AUREN KIYAYYA COMPLETE BY Nanahkhadii 💅🏽
Www.bankinhausanovels.com.ng
Wani ƙaton gda na alfarma na hanga mata natashiga suna fita kana gani kasan biki akeyi cikin gda hkan yasani saurin kutsawa nima ayi dani saide tura gate din dani tsabar irin dukiyar danagani sanda nasaki baki gdane na alfarma gidane do ba’a zuba kayan alatuba iya kuɗin da’a kashe a ginin yakai gini ganin zan iya wuni gun yasani shigewa cikin nan nasoma karo da manyan mata masuji da kansu wanyan da suka ansa kira manyan mata ba muna mata ba ƙamshin turare designer da humrah kaɗai ke tashi nan na kutsa na shige cikin ɗakin dayafi kowanne cika saide kowa walwalarsa yakeyi yana Anna shuwa nikam sai zuba ido nake naga wace mesa’ace hka amaryar nan saide duk kallon danake ban hangota ba har najuya zan fita nan na hango wata kwance saide banga face dinta ba amma daga alama kuka take kaman ranta zaifita kallon ta nake ina mmmki aiko kaman daga sama naji ana faɗin ga amaryar can tana ta kuka muma tun ɗazu mukeso muganta abu yaga gara duk maganar da akeyi mata taƙi kula kowa sai kukanta takeyi suna faɗin hka suka fice aɗakin sai tym ɗin nasake kallonta lace ne mai shegen tsada jikinta fari tass sai sheƙi yakeyi amma duk ta tumurmu tsashi tsabar kukan datakeyi amma ga mamaki duk yan bikin bbu wanda ya damu da kukanta kowa harkar sa yakeyi bbu wanda ya damu da ita…..
+
Wata matace daba zata wuce 45 years ba cikin wata tsaddadiyar material red and black ta tako tazo har inda take kwance tana kukan cikin sanyi murya daya nuna kulawa da damuwa tafara Magana….”yanzu nanah bazaki daina kukan nanba how many hours yarage adaura auren ki da salkhan yakamata ki rungumi ƙaddara kisa ma ranki hakuri ki rungumi mijinki ku zauna nida Abban samha good example ne agareki ko ba’a haifeki ba but am sure kinsan tarihin auren mu amma yanzu gashi danayi biyayya na aure shi wlh bayason ganin damuwana hka nima yanzu ko tuna min kikayi nataba cewa banason sa wlh sai munyi faɗa ke marainiya shima marayara and kuma salkhan cousin dinkine kodan halinsa ne baki sonsa baki san idan kanayi lada kikabi aure saikiga ta sanadin ki Allah yasa ya daina halin ba…..tunda matar take mgna nanah batako ɗaga kai tace mata ƙala ba sai jin maganganunta da takeyi kaman wani gaushi aka watsa mata a zuciyanta miƙewa tayi duk da jirin data keyi zata bar gurun but saide rashin ƙarfin jikinta yasa ta dawo fa faɗa kan gadon da baya…..cikin faɗa tace kinga irinta ba duk kinsama kan ki damuwa harta kai ga baki iya tsayuwa kyaje ki kashe kanki abanza aure dai bbu fashi…..”cikin kuka da idonta suka ƙankance tace….”haba anty nusaiba wannan wani irin rashin adalci ne shekara nawa ina tare da Mainah wai sai yanzu kawai batare da sanina ba ace za’a bani salkhan Allah yajiƙan mahaifina da yana raye da hkan bata faruba tana kaiwa nan ta mike dukda jirin dake ibanta ta shige toilet da gudu…. Wash hand basin ta nufa ta buɗe panpoo tana tarar ruwan dake gudu watsawa haɗaɗɗen face ɗintayi taji wani sanyi ƙaton mirror dake manne saman gun ta kalla kaman me magana da wani kanta take kallo wani murmushi tayi wanda ya zubo tare da wasu hawaye masu ɗumi akan face dinta tana faɗin….”wlh wlh wlh ni Khadija ban zama da salkhan wannan alƙawari ne nayima kaina bazan taɓa zama dashi ba tunda mahaifiyata son duniya ya rufe musu ido ita da yan uwanta muzuba mu gani….
*Daga alƙhalamin*
*Nanahkhadii* 💅🏽🛍️
🕯️🕯️ *AUREN ƘIYAYYAH* 🔥🔥
*ELEGANT ONLINE WRITTERS* 📚
*A short story* 💋
*Na Nanahkhadii* 💅🏽🛍️
*Marubuciyar👇🏽*
*Cousins ne*
*Aruwan sama* *kaddara tasame*
*Almajiri ko attajiri*
*Hamdan paid book* *and now typing….* ✍🏽
+
*Auren kiyayya*
🅿️2️⃣🔁3️⃣
*This book is dedicated to my dearies my* *Dost and my behty can’t heart you less you guys mean* *a lot to me* 💝💖
*Bismillahir rahmanin* *Raheem*
Tajima a toilet din zuciyanta na saƙawa tana kuncewa tunani kala² kafin ta fito koda tafito anty Nusaiba bata gun taji daɗin hka bata ko ɗaga kai tacewa kowa komai ba tawuce gun ta kwanta saide duk ɗakin bbu wanda bai kalleta ba amma bbu wanda yace mata ko ƙala……
Cikin garin kano knan tadabo tunbin giwa kodame kazo anfika cikin sauri nafita zuwa ganin gun angon nan da take nunama ƙiyayya ɓaro² dan ganin waye shi hka yasa natari adai² ta sahu nahaye sai sharadda phase 2…..wani katafaren gda nasa yayi parking tsabar tsaruwa da girma da kyau irin na gidan har ina tun tuɓe gun shiga koda nashiga nasha mamaki ginine da tsarinsa yayi kama dana turawa harda gun kiyon peacocks dasu rabbit a can gefe kuma ƙaton pool ne ɗayan gefen kuma basketball field ne dayan kuma parking space ne wata ƙofa mai kaman glass kaman mirror na hanga wanda hakan ya tabbatar mun da shine ƙofan shiga inda zan tarar da mutane nidai sanda na tsaya na kalla face dina kafin natura amma taƙi buɗewa har zan juya naga wani abu na danna aiko tuni ta buɗe nayi mamaki nashiga sai bbu abinda nace sai Masha Allah guri ya tsaru komai na gidan farine tass kaman gidan larabawa……ina shiga naso hawa sama amma sainaci karo da wasu samari guda uku azaune kowa na danna wayansa bbu maiyi ma wani magana…..
Dukan su kallo ɗaya zaka musu kasan ƴaƴan manya ne saide ɗayan kallo ɗaya nayi masa nasan tabbas wannan yana da jinin fararen mutane ɗaya daga cikin sunne ya ɗaga kai yana faɗin Mr khan is almost time kasan akwai hold on yau sbd bikin daza’ayi yau a 9ja akwai yawa…..ko da ban ganeba nasan wannan farin matashi shine Mr khan saide duk maganan da’akayi masa ko ɗago kansa baiyi ba bare ya ce wani abu shima wanda yayi maganan idan da sabo ya saba da halinsa hakan yasa bai sake magana ba yacigaba da daddana wayansa…..
Ganin bayida niyan mgnane yasa zaid kallon D boy yana faɗin guy idan bazaije ɗaurin auren nanba mu wuce kawai and karka sake kiran koda num dinmu ne mun rabu knan atleast nanah is your cousin kuma kasan itama bata sonka tanada wanda take so akayi mata dole tayi hakuri so kaima dole kayi haƙuri yanzu fa some minutes yarage ta zama Mrs salkhan ya ƙare maganan yana dariya miƙewa sukayi suna faɗin mukam zamu wuce sai time din ya ɗago idonsa kyawawa blue eyes ke gareshi yana kallon su dan yasan zasu iya tafiyan sun saba cikin maganar sa harɗaɗɗiya wanda hausar ma kanaji kasan yanada wani yare yafara musu magana…..
“You know i hate you guys indan kuna maganan aurenan dole akayi mata ko bata sona waye yake somta let me tell you something tunda aka fara maganan aurenan ban taɓa waya da itaba koda akazo maganan abinda za’ayi a biki mom dinta ta kirani nayi mata transfer huge amount of money saboda ban taɓa kallon nanah a mace ba infact gara mun cocoine ɗina da nanah so tunda kunce dole sainaje barina sa kaya…kallon juna zaid da Dboy sukayi suna faɗin whatever muje dai…..baifi 20mins ba ya fito cikin wata tsaddadiyar shadda milk colour yasha adon brown da dot ɗin baƙi yayi matuƙar kyau sosai sai ƙamshin designer yakeyi car key dinsa da tarkacen sa ya ɗiba yabi tagefen su yana faɗin let’s go basu damuba dan sunsan halinsa suka fito saide direct gun gateman ya wuce yana faɗi mallam musa nanda good two hours ka kwashe komai na cikin gidannan nabaka….mamakine ya kama musa mai gadi aransa yana faɗin wannan yanada hankali kuwa idan da gske ne ai yagama gadi ganin baice komai bane yashi faɗin koba kasone ɗan sosa ƙeya yayi yana faɗin Allah yasaka da alkhairi oga nagode sosai cikin zafin rai yace na faɗa maka banson sunan ogannan my name is salkhan Ahmad Muhammad so ka kirani da salkhan tom angama ranka shi daɗe saide wani hanzari ba gudu ba wlh banida kuɗin ɗakko motar kwasan kaya tsaki yayi yana faɗin zan banka nidai ka tabbar an kwashe nanda 2,hours Dboy ne ya ƙaraso yana faɗin Mr khan time is going fa bsice masa komai ba wuce gun dayayi parking motansa ya buɗe zai shiga suma buɗewa sukayi zasu shiga cikin izzah yace….nop ba motana zaku shiga ba banan zan dawo ba kowa yaje da motan sa basu damuba dan idan da sabo sun saba tayita masu iskanci daga kuma bai gansu ba yafi kowa shiga damuwa hka suka shiga motan Zaid motansa ne yafara kama hanya slow yayi ya miƙewa gate man bunch din one thousand yamiƙa masa yana faɗin two hours nace kaji bai saura resa ba yaja motansa……
Koda suka isah har ansoma ɗaura auren suna zuwa aka ɗaura bbu ɓata tym yace musu shi zai wuce sai sun haɗu Dboy ne yace dawa zaka haɗu ka arranging yadda za’a ɗakko amaryar ne kallon su yayi wani murmushi yayi yana faɗin nabarku da wannan please i know you can handle everything yana faɗin hka bai ko saurare su ba yaja motansa bargu ganin basu da wata mafita yasa suka fara arranging din yadda zasuyi wlh kawai dan suna tausaya masa ne a matsayinsa na maraya…..
Ɓangaren nanah kam tunda maroƙa suka shigo da kurarin anɗaura taji cikinta ya juya shiga toilet tayi tafito dai² shigowan ammihn ta da wata harɗaɗɗiya paper bag a hannunta sai sheƙi take miƙa mata tayi tana faɗin kisa kizo make-up yanzu za’ayi walima koda ta ansa ta koma gadon datake gefe ta ajiyesa ta koma ta kwanta abinta ammih kuma fita tayi dan cigaba da shirye² saide kusan one hour bbu nanah bbu dalilinta Ammih hartayi aika tagaji da kanta ta taso ta taho saide kwance tasame ta ki buɗe paper bag din batayi ba cikin faɗa Ammih ke faɗin tun ɗazu ana jiranki gashi har tym yafara tafiya ashe ko kayan baki saba zaki tashi ko sai ranki ya ɓaci….cikin ɓacin rai ta miƙe nan tabuɗe paper bag din wata harɗaɗɗiya abayace milk colour tasha stones ita kanta batasan meyasa ba rigar tayi mata kyau duba paper bag din tayi dan ganin a ina aka order dinsa aiko nan taga…. Passion paradise boutique wato gun moon Heroine anan mom tayi oder gsky rigar ta tafi da imaninta….cikin sanyi jiki tasa kayan tawuce gun make-up din kamar yadda Ammih ta umarce ta tana zuwa aka fara light make-up tabada umarnin ayi mata tayi kyau sosai abinka dame kyau ira ba fara ba kuma ba baka ba tana da dinmple guda ɗaya sai hancinta dai² ga wata ido ga lips dinta two colours sama baƙi kasa pink yar duma² ce jikinta baiyi yawaba saide tana hips boobs da baya…..
Baƙaramin kyau tayiba dai² Malama ta iso Ammih ta turo anty Nusaiba suka fita bbu ɓata lokaci aka fara wa’azi ba’a gama ba sai kusan 5pm dai² tym din su D boy da Zaid da friends dinsu dasuka gayyata suka iso dan ɗaukar amarya…..anty Nusaiba ke tambayan Ammih ya maganan jere murmushi tayi tace aikomai na hannun big Anty and sunyi waya ɗazu tace sunje da maza sun gyara komai can sharadda phase 2 za’a kaita……bbu ɓata lokaci akazo tafiya da amarya bayan Ammih tasa mata albarka saide kuka take kaman ranta zai fita tsabar kuka har tana shiɗewa haka aka fito da ita suna isa gaban mota kam ta yanke jiki ta faɗi agun da da sauri akayo kanta kafin kace kwabo saiga Ammih saide ga mamaki sai cewa tayi a ciccibeta asata a motar ko gawarta ne yau sai dai a wanketa a gidan salkhan masu mamaki nayi masu tausaya mata nayi haka aka kikkibeta aka sata mota abokan ango anga abin mamaki haka suka ja motocinsu zuwa sharadda phase 2……
*Daga alƙhalamin* ✍🏽📝
*Nanahkhadii💅🏽* 🛍️
🕯️🕯️ *AUREN ƘIYAYYAH* 🔥🔥
*ELEGANT ONLINE WRITER’S* 📚
*A short story* 💋
*Na Nanahkhadii* 💅🏽🛍️
*Marubuciyar👇🏽*
*Cousins ne*
*Aruwan sama* *kaddara tasame*
*Almajiri ko attajiri*
*Hamdan paid book* *and now typing….* ✍🏽
*Auren kiyayya*
🅿️4️⃣🔁5️⃣
*This book is dedicated to my dearies my* *Dost and my behty can’t heart you less you guys mean* *a lot to me* 💝💖
*Bismillahir rahmanin* *Raheem*
Direct gidan suka nufa cikin ikon Allah kafin su isa ta farfaɗo sai ajiyan zuciya takayi ko hawayen ma sunƙi zuba sai dai ƙuna da zuciyan ta keyi mata gashi ƙam zuciyar ta kama mata ko girgiza motan tayi har ranta takeji haka suka shuga anty Nusaiba ce ta riƙe hanunta har zuwa ɗakinta saide gidan ya tsaru iya tsaruwa bazaka ce gidan da ɗazu salkhan da abokan sa suka gama shagalinsu ciki bane gida yaji kaya yayi kyau kaman a Dubai sai wajen magrib mutane suka fara watsewa abinka da bbu ƙawaye duk family ne kawai su anty Nusaiba ne suka kwana tare da ita nanah kam zazzaɓi takeyi me ƙarfi saide bu wanda ta faɗama haka takejin ciwon nacin jikinta washe gari da safe Ammih ce ta aiko musu da abinci ……
+
Ɓagaren Salkhan kam kwana yayi yana shaye² yensa sbd ɓacin rai duk cikin gidajen su yafi ji da wannan sbd yafijin daɗin zama area bbu ruwan wani da wani da wannan bakin cikin yayi bacci bashi ya tashi sallan safe ba sai wajen 10 am duk jikinsa bbu ƙawari ya farka da sauri ya shige toilet yayi wanka yayi alola yafito yayi sallah kafin yaɗauki car key ɗinshi yafita dan neman abinda zaici……..
Duk sunci sun ƙoshi banda nanah da anty Nusaiba tasata gaba ko tea tasha taƙi sha dakyar da faɗa taci chips da tea kaɗan sai shirya ta anty Nusaiba ke sakeyi sai faɗa take mata a matsayin ta na mace Idan anzauna lfy itace kuma tasan yadda zatayi tashawo kan salkhan banda kuka azahiri da zuciyanta bbu abinda takeji sai wajen magrib duk suka watse nanah tayi kuka sosai kaman ranta zai fita haka anty Nusaiba taji tausayin ta sosai haka suka barta sanda tayi kuka mai isarta agun bacci ya ɗauke sai wajen 2am tafarka ta faɗa toilet tayi alola tayi sallah ta sauya kayanta zuwa na bacci ta maida dim light tayi baccin ta sai wajen 10am tafarka tayi sallah ranta aɓace don ta tsani time ɗin sallah yawuce wanka tashiga tayi cikin wani lace maroon colour tayi kyau sosai lip gloss kawai ta shafa tabi jikinta da perfumes masu ƙamshi da humrah kafin tafita neman abinda zataci dai² Bell yayi ƙara halamun da mutum a ƙofa ido ta zaro a zuciyanta tana adduan Allah yasa mu devil dinnan bane komawa daki tayi ta ɗakko gyale tasa cikin tafin daya nuna tsoro takeji ta ƙarasa saide ganin drivern Ammih yasata ajiyan zuciya….gaida yayi da fara’a ya miƙa mata basket din hannunsa ya juya karɓa tayi takoma dinning table ta ajiye tafara buɗewa wani ƙamshi ne yadaki hanci alalen ganye ne dayaji ƙwai da liver sai kunun gyaɗa kitchen takoma ta ɗakko plate da cup tayi serving kanta tazauna ɗakyar taci half takai kitchen dai dai zata tattara gun taji alamun ana sakkowa daga sama da gudu tashige kitchen…..shikam tashinsa knan jin ƙamshin yasa shi karya kwana zuwa dinning ɗin juyawa yayi da niyan shiga kitchen zai ɗakko plate wayan sa yayi ringing ganin num din Zaid yasa shi saurin picking ……”hello where are you shiru yayi kafin yace at home.. murmushi Zaid yayi yana faɗin wanne daga cikinsu.ɗan tsaki yayi yana faɗin sharadda dariya Zaid yayi yana faɗin mun kusa isowa kace amarya taji jiki….tsaki me ƙarfi yayi yana faɗin kasan Allah jiya sai 12am nashigo and banma san kitana gidan ko bata nanba nadai ga abinci a dinning shine yasa nasan tananan but kasan ko mata sun ƙare aduniya i hate nanah yana faɗin hka ya kashe wayansa yayi tsaki ya kama hanyan sama….duk tanajin sa itama tsakin tayi tana faɗin nima i hate you mezanyi dakai mtsss ta wuce sama itama…
Koda takoma ɗaki aminiyarta takira din childhood friend ɗintace dama su biyu ne friends ɗinta duk duniya daga maimuna sai fateemerh(Dost & behtyna) teemah da ɗaga waya take faɗin…hello amaryar salkhan wani tsaki tayi tana faɗin idan raina zaki ɓata nakashe wayata dama aɓacen yake shiyasa nayima Allah godiya dabaku hari keda moon akayi bikinnan da nashiga uku wata dariya teemerh ta fashe da tana faɗin wlh kigode ma Allah ogane ya hanani zuwa da saina zo ta ƙare mgnan tana dariya….nidai yanzu ba wannan ba ya jikin sofia??….”taji sauƙi sosai harta fara zuwa sch ma hirar su suka ɗan taɓa Koda rabin hirar tsokanar nanah teemerh keyi wani ta kulata wani taki kulata sun jima suna hirar kafin sukayi sallama gado takoma ta kwanta dan wani bacci takeji kaman wacce tasha wani abu ga gajiya ga still akwai zazzaɓi ajikinta…….
Koda su Zaid suka iso salkhan sai wani shan ƙanshi yake musu sukam sun samu abinne nema haka sukayi ta zolayan sa har suna cewa zasuje suduba suga ko anyi wani abunne ya hana amarya sakkowa duk ransa baƙaramin baci yayiba da karshema ce musu yayi zaije wani guri dan su tafi amma sai cema sa sukayi yaje yadawo suna jira sai sun gaisa da amarya duk ransa ya ɓaci ganin iskancin nasu yayi yawa kawai yafita yabar musu gidan kafin suma suka bushi suka fita…..
Ranar wuni tayi tana bacci sallah ƙadai take farkawa tayi ko yunwa bataji haka ta wuni ranar sai dare ta sauka zuwa kitchen tea kaɗai ta dama ta iya sha……
Haka suka cigaba da rayuwar su bazaka ce mutum biyu bane a gidan bbu mai ganin wani haka bbu me shiga harkar wani abunda yasa abin bai gama damunta ba suna chats dasu teemerh ga maina kullun suna waya kokuma suna chatting hakan yasa taɗan saki ranta……
Yau tacika 2weeks dai² gashi gobe tana da lectures 8am ganin batada mafita yasata takira Ammih tan….”hello Ammih good morning….”morning nanah ykke wato shine sai yau zaki kirani ko…..”Aa Ammih inataso inkiraki but am sorry….. murmushi tayi tana faɗin ykke komai dai normal ko…..”eh kawai tace mata shirune yaɗan biyo baya kafin tayi ƙarfin halin cewa…..”Ammih please driver yakawo mun motana gobe inada morning lectures…..cikin faɗa Ammih tace”bakida hankali ne zaki fara driving two weeks bayan auren ki ina shi salkhan ɗin yake daba zai kaiki ba….tunda Ammih tafara faɗa mamaki nanah keyi ashe har Ammih zatayi tunanin zasu zauna inuwa ɗaya itada salkhan har azo stage ɗin da zaikai ta sch god forbid jin Ammih na faɗin barina kira shi salkhan ɗin dan ubansa da sauri nanah tayi saurin cewa”Ammih ai gobe da sassafe zaije Abuja kinsan aikinsa ana kiransu koda yaushe suje exams na promotion so jiya ankira su…..ajiyan zuciya Ammih tayi tana faɗin “ok yanzu naji mgna na aike shi but yana dawo wa zai kawo miki knan shi salkhan ɗin yabarki knan??”Eh kawai tace sukayi sallama ta ajiye wayanta da mamakin hali irin na mahaifiyarta…….
Hakanko akayi washe gari tana tashi sallan asuba bata koma ba tasa wannan kaya tacire tasa wancan ta cire saboda sunyi da Rabin ranta zasu haɗu da kyar tabar wata riga da skirt na atampa datashs embroidery tayi kyau sosai makeup tayi sosai tayi kyau kamar yar tsana ita kanta tasan tayi kyau 7:30 tafita koda ta isah dai² za’a fara lectures tunda tashigo kallonta yakeyi da mamaki kyan data sakeyi haka yafara koyar dasu saide time to time ita yake kallo suna haɗa ido take sake masa murmushi haka sukayi 2,hours kafin suka fita bakin sch ta tsaya tana kiransa dai² da fitowan sa tare sukayima juna smiling motanta suka shiga taja motan suka fita sun ɗanyi tafiya kafin tayi parking gefen titi hira sukeyi sosai ita dashi suna dariya duk wata damuwarta tanema ta rasa jinta take kaman ba itaba tsabar farin ciki Maina dogon mutum ne shiba fari ba kuma ba ba baƙi ba yana da ɗan jiki yana kyan da duk ƴa mace zata soshi hakan yasa mata kebinsa sosai…….sun jima sosai suna hira kafin ta maida shi sch taja motanta zuwa gida da yunwa sosai tashigo da kyar tayi wanka ko mai bata shafa ba jin yadda cikinta ke kuka yasata fita daga ita sai towel din ta iya guiwa kusan tsirara ma take dan ɗabi artace ɗaura towel ɗin da idan ta tsuguna tsab komai nata zai bayyana….. indomie ta dafa da kwai ta juye a plate sama zata hau sukayi karo gefe takoma ta bashi hanya daya wuce saide har ya wuce tana ƙoƙarin hawa taji kaman daga sama yana faɗin…..”you illiterate baki iya gaida mutane bane yi tayi kaman bata jiba ta wuce ɗakinta cikin ɓacin rai yabi bayanta…….
*Daga alƙhalamin* ✍🏽📝
*Nanahkhadii* 💅🏽🛍️
🕯️🕯️ *AUREN ƘIYAYYAH* 🔥🔥
*ELEGANT ONLINE WRITER’S* 📚
*A short story* 💋
*Na Nanahkhadii* 💅🏽🛍️
*Marubuciyar👇🏽*
*Cousins ne*
*Aruwan sama* *kaddara tasame*
*Almajiri ko attajiri*
*Hamdan paid book* *and now typing….* ✍🏽
*Auren kiyayya*
🅿️6️⃣🔁7️⃣
*This book is dedicated to my dearies my* *Dost and my behty can’t heart you less you guys mean* *a lots to me* 💝💖
+
*Bismillahir rahmanin* *Raheem*
Alh Muhammad Kabeer cikakken sunansa kenan cikakken bafula tanin Adamawa ne saide duk zuriar su yan boko ne duk da wasu na kasuwanci amma sun fi ƙarfi a boko shidai bai tsayama boko ba yayi shi dai dai misali zuwa diploma yabama kasuwanci ƙarfi kaman wasa yake sarar abinci a ƙauyen su ya kaishi kano cikin ikon Allah ya dafa masa abu ya bun ƙasa anan ya haɗu da matar sa ko ince uwar gidansa cikakkiyar banufiya ce me suna Hadiza Abdul Kareem mata ce saliha mara son damuwa ya yaba da hankalinta sosai hakan yasa yabada himma ya aureta suna zaune a kano cikin ikon Allah ko bbu yabo bbu fallasa Allah ya haɗa arziƙin su dai² misali nan tafara haihuwar yaya mata har rai huɗu bbu na miji hakan yakawo cece kuce cikin dangi na bbu mai gadonsa ko tema konsa idan girma yazo suka takura suka basa yar uwarsa tayi baƙin ciki a lokacin yaranta sune Fatima,Aisha,Zainab tana goyon Hauwa cikin ikon Allah kuma sai amaryar tata me suna surayyah sam bata da damuwa suka haɗa kai haka rayuwa taciga ba itama surayyah yaya mata biyu ta zubo itakuma Hadiza haihuwa cak ta tsaya nan shima ya sake rarumo auren wata mai sayar da abinci a kasuwar su still gida ɗaya ya haɗe su bbu laifi suna zaman lfy haka dai surayyah sanda tayi ƴaƴa mata huɗu itama….ɓangaren zinatu mai abinci ma yaƴan ta mata biyu ta zubo nanfa cece kuce yasake yawa akan shi duk sai yaji duniyar bata masa da daɗi ana cikin haka ya sake kwaso bazawara ya cike huɗun nanfa gida yasoma samun damuwa Hadiza lokacin tanada cikin wata biyar bbu wanda yasani ɓoye shi takeyi saboda gudun kar ace ganin kishiyoyi na haihuwa ita bazata hkra ba ranar data cika wata tara da sati ɗaya ta haifi ɗanta namiji kyakyawa kaman ubansa murna gun dangi har ba’a mgna nan fa ƙiyayya ya soma tashi cikin yaro yaci sunansa Abdul Jabbar son duniya Alh Muhammad ya ɗaura masa cikin ikon Allah ana yaye shi takuma yin ciki wannan kam bai ɓuya ba sbd laulayi tayi sosai har an cire rai da ita kafin cikin ikon Allah kuma cikin na ƙwari tasamu sauƙi haka takuma sulluɓo dan ta namiji shima sak ubansa wanda yaci suna Ahmad murna nan ma gun mahaifin su ba’a mgna kuma cikin ikon Allah daga nan ta rufe haihuwa cikin matan ma bbu wanda yasake haihuwar namiji dukansu daga me yara shida sai mai biyar sai bazawara mai biyu haka rayuwa taciga ba duk yaransa yasa su makaranta asirin dai² a rufe……life goes on duk yaran bbu wanda baiyi University ba daga mazan har matan wasu suna kanyi suke aure wasu kuma sai sun gama cikin ikon Allah gida yasha gyara gun yara kuma kansu a haɗe…… Abdul Jabbar da Ahmad sun kammala karatun su suma Abdul Jabbar yafara aiki a government kuma yana kasuwanci mahaifin sa cikin ikon Allah tuni ya tashi haka Ahmad business ɗin dutse yakeyi yayinda shima ya haɗa da aikin government cikin ƙanƙanin lokaci suka kai iyayen su duka hajji suka siye gida jen maƙota suka haɗe dana su suka gyarama iyayensu…….
Ahmad ne ya kawo matar da zai aura baturiyar America mamah tayi baƙin ciki tace bazaiyi aure ba wansa baiyi ba akan hakan har jinya ya kwanta kaman bazaiyi ba hakane yasa baba ya yenke hukuncin yin auren amma da sharaɗin zata musulunta batayi musu ba dayake tana sonsa dan girman 9ja ce ta musulunta akayi auren saide tunda akayi auren sam mama taƙi sa ko abu yabata bata ƙarɓa bai kuma fasa ba duk hakuri da rarrashi na duniya an mata tace itakam bbu ita bbu shi shekaran su da aure ta haifi ɗanta namiji kaman bature nan mamah tace idan yasaka sunan wani azuriya bata yafe masa ba yayi baƙin cikin abun haka yanemi shawarar matar sa itakuma dama sunan Indians na burgeta kawai ta zaɓa masa suna salkhan nan fa yaro yaci sunansa salkhan Ahmad Muhammad……. rayuwata cigaba shekaran sa biyar da aure kafin Abdul Jabbar shima ya rarumo wata ba haushiyar kano mesuna Sofia mamah tayi murna sosai haka akayi auren saide ko shekara ba’ayi ba ya daina hidimar dayake da su daga sofia sai yan uwanta wannan abu yayima mama ciwo har magana tayi masa amma aban za tayi kuka harta godewa Allah a haka mahaifinsu ya rasu baiyi arba’in ba mama ta bishi hakan yasa wani gaba a tsakanin su suna ganin yayunsa maza su suka kashe iyayensu da bakin ciki koda aka raba gado shikenan kowa ya kama gaban sa banda matan da suke zumunci sosai abinsu…..life goes on Sofia ta haifi yarta mace wacce taci sunan mamah ake kiranta da nanah arziƙi yaci uban nada gunsu dukansu kuma matansu basu sake haihuwa ba gashi bawani jiyuwa suke sosai ba matan……rayuwa tanata tafiya yara sun girma ana ɗan zumunci duk masifar mata sunki yarda su rabu duka ana zumuncin dole…… salkhan yagama sec sch nan aka tura sa Dubai University lokacin nanah na sec s.s 1 yatafi sun dai san juna amma basa shiga harkar juna sam kowa sabgan sa…..a s.s1 ɗinta aka kawo musu wani corper mai suna Mainah kaman wasa suka fara soyayya shi kuma yaron sarkin wani ƙauye ne acan Gombe …..koda yagama service ɗinsa suna tare haka yasamu lecturing a Bayero University……lokacin tana ss2…..
Life goes on Alh Ahmad ne da Alh Abdul Jabbar zasu dubo salkhan nan mahaifiyarsa ta tubure sai taje bbu musu suka kama hanya aiko sai lbrin plane crash ɗinsu ne ya dawo Sofia ana kuka ana farin cikin tarin dukiya haka yasanya salkhan yadawo gida jin wannan gigiceccen labari tunda yadawo yaki komawa har rasuwar iyayen sa da kusan shekara da kyar ya koma Bayero University shima don ya ƙarasa…saide ba nan gizo ke saƙa ba nan Sofia ta dunga lallaɓasa tana bibbiyan sa da duk wata dukiya tasa da makirci tasa ya dawo gunta komai nasa kuma ya yarda da ita sosai ya sake da ita…..haka suka ci gaba da rayuwarsu shida nanah bbu me shiga harkar wani….saide wata ranar laraba da bazai manta da ita ba ya dawo daga sch da yunwa ya shigo gidan sama yasoma duwa ina zaiga Ammih tun daga stairs yake jin shewa dai² da ana kiran sunansa dana mahaifiyar sa wato rabi’atul badawiyya tafawa sukayi da ƙawarta me suna uwani tana faɗin ai wlh duk yanda zanyi na mallaki dukiyar yaronnan dashi kansa sai nayi aini bakin cikin rasuwar miji na kawai nake shima ba sosai ba tunda ga tarin dukiya ai Rabi tayi wahalar banza tunda yanzu ga ɗanta ga dukiyarsa duk sun zama mallakina sake fashewa sukayi da dariya…hawaye yakeyi ɗaya nabin ɗaya ya fita a gidan Basu ma san yajiba….Magar da yau bata san yaji ba knan kuma bai nuna mata komai ba haka ya lallaɓe rayuwarsa har yagama karatu ya kama aikin government da kuma harko kin mahaifin sa……
💦💦 *CIGABAN LABARI* 💦💦
Yana bin bayanta ta ruga da gudu tana ƙoƙarin rufe ƙofa saide ƙarfin ba ɗaya ba jin zuciyarsa na wani irin ƙara yasa shi turo ƙofar da ƙarfi tuni indomie ɗin ya zube gefe itama ta zube gefe towel dinta yayi sama ko zafin faɗuwar bataji ba cikin zafin nama ta miƙe ta gyara towel ɗinta kusa da ita ya matso yaka kumatun ta da ƙarfi yana faɗin you illiterate uwarki bata koya miki gaisuwa bane zafin riƙon da yayi mata yasata ko motsi ta kasa bare tayi magana sake murɗa kuma tun yayi dayasata yin ihu sake wa yayi ya yakama lips dinta da hanunsa ya murɗa yana faɗin karki sake ganina baki gaishe ni ba ko bazan ansa ba stupid fool….yana faɗin hka ya kama hanyan fita kaman daga sama yaji taja wani uban tsaki ji yayi zuciyansa ta daina bugawa tsabar yanda yaji abun unexpected wani juyi yayi kaman paper aiko ganin haka yasata soma ja da baya kafin kace wani abu tayi burki da gado yana ƙara sawa ya tun kuɗa ta gadon tuni towel ɗinta yayi sama ƙoƙarin kare jikinta ta somayi amma ina…cikin ɓacin rai yake faɗin let me teach you a lesson…….
*Daga alƙalamin* ✍🏽📝
*Nanahkhadii* 💅🏽🛍️
🕯️🕯️ *AUREN ƘIYAYYAH* 🔥🔥
*ELEGANT ONLINE WRITER’S* 📚
*A short story* 💋
*Na Nanahkhadii* 💅🏽🛍️
*Marubuciyar👇🏽*
*Cousins ne*
*Aruwan sama* *kaddara tasame*
*Almajiri ko attajiri*
*Hamdan paid book* ✍🏽
*Auren kiyayya* *typing* ✍🏽
🅿️8️⃣🔁9️⃣
*This book is dedicated to my dearies my* *Dost and my behty can’t heart you less you guys mean* *a lot to me* 💝💖
*Bismillahir rahmanin* *Raheem*
Duk jikinta rawa yakeyi ga zuciyarta da ta tsananta gubawa duk ta tsorata gaba ɗaya ta firgita…..cikin zafin nama har wasu stars yake gani tsabar ɓacin rai yafara ƙoƙarin cire belt ɗinsa ganin haka tafara ƙoƙarin ture sa cikin sa’a yayi gefe dai² da ya cire belt ɗin cikin rikicewa takama hanyan fita da gudu taku biyu yayi ya janyota ta dawo da baya jin azaban da hannunta yayi mata sanda yace ƙas yasata sakin wani ihu baiko damu ba dan yasan bbu me jinsu ga ransa dayake tafasa ƙasa ya shin fiɗe ta duk turjewan datake tana ihu dan ita duk azabar datake ciki tafi ƙarfin basa hakuri….ɗanne ta yayi ya zare rigar sa hanunsa yasa da ƙarfi ya wani murza nipple ɗinta jin azaba yasa tasake sakin wani ihu ganin bayida tym ɗin romancing ɗinta ne yasa shi danne hanunsa biyu cikin nata ya seta dick dinsa yafara riding dinta wani azaba da raɗaɗi taji daba taɓa zaton akwai irin shi a duniya ba sai ihu take tana jujjuya kanta saboda yadda ya danne hannunta bata da daman yin motsi jin azabar tayi azabane yasata fara faɗin….”dan Allah Yaya salkhan kayi hkri wlh zan dinga gaishe bazan sake ba kate maki rayuwata dan Allah karka dis virgin ɗina naroƙe ka da Allah da darajar iyayen ka dan Allah kayi hkri wayyo Allah nashiga uku Abbah na yayah salkhan zai kasheni innalillahi wa’innah ilaihinji’un zan mutu dan Allah kayi hkri karka kasheni…..duk maganganun dakeyi baima sani ba sam baiji shikansa baisan awace duniya yake ba saboda yaune rana tafarko daya fara kusantar mace hakan yasa duk iya ƙarfin dayake dashi duk ya zube mata tun tana magiya har tayi shiru tsabar azabar datake ratsa jikinta kanta kaɗai take iya jujjuya shi gefe² halamun azaba shikam riding dinta kawai yakeyi batare da damuwa ba saide wani daɗi dake ratsa duk sassan jikinsa yajima yana kanta kafin yasamu hanya wani ƙara sukayi a tare ga zufa datake keto masa duk ilahirin jikinsa itakam jin yadda wani azaban dayafi na ɗazu ya ratsata bata sake sanin inda take ba shikansa yana gama releasing akanta ya jibge ya kwanta ji yake duk wani ilahirin jikinsa ciwo yake masa ga nauyi da kansa yayi masa yajima akanta kafin yayi ƙoƙarin janye jikinsa bai damu da yadda ya barta ya tattara kayansa ya fita zuwa ɗakinsa toilet yashiga ya sakar ma kansa ruwa mai zafi bbu abinda yake tuna sai sanda yasa mu yashige jikinta tsaki yayi afili yana faɗin….”to hell with her wankan sayi ya fito sai ji yake wani zazzaɓi ya kamashi har kaman bazai iya tsayuwa ba da kyar a daddafe ya iya saka jallabiya jikinsa har rawar zazzaɓi yake ya kwanta a gado cikin lokaci ƙalilan bacci yayi gaba da shi…….
+
Ɓangaren nanah kam ta kusa 2,hours agun ko motsi bbu sai kusan 3hours kafin tafara buɗe idonta da sukayi mata nauyi a hankali duk abinda yafaru yake dawo mata tsabar baƙin ciki kuka mai cin zuciya ta fashe da shi ga duk jikinta bbu inda baya mata ciwo kar ƙasanta yaji labari dakeji kaman an watsa mata attaruhu cikin kuka da ƙunan rai tasa hanunta ganin jini ya sake tsorata ji take kaman ta kashe kanta ta huta tsabar baƙin ciki…..”Allah ya isah mugu azzalumi wanda bazai ga rahmar Allah ba mara imani Allah ya isah tsakani da kai na tsaneka salkhan na tsani duk wani abu daya shafeka…….cikin kuka tace ko dayake Ammih na ita ta jawo mun da tafi son kanta akan abinda nake so nikam nashi ga uku wannan wani irin rayuwa ne innalillahi wa’innah ilaihinji’un Allah kamun mafita Allah kaɗauki raina nahuta kuka take mai cin zuciya da bakin ciki ta jima tana sheƙan kukanta kafin taso ƙoƙarin miƙewa saide ta kasa da rarrafe ta shiga toilet rasama me zatayi tayi kukane yasake cin ƙarfin ta shikenan ya cuceni raba ni da budurcina nashiga uku i hate you salkhan……I promise to cut that tiny snake between your legs mother fuckerrrr……ruwa ta tara mai ɗumi tashiga ciki jin azaba bata san time ɗin datayi wani ihu ta mike a gigice ba tana salati wasu sabbabin hawaye nabin kumatun ta tajima a tsaye kafin ta runtse idonta ta shiga tanajin wani raɗaɗi da azaba tajima ahaka kafin tacan za ruwa tanayi ta kuka tana tausayin kanta daga ƙarshe tayi wanka tafita sai tatata takeyi haka ta isa tasa daguwar riga tafara jero sallolinta azzahar da la’asar duk azaune tayi tanayi tana kuka tajima agun tana addu’o’i tana kuka har aka kira magrib….
Ɓangaren salkhan kan sai magrib ɗin ya farka zazzaɓin ya sauka but kansa bai daina ciwon ba toilet yashiga yayi alola duk jikinsa bbu ƙwari yazo ya jero sallolinsa sanda yayi isha’i kafin ya ɗauki car key ɗinshi ya fita ko kallon ƙofarta baiyi ba ya fice direct asibiti ya wuce yaga Dr ya karɓi magani ya tsaya wani haɗadden joint pizza kawai ya karɓa ya koma gida abinsa……
Nanah kam da kyar ta iya tashi ta hau gado dan gani take ko abinci bazata iya ci ba zazzaɓi ne sosai take jinsa bargo kawai taja jikinta sai rawa yake ga wani sabon ciwon kai da mara ga tsukun dagun ke mata rasa meke damunta taka mamme tayi kawai saita sake fashewa da kuka mai cin zuciya…..ƙara tsanan salkhan da mahaifiyarta ke sake ratsa zuciyanta a tajima tana kuka mai ɗacin rai kafin bacci ɓaro ya saceta……
Bata farka ba sai wajen asuba da ciwon jiki ta farka kan dai yaɗan saketa da kyar ta iya shiga toilet tayi ta sake yin wanka ta ɗan gaggasa jikinta tafito taɗan ji dama² tazo tayi sallah saide duk abinda yafaru yake sake dawo mata bata san tym ɗin da kuka yasake kuɓu ce mata ba yajima tana kuka agurun kafin ta miƙe ta ɗakko alqur’an mai girma tashiga karantawa ko zata samu sauƙin abun cikin ikon Allah tana idar da tilawan taji sauƙin abin aranta mayar da qur’anin tayi ta ajiye agun ta kwanta hawaye ɗaya na bin ɗaya a gefen idonta bacci yayi gaba da ita…sai wuraren 11,ta farka afirgice tayi salati jikinta har yanzu yaɗan yi mata ciwo salati tayi tanajin yadda cikinta ke kukan yunwa sai time din ta tuna rabonta da abinci tun jiya dataci lunch tsaki tayi cikin ɓacin rai zata fita wayanta ta hango ta juya ta ɗauka missed calls din Maina da massages tagani sun kai 20 tsaki tayi tasa wayan a chaji ta sauka tea kawai ta haɗa ta toasting bread slice biyu ta juya ta fita dan ji take ita kanta ta tsani kanta komai ma haushinsa takeji cikin sanyi jiki take tafiya kaman wacce kwai ya fashe ma aciki batama ko kallon gabanta kawai saiji tayi……sunyi karo da mutum shima tafe yake yana danna wayansa baima ji mostin mutum ba afirgice ta zubar da duk abinda ke hanunta…….
*Daga alƙhalamin* ✍🏽📝
*Nanahkhadii* 💅🏽🛍️
**🕯️🕯️ *AUREN ƘIYAYYAH* 🔥🔥
*ELEGANT ONLINE WRITTERS* 📚
*A short story* 💋

*Na Nanahkhadii* 💅🏽🛍️
*Marubuciyar👇🏽*
*Cousins ne*
*Aruwan sama* *kaddara tasame*
*Almajiri ko attajiri*
*Hamdan paid book* *and now typing….* ✍🏽
*Auren kiyayya*
🅿️1️⃣0️⃣🔁1️⃣1️⃣
*This book is dedicated to my dearies my* *Dost and my behty can’t heart you less you guys mean* *a lot to me* 💝💖
*Bismillahir rahmanin* *Raheem*
Zare ido tayi halamun ta tsorata ga tea din daya zube masa a jiki da baya taja cikin tsoro har hanjin cikinta na juya wa wani uban tsaki yaja baiko kalletaba inda tea ɗin ya zube masa yake kallo ya haura sama wani baƙin cikine ya ziyarci zuciyanta kitchen ta shiga ta ɗakko abunda zata tattara gun ta dawo pieces ɗin cup din da plate ɗin ta soma tattarawa takai su trash bin kafin ta tattara gun tanayi ta kuka haka tayi mopping gun tass koda takoma kitchen tea kawai ta haɗa ta haura sama kan bedside table ta ajiye tea ɗin ta faɗa gado taciga da rera kukanta mai cin zuciya……
+
Ɓagaran salkhan kam zuciyansa har wani tafasa yakeyi toilet ya wuce direct ya cire kayan ya cire ya sakarma kansa ruwan zafi time to time yana buga wall ɗin idan yatuna yadda tea ya zube masa a ajiki jin ransa na sake tafasa yashi fita towel ya ɗaura iya west dinsa yafita direct inda cocoine ɗinsa yake ya nufa koda ya ɗagata murmushi yayi yana faɗin taci albarkacin ki gun ya zauna ya janyo centre table ɗin dake gun ya baje sa yafara sha ya jima a haka kafin tuni agun bacci ya ɗaukesa…….
Nanah kam kukanta takeyi har zuciyanta na mata wani irin ƙuna juyin da zatayi idonta yakai kan wayanta datayi haske cikin ƙarfin hali ta murgina ta ɗakko ta miss calls din Maina da massages sun sake ƙaruwa bata ko tsaya duba su ba deleting ɗinsu tayi duka kiransa ne yasake shigowa tsaki tayi tanafa faɗin i hate you wlh natsani duk wani namiji rejecting tayi ji yayi hankalinsa ga baɗaya ya tashi ko lfy yasan dai nanah bazata taɓa rejecting masa waya still yasa dialling wayan na hanunta tsaki tayi tana faɗin….”dole ne picking tayi tasa a kunnenta amma batace komaiba…..”nanah na kaga sarauniyar mata kaga macen da idan ta doso ko makiyinta sai ya bata hanya kaga mace me kyau wacce ko makaho ya shafa yasan ya shafa mai kyau jin kirarin dayake mata ne yasata kasa mgna kawai saita fashe da kuka a rikice yace…..nanah pls what is happening ban taɓa jin ki haka nima zaki tayar mun da hankali meye yake faruwa kasa mgna tayi kuka yaci ƙarfin ta kawai saita kashe wayan……sanda ya bari like 10 mins kafin ya sake kira picking tayi tasa a kunne tanajin sa yashiga rarrashinta cikin ikon Allah ya shawo kanta ta daina kukan hira yake mata harta na dariya nan yake sanar mata an tafi strike zaro ido tayi tana faɗin da gske eh yace mata kuma yake faɗa mata gobe zaiyi tafiya gobe da sassafe duk sai taji bbu daɗi sun jima suna hira kafin sukayi sallama……..
Zaune take kan sallah ta idar da isha’i wayanta yayi ringing ganin num din Ammih yasata ƙin ɗagawa har yazama miss call dan gani take duk halin datake ciki itace sanadi tasa tayi auren ƙiyayya ko kaɗan zuciyanta batason salkhan ko idonta bataso ta buɗe ta ganta cikin godansa bbu yanda zatayi ne yasa ta hakura ringing ɗin wayan ne yasake dawo da ita daga tunanin datake yi tana kallonta har ya kusa tsinkewa kafin ta ɗaga……sallama nanah tayi tagaida Ammih an sawa tayi tana tambayan ta ina ta ajiye waya aketa buga wa bata ɗauka rasa mezata ce tayi kawai sai tace mata ta rasa inda ta ajiye wayan ne……”kuna lafiya ko bbu wata damuwa ko ina salkhan ɗin bazai kawo ki bane ko da daddare ku duba mu…..mamakin hali irin na mahaifiyarta takeyi batace komai ba har Ammih tagama maganarta jin shirun yayi yawane yasata Ammih faɗi are you there cikin ƙarfin hali tace…..”Eh banajin daɗine shiyasa amma zanzo insha Allah…. subhanallahi meke damunki yakaiki asibiti ko???eh Ammih ciwon kaine kawai anban mgani….”yauwa to Allah yabaki lfy nima hka idan nasamu na fito zanzo na duba ku…..to kawai tace Ammih ta kashe wayanta……
STORY CONTINUES BELOW
Three weeks knan da faruwar abun Mainah da nanah kullun sai sunyi waya wani sake shaƙuwa sukayi kullun saita tambaye sa ba’a call off ba dariya yake mata yace shima yadamu ya dawo ya ganta…..salkhan kam rabonta dataji ko tagansa tun ranar da abinnan ya faru duk abinda zai haɗa ta dashi ta kiyaye hankalinta kwance bata zuwa ko ina iya kacinta tayi waya dasu teemerh da moon shikenan sai Mainah dasuke tare awaya koda yaushe Ammih ma takan kirata ta mata ya jiki…….two weeks later yau saturday tana kwance abunta wayanta yayi ringing har bazata picking ba kuma saita ɗaga ganin num din Ammih ne yasata turo baki sallama tayi ta gaida ta ansawa tayi tana faɗin kizo ki buɗe mun ƙofa ina ƙasa zaro ido tayi kaman Ammih naganin ta sanda zuciyarta ta buga kafin ta miƙe tasa hijab har ƙasata ta gangara ta buɗe ƙofan saroro take kallon mahaifiyarta ta kafin cikin ƙarfin hali tace bismillah Ammih shiga tayi ta nemi kujera ta zauna nanah dawowa tayi ta tsuguna ta gaisheta nan take mata ya jiki ta ansa shirune yabiyo baya kafin ta miƙe tashiga kitchen rasa mezata kawo mata tayi kawai drinks da ruwa ta kawo mata ta zuba mata jin shiru² ne yasata faɗin shi salkhan ɗin baya nanne rasa meza tace tayi cikin ƙarfin hali tace yafita…..ta ɗan jima ganin salkhan ɗin ba dawowa zaiyi ba yasata faɗin bari ta tafi har ƙofa nanah ta rakata kafin ta dawo zata wuce ɗakinta jin ƙarar waƙa ya tabbatar mata da yananan tsaki tayi tabin gun da harara ta wuce ɗakinta……
2months later sai murna takeyi sun koma kuma yau tanada lectures cikin doguwar riga baka yasha stones yayi kyau sosai tayi rolling ta fita tsaki tayi tana faɗin wlh dan nace zanje na dubaki ne da bbu inda zani kafin nashiga school dinma zanje a tsaye na gaida ta na wuce tana fita gidan Ammih ta nufa saide tana sauke ƙafanta a mota kaman an zuba mata wani ciwon kai da jiri da kyar a daddafe ta shiga a parlor tasamu Ammih na zaune da aminiyarta ta tsuguna wa tayi ta gaida su tana riƙe kanta da kyar ta yun kura zata miƙe kawai daga nan bata sake sanin inda kanta yake ba a rikice Ammih takira family doctor dinsu itada aminiyarta suka sakata a 3,seater kafin Dr ya iso yana zuwa ya fara gwaje gwajensa idonta yaɗan ɗaga yajima yana duddu bata kafin ya yanke hukuncin yi mata pregnancy test ci gaggawa yayi mata test ɗin cikin ikon Allah result ya fito she is 8weeks pregnant murna gun Ammih kaman zata haɗiye Dr harda yi masa kyauta ko ba komai tasan burinta zai cika dukiya takusa zama nasu…..kiran salkhan tashiga yi dan ta masa albishir saide kusan 4miss calls bai picking ba and kuma yana tare dasu Zaid yana kallon wayan ke ringing…..
Sai wajen la’asar kafin nanah tafarka da salati da wani irin yunwa Ammih na gefenta da mamaki take kallon Ammih da tarin tambayoyi a bakinta da sauri Ammih tazo ta tayata zama sai murmushi yakeyi mata duk abin ya ɗaure mata kai saide batace komai ba cikin murmushi Ammih take mata sannu tana tambayanta meke yimata ciwo mamaki ne yasake kamata kai ta kaɗa mata alamun bbu komai da kyar tace mata zata sha tea aiko da sauri Ammih ta mike tana kwallawa Hajara mai aikinsu kira akan ta kawo tea Nanah dai da ido tabita ba jima ba ta shiga ka tray a hanunta tea ne da hadden jellof rice da coleslaw ta kawo mata tana gani ranta ya biya taci sosai tasha tea din ita kanta tayi mamakin yadda taci abincin haka tana gama ci ta mike ta shiga toilet tayi alola tafito sai time din ta tuna da lectures dinta a gigice take tambayan Ammih ƙarfe nawa ne kallon wayanta tayi tana faɗin 4:15 zaro ido tayi ta dafe ƙirjin ta tana faɗin nashiga uku lectures ya wuce ni Ammih meyafaru ne duk ta gigice ganin hakan yasa Ammih faɗin kiyi hankali da condition ɗinki kinsan yanzu bake kaɗai bace batama gane me Ammih tace ba a zabure ta ɗauki jakarta da gyalenta zata fita tsawa Ammih tayi mata tana faɗin kinsan kinada ciki ki daina gara je cak ta tsaya batayi gaba ba batayi baya ba ji tayi komai nata ya daina motsi agun ta zube ta fashe da kuka mai ratsa zuciya tana faɗin…..”wayyo Allah nashiga uku shikenan salkhan ya cuceni wlh zubar da cikin zanyi me zanyi da jinin wanda bana so bana ko ƙaunar ganin sa wanda aka mun auren ƙiyayya dashi mutumin da ban taɓa jin ki ɗingon sansa ban taɓa jiba araina tana faɗin haka tana kuka tanajin tau sayin kanta na rantse da Allah saina zubar me zanyi da jininsa wlh bazanyi ɗawainiyar jininsa ba tsawa Ammih tayi mata tana faɗin…..”baki da hankaline kike irin wannan maganar da auren ki ba mijinki bane koko ɗan shegene wlh wlh nayi miki rantsuwa idan wani abu tasamu cikinan wlh Nanah tsine miki zanyi kibi duniya kuma karki kuskura naji wani abu yasamu cikinnan cikin ɓacin rai Ammih take faɗa cikin kuka Nanah tace….Ammih meyesa kikafi son salkhan akaina meyasa ako da yaushe kike tauye mun hakkina kasa cigaba tayi da mgna ta mike ta ɗauki handbag dinta ta fita tana shiga mota ta kira Mainah…..yana picking ta fashe da kuka tana faɗin where are you a tsorace yace sch cikin kuka tace mu haɗu a bakin titi cikin zafin nama take driving Allah ne ya isah da ita a dai² kan titi ta hangosa tayi parking kara sowa yayi ganin condition ɗin da take ciki yasa shi faɗin bari yayi driving ɗin……hakan ko akayi tinda yashiga motan kuka take masa taki mgna ganin ga mutane yasa shi jan motan gidansa dake bayan gari can wata sabuwar unguwa suka nufa sauka yayi ya buɗe gate din yaja motan ya shiga ya buɗe mata tafito hugging ɗinsa tayi first time arayuwarta data fara hugging ɗinsa knan shima sake rungumeta yayi kaman zai maidata ciki yana shafa bayan ta cikin sanyin murya yace Nanah you know i hate to see you upset kinsani a damuwa meye yake faruwa ɗagowa tayi hawaye ɗaya nabin ɗaya a idonta tace salkhan runined my life yayi raping dina and now am pregnant shikenan nasan yanzu bazaka aureni ba nashiga uku zaro ido yayi yana faɗin..” taya hakan ya faru Nanah baki faɗa mun ba Nanah bazan guje ki ba am with you a koda yaushe hakan bazai hana mu aure ba muddin kika fita a gidansa why not muyi abortion…tsayawa tayi da kukan cak tana kallonsa eyeball to eyeball hawaye na zuba a idonta tace….”Ammih tace saita tsine mun idan nayi i just don’t understand why Ammih take mun haka kanta ya ɗago suna kallon juna yace taya Ammih tasani nan ta faɗa masa duk abinda yafaru mamaki ne ya kamasa sosai hugging dinta yayi yana faɗin i love you Nanah ɗago kanta yayi yakai harshen sa ya lashe hawayen dake zuba hanunta yaja zuwa cikin gidan wani ɗaki ya shiga da ita ya zaunar da ita lips dinta ya kama ya fara sucking without any fear Nanah kam sake masa jiki tayi ƙoƙarin fara rabata da kayan jikinta yayi…….
*Daga alƙalamin* ✍🏽📝
*Nanahkhadii💅🏽* 🛍️
_Ina masoya na ina muku fatan alkhairi kuma inajin daɗin yadda kuka karɓi novel dina kuma inajin daɗin comments_ _dinku yana sani ni shaɗi wata sanarwa zan muku zamuyi_ _bikin yayana shine nake baku hakurin bazaku ga update nan kusa ba kumin uzuri_ _satin da zamu shiga za’a fara bikin fatan zaku gane me nake nufi Idan kuma nasamu_ _tym tom ko guntu zaku gani nagode sosai sonso fisabillah_ 😍🥰😘
🕯️🕯️ *AUREN ƘIYAYYAH* 🔥🔥
*ELEGANT ONLINE WRITTERS* 📚
*A short story* 💋

*Na Nanahkhadii* 💅🏽🛍️
*Marubuciyar👇🏽*
*Cousins ne*
*Aruwan sama* *kaddara tasame*
*Almajiri ko attajiri*
*Hamdan paid book* *and now typing….* ✍🏽
*Auren kiyayya*
🅿️1️⃣2️⃣🔁1️⃣3️⃣
*This book is dedicated to my dearies my* *Dost and my behty can’t heart you less you guys mean* *a lot to me* 💝💖
*Bismillahir rahmanin* *Raheem*
Bata masa musu ba tanaji ya raba ta kayan jikinta duka har bra dinta ɗan kallon cikin yayi yaga yadda yaɗan taso kaɗan bakinsa yakai kan abdomen dinta yayi masa wani irin lasa ji tayi kaman wani abu ya soketa sanda duk jikinta yayi vibrating wani yanayi taji kanta da bata taɓa jinsa ba bin duk jikinta yakeyi yana mata kiss kafin yakai bakinsa earlope dinta harshensa yasa cikin kunnenta yayi mata wani irin yawo da harshe jikinta wani irin mutuwa yayi sai nunfashi takeyi sama sama gangaro da tongue dinsa yayi yana licking ko ina ajikinta kamar wani maye kafin yakai hanunsa kan nipple ɗinta yayi na musu wani irin wasa tuni tafara ban ƙarewa ta turo masa ƙirjin ita da kanta ta ware legs dinta halamun tana buƙatan sa baiko kulataba yaci gaba da romancing ɗinta hanunsa ta ɗauka takai kan pant dinta murmushi yayi kafin ya zare pant din gyara ta yayi akan kujeran ya buɗe legs din da kyau bakinsa yakai gun yayi kiss tare da zuƙo ta wani ihu tayi mai wuyar fassara ɗago idansa yayi da suka canza colour ya kalla yadda tafita a hayyacinta all she needs kawai tajishi acikine sake kai bakinsa yayi yana wasa da gun yana wani jujjuya harshen sa cikin gun wani irin gurnani takeyi tana ihu sama² take jin kanta shima ya fita a hayyacin sa tuni ruwa ya fara zuwa nan ya ciro abun yafara wasa da shi saman gun wani daɗi ne yake ratsa dukan su biyun a tare suke groaning ya jima a haka kafin tayi wani nishi tuni ruwanta ya wanke gun bakin sa yakai yafara shan ruwan yana faɗin “wayyo dadi nanah daɗinki zai iya kashe mutum nanah ashe haka kikeda daɗi wayyo nanah ruwa ko acikin mata samun irinki sai an tona nanah ke gifted ce sbd samun mace me ruwa da kuma dadi yana wuya wasu sai ruwan bbu dadi wasu kuma koda yawu zakaci su suna da taste amma nanah keta daban ce ga ruwa ga garɗi sambatu ya din gayi kaman wani zautacce……kafin tafara zuba sosai ta zubar da ruwan kafin ya cigaba da riding dinta danshi bai kawo ba tuni jikinta ya mutu saide riding dinta dayake wani daɗi takeji kaman zata mutu tsabar daɗin da takeji sun jima kafin yayi releasing shima sosai ruwa ya zubo masa gefenta ya koma ya kwanta saide still hanunsa yana cikin gun yana mata wani salon wasa agun yajima yana wasa da gun sai ihu take tana gurnani kaman zata shiɗe kafin ta matse kafan ta wani explosion ta sakeyi wanda yafi na farko yawa still bakin yakai ya sha nasha kafin yasa hanunsa yana wasa da ruwan agun wani daɗi taji na musan man sun jima agun suna maida nun fashi kafin sukayi wanka(innalillahi wa’innah ilaihinji’un mata me muke nema adduniya ne da har muyi zina da auren mu karfa mu manta ta mutum yayi zina yanada aure gara ya ajiye aure ya ɗauki abu ɗaya sbd aure yafi gaban wasa zunubin mace mai aure tayi zina bala’ine fa daga yan matan har matan auren Allah ka shiryemu Allah kaganar damu hanya ma dai dai ciya amma daga yan mata har matan auren muyima kanmu karatun ta nutsu Allah yasa mu fadace)……..
+
Jikinta duk bbu ƙwari da kyar ta saka kaya sai wani lillike mata takeyi kallonta yayi cikin wani salo hanunta cikin nasa zasu fita yake cemata……”yaushe zamu kuma haɗuwa wlh nanah da kyar nabarki bansan haka kike da daɗi ba gsky yanzu kam na damu ki kashe auren wannan mara rabon nanah ki dawo gareni haƙika duk wanda ya ɗan dani zumar ki bazai iya rabuwa dake ba nanah yau sanki ya nunku a zuciyata nanah bazan iya rayuwa bbu ke ba nanah duk maganar dayake yi kallonsa takeyi sanda ya gama takai lips dinta kan nasa tana faɗin karkaji komai mun kusa zama inuwa ɗaya na har abada ka kwantar da hankalinka janyota jikinsa yayi yana murmushi yace “wow!!! da gaske kike aiko duk ranar dakika mun wannan albishir bansan wani tukuici zan baki ba sun jima rungume da juna kafin ganin magrib yasa shi sake ta ya buɗe mata ƙofan mota yace taja motan ta fito shi zai buɗe gate din hakan ko akayi tunda suka fito hira suke suna dariya har tayi parking wani haɗadden joint Shawarma da coke takarba shikuma kaza da Limca take-away sukayi yabiya bill din suka fito a titi yace ta dropping dinsa sanda yasake tsotse mata lips kafin yabarta taja mota zuwa gida……
STORY CONTINUES BELOW
Koda ta isah gida a parlorn sama tasamu salkhan yana zaune yana kallo tunda ta hango sa tasake ɓata rai sallama tayi ta wuce ɗakin ta baiko ɗaga kai ba ya ansata sai time din ya tuna da kiran Ammih ɗan tsaki yayi kafin yaciro wayan sa yafara dialling har ya kusa tsinke wa lafin ta ɗaga ko magana baiyiba ta rufesa da faɗa……”Ina ka ajiye wanka dan ƙaniyarka matar ka bata da lafiya inata kiranka baka ɗaga ba zaro ido yayi ga mamaki matar da ta wuce sa yanzu ne za’ace bata da lfy baice mata komaiba harta gama faɗan kafin yace…..”Ammih nanah data wuceni yanxu ne bata da lafiya mutumin da tun safe baya gidane sai yanzu tadawo za’a cemin bata da lafiya…..mamakine ya kama Ammih kasa cewa komai tayi da kyar tace masa to “kasan dai tanada ciki na sati 8 ko abinda dama zan faɗa maka knan jin maganar yayi kaman wani almara he was shocked dayaji maganar ciki…..cikin ƙarfin hali yace “Allah ya rabasu lafiya Ammih daga nan bai sake cewa komai ba sallama sukayi ya kashe wayansa wurgar da wayar yayi cikin ɓacin rai cup din dake kan centre table din ɗakin sa yashiga saide ya kasa zama sai up and down yake yi yana tunanin taya za’ace wannan yarinyar tana da cikinsa kai wannan ƙarya ne daga taɓa ta sau ɗaya kai hakan bazai taɓa yiyu ba kiran sallah ne yasa shi shiga toilet yayi alola yayi sallah saide ko cikkakiyar addua ya kasayi still tinani kala² yakeyi har ya kama hanya zuwa ƙofar ɗakinta ya fasa ya sake dawo parlor wayansa ya ɗauka da car key ɗinshi ya fita yabar gidan saide daga yanda yaja motan kasan akwai matsala…… ɓangaren Nanah kam tana shiga wanka ta sakeyi ta dauro alola ta sha mai towel din ta ɗan zame kasa tajima tana kallon yadda cikin ta yaɗan tashi kaɗan batasan time din da hawaye yafara zubo mata ba dan sam a budget dinta harta zo gidan salkhan har tafita babu maganar sex bare ciki bare haihuwa uwa uba abinda zai hanata zubar da cikin nan kar Ammih ta tsine mata amma wlh da bbu abinda zai hanata zubar da shi kuka tayi mai isarta kafin ɗakko kayan bacci wata riga da wando har kasa hijab tayi sallah bata tashi agun ba sanda akayi isha’i kafin ta miƙe taci Shawarma kaɗan ma ta iya ci coke din kam ko rabi bata sha ba jin gas din zai dameta Kiran Maina ne ya shigo wayanta tana kallon wayan har yazama miss call bata picking ba tana ɗaga wa ta ma kashe wayan baki ɗaya tasa ta chaji ta juya ta kwanta……
Salkhan kam yana fita wani rantsastsen hotel ya nufa ya kama ɗaki waya yayima dealer dinsu na cocoine yace ce yana gu kaza a kawo masa atake yayi transfer na kuɗin baifi 40 mins ba aka kawo masa baiko motsa ba agun yafara shan abunsa………..
Wajen ƙarfe 2 na dare nanah ce kwance saide kan an tsikale ta da gudu ta shige toilet amai ta shiga kuzowa kaman zata mutu ga ciwo da cikinta ke mata kaman zata mutu kuka take tana amai kaman ranta zai fita ta jima tana aman kafin ya sassauta saide duk ƙarfinta ya ƙare agun ta kwanta batama ko iya tashi ba anan bacci me nauyi ya ɗauketa……
Sai wajen asuba tafarka jiki bbu ƙwari da kyar ta tattara gun azaune tayi wanka tayi alola tafito tayi sallah agun bacci yasake ɗauke ta sai azzahar ta farka agigice da yunwa da kyar ta sauka kasa ta dafa indomie a kitchen din taci tadawo sama wayanta ta kunna ta ajiye closet dinta tanufa ta dakko wata daguwar rigar atampa brown tasa da hijab dark blue sai man baki tayi kyau sosai tafita zuwa asibiti itace ta biyu zata ga Dr wayanta ne yayi ringing harta bazatayi picking ba sai kuma ta buɗe jakan ta ciro wayan tajima tana kallon wayan kafin ta picking…..”Ina kwana Ammih bata ko ansata ba ta rufeta da faɗa gidan ubanwa kikaje jiya baki koma gida ba sai dare tsoro ne ya kamata cikin rikicewa tace gidansu ƙawata naje course mate ditace kafin ta ƙarasa Ammih ta katse ta da tambayan yanzu tana inane a tsorace tace asibiti……”mekikaje yi asibiti kuma ubanme yakaiki ai wato kinje gun ƙawarki tabaki shawar ki zubar da cikin ko to wlh nanah muddun kika zubar da cikin nan kinji na rantse kema haka kina ji kina gani zan baki guba kibi cikin nan kuma idan kika kuskura wani abu yasamu cikin nan tsine miki zanyi kibi duniya kuma nayafe ki kaman ban taɓa ɗaukar cikinki na shar dake ba jin maganganun Ammih yasake tsorata nanah hawaye ne kawai ɗaya ke bin ɗaya a kuma tunta kuma nan tasake jaddada mata bata yarda ta canza asibiti ba saide wanda suke zuwa duk family dinsu cikin kuka tace “yanzu ma family Dr nasu zata gani Ammih naji hakan tayi ajiyan zuciya tana faɗin Allah yaraba lfy ko ameen nanah batace ba ta kashe wayanta tacigaba da rera kukanta kaman ba asibiti take ba duk me wucewa saiya kalleta nan aka kira itace next tana shiga kiran Maina ya shiga cikin sauri tayi picking saide jin muryan sa sata still tasake fashewa da kuka baiko tsaya wata ba yake tam bayanta “where are you?? Cikin kuka tace hospital texting mun address am on my way ya kashe wayansa atake ta tura masa nan Dr ya dudduba yake sanar mata ta rage damuwa dan zai affecting cikin baiko bata magani ba saide yabata dokoki da dama ta rage sa damuwa aranta takuma rage yawan motsi takuma daina kwanciya rub da ciki godiya tayi masa dai dai fitanta Kiran Maina yashigo na ya iso cikin sauri ta ƙarasa hanu kawai ya weaving mata halaman ta biyo sa bbu musu ta bi bayansa gidan shi direct ya nufa bbu ko shayi take binsa har suka isa ya buɗe gate suka shige ya mayar ya rufe…….yana isowa yayi hugging dinta yana fadin…”Bana son ganin ki cikin damuwa meyafaru ne kuma kinsan damuwarki na damuna cikin kuka tace masa “kwana tayi tana amai bata san meyasa ba kureta yayi da kallo eyeball to eyeball kafin yayi murmushi turo baki tayi tana faɗin”dariya ma zaka mun tana bubbuga ƙirjinsa hugging dinta yayi yana faɗin wane ni kinsan meyasa ki amai da sauri ta ɗago kai tana girgiza masa ɗagota yayi ya shafa cikinta yana faɗin babyn mune yasaki aman turo baki tayi tana ɗan bubbuga kafa tana kuka tsakaninta da Allah ganin da gske takeyi yasa shi ɗaga ta cak bai dire ta ko inaba sai ɗakin sa…….
Kwanta da ita yayi kan gadon cikin zafin nama ya rabata da kayan jikinta shima tuni ya cire nasa romancing ɗinta ya somayi kaman zai cinyeta itakam baƙaramin daɗin abinda yake mata takeji ba tuni sake masa jiki boobs dinta yake wasa dasu perfectly ya iya wasa da boobs dan itace mace na biyu daya sani a rayuwar sa kafin kace wani abu tuni gun yazama wet hannunsa yasa jin yadda gun ya jike yaso ma mata wani wasa mai rikita brain tuni tafara wani nunfashi tana mimmiƙewa ganin yadda ta fita hayyacinta yasa shi gyara ta ya daga ƙafanta ɗaya sama tuni yafara aiki tare suke nunfashi sama sama sun jima yana kanta kafin yayi releasing wani miƙewa tayi jin yadda wani daɗi ya ratsata still coming gaba yayi da riding dinta yajima kafin tayi wani explosion mai ban mamaki da shi kansa sanda yasake mamakin ruwa irin nata ga dadi bakinsa yakai yauma yana tarar ruwan kafin yaciga da tuka tare suka sake releasing sai time din suka samu nutsuwa rungume ta yayi kaman zai cinyeta yana faɗin haƙiƙa ke zarrah ce a cikin mata saboda ni’imarki kaɗai ta isa ta rikita duk wani ɗa namiji i love you nanah rufe idonta tayi tana faɗin i love you toooo sunjima yana ja gwalgwalata kafin suyi wanka bacci sukayi sosai sai wajen la’asar suka tashi sukayi alola sukayi sallah kafin suka kama hanya kowa motar sa yauma take-away sukayi kaman jiya……..
Haka rayuwa taciga ba kusan kullun nanah daga lectures sai gun Mainah har sun mayar da gidan komai akwai har girki take musu wata ɗaya ana cikin rayuwa cikinta yaɗan sake tashi kaɗan tafe suke suna wasa da dariya da idan ka Kalle suma zaka rantse ma aurata ne saide basu kula da waye a gefen suba sai wasa suke suna dariya koda ba da motan ta suka fita ba barin glass din side dinsa a buɗe da sukayine yabashi daman hango su sake hanya da traffic yayine yasasu jan motan dan gas suka ɗura zasu koma hakan yasa shi bin bayan su sun jima suna tafiya kafin suka isah gidan hirar dasuke da wasanin dasuke ne yasa basuma san ana biye dasu ba dan sun sake shaƙuwa sosai yanzu gani dayayi sun rage gudu sun sa alaman tsayawa ne yasahi komawa baya yana hangen gidan da suka shiga wayan sa ya ciro yashiga ɗaukan motan da num dinta a hoto abunka da iPhone 12 pro komai ya fita suna shiga yafito ya rufe gate din ya koma gidan shikuma yashiga motan sa bai tsaya ko inaba sai gun Zaid bai ɓoyewa Zaid komai ba yace yazo suje a tsorace Zaid yace bazaije ba yasan su nawane a gidan a sheƙe su saide suje tare da hukuma kallon Zaid yayi yace”ashe bakada hankali wani irin hukuma nafaɗa maka gidan kaman empty ne dan ko gate man bbu dariya sosai Zaid yayi yana faɗin”nidai ban zuwa a rabkeni wata ƙila ma matar wani kagani bataka ba ran Salkhan sosai yaɓaci ganin yadda Zaid ya maida shi mahaukaci ya miƙe zai fira saide Zaid yaga hakan bai dace ba kawai yayi shahada Idan dara bon zasuci dukane tom baiko ankara ba sai ganin yayi Zaid ya buɗe gaban motan yashiga baice masa komaiba ya ja motan kaman zai tashi sama a tsorace Zaid yace easy bro karka kashemu gara kai kamayi auren tsaki yayi yana faɗin me anfanin auren ƙiyayya auren da bbu so ko ɗigo to hell with irin aurennan cikin sa’a ko a dai² ƙofar gidan sukayi clash ganin Salkhan dakuma mood dinsa yasata jin zuciyarta ta wani buga gaban su yasha saura ƙiris su bugu hakan yasa Maina sauri tsayawa cikin zafin nama yafito ya buɗe gaban motan ya figota aiko Mainah ya fito ya riƙe hannunta shima salkhan ya riƙe ta ɗayan hanunta…….
*Daga alƙhalamin* ✍🏽📝
*Nanahkhadii*💅🏽🛍️
🕯️🕯️ *AUREN ƘIYAYYAH* 🔥🔥
*ELEGANT ONLINE WRITER’S* 📚
*A short story* 💋

*Na Nanahkhadii* 💅🏽🛍️
*Marubuciyar👇🏽*
*Cousins ne*
*Aruwan sama* *kaddara tasame*
*Almajiri ko attajiri*
*Hamdan paid book* *and now typing….* ✍🏽
*Auren kiyayya*
🅿️1️⃣4️⃣🔁1️⃣5️⃣
*This book is dedicated to my dearies my* *Dost and my behty can’t heart you less you guys mean* *a lot to me* 💝💖
*Bismillahir rahmanin* *Raheem*
Ran salkhan sosai ya ɓaci jan hanunta yayi da ƙarfi daya sata sakin ihu still Maina bai saki hanunta ba ƙaraso wa Salkhan yayi yakaima Mainah naushi dayasa shi cikin gigicewa da ganin wasu stars nayawo a idon sa sakin hanun Nanah da kafin kace kwabo jini yafara bin ƙafarta cikin ɓacin rai ya buɗe ƙofar baya ya wurga ta still jinin nabin ƙafarta Zaid da jikinsa duk yayi masifar sanyi ko mgna yakasa yi da kyar ya tattaro confidence yace cikin in-ina “Salkhan muje asibiti she is bleeding ko kallon sa baiyi ba yace…”who cares daga bleeding din tama mutu mana hankalin Zaid sosai ya tashi ganin yadda nanah ta riƙe cikinta tanata juyi abayan hankali sa sosai ya tashi a rikice ya riƙe kan motan tangal tangal suka farayi ihu nanah tayi tana faɗin….” dan Allah karku kashe mu dakyar Salkhan yayi parking a gefe a fusace yace…..”are out of your sense kasan a titi muke and kuma kake ƙokarin samuyi accident kata tunanin zan damu ne akan anyi asarar Bastard din dake cikinta ni kake tunanin zan kaita asibiti ai daganan sai gun Ammihn ta zan kaita bana so na buɗe ido na kalleta kuma i hate her wlh yana kaiwa nan ya wani fusgar da iskar bakinsa shoulder dinsa Zaid ya dafa cikin sanyi murya yana faɗin…..”calm down Bro nasan kana cikin ɓacin rai but at least she is your cousin kayi hkri mukaita asibiti a condition din datake ciki idan yaso sai kayi duk abinda ya dace nasan akwai ciwo but karka blaming kowa kafara blaming kanka kaika bada ƙofa hakan yafaru tun farko baka ɗauki responsibilities dinka a matsayin ka na mijinta ba kayi sake tun farko and kuma yanzu abu ya ɓaci wazaka blaming time din damuke faɗa maka gsky koba kasanta she is under you dole tabika amma saikayi watsi da hakan yanzu kaga abinda yafaru ko ni zanyi driving muje asibiti kaga she is in pain zuciyar Salkhan zafi take masa ganin idan yace zai tsaya yi masa wata mgna za’a iya samun matsala baice ma Zaid komai ba ya wuce yashiga motan Zaid ne yashiga yana tambayan nanah da duk tafita a hayyacinta wani asibiti take zuwa cikin wahala ta faɗa masa suka kama hanya saide bbu maiyi ma wani mgna har suka isah emergency aka wuce da ita kafin Zaid yace yakira Ammih koda yafara dialing num din yana shiga ya mikawa Zaid kallonsa Zaid yayi da idon halamun lfy tsaki Salkhan yayi yana faɗin….”zaka mata mgna kona kashe ganin anyi picking ne yasashi karɓa dan yasan halin Salkhan tsab zai iya kashewa……
+
Sallama yayi cikin girmamawa suka gaisa nan yake sanar da ita suna asibiti sallati Ammih tayi cikin rikicewa take tambaya cikin dai lfy ko??…… ƙasa yayi da ido kaman mai nazari kafin yace”eh drs dai nata faman aikinsu muna jira ne a rikice Ammih take kashe wayan tayi tana salati gyale kawai ta yafa tafita tana kiran driver dan batajin zata iya ko driving ma……..
Ɓangaren Mainah kam duk bakinsa da hancisa jinine ke zuba a gigice ya shiga motansa zuwa chemist yana zuwa aka treating gun gida ya dawo hankalinsa tashe yanzu yakira wayan nanah yasan ba ɗauka za’ayi ba ta ina ma zai fara nemanta kayan sa ya tattara tsab ya koma gidansa na cikin gari dan tsoro yaka masa gudun kar asake biyo sa ga baki da hanci sun kumbura kaman balloon kallo ɗaya zakayi masa kasha dariya yadda halittarsa ta canza…….
STORY CONTINUES BELOW
Suna gama waya Salkhan ya karɓa wayansa baice komai ba yakama hanyan fita daga hospital din baki sake Zaid ke kallonsa gaban sa yasha yana faɗin “waime ke damun ka ne for God sake yarinyar nan ko bbu komai yar uwarka kace bai kamata kuna nunawa juna ƙiyayya haka ba haba salkhan kana da imani kuwa……ransa sake ɓaci yayi da jin mganganun Zaid gefensa zaibi ya wuce still Zaid yasake shan gaban sa cikin zafin zuciya yace” mallam kana bata mun lokaci idan nanah ce a lokacin dake mutuniyar kikirki ma ban sota ba bare yanzu da tazama sheɗaniya saboda karka sake mun mganarta ka roƙa mukawo ta asibiti mun kawo meyasa kake damuna kaman yadda nada faɗa maka ban sonta tun farko to bai canza ba auren ƙiyayya shi akayi mana saboda haka bazan taɓa sonta ba tunda tun farko bani nace ina sonta ba itama ba sona take ba yana kai wa nan yafita yabar Zaid baki buɗe agun…….
Baifi 30mins ba Ammih ta iso dai² anfito da nanah zuwa dakin da za’a ajiyeta da ruwa a maƙale a hanunta agigice Ammih tanufa ɗakin tana tambayan lafiyar cikin Dr ne yace ta kwantar da hankalinta zai mata bayani Bari ya gama aikinsa gefe takoma tana kallon nanah da dakyar take nunfashi har aka gama yi mata komai suka fita Ammih na biye dashi dai² inda Zaid yake tsaye Dr ya tsaya yana tambaya ina Salkhan dayake family Dr dinsune sosa ƙeya yayi yace yafita yana zuwa kallonsa Ammih tayi tace “dakai mukayi waya ko??….”eh Ammih nine…..”to wai ina shi salkhan ɗin yaje a condition din da matar sa take ciki rasa mezaice yayi cikin ƙarfin hali yace “yaje gidane but yanzu zai dawo nima dama zan tafine…..”ido buɗe Ammih ke kallonsa da mmki kafin tace mishi “to nagode sosai Allah yayi maka albarka….”Amin Ammih nagode ya juya ya fita Ammih tashiga office gun Dr kujera taja ta zauna suka gaisa nan take tambayansa lfyar cikin murmushi Dr yayi yana faɗin” bbu abin da yasamu cikin tsorata tayi shine yakawo bleeding din but sunanan lfy both of them ajiyan zuciya Ammih tayi tana faɗin Alhamdulillah saide dr yace zai riketa ta huta zuwa 3days insha Allah….”to da kyau ai nan takoma dakin da nanah take kwance tasata agaba tana kallon yaddah ta faɗa ta lalace tayi wani iri har duhu tayi…….
Salkhan kodaya koma gida wayoyinsa kaf ya kashe kuma yabama gateman dokan kar kowa yashiga gdn saide idan shine yaba da izini cocoine ɗinsa ya buɗe yasoma zuƙa yana kukan rashin iyaye ahaka bacci yayi gaba da shi……..
Wasa² har wajen magrib bbu Salkhan bbu dalilinsa nanah kam bacci take tsakanin ta da Allah Ammih duk abun ya dameta haka ta yanke hukuncin tana idar da sallah zata kirashi aiko hakan tayi saide switch off taji tayi mmki sosai sai cije yatsa take tana jin haushin rashin karɓan num din abokinsa da batayi ba ganin dare zaiyi ne yasata kiran driver tunda nanah nata bacci sharp sharp yakaita gida ta ɗebo abunda zasu nema hakanko akayi saide ta dawo tasamu nanah zaune hawaye ɗaya nabin ɗaya a idonta……da sauri Ammih ta ƙaraso gun tana tamyanta meke yimata ciwo cikin kuka tace bbu komai…”to shine zaki tsaya kina mun kuka bayan bbu abinda ke damunki zaki sani agaba kina kuka tea Ammih ta haɗa ta miƙa mata ta karɓa nan take tambayan ta ko Salkhan yazo Aa kawai tace mata ran Ammih sosai ya ɓaci tasake gwada num dinsa still switch off…….nanah da kyar tasha tea rabi ta ajiye masifa Ammih tadinga yi mata tasata dole rashan ye saide agun ta dawo da shi sosai Ammih ke mata faɗa batasan tym ɗin da wahaye daya nabin ɗaya yazubo mata ba handbag dinta dake gefenta tasa hannu ta ɗauka ta buɗe ta ɗauki wayarta massages ne akai saide bata ko buɗe ba ta kashe wayan ta juya ta kwanta duk rigarta ajijjike da amai….
Wasa² yau kwanan su biyu har ana gobe sallama bbu Salkhan bbu dalilinsa Ammih sosai ranta ya ɓaci ko num dinma ta daina kira haka Maina nata kiran nanah saide switch off shima hankalinsa a tashe yake salkhan kam daga aiki sai aiki bbu inda yake zuwa kullun cikin kukan rashin iyaye yake….
Shopping yayi na kayan tea sosai yazo har asibitin wata nurse yake tambaya ina aka kwantar da nanah cikin kulawa tace room 2 rokonta yayi yace tamiƙa kayan tea dinnan inji mai gidanta ya manta wayansa a mota zai ɗauko suna cikin mgna Dr yazo zai wuce gaisawa sukayi cikin mutunci nan yake tambayan sa lfy tun ranar baizo ba a kunya ce yace masa tafiya yayi yanzu ma ko gida baije ba kallon nurse din yayi yace mata taje aikan dayayi mata bbu musu tawuce….nan Dr yace dama yana nemansa ɗan sosa ƙewa yayi yace masa tom bari yayi sallah dan shigowarsa knan zaizo saide shi sauri yake kar Ammih tafito dan yasan kaɗan daga halinta….”ok tom kaje kayi sallan inajiran ka a office to yace cikin sauri ya yafita……
Knocking tayi sanda akace ta shigo kafin ta shiga ta gaishe su tayi musu yame jiki anan tabama Ammih sakon Salkhan cikin ɓacin rai Ammih tace….”shi yana ina nan tamayar mata da yaddah sukayi a fusace Ammih tamiƙe ta karɓa ledan tana fadin dan ubansa ce masa akayi bamu da kayan tean ko yunwa mukeji fita tayi da ledan a hanunta tafita da ido nanah tabita tarame ta lalace sbd kullun Ammih da mita da faɗa take fama dashi…….
Kaman wasa kap asibitin ta zagaya bbu shi bbu dalilinsa tana haki tashigo ta ajiye ledan tana fadin anan zaizo ya sami abunda bbu mai tabawa nida shine…..Dan ubansa dabaki da kayan sawa a gida tsirara yakeso kiyi yawo nida shine wlh zaizo ya sameni wlh agun ta ajiye kayan tean ta cigaba da abunda da takeyi sai masifa takeyi ma nanah saide daga ta fara mata masifa sai tayi kuka……
Washe gari akayi sallama suka tattara kayansu zuwa gida ana cikin shiga da kaya Ammih ta miƙa wa driver kayan tea din tana faɗin suraba sa mai gadi yaƙarɓa yana gadiya nanah ɗakinta ta nufa ta saka key ta kwanta a gado tashiga rera kukan bakin ciki da ita takanta bata san dalili ba Ammih am ɗakinta ta wuce wanka tashiga tanata mitan rabon datayi wanka hankali kwance harta manta……wajen ƙarfe 9pm Ammih na ƙasa driver yayi sallama ta ansa tace ya shigo nan yashiga yana faɗin ma’am kin bar aika acikin kayan tea dinnan yana miƙa mata farar envelope da mamaki take kallonsa “acikin kayan tea din kuma karɓa tayi tafara buɗewa tsab da gama kafin ta buɗe paper nan taci karo da…….
“Ni Salkhan nasaki matata Khadija saki uku……
*Daga alƙalamin* ✍🏽📝
*Nanahkhadii💅🏽* 🛍️
🕯️🕯️ *AUREN ƘIYAYYAH* 🔥🔥
*ELEGANT ONLINE WRITER’S* 📚
*A short story* 💋
*Na Nanahkhadii* 💅🏽🛍️
*Marubuciyar👇🏽*
*Cousins ne*
*Aruwan sama* *kaddara tasame*
*Almajiri ko attajiri*
*Hamdan paid book* *and now typing….* ✍🏽
*Auren kiyayya*
🅿️1️⃣6️⃣🔁1️⃣7️⃣
*This book is dedicated to my dearies my* *Dost and my behty can’t heart you less you guys mean* *a lot to me* 💝💖
*Bismillahir rahmanin* *Raheem*
“Ammih ji tayi zuciyarta na wani buga ta kasa gasgata abunda tagani jikinta har rawa yakeyi sake kallon paper ɗin tayi ta sake tabbatar da hakan guri tanema a ƙasa ta zauna dan jirike ɗibanta tajima agun kafin tayi ƙarfin halin miƙewa cike da mamaki……+
Sama tahaura ɗakin Nanah direct ta wuce takwance take batama ji shigowan Ammih ba dukan ƙafarta da Ammih tayine yasa saurin razana ta miƙe tana kallon Ammih a tsorace dan yanzu zaman doya da manja sukeyi.
“Dan ubanki mekike ɓoye mun tsakanin ki da Salkhan da har yakai da saki har uku..??? Nanah jitayi kayan cikinta sun kaɗa idonta ta zaro waje halamun tsorata shikenan kwananta yaƙare idan Ammih taji abun da tayi ta shiga uku……”tsawa Ammih tayi mata tana faɗin kenake saurare a firgice tace ” nima Ammih ban saniba “au baki saniba abinda zakice knan ku duka kun maidani yar iska ko ranta a ɓace ta nufi hanyar fita gyale kawai tasaka ta ɗauki car key dinta tafita………koda she is not good a driving da daddare saboda yadda ranta ya ɓaci yasata kama hanya…..
Koda ta isah horn takeyi ammah shiru kusan 15mins kafin gateman ya buɗe ƙofa yafito zuwa gun motar glass din motan ta sauke ya gaida ta cikin girma mawa….”Salkhan yana gida cikin tsoro yace “baya nan daga yaddah yayi mgnar Ammih yasan ƙarya ne kallonsa tayi tace “har idan yana gida kace baya nan idan nasamu gskyr to aikinka ya ƙare a gidan gara Idan yana ciki ka buɗe mun na shiga. Bbu musu ya shiga ya buɗe mata tana parking ta sauka ta fa danna bell fitowan da daga kitchen knan daga shi sai vest sai gajeren wando jin anata danna bell bbu gaggautawa ne yashi nufan gun yana buɗewa tashigo tana masa wani kallo na mai wuyan fassara……
Sunkuyar da kansa yayi cikin ƙarfin hali yace “ina wuni Ammih??….”da ban wuni ba ai saƙon ka na rashin kunya bazai iske niba wato a duniya Salkhan har kana iya sakin nanah saki uku bama wannan ba kome Nanah tayi bazaka zo ka faɗa mun ba zaka yanke hukunci da kanka kayi haka kana nuna mun bani na haifeka ba ban isa da kaiba knan aiko bbu komai zanci albarkacin goyonka danayi…….”zakace naso zuciya ko banji me ya haɗa ku da Nanah ba na rufe ka da faɗa ko sakin Nanah dakayi banji zafinsa irin aikawa da takarda dakayi a wulakance a cikin kayan tea ba bazan yanke hukuncin komai ba wuce muje…….tunda ta fara mtnar baice mata komaiba kansa a sukunye yake koda tace suje bbu musu ko kaya baice mata zaisa ba ya bi bayanta cikin ƙarfin hali yace “Ammih let me drive ko kallonsa batayi ba “tace da kai kawo ni? ko bazaka shiga shiga bane natafi jikinsa a sanyaye ya zaga ya shiga gaba suka kama hanya saide bbu mecewa kowa komai har suka isa…..
Koda suka isa abiye abayan ta yake har suka haura zuwa ɗakin Nanah da kallo ɗaya zaka mata kasan kuka takeyi har idonta sun fito sunyi ja sun kukkun bura ganin Ammih gakuma Salkhan a bayanta ya mugu razanata a firgice ta mike ta zauna baima ko kella inda take ba dan ko ganinta baya sonyi gefe yaja ya tsaya Ammih a gefen gado ta zauna tace ma Nanah ta sauka ƙasa bbu musu ta yunkura ta sauka da ido Ammih ta nuna masa inda zai zauna hakan yazo ya zauna ɗan kusa da Nanah kafin Ammih tayi gyaran murya tafara mgna….
“Cikin ɓacin rai da zafin zuciya “inaso naji meyafaru kuma bana son ku ɓoye mun komai gsky nake son ji kamar yadda na faɗa gsky nake son ji inajinku……shiru sukayi bbu meniyar mgna saide Nanah da kukanta ya tsananta ganin basu da niyar mgna ne yasa Ammih pointing ɗin Salkhan tana faɗin “inajinka ido ya zaro ya dan baisan ta ina zai fara ba jin tsawan da Ammih tayi masa ne yashi cikin in-ina yace “um um dama ci…..kin da Nanah take dashine ba sai kuma yayi shiru Ammih jitayi komai nata ya daina aiki da ido kawai ta kafe shi tana son jin ƙarshen zancen zufa ne ke zuba jikin dukan su ukun kaman bbu ac a ɗakin da kyar ya iya ƙarasa wa yana faɗin “ba cikina ba….ne Ammih ji tayi kaman anzuba mata gaushi a zuciyarta tsabar mamakin jin abinda yafaɗa a fusa ta miƙe ta cikumo kwalar rigar Nanah tana faɗin “gskya yake faɗa ko kokuwa Nanah…….Nanah kam tuni tsabar tsoro da fargaba kafin kace wani abu jini yafara zuba a jikinta Ammih batama lura da hakan ba jin shirun da Nanah tayine yasa Ammih ta ɗauke ta da zafafan mari masu zafi a ƙuncin ta tana faɗin “zaki faɗa mun gsky yake faɗa kokuwa cikin razana Nanah tace “Ammih kiyafe mun wlh sharrin shaiɗan ne bazan sake ba aiko Ammih naji gskyar mgnar agun ta zube kafin ko nunfashi bata yi a rikice Nanah da Salkhan sukayo kanta shiya fara jijiga Ammih saide shiru Nanah kam agun ta riƙe cikinta da kyar ta tsuguna tana faɗin “Ammih dan Allah kiyafe mun wlh insha Allah bazan sake ba nashiga uku dan Allah karki mutu kibarni banida kowa saike wlh bazan sake kinjin mgnarki Ammih karki mutu da fushina nagama yawo miƙewa Salkhan yayi yana ƙokarin shiga toilet zai ɗebo ruwa ya zuba Ammih yana dawowa nan yaga yaddah jini ke zuba daga jikin Nanah duk shima sai ya rikice a gigice ya zuba ma Ammih ruwa saide shiru ganin haka yafara ƙoƙarin ɗagata cikin sa’a tayi tari taɗan buɗe idonta saide dishi² take gani da kalman “Nanah kin cuceni kin cuci rayuwarki ta farka agigice Nanah ta riƙe hannun ta tana faɗin dan Allah Ammih ki yafe mun natuba wlh bazan sake ba da temakon Salkhan tamiƙe saide riƙe da zuciyarta cikin rikicewa yace “Ammih muje asibiti girgiza masa kai tayi alamun aa saide yadage sai sunje da kyar ya shawo kanta ta yarda Nanah na zube agun jin jiri na ɗibarta sai tym din taga jinin data zubar a daddafe tabi bayansa zuwa mota Salkhan yaja su zuwa asibiti memakon aji da Ammih saide nurses kan Nanah sukayi dan jinin zuba yaciga dayi har inda ta zauna a motan sosai ya ɓaci da jini ER aka wuce da ita Ammih kuma anan zuciyarta ta sake tsanaita ciwo dan ta tsorata da condition ɗin Nanah shikansa Salkhan sanda yaji wani iri ganin yadda tafita a hayyacinta ga jini ta zubar sosai tunda aka shiga da Nanah ake ƙoƙarin tsayar da jinin saide abu ya gagara ga nun fashinta ma ƙokarin ɗauke wa yakeyi dayake Dr gidane atake yasa aka kawo jini “o” cikin sa’a akwai su leda biyu aka saka mata saide ana sakawa naya zubewa dan jinin yaƙi ya tsayu kallon Dr tayi tace masa yazo da hannu matsawa yayi kusa da ita tana mgna ma sam bayaji sanda ya kara kunnensa…….”kace ma Ammih na da yayah Salkhan su yafemun ko zan samu rahama a kabarina kace musu sharrin sheɗan ne ba halina bane ba kuma nayi hakane sbd ta aura mun wanda bana so kuma auren ƙiyayya akwai ciwo abun shima ko danaje gidan sa sam bai kulani ba daga nan takasa cigaba da mgnar ajiyan zuciya ta sauke a gigice Dr ya shiga gwada ta saide shiru bbu alama nun fashi atare da ita baiyi saurin fita ba har kusan 1hr ya sake gwadata still bbu nun fashi shiru hakan yasa dole ya fito jikinsa a sanyaye ya nufa inda Ammih da salkhan ke tsaye da sauri suka ƙaraso Ammih na tambayan ansamu kanta ne jinin ya daina zuba??! Duk atake take masa tambayoyin nan riƙe hannun Ammih yayi ya zaunar da ita kan wata kujera dake gun kansa a ƙasa….”Dr ko mutuwa tayine kake ɓoye mun kaga mun mgana mana da kyar yace “saide muyi hkri amma Nanah tariga mu gidan gsky “ban gane gidan gsky ba da agidan me muke tama rasa meye gidan gskyar da kyar Dr yace “Nanah is no more Allah yaƙarɓa abinsa Salkhan kansa ki yayi kaman mafarki yakeyi Ammih kam miƙewa tayi zata zuba da gudu da kyar aka taro ta…..”innalillahi wa’innah ilaihinji’un haƙika duk wanda yasa son duniya a gaba dole yayi kuka nashiga uku garin son duniya narasa ƴata kwalli ɗaya tillo shikenan tafaru ta ƙare Dr kace mun mafarki nake nashiga uku yanzu shikenan Nanah ta tafi tabar ni agun Ammih ta zube agun ko motsi batayi anan Salkhan hawaye ya fara zuba a idonsa bai taɓa jin tashin hankali kalan na yauba duk yafita hayyacinsa anan take aka sa Ammih itama a ER aka fara bata temakon gaggawa cikin sa’a ko ansamo kanta saide bata hayyacinta da sunan Nanah tafarka Salkhan sai sintiri yake yi a asibitin yama rasa meke damun sa kallo ɗaya zaka masa kasan baya cikin hayyacinsa……
*Daga alƙalamin* ✍🏽📝
*Nanahkhadii* 💅🏽🛍️
🕯️🕯️ *AUREN ƘIYAYYAH* 🔥🔥
*ELEGANT ONLINE WRITER’S* 📚
*A short story* 💋
*Na Nanahkhadii* 💅🏽🛍️
*Marubuciyar👇🏽*
*Cousins ne*
*Aruwan sama* *kaddara tasame*
*Almajiri ko attajiri*
*Hamdan paid book* *and now typing….* ✍🏽
*Auren kiyayya*
🅿️1️⃣8️⃣🔁 1️⃣9️⃣
*This book is dedicated to my dearies my* *Dost and my behty can’t heart you less you guys mean* *a lot to me* 💝💖
*Fans dina inajin daɗin comments dinku yana sani nishaɗi saide lst page gsky banga* *comments yadda yakama ta ba idan banga comments* *yadda yakamata ba zan ajiye book din nagode🥰🥰* **son* *so fisabillah nanah khadii nayi ku over much love dearies* 😘🥰
*Bismillahi Rahmanir* *Raheem*
Sai wajen 2 Ammih tadawo hayyacinta sosai miƙewa tayi ta zare drip ɗin hanunta takama hanyan fita, buɗe ƙofan da’akayi ne yasa salkhan ɗaga idonsa, da sauri ya ƙaraso ya riƙe Ammih dai² da ƙaraso war wata nurse,ƙoƙarin maida ɗakin suka farayi saide sam taƙi ganin abu yafi yaƙarfin su yasa nurse kiran Dr cikin sauri ya fito zuwa gun.
+
Yana zuwa ya kama hannunta zuwa ɗakin bbu um bbu umum tabisa duk tare suka shiga da nurse din da Salkhan,bakin gado ya kaita ta zauna cikin sanyi murya tafara mgna “Dr dan Allah ina neman alfarma kubani gawar ƴata muje gida na kwana ina mata addua,badan yaso ba haka ya bata magun guna ya yayi sallama suka kama hanyan gida.
Jikin Salkhan jikinsa sosai yayi sanya driving ɗin ma da kyar yakeyi ambulance na biye dasu a parlor aka ajije gawar,nan Ammih ta buɗe face din Nanah tana kallo kukane mai cin zuciya cike da nadama ya kuɓuce mata.
“Kiyafe mun yar nan son zuciyata da son abun duniya ta yasa na biye wa son zuciyata da sharrin haɗai daya huren kunne na cuceki kuma nacuci kaina haƙiƙa nima Allah bazai barni ba sbd nayi anfani da darajar da Allah yamun na tauye hakkin ki gashi narasa ki forever and ever nikam nashiga uku narasa ƴata ɗaya tilo,Allah ya yaye miki yasa Aljannah ce makomar ki nayafe miki Allah ya yafemu gaba ɗaya,kuka sosai Ammih keyi kaman ranta zaifi cikin ƙarfin hali Salkhan yazo ya ɗaga Ammih yana faɗin,Ammih yanzu nanah bata buƙatar kuka adduan ki kawai take buƙata kuka sosai Ammih keyi takasa controlling kanta.
Jan hannunta Salkhan yayi zuwa sama yace ta huta shi zai kwana da gawan yana Addua ,to kawai tace masa takoma ta zauna shikuma ya gangara don tema konsa ɗaya Dr yabashi kaftan yasa toilet din ƙasa yashiga yayi alalo saide still agun yaga Ammih dur ƙushe tana kuka,dafa kansa yayi dan shima kansa ciwo yake masa kaman zai faɗo ya ƙarasa gun, “Ammih kije kiyi alola kizo muyi karatun tare,bbu musu kaman wata yarinya ta mike tahau sama da Qur’ani da hijab har ƙasa ta sakko sa turare kala² ta fesa nan suka dukkufa karatun Alqur’an mai girma…..
Sai da kayi kiran sallan farko suka tafi sallah,Ammih na idar da sallah duk da daurewa kawai takeyi zuciyanta ba ƙaramin ciwo yake mata haka tafara kiran yan uwa da abokan arziƙi tana sanar musu,cikin ikon Allah kafin a iddar da sallan asuba duk yan uwanta dake kusa sun iso,ganin su ya sake sata wani sabon kuka Anty nusaiber kam kukanta take sosai duk abunda ya faru ranar auren ke dawo mata haƙiƙa sun shiga hakkin yarinyar nan zamanin nan ba’a auren dole bare na ƙiyayya tunda sun tabbata dukansu basu son juna suka dage sanda akayi abunnan.
Kafin kace wani abu gida yacika da jama’a ciki harda tsirarin dangin mahaifinta tass aka wanke ta aka shiryata cikin likkafinta ana aka ɗaga ta zuwa gidanta na gsky……
_Kuyi hkri da wannan wlh naso yi dawa kitchen nashiga fatan zaku fahimmceni nagode sai kunjini wani page_ _ɗin_
*Daga alƙalamin✍🏽* 📝
*Nanah khadii💅🏽* 🛍️
🕯️🕯️ *AUREN ƘIYAYYAH* 🔥🔥
*ELEGANT ONLINE WRITER’S* 📚
*A short story* 💋
*Na Nanahkhadii* 💅🏽🛍️
*Marubuciyar👇🏽*
*Cousins ne*
*Aruwan sama* *kaddara tasame*
*Almajiri ko attajiri*
*Hamdan paid book* *and now typing….* ✍🏽
*Auren kiyayya*
🅿️2️⃣0️⃣🔁 2️⃣1️⃣
*This book is dedicated to my dearies my* *Dost and my behty can’t heart you less you guys mean* *a lot to me* 💝💖
*Bismillahir rahmanin* *Raheem*
Ammih tunda daga tabbacin an ɗaga gawan Nanah anfita dashi take kuka mai cin zuciya tabita da addua har akayi sallah,saide Salkhan amotar gawar shima yake.
Can gefe kuwa Maina na hango idonsa sunyi jawur dan kukan dayayi har yafita hayyacinsa,haka aka sallace ta aka kama hanya da ita.
+
Tafiya tayi nisa kaman dai² Nanah tafarka jitayi an ɗadɗaure ta kanta tasoma juyawa bbu wanda ya lura,kaman daga sama tayi wani atishawa daya dawo da hankali su baki ɗaya aiko kafin kace kwabo masu dira na dira masu ihu nayi,ganin haka yasa mabiyan su ma duk suka tsaya kaman za’ayi hatsari saide kuma dayake Allah da iko yake bbu wanda yaji ciwo saide masu dira dasuka gurgurɗe,ɓan garen driver kam shima parking yayi ganin yadda duk titi ya rikice ya fita da gudu.
Ƙoƙarin yaye ɗaurin da akayi mata take cikin ikon Allah ko tsab ta yaye shi, Salkhan da shima ya dura yake gefe ganin fa fa gske tadawo a tsorace ya ƙara so gun ya warware ta,ya tayata ta zauna da ido tabisa da kallo duk da bata cikin hayyacinta da alaman mamaki take kallonsa,ga mutane data gani sai guje² akeyi ana kallonta.
Cikin ƙarfin hali ya cire jallabiyan sa ya saka mata yajata zuwa cikin motar gawan direct asibiti ya wuce da ita,ɓangaren su Ammih kam anata koke koke gida duk ya ruɗe anata kuka.
Koda suka isa asibiti Dr kansa sanda ya tsorata ganinta ita dai duk abinda sukeyi da ido take kallonsu bata iya ko mgna saide yadda mutane keyi yake bata matuƙar mmki,cikin sauri Dr yafara aikinsa gwaje² yayi sosai kafin yayi mata allurar bacci,office yakira Salkhan yayi masa bayanin dagon suma tayi me tafi da nunfashin mutum saka makon mugun bugawar da zuciyarta tayi ta tsorata ne shine ya haifar mata wannan abun amma bbu komai insha Allah zamuyita mata alluran bacci har tadawo hayyacinta.
Da gudu ya faɗo cikin gidan har matan dasuka zo ta’aziya sanda suka tsorata ganin yaddah yashigo a firgice,Anty Nusaiba ce tamiƙe cikin zafin rai tafara Magana “baka da hankali ne zaka shigo gida haka daga gadi lalle kasamu guri,haki yakeyi sosai ga zufa ya wanke shi kaman anjikasa da ruwa guri yane ma ya zauna yanata hakkinsa,da kyar yayi controlling kansa ya kalla Ammih yace “gawar ta tashi wlh fatalwu wa ta miƙe wlh fatal wace yau nagani da idona,cikin ɓacin rai Anty Nusaiba ta daka masa tsawa tana faɗin ashe mahaukaci ne kai bamu sani ba tashi kabar nan dan kana buƙatar addua naga mutuwar kaman tamafi taɓaka fiye da kowa,duk harga gin da take masa baiko kulata ba dan shi yasan abunda yagani, masu ta’aziya kam sai tausayin sa akayi daga gani sun shaƙu ne kowa sanda ya tausaya masa agun.
Still motan kai gawan Salkhan yashiga zuwa gida daga shi sai boxers da vest kasa shiga yayi saboda mata ne acikin gidan,da kyar ya tura ƙofa kansa a ƙasa ya kutsa zuwa Parlour inda Ammih ke zauna ya tsuguna saide yakasa cewa komai duk matan dake gun da mamaki suka zuba masa ido duk sai yaji bai sake ba,cikin ƙarfin hali yace yana son ganin Ammih da kyar ta iya miƙewa sbd yadda zuciyarta ke ciwon dan yadda Dr yabata mgani bata ma ko tuna dashi ba bare tasha, gefe suka koma sunkuyar da kansa yayi ƙasa,da kallo Ammih tabisa saide bata ce komai ba,ɗagowa yayi ya kalleta yace “Ammih Nanah fa bata rasu ba tafarka tana asibiti Dr yace dogon suma tayi,zaro ido Ammih tayi tana faɗin “ban gane ba kana nufin Nanah na bata rasu, kodai mafarki nakeyi kokuma kaima dai ka tabune, kallonta yayi yace Ammih yanzu haka daga asibiti nake muje kigani da idon ki,wani tsalle tayi ta rungume Salkhan tana faɗin “Alhamdulillah ashe Nanah na bata tafi tabarni ba muje ka kaini na ganta,kafin yayi wani mgna tuni tafita Parlour tana ihu tana faɗin “jama’a Nanah na bata rasu ba wlh tana asibiti,da ido duk suka bita nan mai gadi ya miƙe yana faɗin “kunji ko ba ƙarya nayi ba ai na faɗa muku kikace bani da hankali,kafin kace wani abu garin kano ya gauraye da lbrin gawa ta tashi haka gidan rasuwa tuni ya rikice,masu kukan farin ciki nayi masu murna nayi.
Anty Nusaiba ce ta haura sama ta ɗakko hijab da car key dinta ta sakko dama Ammih da hijab ɗinta ajikinta suka kama hanya zuwa asibiti.
Ɓangaren Nanah kam baccinta takeyi bata ma san inda takeba Ammih da Anty Nusaiba suna shiga,office din Dr suka wuce ko knocking basuyi ba suka kutsa,shima bai damuba dan yasan halin da suke ciki, agigice Ammih ta ƙarasa tana faɗin ward nawa take Dr ka faɗa mun naganta, murmushi yayi yana faɗin calm down muje na raka ki Hajiya kafin yayi shiru Ammih takai bakin ƙofa Anty Nusaiba na biye da ita.
Room 8 yakai su tana kwance da oxygen abakinta tana bacci lakadan,wani kuka Ammih ta fashe dashi da bata san na meye ba ta ƙarasa ta riƙe hannunta tana kuka mai tsuma zuciya tajima agun kafin Anty Nusaiba ta ɗagata itama tana share nata hawayen ganin yaddah Nanah takoma kaman tsinke tsabar ramar datayi ne yasa sanda cikinta ya nuna,nanfa zuciyan Ammih yakama ciwo sosai agun ta zube da gudu Anty Nusaiba tafita kiran Dr itama admitting dinta Dr yayi.
One week later,Anty Nusaiba da Salkhan suke lura da Ammih da Nanah,Ammih taji sauƙi sosai Alhamdulillah nan suka dakkufa lura da Nanah har roƙon Allah Ammih tasa akeyi mata dan Dr yace so yake tasamu like one month tana hutawa, kuma Dr yasanar ma da su Ammih cewa bbu abinda yasa mu cikin datake ɗauke dashi lfyn sa ƙlau bbu abinda ya same shi bbu wanda baiyi mmki ba,lalle bbu mai wannan iko sai Allah haƙiƙa idan kana jin wani abu sai kazata ƙaryane kuma yafarune a hakikanin gsky…….
Ɓagaren Maina kam yaci alwashi ko menene yau sai yaje ya duba Nanah siyayyah sosai yayi cikin booth ya kama hanyan asibitin,da tambaya aka raka sa har ɗakin da Nanah take Ammih na waje tana sallah Anty Nusaiba taje gida bbu kowa a ɗakin sai Nanah dake baccinta hankali kwance,sallama yayi bbu kowa ledojin hanunsa ya ƙarasa inda take hanunsa yasa ya riƙe nata yana ƙare mata kallo turo ƙofan da akayi ne nasa shi daga ido nan suka haɗa ido da Ammih da Salkhan dake biye da ita zaro ido yayi ya miƙe……..
*Daga alƙhalamin* ✍🏽📝
*Nanah khadii* 💅🏽🛍️
🕯️🕯️ *AUREN ƘIYAYYAH* 🔥🔥
*ELEGANT ONLINE WRITER’S* 📚
*A short story* 💋
*Na Nanahkhadii* 💅🏽🛍️
*Marubuciyar👇🏽*
*Cousins ne*
*Aruwan sama* *kaddara tasame*
*Almajiri ko attajiri*
*Hamdan paid book* *and now typing….* ✍🏽
*Auren kiyayya*
🅿️2️⃣2️⃣🔁2️⃣3️⃣
*This book is dedicated to my dearies my* *Dost and my behty can’t heart you less you guys mean* *a lot to me* 💝💖
*Bismillahir rahmanin* *Raheem*
Baki buɗe Ammih kebin sa da kallo,cikin zafin nama Salkhan ya ƙarasa zuwa inda Maina ke tsaye,Maina duk ya razana jiran mezai faruwa kawai yakeyi.
+
Salkhan na ƙarasa wa gun ya kai masa mari,a tsawa ce yace “bayan ka kashe mata auren kasata cikin damuwa kuma still har kana right din daza ka shigo ka riƙe mata hannu, “oh! Sorry namanta kazo duba babyn ka ko?
Duk rashin kunyar Mainah,kasa mgna yayi kansa aƙasa,Ammih kasa fahimtar me Salkhan yake faɗa tayi,ƙara sowa tayi cikin tashin hankali tana faɗin “wai meyake faruwane? Idon Salkhan da sukayi ja kaman gaushi ya ɗago ya kalleta yana faɗin….
“Ammih wannan shine baban babyn da Nanah zata haifa, kafin yayi wani mgna Ammih ta sake salati tanafa faɗin, “Mainah ashe baka rabu da Nanah ba? “Kaga halin da ta shiga sbd kai ko kuma baka rabu da ita duk da hka kasake biyota sbd rashin mutunci harda riƙe hannunta,wannan abu dame yayi kama wuce kafita Allah ya isah tsakani na dakai ka ɓata mun rayuwar ƴa, tana kaiwa nan ta fashe da kuka mai ratsa zuciya…..
Kaman muna fiki ba tare da yace komai ba yabi ta gefen Salkhan ya fice a asibitin ransa a mugun ɓace to the extent da baisan tukun da yake ba,shi dai yabuɗe ido yagansa a asibiti ne kawai……
Ammih kuka takeyi sosai mai cin zuciya agun ta zube tana kukanta, Salkhan ganin ba iya rarrashin ta zaiyiba kawai yasa ƙafa ya fice a asibitin…….
Nanah nasamun kula sosai gun Ammih da Drs dan har roƙon Allah tasa ake tayata sosai,kuma cikin ikon Allah tana samun sauƙi sosai.
Wasa² yau kwannan Salkhan huɗu rabon sa da asibiti kuma Ammih nakiran wayan sam baya tafi a switch off yake abu duk yada mi Ammih sam bata cikin hayyacinta.
Yau watan su Ammih ɗaya a asibiti kuma yau Dr yayi sallama dan Nanah taji sauƙi garau bbu wani abu dake damunta.
Haɗa kayan su sukayi bayan Ammih ta clearing bill dinsu driver yazo zai kaisu gida har sun kama hanya, kaman daga sama Nanah taji Ammih na faɗin “gidan salkhan zaka kaimu zaro ido Nanah tayi tana faɗin “Ammih muyi me kuma? “Ubanki zamuyi acan uwar mgna da tambaya,jin haka yasa Nanah yin shiru ba tasake mgna ba har suka isa….
Saide gate din a rufe da key amma daga alama ƙofar ana shiga Ammih da kanta bbu mgna ta sauka, knocking tafarayi saide shiru kuma sake bugawa tayi still bbu mosti ganin haka tasa ta juya tafara barin gun sai kuma taji an buɗe ƙofan,juyowa tayi sukayi ido biyu da gateman din har ƙasa ya tsuguna ya gaida ta,ta ansa nan take tambayansa Salkhan,shiru yayi kaman mai nazari kafin yace, ya koma Abuja da aikin sa lst week yanzu weekend yake zuwa.
Zaro ido Ammih tayi cikin jimami da farga ba tace masa “tom idan ya dawo kace mishi dan Allah ina neman sa naci albarkacin iyayen sa yazo ingansa,tana faɗin hka ta wuce motan tana share hawaye.
Jikin ta asanyaye tashi ga motan suka kama hanya kallo ɗaya Nanah tayi mata ta juya kai zuwa window har suka isa gida bbu mai mgna a motan..
Haka rayuwa taci gaba Maina ya ɗanji sauƙi sbd yajijji ciwo sosai anata cinyan sa, Salkhan kuma ko waigo su baiyi ba tun ranar,Nanah kuma ciki sai girma yake abin du niya duk ya dameta kullun ta zauna kallon cikinta take tana hawaye tana tausa ya wa abunda zata haifa sbd ita kanta bata san cikin wa take ɗauke dashi ba yanzu, Salkhan ne ko Mainah duk ta lalace tayi wani iri sai cikin jikinta da yayi girma masha Allah kaman ma zai jata,duk faɗan da Ammih ke mata na daina kuka da tunanin nan abanza daga ta buya sai kuka.
8months later Nanah ce a labor room tanata fama dan tun dare take labor gashi yanzu kusan asuba duk ta gala baita ta fita a hayyacinta,”innalillahi wa’innah ilaihinji’un wayyo kute makeni zan mutu, “sorry dear insha Allah bazaki mutu ba Allah zai rabaku lfy,gyara ta Dr yayi ganin yanzu kam abun da gske ne wani nishi tayi tana faɗin “wayyo Allah Ammih zan mutu cikin ikon Allah kuwa saiga baby da ihu nan da nan aka shirya babyn,itama aka shirya ta duk da bata cikin hayyacinta sosai bai hanata cewa Dr she wants to see the baby ba, murmushi Dr yayi yace nurse din amiko mata babyn,nurse kam da saurin ta ta ƙarasa tana nuna mata babyn aiko jitayi zuciyarta ta wani buga ganin kaman babyn………
Ɓangaren Ammih kam sai up and down take tana duk adduan daya zo bakinta tana faɗin Allah ya raba lfy,duk bata cikin hayyacinta damuwarta taga an fito dasu lfy……..
*Daga alƙhalamin* ✍🏽📝
*Nanahkhadii* 💅🏽🛍️
🕯️🕯️ *AUREN ƘIYAYYAH* 🔥🔥
*ELEGANT ONLINE WRITER’S* 📚
*A short story* 💋

*Na Nanahkhadii* 💅🏽🛍️
*Marubuciyar👇🏽*
*Cousins ne*
*Aruwan sama* *kaddara tasame*
*Almajiri ko attajiri*
*Hamdan paid book* *and now typing….* ✍🏽
*Auren kiyayya*
🅿️2️⃣4️⃣🔁2️⃣5️⃣
*This book is dedicated to my dearies my* *Dost and my behty can’t heart you less you guys mean* *a lot to me* 💝💖
*Bismillahir rahmanin* *Raheem*
*_Idan kinsan bazaki_ _mun comments ba sticker zaki turo pls ki riƙe sticker dinki_ _nagode_*🥰🥰😘
“Congratulations it’s a baby girl,cewar nurse din.
Murmushi kawai tayi ayayin da wasu hawaye masu zafi suka gangaro daga idonta,jikin nurse din ta ɗaura mata bayan,aiko rungumeta tayi bata san tym din da hawaye suka cigaba da zuba a idonta ba,ga wani jin son yar data keyi yana ratsa zuciyanta,kiss tamata agoshi tana faɗin,”Alhamdulillah welcome to the world swthrt,karban babyn nurse tayi aka fita dasu da sauri Ammih ta ƙaraso tana miƙa hannun ta karɓa babyn, bata san tym ɗin da idonta ya cicciko tana faɗin”Alhamdulillah Allah nagode nurse me muka Samu?? Murmushi nurse din tayi tana faɗin baby girl,”shikenan bbu wani garda ma ƴa kam ta Salkhan ce,kanta Ammih tabuɗe ko kwayar gashi bbu yanda ake haifan yaran turawa haka ƴar nan tafito,idan ba ance ba baza kace uwarta baƙa bace.
+
Ɗakin suka wuce Ammih na rungume da babyn suka shiga,nan suka gaggyara Nanah aka ɗaura mata drip suka fita,yayin da bacci yayi gaba da Nanah.
Ammih na riƙe da babyn ta miƙe zuwa office din Dr da sallama tashi ga yana rubutu ganin Ammih yasa shi ajiye file din da biro ya ɗago,kujera ya nuna mata ta zauna shirune ya ɗan biyo baya kafin tace “dama dan Allah huɗuba zaka temake ni kayi ma yarinyar nan,ɗagowa yayi ya kalleta baice komai ba ya miƙa hannu yakarbe ta,kallon Ammih yayi yace”da wani suna??shiru tayi kaman mai nazari kafin tace “Sofia sunan Maman baban ta knan dashi zaka matabbu ɓata lokaci yayi mata huɗu ba,Ammih ta ƙarbe ta suka koma ɗakin,Nanah kama baccin take sosai harda mun shari,haka yasa Ammih kiran ƙawarta kuma aminiyarta wato sa’ade takira akan tazo ta zauna da Nanah zata je gida ɗakko abun da suke bukata,batafi 30mins ba ko ta iso.
Daga Nanah har babyn bccin su suke tsakanin su da Allah,har Ammih taje ta dawo sai wajen magrib Ammih na sallah,babyn tafara kuka Nanah da takeji kaman a mafarki saide kukan gaba yakeyi, afirgice ta mike tana rarraba ido ƙokarin miƙewa tayi da kyar ta ƙarasa gun dan ancire mata drip din ta ciro babyn datake kuka sosai.
Rasa yazata yi da ita tayi kuma sai ta tsaya tana kallon yadda babyn ke kuka,Ammih na idar da sallah tafara mata faɗa “to kin tsaya kina kallonta baki iya rarrashi bane? Hannu tasa ta ƙarbe ta Nanah kuma takoma gadonta ta zauna dan yunwa takeji,Kaman yadda musulunci ya tanadar zam zam da dabino aka bata ta tasha ta koma bacci,nan Ammih ta kwantar da ita ta dama tea taba Nanah ko tass ta shanye ita ta koma baccin…..
Sai wajen ƙarfe 10 kukan babyn ya sake gau raye ɗakin dai² Ammih na zaune tana cin abincin da Anty Nusaiba ta kawo dan bata jima da tafiya ba,da sauri Ammih ta mike ta ɗauko ta tasata a jikinta saide kukanta take tsakani da Allah,hakan yasa Ammih tashin Nanah ta miƙa mata babyn,zaro ido waje tayi tana faɗin “Ammih mekuma zan mata? Kallonta Ammih tayi tace “mekika ga yadace ki mata koba nono zaki bata ba? Ji tayi zuciyarta ta buga ita fa tun rayuwar ta idan taga ana bada nono cewa take bazata iya ba,haka kawai ita sam shayarwa ma baya tsarin rayuwarta,ganin bata da niyan yin komai ne ga babyn sai kuka take yasa Ammih daka mata tsawa tana faɗin “wai kallonta nace kiyi ne?
STORY CONTINUES BELOW
“Ni Ammih da dai madara aka bata ni bada nonon nan sam wlh ban so, Ammih bata san tym ɗin data cire hannunta a abinci ba ta miƙe zuwa bakin gadon, “dan ubanki keda madarar na reneki kika girma? Bazaki bata ba amma zaki bawa wasu ƙartai daba muharra manki ba awaje suyi yadda suke so ko??
Jin mgnar Ammih yasata bata san tym ɗin da hawaye ya fara zuba a idonta ba,tuni ta ɗaga riga tama fara ɗaga rigar nan tweens dinta da suka cika suka tsattsaya suka bayyana,rasa ta inama zata sa ta tayi nan Ammih ta matso ta gyarata aiko tuni ta karɓa tafara sucking da ƙarfinta take ja Nanah har ranta takeji saide bbu yadda zatayi tunda ta fara sucking Nanah ke kuka harta gaji sa tasake tayi bacci,Ammih ta ƙarbe ta ta maidata gun baccin ta ta zubama Nanah tuwo shinkafa miyan ɗayar kubewa,da kyar Nanah ta iya cin loma uku sbd mgnar da Ammih ta faɗa mata yayi mata ciwo sosai…
Washe gari da safe aka discharging dinsu suka tafi gida,Ammih tasa aka ɗaura ruwan wanka tafara yima babyn kafin tayima Nanah da duk jikinta yake asanyaye,nan aka fara shirin suna sosai sai ana gobe suna Ammih tasanar mata sunan babyn,taji daɗi sosai nan tace ma Ammih dan Allah tana so akirata da (Noor) idan bbu damuwa “bbu komai Allah yakaimu.
Duk abun duniya ya dami Ammih duk yadda takeso tasamu taga Salkhan ko sakonta ya isar masa abu ya gagara gidan ma ya sallami mai gadin yanzu bako wani weekend ma yake zuwa ba sai ya bushi iska,haka ta hkra.
Ana gobe sunan Anty Nusaiba da yaranta suka iso gidan ranar Nanah taji daɗin ganinta sosai dan ta ɗauke mata kewa sosai,saide abu ɗaya ke damun ta tsotson Noor yayi yawa ko da tawa Anty Nusaiba complain hkri kawai ta bata tace kowani baby da yana yin cinsa.
Washe gari da asuba ka rada ma yarinya suna Sofia wace za’a dinga kira (Noor) tunda aka ce an raɗa suna babyn na hanunta tayi kyau sosai cikin set of lemon green tana bata nono kawai ta fashe da kuka,tana kallon babyn yadda take sucking hankalinta kwance idan ta tuna da abubuwan da suka faru sai tausayin babyn ya kamata,sosai take kukanta Anty Nusaiba ce tashigo tana ansa waya ganin kukan da takeyi yasata katse wayan ta ƙarasa inda take tana faɗin “subhanallahi meyafaru kuma me jego da kuka hanu tasa ta karɓa Noor dabata ƙoshi ba itama kukan tasa alamun bata ƙoshi ba,mayar da ita gun uwarta tayi tana faɗin “to acici mala’ikun tauna karɓan ta tayi saide kin mayar da ita tayi kawai ta rungumeta taciga ba da kukanta,guri Anty Nusaiba tana faɗin “Nanah Khadija me babban suna yada ɓacin rai kuma ranar farin ciki? Ɗago kanta tayi ta kalla Anty Nusaiba tace “Anty Nusaiba wlh inajin tausayin yarinyar nan inajin tausayin yadda zata taso tana kaiwa nan tafashe sosai da kuka mai ratsa zuciyan duk mai sauraro,jikin Anty Nusaiba sanyi yayi tasan akwai pains a abun saide daurewa tayi tace “mezai faruwa da ita Nanah gaki ga Ammih gamu muma insha Allah Noor bazata to zarta ba zata taso cikin gata da kulawa kaman ko wani ɗa, maganganun Anty Nusaiba sosai yasa taɗan ji sanyi tayi shiru.
Yan uwa da abokan arziƙi duk sun taru a sunan Ammih kwati biyar tayi uku na Noor biyu na Nanah kayan kam sai Masha Allah kowa na walwala banda Nanah data rasa meke damunta….
Life goes on haka rayuwa taci gaba Nanah bata ko fita kullun tana gida ko abu takeso saide Ammih da kanta tafita ko ta aika driver ya sayo mata Noor kam masha Allah tayi kiba kumatun nan na yaran turawa kaman zai zubo gashin kan sul sul yaso ma fita brown dashi ko makiyinta ya kalleta sai yasake kallonta,saide tana damun Nanah da tsotso kaman me har takai Nanah na bata rabo da abinci agefenta,dan ma tym to tym idan ba Ammih agun saita bata ruwa tayita rarrashin ta harta hkra takoma baccin……
Wasa² fa bbu ɗuriyar Salkhan bbu ɗuriyar Mainah akwana atashi yau watan Noor 8 harda yan hakorinta guda biyu tayi kyau sosai idan kashi go gidan ma kaganta zaka zaci mamanta da babanta turawa ne dan bbu wani abu data ɗakko na bakkin fata, gashinta akwance har gashi ga blue eyes datake da ga hanci yarinyar ta haɗu masha Allah abinda nima Nanahkhadii nace knan,Nanah ce zaune ta idar da sallah Noor ta rarrafo zuwa gunta tana ɗaga mata hijab ko kallonta batayi ba taci gaba da adduanta,ganin uwar bata da niyan kulata yasata kuka tana sake jan hijab din, hanunta ta ɗaga ta mareta ta tureta gefe tana faɗin “shikenan ni dan na haihu nono na bazai huta ba nima bazan huta,kuka sosai Noor ta fashe dashi ta rarrafa tana so yafita amma ƙofan arufe,kwanciya tayi kasan gun taci gaba da kukanta dan bata kuka sam bazakce da yarinya agidan ba,ganin yadda take kuka kaman zata shiɗe yasata miƙewa jikinta asanyaye ta ƙarasa gun tasa hannu ta ɗauke ta, koda taga itace kanta ta kwantar ajikin ta tana kuka bayan ta take shafawa harta ƙarasa bakin gado,taciro ta miƙa mata saide sam taƙi karɓa kuka takeyi sosai nan hankalin Nanah ya tashi tasan bata kyauta ba,tunda abincinta ne agunta da kyar ta rarrasheta ta karɓa duk saitaji wani iri kuma,koda tagama wasa tashi ga yi mata rana nafarko knan data tage tana wasa da ita,sosai take kyalkyala dariya wayanta taciro ta mata video ta musu hotuna ta mayar,dan yanzu wayan ma sam baya gabanta,haka tayi ta mata wasa har bacci ya ɗauke su agun…….
Yau shekaran Noor ɗaya da wata uku bbu inda bata zuwa da ƙafarta Nanah taso yayeta Ammih tace sai ta shekara ɗaya da wata 8 sosai Nanah taji haushin abun saide bbu yanda zata yi,zaune take a ɗakinta Noor tayi bacci ajikinta bata san meyasa ba yau tunda ta tashi take tunanin Maina num dinsa tayi searching saide takasa dialling ta kashe ta ajiye,still jikinta bai bata ba tasa sake dakkowa tayi dialling har ya kusa tsinkewa akayi picking,saide muryan mace taji jitayi zuciyarta ta buga ƙarfin hali tayi tace “assalamu alaikum “wa’alaiki sallam wake mgna dan Allah?cikin ƙarfin hali “tace dan Allah inaso nayi mgna da Maina ne,Ayyah ya fita school ya manta da wayan ne saide ki kirasa ta ɗayan number sa, “ok tom nagode saide idan bazaki damu ba dan Allah dawa nake mgna? Murmushi tayi tace matarsa ce,Nanah bata gama sauraron ta ba ta kashe wayanta ta ajiye Noor tashi toilet ta soma rera kukanta,ashe karya yake yi dama ba auren nawa zaiyi ba ashe yaudara ta yayi ashe macucine bayida Amana nikam nashiga uku wannan wace irin rayuwa nake ciki tajima tana kukanta agun kafin ta wanke face dinta ta fita ta kwanta agun bacci yayi gaba da ita da tunani kala².
A month later saide shiru bbu ko ɗuriyar Mainah bbu lbrinsa zaune take a parlor tana ba feeding Noor datake ta mata rikici tasha ta sake taciga ba da kukanta har tayi zuciya tace tinda bazata sha ba bari ta mayar da kayanta saide kuma ta dameta da kuka sosai,hakan yasa ta dakko ta ta dubgure mata kai tana faɗin idan zaki sha kisha idan bazaki shaba wlh lst tym da zan baki knan haba kibarni da damuwar da ke damun na,tasata aiko ta karɓa ta fara sha,kaman daga sama taji muryan dako a mafarki tasan me ita muryar da harta koma ga Allah bazata manta da ita ba da ƙamshin turaren da ko bacci taji saita farka,kasa ansawa tayi har ya shigo inda suke batako iya ansa sallaman sa ba haka bata ko ɗaga ido ta kallesa ba ji tayi zuciyarta ta wani bala’in bugawa miƙewa tayi ta cire Noor a nono ta ajiye ta agun ta yi hanyan sama da gudu tana share hawayen dake ƙokarin zubo mata,da ido yabita da kallo yana mamaki kukan da Noor keyine ya dawo dashi hayyacin sa koda ya ɗaga ido ya kalleta ji yayi zuciyan sa ta daina harbawa cak ta tsaya yana kallon Noor dake kuka tana bin Nanah tana blabbing…..
*Daga alƙhalamin* ✍🏽📝
*Nanahkhadii* 💅🏽🛍️
🕯️🕯️ *AUREN ƘIYAYYAH* 🔥🔥
*ELEGANT ONLINE WRITER’S* 📚
*A short story* 💋
*Na Nanahkhadii* 💅🏽🛍️
*Marubuciyar👇🏽*
*Cousins ne*
*Aruwan sama* *kaddara tasame*
*Almajiri ko attajiri*
*Hamdan paid book* *and now typing….* ✍🏽
*Auren kiyayya*
🅿️2️⃣6️⃣🔁2️⃣7️⃣
*Bismillahir rahmanin* *Raheem*
“Kallon Noor yakeyi harta kai stairs ta fara hawa, kuma sai taja ta tsaya dan dama haka takayi idan a sama ne ko ƙasa zatayi ta yawonta,amma daga tafara hawa stairs sai taja ta tsaya har masu aikin gidan sun san halinta ne,saide a ƙarasa da ita.
+
“Cigabawa tayi da kukanta tsakanin da Allah,sai kuma tym ɗin ya dawo daga tunanin daya keyi,yabi bayanta yasa hannu ya ɗagata ganin bata san shiba yasata sake tsalla ihu,dai² da gangaro wan Ammih dan taji kukan yayi yawa kuma tana ta kiran Nanah shiru.
Baki buɗe Ammih kebin sa da kallo,Noor kam tunda taga Ammih take miƙa mata hannu,jikin Ammih a sanyaye ta karɓa Noor kafin tayi shiru,shikan sa kallon da Ammih ke masa sanda yaji wani iri,ba tare da tace masa komai ba ta juya ta haura sama,jikin sa a sanyaye yabi bayanta ɗakin Nanah tashi shiga,tana faɗin ina kika shiga?” kina ji yarinya sai kuka take kaman bbu kowa a gidan,Nanah kwance take a kan gado tana rusar kukanta mai ɗaci a zuciya,bata ko ɗago ba Ammih ta ƙarasa ta ɗaka mata duka tana faɗin,”idonki biyu nafaɗa miki ki dai na barinta tana wannan kuka mara anfani,miƙe wa Nanah tayi tana share hawayen idonta saide duk yadda taso ta boye ya gagara sbd jan da idonta suka yi,miƙa mata Noor Ammih tayi ta ƙarɓe ta saide koda ta ƙarbe ta,kallon mahaifinta kawai take mata tama kasa ko rarrashin ta kallonta kawai takeyi hawaye na zuba a idonta.
“Wai meye kike kukane?mutuwa akayi miki ne ko yaya? “Kibata Nono saiki kici gaba da kukun da ba zai anfane ki da komai ba,Ammih nakai wa nan ta juya zata fita Salkhan na tsaye ƙofar ɗakin saide ko nuna tasan yana gun bata yi ba zata wuce sa.
“Tsugunawa yayi dai² ƙafarta yana faɗin “ina wuni Ammih? Ko kallon sa batayi ba zata wuce sa,kaman daga sama taji yana faɗin”Ammih nasan nayi laifi kiyi hkri na dawo Ammih bazan sake tafiya nabar ku ba,cak ta tsaya ta juyo tana kallonsa, “Salkhan bbu abinda zan ce maka sai sai ka nuna min ni ba uwarka bace,mena maka Salkhan a rayuwa sako mun ƴa da cikinka a jikinta kace bana ka bane ka barni bani da lfy har gidan ka naje sai labari naji na kabar aiki a garinnan,haba Salkhan meyayi zafi haka gashi Nanah ta haihu ƴa tafito dangi mahaifiyar ka sak,to ko bamu ci arziƙin komai ba yanzu maci arziƙin yar ka kuma takwarar mahaifiyar ka ko?? Tana kaiwa nan tafashe da kuka mai ratsa zuciya guri tane ma ta zauna aƙasa tana faɗin,”ko dayake Salkhan baka da laifi kome kayi dai² ne duk halin da kuka shiga kai da Nanah nice sanadi, “naso kaina naso zuciya nasan bakwa son junan ku na saku Auren ƙiyayya gashi ya haifa mun ɗa mara ido,”dama inata roƙon Allah kafin na kwanta dama na nasaka a ido na nemi alfarman yafiya agunka,Nanah data zubo musu ido tanajin duk abinda Ammih ke faɗa tuni wani sabon kukan ya sake ƙwace mata,dan ko Noor dinma ajiyeta tayi gefe naciga ba da kukanta har tagaji tayi bacci agun, Salkhan dan Allah dan Annabi Muhammad S.A.W kaya femun abinda nayi maka a raywarka na roƙe ka,shikan sa hawayen yakeyi cikin kuka yace nayafe miki Ammih muna yima Allah ma laifi muroke sa kuma ya yafe mana bare mu ƴan Adam,cikin kuka Ammih ta kalli Nanah tace matso nan ta sowa tayi zuwa gun ta zauna a ƙasa kusa da Ammih,cema Salkhan ma ya zauna tayi shima zaman yayi kusa da ita,cikin kuka tace “na haɗa aurenku ne sbd wata manufa ta daban gara nasanar muku ko zaku yafeni ko da mgnar bazata yi muku daɗi ba nasan idan kunji zaku iya yafe mun karna tafi lahira baku yafe mun ba nakasa kwanciyar kabari dan nashiga hakkin ku yayi yawa,”abunda yasa na haɗa ku aure shine sai kuma tayi shiru kuka yaci ƙarfin ta,da sauri Salkhan yace “Ammih nasani ba sai kin faɗa ba wlh naya fe miki,cikin kuka ta ɗago idonta da sukayi jawur tana faɗin”me kasani Salkhan idan da kasani baza ka wai waye ni ba,karka ɗa kai yayi yace “eh nasa ni Ammih kuma nayafe miki,Nanah dai anbarta cikin ruɗani kallon su kawai take da ido,”aa Salkhan baka sani ba gara na faɗa dai kaji shiru yayi bai sake cewa komaiba ba,dan gsky har ransa yana so Nanah taji komai,”Na aura maka Nanah ne sbd mu mallaki dukiyar da mahaifin ka ya bar maka shiyasa duk abinda Nanah takeyi na dage sai ta aure ka duk da kuwa nasan ba kwa son juna,”Auren ƙiyayya bbu kyau haramun ne manzon Allah S.A.W yayi hani da auren dole duk na ture nasa son zuciya ta duk wanda baiji bari ba to zaiga hoho,Nanah kam tunda Ammih ke mgna ji takeyi zuciyarta nasa sake mata ƙuna kuka takeyi sosai har tana shiɗewa,cikin kukan Ammih tace “dan Allah ku yafe ni na ci amanar dana karɓa,cikin kuka Nanah tace “Ammih nayafe miki kuma nayi ma Allah godiya daya sa kika gane kuskuren ki nayafe miki Ammih na,nima ki yafe mun,”Nanah naya fe miki Duniya da Lahira Allah ya yafemu gaba ɗaya,saide ki nemi gafarar Salkhan yanzu da igiyar Auren sa kike bin wani, ko kallon sa batayi ba dan tarasa dalilin daya sa wani sabon tsanan sa takeji bare idan ta kalla Noor duk sai taji bata sonsu,miƙe wa tayi ba tare da tako kalla inda yake ba tafice aɗakin.
“Sun jima agun suna hira shida Ammih tashin Noor da kukan datake yi,ne yasa shi saurin miƙe wa tun kafin Ammih ta miƙe yama kai bakin gadon har ya ɗakko ta saide kukan takeyi sosai ganin bata san shiba,ko da ya miƙa ma Ammih ita sai cewa tayi ita bata da abinda zata bata yakai wa uwarta ita,tana kuka tana miƙa hannunta wa Ammih ya fita da ita.
Ƙasa ya nufa yaɗan rarrashinta saide sam taƙi shiru,idonsa yaketa rarraba wa bbu Nanah bbu dalilinta,Hajara me aiki ce zata wuce tambayan ta yayi ina Nanah,ƙofar baya ta nuna masa da hannun ta,da sauri ya ƙara dan har ransa yake jin kukan Noor cikin sa’a ko zaune take bakin pool tasa ƙafan biyu a cikin pool tana kuka mai cin zuciya,tun kafin ya iso take jin kukan Noor saide ko kanta bata ɗaga ba,har ya ƙaraso inda take shima zama yayi kusa da ita yana miƙa mata Noor da ta miƙo hannun ta duka biyu tana kuka,ko ɗago kai bata yi ba bare ta ƙarbe ta,cikin damuwa da rawar murya yace “please Nanah feed her kinsan ita fa yarinya ce please ya ƙare mgnar kaman zaiyi kuka,idonta da suka kun bura ta ɗago ta kalle sa tana murmushin daya fi kuka ciwo “ai tunda Allah ya kawo ka kuma ka tabbatar da Noor ƴar kace na yaye ta kuma idan ka tashi ka tafi da ƴa ka,kallon mamaki yabita dashi cikin damuwa yace Nanah kin san fa komai ya faru kowa nada laifi so please let by gone be by gone,kinga kukan nan zai sata fever wlh ki kalla yadda tayi wani iri,haba Nanah miƙe wa tayi zata bar gurun tana faɗin “na faɗa maka bana son ganin ku kaida ƴar ka na yayeta ko dole ne,Noor kam har face dinta yayi ja sosai tsabar kukan da takeyi, wucewa tayi ta koma ɗakin ta yana biye da ita,yana zuwa hanyan sama Ammih data ji kukan Noor tafito a ɗakin ta tana faɗin “wai meke damun ta ne har yanzu batayi shiru ba?? Ganin Salkhan da Noor yasata faɗin “baka ga Maman ta bane? Kaman zaiyi kuka ce “taƙi karɓan tane, cikin ɓacin rai Ammih tace”tana ina ne? Ɗakinta ya nuna ma Ammih da hannu da sauri ta ƙarasa ta buɗe ƙofan zaune take bakin gado tayi tagumi tana jin su,”Wai ke dan ubanki baki da hankali ne baki da mutunci ko wlh ki kiyayeni a gidannan zaki ƙarbe ta ko sai kin ji jiki? Miƙa mata Noor Salkhan yayi tasa hannu tana turo baki ta karɓi Noor da tsabar kuka har tayi wani iri,tana karban ta tayi wani ajiyan zuciya gyarata tayi ta fara feeding dinta kaman wacce ta shekara bataci komai ba take sucking saide ajiyan zuciya take tayi,aiko kafin kace me tuni ta sake ta fara dawo da duk wanda ta sha amai takeyi sosai ta ɓata duk jikin Nanah da sauri Salkhan ya ƙara so yana faɗin,”subhanallahi menene kuma Ammih ma ƙara sowa tayi cikin faɗa tana faɗin,”ai na faɗa miki kukan nan nata yayi yawa zai sata zazzaɓi gashi nan ai sai ki san yadda zakiyi da ita,cikin ɓacin rai Ammih tafice.
“Salkhan kam duk ya rikice hanunsa yasa ɗauki Noor daketa faman kuka Nanah ta shige toilet ta canza riga,ko kafin ta fito tuni har ya cire mata rigar jikin ta da wandon daga ita sai pampers wuyanta ya taɓa yana kallon Nanah hankalin sa tashe yace “fever ne Nanah yake damun ta pls kisa hijab muje asibiti,mamaki yaba Nanah yadda duk taga ya rikice hanu tasa ta karɓi Noor tace “please leave my room da daba kasan da ita ba fa sai yanzu ne zaka nuna wani kada mu da lafiyarta, maganar ta sosai ya masa zafi ɗago idonsa yayi yace “Nanah i can’t bear such insult from you ni banji zafin abin da kika mun ba keki bin wani ƙato bayan kina da aure nagan ku da ido na,”na yanke hukunci kuma yanzu kina jin haushi na meye wlh Nanah badan naga jinina a jikin yarinyar nan ba bazan karbe ta ba and kuma ina so ki sani ki ajiye duk wani abu ko bbu aure da ƴa a tsakanin mu yayanki ne ni dole ki bani daraja,”Noor kuma nine ubanta dole ki bani mutuncin nan kisa hijab yanzu muje asibiti nace,bbu musu ta ɗauki hijab doguwar riga da sucks kawai tasa mata suka fita zuwa asibitin…..
*Daga alƙhalamin* ✍🏽📝
*Nanahkhadii* 💅🏽🛍️
🕯️🕯️ *AUREN ƘIYAYYAH* 🔥🔥
*ELEGANT ONLINE WRITER’S* 📚
*A short story* 💋
*Na Nanahkhadii* 💅🏽🛍️
*Marubuciyar👇🏽*
*Cousins ne*
*Aruwan sama* *kaddara tasame*
*Almajiri ko attajiri*
*Hamdan paid book* *and now typing….* ✍🏽
*Auren kiyayya*
🅿️2️⃣8️⃣🔁2️⃣9️⃣
**This page is dedicated to my lovely daughter sadeeyah 😂saɗi nuƙu* *nuƙu Allah ya albarkaci rayuwarki* 🥰😍😘
*Bismillahir rahmanin* *Raheem*
A parlor suka tarar da Ammih ta zaune, Salkhan ne yace mata “zasu kai Noor asibiti,”sai kun dawo Allah yabata lfy,duk abinda yasa meta ai laifin uwarta ne,baza’a faɗa mata mgna taji ba gashinan kinsata rashin lfy ai,Ammih na mita har suka fice daga Parlour.
+
“Tunda suka shiga motan bbu me kula kowa,dan Noor dinma tayi bacci suna fita,Nanah window take kallo Salkhan hankalinsa nakan tuƙi,Ammih kam tunda suka fita kuka takeyi da dana sani,”dubi yaddah suka fita abin sha’awa saide bbu komai, Salkhan kayi babban kuskure ko da nasan laifi nagun na duk abinda yafaru nice sanadi,wlh dukan ku bana tausaya muku yadda nake tausaya wa yar jikata,sosai take kuka da har zuciyanta ta ansa,sai tym ɗin ta tuna da maganin zuciyanta ta miƙe jiki bbu ƙwari ta hau sama.
“Koda suka isa asibitin Salkhan baiko saurari Nanah ba,suna fita yasa hannu yakarɓi Noor dake bacci yasata a kafaɗan sa suka shiga asibitin,tana biye dashi yayi komai suka shiga ganin Dr.
“Cikin mutunci suka gaisa bbu ɓaya lokaci yafara gwaje gwajen sa sannan Noor ta farka,ganin ta hanun Salkhan yasa tafara kuka ga Dr dake taɓa ta ba sanin sa tayi ba tuni ta gauraye ɗakin da kuka,koda kukan nata ba sosai yake fita ba,Dr ne yace Nanah ta ƙarbe ta tasa hannu ta ƙarbe ta kafin tayi shiru,sun ɗan jima kafin yaga ma gwaje gwajen nan yake sanar musu fever ne,magani ya rubuta musu yace akwai pharmacy a asibitin sai su saya,godiya sosai Salkhan yayi masa, murmushi Dr yayi yace kayi ma mom dinta wayo the baby looks exactly like you wani murmushi yayi yana faɗin,”thank you suka fice.
Suna fita ya tsaya ya clearing bill dinsu ya saya maganin suka kama hanya,still bbu wanda ke cewa kowa komai,sai dai Noor data fara rikici tana ɗaga hijab din Nanah,Yi tayi kaman bata san me take nufi ba Noor kam rikici take sosai tana sake jan hijab din Nanah, Salkhan na lura da ita ransa sosai ya ɓaci amma yayi kaman bai gani ba,baiko ankara ba yaji tana faɗin”Wai taya kike so ki sake sha ne bayan dazu wanke ni kikayi da amai,ni bazan baki ba sai mun isa gida,idan kika mun amai anan dame zan wanke? Tana faɗin haka ta sake gyara mata zama,kuka sosai Noor ta fashe dashi,baice mata komaiba jin zuciyar sa na tafa sa guri yane ma yayi parking inda bbu ƙafar mutane sosai,cikin ɓaci da ita kanta tasan ransa ya ɓaci yace,”Nanah kiba Noor abin da take so,wani kallo tabi shi dashi tana faɗin”taya zaka ce nabata abin da take so bayan kana kallo da tasha amai tayi,baiko juyo ba dan kukan Noor din har ransa yake ji,yace “ba mgnarki nake son ji ba oder nabaki ko baki ji me nace bane ki bata abin da take so,yana faɗin hka ya juyo yana kallon ta, ganin yadda har idon sa sukayi wani iri yasa bata ko iya sake mgna ba,tuni ta juya da Noor ta gyara mata kwanciya,ta ɗaga hijab ɗinta tasata ciki a yun wace ta karɓa tafara sucking,harta gama zata juya ta zuwa ɗayan kukan bata ƙoshi ba tafara yi,ta gefen ido ta kalla Salkhan da ya wani ɓata rai,”aa Noor juya ki zanyi sake juyata zuwa ɗayan tayi suna gun harta gama sha tama yi bacci,taci rota a hijab din tana share mata zufan face dinta,saide kaman daga sama taji Salkhan na faɗin,”Ajiye mun ƴata kifi tan mun a mota,jin mgnar tayi kaman daga sama kallon sa tayi tana faɗin “ban gane mekake nufi ba?”Thank God hausa nayi miki ba wani yare ba, Amma tunda baki gane ba barina mai² ta miki nace ki ajiye mun Noor ƴata ki fitan mun a mota,bazan jure kina wulaƙan ta mun ƴa a gabana ba gara muyi nida ke zan iya ɗauka,but bazan iya ɗaukan ko wani wulaƙanci akan Noor ba,mind you Noor ƴata ce kuma jina ce Nanah ina son Noor fiye da son da nake yima ni kaina,saboda Nanah kin sa na tsani duk wata ƴa mace a duniya gani nake duk halin ku ɗaya ne,Nanah ƙiris ya rage baki sa na shiga hallaka ba,kin sa nabar garin nan not knowing where am going,shiru yayi ya kasa ƙarasa mgnar kallon ta kawai yayi,yayi tsaki yace ajiye mun ƴata kifita mun a mota,cikin kuka ta miƙa masa Noor tafita a motan,shima jan motan yayi kaman zai tashi sama yabarta agun,hawaye takeyi ɗaya na bin ɗaya tafara tafiya ganin unguwan bbu mutane sai gidaje a kukkule kowa na cikin gidan sa tasan ba ganin napep zata yi ba hakan yasata miƙi titi tana tafe tana kuka ga tunanin bbu kuɗi a hannunta,ahka ta ɗanyi nisa da tafiya.
Kaman daga sama taji ana Mata sallama,”assalamu alaikum wa’alaiki Hajiya an wuni lfy,sake sauri ta shigayi dan bata da niyan tsaya wa sam,shima sake jan motan yayi yana faɗin”haba hajiya atleast ko sallaman dana miki kya ansa ni a matsayin ki na musluma, Sai tym ɗin tajuyo ta kalle sa bai zaifi shekara 40 ba a duniya yana da haske da dogon hanci bbu laifi duk da kallon tsoro ta masa tasan Masha Allah,”wa’alaikum sallam abinda tace knan taci gaba da tafiya, murmushi yayi mai ƙayata face dinsa yace”kaman kina sauri nikuma gashi na dame ki,bai dace ace mace mai kyau kamarki Masha Allah tana tafiya a ƙasa ba,bar ma wannan zancen kishi har ya kamani duk za’a kalle ki kafin ki isa gida,idan bbu damuwa zan iya dropping dinki?kallon sa tayi tana faɗin”nagode yanzu zan isa gida Insha Allah, murmushi yayi yace”Dan Allah kitema keni da number ki tunda bazaki shiga mota na ba ɗi ɗan yankan kaine ya ƙare mgnan yana kallonta,”niba na bada number ta gsky saide kayi hkri,baice mata komaiba ya juya motan yasha gaban ta yana faɗin,”Dan Allah kimin wannan alfarman karki sa zuciya ta buga,ganin zai ɓata Mata tym yasata faɗin “Idan nabaka zaka barni na tafi yace murmushi yayi yace”your wish is my command,nan ta fara kira masa num dinta harta kai ƙarshe tunda ta fara baiko rubuta komai ba,wayan ce kawai riƙe a hannunsa lips dinta kawai yake kallo sanda tagama tace”zan iya tafiya sai tym ɗin ya sauke idon sa akan ta yana faɗin,”sorry ga wayan kisa mun ban jiba,tsaki tayi aranta tana faɗin wannan yafiye naci takarba wayan tasa masa num din har zata tafi yace “Mai sunan sarauniyar? Nanah kawai tace tabi gefe ta wuce abinta,yanda taba shi num din da queen Nanah yayi saving sannan yayi dialling akashe,sake jan motar yayi yabita yana faɗin,”Queen Nanah num din baya tafiya Allah yasa ba halinku na mata kika munba, kaman zatayi kuka tace”wayan na gida anjima zan kunna tana kaiwa nan ta kara sauri, murmushi yayi yaja motan sa yayi gaba,Nanah kam na isa bakin hanya ta tari a dai² sahu ta roƙe sa akan sai sunje zata basa kuɗin yace bbu damuwa.
Koda ta isa ta sallami mai napep sa stairs sukayi karo da Ammih,”har kun dawo ne ina Noor din?ji tayi zuciyarta ta buga da gske tana kallon Ammih da zararrun ido dan ita bata tasu take ba ta faɗan Ammih takeyi “wai dama da gske Yayah Salkhan din bai dawo da ita gida ba?”ban gane me kike faɗa ba a asibitin kika bar sune ko yaya?sunku yar dakai tayi alaman rashin gsky tana faɗin “Ammih wlh cewa yayi na sauka a motan sa nabar masa ƴar sa,nina zata gida zai kawo ta kuma ashe,bata ankara ba sai jin mari tayi har sau biyu “wlh Nanah bazaki kashe ni ba kifita mun a gida kije kinemo jikata ƙwalli ɗaya a duniya baki san yanzu nafi son ta dake bane,ki ɓace mun daga gani nace kifita kine mo mun Noor,A gigi ce Nanah ta gangara ganin yadda Ammih ta fitan mata agiya rasa ma ta ina zata fara tayi,gashi ko waya bbu a hannunta haka tafita bakin gate ta nemi guri ta zauna tana kuka tsakanin ta da Allah,”Nikam nashiga uku wannan wani irin rayuwa ce nake ciki ace kullun nike nan acikin damuwa,kukanta take sosai kaman ranta zai fita godiyan ta ɗaya akwai canjin ɗari biyar da mai Napep yabata miƙewa tayi,tana tunanin koda taje gidan sane kar taje baya nan kuma bata da kuɗin dawo wa,haka dai ta dinga tunani kala² agun idan tagama tayi kuka iya ƙarfin ta.
Wasa² har wajen magrib bbu Salkhan bbu Noor,ganin zaman bazai mata bane yasa ta shiga gidan,cikin san ɗa harta haura sama zata buɗe ɗakinta taji Ammih na faɗin ina”Noor din ji tayi komai nata ya tsaya cak da kyar ta juyo jiki na rawa tace,”Ammih dan Allah kiyi hkri wlh ban san inda zan same su ba yanzu zan kunna wayata na kirasa,”Ammih jin ranta ya sake ɓaci cikin ɓacin rai tace “wlh idan kin bari ya tafi da ƴar nan kema ki soma haɗa kayan ki zaki bar mun gidana,tana faɗin hka ta juya ta koma ɗakin ta Nanah ma ɗakinta ta shiga da sauri ta nufi inda take ajiye wayanta ta kunna, tafara dialling num din Salkhan saide switch off aka cemata wurgar da wayan tayi tana faɗin,”Nikam nashiga uku na yazan yine Salkhan da ƴar sa zasu kashe ni, sin tiri tafara yi a ɗakin tana kuka da tunani kala² kafin tashiga toilet ta ɗauro alola tayi azzahar da la’asar da magarib tana idar wa an fara kiran isha’i nan tayi kafin tafara duk wata addua data zo bakin ta yi takeyi,saide fa abu kaman wasa har wajen 9shiru ne.
*Daga alƙalamin* ✍🏽📝
*Nanahkhadii* 💅🏽🛍️
🕯️🕯️ *AUREN ƘIYAYYAH* 🔥🔥
*ELEGANT ONLINE WRITER’S* 📚
*A short story* 💋

*Na Nanahkhadii* 💅🏽🛍️
*Marubuciyar👇🏽*
*Cousins ne*
*Aruwan sama* *kaddara tasame*
*Almajiri ko attajiri*
*Hamdan paid book* *and now typing….* ✍🏽
*Auren kiyayya*
🅿️3️⃣0️⃣🔁3️⃣1️⃣
*Wannan page ɗin baƙi ɗayan sa sadau kar wane ga fans din book ɗina inajin daɗin comments dinku much love dearies💋😍🥰😘*
*Bismillahir rahmanin* *Raheem*
“Ɓangaren Salkhan kam yana jan motan sa gidan su Zaid,yanu fa ko daya isa bbu musu gate man din ya buɗe masa dan yasan shi yana parking yakira wayan Zaid,buga ɗaya yayi picking”guy how far ya akayine cewar Zaid,”klau ya kana gida ne?”eh gani parlorn mom muna hira,”to ok tom barina shigo.
+
Haka ya ɗauki Noor da ledan mganinta suka shiga ciki,mamaki ne yakama Zaid ganin Salkhan da ƴa riƙi² guri yane ma ya zauna,yana gaida mom din Zaid da fara’arta ta ansa, Zaid ne ya bishi da kallo yana faɗin,”Guy kai kuma daga ina harda baby haka? murmushi Salkhan yayi yana faɗin”Noor ce ƴa tace mana,baki sake yace “kana nufin yarka da Nanah? Wata harara ya bisa dashi yana faɗin”abeg karka dame ni da tambaya kaman ɗan jarida tom da dawaye,mom din Zaid ce ta daka tar dasu da faɗin”Masha Allah muga kishiyar tawa,miƙewa yayi ya miƙa mom din Zaid ita Noor kam baccin ta take tsakanin ta da Allah,kallo tabi ta dashi tana faɗin”ikon Allah kaga yadda yarinya tayi kama dakai sak lalle wannan kishiya tawa tafini kyau nima kanti zan shiga na sake fari,duk kansu dariya suka fashe dashi.
Sun jima suna hira agun kafin Noor ta tashi, ganin ta hanun mom din Zaid gashi bata santa ba ta fashe da wani kuka,”mikawa Salkhan ita tayi tana faɗin”karde bata yadda da mutane?”Eh wlh mom nima bata saba dani ba,Noor ganin bbu wanda tasani yasa ta rikici sosai,Zaid ne yace bari ya gwada karban ta ko zatayi shiru saide da taje gun kowa gara ta zauna gun Salkhan din tunda ahaka shi ta sani agun,mom din Zaid ce take tambayansa ko an yayeta ne,eh kawai yace mata dan baisan wata karya da zaiyi ba,”to me takeci kaga yadda ta tashi a baccin nan akwai yunwa shiru yayi kafin yace,”tea tafi sha dariya mom din Zaid tayi tana faɗin”kudai goyonku na yaran zamani ina tea zai riƙe cikin yaro tana faɗin hka ta mike zuwa kitchen,da kanta ta dama mata kunun dawa dan basa rabo da kamu sbd dad din Zaid yana shan kunu sosai,Madara kaɗan ta diga da suga kaɗan tafita zuwa Parlour,tace “ga kunu nan kaba ta dan ba yarda zatayi na bata ba da kiyuwar tannan tana ma Noor wasa dake kwance a ƙirjin babanta lub,ko da yaƙarba kunun jiyayi zuciyar sa ta buga ko ta ina zai fara ma oho,haka ya ɗan gyara ta ya ciko spoon saide taƙi karɓa ƙarshe wannan dai ajikin Salkhan ya zube,dariya mom din Zaid tayi tana faɗin,an gaya muku raino wasa ne ƙara min ƙoƙari mukeyi mu mata, haka dai akayi ta daga shida Noor wani tasha wani ya zube a jikinsu dukan su,Zaid banda dariyar mugunta bbu abinda yakeyi harda yi musu video,bbu laifi ta ɗan sha kunun saide dukan su bbu jikin wanda bai bace ba har kujerar da suke zaune kunu ne har beard dinsa har kayin sa,Zaid banda videos da pics bbu abinda yakeyi ma Salkhan,mom din Zaid kanta sanda tayi dariyar bada kunun nasu,yana gama bata ya buɗe mganin ya bata tasha,saide Noor kam tam pampers dinta ya cika har yafara fitowa dan yana gama bata kunu,ta huta abinta dariya Zaid har tsugunawa Salkhan kam ko ajikin sa dan yasa aransa kamawa takeyi,kuɗi ya ciro a aljihun sa yace ma Zaid ya temake sa da pampers dariya ta hana Zaid mikewa,Sanda mom dinsa tace ko ya daina dariyar nan ko ya fita kafin yayi shiru.
STORY CONTINUES BELOW
“Kasan mu nasu jiko kinnan bama rasa abubuwa akwai pampers anan,kayan ma akwai saide na mazane bari a wanke mata sai a canza, miƙe wa mom din Zaid tayi toilet din Parlourn tashiga ta haɗa ruwan zafi ta fito tana faɗin,”kawo ta na wanke ta, murmushi yayi yace “mom yanzu zata sa kukantan nan bari na wanke ta kawai, aiko nan Zaid ya fashe da dariyar daya keta riƙe ta,”guy wlh u are not normal taya zaka ce zaka wanke ta yana faɗin hka ya sake fashewa da dariya,kallon sa Salkhan yayi yana faɗin”wlh baka da hankali to ba ƴata bace mtss jira kagani,yana faɗin hka ya miƙe zuwa toilet din kayan ta duka ya cire mata saide kallonta yakeyi yama rasa ta ina zai fara cire pampers din,ya ɗan jima a hakan kafin ya yi ƙokarin kai hannun sa nan yaga ma ɓalli ya cire,ya zare yana ya mutsa face dinsa ya ajiye gefe ya ɗaga ta yasa ta cikin bathtub,ya soma zuba mata ruwa kuka taso mayi masa duk ya di bibi ce da kyar yasa hannun sa ya ko wanke ta tass ya ɗago ta yasata ajikin sa suka fita,mom din Zaid ce ta ƙarbe ta duk kukan da takeyi ta sa mata pamers da kayan data sakko dasu koda na maza ne dayake English wears ne yayi mata kyau sosai,har aka gama sa mata kaya kuka take,sanda Salkhan ya karɓe ta taɗan yi shiru ko da dai bata daina rikicin ba, haka yayi ma mom din Zaid godiya suka fito da Zaid,har mota ya raka shi yatafi.
Gidan sa dake sharadda phase 2 ya dosa cikin sa’a kafin su isa Noor tayi bacci,yana shiga ya kwantar da ita yayi wanka yayi duk sallan dake kansa,ya sakko ƙasa ya dafa indomie ya koma saman yaci sanda yayi sallan isha’i kafin shima ya hau gadon ya janyo ƴarsa jiki kiss yamata a kumatu,yana hawaye har bacci yayi gaba dashi da tunani kala².
Basu suka farka ba sai wajen quarter to 9 da kuka ta farka hkan yasa shi miƙewa bbu shiri ya ɗauke ta suka kama hanyan gidan.
Ammih na zaune a Parlour ko dinner takasa yi sai up and down takeyi,duk tama rasa meyake yi mata daɗi,haka Nanah da wayan ta ke hannunta kawai sai tashiga Videos din data musu ranar batasan tym ɗin da hawaye yafara gan garo mata ba,da ɗin ɗawa ga nononta da suka cika sukayi mata wani iri kafin kace wani abu kuka ta shiga yi sosai tana faɗin,”wlh inason ƴata duk inda ka shigan mun da yarinya saina nemo ka ina son abina kuka sosai takeyi tare da dana sani,hoton Noor din tasa agaba tana kallo tana kuka mai ɗaci a zuciya.
Basu iso ba sai wajen 9:20 Noor kam tayi kuka har idonta sunyi ja wur suna shigo Ammih ta miƙe ganin sune bata ce masa komai ba hanunta kawai tasa ta karɓi Noor tana faɗin”Alhamdulillah ashe bai rabani dake ba rungume Noor tayi tana kuka sosai tana faɗin”bana son abinda zai dami rayuwar ki inason ki fiye da Nanah da Salkhan kallon Salkhan Ammih tayi tana faɗin “meyasa kake son wahalar danine Ashe ka dawo dan kasa ƙaramun ciwon zuciyan ne,tsugu nawa yayi ya kama kafar Ammih yana faɗin”Ammih kiyi hkri wlh karki ga laifina Nanah tana son wulaƙan Noor a gaba na, kuka Noor take tunda muka shigo mota zamu dawo tana ɗaga hijab Nanah amma sai tsawa ta mata tana faɗin bazata bata komai ba,nikuma yarda Noor tayi kama da mom dina idan ana wulaƙanta ta gani nake ni ake wulaƙan tawa Ammih bazan iya jurewa inga tana wulaƙan ta Noor dan ni ta ɓata mun raiba.
Ɗago sa Ammih tayi tana faɗin”,kar kada mu insha Allah zansa ta yaye ta dukan mu kowa yasamu salama,biyo ni Noor kam lub tayi ajikin Ammih suka haura sama buɗe ɗakin da akayi ne yasa ta ɗago idonta da sukayi jawur,ganin Ammih da Noor yasata miƙewa har tana bigewa ta taho gun Ammih,Noor kam na ganin ta tafara miƙa mata hannu tana rikici,karban ta tayi ta rungume tana faɗin,”ki yafe mun nashiga hakkin ki naci zalinki insha Allah bazan sake ba i love you with all my life,kiss ta mata a forehead dinta baki gado ta koma ta zauna tana faɗin”I know you are hungry am so sorry hakan bazai sake faruwa ba insha Allah,aiko tunawa da Salkhan agun batayi ba tuni ta ciro kyakyawan breast dinta tasa ma Noor dake jira abaki takar ba,kallonta tayi tana sake faɗin i love you, Salkhan kam kau da kansa yayi Ammih ce cikin faɗa tace “tom yanzu da kika zama silar rashin hankalin kowa hankalin ki ya kwanta,ki shirya kuma insha Allah jibi zaki yayeta kowa ya huta,idonta da suka cicciko ta ɗago tana “faɗin Ammih am so sorry insha Allah bazan sake ba kiyi hkri wlh bazan sake ba bazan sake hanata ba Ammih pls ki barta ta cika 4months din,adake Ammih tace bani zaki ba hkri ba ubanta zaki ba dagani harke bamu da gadara akanta shi yace bazai jura kina wulaƙan ta masa ƴa ba,ta sowa tayi rungume da Noor dake sucking hankalinta kwance har inda Salkhan yake ta ƙara so tana faɗin,”Dan Allah yayah Salkhan kayi hkri wlh bazan sake ba na tuba ka yafe mun duk abinda nayi maka kama tinda da auren har zuwa yau,naci amanarka dana auren ka dan Allah kayafe mun tana kaiwa nan ta sake fashewa da kuka,ɗago ta yayi yana faɗin”Nanah na daɗe da yafe miki ke sister ce aguna and kuma mother of my only daughter kinga dole na yafe miki Nanah,hawayen dake idonsa yake mayar wa,Ammih ce ta katse shi da faɗin “haƙiƙa ka haihu ɗan halal samun irinku yanzu sai an tona da haka al’umah muke masu saurin tuba da yafiya da mun ji daɗin rayuwar mu,Allah yayi maka albarka Allah yasa yasa ka gama da Duniya lfy kema Allah yayi miki albarka.
STORY CONTINUES BELOW
Ranar Noor anga gata har wanka akayi mata aka sa mata overall Skye green yayi kyau sosai aka sata baya har sanda tayi bacci,itama wankan tayi ta sha tea tasa ƴarta ajiki suka yi bacci,ko cikin dare daga tayi motsi ake bata nono yau wace rana.
3days dayin abunnan Noor wani kula take samu daga gun su wani dressing ake mata mai dauke ido, Salkhan ma yana shigo wa sosai dan yanzu bashi da burin da yawuce yaga ya saba da ƴarsa.
Zaune take ta idar da Sallah, tayi nisa a tunanin ringing din wayan ta ne ya dawo da ita daga tunanin data tafi,da sauri ta miƙe dan tazata teemah ce ke kiranta sbd tace mata zasu shigo gari this week,saide ganin wata num daban tayi har wayan ta kusa tsinke wa kafin tayi picking,”Amincin Allah ya tabbata agareki sarauniyar kyawawa,shiru tayi tana son gano muryan cikin sa’a kuma ta tuna mai muryan,turo baki tayi tace “tare dakai,ajiyan zuciya yayi yana faɗin”nazata ba za’a an sani bane,ykke ya kwana biyu??”lfy klau Alhamdulillah,”good hope kin gane mai mgna?shiru tayi kafin tace “aa atakai ce,yadda ta bashi ansan dariya ta bashi saide ya ba sar nan ya kwantan ta mata kansa,kafin tace ta gane sa,”ni sunana Muhammad Jamal assadiq amma anfi kirana da Jamal,”Wow nice name shikan sa yayi mamakin yadda yaji tace nice din murmushi yayi yace mata thank you,sun ɗan jima yana janta da hira dan yadda tace masa nice name jikinta yayi sanyi,haka ya dinga janta da hira kafin daga ƙarshe yane mi da tabasa address din gidan su kuma tabasa rana,akan yazai zo da kyar ta ce zata basa idan tahau WhatsApp harda ranar da zaizo din ba dan yaso ba hka sukayi sallama.
Yau tunda ta tashi tace ma Ammih zata saloon Ammih bata musa mata ba saide tace ta tabbata tare zasu tafi da Noor bata damu ba tace tom,sai wajen ƙarfe 2 suka gama shiri cikin atampa daguwar tasha zubi tayi kyau ita kanta tasan tayi kyau dan rabonta da tasaka koda man baki ta manta amma yau har powder da kwalli tasa tayi kyau sosai,sai Noor datayi ma ado cikin wata duguwar riga armless orange da ratsin fari sai sucks iya ankle da cover shoe baƙi tasa mata sunyi kyau sosai,ta ɗauki Noor suka gangaro Ammih da Salkhan suna zaune ƙasa suna kallo, Salkhan ne yafara ganin su sake baki yayi yana kallonsu har suka iso,tana faɗin Ammih mun tafi da kallo Ammih tabuta tana faɗin “driver ne zai kaiku ko?? Murmushi tayi tace Ammih dakaina zanyi tuƙi “shikenan saikin dawo kallon ta Salkhan yayi yana faɗin”kawo ta nayi muku rakiya zuwa mota bbu musu ta miƙa masa Noor da yanzu ta ɗan soma yadda dashi,suka fita Ammih duk sanda tagan su tare ta tuna bbu aure tsakanin su sai tayi ƙwalla.har mota ra kasu nan yace tasa Noor a jikinta zai musu pics haka ya dinga musu pics dana shi wayar da nata wayan wasu acikin motan wasu a waje da ƙarshe shima shiga yayi sukayi what a cute family.
Suna fita suka kama hanya wani haɗadden soloon ta hanga kawai ta juya kanta mota tayi parking gun,ta ɗauki Noor da handbag dinta suka shiga ciki Masha Allah saloon din ya haɗu bbu wai, tana shiga tace musu wanki kai kawai zatayi tunda suka shiga ake ma Noor wasa agun har dawata yar matashi ya da dagani itama bata jima da shiga gun ba kusa da ita Nanah tazauna suka gaisa,suna hira sama² sai duk hankalinta nakan Noor tana mata wasa haka har aka wanke musu kai tare saide kafin tashi ga dryer ne Noor ta soma rikici,kallon ta sukeyi dukan su sai ɗaya ga cikin su ce tace “kema baiwar Allah zaki zo wanki kai kya ɗakko ƙanwarki ko ƴar yayarki kizo saloon da ita,aike ba wankin kan kika zo wace aka musu wankin kan tare ce ta karɓa da faɗin “nima dai inata tunanin yanzu idan ƴar nan tafara kuka ya zakiyi da ita kodai ƴar yayanki ce ko ƴar yayarki,duk tana jin su bata ce musu ƙala ba sanda tagama goge gashinta da ruwa ke zuba ta ɗauki Noor,tana faɗin dan Allah zuge mun zip ɗina ta baya jin abun da tace yasa duk suka zuba mata ido,sanda suka ga ta sa Noor cinyanta ta fara feeding dinta duk suka sake baki,kasa shiru sukayi,”Amma gsky kinyi auren wuri,wacce aka wanke musu kai tare ce tace “pls Idan bazan dame ki ba Dan Allah baban yarinyar nan amma ba bakin mutum bane ko?sai tym ɗin Nanah ta ɗago kai tana tace mata “eh daga nan bata sake kula suba har suka gama mganganun su har ta sauke Noor ta cigaba da yawonta a cikin gun duk gun wanda tayi wasa yake mata.
Haka aka gama musu taciro kuɗin zata biya saide mai saloon din tace ta mata 30%discount sbd gsky she likes this her daughter,mamaki Nanah tayi ta mata godiya tare suka fito da wacce suke ɗan hirar tana ce mata,mijinta yazo ɗaukan tane amma taso har kitso tayi murmushi Nanah ta mata tana faɗin kya dawo wani tym ɗin,har zasu rabu tace bani num dinki ma dunga gaisawa bbu musu Nanah ta faɗa mata num din,haka suka taka zuwa can inda car park ɗin yake,”kinga ma ashe gashi can yama iso tana pointing mata motar mijinta nata,ɗaga idon da zatayi suka haɗa ido aiko ji tayi zuciyarta ta buga shima ita yake kallo ganin sa yasa ko sauran me matar take faɗi bayiba wuce ta da sauri tayi gun motar ta tayar, mamaki ne ya kama ta tatsaya tana kallon ta shima itan yake kallo har sanda matar ta buɗe ƙofar motan tashiga tana faɗin idan ka gama kallon ta sai mu tafi,ajiyan zuciya ya sauke ya juyo yana kallon yadda ta haɗa rai jiyayi zuciyarsa ta buga shima da kyar yaja motan suka bar gun.
*Daga alƙhalamin* ✍🏽📝
*Nanahkhadii* 💅🏽🛍️
🕯️🕯️ *AUREN ƘIYAYYAH* 🔥🔥
*ELEGANT ONLINE WRITER’S* 📚
*A short story* 💋

*Na Nanahkhadii* 💅🏽🛍️
*Marubuciyar👇🏽*
*Cousins ne*
*Aruwan sama* *kaddara tasame*
*Almajiri ko attajiri*
*Hamdan paid book* *and now typing….* ✍🏽
*Auren kiyayya*
*Gaskiya Idan banga comments dinku yadda yakamata ba zan dawo post a watpad kawai* 🤷🏽♀️
🅿️3️⃣2️⃣🔁3️⃣3️⃣
*Bismillahir rahmanin* *Raheem*
Da kyar yake tuƙi jikin sa duk tayi sanyi,kallon sa tayi cikin ɓacin rai tana faɗin”wacece ita?jin mgnar yayi kaman faɗo wan aradu ciga ba yayi da tuƙin sa kaman baiji ba sake tambayan sa tayi still,”nace wacece ita!?ko bakaji tambaya ta bane?ajiyan zuciya yayi kafin ya juyo ya kalleta aran sa yana faɗin wannan wace irin jarabar biyar matace Allah ya haɗani ita,”meyasa kike tambaya ta bayan nima yanzu naganta,”wait kazaci ban san me nakeyi ba knan zaka faɗa mun wace ce ita kokuma saina buɗe motar nan nafita karasa mu nida abin da ke cikina.
+
Wani burki yayi yana kallon ta da mmki,”what!!ci mene?”ban gane ba wani irin ciki? “Ciki dai na haihuwa wanda wata uku ma kuwa,ransa a mugun ɓace yake kallonta cikin zafin rai yace”innalillahi wa’innah ilaihinji’un zufa ne ke zuba a face dinsa kaman an watsa masa ruwa kasa cigaba yayi da driving ɗin,kaman daga sama yaji tana faɗin”wai bazaka faɗa mun wace ita bane?ka zata wasa nake ne tana faɗin hka tafara ƙoƙarin buɗe motan,cikin zafin nama yasa luck kuka tafara yi agun tana faɗin”wlh idan baka sanar dani wace ita ba komai na iya faruwa,still bai kula taba sai dai figar dayayi ma motan ne yasata yin ihu da ƙarfin ta amma ko ajikin sa gida ma Allah ne ya kaisu.
Yana parking ya zagaya ya cirota hanunta ya danƙa da yasata tsorata,figanta yayi zuwa cikin gida bai direta ko ina ba sai kan gado ya wullata,ƙara tayi tana faɗin”wayyo cikina,”eh ai gara ya zube dan ubanki cikin waye a jikinki!ɗago idanun ta da suka nuna halamun tsoro tayi cikin ƙarfin hali tace”cikin wa kake tambaya na Maina dawa nake zaune kuma waye yake cina kullun dake tambaya na,wai tsaya Maina kana so kace zargina kakeyi ne kome? “Ni ban tambaye ki wannan lissafin ba zaki gaya mun cikin waye a jikinki ko kuma sai kinji a jikinki,yana faɗin hka ya fara zare belt ɗinsa, ganin da gske yakeyi ne yasata rintse ido tana faɗin “wlh cikin ka ne ni nasan wani namiji ne idan ba kai ba,ji da tayi ya zuba mata belt ɗin ne tasan da gske yake kuka ta fashe dashi tana faɗin”wlh saina faɗa ma su Addah kada keni kuma ciki cikin kane,sake zuba mata belt ɗin yayi ransa a mugun ɓace duk jijjiyo yin kansa sun tashi,”wayyo nashi ga uku Addah yayah Maina zai kashe ni”ai gara na kashe ki nakai musu gawar da ki haifa mun ɗan shege a gidana,sake fashewa tayi da kuka tana faɗin”to cikin waye idan ba naka ba?”ai taurin kai zaki nuna mun knan zaki ga ƙarshen taurin kai kuwa,sanda ya zuba mata belt kusan sau biyar kafin dataji azaba tace “wlh zan faɗa zan faɗa maka na waye,”inajin ki!”um um wlh dama um ranar ne kaje aiki shine wannan abokin ka malamin nan shima um Surajo,yazo neman ka baka nan shine yace zai sha ruwa yashigo,tom um dana kawo masa ruwan um shine fa kawai sai ya haɗa da hanuna sai um um,wlh sau uku ne dai ya taɓa yi,jin an anbata aminin sa tuni ya wurgar da belt ɗin ya tsuguna agun yana kuka wiwi kaman wani yaro yake kukan sa sosai harda shasheƙa,”why Surajo duk yardar danayi da kai haka zaka ci amana ta kuka yakeyi sosai kaman ransa zai fita,itama kukan takeyi tana faɗin”don Allah Yaya Maina kayi hkri wlh bazan sake ba na tuba ka rufa min asiri idan Addah na taji kashe ni zatayi don Allah kayi hkri,sakko wa tayi ta tsuguna gun ƙafar sa tanata magiya baiko saura reta ba sai ma ban gaje ta da yayi ya ɗauki wayar sa zai fita,sake riko ƙarsa tayi tana faɗin”Dan Allah yayah Maina kamun rai wlh Addah zata kashe ni bazan sake ba,ture ta yayi yafita ya nufi motar sa,agun ta ɗuƙushe ta cigaba da kukan mai cin zuciya.
STORY CONTINUES BELOW
Nanah tun a hanya take kuka har ta isa gida a parlor ta tarar da Ammih da Salkhan suna zaune suna hira,shima shigo wansa knan daga aiki koda shigo bata cewa kowa komai ba,sai Noor ce data ke kukan ta sauke ta yasa ta tsaya ta ajiye ta zata haura sama,da kallo Ammih tabita tana faɗin”Nanah yaushe kika soma shiga guri bbu sallama? Maza zoki koma kiyi sallama jikinta a sanyaye ta dawo tafita tayi sallama ta shigo kiranta Ammih tayi,tazo ta zauna gefen Ammih kawai sai ta fashe da kuka ta rungume Ammih, hankalin Ammih sosai ya tashi tana tambayan ta lfy?kasa mgna tayi cikin faɗa Ammih tace”Zaki faɗa min meyafaru ne ko zaki sani a gaba kina kuka ne? Shiru tayi kuma ta miƙe tana faɗin”bbu komai faɗa Ammih ta rufeta dashi tana faɗin”wato kin mai dani yarinya ma knan wlh kin gama fita a gida nan ke kaɗai ai shiyasa nace driver yakaiki kika ce zaki tafi ke kaɗai ga irinta nan,Nanah sama tawuce yayin da Salkhan da Ammih suka bita da kallo shima miƙewa yayi ya fita ya nufi ɗakin sa,Nanah kam gadonta ta faɗa ta cigaba da kukan mai cin rai sanda tayi mai isarta kafin ta miƙe tashiga toilet tayi alola tazo ta tada sallar la’asar,tana idar wa wayanta ya fara ringing har bazata picking ba kuma saita duba ganin sunan Jamal yasata picking,gai sawa suka yi cike da kulawa yake tambayan ta ya yaji muryanta wani iri ko bacci take me,cikin kame kame tace”Kanta ke ɗan mata ciwo,”subhanallahi kinsha magani? Pls ki tashi yanzu kisha kinga hankali na sosai ya tashi in the first place meyasa miki ciwon kai?jin tambaya sa sanda murmushi ta subuce mata kafin tace,”dama nakanyi tym to tym”kinje kuma Dr ya dubaki da kyau gara asan meyake causing miki ciwon kai dinnan,yanzu dai karna dameki da surutu ki tashi kisha mgnani and kuma baki sending mun address din ba,”am so sorry na manta ne but yanzu insha Allah”thank you my queen am waiting kisha mgnani pls bye love you,and kuma zan kira ltr naji ko kinsha mgni murmushi kawai tayi ya kashe wayan.
Mainah na fita gidan da Suraj ya wuce dan bayi da gate man sbd bayi da mata saide mutum yayi knocking, knocking yakeyi kaman zai balla kofar jin hka yasa Suraj fitowa daga shi sai boxers,yana faɗin waye yake knocking hka kaman zai ɓalla mun ƙofa?”Idan ka buɗe zaka gani”jin muryan Mainah yashi faɗin”kana balla mun ƙofa zaka biyani kaji mallam cikin dariya yake mgnar yana buɗe ƙofar,saide ga mamaki kafin ya ankara Maina ya kai masa naushin da yayi sana diyar daina ganin komen sa sai duhu,Mainah ciga ba yayi da ɗirkar Suraj kaman an aiko sa yana faɗin”Ashe maciyi amana ne kai har gida zaka bi min mata ashe yardar danayi da kai sherin da zaka sakamun dashi knan,ɗagowa Suraj yayi yana faɗin”ka tambaye ta mana kaji tunda naje sau ɗaya na sake zuwa ne nida ita wayake bin wani?sosai mgnar tayi ma Mainah zafi sun daku iya dakuwa cikin sa’a Allah ya kawo masu wuce wa aka rabasu duk sunji jiki baki da hancin su duka zuban jini yakeyi,haka yashi ga motar sa yajata kaman zai tashi sama saide rasa gun zuwa yayi wani jeji yaje yayi parking,yashiga rera kukan sa kaman yaro,”wlh nayi dana sanin abun da na aikata gsky ne ake cewa yanzu tun aduniya kake ganin saka mako,naci zarafin Nanah nayi anfani da soyayya da shekaru na naci amanarta nima saiga shi same thing yafaru dani dole naje nane mi alfarman ta kuma na gyara ɓarnan danayi, wlh wlh Nanah auren ki zanyi Nanah ki aminceni dani na aureki muyi rayuwar aure kaman ko wasu ma aurata Nanah nayi alƙawarin baki farin ciki a rayuwar ki,nasan nime tarin laifine agareki bansan ko zaki sake yarda dani ba amma nayi alƙawarin dawowa cikin rayuwar ki nabaki farin ciki mai ɗaurewa insha Allah,yana faɗin hka yaja motan sa zuwa chemist nan aka dudduba sa aka basa mgni ya wuce gida,a parlor ya sameta tayi tagumi tana ganin sa ta mike cikin kuka tana faɗin”kafaɗa ma Addah nane shikenan nashiga uku,bai kulata ba ya wuce ɗaki abinsa wayan sa ya ciro yafara dialling num din Nanah,kwance take idonta rufe Noor na zaune gefenta tana wasanta wayan ta yayi ringing janyo wayar rayi idonta alumshe, ganin mai kiran wayan ne yasata buɗe ido da kyau tana nanata sunan aranta,tsaki tayi ta mayar ta ajiye wayan saide still sake kira yayi rejecting tayi ta ajiye still sake kira yayi silent kawai tasa wayar ta koma ta kwanta.ganin bata da niyar ansawa ne yashi fara rubuta mata massage kaman hka ” _pls naroƙe ka kagoge num dina wayanka kuma ko ahanya ka ganni karka nuna kasan ni pls alfarman danake nema_ gunka _knan tana gamawa ta sending masa,_ tym ɗin yashiga wanka itama miƙewa tayi tayi sallan magrib kafin ta ɗaga Noor ta mata wanka tashir ya cikin wata gutun war farar riga da gajeren wando pinky sai sucks data samata kunu tabata kafinnan tayi isha’i itama wankan tayi cikin kayan bacci doguwar riga iya guiwa sai hijab datasa har ƙarsa suka sauka,a dining ta tarar da Ammih da Salkhan suna zaune suna cin abinci itama tayi joining nasu kusa da Salkhan ta zauna tafara serving abincinta,saide Noor duk ta hanata sakewa ganin hka yasa Salkhan faɗin “kawo ta narike ta kici abincin ki, murmushi tayi tace “kaima hanaka cin abincin zatayi yayah Salkhan barta kawai nina saba ai,”karki damu aini bakusa gamawa gara kema tabarki kici naki ko tunda itama idan tana cin nata bbu me damunta yana faɗin hka baiko saurare ta ba yasa hanunsa ya ɗauki,akan dining din ya ajiyeta yana mata wasa,tym to tym yakan sa mata tuwon abaki Nanah kuma hankalinta tamayar sosai taci tuwon semovita da miyan kuka ne dayaji kaza harta faffashe aciki,sanda suka gama Ammih zata tashi Nanah ka kalleta tace “Ammih na insha Allah gobe zanyi baƙo,juyowa Ammih tayi da mamaki tana faɗin Allah yakaimu yakuma sa na garine,Ameen kawai tace taci gaba da taunar kashin ta Salkhan kam tuni mood dinsa ya canza miƙa mata Noor yayi da take kukan bazata ba sbd tagan sa a tsaye,ganin haka kawai ya fice da Noor din a hanunsa yanufa side dinsa,sai wajen 11pm kafin ya kawo Noor tayi bacci saide bbu alamun wasa a face dinsa ransa a haɗe yabata Noor yafita baiko bata chance din da zatace masa komai ba teɓe baki tayi tasa ƴarta ajikinta ta musu adduan bacci taja musu dove.
Mainah sai wajen 12am na dare ya duba wayansa danko da yashiga gida daga masallaci sake fita yayi,wani restaurant yaje yayi takeaway yazo yaci agun bacci ya sace shi bai farka ba sai tym din yashiga ya ɗakko wayar,yana ganin massage din Nanah da sauri ya duba,ganin massage dinta sosai ya ɗaga masa hankali sake mata rply yayi da ” _wlh Nanah nazama mayenki dole saikin ƙarbe ni na gyara kuskure na Nanah ya kamata ki gane na tuba wlh Nanah inasonki bansan me_ _zanyi ki yarda da hkan ba pls Nanah ki sake bani dama i promise you wlh you won’t regret it plsssss yana gama rubutawa still yasake aika mata_ . Nanah kam baccin ta takeyi wayan ma takashe ta.
Washe gari koda ta kunna waya taga massage dinsa gogewa tayi ba tare da ta karanta ba,jikinta a sanyaye tunda ta tashi da tunanin zuwan mutumin nan arai ta tashi,ji take kaman ta tsayar dashi kuma dai saita fasa ranar hka ta wuni bbu sukuni sosai,4:40 nayi ya massage Yama ta yace mata he is on his way ji tayi zuciyarta ta buga, jiki bbu ƙwari ta mike tayi wanka wata atampa brown ta dakko tasa tayi parking din gashin ta powder da manki kawai tasa ta ɗakko hijab har ƙasa milk colour tasa,tana zaman jiransa.
Kusan 5:15 ya iso ya kirata yace mata gashi a gate sakkowa tayi tace ma gate man ya buɗe masa,wata shegiyar harɗaɗɗiyar farar jib ce kirar Benz ta shigo Salkhan na tsaye ta window yana kallonsa,itama komawa tayi ta labe sanda ya sake kiranta kafin tace tana zuwa,taɗan jima kafin ta fito tunda tafito ta zuba mata idonsa har ta iso tamasa bismillah zuwa parlorn baƙi,ta koma ta kawo masa drinks da snacks kafin ta nemi guri can nesa ta zauna tana gaishe shi.
Murmushi yayi yace kaga sarauniyar kunya har yanzu kunya ta akeji ne,sake rufe face dinta tayi a hijab”ok tom tunda kunya ta akeji barina nayi na tafi but wata rana dakanki idan nazo zakice karna tafi still Kanta nacikin hijab bata ɗago,”shikenan kaman yaddah nafaɗa miki sunana nidai ɗan talaka neni ina aikin soja amma daka ɗan nafi kurtu kuma inda ɗan taɓa business kaɗan² inada mata da yara uku,kuma ni ba mgnar wasa ce takawo ni gunki ba naganki ne kuma kimin inaso naƙara dake in Allah ya yarda Allah yasa Nanah tabani damarnan,kinji taƙai cancen tarihi na a hankali zaki san sauran kema saiki bani naki lbrin ko yana mgana yana murmushi,da kyar ta ɗago kai tace masa “nafaɗa maka sunana kuma ni inada ƴa ɗaya sbd na taɓa aure sai kuma tayi shiru,”unbelievable kinaso kice mun kin taɓa aure knan anyway koma dai meye haka nake sonki,kuma har idan kin amince min zan baki nanda wani tym kiyi tunanin saina gabatar da kaina gun iyayen ki dan banso auren idan Allah yayi ya ɗauki tym,inaga zan wuce haka karna cika ki da surutu but ina binki bashi zaki faɗa mun meyasa aurenki na fari ya mutu jitayi zuciyarta ta wantsalo, murmushi kawai tayi batace komai ba har ya juya zai fita ya juyo yace mata baki bani tym ba,tsilli tsilli tayi da ido kafin cikin in ina tace “onnnnnn-eee weeeeek,Allah yakai mu thank you da haka ya fuce,saide wata paper bag yabama gate man yace abama Nanah yana fita a motan yayi wani tafi yana faɗin nasan komai akanki Nanah kafin na tako ƙafa zuwa gunki.
Gate man ne yayi sallama ya bata aikan da aka basa da mamaki tabi shi da kallo,”Daga ina kuma wannan ?”hajiya daga gun Alh daya fita yanzu kaman bazata karɓa kuma saita hannu tana tebe baki ta karɓa ta haura sama.
*Daga alƙhalamin* ✍🏽📝
*Nanahkhadii💅🏽* 🛍️
🕯️🕯️ *AUREN ƘIYAYYAH* 🔥🔥
*ELEGANT ONLINE WRITER’S* 📚
*A short story* 💋

*Na Nanahkhadii* 💅🏽🛍️
*Marubuciyar👇🏽*
*Cousins ne*
*Aruwan sama* *kaddara tasame*
*Almajiri ko attajiri*
*Hamdan paid book* *and now typing….* ✍🏽
*Auren kiyayya*
🅿️3️⃣4️⃣🔁3️⃣5️⃣
*Bismillahir rahmanin* *Raheem*
Ɗakinta ta wuce da paper bag din a hannunta a kan gado ta ajiye,tazauna massage din yashigo wayanta ne yasata miƙewa ta nufa gun wayar,tsaki tayi ganin sunan Maina akan screen din wayar yasa ta yin doguwar tsaki har zata goge kuma saita fasa, tana faɗin “barina ga wannan maye mekuma zaice”+
” _Aslm Nanah Dan Allah ki saurare ni kiji me zance miki nasan ni me tarin laifine agare ki Nanah,wlh natuba kisa ke bani dama na_ _dawo cikin rayuwarki nasan bai zama lalle kisake yarda da mgnar_ _datake fitowa a bakina ba,amma Dan Allah Nanah natuba Allah ma muna masa laifi mutuba mu roƙe shi kuma ya yaye fe mana bare mu ƴan Adam,Nanah dan Allah kibani lst chance plssssssss._
Ajiyan zuciya tayi tama rasa me zatace da wannan tunanin tafara masa rply.
” _Wslm naji kuma har zuciya ta nayafe maka wlh har raina nima tunda na maka abunda kake so na yafiya nima kamun abu ɗaya,kaman yadda na roƙe ka_ a _farko please stay away from me,Dan Allah kafita daga rayuwata kaman baka taɓa sanina ba kamar yadda nasa hakan arai please kuma_ ka goge _number ta dan kaman ta dani, kaga idan ka daina ganin number ta hankalinka zaifi kwanciya,kamar yadda nima yanzu zan goge taka fatan zakamun wannan alfarman._ tana gamawa ta aika masa ajiyan zuciya ta sauke ta dawo kan gado saide tunani tafaɗa me zurfi.
Kwance yake rigin gine idonsa rufe da wayan a ƙir jinsa jin massage yashi gone yasa shi saurin buɗe ido yana ɗago wayar,ganin sunan Nanah ne yasa shi wani ajiyan zuciya harda murmushi kafin ya buɗe,
“Innalillahi wa’innah ilaihinji’un wani zufa ne ke karyo masa daga goshin sa yana faɗin
“Wai da gske yarinyar nan takeyi ne shikenan nashiga uku ban taɓa jin sonki a zuciyata yana ratsa ni ba kaman na kwana biyunnan,Nanah Idan kika gujeni tamkar kin ce bishiya tayi rayuwa bbu ruwane cikin han zari yafara mata rply.
” _Nanah Dan Allah ki temake ni wlh a halin da’ake ciki yanzu bazan iya rayuwa bbu ke ba,wlh Allah kinji na rantse Nanah tunda nabiki nabiki kinƙi nazama mayenki Nanah dole_ mu _rayu tare a matsayin Mata da miji kisa ido kigani,yana gamawa ya aika mata._
Jin shigowar massage ne ya dawo da ita daga tunanin datake yi,nan nauyan ajiyan zuciya tayi ta ɗaga wayar,ganin Maina sanda zuciyarta ta buga jikinta a sanyaye ta buɗe massage ɗin,ganin rply dinsa bata san tym ɗin da hawaye suka fara zubowa daga idonta ba,
“Innalillahi wa’innah ilaihinji’un nashiga uku waime Mainah meyake nufi danine arayuwa wlh nayi dana sanin sanin Mainah arayuwa ta,sanda tayi kuka mai sarta kafin tayi ƙarfin halin masa rply,
” _Damu warka_ ce _wannan nidai nama warning kafita daga rayuwata”_
Zaune take jikinta bbu kwari duk lissafinta ya dagule shigowan Ammih da Noor dake rikicine,yadawo da ita daga tunanin datake yi, “sannu da shigowa Ammih” “Yanaga idonki kaman kinyi kuka?
Cikin in ina tace “Aa Ammih banyi kuka ba”
“Nidai ina rabaki wai waye ma baƙon naki tukunna?
“Ammih nima ban san shiba nan tamayar da da Ammih duk yadda sukayi da sanda suka haɗu, Ammih har ranta taji daɗi tana faɗin.
“Allah ya tabbatar mana da mafificin alkhairi ungo yarki tasha kunu ta ƙoshi amma bata fasa nuna nono take son sha ba kuma inaso,nanda kwana uku ki yayeta ki huta Nanah ji tayi zuciyarta ta buga yaye kuma ita wlh yanzu tafiso har sai Noor tabar Nono da Kanta,Amma a fili murmushi tayi tace ma “tom Allah yakaimu”.
STORY CONTINUES BELOW
Wasa take yima tana faɗin, “Nooriyyah,Nuratu Allah yara mun ke in siya miki jirgi da mota dariya takeyi tare da kuka,tana miƙewa murmushi Nanah tayi tana faɗin, “Acici kazar birni ke wannan ranar dana yayeki akwai lbri cire hijab ɗinta tayi ta ajiye gefe tana faɗin “uwar tsotso bismillah nan tasata aiko dama jira take tuni tafara tsotson.
Kallon Noor kawai takeyi sbd tausayin yarta takeji yanzu, ringing din wayan tane ya dawo da ita daga tunanin datakeyi,hannunta tasa ta ɗakko ganin sunnan Jamal yasata tayi picking,. “Hlo my heart beat shine baza ki kira kiji kona isa gida lfy ba anya kin damu dani kaman yadda nadamu dake kuwa? Ya ƙare mgnan cikin zolaya,ajiyan zuciya ta sauke tare da faɗin “Afuwan yanzu nake son aika maka massage ma naga saƙo thank you,but saurin katse ta yayi yana faɗin “but me basuyi kyauba ko sorry kisan zabin namiji sai a slow,dariya ce ta kwace mata tana faɗin “aibaka ma ji mezan ce ba kuma ka tsateni ƙoƙarin cire Noor tayi zata ajiye ta,aiko kuka ta fashe dashi ɗan tsaki tayi ta sake juya ta kafin tace
“Hlo kanaji? “Yes inajin ki madam babyn mu ke kuka ko? “ajida ita we will talk later bye love you bai ko saurare ta ya kashe wayan,ji tayi zuciyarta ta buga a ina yasan kuma inada baby nidai ban faɗa masa ba duk gabaki ɗaya kuma sai taji duk tunaninta ya canza.
“Tunani tashigayi kala² daga ƙarshe tace “Allah gatana ajiye Noor tayi ta shiga toilet saide kafin tafito Noor kam tama fara yaga paper bag din dake gun,da sauri ta ƙaraso tana faɗin “Wlh daɗina dake wani zubin ɓarna kaɓa tayi tafara ciro wani ɗan box ƙara mu anyi rapping dinsa nan ta shiga buɗewa,. “Wow”! Abinda tace knan ganin wani haɗeɗɗen wrist Watch sai shining yake yi duk jikinsa stones ne, “gsky agogon nan yayi kyau Masha Allah” abunda tace knan wayan ta ɗakko ta tura massage,
” _Thank you for the gift yayi kyau_ __sosai_ _thank you”_ ta aika masa.
Murmushi yayi bayan ya gama karanta massage din yana faɗin “da kaɗan da kaɗan dai”
Yau kwana uku Kenan hankalinta kwance bata da wata damuwa, ɓangaren Jamal kam suna waya bbu laifi,Maina kuma tunda ga ranar bai sake ko nemanta ba hankali ta kwance, yau takama Friday kuma yau za’a yaye Noor tunda ta tashi tausayin yarta takeyi,daga ta kalleta saitaji hawaye har Ammih sanda ta kula da hkan tin safe bata shaba gashi har kusan la’asar sai cika dasukayi, Noor kam daga tayi rikici sai Ammih tabata Kunu ko tea ko tuwo, duk da hkan bata fasa rikici ba kusan 5,pm suna zaune Parlour Salkhan yashigo da leda huɗu niƙi ñiƙi a hannun sa,Nanah ce ta ƙarbe sa tana gaida sa bbu yabo bbu fallasa ya ansata,gun Ammih suka ƙarasa da kayan suka ajiye ya gaida ta,Noor ke kuka tana miƙewa Nanah hannu saide Salkhan yasa hannu ya karɓe ta suka fita.
Suna shiga mota ganin titi tayi shiru yawo yayi da ita sosai harda su kayan sawa ya sayo mata su turare,su takalma sosai yayi mata siyayya kafin su dawo tayi bacci.
Ga magrib Ammih ya tarar zata haura masa ya miƙa mata Noor yafice sallah, Sai wajen 8 kafin ya shigo suna zaune a dining table da kayan da bai samu ya shigo dasu ba ɗazu.
“Salkhan lfyn ka kuwa?, Ɗazu ka siyo su uban kayan tea su custard da sauran su yanzu ma kasake zuwa kayi wani siyayyan wannan yazama ɓarna me yarinyar nan tarasa? “Kuma ni da kunun garga jiya zan yayeta su friso din da ka sayo saide kaida uwarta kushanye.
Murmushi kawai yayi ya wuce da kayan sama ɗakin Nanah ya ajiye kayan ya dawo dining yayi serving kansa,saide kaman daga sama yaji Nanah na faɗin. ” Mun gode Yaya Salkhan,da kallon mmki yabita saide baice komai ba yaciga ba da cin abinsa sa, Ammih na lura da Nanah da baifi spoon uku ci abinci ba sai jujjuya wa kawai takeyi.
“Waime yake damun ki ne kisa abinci a gaba kinata ja gwalgwala wa kinsa cinyewa, yamu tsa face tayi tana faɗin “Ammih wlh zazzaɓi nakeji banajin daɗine.
“Ai wannan dolene dama daurewa zakiyi kici kisha mgnani,. “Sorry Nanah kozamu je asibiti ne ɗago ido tayi suka kalli juna da sauri ta sauke nata tana faɗin “aa zan sha magani yanzu thank you”. “Ok tom akwai mgnaninne konaje na sayo?
“Akwai yanzu zan sha”tana faɗin hka ta mike zuwa sama duk kuma sai yaji bbu daɗi shima hka yakai nasa abincin kitchen bai gama ciba,tebe baki Ammih tayi taci nata abincin kafin ta haura sama.
“Wanka tayi tasha magani ta kashe wayanta ta kwanta dan yau Noor gun Ammih zata kwana,saide kaman wasa har wajen ƙarfe 2:am na dare batayi ba kuma tanajin kukan Noor daga ɗakin Ammih,sai wajen 3:am Ammih tashigo ɗakin Nanah yi tayi kaman tana bacci sanda Ammih ta tashe ta,ta miƙe tana sosai idonta kallon ta kawai Ammih tayi tana murmushi,. “Kiji ja’irar yarinyar nan ashe ta iya kiran sunanki wai Nanah tana nuna mun ƙofa,. “Shine nace bari nakawo ta taci uwar da zata ci,hanu Nanah tasa ta karɓa Noor atare sukayi ajiyan zuciya kwanciya tayi jikin Nanah kuma saitayi shiru,fara rikici tayi tana ɗaga rigar Nanah tana kuka sosai,Ammih nazaune gefe tana kallonsu Nanah duk ta rikice tama rasa meza tayi,kawai saita fara hawaye miƙewa tayi ta ɗauki zani tasata a baya tafara kewaye ɗakin,sun ɗan jima ahaka kafin bacci sai tym din dukan su suka samu suka kwanta.
Washe gari da asuba Salkhan yashigo duba su duk suna bacci,haka ya koma saida yagama shirin fita office ya shigo Ammih ce kaɗai a Parlour ya gaishe ta yana mata yasu ka kwana, “Kasan halin mutuniyar dukan mu bbu wanda yayi bacci saida uku na dare ya wuce suna sama.
Haurawa yayi yafara knocking har zai juya yaji tace. “Come in” a hankali yatura ƙofar yashiga atampace doguwar riga a jikinta tayi kyau sosai saide kallo ɗaya zaka mata kasan batajin daɗi,. “Ina kwana Yayah Salkhan? “Lfy klau Alhamdulillah ya jikinki ya kuka kwana?
“Rau rau tayi da ido kaman zatayi kuka tace “nikam zazzaɓi na damuna Noor dinma naji jikinta da zafi sosai, “subhanallahi takawa yayi har inda Noor ke kwance tana bacci yasa hanunsa a wuyanta yaji zafin jikinta sun gumarta yayi yana faɗin, “Saka hijab dinki nakaiku asibiti.
“Bbu musu ta sako hijab din dan gsky tanajin zazzaɓi sosai koda suka cewa Ammih zasu asibiti cewa tayi sai sun dawo.
Suna zuwa asibiti Dr yabasu mgnani dukan su biyu,tunda suka shigo mota Noor ke kuka Nanah tayi rarrashin harta gaji ji tayi idonta sun cicciko,guri yanema yayi parking yana faɗin kawota ko zatayi shiru miƙa masa Noor tayi ya karɓe ta yafita a motan,yashiga supermarket din dake gun parked din sweet ya saya mata,tun kafin su fito ya buɗe ya bata taɗan yi shiru saide ga mamakin sa bbu Nanah bbu dalilinta fara kalle kalle yayi can ya hangota Maina ya riƙe hanunta tana ƙoƙarin kwace wa ganinsa datayi ne yasata ihu tana faɗin “Yayah Salkhan kate nakeni da sauri ya ƙaraso gun ya ajiye Noor yakaima Maina naushi sosai suka soma dakuwa,Nanah datara sa abinyi kawai saita fashe da kuka mai cin zuciya bata san tym ɗin data shiga tsakiya takaima Maina Mari har guda biyu ba tana faɗin, “Wai so kake kashe nine duk cikin kuncin daka sani baka ganine kanka kawai kasani, why!!why!! Mainah na roƙe ka pls stay away from my life i hate you, Salkhan kam Noor dake kuka agefe yasa hanu ya ɗauka yaja hannun Nanah suka soma barin gun,saide kaman daga sama sukaji yana faɗin,. “Wlh Nanah saikin aureni koda auren ƙiyayya ne sai mun kasance mata da miji ni dake wannan zumar dana ɗan ɗana sai nakawo ta gidan nacigaba da lasarta aduk sanda naso!!!
Salkhan ji yayi zuciyarsa na masa wani ƙuna da sauri yasa Nanah a mota dan ma Allah ya temake su gun bbu mutane yayi bayan gari,tunda suka shiga motan Nanah kuka take hka Noor cikin ɓacin rai Salkhan yace, “Sai kiyi hkri amma za’a ɗauki mataki dole ayi wani abu akai yanzu kaje ɗaukan mataki ne ma har wayanda basu san meyafaru ba sai sun sani kuma kece mace mune abun zaifi affecting but dole nasan me zanyi akan yaron nan.
*Daga alƙhalamin* ✍🏽📝
*Nanahkhadii* 💅🏽🛍️
🕯️🕯️ *AUREN ƘIYAYYAH* 🔥🔥
*ELEGANT ONLINE WRITER’S* 📚
*A short story* 💋

*Na Nanahkhadii* 💅🏽🛍️
*Marubuciyar👇🏽*
*Cousins ne*
*Aruwan sama* *kaddara tasame*
*Almajiri ko attajiri*
*Hamdan paid book* *and now typing….* ✍🏽
*Auren kiyayya*
🅿️3️⃣6️⃣🔁3️⃣7️⃣
*Bismillahir rahmanin* *Raheem*
…………Ganin Nanah bata da niyan yin shiru ga Noor ma na tayata rasa yanda zaiyi yayi,kawai sai yasake tsaya wa kallonta yakeyi yanda ta rungume Noor take kuka tsakanin ta da Allah,duk sai yaji ya tausaya mata har ransa.
“Nanah cikin sanyin murya ya kirata,da kyar ta ɗago idonsa da sukayi jawur ta kalle sa,cikin sanyin murya yace,
“Kiyi hkri kaddarar kice hka Allah ya rubutu maki baki da yadda zakiyu,aduk sanda zuciyarki ta tuno miki dashi kiringa karanta “Lah’illah ha’illa antal subhanaka inni kuntun minnal zallimin” insha Allah shida kansa zai fita harki kuma kaman yadda nayi alƙawarin zan ɗauki mataki zansan me zanyi karki damu kinji.+
Tunda yafara mgna kallonsa kawai take yi,dan tym ɗin Noor tayi shiru kaman daga sama yaji tana faɗin,
“Yayah Salkhan karabu dashi insha Allah bazai bashi sa’a ba so yake a ɗaga zancen Duniya tasani tunda nasan na aikata ba dai² ba,kuma yanzu Allah yasa nagane na tuba Allah bazai bashi nasara ba,karka damu Allah nanan ta ƙare mgnan tana rungume Noor tana sake sabon rere kuka.
“Nanah taya kike zancen arabarsa bayan yana miki baraza na da ajira me zai biyo baya Allah ya kiyaye baki tunanin,ranar da zaku haɗu daga ke sai shi ya sace ki ko bakiga yadda yazama kaman bayida hankali bane?
“Ni nama daina insha Allah wlh karabu dashi Allah yafishi sharri yake bina shi kuma Allah bazai basa sa’a ba insha Allah ɗago idonta tayi ta kallesa, murmushi tayi tare da zubar da hawaye tana faɗin,
“Kaman ta mgnar dakayi yanzu nice mace nawa sai yafi nasa tambari a duniya,kallon Noor tayi tana faɗin kaga yanzu ni uwa ce, wannan shedar har Noor sai yasha fa a iya wayanda suka sani ma knan bare kuma munje ɗaukan fansa ya bazu a duniya ni ƴata kawai nake tausaya wa yanzu, shi kansa mgnar sosai ta taɓa zuciyar sa basar kawai yayi yana faɗin,
“Karki damu insha Allah tunda har kin gane kin tubawa Allah bazaiyi nasara akanki ba kuma zanyi tunani naga ta ina zamu ɓulowa wannan abun,and promise me bazaki faɗa ma Ammih ba kinga bata da lafiya sbd blood pressure din datake fama dashi bako mai zamuke faɗa mata ba ko? Kai kawai ta ɗaga masa yaja motan suka bar gun.
“Koda suka isa gida bai shiga da motan sa,karban Noor yayi suka shigo dai² Ammih ta fito daga kitchen tanayi ma Hajara me aikin faɗa,saide ganin face ɗin Nanah tuni yata ta ƙaraso tana faɗin “lfy meyafaru kuma? Kafin tayi mga tuni Salkhan ya karɓa da faɗin, “Ashe raguwa ce allura ne yasata kuka, murmushi Ammih tayi tana faɗin “tunda baki kukan allura sai yanzu da har haihuwa kinyi bansan shashan wlh, murmushi tayi ma Ammih tace zataje ta kwanta karɓan Noor tayi da mgnanin suka haura sama, Salkhan kuma ya wuce gun aikin sa.
“Wlh Nanah saina zama miki damuwa a rayuwarki dole ki aure ni muyi zama na Mata da miji mu zuba mugani,gida ya wuce direct ko sallama bbu yashigo,zaune take kallo ɗaya zaka mata kasan tana cikin damuwa duk tarame tayi wani iri, “sannu da dawo wa, “Sau nawa zance kidaina kulani shegiya mara zuciya wlh duk randa nagaji da ganinki da wannan tsinannan cikin dake jikinki saikin tafi gida,ba zumunci ba komeye zai lalace saide ya lalace mtssss!!yayi shigewar sa ɗaki agun ta zube tashiga rera kukanta kaman ranta zai fita.
STORY CONTINUES BELOW
Salkhan kam ko daya shiga office yakasa aikata komai sai up & down kawai yakeyi hankalin sa sam baya jikinsa.
Yau kwana uku knan dayin abunnan Nanah duk tayi wani iri Ammih duk tambayan da Ammih tayi mata sai tace mata bata jin daɗine,saide duk da hkan Ammih bata fasa yimata faɗa ba tare da nasiha wani zubin daga Ammih tagama yi mata faɗa ko nasiha sai tayi kuka iya ƙarfin ta tama Allah godiya tare da tsananin dana sanin abunda ta aikata.
Yau dai bbu laifi ta tashi a ɗan sake bbu yabo bbu fallasa dan yanzu Noor dinma ta rage rikicin sosai tafara sabawa,wayanta ne yayi ringing dake hanunta suna chatting da teemah da moon,ganin sunan Jamal yasa tafara tsilli tsilli da ido dan kwana biyu basu yi waya kuma tasan dole yau zaiyi mgnar alƙawarin su,har wayan ta tsinke bata ɗaga ba sake kira yayi yajima yana ringing kafin tayi wani nannau yan ajiyan zuciya tayi picking.
“Hlo love ykke?”wato kinji ni shirune shine ko kine meni anya kinaso na kuwa?rasa me zatace masa tayi ajiyan zuciya ta sauke tare da faɗin,
“Bani da lfy ne nima 2days but am so sorry, “what baki da lfy shine baki sanar dani ba gsky nayi fushi,kuma nadaina fushin at the same time tunda kin bada hkri, ya jikin naki kinje asibiti kona zo muje ya ƙare mgnan cikin nuna damuwa,
“Munje an bani mgni da sauƙi yanzu Alhamdulillah, “Allah yaƙara sauƙi bana gari but am on my way yanzu hka zanzo na duba ki.
“Ok thank you” shirune ya ɗan biyo baya kafin katse shirun ta hanyan faɗin, “tom karna dameki tunda baki da lfy ya alƙawarin mu kisan tym yayi har yaɗan wuce inajinki yanzu am all ears, ajiyan zuciya tayi tama rasa me zatace masa harga Allah batajin ƙin sa saide tana tsoron kar yazo yasan komai ya guje ta tana cikin tsaka mai wuya ganin bata niyan mgana ne yashi faɗi, “kona dameki ne and karki ɓoye mun idan har ranki ban miki ba karkisa ma kanki damuwa am a free man just tell me kinji ya ƙare mgnan da zolaya.
“Wani ajiyan zuciya tasake sauke wa tare da faɗin “um um um nace um eh i accept you,”Alhamdulillah Nanah am speechless kin sani farin cikin dana jima banyi irinsa ba Nanah wlh ban taɓa zaton zaki accepting dina ba,Insha Allah gobe zan shigo nagaida mmnmu idan nazo, “mamakin yadda ya gauraye da farin ciki takeyi jikinta asanyaye tace masa, “sai yazo sallama sukayi ya kashe wayansa.
Duk wayanda suke tafiya tare dashi sanda suka ga canji har hira yayi dasu mutumin da mgna idan ba wacce tazama dole ba baka isa kayi a gaban saba kallo ma kaɗai ya isheka.
Tana kashe wayan zuciyarta takasa sukuni gani take tajama kanta damuwa kodai takirasa tace masa aa ne,dan gani take daga yaji abunda yafaru zai gudu duk jikinta asanyaye ta ajiye wayan taja pillow ta kwanta,sai tunani kala² takeyi aranta,Daga ƙarshe ta mike zuwa ɗakin Ammih ta sanar mata Ammih tayi farin ciki sosai amma itama ta wani ɓan garen zuciyar tata bbu nutsuwa acikinta, “sai mu hana idon mu bacci mu kaima Allah kukan mu Allah ya wuce mana gaba, “tom Ammih”
“Ɗauki yarki kuyi gaba nima na huta tunɗa zu take kiran sunanki nayi kaman banji ba yanzu kina fita ba zama zatayi ba.
Washe gari Nanah tunda ta tashi jikin ta bbu ƙwari da kyar take komai take komai,cikin wata doguwar riga shadda milk colour ta musu anko ita da Noor yaji zubi banda na Noor dayake iya guiwa,da ƙaramin hannu sai sucks da cover shoe brown tasa mata ta kwatar da gashin kanta tayi kyau sosai,itama tayi kyau sosai koda yau har red lips tayi sosai tayi kyau hotuna tashiga watsa musu,sun yi kyau sosai wanda yafi kyau tasa a profile dinta,Kiran Jamal ne yashigo sanda tabari ya ɗanyi ringing kafin tayi picking,cikin farin ciki yake sanar mata after asr prayer zaizo insha Allah, “Allah ya kawo lfy abinda tace knan sun ɗan jima suna hira kafin sukayi sallama.
Wajen 4:30 ya iso yakirata yasa nar da ita,fitowa tayi a jiye Noor a ɗakin Ammih zata fita saide,tsala ihu Noor tayi tana kuka tana kiran sunanta har takai stairs kuma sai tsaya jin bazata iya tafiya tabarta ba yasata,koma wa ta ɗakko kota suka fito tunda ya hangu su yasake baki yana kallon su har suka isoh, murmushi ne ɗauke a face dinsa yana faɗin, “Masha Allah ashe ƴar tamu tafi Maman ta kyau gsky za’a bani kyautar ta Masha Allah balarabiya knan, murmushi Nanah tayi batare da tace komai ba hanu yamika ma Noor har Nanah zatace tana ƙiyuwa kuma sai tayi shiru,ga mmki kuwa yana miƙa mata hanu taje sama ya cillata yana faɗin i love children most especially daughters banida mace duka ukun are boys,murmushi tayi suka isa zuwa Parlour tamasa iso kiran Hajara me aiki tayi tasa ta kawo masa ruwa juice da snacks ta haura sama kiran Ammih.
STORY CONTINUES BELOW
Shigowan Salkhan knan ya hango motar sa ji yayi wani abu ya tsaya masa a zuciya, Parlour yanufo dan bai zaci yana Parlour ba yana shiga suka haɗa ido,wani abu ya haɗiye me ɗaci cikin ƙarfin hali ya ƙaraso suka gaisa cikin fara’a Noor ce tafara miƙa masa hanu yasa ya karɓe ta suka fice zuwa side dinsa,dai² da sakkowan Nanah tana murmushi tace masa Ammih nazuwa,kasa hkri tayi tana tambayan sa Noor kallonta yayi yace mata, “yayanki ya karɓe ta murmushi kawai tayi ta buɗe juice zuba masa ta koma gefe ta zauna.
Bbu jimawa Ammih ta sakko cikin shigarta ta manyan mata a mutunce,yana ganin Ammih ya sauka ƙasa ya zauna tana isowa yafara gaida ta Nanah kam gudu sama tayi tabarsu agun,nan yayi mata bayanin kansa family dinsu sanannu ne sbd zamanin mahaifin sa attajiri ne sosai yana da Mata biyu mahaifiyar Jamal itace amarya kuma Jamal shine danta nafari sunyi zama zaman da mahaifiyar Jamal ta wahala a hanun uwar gidanta da makirci wanda idan ba kasani ba kuma baza kace hkanba,sbd makirci irin na hajiya Rabi,sosai hajiya Dije ta wahala ahanunta.
Kuma yanemi izini kan cewa yana so yaturo mutanen sa ayi tambaya,idan ansa masa rana sbd shi ba yaudara yazo yiba tsaka ni da Allah yazo auren Nanah,sosai Ammih taji daɗi kuma tace bbu damuwa ai sanannu ne su insha Allah zaiji rana gun Nanah, 50k ya ajiye mata yafice yana fita yakira Nanah yace mata yana dayan Parlour din cikin sauri tafito karo sukayi da Salkhan da Noor a hanunsa dake wasanta,ganin Nanah kuwa yasata tafara miƙa mata hannu harta sa hanu zata ƙarbe ta amma ga mamaki saita ga Salkhan ya rungume Noor sun shige ciki ji tayi idonta sun cicciko amma saita matse ta shige.
Tana shiga tanemi guri can gefen sa ta zauna,kallonta yayi yana faɗin, “sannu sarauniyar kunya wato shine kika gudu kika barni nida mamah ko zan rama bari Allah ya kawo ranar da zan kaiki gun ummih na nima hkan zan miki, “murmushi tayi tace kaima kace naji kunya tom shikenan naji dama haka akeson mace ai.
“Dama kinada brother ne shiru tayi kafin da kyar tace, “masa aa cousin dina ne kuma shine daddyn Noor har ransa yaji kishi saide ya daure cikin tsoka na yace “ashe anan Noor tasamo kyau murmushi tayi batare da tace komai ba,hira suka ɗan taɓa kafin sukayi sallama yatafi,ta ɗan ji daɗin hira dashi sosai da fara’arta tashiga ta tarar da Ammih da Salkhan suna hira.
“Ammih ce takirata take sanar da ita yadda sukayi saide tace zata sa yayanta yayi bincike akan sa,kaman daga sama sukaji Salkhan na faɗin, “Soja ne kuma lieutenant colonel ne one star kuma one eagle shine fari gun mahaifiyarsa hajiya Dije yanada ƙanne huɗu uku maza ɗaya mace cikinsu akwai,Auwal,sadeeq,Abdul maleek da lst born dinsu Rahma kuma duk sunyi aure suna gari daban² macen kuma tana Spain da mijinta da ƴarsu ɗaya dukan su ma’aikatan government ne,ta ɗayar kishiyar kuma yaranta takwas biyar Mata uku maza matan duk suna aure ne suma gari daban² saide duk cikin Nigeria,mazan sauran suma ma’aikata government ne duk sunada Mata biyu na gari nan ɗayane yake kudu da matarsa da yaransa,iyayen su har yanzu suna gida ɗaya duk hidima tare yaran ke musu bbu banbanci barina tsaya anan na dawo kan Jamal,yana da Mata da yara uku duka maza sunan matarsa Hajiya Nabila kuma bata fiye zama a Nigeria ba shidai bayida da damuwa a iya bin cike na danayi,mutum ne shi me temakon talaka kuma bayida damuwa sam kowa faɗan kirkin sa yakeyi iya bincike na dai knan saide Ammih kisa aƙara bin cikawa zaman aure ba wasa ba,amma shikan mutum ne meyi nayi bin cike tun ranar daya fara zuwa gidannan,yana gama faɗin hka ya miƙe ya miƙama Ammih Noor yafice duk da mamaki sukabi sa da kallo.
Bbu wanda yasake mgna Nanah ta hau sama Ammih tafara kiran Brother dinta ta sanar masa da halin da ake ciki nan yasar mata da insha Allah gobe zai fara bin cike insha Allah.
3days ltr Brother din Ammih ne yazo har gida still yasake mai² ta mata cewa duk inda yayi sheda tagari ake basa,sosai Ammih taji daɗi saide basuyi saurin sanar dashi akan ya turoba sai da kusan bayan kwana 8, ranar da Nanah tasar dashi yayi murna sosai kuma yace Mata insha Allah jibi za’azo, Ammih na lura da Salkhan sosai ya rage shigowa sometimes ko Noor yake son gani zuwa yake ya ɗauke ta ba kaman da da suke hira ba duk ya canza sosai,Ammih ce takira sa tayi masa nasiha sosai tare da faɗa yaji daɗi sosai ranar har yaɗan sake.
Washe gari Jamal yakira wayan Nanah yake sanar mata cewa gobe zasu zo nan gidan su zasu ko akwai wasu dangin babanta da zasu kaiwa gaisuwar,ce masa tayi bari ta tambayi Ammih nan tasanar da Ammih tace nan zasu zo,saide ga mamakin ta yace shi gun dangin mahaifinta yakeso akai gausu wa ai mahaifin ta suna da main house,Nanah jin zancen sa sanda zuciyarta ta buga dan tasan komai dake ƙasa ce masa tayi tom bari tasa sake sanar da Ammih,jiki bbu ƙwari ta mayar ma da Ammih ita kanta ji tayi zuciyarta ta buga ta ina zata soma ita rabon ta dasu ai tamanta kuma yanzu meye abunyi daga dukan alamu wannan mutum yasan su sosai, “shikenan yau karya ta taƙare yanzu ya zanyi shiyasa akace dan gin uba sune akan gaba Ammih ranar har hawaye sanda tayi dan batasan ta ina zata fara ba lalle tana cikin wani hali.
Ranar ko abinci bata iya taci ba hankali ta da yayi dubu ya tashi wannan wani irin abune daga wannan damuwa ka koma wancan,cema Nanah tayi tace masa ya daga zuwan ya bari nanda 3days hkan ko akayi ta faɗa masa yace bbu damuwa.
Yaukam Ammih tunda ta tashi bbu sukuni hka ta shirya jiki a sanyaye tare da Nanah da Noor Salkhan ne yaja su zuwa main house,tunda ga shirgar su duk wanda sukayi karo dashi kallon tara saura quarter yake musu duk jikinsu bbu ƙwari duk wanda suka gani ahakan suke gaida shi wani ya ansa wani ya cilla musu harara ya wuce,ɗakin kakar su Nanah suka shiga,zaune take kan wata kujera Salkhan ne suna shiga yace, kaga tsohuwa mai ran ƙarfe nifa nagaji da jiran cin wainar sadaka sandar hanunta ta buga masa cikin wasa tana faɗin, “aini zan fara cin naka wato shekaran jiya kasa na ajiye maka dambu kaƙi dawowa ko?dariya yayi yace, “banaƙi dawowa bane aikine ya riƙe ni yanzu yana Ina? “Bansan shekiyan ci irin naka jiranka zaiyi bai lalace ba naba yara, “Wai ince ko sirikar tawa ka kawo mun ne?
“Aa me ran ƙarfe Nanace takwaraki fa baki ganeta ba? “Kasan sunada yawa wacce aciki cikin dariya yace, “tagun marigayi nawa jenki mana, “kaifa ka iya shekiyan ci mezai kawo wannan guna? “Wlh da gske ita da mamanta ga kishirya ki ma yana samata Noor a cinya koda ta kalla Noor saita ce masa Masha Allah ga tanan kaman su daya da mamanka,Ammih ce tafara gaida ta saide shiru bata ansa ba hka Nanah duk ƙin ansawa tayi,daga ƙarshe ma cewa tayi su tashi su fice mata a ɗaki,kuka sosai Nanah ta fashe dashi ta kama ƙafar kakarta saide jan karfat tayi ta dogara sandar ta zata miƙe, “kakah Dan Allah kiyi hkri neman yafiyarki suka zoyi, “wai guna lalle matar nan abunda tamun wata shariya sai a lahira tana kaiwa nan tafara tafiya,Ammih ce ta zube agun tafara magiya amma ko kulasu batayi ba ta wuce uwar ɗaki abunta.
*Daga alƙhalamin* ✍🏽📝
*Nanahkhadii* 💅🏽🛍️
🕯️🕯️ *AUREN ƘIYAYYAH* 🔥🔥
*ELEGANT ONLINE WRITER’S* 📚
*A short story* 💋

*Na Nanahkhadii* 💅🏽🛍️
*Marubuciyar👇🏽*
*Cousins ne*
*Aruwan sama* *kaddara tasame*
*Almajiri ko attajiri*
*Hamdan paid book* *and now typing….* ✍🏽
*Auren kiyayya*
🅿️3️⃣8️⃣🔁3️⃣9️⃣
_Kuyi hkri nayi mistake mamah ashe tarasu,bagun ta sukaje ba gun kishiyarta knan zai zama hajiya surayyah wacce take kishiga ma Mamah yar uwa ga Alh Muhammad_ wato kakan su_ _Salkhan.fatan zaku fahimci mistake dina zan gyara komai_ _a page dinnan insha_ _Allah_ .😭😔
*Bismillahir rahmanin* *Raheem*
Salkhan duk sai yaji bbu daɗi ɗaki ɗaki yabi haj surayya yana faɗin hba tsohuwa mai ran ƙarfe ba’ayi hka ka kiyi hkri ki yafe masu mana,da kallo tabi shi tana faɗin, “baka san wahalar da yar uwata tasha gunta bane?mu muka san komai matar nan da bakin cikin wannan sirikata ta rasu,ko zan karɓe ta saina kira ƴaƴanta su Aisha naji ta bakin su sbd hka suje zasuji komai abakinka,da kuka ta fashe masa tana faɗin munyi zama na amana bata ɓoye mun bana ɓoye mata sbd hka saina tara yaran naji ta bakin su,bai musa mataba yoto shikenan hajiya mai ran ƙarfe jibi zanzo naji yadda kukayi ko nasan idan kikace musu dole subi abinda kika faɗa,kuma nasanki ai da halinki na kirkin nan ko kakarmu sanda ɗauka tana faɗin, “karka dameni da surutu sai kazo jibin, “to ga jikar taki baki samata albarka ba karɓan Noor tayi tasha kanta, “tace Allah ya albarkaci rayuwarki kuka take sonyi ganin hka yasa shi saurin karɓan Noor suka kama hanyan fita.+
Batare da yace musu komai ba cewa kawai yayi sutafi bbu musu jikin su asan yaye suka fita tunda suka shiga motar bbu wanda ya iya mgna har suka isa sa gida.
Koda suka iso gida Salkhan masjeed ya wuce yayi sallah kafin ya shigo a Parlour ya tarar dasu duk sunyi jigum jigum,kusa da Ammih ya zauna cikin sanyin murya ya fara mgna, “Ammih nasan zakiyi mmki dakika ji ina zuwa gidanko? “Kiyi hkri karki ga ko kaman nazame kaina ne nake zuwa, “daka tar dashi Ammih tana faɗin, “ba saika yimin bayanin komai ba tunda gashi zuwan naka yamana anfani dan badan albarkacin ka ba yau bansan wani wulaƙan ci zamu fuskanta ba,banga laifin haj surayya ba komai tayi mana sbd sunyi zama na amana da kakarku kansu a haɗe yake,bbu wanda yakejin tsakanin su hkan harya sa dangin kakanku suka tsane su kuma haj surayya tasan sirrin mama Dije sosai shiyasa ma ban je gun kowace ba sai ita nasan su,Anty Fatima zasu fi jin mgnarta sosai fiye da kowa,haƙiƙa nayi baban kuskure a rayuwa ta wanda sai yanzu suke tambaya ta muna musguna wa iyayen miji,muna manta wa dasu suka haifi yaransu suka raine su mukuma sbd son zuciya muzo mura basu da ƴaƴan su haƙiƙa abun akwai ciwo,dangi miji mun maida su banza basu da mutunci a idonmu wani sa’in ma gara mana kishiya dasu wa’iyazubillah hkan baban kuskure ne, kuma sune gatan ƴaƴan mu tunda dangin uwa basuda ƙarfin aurar da ƴaƴa saide dangin uba,gsky ina kira da yan uwana mata mugyara ko anan musan dangin miji sune gatan ƴaƴan mu,dan Allah mugyara halayen mu mudinga tuna wa abinda mukayi shi za’ayi mana tana kaiwa nan ta fashe da kuka mai cin zuciya,rarrashin ta Salkhan da Nanah suka shigayi dakyar tayi shiru.
Bbu wanda yake da sukuni cikin kwana biyu nan Salkhan ne keta sintiri zuwa gidan Kakar tasu da zuwa gidan yayun baban sa saide abu acitura sam sunce sufa sun yafe su,gashi Jamal ya matsa duk hankalin su atashe yake kallo ɗaya zaka musu kasan basu cikin kwanciyar hankali,wasa² abu harya kusa sati shiru bbu wani lbri Ammih ce tace Salkhan ya sake kaisu gun Kakar bbu musu suka sake shirya wa zuwa gidan.
STORY CONTINUES BELOW
Zaune take kan kujerarta cikin sa’a Anty Fatima Babbar yayar su duk gidan knan,first born din haj Hadiza suna zaune suna hira suka shigo da sallaman su,kaka ce ta ansa suka gaida ta, Salkhan ne ya miƙawa haj Fatima Noor yana faɗin yau tare zaku tafi, murmushi tayi tana faɗin, “wannan abu bbu gashin kai hka barina san miki nawa, kakace tace, “ahaaf wannan gashi dakike rainawa idan yafito zaki sha mmki dukan su dariya sukayi,nan Noor ta fara kuka tana miƙawa Nanah hannu,gaishe da Haj Fatima tayi jikinta a sanyaye kuma da mamaki ta ansata da fara’a sosai tana ce mata, “kun koya mata ƙiyuwa ko murmushi Nanah tayi bata ce komaiba takarba Noor.
Sai tym ɗin Ammih ta iya gaishe da Haj Fatima,can ƙasa ta ansata Ammih bata damu ba tafara mgna kaman hka,Kakah Dan Allah Dan Annabi Muhammad S.A.W Nasan nime laifi ce agare ku kuyi hkri ku yafeni natuba na gane kuskure na naci albarkacin hajiya da Alhaji nasan da sunanan nazo neman gafarar nan da sun ƙarbe ni da kuka Ammih ta fashe sosai, wlh nasan halin Hajiya nasan halin Alhaji wlh mutane nagari masu kara masu tunci nasan ban kyauta ba kuma nasan laifina yanada girma agareku amma Allah ma muna masa laifi ya yafe mana bare mu ƴan Adam dan Allah kuyefi ni in dawo cikin zuriya inci albarkacin manzon Allah s.a.w badanni ba koda ɗan uwanku da ƴarsa da jikarsa kuyi hkri,Nanah ma nan ta fashe da kuka tana faɗin, “da kakah nanan da ko danni nasan zata yafe komai nice jikarta mace farko kuma takwarar ta nasan da zanci albarkacin hakan,jikin kakah da Haj Fatima sosai yayi sanyi harda ƙwala hakiƙa sun tausaya musu yadda sukaga suna kuka kaman wasu yara,cikin dashashen murya Haj Fatima ta rungume Nanah tana faɗi baza muƙi jinin mu kullun kina lissafin mu dan dai kin fi ƙarfin ganin mune amma tunda Allah ya dawo dake muna sonki muna son ɗan uwanmu.
Sosai Nanah taji daɗin mgnar Haj Fatima kuka takeyi tsakani da Allah,sai tym ɗin Kakah tace ma Ammih bbu komai Allah ya yafemu gaba ɗaya daɗi gun Ammih har rasa me zatace tayi,godiya sosai tayima Kakah da Haj Fatima sun ɗan jima sunata tsokanar Noor me suna biyu,wato sunan maman Salkhan dakuma Ammih,sai sukayi la’asar kafin suka kama hanya ranar murna gunsu har yaɓaci Ammih sai albarka take sakama Salkhan da Nanah.
Kwana uku da yin hka kafin Ammih saka Salkhan yakaita har gidan Haj Fatima,takarbe ta bbu yabo bbu fallasa Ammih sosai taji daɗin nan take sanar mata da abinda ya yakawo ta kan mgnar auren Nanah,sosai Haj Fatima tayi murna kuma tace bbu komai ko zuwa jibin sai ya turo,tunda anyi bin cike kuma ansan halinsa nagari ne Allah yasanya alkhairi,Ammih taɗan jima suna hira kafin takoma gida,tasanar ma Nanah ta faɗa ma Jamal akan jibin ne,Nanah sanda tayi ajiyar zuciya dan sosai ya takurata mgnar turowan koda ta sanar dashi yayi farin ciki sosai,dan yafara tunanin dako bazasu bashi bane.
Yau takama za’aje agaisu tare da tambaya mijin Haj Fatima sune suka karɓa gaisuwar,sun karrama su sosai harda su abinci dasu drinks nan akace bbu komai,basuyi ƙasa aguiwa ba wajen tambayan zasu kawo sadaki kuma nawa zasu kawo,nan suka tsayar da shawarar sati ɗaya kuma su basu yanke sadaki duk abunda suka kawo Allah ya anfana.
Hakan ko akayi yau yacika kwana 7 ciss kuma yau sadakin Jamal ya iso naira dubu ɗari biyu,agun aka yenke rana wata biyu da kwana uku.
Tunda aka kirasa aka sanar masa ya kasa zaune yakasa tsaye murna duk ta lullube zuciyarsa,nan yasanar da Nanah akan cewa zaizo after magrib,ɓangaren ta kam tunda aka sanar mata anbada sadakin sam takasa sukuni jinta take wani iri,ahka har magrib tayi a massallacin layin yayi sallah har isha’i kafin yashigo,yakirata yace mata ya iso duk jikinta asanyaye yake riga da wando jeans ne ajikinta after dress kawai tasa tayi rolling gyale powder da man baki tasa ta feshe jikinta da turare tafita.
Yau tsabar murna a Parlour din baƙin ma already tasa mesa,tana shigowa ya miƙe cak ya ɗagata yayi juyi da ita ya direta, hugging ɗinta yayi yana faɗin, “at last ashe zanga wannan rana Nanah i love you to the moon and back,Nanah son danake miki da zaki buɗe zuciyata kigani saikin tausaya min,Nanah kiriƙe hanu bibbiyu kin samu mijin maraini ya Nanah kar son danake miki ya illatani Nanah i love you!! Ɗagota yayi suna kallon juna yace, “pls Nanah tell me that you love more,ƙwallane ya ciko idonta rasa mezata ce masa tayi hanunta biyu tasa ta rufe face dinta harta kallon daya kemata means alot to her, murmushi yayi ya sake ta yana faɗin soon wannan kunyar zata ƙare,saketa yayi takoma kujera kanta a sukunye ganin bata daniyar mgna yasa yace zai tafi bbu musu tace masa saida safe, bai damuba ya tako har inda take ya ajiye mata bunch din one thousand,ya juya yafita tajima agun jikinta bbu ƙwari kafin ta miƙe ta ɗauki kuɗin tashiga gida,a Parlour ta tarar da Ammih da Salkhan suna zaune Noor nata galanto yin ɗinta tana kaiwa da kawo wa tashigo,ganin ƙaton akwati tayi Ammih nata yima Salkhan faɗa, “wannan kaya kace ka kawo ma Nanah ga nasuna can ma bata ɗinka suba tun na auren kuna ninake kyau tar da wasu kuma yanzu ka jibgo wasu kayan,wlh ban ba Nanah ajiyewa zanyi mufara tarin aurenka dan kaima bazan zuba maka ido hakan nanba dole kayi Aure.
STORY CONTINUES BELOW
Nanah dai kallonsu kawai takeyi tama kasa mgna jikin ta sam bbu ƙwari da kyar tace, “Yayah Salkhan gskyn Ammih ne wlh kaya sun min yawa kawai zamu ajiyema Anty Amarya, murmushi kawai Salkhan yayi baice komai ba,Nanah sama tahaura tabar sugun gadonta ta faɗa tunani kala² tashiga yi.
“Look Nabilah nataɓa miki alƙawarin bazan ƙara aure ba tunda na aureki? “Cikin kuka tace shine bankai nasan komai ba saida har akasa rana zaka kalle ni kafaɗa mun,Aida kabari kawai sai an ɗaura naga ankawota,saina tabbatar kacika cikken ma daurari mara amana,wlh Jamal nayi dana sanin aurenka kafita kabar ni just leave me alone,bana son ganin wannan face din taka mara mutunci kawai,takowa yayi kusa da ita zaiyi hugging dinta, “haba Nabila kiyi hkri mana tunda nace miki kiyi hkri makarba laifi na,hanunta tasa bibbiyu ta turesa tana faɗin,I hate you Jamal kafitan mun a ɗaki wlh kayi ban kwana da zaman lfy wai yar gidan uban waye ma yarinya, “ransa a ɓace yace karki kuskura bbu ruwanki da ita nina ganta nace inaso sokarki yadda kisa ta a masifarki nan,muyi nina dake.
“Ai kace ma har sun gama dakai lalle Jamal abunda zaka saka mun knan? Bata sake cewa komaiba tawuce tagefen sa tashige ɗaki kan lafiyyan gaɗon dake ɗakin tayi super ta kwanta taciga ba da rera kukanta.
Wasa² abu natafiya gashi har anci 3weeks ɓangaren Jamal sosai suke shiri mahaifiyar sa sosai take son Nanah koda bata taɓa ganinta,saide kullun sai Jamal ya haɗa su a waya kuma taga pics din Nanah tace yarinyar ta kwanta mata arai.
Yau tunda ya tashi yayi breakfast yaja motan sa zuwa ugunwan yayi parking,saide har kusan azzahar shiru harya ja mota zai tafi yaga an buɗe gate da sauri ya juyo ganin mata biyu a motar yasa shi bin bayansu,tafe suke har suka isa wani katafaren supermarket kusa dasu yayi parking da sauri ya fito yasha gaban su.
“Aslm hajiya ina wuni fatan kin wuni lfy?da wani wulaƙanceccen kallo tabisa tana faɗin, “kaikuma meye hka bakasan inada aure bane zaka zomun hka tsigau tsiyau, “yi hkri hajiya mgnace ce mai mahimmanci nake so muyi ina kece matar Jamal soje? Da wani kallon wulaƙanci tace meye damuwarka dani da har kake gaya mun wai ni dakai zamuyi mgna,kallon yar uwarta da kina kallo zaka san ƴan uwane bbu tambaya tace, “kinga matsalan fita bbu security ko shiyasa ya hanani fita bbu shi yanzu ma dan muna faɗa ne daban isaba.
“Yauwa Hajiya temako na zakiyi mijikine yake ƙoƙarin kwace min farka ta wlh naji ance yakai sadaki, kuma wlh bana so narabu da ita sam wlh wlh hajiya karuwa tace,da mamaki Nabila ta bishi da kallo tana faɗin, “waida gske kakeyi murmushin gefe yayi yana faɗin ga hotonun damukayi tare,wayansa ya ciro yashiga nuna mata pics ɗinshi shida Nanah wani a mota wani a aginsa hotuna kala² murmushi tayi ta ce zonan,mota suka shiga ta buɗe jakarta ta ciro bunch din one thousand ta miƙa masa tana faɗin, “more details about her karɓa yayi yana murmushi yace anga hajiya nidai fatana kar abunnan ya yiyu yabarni naciga ba da kwaƙular kayata,Nan ya zayyana mata komai na rayuwar nan hka ta tura pics dinsu kusan kala 5 bunch din one thousand ta sake miƙa masa, murmushi yayi ya miƙa mata wanda tafara bashi yace nafi buƙatar kar auren ya yiyu akan kuɗin,wani dariyar basawa tayi tare da faɗin ba’a mayar mun da abu idan nabayar ka ƙarba akwai masu buƙata dayawa idan kafita zaka iya basu, samun number ɗinka anan ƙaramar wayanta ta miƙa masa yasa mata num dinsa yafice yana dariya.
Habiba yau fitar nan tamu tayi kyau zan koya wa yarinya hankali sai tayi da tasanin cewa zata auri mijina,dariya sukayi suka tafa Habiba na faɗin, “ina bayanki Anty Nabilah komai kikayi dai² ne super market din suka shiga basuma jima ba suka koma gida.
Koda yadawo gida yau bbu rikici bbu tashin hankali abun mamaki yabashi sosai saide baice komai ba,amma aransa yasan ba ƙalau ba.
Lace ne brown me tsada a jikinta da tayima dinki bubu,ta ɗaura zanin akai tayi ɗaurin ture kaga tsiya,power, lipgloss and kwalli as usual shine a face dinta ba ƙaramin kyau tayi ba,kyanta sosai yasake fitowa tunda aka saka ranar auren nan, Ammih wlh yanzu zan dawo body spray dinane ya ƙare bazan daɗe ba insha Allah,bana iya zama bbu shi ne Ammih nima wlh fitan yaza mun dolene kawai, “tom shikenan Allah ya tsare saikin dawo,ina Noor? “Tayi bacci nasata ɗakinki”
Tana faɗin hka tafice.
“Ke anbuɗe gate din gidan, “ni wlh anty Nabila nagaji tun ɗazu munata jira Allah yasa itace suna cikin mgna cikin sa’a ko Noor tafito da motar ta, “kai Anty wlh yarinyar kyakyawa ce kuuuuuut, ” tsaki tayi tana faɗin nima ai ba mummuna bace ni wlh kin ma ɓatan rai jan motar tayi suka bi bayan Nanah, sunyi ɗanyi tafiya mai nisa kafin tayi parking dai² bakin wani katafaren store,bayanta sukayi parking kafin ta ɗauki wayar yasa ajaka tafito already abakin gun motan ta tarar dasu.
Da mamaki take kallon su da kyar tace, “sanunku lfy kuwa? Dariya sukayi suka tafa suna faɗin lafiyar knan, “wato kece karuwar da kike tunanin auran miji ko? Banza karuwa shasha wacce da aurenta take bin mazan wasu,to wlh mijina ba irin naki bane kije can ki lallaɓa rayuwarki ki auri wanda ya gama ƙwaƙule ki bayan kina da auren wani akanki,kokuma ki koma gidan baban yar taki au ashe fa bayida tabbacin ko ƴarsa ce sbd angama tamba ɗa a waje,Nanah tuni hawaye ya wanke face dinta tama rasa mai zata ce masu,”muna fuka aibaki fara kuka ba yanzu kika fara banza karuwa mazinaci ya me bin mazan wasu kin gama yawon ta ɓarar dinki yanzu kizo kina ce mijina,ni tsorona ma karta zo tara ba muku cutar aids,hoton su itada Mainah ta nuna mata tana faɗin kifita harkar mijina kokiga wannan a jarida banza jaka kilaki,Habiba muje shawara yanzu ya rage naki.
Agun Nanah tayi zaman dirshan tama manta a titi take tashiga rere kukanta kaman ranta zai fita,ji take kaman ta tashi tashiga titi mota ya ɗauke tahuta sbd ba’a taɓa mata zagi hka ba,tayi kuka har zuciyarta na rikewa da kyar ta miƙe tashiga motan ta idonta arufe tafara kiran num din Jamal,harya tsinke bai ɗauka ba tada motar ta tayi da gudu tashiga hanya,cikin sa’a ko saiga kiransa dama haɗe yake da speaker na motanta tana picking ta fashe da kuka tana faɗin, “wlh nafasa Auren ka har abada katuro akarba maka kuɗin ka,jin yanayin ta a gigice yace, “Nanah wait are driving?nemi guri kiyi parking i will come and meet you there,pls cikin kuka da tashin hankali tace, “matar ka ce baikuma jin komai ba kuma sai shiru, “Nanah!Nanah!! innalillahi wa’innah ilaihinji’un atake a wayan sa yafara tracing dinta,cikin ƙankanin lokaci ya iso gun mutane a zage agun baiko ƙarasa parking ba ya sauka da gudu,ya ƙarasa gun Nanah ce akwance agun an zagaye ta jikinta duk jini ko motsi batayi bare mgnar nun fashi,da sauri ya ƙarasa gun ya ɗagata zubewa yayi agun kaman yaro yana faɗin, “Nanah!!! Sai hawaye ɗaya nabin ɗaya da sauri yasata mota sai asibiti,koda suka isa ER aka wuce da ita bbu ko tambaya.
*Daga alƙhalamin* ✍🏽📝
*Nanahkhadii* 💅🏽🛍️
🕯️🕯️ *AUREN ƘIYAYYAH* 🔥🔥
*ELEGANT ONLINE WRITER’S* 📚
*A short story* 💋

*Na Nanahkhadii* 💅🏽🛍️
*Marubuciyar👇🏽*
*Cousins ne*
*Aruwan sama* *kaddara tasame*
*Almajiri ko attajiri*
*Hamdan paid book*
*Auren kiyayya*
🅿️4️⃣0️⃣🔁4️⃣1️⃣
*Bismillahir rahmanin* *Raheem*
“Rasa meyake damun sa yayi up and down kawai yakeyi a asibitin kallo ɗaya zaka masa kasan ran Soja ya ɓaci,kusan 1hr kafin Dr dake lura da ita yatito ahan zarce ya ƙarasa yana tambayan Dr, “ya condition ɗin ta bata dai jiwo sosai bako?
“Eh tom gsky condition ɗin ta sai hankali ta karye a hannu kuma ta bugu sosai akanta,but insha Allah bbu komai mun sha kan ciwon yanzu za’a kaita ɗakinta.+
Jamal ji yayi zuciyan sa na wani tafasa sanda ya clearing bill dinsu,kafinnan ankai Nanah ɗakin ta ya koma yashiga,kwance take harda oxygen kallo ɗaya zaka mata kasan taji jiki,cikin sauri ya ƙarasa ganin condition ɗinta tsugu nawa yayi ya riƙe ɗayan hanunta cikin nasa yakai bakinsa yama musu kiss, ” Allah yabaki lfy Nanah ,wlh da ana cire ciwo asama mutum da yanzu za’a cire ciwonki asamun Nanah basan irin son danake miki ba,Nanah yau ko bacci bazan iyayi ba ganin cikin wannan yanayi wlh shine bbn tashin hankalin da yasa nafita hayyaci na arayuwa ta, miƙe waya yayi yafice ya tada motar sa kaman zai tashi sama.
“Wlh Nanah tana son tada mun da hankali daga cewa yanzu zata dawo hour nawa da fitanta,uwa uba nakira wayanta yafi sau nawa bata ɗaga,dani take zancen zata zo ta sameni,Ammih ranta sosai ya ɓaci ko sama taƙi hawa tana jiran shigo wan Nanah.
Gunda motanta yake yanufa police da road safety zage da motan,koda ya isa suna ganin motan sa bbu tambaya suka dare buɗe motan yayi ya cikin sa’a ga wayarta sai purse dinta dake gefe,hanu yasa ya ɗauki wayar ta tsage amma ana ganin komai miss calls yagani kusa 10 saide bbu halin buɗe wa amma ya hangi sunan Ammih ajiki,zuciyar sa sosai tabuga dan baisan me zaice ma Ammih ba da wannan tunanin wayan yasake ringing ganin sunan Ammih ne yasa shi juyowa da sauri baiyi picking ba yashiga motan sa zuwa gidan.
Da sallama yashiga Parlour Ammih naba Noor kunu taƙi shama sai rikici take mata,ganin sa yasa Ammih janyo gyalenta tasa sanda tamasa izinin kafin ya ƙaraso yane mi gun a carpet ɗin ya zauna,bbu yadda batayi dashi ya hau kujera ba sam yaƙi,nan ya gaisheta cikin girma mawa suka gaisa rasa me zaice mata yayi da kyar ya tattaro ƙarfin hali yace Mata, Ammih kinsan idan Allah ya kaddara ma bawan sa abu to baya wuce rana kiyi hkri da jin abinda zance, Ammih ji tayi zuciyarta ta buga acikin ranta take faɗin “Shikenan yafasa auren yaji wani abun, Ammih bata dawo hankalin ta ba sai ji tayi yace, “hatsari tayi yanzu hka tana asibiti. Azabure ta miƙe tana dafa ƙirji duk ta gigice tana faɗin, “innalillahi wa’innah ilaihinji’un Nanah nan kuka ta fashe dashi tana faɗin wannan wani irin ƙaddarar rayuwa ce daga wannan sai wancan Allah kabamu ikon cin jarrabawar mu,ƙwallawa Hajara me aiki kira tayi tashigo cikin ladabi nan Ammih take faɗa mata abinda ya faru duk da me aikici amma sanda jikinta yayi sanyi,sai hkri take ba Ammih da duk ta kiɗime miƙa mata Noor dake kuka tayi tace mata ta lura da ita sun tafi asibiti,duk jikin Jamal yayi sanyi hkri ya shiga ba Ammih haka yajata zuwa asibiti,ganin halin da Nanah ke ciki sosai ya tada mata da hankali rarrashin Ammih ya dinga yi har sanda yaga ta dawo hayyacinta kafin yace zaije gida ya dawo.
Zaune take hankalin ta kwace ice-cream ne a hannunta tana kallon wani Nigerian film,tym to tym take shan ice-cream din harya fara melting,bbu zato bbu tsamma ni taji an karɓa ice-cream din dake hanunta anyi jifa dashi cikin tsiwa ta ɗago idonta tana kallon yadda ransa yake a ɓace tayi ƙasa da kai, “meya haɗa ki da Nanah?!!! Tsawan daya mata sanda ta razana shiru tayi bata ce komaiba,sake daka mata tsawa yayi yana tambayan ta still shiru tayi masa sanda taga yafara cire belt kafin ta miƙe cikin ƙarfin hali da tsiwa tana faɗin, “ce maka akayi nayi mata wani abun?tsaya niko kalarta ma nasa nine lalle inada aiki tun kafin ta shigo ashe sun gama dakai,lalle nida wani abu waishi bita zai² .
STORY CONTINUES BELOW
Kafin ta ankara tuni ya wanke ta damari masu zafi guda biyu,har sanda ta zauna ga fitsari data sake jin azaban marin dayayi mata,kuka ta fashe dashi tana faɗin, “lalle ni ka mara akan wannan karuwar mazina ciya wacce da aurenta take zina har zaka iya ɗaukan hanu akanta ka mareni,lalle biri yayi kama da mutum kace kaima kashi ga sahun kwarta yen nata kome kayi dai² kafin ta ƙarasa yakuma kai mata wasu Marin zafafa biyu,ga ba ɗaya daina gani tayi sai duhu bbu abinda take gani saiji tayi yana faɗin, “kije gida na sake ki saki ɗaya nagaji da baƙa ƙen halinki wlh sbd damuwa irin taki zan zan ƙara aure ko zan dace,kuma karuwa dakike faɗa natiga ki sanin wannan hka nagani kuma nake son kayana sbd hka nabaki 1hour ki haɗa jayanki kiyi gaba.
Baiko saurare ta ba yayi fice wansa cikin ɓacin rai.
Ɓangaren Nabila kam kuka sosai tayi me tsuma zuciya,wai har ita za’a kora akan wata banza karuwa tare da Habiba suka haɗa kayan su dan dama agunta take haka ta tattara kan ƴaƴan ta suka fice daga gidan.
Yana fita gidan mahaifiyar sa ya wuce,bai ɓoye mata tunda kiran da Nanah ta masa har hukuncin da yayenke ma Nabilah,sosai hankalin hajja mamah ya tashi jin abunda ya faru cewa tayi yakai asibitin bbu musu suka kama hanya,Ammih da Anty Nusaiba suka tarar nan Hajja mamah tayita ba Ammih baki,kafin kace kwabo asibiti yacika duk ƙannan mahaifin Nanah sun cika asibitin, sai magrib kafin suka watse sai tym ɗin Salkhan yazo ganin halin da Nanah ke ciki sosai yatada masa da hankali kasa zaune da tsaye yayi, Jamal ne yashigo da kayan tea da abinci dasu bargo tare da te makon wasu sojoji dake biye dashi,sake gaida Ammih yasake bata baki nan suka gaisa da Salkhan da sai ƙanshi yakeyi,ya ɗan jima kafin ya cire bunch din one thousand ya ajiye Ammih,yana faɗin ko za’a nemi wani abu Ammih badan taso ba ta ƙin karɓa tayi tace yayi hidima dayawa amma daya tashi sai ya jiye gefenta ya fice.
Koda yakoma gida bbu kowa baiyi mmki ba dan yasan zata rina wanka yayi,ya sake figan motan sa zuwa gidan su Nabilah,ransa a mugun ɓace yashiga gdn suka gaisa da iyayenta koda ta hangi motansa ya shigo kallon Habiba tayi tana faɗin, “aina gaya miki bazaiyi iya ba kuma wlh bazan koma ba saiya sha wahala ni zai wulaƙan ta akan wata karuwa.
Cikin mutunta juna Jamal bai ɓoye musu komai ba duk abunda yasani ya mayar musu,kuma yaƙara da faɗin wlh abunda yasa bai faɗa mata ba gudun irin hkane kuma sai gashi abunda yake gudun ya faru,sosai ran mahaifin ya ɓaci kira yashi ƙwalla mata a gigice tafito tare da Junior ƙaramin ɗan su daya ƙi bacci wai shi yana jiran babansa,gu tanema gefe ta zauna ta sunkuyar dakai dan tasan babanta yana da zafi, “abunda kikayi yanzu kina ganin kin kyauta knan kiyima kanki adalci,mahaifiyar ki ita kaɗai ce aguna dazaki ce ke kinada yancin da zaki kalla namiji lafiyayye kaman Muhammadu kice bazai ƙara aure ba,Allah ya hallataasa ke kice bazaiyi ba tom yanzu dawa kike yaƙi dashi ko da Allah daya halalta masa,cikin zafin ran bataso mahaifinta ya goyi bayan Jamal ba tace, “Abbah fa karuwa ce wacce zai aura wlh duk bin ciken danayi hka nake ji ance abinda yaraba ta da mijinta na fari kuma ɗan uwanta ne tsabar karuwan cine.
“Ubanki nace Nabila auren karuwan haramun ne kuma dakike faɗin hkan kina da shaida akan hkan kin taɓa kama ta da idonki kin gani,da yawan mutane fa harshen su shi zaikai su wuta baki san ranar gobe kiyama zaki tashi sheda bane,na kwaɓe ki dajin Kalman karuwar nan kowa datasa ƙaddarar kika sani akansa ta shiryu baki san akan hakan sai yayi sanadiyar shigan sa aljannah ba,ki kiyaye wlh nasake jin abu makaman cin hka wlh ranki sai yayi mummu nan ɓaci,Zainab kodai kekika ɗaure mata gindi ne take iskancin nan? “Haba Alhaji wlh ko kaɗan kana kallon yadda kulun cikin nasiha nake da Nabila ni duk jikina ne wlh yayi sanyi narama rasa me zance ne.
“Dan Allah dan Annabi Muhammad S. A.W Alh Jamal kayi hkri mun san kanayi ka kuma kaci gaba dayi nan suka basa hkri,har yace ya maida ta koda kuwa kalmar karuwa datake kiran Nanah dashi ba ƙaramin zafi yayi masa ya daiyi hkrine kawai sbd albarkacin iyayenta.
Cikin faɗa mahaifinta yace ta ɗako gyale su tafi amma ga mamakin su sai cewa yayi dare yayi gobe ta dawo ta ɗauki Junior suka tafi,koda takoma ɗaki tayi kuka kaman ranta zai fita kafin tayi bacci.
STORY CONTINUES BELOW
Washe gari da sassfe ya shirya zuwa asibiti nan Hajja mamah takira sa tace yazo ya tafi musu da abinci,hakan ko akayi lafiyyan chips da doya da miyan ƙwai tayi musu da tea dayaji kayan ƙamshi, yakama hanyan asibiti ana yabar junior ma.
Koda ya isa asibitin ancire ma Nanah oxygen din,Ammih tace masa ta farka da asuba har sun ɗanyi hira takoma,yaji daɗin hkan sosai nan Ammih tayi serving dinsa duk da yace mata ya ƙoshi amma koda ta zuba tabasa tsab yacinye kaɗan ya rage,bai bar asibitin ba sai wajen azzahar su Anty Nusaiba da dasu Anty Fatima duk sun soma cika shiyasa yayi musu sallama ya tafi,gun Dr yanufa suka gaisa nan yake tambayar sa ya jikin nata yace insha Allah bbu komai zata samu lfy,da haka ya wuce office ɗinsa.
Yau kwanan Nanah huɗu Alhamdulillah jiki da sauƙi harta na ɗan zama kuma takanyi hira da mutane,Dr ne ma yake cewa bayan san tadinga yawan mgna,Nanah wannan kwanciyan nata a asibiti taga gata gun dangin maifinta, dangin mahaifiyarta da gun su Hajja mamah,ɓan garen Jamal kam ransa aɓace yake kullun yazo da mutane yana so ya keɓe da ita sam bbu hali.
Ɓangaren Nabila koda ta dawo kayan ta duk tayi parking daga ɗakin sa takoma nata ɗakin bbu wani abu dayake shiga tsakanin su,yasan shi mabuƙa cine sosai saide sanin halin matarsa yasa dole yakoma kansa hkri tare da shan magani dan azzauna lfy shikuma ba ma’aboci bin mata bane sam cikin ikon Allah bayayi.
Yau Nanah tacika sati ɗaya cis a asibiti Alhamdulillah jikin ta da sauƙi kam har an kuce bandage din kanta ansa ƙarami,yau kam tunda ga gida yayi alƙawarin zaine mi alfarman abasu guri yana so yayi mgna da ita.
Cikin sa’ako yana shiga yayi karo da Ammih ta rako baƙi nan suka gaisa ya ƙarasa da fara’ar sa, zaune take tana ƙoƙarin gyara hulan kanta ga duk garin sa ɗau kwallin har ribbon din yafita gashi duk ya baje,kawai saita sa kuka ganin hanu ɗaya ne da ita.
Koda aka buɗe ƙofar bata ma ɗago ba sai cewa tayi cikin kuka, “Ammih nakasa ɗaura ɗan kwallin,ta kowa yayi har inda take saide kamshin turaren sa shiyasa tasan ba Ammih bace koda ta ɗago kai taga shine wani haɗa rai tayi taci gaba da ɗaura da kokuwan ɗaura ɗan kwallin ta.
Baida muba ya ƙara so zai tattara mata cikin ɓacin rai ta turo baki tana faɗin, “bana so zan ɗaura abuna”
“To sauriniyar rikici wai ni meye nayine aketa fushi dani,wasu hawaye ne suka zuba a idanta tana faɗin, “kafin kowa sanin abunda kayi ni wlh na hkra da auren ka Allah yaba ka wacce tafini,duk jikinsa sanyi yayi yama rasa me zai ce mata sanda ya gama kama mata gashin ya ɗaura mata ɗan kwalin ya dawo kusa da ita ya zauna ya riƙo hanunta cikin nasa yace, “Nanah kiyi hkri ni zaki aura kuma ni kike so nake sonki Nanah idan kika ce zaki min bara zana da kin fasa aure na wlh zaki cutar dani kar kiyi mamakin ace miki zuciyata ta buga,wlh Nanah Allah ne yasan irin son da nake miki,cikin kuka harta na shiɗewa tace, “nifa ta taɓa sai kuma tayi shiru kallonta yakeyi sosai yana jiran jin mezata ce,kasa cigaba tayi da mganan sai kuka ganin bazata yi shiru bane gashi yana tsoron condition ɗin take ciki kawai ya haɗe lips dinsu,duk ƙoƙarin da takeyi na taja nata lips din kasa sosai yake kissing ɗinta hankalin sa kwance sanda yayi mai isarsa kafin ya saketa,girar sa ya ɗaga mata yana faɗin, “akwai ƙarin zance ne turo baki tayi tace, “yanzu da Ammih ta shigo fa”? “Murmushi yayi daya daɗa masa kyau yace Mata, shikenan kwana nawa dama yarage na mallake su duka.
“Nidai wlh bana so kuma zan faɗa ma Ammih tace aturo azo akarba kuɗin bazan iya kishi da matar ka ba tace mun karuwa,kuma nima kaddara ce ta faɗo mun wani kukan ta fashe dashi miƙe wa yayi yana faɗin, “Bari natafi tunda baki farin cikin ganina kome tace miki tace ita zata aureki koni duk abinda zata faɗa ina sane dasu kuma nace zan aureki,kina tunanin bansan komai bane Nanah murmushi yayi yace ki daina tunanin akan wannan zan fasa aurenki,shigo wan Ammih ne ya katsen zancen yayi musu sallama ya tafi ransa a ɓace da tunanin yanzu idan Nanah tace bazata aure shiba ya zaiyi.
Koda Ammih taga alamun Nanah tayi kuka nan ta ritsata saita faɗa mata meke faruwa,bata ɓoyewa Ammih komai ba duk ta mayar mata da yaddah akayi nan hankalin Ammih ya tashi,kuma koda Nanah tace ta hkra da Auren Jamal bataji zafi ba sbd bazata juri cin mutuncin yarta ba,da hka gara tazauna da yarta kawai dan tasan duk mijin da zata aura hakan saiya faru.
Nanah kwanciya tayi da tema kon Ammih bbu abida takeyi sai hawaye ɗaya nabin ɗaya.
Ammih kam bbu ɓata lokaci takira Anty Fatima ta mayar mata da duk abinda yafaru,kuma tace me suke gani koda Anty Fatima taji ba wani sabon abu bane gunsu sbd sun riga sun sani gun Salkhan,sosai Anty Fatima ta tausaya ma Ammih tace shikenan za’a kirasa yazo ya karɓa kuɗinsa ko zuwa gobe ne.
Hakan ko akayi washe gari aka kirasa yazo,sanda mijin Anty Fatima yayi masa nasiha sosai dayake babban malami ne kuma yace karya sa aransa idan matar sa ce wlh saiya aura,jikinsa a sanyaye ya karɓa kudin yakama hanya,zuwa gida gun mahaifiyarsa agaba yasata kaman wani yaro ya kuka tsakanin sa da Allah,dakyar tasha kansa tare da masa alƙawarin gobe zataje mu saman suyi zama da Ammih,bai bar gidan ba sai dayayi isha’i ko abinci baici ba sosai Hajja mamah ta tausaya masa wa’azi tayi masa sosai kafin yakama hanya,saide da wani ciwon kai da komai bibbiyu yake gani yaɗau hanya,Kiran wayan Hajja mamah akayi da wata number nan ake sanar mata da Jamal yayi accident yanzu hka suna asibiti.
“Innalillahi wa’innah ilaihinji’un waime ke shirin faruwa ne wannan wace irin rayuwa ce agigice tafita tana kiran driver yazo su tafi asibiti,suna isa aka kaita ɗakin dayake duk yajijji ciwo yana kwance baima san waye akansa ba.
Salkhan ne yashigo dan shi baima san abunda akeyi ba,yana office kuma ranar bai samu yazo ba yayi tafiya kuma Koda ya dawo dare yayi, “Ammih menene naga sojoji acike a asibiti? Zaro ido Ammih tayi tana faɗin, “kodai sun zo fitar damu a asibitin ne tunda shiya kawo ta? Salkhan sam bai fahimci me Ammih ke nufiba fita yayi yace mata yana zuwa,baifi 10mins da fitaba ya dawo jikinsa a sanyaye,kallon gadon Nanah yayi yaga baccinta takeyi nan yace ma Ammih aiga abunda ya faru,basu ankara ba sai dirarta suka ji daga gado tana faɗin, “nashiga uku yayah Salkhan kaddai akaina ne kaini na gansa dan Allah kafin kace me duk Nanah ta rikice musu agun.
*Daga alƙalamin* ✍🏽📝
*Nanahkhadii* 💅🏽🛍️
🕯️🕯️ *AUREN ƘIYAYYAH* 🔥🔥
*ELEGANT ONLINE WRITTERS* 📚
*A short story* 💋

*Na Nanahkhadii* 💅🏽🛍️
*Marubuciyar👇🏽*
*Cousins ne*
*Aruwan sama* *kaddara tasame*
*Almajiri ko attajiri*
*Auren kiyayya*
🅿️4️⃣2️⃣🔁4️⃣3️⃣
❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥
🔚🔚🔚🔚
❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥
Alhamdulillah inayi ma Allah godiya daya bani ikon kammala novel ɗina mai suna, *AUREN ƘIYAYYA* , kuskuren da nayi Allah kayafe mun abunda na rubuta ba dai² Allah kamun afuwa.
Godiya ta muasanman zuwa ga fan’s dina naji daɗin yadda kuka nunawa novel dina soyayya,ina godiya mai tarin yawa a gareku ma’assalam Nanah khadii namuku son so fisabillah😍🥰😘+
Spacial thanks to:
Elegant online writer’s Allah yabar mu tare yakuma bar zumunci,gaisuwa ta bangirma mussaman zuwa gareki aminiya ƙawar arziƙi kuma yar uwa LAURAT M BELLO (UMMU KHAIRAT) Keɗin ta daban ce aguna Allah yabar mu tare sonso fisabillah💋💋
Wai! Wai!! Wai!!! Tirƙashi shin kunada labarin sabon littafin da marubutan biyu suke shirin kawo muku,kuzauna da shirin ku dan jiran sabon novel ɗin da wayannan mauruba suka shirya dan nishaɗan tar daku, wayan nan maurubuta kuwa sune, NANAH KHADII MARUBUCIYAR AUREN ƘIYAYYA DA KUMA LAURAT M BELLO MARUBUCIYAR YAYI MUN KADAN,sun shirya tsab zaku kawo muku book ɗin su mai suna *RANTSENTSAN* *RABO* To fa koda sunan littafin kusan akwai cakwa Kiya dan hka ku saurare su nan bada jimawa ba insha Allah😂 saide fa abunda namanta ban sanar daku ba shine paid book ne fatan zaku nuna mana soyayya ta hanyar siyar wannan littafi,muna alfahari daku masoyan mu kuma muna muku barka da zuwa🥰😍💋😘
*Bismillahir rahmanin* *Raheem*
Nanah ji tayi duk bbu daɗi duk yadda Ammih ke convincing ɗinta akan tabari sai ciko wan sojojin nan yaragu taƙi,daga ƙarshe dai Ammih tace ma Salkhan ya rakata badan ransa yaso ba hka Ammih tasa mata hijab suka fice nan suka bar Ammih da mamaki.
Koda suka je sojan dake gadi ƙofar ɗakin hana su shiga yayi,cikin sa’a da Hajja mamah tajiyo sune tafito dan Nanah taƙi barin gun shikuma,sai muzurai yake musu tasu ta sojoji.
“Hayaniyar me nakeji ne hka”? Ganin su Nanah yasata fara’ar dole,nan tace mishi yabar su sushiga.
Cikin girmama wa tagaida Hajja mamah,bbu yabo bbu fallasa Salkhan ma ya gaishe ta yana mata yame jiki,yana gama gaida ta ya juya ya fice a ɗakin.
Cikin sanyi jiki take jan ƙafarta ta ƙarasa gun dayake kwance,ya kukkuje a jikinsa kallo ɗaya zaka masa kasan baccin wahala yakeyi.
Koda ta ƙarasa kawai saita fashe da kuka tana faɗin,”ban taɓa kinka ba arayuwa ta kuma ban yanke hukunci dan nasaka a damuwa ba,wlh tsoro irin cin mutun cin da matar ta mun nakeyi tun awaje knan inaga idan nashigo gidan?” “Me kake ganin zai faru ni bazan zama sanadiyar shigan ka damuwa ba wlh nayar da zan Aure ka nashirya ɗaukan duk wani abu akanka,shiru tayi kuka yaci ƙarfin ta har ranta bata ji daɗin yadda tagan sa sam.
Shoulder ɗinta Hajja mamah ta dafa,ɗagowa tayi ta kalla Hajja mamah ta sake fashewa da kuka tana faɗin,”Dan Allah Mamah kiyi hkri wlh banyi hka dan nasa shi cikin wannan halin ba,katse ta Hajja mamah tayi tana faɗin,”ko kaɗan ban zarge ki yarinya sbd tun ranar daya zo mun da lbrin kin kika shiga zuciyata kuma koda nasaki a ido,naga mutunci da kunya a tare dake to ko hkan ya faru ko karya faru,Allah ya kaddara yau sai abun nan yafaru karki saka komai aranki kinji,cikin kuka ta girgi za kai kaman wata ƙaramar yarinya halaman to.
STORY CONTINUES BELOW
Ta ɗan jima agun kafin tace ma Hajja Mamah zata tafi,zata dawo anjima har ɗaki Hajja mamah ta rakata,nan suka gaisa da Ammih take mata jejeto tare da faɗin zata zo ta duba sa,Anty Nusaiba ba nan ta mata yame jiki tare da faɗin insha Allah tare zasu zo da Ammih,sosai Hajja mamah taji daɗin yadda Nanah ta nuna kulawa ga Jamal tana saka rai,da insha Allah tasan yanzu ɗan ta zai samu nutsuwa da Mata tagari.
Sai da sukayi sallan isha’i tym ɗin driver ɗin Anty Nusaiba yazo suka fita dukan su dan zuwa duba Jamal,koda suka je sun same sa yana Sallah basu tsaya jiran sa ba suka gaida Hajja mamah ta musu rakiya,Nanah kam kujera taja ta zauna dama raka’ar ƙarshe yakeyi har ya idar yayi addua idonta na kansa,juyo wa yayi yana kallonta eye ball to eye ball itama shi take kallo ganin bayida niyan ɗauke idonsa neya sata,hura masa isakar bakinta tana faɗin,”hey tana murmushi kunya ne ya kamasa ƙeyan sa ya sosa yana faɗin,”Ina kince baki sona? Kuma a ƙarshe kinga halin dana shiga kin zata son wasa nake miki ne ko kin zata yauda rarki zanyi,Nanah wlh kinji na rantse bazan fasa faɗa miki ba nayi bin cike sosai akanki Nanah kuma a hka nake sonki,shiru yayi yana kallonta sunkuyar da kai tayi duk saita ji bbu daɗi.
Kallonta yakeyi bbu gaggautawa,kaman daga sama ba tare da ta ɗago kai ba yaji tana faɗin,”am so sorry i didn’t mean to hurt you is just that am scared of ur wife,abun da tamun was so painful shiyasa nace na hkra.
Kallon wayi with his surprised face yana faɗin, “Nanah kin zata banfi ƙarfin gidana bane? Nanah niba irin wayannan mazan bane Nanah kiyin saurin yanke hukunci ba tare da kinjira kinga wani mataki zan ɗauka ba,wlh acikin ku ba zan yarda wata ta cutar da wata ba Nanah,kinga halin dana shiga ko da girma na ko kallo ɗaya Zaki mun Nanah kisan niba yaro bane nasan me nakeyi,bazan bar ku kucutar da junanku ba hka nima nake roƙon Allah yabani ikon yi muku adalci tsakanin ku,Nanah duk saita tau saya masa taji duk bbu daɗi ɗago idonta tayi da kyar tace masa.
“Am so sorry na riga naji tsoro ne shiyasa”, murmushi tayi tace masa “guest what”? Shima kallonta yakeyi kafaɗa ta ɗaga tana faɗin,”zance ma Ammih i will marry you tana faɗa tasa hannun ta ɗaya ta rufe face dinta, nan yarantar ta ƙarara ya bayyana murmushi yayi aransa yanayi ma Allah godiya, hanunsa yasa yacire hanun data rufe face dashi saide gam ta rufe idonta taƙi buɗewa,sbd kunyar dataji jin bakin sa cikin nata kawai tayi,aiko tuni ta buɗe ido ta zaro su waje tana ƙoƙarin ture sa ganin bayida niyan sakin ta yasa tafara hawaye,da sauri ya saketa yana murmushi girarsa ya ɗaga mata gira yana faɗin,”a special way to say thank you” turo baki tayi ta miƙe zata fice ji tayi ya riƙo Mata cak ta tsaya batayi gaba ba batayi baya ba, takowa yayi yazo har inda take yana faɗin, ” nayi laifi ko?tom am sorry bazan sake ba is because am excited but idan kinji haushi kira rama,ya kawo face dinsa kusa danata yana turo mata lips dinsa yanda yayi ne yasata dariya sosai har sanda kyanta ya ƙara bayyana,hanunta yakama yace “muje in raka ki karki ɓata yarinya” turo baki tayi ta fice hanunta tana faɗin,”ni wlh ba yarinya bace kuma bana so karaka ni zan tafi ni kaɗai saketa yayi yana dariya yace ,”naji muje dai”turo ƙofar Hajja Mamah ne ya sa dukan su suka kalla ƙofar kallo ɗaya zaka musu kasan basu da gsky,”Hira muka ɓige dashi nida mamanki mun sha’afa da masu jinya munata hira”,”yauwa mamaki tace anzo duba ki maza muje naraka ki” sunkuyar da kai Nanah tayi sum² taka ma hanyan fita,nan Jamal yace shi zai rakata Hajja Mamah ta zauna,batayi musu ba takoma ta zauna suka fita.
Koda suka isa a ƙofa ya tsaya yaƙi shiga, itama bata damu ba ƙin kallansa ma tayi ta shiga abinta,su Anty Fatima ta tarar tashiga gaishe su duk suka ansa cikin fara’a,saide Anty ce tashiga tsokanar tana faɗin,”Ashe gara daba muyi saurin sanar ma da mutane an fasa aure da munji kunya,sbd da hka Ina koma wa zan faɗa ma Sheikh mgnar sa tazama gsky tana ƙare mgnar tana dariya, sunkuyar da kai Nanah tayi batare da ta iya cewa komai ba har su Anty Fatima suka tafi tsoknar ta suke yi,Nanah dai batama iya mgna sbd kunya.
Ɓan garen Jamal yana komawa ya mayar da Hajja mamah cewa Nanah ta yarda zata Aure,yanda taga ɗan nata na murna sosai ta tausaya masa godiya tayima Allah sosai,tabi su da fatan alkhairi da addua ranar itakan ta tasan ɗanta na cikin farin ciki hkan yasa ita ma sai taji daɗi aranta.
STORY CONTINUES BELOW
Bayan sun tafine Ammih takira sunanta cikin sanyin murya,”Nanah” “na’am taɗago tana kallon Ammih tare da duk nutsuwar ta.
“Mgna nakeso muyi a matsayina na mahaufiyar ki kibuɗe kunnenki da kyau kijink,kai kawai ta ɗaga ma Ammih alaman to.
“Kinga aduk iya tunanin danayi a naga kina son Jamal,kuma a matsayi na ta uwa shawara zan baki Jamal yana sonki tsakani da Allah,karki bari bara zanar da matar sa ta miki yasa kiyi wasa da wannan damar kinga Salkhan yariga yayi miki saki uku,bbu kome tsakanin ku sbd hka ina so kiyi tunanin da kyau ki san kema mace kisa aranki duk inda Allah yakaiki zaki zauna,koda ko ta huɗu ne bare ta biyu dan hka kinga yadda bawan Allahn nan yake sonki tsakanin sa da Allah kiyi ma kanki ƙiya malleni ki sama kanki salama ki aure sa,tunda zagi ko gari ba fitowa zasuyi a jikinki ba yauda gobe zatayi ta bari ke dai abunda yafaru dake a baya ya isheki ishara,ya isheki kihankal ta kuma kisan me duniya take ciki ki riƙe mijinki tsakani da Allah kuma kiji tsoron Allah karki koma gidan jiya,sbd hka nidai iya shawara ta knan dake amma kiyi tunanin.
Jikin Nanah sosai yayi sanyi cikin sanyin murya tamayar ma da Ammih,ta faɗa masa bata fasa Auren sa ba,da mamaki Ammih take kallonta rasa ma mezata ce tayi kawai saita shiga zuba mata addua duk wacce tazo bakinta.
Ranar da daddare bayan isha’i Salkhan ya kawo musu Noor,sai rawar kai take tashi ga nan tashi shiga can,ta dawo kuma wai sai Nanah ta ɗauke ta hka Salkhan ya ɗaura ta kan gado gun Nanah,hka dai daren nan bata bar Nanah ta sake ba dan sosai Nanah taji daɗin ganin Noor dan gsky she missed her like crazy,sai wajen 10 Salkhan yace zasu tafi Nanah duk sai taji mood dinta ya canza har ga Allah bata son rabu da ƴarta hka tana kallo Salkhan ya ɗauketa zasu tafi,cikin muryan daya nuna kuka take sonyi tace,”pls yayah Salkhan ina so bata peck a forehead dinta bbu musu ya matso da Noor Nanah tama peck a kumatu da forehead tana riƙe hannunta tamata peck tana faɗin,”I love you sweetheart and i miss you mommah promise you to back home soon ok,tana faɗin hka hawayen data ɓoye suna zubowa Noor kam sai ɓaɓɓa ka dariyar ta takeyi har suka fita.
Koda suka fita a harabar asibitin Salkhan yajima a cikin motan rungume da Noor yanajin sonta da tausayin ta aransa a hka yaja su zuwa gida kafin su isa tayi bacci,baiba mai aiki ba tsab ya shirya ƴar sa ranar gun sa ta kwana,Nanah kam wasa² da kyar tayi bacci da tunanin Noor dan gsky da ƴarta zata tafi.
Washe gari Ammih ta kira Anty Fatima take mayar mata da yaddah sukayi da Nanah,kuma tace kawai basai an ɗaga ba abar wannan ranar koya tagani, “murmushi Anty Fatima tayi yace shikenan bbu komai Allah yasa hkan shine alkhairi.
Satin Jamal ɗaya a hospital ɗin,saide bbu kunya kusan kullun cikin satin nan yana ɗakin su Nanah,wani tym ɗin har haushi yake bata wai yadame ta,Hajja mamah tun tana masa faɗa harta tasa masa ido, ɓangaren Nabilah kam har aka yau da Dr yayi discharging ɗinsu bata ko tako ƙafarta zuwa asibitin ba,Jamal bai soba hka ransa a ɓace yabar asibitin Nanah kam farin ciki ta din gayi tahuta ya tafi.
Koda yakoma gida suna zaune a Parlour ita da yaranta,Khaleel ne yazo da gudu ya rungume mahaifin sa yana faɗin,”Daddy where have you been na tambaya mom tace mun that you have troubled to somewhere she don’t even know,kafin yabasa ansa da Junior da Fayad suka ƙaraso da gudu suna hugging ɗinsa,”we miss you Daddy shima rungume su yayi yana faɗin,”Daddy missed you more hka suna hira baiko nuna yaga mutum ba suka haura sama da ƴaƴan sa, da harara ta bisa ta sake mayar da hankalinta kan tv.
Saida ya nutsu da daddare ya rasa taya zai soma kiran Ammih yace zaiyi mgna da Nanah,dan Nanah wayanta na gida baya asibiti, da kyar ya kira Ammih kam koda taga shine bata ɗaga ba ta miƙa ma Nanah,sun jima suna hira kafin suyi sallama.
Misalin ƙarfe 2 na dare Nabila ce kwance tama fara bacci,kaman daga sama taji ana lalubeta cikin hanzari ta kunna wutan ɗakin ta da wulaƙance take kallon sa cikin rashin kunya tace,”mallam dakata wai me kake nufi ne?
Kallonta yayi da runannun idon sa yace,”Nabila ina mijikin nazo gunki kina tambaya me nake nufi to tsaya kiga me nake nufi yana kaiwa nan yaso daga rigarta,dama doguwar riga ce jikinta bbu daga ita sai pant bbu bbu bra dan batasa bra idan zata kwanta,nan pant dinta da yan biyunta suka bayyana saide kafin yacire ta miƙe tana faɗin,”wlh baka isaba kaje can gurun karuwarka da take baka kwana biyu ta baka kaida jikina sai gani sai hange amma sun maka nisa sbd hka kafice mun a ɗaki,tana nuna masa ƙofa murmushi yayi da rinan nun idonsa yace,”wlh ko kibani dan Allah kona karɓa ta ƙarfi dama ba yau muka fara ba mun saba ai,sbd hka gara tun ina Jamal kina Nabilah kibani hakkina.
STORY CONTINUES BELOW
Wani harara ta watsa masa tana faɗin,”da ɗinma nasone yanzu kam wlh dai² nake dakai, miƙewa yayi ba tare da yace komai ba cikin zafin nama kafin ta ankara ta gudu tuni ya komota,”wlh bana so dolene jin bakin sa kawai tayi cikin nasa gado yayi da ita tuni ya sama ƙarfi yacire rigar yayi wurgi da ta,kafin kace wani abu tuni yafara romancing ɗinta sai tutture sa take tana yaku shinsa amma duk abanza,ranar Nabila taji jiki withing 2 hours yamata ɓarnar da zaka zata kwana yayi akanta kuma da gan² yayi mata hkan.
Ko motsi bata iyayi idonta sunyi pulu² halamun taki jiki,tana ji ya ɗagata zuwa toilet sukayi wanka ya dawo da ita ya wuce ɗakinsa.
Yau satin su Nanah 3 asibiti kuma yau aka discharging ɗinsu,Jamal ne yazo ya clearing bill yakai su gida Alhamdulillah yanzu tana ɗan aiki da hanun bbu laifi tasamu sauƙi.
Tinda ga ranar Nabila takoma kwana cikin yaranta tasan saide bai isa yazo inda take ba sbd yara,ɓangaren Jamal kuma hka dole ya barta dan idan da sabo ya saba da halinta.
A kwana a tashi bbu wuya yau biki saura sati biyu,sai shirye² akeye ban garen Jamal duk yarage zuwa gun Nanah saide waya sbd duk sanda yaje ya ganta ya dawo shi yasan halin dayake shiga, taga changes saide taso ta boye amma ta kasa dole ranar tasa shi agaba a waya wai sai ya faɗa mata, yaso yaƙi faɗa amma gudun karta ga kaman wani abune yasa kawai ya sanar mata,sanda taji kuma kunya ya kamata sosai.
Yau tunda sukayi waya ya sanar da ita zasu wajen takalma ta zaɓa da jakan kuna da dai sauran su,wajen 5pm yace tafito ba saiya shigo ba cikin wata tsaddadiyar doguwar riga purple light tafito,yafa gyalen tayi akanta ga gashinta data kama masa ta tsakiya tayi kyau sosai ba wani dogon make-up tayi ba kwalli da manbaki tashafa,tana shiga motar yace godiya ta tabbata ga Allah ubangiji daya bani wannan balarabiya a matsayin matata,ga kyau ga tsabta da ƙamshi duka ni ɗaya, murmushi kawai tayi bata ce masa komai ba wayan sa yaciro sukayi hotuna kafin suka fice daga gidan.
Suna isa bbu ɓata lokaci suka shiga zaɓen kaya,wani yace shiya ke so ta ɗauka wani kuma batama sanin yasa cikin kayan su sunayi suna hira suna wasa da dariya,nan ma pics din suka sakeyi kafin sukaje gun biya card dinsa yabayar yabiya niƙi² aka fitan musu da kayan tana tsaye gefensa aka gama lodawa bayan motan,suna juyawa ya zagayo ya buɗe mota zata shiga kenan kaman daga sama sukaji,”ashe ke mayau dari yace ina alƙawarin Auren wlh ba soja ba ko buratai ne saina yaƙe sa kuma nayi duk yadda zanyi na Aure ki,Nanah mugama watsewar ni dake kice zaki juya mun baya bayan kin ɗanɗa nar dani wannan daɗin kina nufin zan bari ya kubuce mun lalle,wlh sai kinyi dana sanin wulaƙantani,tunda yafara mgna Nanah ke hawaye dga ƙarshe ma shige wa mota tayi ta cigaba da rera kukanta,Jamal ma ganin tashiga ne yasa shima yashiga yaja motar da gudu suka bar gun.
Tunda suka kamo hanya take kuka rarrshin duniya taƙi shiru parking yayi,cikin ɓacin rai yace,”tunda bazakiyi shiru ba bani number sa wayanta ta lalubo taciro num dinsa ta miƙa masa ya ɗauka ya miƙa mata wayan,janyo ta jikinsa yayi yana shafa bayan ta halamun rarashi sun jima a hkan kafin tayi ajiyan zuciya,tayi shiru cikin sanyin murya yace, ” karki damu komai yazo ƙarshe bashi mahau kaciba zaiyi hankali,inaso ki kwantar da hankalinki kinji bbu abinda zai faru sai khairan insha Allah kai daga masa alamun to, lips dinta yayi sucking for like 5mins kafin ya saketa suka kama hanya guda.
Kwance yake shame² a 3seater kallo ɗaya zaka masa kasan yana cikin damuwa, cikin sanyi murya tashigo tace masa,”ana sallama dakai waje cigaba wa yayi da karka ɗa ƙafarsa kaman baiji ba,sake nanata masa tayi tsawa ya mata wanda idan da sabo ta saba yamike ya kinkimi jallabiya sa yasa yafice,da ido tabisa yana fita ta zauna agun tafara rera kukanta daya zame mata jiki,dukan cikinta take tana faɗin wannan abu dayaƙi fita yajaza mun bala’i wlh Yaya Maina dole narabu dakai bazan dauwa ma a baƙin cikiba.
Yana fita yaga Hilux din sojoji bbu mgna har yajuya zai gudu ɗaya daga cikin su ya,”kana daga kafa sai gawarka aiko cak ya tsaya suka ƙara so sanda suka zane sa da bulala agun yayi liss kafin suka sa shi cikin mota zuwa Barack ɗinsu.
STORY CONTINUES BELOW
Ranar wuni yayi yana tsallan kwaɗo idan kuma ya tsaya zana,kwanan sa uku yana dakuwa duk yafice hayyacinsa ya jeme.
Ɓangaren matar sa kuma a titi taji lbrin abunda yafaru dashi,mai makon taji haushi sai murna takeyi yau kwananta uku tana abun da takeso bbu mai Mata tsawa bare takura.
Cikin wani ɗaki yake aka ciro sa aiko ganin Jamal yasa tuni ya zube a ƙasa yana faɗin,”ranka shi daɗe na tuba wlh Allah natuba yafeni dan Allah da darajar iyayen ka kasake ni hka,tunda yafara mgna Jamal kallonsa yakeyi sanda ya gama kafin yace , “baka sansu ba daka sansu daba bazaka ci zarafin mutane ba, ciro wayan sa yayi ya nuna masa hoton Nanah “yace kasan wannan? “Wlh ranka shidaɗe ban santa ba banma taɓa ganin ta, murmushi Jamal yayi yana faɗin,”ka kalla fa da kyau anya baka santa ba ya ƙare mgnar cikin zolaya, “ranka shidaɗe nifa ban ma taba ganinta ba a ina ma zan santa,sam ko mai kama da ita ban taɓa gani ba bare nasanta.
Murmushi Jamal yayi yace masa,”riƙe kunenka a gigice ya riƙo su,”Daga yau naraba ka da Nanah kasa aranka baka ma taba ganinta ba bare kasanta,bbu kai bbu ita Idan kuma kaƙi ji to idan kakuma shiga nan gawarka ce zata fita kajini!!
“Wlh najika garinma saina barshi”
“Wannan ya rage naka kuma inaso ka goge duk wani abu dakasan natane awayan ka kaji ko bakaji ba,kai barshi ma ɗaya daga cikin sojojin ya haɗa su tare suka je aka suka taho da wayar koda sukaje matar ganin sa datayi taga yadda yakoma sanda ta tausaya masa duk magiyan datama sojojin na subarsa abanza ne kuma still bai fasa hararta ba ganin hkane yasata komawa gefe suka fice, Koda suka isa agun aka fomating wayan aka basa abunsa aka sallame sa.
Da kyar yake tafiya dan yaji jiki sosai ya daku napep ya tara ya roƙa ya kaisa gida yashiga ya ɗakko kuɗi ya basa, koda yashiga gida duk ta rude tana tambayan sa banza yayi da ita yana faɗin,”bansan muna furci da yawan tambayan ina ruwanki jeki ɗaura mun ruwan wanka ki kawo mun abinci,sum² ta miƙe tana kunshe dariya tafice. Daga ƙarshe dai ita ta gasa ta haɗa harda mugunta tayi masa ranar ko bacci baiyi ba sbd ciwon jiki yadda yaga dare hka yaga rana.
Akwana a tashi bbu wuya ana jibi ɗaurin Aure komai ya kamalla na kayan Aure,akwati 8 yamata yayi ma Nabilah biyar saide ko daya kawo mata nata agun tabar masa tace bata so,shima agun ya bari yace yafita hakkinta.
Akwati sunji kaya Masha Allah ankshe kuɗi sosai akan akwatinan ,side din da bbu kowa ne yasha gyara yaso rabasu Hajja mamah tace ya haɗa hka ya haɗasu badan yaso ba.
Ɓangaren Ammih kam Nanah tasha gyara kaman bbu anjima,saide tunda biki ya matso ta sa ƴarta a arai ko abincin arziƙi bata ci duk ta rame tayi fayau,daga ta kalla Noor sai hawaye,Salkhan kam shima duk abun duniya ya damesa ganin zai shiga damuwa kawai sai yafara azumi yana kaima Allah kukan sa kuma Alhamdulillah sosai yaji sauƙin abun.
Yau yaka juma’ah bayan an idar da Sallah ne misallin, ƙarfe 2:15 aka ɗaura Auren Hadiza da mijin ta Muhammad Jamal,ɗaurin auren da manyan mutane da dama suka hallara kuma suka shaida, mijin Anty Fatima shiya bada Auren Nanah su Salkhan ansha shadda milk colour dataji zubi,ɓangaren Anga ba’a mgna ansha shadda Skye blue sosai yayi kyau bakin nan yaƙi rufuwa,sai gaisawa yakeyi da jama’a.
Nabilah kam tunda ta tabbatar yau za’a ɗaura Auren,tun safe take kuka har kanta na sarawa shikam tare da yaran sa da sukayi ankon shadda yafice.
Ɓangaren Nanah kam tunda Salkhan ya zo musu da lbrin an ɗaura Aure,duk jikinta yayi sanyi tunda ta zauna gu ɗaya takasa mgna,cikin wani tsadden lace take maroon colour tayi kyau sosai,maimuna ce data zo bikin mussan take ta faman zolayan ta saide sam takasa sukuni,Noor ce tashi go cikin doguwar rigar lace anko sukayi da Nanah tayi kyau sosai da juice a hanunta tana miƙama Nanah,ɗago tayi tana kallon ta cikin sanyin murya tace,”ban san irin son danake miki ba ƴata amma insha Allah zanzo na ɗauke ki koda ga bayane,ita dai Noor bata san me take faɗi ba kallon mamanta kawai take tana rikin saita sha juice din da take bata,kurba tayi tana faɗin,”uwar yan daru nasha dariya tayi kuma tafara rikin ta sauke ta bbu musu tamata peck a kumatu ta sauke ta harta fita a ɗakin ita take kallo,sai kuma ta ɓige da tunani maimuna ce ta clapping hanunan ta tana faɗin,”Wai meyasa Nanah kike yawan tunani baki tunanin a age ɗinki zai affecting ɗin,kisani fa komai ya faru da bawa ƙaddara sa ce babe am advising you ki manta komai kici gaba da rayuwarki, murmushi ta mai kyau tayi tace ma maimuna,”babe wlh bazaki gane bane ina tunanin rabuwa da wannan princess ɗin tawane ta ƙare mgnar cikin damuwa.
Kusa da ita maimuna ta dawo hanunta ta riƙe cikin nata tace,”karki damu idan dai Noor tana da gata kuma am sure mijinki bazai hanaki riƙe Noor ba,saide problem din gun babanta zai taso kin san ba yarda zaiyi ya rabu da ƴar saba,uwa uba yana raye ƴarsa tayi agola i don’t think zai yarda but ki gwada kiga.
“Ajiyan zuciya Nanah tayi tace,”kuma mgnar ki hkane nasan halin Yaya Salkhan sai wani ikon Allah zai bari,dan duk son danake ma Noor gani nake yafini tana kaiwa nan ta share hawayen ta,”kinga problem dina dake knan yawan kuka wlh bari nabar mgnan hka tunda kin fara maimuna ta ƙare mganan cikin damuwa,ta mike ta miƙo mata tissue paper tana faɗin ki goge face dinki na miki make-up din kinga tym is going,yanzu zakiji ana a fito mutafi,jikinta bbu ƙwari ta miƙe ta nufi hanyar toilet.
STORY CONTINUES BELOW
Ɓangaren Ammih kam tun bayan ɗaurin Aure aka tafi jere dan ita ba mata ke zuwa mata jere ba,maza ke jera mata komai tsab kafin kace wani abu sun gyara ko ina, wannan tym dinne ma sukaje da Anty Fatima ta nunnuna musu komai,gida yayi kyau sai Masha Allah gidane na sama 4bed room flat bbu ɗakin da bbu toilet,ɗaki biyu Ammih ta gyara mata Parlour biyune ɗaya a sama ɗaya a ƙasa 3bed room a sama sai ɗaya a ƙasa da kuma resting room,gidane mai girma Masha Allah sai ma dayaji kaya ya wani sake kyau gidan komai na Parlour golden and white ne sosai yayi kyau gidan.
Waje 5pm masu kawo kaya da ɗaukar Amarya suka iso, Ammih da Anty Fatima da Anty Nusaiba sosai suka tarbe su da tukuicin bunch din one thousand wato hundred thousand,sai wajen 6 aka saukko da Nanah da take cikin lace fari tass yasha stones sai shining yake yi,tunda akace a sakko da ita take kuka duk make-up din da maimuna tama ya ɓaci sanda aka sakko da ita,Ammih tayi mata wa’azi sosai nan taciga ba da rera kukanta kaman ranta zai fita da kyar aka fita da ita zuwa gidanta.
Suna isa part ɗin Nabila suka wuce,da niyyar haɗa su suyi musu faɗa saide sallaman duniya bana ƙiyama ba shiru,sun kusa 30mins kafin su hkra su wuce side din Nanah.
Nanah tayi kuka sosai kaman ranta zai fita,bata ma sake kuka ba sai wajen 8,da ake mata sallama on after the other ana tafiya, maimuna sosai ta tausaya ma ƙawarta kasa yi mata sallama tayi tafiyan ta kawai tayi ,hka dasu Anty Nusaiba suka mata sallama tare da faɗa tayi kuka sosai tana ji tana gani suka tafi suka barta.
Sai wajen 9pm Jamal ya shigo bayan yasa yaransa sunyi bacci,dan Nabilah kam baima dawo ya sameta a Parlour ba,can gefen gado yajiyo shasheƙan kukanta da sauri ya ƙarasa gun ya zauna a ƙasa dir shan,cikin sanyin murya ya kirata sunanta,saide taƙi kulasa ta cigaba da kukan ta jin bazai iya saura ren kukanta ba yasa shi janyo ta jikinsa,aiko dama kaman tana jira ta cigaba da rera kukanta mai tsuma zuciya,bbu um bbu um um ya ɗago face din yafara lashe hawayen dake zubowa,jin hka yata yin shiru sai kuma tashi ga ajiyan zuciya gyalen dake jikinta ya warware ya ajiye gefe,tana jinsa tayi lub ajikinsa sun jima suna jin nunfa shin junan su kafin ya fara mgna,”yau ranar farin ciki ne agare mu Allah ya cika mana burin mu Nanah farin cikin danake ciki a darennan bazai missaltu ba,nayi ma Allah godiya har ban san wani irin godiya zan masa ba Nanah Allah ya ansa addua ta,nasan zaki share mun kuka na nasan insha Allah bazanyi dana sanin Auren ki ba nasan zan zamo mai samun nutsuwa aduk sanda na kasan ce dake.
Shirune ya biyo baya kafin cikin muryan ta daya dashe ba’a maji sosai tace,”insha Allah mijina bazan baka kunya ba Allah yabamu hkrin zama da juna,daga nan shirune ya biyo baya kafin ya ja hanun ta zuwa Parlour.
Kazar dayazo da itane ya warware musu,saide Nanah sam taƙi ci sanda ya matsa da kyar taci yanka ɗaya tana zaune shikam yaci ya cika cikin sa ya ɗaura da Madara itama yabata,sosai tasha madarar jinsa da sanyi hanun sa cikin nata yajata zuwa dakin sa,direct toilet ya nufa da ita yace tayi wanka, rau² tayi da ido kaman zatayi kuka tace ,”please kafita murmushi yayi baice komai ba yafice, da sauri tazo tasa lock ta koma tayi wanka tare da alola, bathrobe din dake gurin fari tass tasa tafita,koda tafito bata gansa bata damu ba ta wuce ɗakinta.
Anan ta tarar dashi daga shi sai towel a waist ɗin sa, sukunyar dakai tayi ta wuce gun kayanta shima bai ce mata komai ba yafice zuwa ɗakin sa.
Cikin riga da wanda purple silk iya guiwa ta shirya tayi kwanciyan ta,saide duk ta kasa bacci sai tunanin Ammih da Noor takeyi, wutan da’aka kunna ne yasata yin likoma kaman tayi bacci,takowa yayi ya ɗagota ya rungume ta cikin raɗa yace,”nasan bakiyi bacci ba muje muyi sallah kinsan yau ba daren bacci bane,turo baki tayi tace masa ,”bataga hijab ɗinta ba”, zaunar ita yayi da kansa ya bincika kayan ta ya ciro mata hijab yasa mata ya riƙe hannunta zuwa kan praying mat din take gun,nan suka tada iƙaman Sallah.
Suna idar wa yayi musu addua yace taje ta kwanta,bbu musu ta miƙe zuwa gado har bacci yafara ɗaukan ta taji mutum a bayanta,yana lashe mata wuya ido tazo yayin da duk tsikar jikinta ya tashi,zuciyarta ta shiga bugawa da sauri ² lub tayi ta kasa ko ƙwaƙwaran motsi.
STORY CONTINUES BELOW
Harshen shi yake wasa dashi tunda ga wuyan ta har earlobe ɗinta,hanun sa yasa cikin rigarta yana yawo dasu daga twins dinta zuwa abdomen ɗinta,ƙoƙarin cire rigar yayi saide ta riƙe gam,”cikin wata wahalalliyar murya yace please karki mun hka pls,bbu musu ta sake ya cire wani ƙam shi tare da santsi yake ji a jikinta,tuni ya fara liking daga abomen dinta zuwa twins dinta Nanah kam nun fashi yaso masa² an soma fita a hayyaci,wani wasa da harshen sa yake da nipples dinta cikin salo da kware wa,shikan sa wani daɗi yakeji yajima a hka dukan su sai nunfashi suke saukewa kafin ya raba ta da gajeren wandon ta,yakai hanunsa gun, already ma gun ya jike sosai nan yashiga wasa da ita sosai cikin kware wa,Nanah kam sai gurnani da wani daɗi da takeji yana ratsa ta sanda ya tabbatar she is on kafin yasake,gyara ta yasoma shigan ta saide bbu hanya yajima yana neman hanya kafin ya samu saide koda yashi ga,sbd daɗin dayaji sanda nun fashi shin sa yane ɗauke wa da kyar yaseta kansa,yashiga sam batu da mgnganu iri² Nanah kam tin tana jin daɗi har ta dawo jin azaba dan yajima yana riding dinta,kafin yayi wani nishi gaba ɗaya yayi wani uban releasing wani daɗi dukan su sukaji kar gogan yaji lbri,rasa inda zai sa kansa yayi tsabar yaji daɗi,ya jima aciki kafin ya zare ya koma gefe yana wani nun fashi sama²,sanda ya saisaita hankalin sa ya dawo kafin ya janyo ta jikinsa yana mata kiss,”cikin wata kasalalliyar murya yace I love you to the moon and back,nagode sosai da kika shayar dani wannan daɗin da bansan yana existing ba a duniya Allah yayi miki da fatan duk sanda zanzo da buƙata ta bazaki gujeni ba,Nanah kam ta najinsa taki ko mosti sai ajiyan zuciya takeyi,ranar Jamal bai bar Nanah ba har kiran sallan asuba yayi ya huta,itakam saida tayi data sanin Auren ma sbd ta hawala dan bbu daɗin da takeji sai azaba.
Washe gari da safe tasha lallaɓa,sai wajen 10am ya wuce gun su Nabilah ita kaɗai ce bbu yara sun tafi school,ɗakin sa ya shiga ya zo ya ajiye mata kuɗin cefene a center table har yakai ƙofa yaji tana tambayan sa zata fita,baiko juyo ba yace bai yarda ba ya fita abunsa,Nanah wuni tayi ranar tana baccin wahala shima bai dawo ba sai dare,ɗakin Nabila ya nufa suna zaune tana yima Yara assignment nan suka rungume shi dukan su,yajima suna hira da yaran su kafin yace su raka su suga Antyn su da murnan su suka fice,zaune take tayi ado cikin wata doguwar riga blue tayi kyau sosai suka shigo kaman sun santa duk ajikin ta suka zube suna gaishe ta,nan tashiga tambayan su sunayen su duk suka faɗa mata juice ta ɗakko ta basu suka sha sai surutu suke mata shikam sai dariya yake musu,yadda ta biye musu koda zai kaisu yace suje tare zai haɗa su,zoro ido tayi halamun tsoro nuna wa yayi kaman bai gani ba hka ta mike jiki bbu ƙwari tasa hijab suka fice.
Zaune take tana dadda na waya suka shigo,kusa da ita yazauna yace ma su Khaleel su hau sama, Nanah ce acan gefe zaune a ɗarare ya mata nuna ta dawo kusa da shi da kyar ta mike ta zauna,ita kuwa uwar gayyar kaman bata san da mutane agunba.
Gyaran murya yayi yace,”Nabila kibani hankalin ki nan”, bata ko juyo ba tace “inajin ka ai ba kunne keji ba,hanu yasa ya karɓi yawar yaciga ba da mgnan sa,”ga abokiyar zaman ki nan nakawo ku gaisa,watso masa harara tayi tace, “meye nawa da ita tayi zaman ta inda take nayi zaman inda nake meye saika haɗa mu.
Cikin zafin rai yace,”dalili shine gida nane kuma dukan ku a karkashi na kuke dole nasa doka kuma abi,dan hka hadin kanku nake so idan bazaki iya ba wlh nagaji dai² nake da narabu dake, nafa ɗa miki nagaji ganin zai disgata gaban Nanah yasata ta nutsu dan taga zai mata rashin m,Nanah dai jikin ta a sanyaye bata ce komaiba.
“Kamar yadda kuka sani daga kwana uku zan raba kwana zuwa,kwana bibbiyu kuma naroke ku Dan Allah ku haɗa kanku bbu abinda yafi zaman lfy daɗi gun amma fa gun wanda yagane and kuma zan baku driver tuki da kanki ya ƙare duk inda zaku saide akaiku,kuma fita ma sai wacce ta zama dole ni ba namiji mai son yawo bane nan ya zana musu duk wata doka da yake so kafin sufice,da gudu ta hau sama ta kullo ɗakin ta zube kan gado tana rusar kukanta.
Ranar ma Jamal bai daga ma Nanah ƙafa har addua tashiga yi gobe tayi ya kama gaban sa ko zata huta.
Yau satin ta uku knan da Aure tsakanin ta dasu Ammih sai video call,duk missing din Noor yadame ta har bata iya cin abinci sosai,hka ta yanke hukuncin rokonsa yakaita da daddare bbu musu yakaita,harda kuka wai sai tafi da Noor da kyar Ammih ta yarda tace babanta cikin kuka tace zata kirasa hka suka tafi da Noor,ranar sai murna takeyi.
STORY CONTINUES BELOW
Ɓangaren Salkhan ko daya dawo Ammih tace ga yadda sukayi,ƙiri² ya nunawa Ammih baiji daɗi ba,koda Nanah takira sa kin ɗagawa yayi,kwanan Noor uku yace ma Ammih a dawo masa da ƴarsa haka Ammih tayi waya tace ma Nanah uban ƴa yace adawo masa da ƴarsa, cewa tayi bazata dawo da ita faɗa Ammih ta rufeta dashi tana faɗin ƴarta ce kuma gobe² tadawo da Noor tun awaya take kuka hka ta tattara kayan Noor tana kuka,koda Jamal ya dawo tace zasu mayar da Noor a mood dinta yaga tayi kuka saide tambayan duniya taƙi faɗa masa,riƙo ta yayi yasha cikin ta yana faɗin,”karki damu nayi ajiya anan soon zaki sama ma Noor ƙanne kinji, kawai saita fashe masa da kuka da kyar ya rarrashe ta tayi shiru sanda yayi mata sayayya suka maida ta da fushi tabar gidan.
8months later asibiti nagan su Mainah ya rakata,ragga² tana labour bata wani jima ba ta haifo ɗan sak saurayin ta,Koda aka fito dasu yaga ɗan hidden num yayi yakira saura yinta yake faɗa masa yazo fa tasauka a asibiti kaza kuma ɗa sak nasane,Koda dama yasa rai da hkan dan Dr dinsa baijima da sanar dashi baya haihuwa ba,a asibitin yane ma biro da Paper ya saketa saki uku yabata ya ƙara gaba,tayi kuka sosai kaman ranta zai fita kuma cikin sa’a uban dan yazo shiya biya komai kafin yan uwa suzo,mahaifiyar sa sosai take zagin sa sbd Auren gida ne aka musu daga ƙarshe ta ce yaje zai gani, duk matan dake gun suka dinga bata hkri akan tayafe masa tace ko tayafe masa bbu ita bbu shi hka yafita jiki bbu ƙwari.
Washe gari yana gama lectures aka kirasa,anan aka basa takardar sallama daga aiki agun ya zube yanata kuka shikenan yashiga uku,sosai ya fita a hayyacin sa ranar dakyar ya isah gida.
Wajen 10 pm yana zaune yayi kiba yayi haske yayi kyau,ta shigo ta zauna kusa dashi,baiko nuna yaga mutum ba harta gama zaman tayi bacci agun bai kulata ba ya haye gado abinsa ya kashe wuta yayi addua yaka Dove ya rufe kansa.
Wajen 2am ta farka taji haushin ganinta agun sosai jki bbu ƙwari ta bisa gadon,tahsige jikinsa tafara shafasa cikin bacci yaji yadda ake masa wani wasa ya farka,”ya haka baki da hankali ne zaki dinga shafa mutum hka? Yana ture ta.
Da kuka ta fashe tana faɗin, “so kake sha’awa ta kashe ni?nifa wlh yau sai kabani hakkina kusan wata tara knan ina fama da sha’awa da azumi wlh bazan yarda ba nagaji.
Murmushi yayi yace,”au sai yau kika san dama akwai hakki tsakanin mata da miji ni kika wahalar dani iya wayannan shekarun kiji me naji banida tym ɗin ki yanzu Nabila,kin gaji kin kasa a tray knan nikuma ban ɗauka ba matsa kibani guri gobe fitan sassafe zanyi,yana faɗin hka ya tureta yaja bargonsa.
Kuka taciga ba da rera wa mai cin zuciya tana masa magiya,takusa one hour tana roƙon sa kafin ya miƙe yace mata,”har idan kina so na kusan ceki sai kinmin alkwarin zaki dinga mun biyyya kuma aduk sanda nake so bazaki hanani ba kuma zamu yi zama irin na kowace mace da namiji,kuma bbu raini baki koyi da abokiyar zamanki ne hka kika tana mun?sosai yayi mata faɗa tare da wa’azi mai shiga jiki,daga nan kuma zance ya canza saide ta ciwu tun tanajin na marmari har ta dawo neman temako shikam sanda yasa mu nutsuwa yarabu da ita.
Washe gari da asuba ya wuce side din Nanah ya duba ya jikinta,nan na hangeta da cikinta baifi 5months ba duk da bata da lfy bai hana sa wasa da ita kafin ya fice inda sabo yanzu tasa ba da halin Jamal na jaraba.
4years latter Salkhan ne zaune,da jariri a hanunsa bakinnan yaƙi ruhuwa sai kallon sa yakeyi,da murmushi ya kalleta yace,”thank you Fariha nagode ma Allah daya bani ke a matsayin mata i love you beyond expectations,nan nakai idona kan wacce yakira da matar sa Masha Allah,abinda nace knan ita ba fara bace kuma ba baka bace,tanada dogon hanci da idonta dan dai² sai bakin ta ɗan karami ko makiyin ta ya kalleta yasan Masha Allah tanada kyau bbu laifi,Ammih ne suka shigo ita da Noor wow! wayyo Allah kaman nasace ta gashin ta akame a tsakiyan kanta,cikin riga da wanda tayi tsayi kuma tana da kiba tayi kyau sosai, yarinya sak turawa bazama kace uwarta ba baturiya bace ba,ga gudu tazo ta na faɗin,”Daddy want to carry the baby, murmushi Salkhan yayi yanajin son ta aransa da ɗayan hanunsa yasa ya daga ta zuwa cinyan sa ya ɗaura mata babyn,sai kallonsa take can kuma ta fashe da dariya tamasa kiss a abaki tana faɗin,”i love the baby dukan su dariya sukayi,ya miƙa ma Ammih babyn ya rungume Noor yana mata peck a goshi.
Gidan Nanah ya je ziyara nan naganta zaune da tshon ciko ga wata kyakyawar baby daba tafi 3,yrs ba aganta sak Jamal Masha Allah yarinyar ta haɗu shikan sa Jamal ji yake da yarinyar,har yaran Nabila cewa sukeyi yanzu suna da sister dan itama namiji ta ƙara haifa Nanah tayi kiba tayi kyau sosai cikin yasake sata haske,rikici yarinyar danaji takira da ilham take mata kwade tayi tana faɗin wlh kin dameni da rikici dai² da shigowan Jamal ransa aɓace ya ɗauke ta bbu um bbu um um suka haura sama itama tabi bayan su.
2years later Nanah ce zaune driver na janta iham nagaba Nanah na riƙe da Hussain,Hassan nacikin baby seat tana gefe kuma mai tayata reno ce,cema driver tayi yayi parking tana so tasaya Olive Oil yanzu zata zo da Hussain tafita Masha Allah yaro ne tiƙe² bazama kace Nanah ce ta haife su ba,da sallama ta shiga saide bbu kowa ganin bbu kowane yasata fitowa wani shagon chaji dake gefe tanufa tayi sallama,ɗago kan da zaiyi ya ansata ne yasata saurin juyawa zata bargun har tana tuntube,da sauri yafita yasha gabanta,”Nanah Dan Allah kitsaya alfarman ki zanne ma ganin yadda yake magiya sata tsayawa kafin hankalin jama’a ya dawo kansu,hakuri yashiga bata harda ƙwalla “wlh Nanah wannan karan na tuba kinga yadda Allah ya mayar dani ko ankoreni a gun aiki nasaki matata,wanda yayi mata cikin kuma ya Aura yanzu hka suna Abuja,mahaifiya ta takoreni kingani yanzu bani komai wlh wannan dan chajin dashi nake ci nake sha dan Allah kiyafe mun yaƙare mgnar yana share hawaye.
Taji tau sayinsa sosai,”nayafe maka wlh Duniya da hira Allah ya yafemu gaba ɗaya bbu komai kuskure ne munyi saide muroki Allah ya yafe mana Kawai,harta fara tafiya yace mata.
“Nanah ta juyi” wannan me gadin gidan naku ba mutumin kirki bane ku koresa, murmushi tayi tace masa, “ai ya daɗe da barin gidan na gode ta shige mota jiki bbu ƙwari suka kama hanya zuwa gidan Ammih.
Suna isah ilham tafice da gudu tana ihun kiran Ammih,Noor najin muryan ilham tafito da gudu tasan mamanta tazo dai² da fitowan Salkhan ya ƙara so yaƙarɓa Hussain yana faɗin, “Dan Allah mekike ba yaran nan dan Allah jiyara Masha Allah kaman buhun gishiri dariya tayi,dai² da fitowan Noor da gudu itama ta ƙarasa ta ɗagata ta rungume ta sanda tayi ajiyan zuciya,afili tace i miss you swhrt tana mata peck a both side of her chicks sake rungumeta tayi yana faɗin,”i don’t think zan sake haifar yarinyar danake sonta irin Noor tana riƙe da ita suka shiga ciki nan ta tarar da matar Salkhan Ammih ta ɗakko ta dan ba yar Kano bace ba,ranar a gidan suka wuni sai dare suka tafi taso tafiya da Noor amma tana tsoro hka tana share ƙwallanta suka bar gidan takasa sabo da rashin Noor.
Life goes on,Jamal ya sake samun matsayi dan yakusa retire wani dan ƙarraren gida yake gida musu,yanzu kam Alhamdulillah Nabila taɗan yi sanyi har akan gaisa koda dai basa shiga harkar juna sosai,yarane suka sasu dole yanzu suna zaman lfy,kuma da warning da Jamal yayi mata,dan dukan su yara ne Nabila dai tafi Nanah kadanne.
2years later, visa yazo ya zube mata agabanta yace su shirya dukan su zasu saudi harda Noor,hka Nabila ma duka da iyalen ta murna gun su harya baci,yace daga Saudi zasu wuce Qatar da sauran ƙasa she kaman biyar.
Cikin Kano international Airport knan, Alh Jamal knan da iyalen sa duka duk sunyi shiga ta alfarma sunyi kyau,amma kallo ɗaya zaka musu duk kasan ubansu ɗaya ne saide babban cin kyau da zaka ƴaƴan Nanah sunfi kyau,Noor kam kallo ɗaya zaka mata kasan ba jinin su bace ba dan kamanta duk inda sukayi sai ankalle su sbd yadda sukayi gwanin ban sha’awa sanda sukayi pice kafin suka hau jirgi,su Nabila ansa sakko sosai yanzu har ɗan hira suke taɓa wa,nan take cewa Nanah ranta nasan Noor Nanah taji daɗi sosai dan taso ɗago hka gun pics musamman tasa aka dinga yi masu itada Noor hka jirgin su ya tashi nikuma da bani da visa na dawo cikin Kano.
Alhamdulillah anan na kawo ƙarshen Novel ɗina mai suna AUREN ƘIYAYYA nagode sosai mabiyana Allah yabar mu tare😍😘
*Masu jiran ARUWAN SAMA KADDARA TASAME NI,KUMA KUSA IDO INSHA ALLAH YANZU ZAN KARASA LABARIN NAGODE SOSAI MASOYA NA INA* *ALFAHARI DAKU* 😘❤🔥😍🥰
*Daga alƙalamin* ✍🏽📝
*Nanahkhadii💅🏽* 🛍️