayi bayi duk jiki yayi tsami, oh ni salmah meke shirin faruwa Dani ne, idan kuwa da gaske ne abinda ya faru Dani a bacci, Tom Amma dai ba a wannan duniyar ta tsaya dani ba, ya Allah Ka kare ni da wannan shedaniyar Aljanar, kuka takeyi sosai a bayi, fatan ta daya da Allah Bai Bata ikon rabata da budurcin ta ba, da kuwa Bata San ya zatayi da rayuwa ba, Bata San me Zata ce ma iyayenta ba, ko uwa uba wanda Zata aura, ya zatai mai explaining Kan cewa aljana ke afani da ita, Kai impossible, kuma wani abun haushi aljanar da sifar mom dinta take zuwa, wanda tasan a zahiri hakan bazai taba faruwa ba, ace uwa na neman yar ta, kukan da bashida afani ko mafita ta daina, alola ta dora ta fito, ta tadda sallah, bashin sallolinta tayi sannan ta hada da nafila, ta dade kan sallaya tana adu’a, domin samun mafita a rayuwar ta, duk rashin jin dadi jikinta da batayi shi yafi damunta ga kan nipple dinta kamar zai tsinke Dan sun fi ko ina shan wahala a jikinta, Sai bakinta da yayi ja tsabar yasha tsotsa, ni salmah naga ta kaina da ina tunanin karya ne ace aljani na saduwa da mutum, ashe dai da gaske ne, tunda ga tawa ma mace ce, mikewa tayi ta fita waje Dan neman magani ko Zata samu,. “

    
       Dad ta gani a zaune yana aiki a laptop, murya a dishe ta gaishe, idon shi nakan laptop Amma jin muryar ta wata iri yasa shi, dagowa da sauri, lfy daughter,” mikeyi ne har yanzu ba ki kwanta ba, no dad banjin dadi ne, kuma dad yanzu ba little a Dakin bana iya bacci da wuri, zo ki zauna anan kusa dashi ya nuna mata, meyasa ki kuka daga gani akwai abinda ke damunki daughter, kina tare da mahaifiyar ki salmah Amma ki kasa gaya mata abinda ke damunki, no dad ba abinda ke damuna, kin San tun dana shigo gidan nan kina bacci kuma mom dinki tace da wuri kika yi bacci, na jira ki tashi muyi magana, yar uwarki ta kira ni yakai sau 50 Amma ina busy a lokacin, Dan haka banga kiranta ba, nakira ta Kuma shiru, Dan haka na dauka ba lafiya kema nakira ki yakai 50, bakiyi picking ba, sannan ta mun text Kan cewa gidana ba lafiya inzo inbinciki gidana domin akwai masifa a tare da shi,
Kuka salmah ta fashe dashi, mikewa tayi domin ta tuno lokacin da nasmat takira ta kamar Bata wannan duniyar kuma tana jin maganar nasmat Sama Sama ne, wayarta ta dauko duk da bacci take ji ga masiffafen ciwon Kai, ganin missed calls dayawa ne yasata shan mamaki to me yafaru dani haka ne, na farko na little kamar yadda tayi saving, Sai na sweet dad, saina miqdad, Sai kuma wata special number da bazata wuce ta Jalal ba, komawa tayi gun dad dinta ta fashe me da kuka.

       “shiyasa nace wani Abu yafaru, mekika sha kika yi dogon bacci ne haka, nasan dai inkina bacci magana daya ta tashe ki, no dad ban sha komi ba, illa dai nasan Sai kawai takara fashewa da kuka, dad abubuwa dayawa sun faru dani acikin wannan azzabeben bacci danayi, dad Aljanata tayi nasarar tafiya dani wata duniya, dad ina tunanin zan iya boye wannan abun Amma dad nakasa zuciyata Zata fashe, rasshinta yakeyi domin akwai abinda yake so yaji daga gareta, nace me kika sha ko kika ci, banci komi ba illa abinci mom Sai juice, OK kin rage saura A dad, fita yayi yaje kitchen din Amma wayam ba komi, babu daughter dad akwai saura a plate din Dana ci a room din mu, nan babu komi, dakin shi yaje ya dauko mata magani yadawo, da rarrashi yasamu tasha, yace je ki kwanta kinji da safe zamuyi maganar bana son tunanin kinji, gyada me Kai tayi.”

     ” tana shiga daki taji wayarta na ringing, da sauri tayi picking saboda sanin ko waye, nasmat naji anyi picking ta fashe da kuka, ita ma salmah ta fashe da kuka………

           Typing……
By :H. @. S 🔵🔴
[4/5, 2:05 PM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
      🔵🔴🔵🔴🔵
           🔵🔴🔵
                🔵

STORY CONTINUES BELOW

   
      AUREN JINSI

🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
     🔴🔵🔴🔵🔴
          🔴🔵🔴
                🔴
5-4-2018

                     Typing…. 216 to 220

Dedicated : to all my friends, your prayers reach me fans, thanks for your prayers.

 
   Kowace rai tana tare da jarabawa, kuma duk wani mumini yana yadda da destiny din da Allah ya saukar masa, indan kayi hakuri da kaddara, Sai Allah yabaka mafita, Allah Kai muke roko a kowane irin Hali muka samu kanmu, kuma Kai ne abun godiya, Alhmdlh Alhmdlh Alhmdlh.

      Shi mutum baya gane waye shi, da Kuma matsayin shi Sai Allah ya hada shi da mutane, acikin Dan Zaman nan danayi da mutane na gane waye haleemah, so jama’a kuyi hakuri da writters haka suma writters suyi hakuri da readers,.
🔵🔴HOME OF MY QALAM WRITER’S ASSO. 🔵🔴

 
    Kowa a cikin su kuka ya keyi, nasmat ce tayi karfin Hali tace haba anty Wai meyake damunki, kin San gaskiya kin kuma take ta, Sai yaushe idonki zai nuna miki waye aljanar ki?  Duk tunanin ki yakare Kan cewa aljana ce ko, to ki Bude idonki sosai ki San da wa kike zama, ina tausaya mana Domin kuwa wannan babbar jarabawa ce, gare mu ina fatan Zaki karasa idon, a yanzu bazan gaya miki kowa ye ba Amma gaba kadan in kina neman refreshment akan abinda nafada ko Dan Kinga wani Abu da Bai dace, har lokaci kuka take yi domin ita Kam Allah yasa taga zahiri kuma ba wanda zai zagi mom din su, yanzu taji haushi aa saboda me Hali irin na mom, indan kayi adu’ar ka gaji to neman  tsari akeyi dashi.

        “Salma tace little a wannan alamari akwai riktarwa, domin kuwa ni duk a zatona mafarki nakeyi ashe abun ya wuce mafarki, daga dawowa ta daga shopping nida miqdad abinci kawai naci nakama wani azzababen bacci, ban San iya abinda ya faru ba Allah ne kadai yasan iya abinda ya faru Dani little, OK anty Amma waye yayi girkin da cika ci, waye kuwa banda mom wallahi bana daora zargi na akan mom, aa Sai dai akwai wanda ke son sani cikin matsala, to nidai anty salmah shawara daya zan baki, duk ranar da mom ta yi girki Kar ki yadda ki ci ko kuma abin sha imba haka ba kuwa, xaki ta kasancewa cikin wata duniyar, kina hauka ne nasmat oh watau mom kike zargi ko, lallai na tabbatar da baki da hankali, taya mom zatayi wannan dayan aikin bayan ita ta haifi ni, gaskiya I can’t believe you little, change your mind dear. OK I will change but….. Ya wuce kawai.

      THREE MONTHS LATER.

dad yayi iya binciken shi Amma har yanzu Bai Gano wasu abubuwa ba, Amma dai Alhmdlh ko yanzu yasamu wasu muhimman abubuwa, Amma zai cigaba da bincike har gaskiya ta bayanna insha Allah, haka suke Zaman doya da manja acikin gidan, tsakanin mom da dad baya baya, haka tsakanin salmah da mom ma, ba laifi kowa ya dukufa da abinda yakeyi. Mom Kam ta rikice ga ba daya, domin kuwa irin tsaro da dad yasa mata, yanzu ko chart din batayi ballatana ta samu wasu guest, ga salmah kwata kwata Bata cin girkinta, kuma Bata samun damar ziyartar ta da daddare.

      GA samari biyu a gefe kowa yana neman takara acikin su, miqdad ya dage ga kuma Jamal a gefe Dan haka takara akeyi sosai, GA kuma mom na nata sabon plan din,.

      “nasmat kuma na can na kara ma dad haske Kan wasu lamaru…….

            Typing…….
By:H. @. S 🔵🔴
[4/5, 3:40 PM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
      🔵🔴🔵🔴🔵
            🔵🔴🔵
                   🔵
STORY CONTINUES BELOW

      AUREN JINSI

🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
      🔴🔵🔴🔵🔴
           🔴🔵🔴
                 🔴

   5-4-2018

                        Typing…. 221 to 225

     Dedicated : RAMLUM

Real me dambu ce, naga sakonki nagode sosai Allah yabar zuminci, ya kokarin Typing din nida ya Muhammad.

       Congratulations habeebah muh’d gaskiya kun ciri tuta, gama littafi is not easy woo, ina kara tsyaki muranar gama littafin KARUWA CE, kin kuma fara Sabo to Allah yasa kin fara a sa’a, Allah yakara sweet na hannu.

        Sis khaleesat hydar, congrats kema kin gama C.A.J. yayi sweet sosai kuma ya karantar Allah yakara basira, Allah yasa darasin da aka bamu yayi aiki agun mu, Allah yakara lafiya jiddah. M. Bello.

        🔵🔴HOME OF MY QALAM WRITER’S ASSO. 🔵🔴

         “Nasmat duk wani Karin haske taba dad, kuma ta ce me ya nemi code na mom domin samun wasu information akai, tare da Jan hankali shi Kan ya aurar da salmah gudun wani Abu da yake shirin faruwa ko yafaru ne, dad Bai ki shawara daga bakin nasmat ba domin Gano wasu muhimman bayani a bakinta, Dan haka kuwa ya shiga neman duk wani bayani.

    ” salmah yakira hade da mom domin yi musu wani bayani, nakiraku ne domin in sheda muku cewa, zan aurar da salmah ga daya daga cikin mane manta, Amma zanji daga bakinta tukunnah Dan Kar na yanke dayan hukunci shiyasa, Amma kisani my daughter bazan aurar dake Dan nagaji dake bane aa Sai Dan neman mafita, ita ya mace Amana ce agun iyayenta ba Wai zama dasu zai kawo mata farinciki bane aa Sai dai kawai, hakkin ne akan iyaye suga sun tsare tar da yayansu daga shiga wuta, salmah nasan shekurunki yaci ace kina da Yaya dayawa Amma bana so na matsa miki shiyasa, Amma for now dole na matsa miki, ki fidda miji daga cikin manemanki nan da sati daya imba haka zan yanke hukunci da kaina, wannan mahaifiyar ki ce naga bisa dukkan alamu tafi so cigaba da zama dake, a matsayinki na mahaifiyar ta kullum ki dinga nusar da ita abinda ya dace da ita Amma ke ina, kin fi so kullum ga ki ga ita, to ba laifi ni zan dau all responsibilities din akaina a matsayina na mahaifi, indan kina da magana to bismillah, ni me zance kuwa tunda auren so nawa aka zo neman shi Amma Abu na warware wa, to yanzu ma can zaku ai indai maza salmah ko guda dari kika Nemo da sunan aure to haka zasu kasance domin ba wanda zai aure ki, ta nayi tana share hawaye na munafurci, kije ki fita da miji kinji salmah Kar babanki yaga Nike daure miki gindi, Allah ya albarka ci mijin da Zaki kawo, ni yanzu adu’a ta daya Allah ya Raba ni da wannan kayan Dana dauka kije abinki, Allah ya miki albarka.

       Duk wani Salo da mom zatayi ta wanke zargin miji ke mata ta San shi, yanzu ma kuwa salon tayi wajen warware wani kulli dake daure a zuciyar mijin ta, shiyasa yafara ganin maganganun nasmat a karya, so Allah dai shi yasan asirin ciki…. “

         Cikin mom ya tsufa haka ma sha’awar salmah agun mom tazama tsuhuwa, kuma tana adu’ar dawo da ita sabuwa, domin kuwa Allah ya sani tayi kewar jikin salmah musamman breast din ta, cigaba tayi da plan dinta inda nasmat ta cigaba da bin didigi gun yayar ta, Dan dad yanzu ko oho, ana haka ne ranar mom ta samu wata kofa agun salmah, su sunyi afanin da wannan damar da gano wani Abu da nasmat ke so salmah ta gano, ita kuma mom zatayi afanin da wannan damar to fa fans…….

              Waye plan din shi zaiyi aiki acikin su mom ko salmah?
        Meye plan din mom?
Meye plan din salmah da nasmat akan mom din su?

                     Note :ku sake sani a adu’a Dan Allah.

          Typing………
By :H. @. S 🔵🔴
[4/6, 3:49 PM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
      🔵🔴🔵🔴🔵
           🔵🔴🔵
                 🔵

STORY CONTINUES BELOW

     AUREN JINSI

🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
      🔴🔵🔴🔵🔴
            🔴🔵🔴
                   🔴

    6-4-2018

                  Typing…… 226 to 230
   Dedicated :to my mom, I love you.

   🔵🔴HOME OF MY QALAM WRITER’S ASSO. 🔵🔴

       “mom na tsara plan dinta yadda ya kamata domin ganin ta ci nasara, Amma nasmat ta kafa ta tsare wajen kunce duk wani makirci, da Kuma hanyar da Zata kawo tonon asirin mom, Dan haka suka koma kamar Tom and Jerry, ranar da daddare kamar yadda nasmat ta shirya wa Salma Kan cewa taci abincin mom indan tayi, Amma basaja zatayi, Sai tayi kamar taci abincin kuma tayi baciin karya domin ganin meye action na mom a wannan lokaci, kuma tasa wayar in recording, so salmah tayi wannan aikin ba Dan ranta yaso ba, Amma sai Dan warware zargi dake tsakanin su, Amma salmah Sam Bata zargin mahaifiyar ta da wata dabi’a, Amma kuma ai tanada shakku akan mom din, kamar yadda suka tsara Hakan akayi, Dan cin abincin ta Sai tafara  bacci, Bata wani dade ba kuwa Sai ga mom ta turo kofar Dakin tana murmushi yaro yaro ne, yaro Bai San wuta ba Sai yataka, dama nagaya miki ai Sai nasan yadda akayi na mallaki jikin nan naki kuma gashi alhmdlh, yau Kam ba abinda zai hanani zuwa birnin dadi, tunanin tafara yi kamar me tuno wani Abu, Anya salmah ba idonki biyu ba kuwa, last time kinfi haka buguwa, Sai naga yau kamar kina cikin hayyacin ki, wani tunanin ne yafado mata, da sauri tayi waje ko me zatayi oho………

    ” salmah da sauri ta tashi tana karanta inanillahi wa’ina illahi raju’n, hasbunallahu wa ni’imal wakil, lallai kuwa ashe duk abinda nasmat ke fadi da mutanen gari gaskiya ne, mom din su yar lesbianism ce, jin motsi tafiya ne yasata kwanciya kamar me bacci zahiri, mom dialing din wayar ta takeyi tabbatar da tayi bacci ko batayi ba, salmah Kam naji kira Amma tayi shiru, mom ta kira ta kira Amma no response Dan haka tafara dariya, kayan jikinta ta rage, sannan ta danne Kan gado a hankali ta mirgino da salmah kusa da ita, doguwar rigar dake jikinta take kokarin cirewa, Amma ji tayi ta kasa Dan haka yaye ta kawai tayi, tafara mata massage ajikin ta, domin dabi’ar su Kenan su luguiguita mutum kafin afanin dashi, salmah dake duniyar alajabi, ta Mara sa a wace duniyar take gaskiya bazata iya wannan plan din ba, ace tana ji mahaifiyar ta na kokarin yin lalata da ita, tunowa da tayi wannan ce hanyar ta karshe data rage wajen cire kokonto data keyi da zargi akan mom din, shiru takara yi, Amma ban San ina ne birnin dadin da take cewa Sai taje ba, hankali na da tunani na Baza su iya daukan wannan alamari ba. “

    ” kira ne ya dinga shigowa wayar salmah mom na tsaki domin tasan masu Kiran, Sai kuyi nacin ku kubari domin kuwa salmah ni ke da burin auren ta insha Allah, Dan haka bazan sake Baku damar auren ta ba, Nike da alhakin yata kuma ni zan aure ki, zan baki kulawa zan baki farinciki, zan shayar dake madarar soyyaya, zanyi yawo dake a kasashen mambanban ta, salmah ina sonki, ina kaunar ki, Dan Allah ki amshi farinciki na, zan sa ayi bikin mu irin na yayan sarakuna da masu kudi, salmah na kife tana kuka, domin ta kasa danne abubuwa da kunnenta ke ji, tir da irin wannan uwa, me za’ayi dake, dad gaskiya ka cuce mu, mom Kam tafara fita hayyacin ta domin daga massage aka yi gaba,.

     “nasmat takira taji shiru, hamdala takeyi a ranta domin kuwa ko a yanzu a ka tsaya Salma tasan waye aljanar ta, kuma yanzu Zata ja bakinta tayi shiru, kuma Zata yi switching na wayar ta, ko a yanzu hankalinta ya kwanta domin kuwa Salma ta gano waye mom.

        Miqdad da ya gaji da kira ba amsa, kuma ita ta me alkwarin yazo, gashi kuma shiru ko karatu takeyi ne, cikin gidan ya shiga domin watarana iya shiga, tarar da falon yayi tsit, so may be mom Bata nan, sashin su nasmat yayi, Amma Kash abinda yaji daga bakin kofar ne yasashi sulewa kasa… Ya dora hannu a Kai yanata subhanallahi, dad ne yashigo Shima Dan ganin falon tsit yasashi mamaki, WA nake ganin haka cewar dad, Miqdad dake zubar hawaye, baya iya cewa komi Sai sallati, waye ya mutu kuma, nuna mai Dakin kawai yakeyi ya shiga domin shi ba muharamman sa ba ne, da tuntuni ya shiga Amma shi yanada illimi, dad Bude Dakin yayi indan Miqdad ya juya bayan shi…..

STORY CONTINUES BELOW

       Dad sulelewa yayi kasa sumamen….

        Typing…….
By :H. @. S 🔵🔴
[4/6, 5:40 PM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
     🔵🔴🔵🔴🔵
           🔵🔴🔵
                 🔵

          AUREN JINSI

🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
     🔴🔵🔴🔵🔴
           🔴🔵🔴
                 🔴

6-4-2018

                Typing….. 231 to 235

 
     Dedicated : to my anty’s
     Second to the last page insha Allah.

   Godiya ta musamman gareku mutanen wannan group’s :

    ** HOME OF MY QALAM WRITER’S ASSO 1 TO 5
**ISASSUN MATA
** NISA’UL JANNA
** JAMALUDEEN FANS
** MAMU GEE FANS
** ZUWAIRAT UMMU MARYAM FANS
** HOUSA NOVEL 1 TO FIVE
** BIEBI NOVEL
** ZUCIYATA CE FANS
** KHALEESAT HYDAR
**UMMU AYMAN NOVEL
** DOCUMENTS ONLY
** E.T.C

     Nagode da adu’oinku sosai, musamman wadannan bayin Allah sa’adatu, Bamalli ce, khadija, ummyta, Haleemah, sadiya, fateemah, maymunah, zainab, queen Billy, Maryam, meenah, fateemah, fatee, Izzat, sumy, etc.

         🔵🔴HOME OF MY QALAM WRITER’S ASSO. 🔴🔵
   

       Dad take ya sulale agun sumame, miqdad ne ya mike da sauri ya tallabo Alhaji, yana sallati jin motsi kofa da sallati da akeyi shiyasa salmah dagowa da jajayen idon ta, da suka koma kamar gauta, kuka takeyi sosai tana Mom ba muyafe miki ba, Allah ya isa tsakanin mu dake, mikewa tayi da kyar domin jiri da yake kokarin dibarta, mikewa tayi tare da sauke daguwar rigarta kasa Dan ganin waye a bakin kofa, tafiya tafara Amma ina kafafuwanta sun kasa daukar ta, nan ta yanke jiki ta fadi itama, mom Kam indan hankalinta dubu ne to yatashi Dan tabbas abisa irin kallamai dake fita daga bakin salmah lallai ba bacci takeyi ba, oh ni nusaiba na shiga uku, wani ciwo ne na azaba da bazata iya mislata shi ba ya turnuke ta”

      “miqdad waje yayi da Alhaji, yasa shi a mota ganin alamu kamar baya motsi, tashin hankali Kam bashi da dadi, mom na nan zaune ba halin tashi Dan ko kafa ta kasa daga wa ballatana ta iya tashi, miqdad dawowa yayi Dan taimakon salmah ya tarar da mom a wani irin bala’in ciwo, haushi da taikacinta ya hana shi magana, Dan gaskiya da ace yau mahaifiyar shi ce, ba abinda zai Hana Bai shaketa ba har lahira, yadda zaiyi ya dauki salmah yake tunanin, mom na ta murkusu a Dakin, magana take son yi Amma Allah ya toshe bakin, tana cikin Hali neman taimako Amma gaskiya bazai iya taimakon ta ba, Allah Ka kawo mana mafita, ruwa yaje ya dauko a fridge, ya yayyafa mata, ajiyar zuciya take a hankali numfashinta na Sama Sama, Allah yasa mafarki nakeyi, ganin mom a cikin wani hali ne yasata mikewa da azamarta, yayana Wai meyake faruwa ne, nayi mafarki ne yanzu acikin bacci Dana yi, kallon mom tayi da kallan dress din datayi, shiyasa ta yin waje da gudu ko me taje nema oho, shi da miqdad Abu ya taru ya mai yawa, bari ya taimake ta kodan Dan cikin ta, yana kokarin matsawa kusa da ita ne, salmah ta dawo sauke da wuka me kaifin gaske , mom data ga a nufo ta da wuka, gudu take son yi Amma ba hali Dan yanzu ko yatsa Bata iya dagawa, miqdad inda yaga mom na kallon da almar tsoro a idon ta juyawa yayi, kawai Sai ganin salmah yayi da wuka, rike ta yakeyi Amma ina Kan mom takeyi da wuka, wallahi saina kashe ki, wallahi bazan barki a duniya ba, duk ta yanka miqdad a hannu, wani ciwo da ta jimai ne ya sashi sake ta da sauri, gun mom ta nufa ta turata Kan gado Sai kif ta baje, wuka tasa ta shata mata layi a ciki Wai Sai ta mata operation ta cire abinda ke cikin Sai ta yanka mom, ihu mom take Amma murya Bata fita, miqdad dayaga haukar salmah na so tayi yawa, daukar ta yayi ya Cilla ta waje, ya rufa kofar, Dan kwali ya samu ya rufe ma mom cikin ta sannan Shima ya yagi gefe ya dore hannun shi.   Lallai indan baiyi wani Abu da wuri ba to lallai mom Zata iya rasa ranta, GA kuma dad can shima a shinfide a mota, wayar sa yake lalube Amma Bata nan, key ya dauka ya rufe Dakin sannan yafita, cukume shi salmah tayi tace wallahi indan baka barni na kashe mom ba, har duniya ta nade bazan daina ma Allah ya isa ba, shiru yayi tace Dan Allah Ka Bude mun kofar inyaso Sai ka tafi da sirrin mu baki daya, nasan yanzu ba abinda yayi saura acikin sirrinmu wanda Bai fita waje ba, to dan Allah Ka tsaya ka karasa ma Yan jarida cewa ya ta kashe mahaifiyar ta. Dauke ta yayi da mari ke mahaukaciya ce ko, yanzu Zaki barni inji da mahaifinki da baisan a ina yake ba, ko da halin da mahaifiyar ki take, daga ganin yanayinta nskuda take kuma ga yankan da kika mata aciki, duk Bai dame ni ba, kawai kabar ni inyi hukunci na Dan Allah., ture ta yayi Dan yaga alama sai sukai 1:00pm suna chapter da salmah, gun gate man din su yaje ya kira shi, Dan shima yana tsaye domin jin ihun da akeyi barin ma dayake jin kukan mutuniyar shi, Dan salmah ce mutuniyar shi, da sauri yabi miqdad, ganin mom ta daina motsi ne yasa gate man rusa ihu yana hajiya ta mutu Wai barayi ne suka shigo gidan nan, waye ya kashe hajiya a gashkiya ya cuce mu, ni Bello barin je inkira hajiya waje ko….. Hannu shi Sai rawa yakeyi, da sauri yafita gidan ya dinga kwankwasawa Amma shiru an dade kafin a Bude gidan, Bello ke magana cikin harshen fillanci shi da Dan uwansa, da sauri wancan ya juya ba’a dade ba hajiya ta fito a rude, Ita da mai aikinta.

STORY CONTINUES BELOW

       Miqdad ya dade Kan salmah yana mata nasiha, akan tayi hakuri da abinda yafaru Amma kamar zugata yakeyi , ganin su hajiya ne yasashi mikewa ya rufe salmah cikin Dakin mom, kinkimar ta sukayi Sai mota duk hankali a tashe, kowa asibiti da aka Kashi daban.

          Miqdad natsaye akan Alhaji inda hajiya ke tsaye Kan mom, daga hajiya hsr doctors fada sukeyi waye ya mata wannan aikin haka, da kyar suka karfe ta akan za’a mata aiki………

                Typing…….
By :H. @. S 🔵🔴
[4/8, 11:54 AM] H.@.S🌺🌸: 🔵🔴🔵🔴🔵🔴🔵
      🔵🔴🔵🔴🔵
           🔵🔴🔵
                 🔵

      AUREN JINSI

🔴🔵🔴🔵🔴🔵🔴
      🔴🔵🔴🔵🔴
            🔴🔵🔴
                  🔴
8-4-2018

                Typing…… 236 to 240

    🔚

         A yaune 8-4-2018 milladiya ta Annabi isa wanda yayi daidai da 22-7-1439 hijira ta Annabi Muhammad S. A. W.

       Wanda ni Haleemah Abdullah shu’aib na rubuta shi da hannu na, ina godiya ga Allah madaukakin sarkin, wanda yabani ikon kammala wannan littafin na AUREN JINSI, ina rokon Allah Alkhairi dake cikin wannan littafin Allah Ka tayani yada shi, yashiga lungu da sako, ya ratsa jinin jikin mutane da zuciyar su, Allah Ka bamu ikon yi Maka biyyaya, duk kuskure dake ciki Allah Ka yafe mun shi domin Hakan yasa mo asali ne da karanci illimi da karamar brain, subhãnãkãllãhummãh nãshhãdu’ãillãh hã’illah, Ăstãgãfirukãh wã’ ãtubu illãik Amin.

           Dukkanin masoya littafina ina kaunarku irin sosai dinan, Allah yabarmu tare daga nan duniya har gidan Aljanna amin.

      Gaisuwata musamman agareku, Hafsat mimsqueen, Hanan Abuja, my family members, my sisters, my bloody sisters, my tide friends irnsu zainab, zee ummu Ahmad, fatee kd, ruky kf, ummu Yasser, ummu Amira, ummy Arafat, barrister fatiha.
   
              Dedicated : I dedicated this page to u, my Abu BASMAH, u did all your best to see this book is written, indeed you are mentioned in, ãnã uhubukkãh billãh.

           Note : Dan Allah duk wace last page na AUREN JINSI ya isa gareta, kuma ta karanta, tayi comments da abinda ta fahimta kuma ta karu dashi acikin littafin ta hakane zan samu karfin guiwa sake dawo muku da sabon littafi na me suna YA MACE insha Allah, kuma zanyi two page na comments dinku insa a karshen document dina insha Allah. ❤💜💙💚🧡🖤💜💙💚💜🖤💔

🔵🔴HOME OF MY QALAM WRITER’S ASSO. 🔵🔴

             Duk hankali kowa ya tashi, har garin Allah ya tashi ba wanda yasan halin da Dan uwan sa ke ciki, dad Bai farfado ba har washe gari, mom kuwa rai na hannun Allah, Ana jiran wanda zai sa hannu a mata aiki Amma an rasa, hajiya Aisha dake kanta tunanin ya isheta Wai meke faruwa ne, Bata ga Salma ba sannan kuma nasmat ba tanan, tunanin kala kala, doctors sun sheda ma hajiya Aisha indai ba’a zo ansa hannun ba nan da 2 hours to komi zai iya faruwa, ko tasa hannu ko kuma ta Nemo me sa hannu, kiran danta tayi Kan ya Nemo mata salmah, salmah data kwana tana Abu daya, kuka dai Kam tasha shi, da da Hali shake kanta zatayi ta mutu kawai, gashi takira wayar nasmat switch off, ita daya a gida kamar tabbabiya Dan haka da safe tana jin wayar ta na ringing Amma ta kasa dauka, miqdad yakira ta shiru ba amsa, yasan Sarai bara ta amsa ba, jin wani ringing din ne yasata mikewa duk a tunininta little ce, Amma ina Sai ganin number nebours din din su, oh tun yanzu an fara kira a musu gori ne, lallai tana da shan aiki ko shine dalilin dayasa nasmat tayi tafiyar ta Amma in hakane kuwa ta huta abinta, jin ringing yaki karewa ne yasata picking da masifar ta, ai Sai kubari Sai na fara fita waje kafin zagin ya biyo ni, no salmah ki saurare ni, mom din ku ce, she’s unconscious wallahi, Wai Zaki sa hannun ne a mata aiki, Bata karasa ji ba ta kashe wayar ta, da yanzu Bata huta ba Dana mata aiki a gida da ta mutu ai, ina ruwana Kar Allah yasa ta rayuwa.

STORY CONTINUES BELOW

     ” dad Sai wajen 6:00am yafara Dan motsa a hannun sa, Amma idon shi a rufe, hajiya Aisha tayi iya nata kokarin Dan haka Kawai tasa hannun komi ta fanjama kawai, ita Kam abin ya daure mata Kai ace har yanzu ba wani shakikin mom da yazo kusa da ita, Amma ita taimako zatayi, surgery room aka wuce da ita, iya galaibaita ta galaibaita Sai lokacin take Dana sanin irin abinda take aikatawa, Kai cona ni nusaiba sai yanzu data Allah Zata kasance dani nake nadama ga yarana mata Dana cutar da rayuwar su, ina ma zan samu dama akaro na biyu Dana fadakar da mata masu hali irin nawa, wayyo salmah, ina mijina abin farinciki na, oh rayuwa ba tabbas, zuciyar ta ke ta bijiro mata da aiyukan ta, hawaye ne kawai ke gangarowa daga idon ta, hannu ta motsa almaun tana so tayi nuni da wani Abu, dake doctors din koraru ne, sun San a irin wannan lokacin mata takadda da biro kawai suke nema, Mika mata sukayi, Sai da aka rike mata hannun ta samu ta iya rubuta wasu,wasu Kuma Bata iya rubutawa ba, Amma dai ta rubuta masu muhimman ci, allura Kawai aka mata aka fara mata aiki. “

      Dad baki yabude, Amma Sai ka kasa kunne can kaji meyake fada, nusaiba kin cuceni nusaiba, Allah Sai ya mun sakayya, ina yata salmah, kuje ku taho min da yata Allah yasa wani Abu Bai sameki ba, nusaiba, nusaiba, Sai kuka, miqdad ke ta aikin rarrashin dad, ka kawo mun salmah nan Kar nusaiba tasake cutar da ita,miqdad ne ya tafi gida Dan ďako salmah, da kyar ta yadda ta bishi Dan tana ganin gun mom zai kaita, Sai da yamata rantsuwa abbwnta ke kiran ta, duk jiri kawai ke dibar ta ga ciwon Kai, brush kawai tayi ta canja Kaya suka fito, halin data tarar da mahaifinta shi yabata tsoro, da gudu tafada kanshi ta fashe da kuka, Shima kukan yakeyi haka miqdad Shima kukan yakeyi, abun tausayi ba me rasshin wani, dad yace salmah meyasa kika biye wa mahaifiyarki, har tayi nasara akanki no dad wallahi ba a hayyacina bane,

       ONE WEEK LATER

cikin nasara anwa mom aikin an cire mata, twins duk mata, Amma fa ita Bata San ma an mata aiki ba, kuma Bata San me ta haifa ba, hajiya Aisha ce akanta Sai mahaifiyar ta da aka ma waya tazo, dad Kam tun da yasamu sauki yaje ya karbe twins din shi, ya kaisu hospital aka dora su Kan madarar, ya rada musu suna, Daya fateemah, kuma Aisha, Nasmat kawai ke dauwaniya da yaran Amma Sam salmah ba ruwanta asali ma haushi suke Bata, Dan har lokacin Bata cin abinci kullum kuka takeyi dad yayi rarrashin duniya Amma Sam, kamar ba salmah yar gayu ba, mom satin ta biyu a hospital tace ga garinku rai yayi halin sa, kudin hospital din ma hajiya aisha ce tabiya, gidan mijinta aka dawo da ita, Amma dad Sam yace ba agidan shi ba, Sai da Alhajin shi yazo ya dinga mai nasiha, yayi kuka yayi kuka akan halin irin na matar shi, haka aka yayanta su zo sumata adu’a su cika wasiyar data bari, nasmat cikin ikon Allah yasa mata dangana da hakuri, uwa uwa ce twins ta debo a hannun ta tayi Kan gawar mom da su tace, lallai ko wane Abu yanada karshen shi, duk abunda Allah ya aje to watarana zai dauke shi, kinyi kuskure babba Amma kuma kin gina wasu da alkhairin ki, ni a matsayina na yarki safiyya na yafe miki kamar yadda kika nema, ina rokon Allah da ya amsheki tubanki ummanah, ya gafarta miki kuskuranki, Allah ya hadaki da mala’iku na rahama, mukuma insha Allah zamu zamo miki sadaqatul jariyya gani ga anty salmah ga fateemah ga Aisha, da ikon Allah Zaki yi farinciki tunda Allah yasa kin gane kuskuranki kuma kin tuba, Allah yace matukar rai Bata Kai gargara ba indan ta tuba zan gafara mata, Bude fuskarta tayi tayi adu’oe ta shafa mata, tasa hannu Yan biyu Kan fuskarta tace wannan ita ce mahaifiyar ku, kamar sun sani kuwa suna ta bangle baki, tace indan kun girma kudinga mata adu’a.
       Tana daga su zasu fito wani kuka yazo mata ashe duk yadda baka son mutum indan rabuwarku tazo Sai ka Dan Dana zafin rabuwa tana kuka twins na kuka,.

    Da kyar aka sha Kan salmah, Sai da miqdad yayi da gaske yace kije ai kema mace ce ko kuma baki San irin kaddarar da Allah ya dora miki ba, yanzu inda ke ce a wannan halin Sai aka ce yar da kika dauki cikinta wata Tara, kikayi naquda kika haifeta, kika shayar da ita daga jikinki, Sai aka ce ta miki adu’a saboda kin taba yin kuskure a rayuwar ki Sai taki zuwa Kan gawar ki yaza kiji Dan Allah. Ina afanin da wannan damar Dan Allah kije ki yafi mahaifiyarki, kuma in kin tsaya Kan gawarta karki tuno abinda yafaru kinji, da kyar take daga idon ta, mikewa tayi ta kama hanyar Dakin tana tangadi, rike ta Nasmat tayi har zuwa Dakin, ganin gawar mom din su da tayi lulube cikin likafani ne yasata rushewa da kuka, nasmat ke Bata baki Kan tayi shiru kukan bashi da afanin yanzu, zuciyar ta bijiro mata da abubuwa kala kala take musamman sati biyu Dan suka wuce, Auxxibillahi take maimaitawa, Bude fuskar mom salmah tayi ta matsa kusa da kunnenta ta dinga karanta adu’a tana tofa mata, nasmat na tsaye ita da hajiyan adamawa, Abu daya suke so suji cewa ta yafe ma mom Amma bakin salmah yakasa fadan haka, nasmat tace salmah mom naji duk abinda muke fada ai ba abinda take so Sai taji cewa kin yafe mata, bazan iya ba, bazan iya ba yanzu ma Dana tsaya akan gawar ta ba karamin kokari nayi ba, nasani anty salmah ki dubi darajar Allah da wannan kalmah MAHAIFIYA, kuka take sosai da kyar tace na yafe tana fita waje. “

STORY CONTINUES BELOW

     ” haka dad ma daga karshe akace yazo yawa matarsa adu’a, Amma Sam bazai iya ba domin nusaiba tagama cutar dani da yayana, ta mana painting da har abada bazai gogu ba, Taya zan iya kallon ki nusaiba, bazan iya kallon ki ba nusaiba, Nasmat har yanzu ita ke dauwaniya akan mahaifiyar ta, dad Dan Allah kayi hakuri kaje ga matar ka, Allah yana so bayi masu yafiya, kuma tsakanin Bawa da ubanjinsa naka ido ne, Kai baka isa ka yaye wa mom abinda Allah zai mata ba, Allah shi yake da wuta kuma yake da Aljanna, shike yanke hukunci Kai tsaye bamu yan adam ba, wani hadith dayake cewa mutum zai kasance yana aikata aiki irin na Yan Aljanna, har Sai ta kasance tsakanin sa da ita Bai wuce zira’e daya ba, Sai littafin sa ya rigaye shi ya aikata aiki irin na wuta kuma Sai ya shigeta haka ma misali akan Dan wuta, dad da dukkan duniya Zata hadu Dan ta shiryar da wata rai wallahi bazata iya ba, saboda ba aikinta ba ne, Allah ya buga mana misali acikin alqur’ani aguri daban daban, wani zaka ga matar Annabi ko dansa sun hallaka, ko matar katon kafiri kamar fir’auna matar sa tashiga Aljanna, yanzu dad indan Allah ya ma nusaiba gafara Amma Sai ta samu shedar ka kafin ta wuce Aljanna, Kenan bazaka yafe mata ba, zaka so uwar yayanka tashiga wutar jahanama, Dan Allah dad kaje kama mom adu’a ko Zata samu saukin azabar da Allah zai mata da kuka ta karasa ta rungume shi, mikewa yayi yana daga ta, yaje Kan gawar mom yamata adu’oe kuma ya yafe mata, hakane yasa aka fita da ita dan mata sallah, ba laifi tayi mutane Dan wasu Dan dady suka tsaya aka mata sallah, aka kaita gidan ta na gaskiya.

             To muma Sai dai muce Allah yajikan ta.

Note: Yan uwa musani duk abinda mukeyi, Allah yana ganin mu, sannan Kar kiga cewa ke Allah ya shirye ki, kizata wayonki ne aa, duk wanda Allah yabatar ke baki isa ki shiryar dashi ba, kuma Kar ki ga mutum yana aikata aiki ki yanke mai hukunci direct ki ce wane Dan wuta ne, ba wanda yasan makomar shi indan Allah yaso, Sai ya shiryar da wanda yaso kuma a lokacin da yaga dama, Dan haka muyi hattara wajen yanke hukunci Kan duk wani me aikata aiki, Kai dai kayi ta roko Allah yashiryar dakai kuma ya dora ka akan daidai, Allah Ka shirya mu ka hanamu lalacewa, duk wanda ya kauce akan hanya Allah kadawo dashi mukuma ka tabbatar da dugagunmu akan gaskiya amin.
                      Daddy ya Hana Zaman makoki saboda yawan gutsiri tsoma da zaije ya dawo, sati daya da rasuwar mom dad ya tara yaranshi Kan wani hukunci da ya yanke, bisa cewa zai aurar dasu sati me zuwa insha Allah, salmah data fita daga hayyacinta, tace dad indai dad indai miqdad zaka aura mun to bazan aure shi ba, domin kuwa yasan duk wani abun da yafaru dani Dan haka ni zan auri jalal Kawai, kallon ta nasmat tayi to ita da Bata da saurayi ma fa, kuje Allah ya muku albarka kunji, sati da ya zagayo akayi daurin aure me ban mamaki wanda ya hada shahharun masu kudi da mallamai, inda aka dora Auren UMMISALAMAH DA AGONTA JALAL Sai SAFIYYA DA AGONTA MIQDAD kowa na farinciki badan salmah da tayi aure bisa kaddarar ne kawai, nasmat Kam ta karfi abun hannun bibiyu tunda shine zafin da Allah ya mata.

                      Twins Kam masha Allah sunyi bulbul dasu, dad ma yayi aure abin shi yasa mu wata mata me kirki gaske, kafin shekara ta zagayo duk amare sun juye nasmat yaranta twins da mace Dana miji ita kuma salmah yar ta guda daya, nasmat Tama iyayenta Kara, tana kiran namijin da Amanjad macen kuma ummu abiha, salmah sunan hajiyar dady su tasa mata watau maryam tana kiranta da mimee.

                     Duka duka nan na kawo karshen wannan novel me suna a Sama, Sai kunjini dauke da sabon novel dina me suna YA MACE, karku manta da comments domin zanyi editing dinshi insha Allah zuwa two pages insa a last page na document din AUREN JINSI.

             Kara sani adu’a please my fans.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *