BANSAN KOMAI BA COMPLETE
Kyakkya war budurwa CE ajin qarshe fara Sol mai matsakaicin tsawo tanada kyau datsari harna ban mamaki saidai kallo daya xakayi mata kagano batada digon kunya a idonta yanxunma bakomai ajikinta daga ita sai pant n bra tana kwance ajikin wani hands some guy dake baje akan gado Wanda shima bakomai ajikinshi sai boxer idonshi arufe tamkar mai bacci *king boy* kenan ( *marwan* by name) yayi lamo gangar jikinshi na karbar rudaddin saqonnin da saleenah kejifarshi dasu,
Shafashi take ahankali tana cusa yatsun hannayenta cikin hadadden gashin kanshi maikama da na Indian bakinta ta hada da nashi tafara tsotsa tana ja ahankali tana lashe wuyanshi harxuwa kunnen shi
Wani irin fisga yayomata tafado kanshi ya hadeta da qirjinshi yarungumeta tsam kafin shima yafara rikitata danashi salon qauna
Cikin abinda baifi minti 2 ba suka fita hayyacinsu ganin abun nashirin faruwa agabana yasaka nayi hanxarin barin dakin naja musu qofa
Bayan kamar mintuna40 nakoma dakin ahankali nadaga qofar cikin sanda nashiga (kamar nadis xata dauki tuffa🍎a fridge din momy😜)
Can nagangosu sun baje akan gadon suna maida nufashi inda saleenah tayi pillow da kafadar *king* kanta nabisa qirjinshi yana shafa bayanta
Sunkai 10mins a haka bawanda yayi magana *saleenah* CE takawar da shurun da miqewa taxauna abakin gadon tana yiwa king wani irin kallo mai qunsheda saqonni daban2 na soyayyah
Shimadai irin kallon dayake binta dashi kenan da kasalalliyar muryashi yace mata yadai my saleey badai tafiya xakiyi ba? Saida tadan waro kyawawan idonta sannata CE lallaima my king kamanta yau Dady xai dawo ko?
Hannunshi yakai kan sumar kanshi yashafata sannan yace hakanefa oya to tashi muje immiki wanka saikixo ki tafi kafin tace wani abu yamiqe yadauketa kamar wata baby suka shige toilet sunata qyalqyala dariya
*06:00pm*
A federal housing Gidan Igwai samarine kusan su biyar a wata majalisa dasuka saba xama aqofar wani makeken gida maikyan gaske gidansu marwan kenan king boy Wanda a yanxunma shine keshugabantar wannan majalisar wadda yayan manyan masukudine dukkan su sai hira suke suna dare2
Yauma kamar kullum haka suka hangota da irin shigarta ta kullum as usual qaton hajab ne ajikinta har qasa fuskarta rufeda niqaf ba.a ganin komai ajikinta hatta yatsun qafarta Dan tarufesu da safa
Tafiyarta take cikin nutsuwa hatta takunta ma abin kallo ne.
👉 *nasmy CE*😍
_yar mutan Arkilla love you all_😘
[7:38AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*5 star’s*✨✨ *online writer’s association*👌
*written by*
_nasmatu Muhammad_
*2*
*this page is dedicated to u 5star’s online writer’s association, ur love 2 me is always make me up* *u always in my heart dears*😍😍
~one love~
.
Wani dai daga cikinsu ne maisuna Khalid yakalli marwan yace *king boy* (sunan dasuke gayamishi kenan) ga mutuniyar nan fa marwan yasauke numfashi tareda Dauke idanshi daga kallonta yace aibarta kawai aboki yaukam saimunga asalin fuskarta koma wacce CE? Kuma koyar waye dariya sukayi sudukan suka tafa
Wanda yayi dai2 da isowarta dai2 inda suke xata giftasu ta wuce marwan ne yadiro daga kan mota sannan yasha gabanta
Wani irin faduwar gabane ya risketa lokaci daya tayi qasa da kanta tareda ambaton Allah da sauri tayi baya Dan yanda ya tsaya mata yayi kusa sosai da ita murmushi yayi irinna gogaggi kuma wayyayin yan bariki barkadai sunana marwan khamis xaki iya cemin *king boy* kullum kina wucewa tanan kuma a hakan kinaganin kowa anan amma ke bawanda ke ganinki, shin kina ganin hakan ba laifi bane?
Tunda yafara maganar bai tsayaba saida yaxonan yasaka aya kallonshi. Tayi aranta tace ga namiji har namiji amma yabata kanshi da surutu
Hey! Yafada tareda daga hannunshi yadan girgixashi a fuskarta danya lura bata da niyyar yin magana
Bata tankashiba saima niyyar datayi na matsawa gefenshi Dan cigaba da tafiyarta shan gabanta yakomayi dasauri wannan karan ba wannan fara.ar data gani a fuskarshi ya wani hade rai tamau tamkar bai taba dariya ba
Tadan tsorata da yanayinshi amma sai ta dake ta sake yunqurawa da nufin cigaba da tafiya amma me? Saitaji abinda bata taba tsammani ba hannunshi taji ya riqo hijab dinta
Take xuciyarta tashiga harbawa lallai yau wannan guy din yagama qureta a fusace tajiyo danufin yimishi duk abinda yaxo mata amma tana juyowa yanakai daya hannunshi ga fuskarta da nufin yaye niqaf din dake rufe da fuskarta
Ai batasan lokacinda tasake jakar dake hannunta ba hannun ta dago takifeshi da wani mahaukacin Marin da bata taba tsammanin ta iyashiba
Cikeda mamaki marwan yadafe kunci yabita da kallon mamaki itakowa kamarba ita tayi marinba taduqa ta dauki Jakarta tayi gaba sai a lokacin yaji tunaninahi ya dawo cikin fushi yafara bin bayanta baifi taku biyar tsakanin suba wani hadadden guy yasha gabanshi wow😍 fans kuxo kuga inda kyau da cikar namiji suke uwa uba kuma naira da Hutu wannan duk a kallo daya xaka hangosu ajikin wannan guy din dayasha gaban marwan
Duk kyau da tsarin da *king boy* yakedasu saida ya raina kanshi dayayi ido biyu da _xaharadeen_ inkiyer *Deeny*
Cikin qunan rai da takaici marwan ya kalli *Deeny* yace malam lfy kaxo ka tsarewa mitane hanya ko kana bina bashi ne?
👉 *Nasmy ce*😍
_yar mutan Arkilla love u all_ 😘
[7:38AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*written by*
_nasmatu Muhammad_
*5star’s ✨✨online writer’s association*👌
*3*
Wani Keller smile yai mishi Wanda yaqara bayyano kyau da qwarjinin shi afili , abokanan king da suka mimmiqe ya tunsanda sukaga mace ta kife abokinsu da mari suka iso wajan da xaratan samarin suke tsaiye sai alokacin deeny yayi magana bagirmanka bane aboki mata dakake gani raunine dasu karmu kasance Masu takarawa agaresu
Barema *sakeenah* da ba ruwanta duk abunda kuke akan idona so u hav 2 respect ur self b4 someone respect u
Baijira jin me king xai fadaba yajuya yabarsu tsaitsaye a wurin kaman itace. Saida yayi yar tafiya kadan ya isa ga motarshi daya faka dannesa kadan da inda suke yatayar yanufi hanyar da sakeenah tabi wadda tunda tabar wajan bata waiwayo bayanta ba
Dawani mugun kallo king yabi bayan motar deeny. Xuciyarshi na tafasa tunda yatashi a duniya ba.a taba marinshiba waiyau shi *king*mace tasa hannu ta mareshi agaban friends dinshi tabbas wannan bashi tadaukawa kanta kuma xata biya very soon yafada yana hargitsa sumar kanshi da hannu. Wani abokinshi ne yadafa kafadarshi cool down mana king boy akan wannan yartalakawan xaka wani daga hankalinka wadda inyau kaso kabatarda ita xaka iya haba mana King kabi komai a hankali pls b a man
Wani iska yafurxar cikeda takaici yajuya
Sakeenah kuwa tunda tabar wajan tafiya take idonta na xubda hawaye ikon Allah ne kadai yakaita gida lfy Dan batama kallon inda take jefa qafarta
Wanidan matsakaicin gida naga tashiga a gangaren k7 kallo daya xakayiwa Gidan kagano na Masu qaramin hali ne ginin bulone amma ko plasta babu balle penti dasalma tashiga Dan madaidaicin tsakar Gidan wanda qasace fara qal anshare wurin yayi fess dashi kamar ka kwanta ba shimfida
Babarta Maryam wadda suke kira umma tanaxau ne akan kujera yar tsuguno tayiwa baby Sarah (qawar sakeenah,) tsifarkanta
Umma tadago cikin kulawa ta amsa sallamar yar.tata batatsaya wajanba dankar ummun tagano halin damuwar datake ciki, cikin sanyin nan NATA tace umma sannu dagida umma ta amsa ya yawwa khairi kindawo eh tace lokacinda take shiga Dan qaramin dakinta Wanda bawasu kayane acikinshi ba qaramin gadone na baccin mutum daya sai drowar shi madaidaiciya sai ledan qasa da madubi
Bakin gadan taxauna tareda Dora jakar hannuta kan mirror sannan tacire hijab da niqab dinta lokaci daya 😳 ai sosai nashiga kidima lokacinda naga fuskarta dominkuwa *saleenah* nagani sak! Yasalam nikaina nasmat nakasa ban bance fuskar *sakeenah data saleenah* bansan taya hakan ta kasance na
👉 *Nasmy CE*😍
_yar mutan Arkilla love you all_😘
[7:38AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*5 star’s ✨✨online writer’s association*👌
*written by*
_nasmatu Muhammad_
This page is dedicated to u sweet Frnd *Asiya* Mrs abubakar Arkilla u are d best Frnd in d world can’t stop loving u😘😘😘
*4*
Idanta naga ta matse tam hawayen dake maqale aciki suka biyu sahun yan.uwansu ahankali take tunano abinda ya faru, wai yau itace ta iya daga hannu tamari mutum? Saiwani fanni na xuciyarta yace to ai shine mai laifi yacancanci abinda yafi hakan ma
Ahankali tasauke ajiyar xuciya tana cikin wannan halinne taji sallamar yaya deeny (xaharadeen) kenan nanda nan damuwarda ke fuskarta ta bata, farinciki qarara ya bayyana a kyakkyawar fuskarta dasauri ta mayarda hijabinta tadauki niqab dinda ta cire ta goge hawayenta gaban madubi tamatsa ta murxa powder da lifstik wohoho! Ayau naqara tabbatarwa shi kyawu halittane na ubangiji Wanda ba yin make up ke bayyanashi ba, gaskiya sakeenah ta hadu, can ta tsinkayo muryarshi yagama gaisawa da umma yana tambayarta ina sakeenan ne? Wata irin kunyace tajita lillibeta 1time a gefe daya na xuciyarta kuma kira yake gareta da gargadi
Ke sakeenah kinutsu kidawo hayyacinki yaya deeny fa ba sanki yakeba kawai tsantsar tausayine yasa yake kula da ke da mahaifiyar ki kuma koba komai ke kinsan ruwa ba sa ar kwando bane kigane deeny ba sa.an ire irenku bane
Khairiiiiii kiran umna yaratsa qwaqwalwarta sannan tadawo daga duniyar tunani data tafi qoqarin maida qwallar data ciko idonta tayi tamiqe dagakan kujerar gaban mudubinta tana jajantawa kanta Dan aganinta rashin deeny amatsayin masoyi babban rashine ga xuciyarta
Fuskarta daukeda murmushi tafito lah yaya deeny Ashe kadawo saukan yaushe? Dago kanshiyayi fuskarshi daukeda murmushi da murnar ganin sahibar ruhinshi sakeenah!
Wannan guy dinne Wanda yatare king lokacinda yakebin bayan sakeenah
.
.
.
.
.
..
👉 *Nasmy CE*😍
_yar mutan Arkilla love you all_😘
[7:38AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*5 star’s✨✨ online writer’s association*👌
*written by*
_nasmatu Muhammad_
*Wannan page nakune all member’s na nasmat novel group dubun qaunarku gareni tanasakani jin ni wata CE love you with all my heart* 😍😘
*5*
Masha Allah nace danaqara arba da kyakkyawar fuskarshi ma.abociya kyau da qwarjini da
Sassanyar muryarnan tashi mai dadinsauraro yace jiya nadawo qanwata dafatan nasameku lfy , lfy qlau yayana tafada tana ajiye kujerar roba agabanshi bismilla xauna mana yayana munyi kewarka dayawa
Tajuya takoma danqaramin kitchen dinsu yasu mama kasamesu lfy qlau suke madalla nakwana biyu banje musuba ga ruwa kasha tafada lokacinda ta dire kofin ruwa da hadadden Sobo a jug
Tace aikuwa mama tace dadewa ki k bakije gidanba duk sunce agaisheki muna amsawa tadago ruwan ta miqa mishi dogaye kuma sirarun yan.yatsunta yaqurawa ido kyawawa dasu wayanda tun haduwarshi da ita sukadai yataba gani ajikinta sai fuskarta da qafarta, Dan baitaba ganinta ba hijab ba duk kuwa dacewa ixuwa yanxu kaitsaye yake shiga gidansu inyaje kusan shekara daya dayashafe yana kula dasu, bayan rasuwar mahaifinsu a asibitin dayake aiki
this means ko cikin gida da hijab dinta take xama
Yaya deeny! Siririyar muryarta tadaki kunnenshi abinda yayi sanadiyyar dawowarshi daga xurfaffen tunanin daya fada
.
Qasatayi da kanta sanda taga yadago nashikan yanacewa yadai qanwata? Tace bakomai kawaidai naga kayi shirune inata magana da alama kana tunanin wani abune
Ajiyar xuciya yasauke aranshi yace ai tunani dolene agareni daga yanxu harxuwa lokacinda na mallakeki amatsayin matata! Ina qaunarki sakeenah!!
Afili kuwa murmushinnan nashi yakumayi yace karatunki nake tunani sakeenah hope komai natafiya dai2
👉 *Nasmy ce* 😍
_yar mutan Arkilla love you all_😘
[7:38AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*5 star’s✨✨ online writer’s association*👌
*written by*
_nasmatu Muhammad_
*6*
Lfy qlau yaya ai naxeefa (qanwarshi) tana taimaka min sosai kusan komai tare mukeyi a school gud yafada cikeda jin dadin abinda tafada din tokayan abincifa akwai? Eh akwai tayi qasa da kanta sbd kunyarda tambayar tahaifar mata Yay murmushi aranshi yana yaba alkunya irinta ta baitaba ganin mace mai kunya kamar sakeenah ba madalla da tarbiyyar umma
Muga wayarki yafada yana kallonta bari in dauko tamiqe cikin nutsuwa ashiga dakinta tadauko wayar a wardrobe takawo mishi yakarba yacire key sannan ya juya mata wayar takalla miss call dinshine guda 9 tagani baiceda ita komaina saida tadan waro kyawawan idonta sannan tace kayi haquri yayana wlh islamiyya naje a wardrobe nake boyeta idan xan tafi sosai maganar tata tabashi dariya yakuwa dara san ransa duk alkunya irinta sakeenah saidata qurawa fuskarshi ido sosai daryar tashi ta burgeta bata taba ganin wanda dariya tayiwa kyau kamar deeny ba shikuwa sambai lurada irin kallonda take mishiba dan kuwa tayi hanxarin kauda kanta kafinya ya tsagaita dariyar Ya kalleta yanxu sabidaallah sakeenah kodayake no matter damake yar fari ce amma irin wannan wautar haka a ina natabajin an ajiye waya a wardrobe? Ai kuwa ya jangwalota dan lokaci daya tayi fuskaqosai😡 wai ita a dole anga wawtarta
Ai wlh yaya kai matsalarka kenan tsokana shi.isa kosanda katafi ni banwani kewarkaba tafada tana murgudbaki😏 dan abu kadan saikace mutum yayi qauyanci ko wawta taqarashe maganar a shagwabe wannan karan harda umma dake gefe saida tadara baby sarah ma ta qyalqyale da dariya dantasan dan ita ake boye wayar dan itace maidauka taqarrar da chajin a game dominkuwa ita mai itadin ba abinda takeyi da ita sai amsa waya idan yayan ko naxeefa ko mamansu sunkirata dominkuwa sukadaine contact diwayar😂
Nan kuwa umma tashiga bashi lbrn Damunta da hirarshi da khairi (sunan da umma ke kiranta dashi kenan) takeyi sanda bayyanan sundade suna hira kafinyay musu sallama yatafi inda ya ajiye musu kudi masuyawa da qarin kayan abinci da tarin tsarabar dayayo musu birnin Paris su sakeenah ansha murna dan mafi yawan tsarabar duk tata ce su arabian gown da hijabai iri2 masu kyau da tsada haka umma ma ya hado mata nata baby sarah ma ba.a barta a bayaba
👉 *Nasmy ce* 😍
_yar mutan arkilla love you all_😘
[7:38AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*5 star’s✨✨ online writer’s association*👌
*written by*
_nasmatu Muhammad_
*Today’s page is urs my sweet princess khaulat axare love you more dear*😘
*7*
Kowadai agidan yaji dadin dawowar xaharadeen dominkuwa a xahirin gaskiya shine gatansu dominkuwa shine ci da sha da suturara harma da karatu da kudade nabiyan buqatun yau da kullum
Kilafatu road gawan nama sokoto wani tamfatsetsen gidane naji da fada wanda ko awajanshi ma mutum baxai iya qididdige iya kudinda aka kashe mishiba balle a wajansa danqara2 motoci ne guda uku sukayi horn a gate din gidan dsgudu mai gadin gidan yaxo ya bude jikinshi har bari yake dan gudun karyayi kuskure yahaduda fushin saleenah
Wani babban attajiri ne yafara fitowa a mota ta farkon kakkauran mutum mai tsayi da fadi wankan tarwada ne alhaji ibraheem kenan Sai mota ta biyu wadda wata farar mata ta fito mai kyau da qwarjini hajiya bilkisu kenan mata ga alhaji ibraheem
Sai mota ta uku wadda Saleena ce ta fito kyakkyawar budurwa mai kyau da diri nabugawa a mujalla uwa uba yar gatace gaba da baya abarso da tattali ga iyayenta alhaji ibraheem da hajya bilkisu
Yarinyarda batafi shekara 20 ba amma idaninta sungama budewa ga duniya sbd gata data taso acikinshi babu kwaba ba ayi mata hani ga abinda bai daceba dankar ranta ya baci ansangartata baruwanta da bin al.adun mu na hausawa da dabi.u na muslimci shiga take son ranta baruwanta da kamunkai sam batasan darajar nagaba da ita ba Ballema ace mutum talakane aiko qasarda ta taka tawucema bai isa ya takataba intanada halinyin hakan
Saidai tanada kyau harna ban mamaki ga tsari allah yayimata sura maikyau kamanninta daya da sakeenah duk qoqonto da iya yi na nasmat ban iya gano wani banbamci tsakanin *sakeenah da saleenah* ba tundaga fuska harxuwa tsarin jiki da sura da farin fatarsu duk dayane
Abinda takeso shitakeyi bawanda ya isa ya taka mata birki koda iyayenta ne balle wani banxa baxara acewar ta, koda a maqota da abokanin dadynta bawanda ya isa ya kawowa iyayen nata qorafi akan abinda takeyi dan duk yanda kuke da alhji ibraheem idankakai sukar saleenah gareshi to daga ranar alaqarsu ta yanke🙅
*waccece saleenah?*
👉 *Nasmy ce*😍
_yar mutan arkilla love you all_😘
[7:38AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*5 star’s✨✨ online writer’s association*👌
*written by*
_nasmatu Muhammad_
*8*
Alhaji ibraheen da hajya bilkisu wasu ma.aurata ne da Allah ya axurtasu da tarin dukiya mai yawan gasket saidai Allah ya jarrabesu da rashin haihuwa tsawan shejaru 15 sunyi yawan karbar magun guna na asibiti dana gargajiya anti gwaje2 har angode Allah amma shiru na haihuwa ba dalilinta haka suka gaji suka dangana ga Allah
Wata ranar jimmu.a alhaji ibraheem yadawo daga sallar jumm.a akan hanyarshi takomawa GIDA yasami go slow yayi yawa akan titi kuma ya habgo taron jama.a ya unarci driver nshi daya sami guri yayi farking hakan kuwa ya aikata alhji yafita ya isa inda taron jama.ar yake
Wata qaramar yarinya yasamu a tsakiyarsu wadda batafi shekara uku xuwa hudu ba, duk ta goggoge jikinta duk jini wai mota CE ta kadeta kuma mai motar ya gudu
Cikeda bacin rai alhaji ibraheem yahau fada todan mai motar ya gudu saikubar qaramar yarinya tana xubarda jini? Wani daga cikin mutanan dake wurin yace alhji ba.asanta bafa bayar wannan anguwar bace bawanda yasanta
Wani mugun kallo alhjin ya watsa mishi tunda bakusantaba saiku barta ta mutu? Wai meyasaka wasu mutanen basudamu da rayuwar Dan.Adam ba ..
Baisaurari komaiba ya rungumi yarinyar cikwda tausayinta yanufi motarshi da ita batareda nuna wata tsanabko. Tsangwana yahayatare suka isa gurin motar shida driver driver yabudemishi maxaunin shi a baya yashiga yajasu suka nufi asibitin uduth
Da gaggawa aka karbeta aka shigard ita emagency ita kasancewarshi babban mutum awurin yasa aka karbesu hannu bibbiyu aka shigarda Ita. emagecy
.
👉 *Nasmy CE*.😍
_year.nutan arkilla lov u all_😘
[7:38AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*5 star’s✨✨ online writer’s association*👌
*written by*
_nasmatu Muhammad_
*9*
Bayan awa daya yarinya tadawo hayyacinta daganan kuma jinyarta ta dawo tsakanin hajya da alhaji hatta office yadaina fita ya tare asibiti har tsawan kwanaki uku ta warke sumul tadawo asalin beauty dinta sosai yarinyar tashiga xuciyar hajya da alhaji bayan ansallamesu suka wuce da ita gidansu
Yarinyace mai wayau da saurin shiga rai itace ta gayamusu sunanta saleenah
Tun daga wannan lokacin alhaji da hajiya suka rungumi saleenah ko kadan basuyi cigiya Dan Neman iyayen ta ba Dan a wannan lokacin sunkai maqura da son yaya satarsu ne kawai baxasu iyayuba ba, acewarsu saleenah kyauta CE ta musamman da Allah yayi musu
Suka dauki son duniya suka qwallafa mata tanada shekaru 7 ya dauketa yakaita Paris gur in qanwarshi datake aure acan, cantayi rayuwarta tayi karatu tundaga primary har Jami.ar ta a can tayi saidai sujemata visiting duk bayan sati biyu sai sunje ganinta har Allah yasa takammala sannan suka dawo da ita Nigeria wannan ne yasaka. Sam batasan wasu qa idodi ko al.adu na haisawa ba batada kunya ko kadan balle kuma tsoro abinda taso shi takeyi wannan ne yasa gabadaya tarbiyarta da mu.amalarta bayyi kamada na hausawa ko musulmi ba haka kuma Sam batasan tanemi Abu tarasa ba tun tana qarama duk abinda tace tanaso sai an nemoshi koda kuwa babushi a qasarnan sai an tabbatar tasameshi a 24 hours
Harxuwa wannan lokacin saleenah bata San asalin iyayenta ba bata taba sanin tanada wasu iyayen bayan dady da Momy ba
Aranar data dawo nigeria a ranar suka hadu da marwan wato king a airport suka hadu shikuma a lokacin suna jiran jirgi xaije new York karbo result dinshi
Ganin farko datayi mishi taji ya kwanta mata a rai Dan gaskiya king boy badai tsari ba ya hadu iyakar haduwa yakai namiji yanada kyau sosai ga abokiyar tafiya wato naira 😜
Saleenah bashirin yiwa king magana yarigata Dan shimadai yana ganinta yanemi nutsuwarshi ya rasa cikin mintunan dabasufi 20 ba sukayi na am da soyayyar junansu dady da Momy dasukaxo daukarta tagabatar musu da king a matsayin saurayinta ba ko kunya sunkuwa yaba da xabin yar.tasu suka karbeshi hannu biyu saida suka jirata ta gama magana dashi sukayi exchanging numbers sannan taxo suka tafi
Farin ciki fall xuciyarta dama can bata tabayin saurayiba Dan acewarta bataga Wanda yakwanta mataba sai yau a qasarta ta haihuwa
Soyayya CE mai qarfi tashiga tsakaninsu da shaquwa sosai suke San junansu
Saidai kash sundade da bata rawarsu da tsalle kasancewar su dukan ba kamun Kaine dasuba basuda cikakkiyar tarbiyya ta addinin is lama
Wannan ne yasaka suka biyewa giya ta soyayya da qurciya bayan iyaye sun tsayarda magana ansaka ranar bikin su watanni hudu masu xuwa suka kasa haqura da junansu tun suna yan rungume rungumensu huge kiss and romance hartakai takawo wata rana king ya kasa conroling kanshi akanta yabiyewa xuga irinta shedan yayi reaping dinta awani hotel dasuke xuwa shaqatawa 😭
👉 *Nasmy ce*😍
_yar mutan arkilla love you all_😘
[7:38AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*5 star’s✨✨ online writer’s association*👌
*written by*
_nasmatu Muhammad_
*10*
Ranar su saleenah ansha kuka har an gode Allah amma saboda tsananin son datakeyiwa king hakata karbi rarrashi da ban haquri da king yabita dasu duk da cewar shidinma kamar itane baitaba yin xinaba sai akanta
Tofa wannan haduwar ta xame musu tushen barna Dan tundaga wannan ranar barna tashiga wanxuwa a tsakaninsu duk sanda suka buqaci hakan (Allah kashiryemu kabamu iko mufi qarfin xuciyar mu)
*waye king?*
Marwan khamis shine asalin sunanshi Dane ga alhaji khamis da hajya ubaida wayanda sanannun masu kudi a unguwar federal housing dake Gidan Igwai kusan duk anguwar bawanda yakaisu arxiqi shiyasa marwan yakasance tamkar wani sarki a unguwarsu abinda yakeso shiyake yi haka a avokaninshi ma anan ne yasami sunan king 👑 Boy!
Wannan kenan
*Sakeenah fa?*
Yace ga malam abubakar Wanda akafi sani da mai datsi kasancewar baida wata sana.a sai sayarda rake malam abubakar da matarshi ummansu sakeenah. Sun shafe shekaru 8 da aure kuma duk shekara sai umma ta haihu sai dai duk abinda ta Haifa bayya kwana biyu a duniya sai Allah yakarbi kayanshi. Tun umma tana damuwa da sakarai ga abinda ta Haifa hartaxo ta daina
Awata haihuwane Allah ya axurtasu da yaya biyu kyawawan gaske kuma duka mata umma tasha kuka harta godewa Allah sosai yammatan suka shigaran umma fata kallesu saita fashe da kuka Abba kuwa kasa bacci yayi ganin halinda take ciki yadauro alwala ya shiga jera nafilfili yana gayawa Allah damuwar su
Abukamar wasa yara suka kwana uku a duniya wai aikuwa nan iyayen suka fara murna da farinciki har ranar suna taxo inda akasha biki yara sukaci sunan su *sakeenah da saleenah* bayan shekara uku umma takoma haifo yarta mace itama Allah yabarmusu Sarah tanada shekara daya umma tayi wani ciwo Wanda yakaisu har asibiti kwanaki biyar dafaruwar hakan umma tasami sauqi aka kawo musu takardar sallama tareda sanar mata likita nabuqatar ganinta a office dinshi akabawa Abba takardar magunguna itakuma taja hannun yaranta ta tafi layi sosai ta tarar a office din likitan ta tsaya tajira ga baby Sarah sai fitina take mata shi yasaka dalayinta yaxo xatashiga ganin likitan batako bi takan yaran ba tashiga gainin likita
Aikuwa kodata fito babu yan biyu babu alamarsu yasalam nandanan hankula suka tashi umma da Abba da sauran security na asibitin suka shiga Neman su amma INA sai can a bakin gate akaga sakeenah amma ita kadai tanata kuka ba saleenah .
👉 *Nasmy ce*😍
_yar mutan arkilla love you all_😘
[7:38AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*5 star’s✨✨ online writer’s association*👌
*written by*
_nasmatu Muhammad_
*11*
Nanfa suka qara rikicewa suka shiga nemanta kowane lungu da saqo na asibitin amma bbu ita harcikin gari da anguwanni babu inda ba.a nemi saleenah ba amma ba.a sameta ba, tundaga wannan time din saleenah tabar hannun iyayenta haka kuma tundaga nan umma bata sakeyin wani cikin ba haka tacigaba da renon babynta Sarah da yayarta sakeenah
..
Batan saleenah ya haddasa abubuwa dayawa ga iyalan na malam abu ciki kuwa harda damuwar da malam ya tsinci kanshi a ciki dashuda umma duk wata walwala da akeyi agidan takau damuwa ta maye gurbinta dominkuwa kowane dayansu daya kalli sakeenah ita kadai a tsakiyar gida saiyaji kuka ya qwace masa, haka suka kasance na lokaci mai tsayi suka dage wajan inganta rayuwar yarsu wadda a lokacin batada wayan gane komai
Sakeenah tasami kyakkyawar tarbiyya ta fuskar addini nutsatstsiyar yarinya CE mai tamadi ta boyon tarbiyyar da Allah yayi mata, kamun kan sakeenah ya xarce tunaninku domin Ita ko cikin gida batayarda da barin jikinta a sake ba, ba iya umma da abba kadaiba gaba daya mutanen unguwar suna alfahari da ita, malam abubakar talaka ne mai rufin asirin Allah baida wata qadara ko dukiya hatta Gidan dayake ciki gadonsa yaci ga iyayensa wayanda dukkansu Allah yayi musu rasuwa
Sana.ar rake shine sana.ar dayakeyi kuma yake tafiyarda iyalanshi da ita, wata ranar alhamis ne ciwon ciki ya tirniqe malam abu baji ba gani a rikice aka daukeshi sai asibitin special list, aka bashi gado nan ne aka rubuto musu magunguna da alluran da xai buqata, wayyo Allah sakeenah da umma sunshiga wani hali na rudani basuda komai ga mawuyacin halinda abba yake ciki, kuka sakeenah ta sakawa Norse dinda takawo musu takardar taxube qasa tana tafara roqonta Dan Allah anty ki taimaka mana kidubi halinda muke ciki wlh bamuda komai bamuda kowa saishi kitaimakemu Dan Allah
Pls help us idan abba ya mutu bamusan yaxamuyi ba idan yatashi xamu biyaku kudin tayi folding hannayenta 👏 sai kuka take abin tausayi, qwalla ta ciko idon Norse din ta matsesu sannanta dago sakeenah tace kiyi haquri qanwata wlh likitan dake nan yanxu bashida imani ko kadan ba musulmi bane gashi nikuma banida kudin balle inbaku ga abbanku yana cikin wani hali taimakon gaggawa yake buqata duk asibitin nan Dr.deeny ne kadai xai iya taimaka muku gashi kuma bayya nan amma bari inkira muku shi ta fada tana daddana wayarta ga alama numbar take nema
hellow good evening sir! Banji abinda yace mataba sai tace yes sir tadan saurara kafin tadora dacewa yah there is some man here sis he need an Emagency care sir but actually they don’t have many sir they ar. ……baibari taqarasaba yakatseta da wata maganar da banji meyace ba saidai ita danaji cikin xaquwa tanacewa OK sir thank you sir
Takashe wayar tana kallon umma da sakeenah tace don’t worry ma maitaimakon talakawan yana xuwa
Dadi sosai sukaji dukda suna cikin tashin hankali
👉 *Nasmy CE*😍
Yar mutan Arkilla love you all😘
[7:38AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*5 star’s✨✨ online writer’s association*👌
*written by*
_nasmatu Muhammad_
*12*
*this page it’s urs my apple, Nadis u also my best friend thanks for ur love an consent* 😍 *keep smiling budurwar mu*😘
.
..
Mintuna sha biyarne suka sadashi da asibitin kaitsaye Emagency word yanufa saidai kash yana Dora qafarshi a barandar, Norse dinda ke kulada abba tafito dagudu sukayi kicibis da Dr. Saida tadan rusuna ta gaiaheshi su sakeena da umma sukayo gunta a rikice bakina rawa suke tambayar wane hali yake ciki yanxin? Sosai suka bata tausayi ta kallesu sannan ta tausasa murya saidaifa kuyi haquri Wanda kuka kawo Allah yayimasa rasuwa
.
*damn!!!*
Innalillahi wa inna ilaihi raji,un kalmiminda suka cigaba da fita kenan daga bakunan umma da skeenah, baya2 tafaraja tana girgixa kai jitake kamar mafarki takeyi data godewa Wanda xai tasheta, ya salam! Saida taji ta jinginu da bango sannan ta sulale ta gurfana akan guiwoyinta tadaga kai ta kalli sama saikuma tafashe da wani irin matsanancin kuka ya Allah shikenan yaukam munrasa baba mun rasa gatanmu ya Allah kadauke mana baba Allah Kaine masani bay an shi bamuda kowa sai kai Allah kaxame mana gata ya Allah kajinqan baba da rahmarka Allah kasaka aljanna taxamo makomarsa ameen shine abinda umma ta iya furtawa a lokacin Dan a take qwaqwalwarta da tunanita suka tsaya jinin jikinta ne kawai baidaina aiki ba,
Sosai maganganun yarinyar suka shigeshi farin glashin idonshi ya xare yabita da kallo in a short time tausayin yarinyar yadaki xukiyarsa in a few minits yasaka akakai gawar abba da su umma gida dashi akakai mamacin gidanshi na gaskiya sannan yashigo Gidan yayiwa umma gaisuwa sannan yatafi,
Bayan kwanaki hudu da rasuwar, su umma har sunfara shiga gararin Rayuwa na rashin abinci ga quncin rashin baba kullum sabo yake dawomusu suna xaune a Dan tsakar gidansu wani yaro yayi sallama yace wai wanine a qofar gida yanaso yayi
magana da umma tsoro qarara a fuskokin su umma ce tayi qarfin halin cewa kace yashigo daga ciki
Sosai sukayi mamakin ganin Dr. Deeny bayan sun gaisa yaqara yimusa ya haqurin rashinda akayi ? Suka amsa sayayi musu sallama xai tafi yadauko kudi masu yawa ya ajiyewa umma yace gashinan yasan xasu buqaci wani abu, umma tayita godiya bayan fitarshi yara suka fara shigo musu da kayan abinci buhun shinkafa , katon katon na spaghetti da indomie , jarkan mangyada da manja, mayuksn shafawa da sabulai ma wanki dana wanka , ga dan qaramin kit na kayan make, up musamman aka hadashi sbd sakeenah
Yara sukace wsi inji wanda yafita daga nan yanxu
Har kuka umma tayi sbd murna da farin ciki taqara yuno kalaman Norse dinnan ta asibita akan Dr. Deeny saita gano kuma taqara yarda da cewa taimako halinsa ne da kowa ya sanshi dashi, sakeenah tace alhamdllah! Godiya ta tsbbata gareka unangijinmu kaine wanda yaturo wannan nawan naka garemu domin tabbatar da sunanka na( maijinksi ga bayinsa)
.
Tundaga wannan lokacin duk bayan sati uku sai yaje gidan dakayan abinci Dana marmari niqi niqi sosai umma da kaeena suka saba dashi hakama beby sarah tasaba dashi sosai itace abokiyar firarshi wadda Lokacin ss1 a secondary sakina kuwa ta kammala shine yadage saitayi karatu yanema mata gurbin karatu a c.o. e inda take samun kulawa daga qanwarshi naxeefa wadda kusan sa, oin junane itada sakeenah, suka xama qawaye na qud da qud dukkan su a level 1 suke since defartment , dayake ayanxu xumuncine mai qarfi ya qullu tsakanin umman deeny da umman sakeenah kowannensu yakan xiyarci wani lokaci xuwa lokaci tun umma na mamakin irin kulawarda deeny keyi dasu hartaxo ta daina tadaukeshi tamkar danda ta haifa da cikinta shima haka domin irin masu kudinnan ne da basudauki abin duniya abakin komai ba wannan kenan
*waye Dr, deeny?*
👉 *Nasmy ce*😍
Yar. Mutan arkilla love you all 😘
[7:38AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*5 star’s✨✨ online writer’s association*👌
*written by*
_nasmatu Muhammad_
*13*
*I dedicated this page to all my fans thanks for the true love that u showing me, i apreciat that i am the one that u guys are sporting much love to u all my fans*😘😘😘
*xahradeen usman*
Shine cikakken sunan shi shi dans gs allahi usman jega haifaffen jihar sokoto dan qasa maikishin addinshi deeny mutum ne mai tsaninin so ga addinin ialama yana qaunar mai riqo dashi yana qoqari wajan taimakon bayin allah marasa hali iyaye da yan, uwa nagari alfahari suke dashi ko ina kaji taimako sakaji ance Dr, deeny qwararren likitane a asibitin daji wato special list sokoto a asibitin har wani suna sukemishi wai (rijiyar musulmin Allah) yakuwa amsa sunan dan duk wani mara hali yaxo asibitin deeny ke karbarsa ya share masa kukansa shikadai ne namiji ga alhaji usman da hajya gado sai qanwarshi naxeefa subiyu ne agurin iyayensu kusan halinsu daya da iyayen nasu na taimakon naqasa dasu kuma cikin ikon Allah arxiqinsu kullum qarayi sama yake kowacce safiya dukiyar su habaka takeyi sakeenah da qanwar deeny naxeefa jininsu ya hadu sosai kusan ko kaya ta dinka saita dinkawa sakeenah irinsu tanasonta sosai fiyeda qima kyawawan halaye da dabi, unta na burgeta, hakama a bangaren dr, deeny sosai yakamu da son sakeena tsawon watanni yana jinyar sonta axuciyarshi kyan tarbiyya da kamun kanta su sukafi fixgarshi xuwa kogin qaunarta yayi imanin ta banbanta da sauran matasan yan mata na wannan xamanin kullim wutar son sakeena qara ruruwa take a xuciyarshi , yayiwa rayuwarshi alqawarin tunkarar sakeena da batu na soyayyarshi garet a ranar murmar xagayowar shekarar haihuwarta wato (birthey perty) da suke shirinyimata. a sati biyu masu xuwa
*cigaban lbr*
Taku tayi daga jikin motarta xuwa inda dadyn yake yana kallonta cikeds so da qaunar yar lelen yar, tasu
Tana isa gareshi ta xube a jikinshi cikeda shagwaba welcome home dady we miss u a lot, yaqara fadada murmushinshi. Yakai hannun shi ya shafi kanta i miss u too my angel, fatandai nasameku lfy lfy qlau dady na, mushiga daga ciki ko haka suka. Shiga gidan momy tana bayansu xuciyarta fall farin ciki baqaramin SO sukeyiwa saleenah ba ixuwa yanxu jinta suke tamkar jinin su, kods wasa basu taba sanarda cewa basune asalin iyayenta ba, haka itama tana mutuqar qaunar iyayenta. A ranar sunsha hira da dady kafun lokacin bacci
Washe gari
Sanye take da riga da wando irin na robar nan masubin jiki red colour, tana tafiyarnan tata mai raba maxa da imaninsu tafiya take tana wata rangwada tana juya gabobin jikinta kai tsaye tashiga retuarant din saleenah ce kannan nata yasha attachment, idonta naneda wani sun glass kyawun nan nata 6aqara bayyanna babu namijin daya isa ya kalle ta sau daya ya dauke idonshi, *Dadin kowa restaurant* naga an rubuta a qofar gurinda ta shiga bayan tayi Perkin a compaund din wajan shigarta da mintina uku wata narkekiyar mota tayi Perkin awurin dr. Deeny ne yafito daga cikinta yana duba agogon hannun shi, yanufi qofar shiga restaurant din kyakkyawa kuma tsayayyen namiji deeny yana shiga hankula suka dawo kanshi yan matan dake wajan suka hau nunashu da baki suns qus. Qus qus, hatta qamshin turarenshi dabanne
Yana xama waiter yaxo yallabai barkada xuwa mexa, a kawo maka? Cofee yabashi amsa a taqaice waitern yajuya sauri shiko ya dsuko wayarshi yana lallatsa waya
Ahaka king yashigo wurin yasha gayu yayi kyau sosai tsalle saleenh tayi ta rungume king tana fadin oh my king i really miss u , abinda yayi sanadiyyar dago kan deeny kenan yaga mace rungume ds namiji saidai bayanta kawai yagani sai fuskar king daga kallo daya yadauke kanshi sannan yamiqe ya canja gurin xama inda ya juyawa inda suke baya yatsani ganin mace da namiji a irin wannan yanayin koda kuwa ba musulmi bane ya tsani makusanta ga alfasha balle kuma karuwai danshi a idonshi koma wacce ce ta aikats hakan kallon karuwa xayyi mata musamman ma inyayi duba ga kayanda ke jikinta , qara rumtse idonshi yayi tamau yana jin xafin abinda idonshi ya gane masa ! Saiyaji yaqara tsanar king dan shikam ya shaids fuskarshi wannan ne da sakeenah ta mara a waccan ranar ranshi a bace ya shanye cofee dinda aka kawo masa ya biya kudin yafita bai ko waigi gefej da suke ba, yashige motarshi ya figeta xuciyarshi nata la, antar king shida wadda suke tare duk da baiga asalin fuskarta ba
*tofa*🙄
👉 *Nasmy ce* 😍
Yar mutan arkilla love all 😘
[7:38AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*5 star’s✨✨ online writer’s association*👌
*written by*
_nasmatu Muhammad_
*14*
*2 weeks latter*
Driver din gidansu dr . ne ya ajiyesu sakeenah da naxeefa a qofar gidansu ba niqaf a fuskarta saidai xumblelen hijabinta har qasa naxeefa na sanyeda wata areabian gown baqa mai adan fararen stones tayi kyau sosai suka shoga gidan da sallamarsu umma ta amsa daga dakinta tana fitowa baby sarah kuwa uban tsalle tadako daga dakin oyoyo anties dina tundaxu nake jira naqagu baku dawo ba, kaiysu ina cikin farin ciki ina dinkunan mu ? Wata muguwar harara sakeenah ta jefa mata dariya ta saka dan tasan yau xuciyar yayar tata a kusa take abu kadan take jira ta fashe da kuka
Dan itafa. bikin. Birthday dinnan dole aka mata babu san ranta a ciki dak aikin maxeefa da. yaya deeny ne saiwani gyara da akemata kamarna amarci anyo mata salon ga hadadden qunshin da aka tsantsaro mata sai wani nan2 ake da ita yanxunma daga gun lalle suka wuce karban dinki
A dakint suka yada xango hijabinta tafara cirewa wow! Masha Allah anty na kijganki kuwa,,,,,? Baby sarah ce mai maganar Cike da doki wlh sis kin hadu yasalam tafada tana shafa qunshin qararta naxeefa dai ba abinda take sai dariya dantaga xa, a qurewa qawarta
Umma ce tashigo dakin da sallama takalli yar, tata. Tafahimci halin damuwar da take ciki sannan. Tajuya ga baby anya sarah yayar taki kikewa shaqiyanci haka to a kull dknki wlh qyalemin yarinya
Taxauna gefen gadon tana cewa haba mana khairi na miye haka meya kawo duka wannan. Damuwar?
Haba khairina shinyanxu baxaki gode da soyayya da gatan da wannan yaron yake nuna mana ba, a ah a ah karmuyi haka dake kiyi tunani wannan bikin dasuka shirya miki tsatsan gata ne da kulawa sukayi miki karki juyawa alkhairi baya kanji yarinyata.
Jikinta yayi sanyi sosai Kuma ta fahimci komai Allah sarki wani irin tausayin yayanta ne tajiya mamayeta Dan tunda satin ya soma suka fara rigima ita a dole baxa.AYI bidi.a da ita ba,
Amma data tuna dalilinta saitaqara jin tsanar bikin ledarda Ke hannun naxeefa ta fuxgo taxaxxage Kayan dasuka karbo dinki ne idonta file tam da qwalla tadaga gown din maikamada wedding gown tace kidubafa umma wai wannan xansaka sai head tied bako gyale balle hijabi ta qarashe maganar tana share hawayen dasuka bijiro mata,
Maganar ta so tabawa umma dariya amma saita dake dantasan halin yar.tata Sam bata lamunci ko da tsakar gidane ta xauna ba hijabi ba, oh ya rabbi haka umma tayita aikin rarrashi hartashawo kan khairin ta, sukakam su naxeefa dariya CE tasu sai tsokanarta suke
Misalin qarfe biyar na yammacin a happy airlan, dake unguwar Arkilla babban hell dinda ya qawatu yaji tsari na decorations akayi usun red and White bloom2 Aka rubuta happy birthday sakeenah manyan mutane ne maxa da mata suka cika wurin kowa da abinda yake. Can kuwa gurin xaman masu bikin an ajiye wani tiqeqen cake yasha ado da sunan sakeenah sai daukan ido yake ankammala komai iyayen bikin kawai ake jiran isowar su
👉 *Nasmy ce* 😍
Yar mutan arkilla love you all 😘
[7:38AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*5 star’s✨✨ online writer’s association*👌
*written by*
_nasmatu Muhammad_
*15*
*05:15*
Umma da naxeefa da wasu cos mate dintane suka sakata agaba kowa yagama shirinshi itama an tsantsara mata kwalli abinka da ba sabanba lokaci daya ta rikide tadawo kamar yar,tsanar da akayita da madara fans their is no word’s that can explain how beautiful she b, oh my god sakeeanh ta gama haduwa saidai fa tana saka gown dinnan taxana a dressing mirro tafara kuka ita wlh ba, xata fita ahakaba tun umma na rarrashinta har tagaji tadawo fada ammau atafau sakeenah taqi tashi su tafi sai kuka take ga yaya deeny na jiransu a mota
Abinya mutuqar bawa umma mamaki dan bata taba yiwa sakeenah magana akan abu takafe ba, dole ta fita tabarsu bayan tacewa naxeefa taje ta sanarwa deenyn abinda tace
Sauran qawayen na naxeefa ma binta sukayi abaya wasu najin haushinta wasu kuma tana burgesu baby sarah data cika da xumudin xuwa Patty jitake kamar ta rufe yayarta da duka (oh su xeesah ajalin biki lolx)
Itakadai adakin xuciyarta na mata saqe saqe yanxu kinji dadi sakeenah ? Kinbatawa umman ki rai yaya deeny haka shin aganinki kin kyauta kenan? Ah ah akanme kike nema kixama butulu ne sakeenah yaya deeny nefa mutumin daki k so fiyeda komai mutumin da yaxama hinshiqi ga rayuwar ku
Wasu xafafan hawaye ne suka xubo mata gaskiya ban kyautaba taqara nanatawa a xuciyar ta, sannan ta koma kallon madubin dake gabanta yasalm tafada a fili itada bata tabayin kwalliyar da tafi ta shafawa fuskarta powder ba, wai yau itace haka ita kanta tasan tayi masifar kyau ga wadataccen baqin gashin kanta yasha gyara an bajeshi a gadon bayanta, taya xan iya fita haka? Nooooo ta girgixakai kayi haquri yayana i can’t
da sallama deeny ya tura qofar dakin nata dakinda bai taba shigaba tunda yake xuwa gidan, subuhanallah! Kalamardata fara subuce mishi kenan kafin ya dorada tsarki ya tabbata ga maqagin wannan halittar, yasan sakeenah ta hadu tunba yau ba saidai kyawunta na yau mai firgitarwa ne, ga surar da allah yayi mata
Madalla dake da kike boye wannan halittar, sai yaji yana yabonta data bijirewa fita a haka wani ya gane masa wannan surar, wani mahaukacin kishinta ne ya turniqe shi lokaci daya. Inaaaaa nima baxan barta ta fita a haka ba, duk a xuci yake yin wayannan maganganun, qanwata yafada da wata kasalalliyar murya data disashe dawani irin sauri ta juyo wayyo Allah ido waje. take kallon shi kafin ta maida kallon ga jikin ta
👉 *Nasmy ce*😍
Yar mutan arklla love you all 😘
[7:38AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*5 star’s✨✨ online writer’s association*👌
*written by*
_nasmatu Muhammad_
*16*
Ya rabbi abinda tace kenan data kalli kanta dube dube tahauyi koxata samu abinda xa rufawa jikinta amma babukomai kisada ita wayyo umma tafada tana xaxxare ido kaman xatayi kuka yana tsaye a inda yake baishigoba baikomaba abinda yanayin da tashigane yayi mutiqar burgeshi nice one,
Qanwata yasake fadar sunan kamar mai rada innalillahi wannan karon muryar yayan nata ta tabo xuciyarta baxaki wurin patty ba? Haka kikace ko? Tayi shiru Dan baxata iya cemishi eh ba, answer me sakeenah mu wuce kawai baxaki ba?
Jikinta yai Sanyi kanta na sunkuye tana murxa kyawawan yatsun hannunta, deeny yai murmuahi a xuciyarshi yace kece sakeenah kece matarda nake mafarkin aure kin cike sharudan 100%
Yadan motsa qofar kamar xai fita dasauri ta miqe bakinta na rawa rakira shi yaya yanayinda yaji muryarta ne tilasta mishi kallon fuskarta wohoho hawaye ne jagab a fuskarta saidai hakan bai boye tsabar kyan datayiba wani irin hali Derby ya tsinxmci kanshi a ciki
Yaya nifa ba cewa nayi banna xuwa ba wlh yaya kayanne kawai nakeji baxan iya tafiya dasuba ta qarashe da kuka mai Dan sauti OK it’s OK sis pls stop craying
Bayan hijabai kinada mayafai ? I mean manyan gyaluluwa inada mana ai kaima kasha sayamin kawai bana sakawa ne OK to bari in dauko miki yanufi wardrobe dinta harya kusa isa ta tuna da under wears dinta data xuba su daxu tanajiran wuta taxo ta goge su, ai batamasan ta isa gabanahiba nooo yaya bari in dauko dakaina kallon mamaki yabita dashi ganin yanda tasha gabanshi kamar such gogi juna amma Sam bata damuba Dan batama sani ba,.
Baice komaiba ya Jada baya yakoma a qofar dakin Dan ya tabbatar da akwai abinda bataso yagani kisameni a mota yayi waje xuciyarshi fall da farin ciki dayan bangare kuma. Yana rayawa aranshi yau xai gabatarda kanshi da soyayyarahi gareta
*06:00pm*
Babban dakin taron ya kacame da tafi da sowa a lokacinda deeny da sakeenah suka shiga gurin jikake wow , wasu suce oh God, wasu Masha Allah sauran suna fadin perpect march
..
M.c yadaga speaker ya fara magana akan abinda yatarasu wajan tareda gabatrda uwar bikin wato sakeenah dama can idon kowa akanta suke itakuwa sai noqe kai takeyi dukda babban mayafinda ta saka jinta take kamar bata saka komaiba
Cake din aka fara gabatar mata tayanka aka shiga reramata waqar birthday kamar yanda akeyi a aldar bikin haka tayi tayanko cake din amma ciki mutum ukunda suke kusa da ita tarasa Wanda xata sakawa cake din a baki tafara kallonsu daya bayan daya
*yaya deeny* shine Daf da ita tagefen dama. Sai
*naxeefa* wadda ke gefen hagunta kusada ita kuma baby Sarah CE yar.uwa daya datakeda ita a duniya
*to wai waxata fara bawa cake dinnan?* kutaimaketa da shawara fans sainaji daga gareku *readers ur wish is my command*👌.
👉 *Nasmy CE*😍
Yar mutan Arkilla love you all 😘
[7:38AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*5 star’s✨✨ online writer’s association*👌
*written by*
_nasmatu Muhammad_
*17*
Kidai yi tunani dakyau sakeena karkiyiwa bawan Allah nan haka kisani indai halacci xakiyi to bawanda yadace da shi sai yayanki mutumin daya riqe miki matsayin wa, dakuma ubu, kirane da shawara xuciyar ta keyima shirutayi riqeda cake din tabbas yaya shi yafi cancanta da cake dinnan saidai tayaya xata iya bashi abu abaki ? Meyasa baxaki iyaba? Mutuminda kike so fiyeda komai ? Dahaka kike tunani da burin aurenahi? Tayaya? Tambayoyine xuciyarta take jero mata, da kakkausar murya
Wurin yayi. Tsit! Kowa itayake kallo
Ganinayi ta lumshe idonta tajuya ta fuskanci deeny idonta a rufe tadaga hannunta xuwa bakinshi hannun har rawa yake , wani irin dadi ne ya lullube Dr. Shima baisan sanda ya lumahe nashi idon ba tareda bude baki yana jiranta
Wohoho. Tafi da sowa ne suka kaure wurin yayinda hañnunta yakai bakinshi Masu hotuna sukafara dauka Masu video camera ma ba.a barsu a bayaba sun burge kowa a gurin m.c yafara kururuwa yana kodasu what a beautiful style is that .
Dr. Kuwa dadine sosai ya lillibeshi Jiyake kamar su tabbata a haka gaskiya deeny yayi nisa a soyayyar sakeenah ayau kuma yaqara. Xurfafa yakasa dauke idonshi akanta bataba sanin kyan sakeenah yakai haka ba. Sam bai taba ganinta ba hijabi ba
Hakadai bikin yacigaba da gudana sai around 9, suka watse kowa Yakama gabanshi naxeefa da qawayenta su xasu sauke baby Sarah a gida deeny ne yabada wannan umarnin Dan shixai kai sakeenah dakanshi yake driving itakuma tana xaune a gefenshi ahankali yake tuqin kamar bayason tafiya inda itakuma take satar kallonshi ta gefen ido, aranta take rayawa gaskiya yaya deeny ya hadu bata gagiya da kallonshi baremma yau dayi uban ado dakaya na alfarma haka take ganin shi kamar Dan sarki
*sakeenah* yakira sunanta da wata sirariyar murya wadda shikanshi baisan yanada ita ba,
Ahankali ta dagokanta batareda ta amsashiba shima ita yake kallo haduwar qwayar idonsu ta haifar musu da wani irin shock ! Sakeenah tayi hanxarin yi qasa da kanta tana roqon Allah axuciyarta akan ya mallaka mata deeny Dan amatakin datake na sonshi bamakawa. Mutuwa xatayi idan tarasa shi
Gangarawa yayi gefen hanyar dai2 qofar gidansu sakeenah yayi parking saida yakashe motar sannan yajuyo ya fuskance ta yaqara kiran sunan nata kamar maiyin rada haryanxu kanta na qasa saidai wannan karon ta amsa masa saidai bata dago kanta ba, dukda talura da akwai abinda yake son gaya mata, gabanta ne yahau dukan uku uku tana saurarenshi
Saida ya raunana murya kafin yafara magana cikin wata narkakkiyar murya
Nagama magana dakowa sakeenah munxauna da umma da mama(mahaifiyarshi) mungama magana har an sanarda abban mu, yanxu komai yarage tsakaninmu qanwata amincewa ki nake buqata Dan Allah karki watsan qasa a ido kanji? Yaqarashe maganar kamar yayi kuka , bata taba ganinshi a irin wannan yanayin ba yabata tausayi matuqa saidai har yanxu bata gane inda xancen nashi yanufa ba,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,, ,,,
👉 *Nasmy CE*😍
Yar mutan Arkilla love you all 😘
[7:38AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*5 star’s✨✨ online writer’s association*👌
*written by*
_nasmatu Muhammad_
*18*
Dago kai tayi tana kallonshi cikeda qarin bayani murmushinnan nashi yasakarmata nasan baxaki ganeba sbd kedin yar fari CE yafada cikeda tsokana hadda kanne ido, aiko yatsokano ta nan tafara cinno dan qaramin bakinta. tana murgudashi Allah yaya kafiya tsokana ni tafiyama xanyi tajuya xata bude qofar yayi saurin danna lock , dasauri tajuyo saidai kafintayi magana yarigata *ina sonki* shi ne abunda yafurta mata kai tsaye, take jikinta yayi sanyi lis takasa koda motsawa daga inda take, a xuciyarta kuwa cewa take wannan wane irin mafarki ne mai dadi? Dan bataji axahiri Dr.deeny xai furta mata haka, saidai kuma tasan ba bacci takeba. Toko dai kunnenta be yaji badaidai ba? Sbd kwadaituwar ta ga soyayyar tashi?
Shine yakatseta da
Yadora da cewa eh ina qaunarki sakeenah tunranarda na Dora idona akanki naji kece xabina nayaba da halayya da tarbiyya irin taki qanwata INA sonki!
Wani irin dadine ya xiyarci xuciyarta wayyo Allah ina xansaka kaina jitake kamar tayi tsalle takasa boye farin cikinta wadataccen murmushi ne lullube da fuskarta takasa dago kanta balle ta bashi amsar dayake buqata
Lurada halinda take cikine yasakashi bude lock dinda yasakawa motar yasan sakeeanah yarinya CE mai tsananin kunya wadda yasan baxata iya cewa tana sonshi kaitsaye ba, amma yanada yaqinin xatasoshi Dan yaga alamun Nasara a fuskarta ta
Ai kuwa kamar mai jira ta falle qofar motar tafita dagudu yabi. Bayanta da kallo yana qarayin nutso a soyayyar sakeenah wani irin dadi yakeji yaujinshi yake kamar yasauke wasu nannauyan kaya daya Dade dauke dasu
Itako tana shiga Gidan bata saurari kowa ba kodakin umma bata biyaba kaitsaye dakinta ta nufa, baby Sarah na xaune a bakin gado tana rage Kayan jikinta , tabi sakeenah da kallon mamaki Dan yanda tafado dakin ko sallama babu tafada kan gado sai juyi take tana qyalqyala dariya tadauki filo tarungumeshi wani irin dadi takeji Wanda bata taba jin kwatan kwacinshi ba
Saida tadan harareta sannan tace wayaga su sabon shiga wanan duk murnar birthday din ne? Hmmm shine kike wani babbasarwa kaman bakyaso tashi xaune tayi tarungume Sarah wayyo baby mutuwa xanyi dadi xai kasheni
Baby yaya ne yace yana sona wani irin juyi Sara tayi sister da gaske? Wlh kuwa yar.uwa farin ciki ya lullube Sarah taqara qanqameta natayaki murna yar.uwa samun yaya a matsayin miji abin faharine basusanda shigowarta ba magarta kawai sukaji akansu tana cewa alhmdllh tunda kema kinaso dama abinda muke jiran Ji kenan, umma CE mai maganar kunya ta lullube ta taduqunqune kanta ajikin baby tana dariya ni kam nakasa tantance Wanda yafi farin ciki tsakaninta da deeny
Umma ta girgixa kai tafice itamadai xuciyarta cikeda farin ciki. Wayar sakeenah tayi qara tadauka taga yayanta kamar yanda tayi saving , wani baqon al. Amari ya risketa kallon wayar tatsaya yi harta yanke kiran yakoma shigowa daurewa tayi ta daga dasallama muryarnan tata mai dadi da sanyi tadaki kunnenshi, lumshe ido yayi sannan ya budesu cikeda so da qauna yafara mata magana kalamaine naso da qauna yashiga jero mata da irin dadewar dayayi yana fama da dafin son ta, dadi kamar ya kasheta adaya bangarekuma manakin yayan nata take dama ya iya soyayya haka? Yasalm! Sun share awa daya suna waya saidai itakam daga murmushi sai eh ko a ah, wani sa.in kuma tace hakane
Kwanci tashi ba wuya a gurin Allah yau sati uku kenan da qulluwar soyayyar deeny da sakeenah, shaquwa ce mai tsanani tashiga tsakaninsu ga wata uwar soyayya dasuke xubawa tun yanayi shi kadai har itama yakoya mata kowani lokaci suna nane da waya, dukda kullum saiyaje Gidan , yayi nasarar koyarda ita abubuwa dayawa a soyayya sosai suke tattali da tarairayar junan su, hartakai manya sunshigo maganar anbiya kudin aure da sadaki labarin soyayyar yabaxu koina a danginsu
Mamanshi kuwa tafi kowa farinciki Dan baqaramin so takewa sakeenah ba, naxeefa kuwa jitake kamar duk tafisu murna
yaune aka kawo lefe kuma aka saka rana mako. biyu Masu xuwa. Fans baxan iya xayyane muku adadin Kayan lefen da akama dakeenah ba sbd kyawu da yawansu just image, sai shiye2 ake Araina nace wannan gaggawar har ina😜
Su baby Sarah Kam sai xumudi ake. ( kamar yan group din nasmat sunji biki lol)
*5 days latter*
Shirye2 sun kankama akowane bangare na amarya Dana ango, amaryar kuwa tasha gyara kamar yanda al.ada ta tanada
Ana sauran sati daya da bikin aka fara gudanarda event’s kala kala wasukam ni banmasan sunansuba haka nadinga Diban yan group dina muna kwaso gara, su sis Hawwa Asiya Nadis Zeesah harda extra bag suke tafiya Dan xubo Kayan dadi😋 ,
Aranar assabar din qarshen makon kuma aka daura aure qarfe goma na safe, taro yayi taro sai taya ango murna akeyi inda shikuma hankalinshi nakan amaryarsa wadda rabonshi da ita tunjiya yayita kiran wayarta a rufe take abun baimishi dadiba haka ya daure yabi sahun abolkan nashi Dan komawa gida bayan an daura aure
Bashike driving ba wani abokinshine Mahmud sunbaro anguwarsu sakeebah sun hau babban titi wato bypass yana bayan motar abokananshi sun sakashi agaba sai tsokanar sa suke, dai dai hotel din giginya , kamar ance ya juya idonsa sukayi masa mummunan ganinda yakusa ya fixge numfashin sa,
Innalillahi wa,inna,ilahi,raji,una
Inna,lillahi,wa,inna,ilaihi,raji,una
Kalmardaya dinga nanatawa kenan, hannunsa yasa ya dafe kanshi dake baraxanar tarwatsewa kafun kace me yawun bakinshi sun qafe, jiyayi kansa yafara juyawa
Dasauri najuya Dan ganewa idona me deeny yagani yatashi hankalinshi haka???
Yasalam! Fans kunga abinda deeny yagani kuwa ……………….. .?
👉 *Nasmy CE*😍
Yar.mutan Arkilla love you all😘
[7:38AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*5 star’s✨✨ online writer’s association*👌
*written by*
_nasmatu Muhammad_
*20*
Subhanalillah hasbanallahu wa ni,ima wakil ni,imal maula wa ni,imal Naseer! My fans nimadai baqaramin tashin hankali da rudani nashigaba a lokacinda idona suka sauka akan abinda deeny yayi toxali dashi Dan nasan matsalakam anriga an sameta natabbatar akan wannan lamarin baxai taba saurarar kowa ba balle na fahimtar dashi,
Saleenah ya hango da sababbar shigarta Riga da wandone baqaqe sun kama jikinta sosai kannan yasha attachment as usual, tana riqeda hannun king suna fitowa daga hotel sunnufi wata mota. Saidariya suke ga dukkan alamu suna cikin farin ciki, shikuwa Dr,deeny sakeenah idonsa suka gane mishi fans ba wai deeny ba nikaina nasmat haryanxu banga wani abu daxa,a iya kira banbanci tsakanin sakeenah da saleenah ba dasuka kai wajan motarda xasu shiga saida suka rungume junansu tsam wata qara Dr yasaki da qarfi wadda ta tilastawa Mahmud taka birki da qarfi, noooo yafada a tsawace baxai yuwaba baxai taba yuwaba yaqara kallon inda yagangu saiyaga wayam harsun tayarda motar suntafi gaba dayan abokananshi. Shi suke kallo Dr lfyrka kuwa nasir ne yamishi wannan tambayar yadago rinannun idanunshi yakallesu saidai yakasa cewa komai jiyake kamar xuciyarshi xatayi bindiga ta fito waje kansa kuma Sara yakeyi kamar xai tarwate
Kuje xan sameku a Gidan baijira amsarsu ba ya fice daga motar suka bishi da kallon mamaki kafun suka tayarda motar suka tafi
.Dan acaba yatara yahau bayan yagaya mishi inda xai kaishi kallo daya xakayi mishi ka tabbatar yana cikin tashin hankali daidai qofar Gidan aka ajiyeshi gida kuwa harya fara cika da baqi yan wunin biki,
Wayarta yaqara gwada kira cikin qunan rai da takaicinta, still switched, up hannu yasaka yacire hularda ke kanshi gumine keta tsiyaya daga kanshu xuwa jikinshi yarabbi!
Qifar Gidan yatinkara kamar yashiga kuma yakasa kada kai yayi yajuya baikira kowa Dan adaukeshi ba, Dan acaba yakoma hawa agidan nasuma bayyarda ya hada ido da kowa ba, taqofar baya yashiga Gidan kaitsaye dakinshi ya nufa makeken hoton tane yamishi maraba a dakin photon da aka daukesu wajan birthday patty dinta tana bashi cake a baki sunyi kyau matuqa dukkansu suna lumsheda ido, photon window side ne yaxauna awurin tamkar sune atsaye .
Wani irin qololon baqinciki ne ya taso mishi yafixgo photon ya nanashi da qasa jikake tasssssss wata irin tsana da qyamar sakeenah ne suka dirar masa jiyake kamar yasaketa saki uku kafin taxi mishi amatsayin mata , saidai yasan aikata hakan xai iya hadashi da fushin iyayenshi , yasan kodaya sanar musu da laifinta baxasu taba gasgatashiba kamaryanda shima da ace wanine ya gayamishi baxai taba yardaba koda kuwa mahaifinshi ne
Xubewa yayi agado photon sakeenah yakegani rungume da wani a idonshi
.
Oh god
Sakeenah Y
Meyasa kika xama haka
Ashe dama ke fasiqace bansani ba
Nayi nadamar saninki arayuwa
Natsaneki fiyeda yanda natsani mutuwata
Kin cuceni sakeenah
Allah ya,isa akan yardar dakikasaka nayi Dake
Kin cuci muslumci
Kin cuci ummanki
Kin cuci duk Wanda ya yarda dake tahanyar munafukar fuskar dakike nunawa
I het u sakeenah natsaneki
Ahankali hawaye suka farabin kuncinshi………abin tausayi
👉 *,Nasmy CE*😍
Yar mutan Arkilla love you all 😘
[7:39AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*5 star’s✨✨ online writer’s association*👌
*written by*
_nasmatu Muhammad_
*21*
Kuka yahuyi sosai saidayayi mai isarsa sannan yashiga toilet yasarwa kansa ruwa koxai sami sassauci ga abind yakeji anyama xai rayu kuwa? Tambayar dayayiwa xuciyarshi kenan wasu hawayenne masu xafi suka koma surnano masa meyasa kika kasance kaha sakeenah tayaki ke amfani da fuska biyu? Meyasaka kika raina hankalin mutane kika saka kowa ya yarda ke nutsatstsiya ce mai kamun kai mai riqon addini? Kika jefa so da qaunarki axuciyata sakeenah meki ka nema kika rasa a tayuwarki wanda ban miki ba? Sai qara fashewa da kuka mai tsanani koda yafito wankan jikinshi har qyarma yake saboda wani irin sanyi dayakeji ga jiri dayake dibarshi daqyar da bin bango ya lalubi gado ya kwanta idanuwanshi har wani xogi suke akan kuka
Blanket biyu yarufa amma bai dainajin sanyiba
Sakeenah kuwa baiwar Allah tanacan cikin hayaniyar biki amma hankalinta na kanshi sai wuraren la.asar tasace jiki daga sallah ta lahe a kan gadonta ta lalubo wayarta sai a lokacin tasan batada chaji cikin jinhaushi ta jona wayar a chaji tana ganin ta fara ta kunnata numbarshi tasaka ta fara kira gawayar tanat ringi amma no answer abin ya daga mata hankali kenan takira yakai sau 30 ba amsa dabara ce ta fado mata saita fara kiran nombn naxeefa ringin bi tadaga Allah yakaremin ke antyna tayi maganar cikeda tsokana kinga naxee allah nanaso kibari tam, indaina cewa antin? Shiru tayi mata tana tunanin ta inda xata bullo mata dan gaskiya tanajin kunyar ta tambayeshi kai tsaye
Yayadai amaryarmu kina buqatar wani abun ne? Eh my sis miss call din yayanmu na tarar a wayana to shine na gwada kiranshi ba, a dagaba dan Allah koxaki dubamin shi bansaniba ko yana buqatar wani Abunne ta iyarda maganar cikin yan kame kame dariya sosai tabawa naxeefa saida tayi mai isarta kafun tace kai gaskiya wannan abinnaki yayi yawa ina inkikayi haquri dai yau xa, a kawoki gidanshi? Haushi ya kama sakeenah dama tasan naxeefa yar iska ce, saitaji dama haqurin tayi may b shima yana cikin jama, a ne
Tana katse wayar tafar neman no din yayanta saidai itama kamar yanda amaryarsa ta gayamata ne, kira take harta qarata ringin tayanke ba,a dagaba harabar gidannasu tafita wandake cikeda mutane taduba ko ina bataga yayan nataba
Kaitsaye inda taga abokanshi tanufa bayan sun gaisa take tambayarsu ko ina yayanta yashiga aketa kiran wayarshi bayya dagawa?
Suka sanar ita yanda sukayi dashi ahanya yace su saukeshi daganan kuma basusan inda yanufa ba , suma sunyita kiranshi baya daga waya maganar ta tashi hankalin naxeefa nagudu takoka ta sanarwa mama abinda ake ciki jeki duba dakinshi inji mama baishigo gidaba fa tundaxu su yaya mahmud suke jiranshi a waje amma basu ganshi ba, mama dakanta ta tashi tanifi dakinshi tundaga qofar dakin takejin qarar haduwar haqoran shi da yan,uwansu dasauri taqarasa godon tana salati abbana mexangani haka bakada lfy ne? Meke damunka? Innalillahi tafada lokacinda tayaye masa bargon tiririn xafin jikinshi ya bugi hannayenta
Salati tasaka tana tafa hannu naxeefa maxa kice driver yafito da mota mutafi asibiti ceda su mahmud sushigo su riqaminshi munacan shagali yaro yana nan xai mutu ta fasheda kuka dan ganin duk abinda takeyi dinnan deeny baimasan tana kanshi ba jikinshi na qyarma haqora na gugar yan.uwansu
Ya rabbi
👉 *Nasmy ce* 😍
Yar mutan Arkilla love you all 😘
[7:39AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*5 star’s✨✨ online writer’s association*👌
*written by*
_nasmatu Muhammad_
*22*
*this page is urs my beloved member’s of nasmat novel’s you guys ar always in my heart stay with me i will always b urs* *much love to u*💋💋😍
Dataimakon su mahmud aka sakashi mota kaitsaye uduth aka nufa dashi sunaxuwa kuwa aka karbeshi Emagency word akashigar dashi Allah sarki deeny abin tausayi baisan inda kansa yakeba taimakon gaggawa likitocin suka shiga basho cikin ikon Allah suka samu nasarar dai daita numfashinshi drip suka jona mishi tareda apluran bacci ai kuwa bajimawa wani nannauyan bacci yayi awon gaba dashi
*07:00pm*
Abban shi ya iso hospital din haryanxu baccin yakeyi saidai ga dukkan alamu jikin yayi sauqi hatta xafin jikin ya sauka
Sukayi jugum a dakin bamai magana can umma ta kalli abba tace koxamu sanar ne agidansu sakeenah a haqura da kawo amaryar har xuwa gobe, tunda ga halinda yaron nan yake ciki? A ah ba,ayi hakaba xa, a tashi hankalin sune kawai barsu a kawota shidinma insha allahu xuwa wayewar gari xa.a sallameshi munyi magana da likitan. Taceto Allah yabashi lfy
Wayarta ta dauka takira qanwarta hajya malka dakecan gida tasanar mata suje su daukko amaryar dama acikin gidanne xa,a kawota saidai part dinsu daban angama gyara komai
Takalli naxeefa tace kije driver ya maidaki gida ku xauna da ita keda wasu qawayeta ki kwantarmata da hankalinta in Allah ya yarda da safe xamu dawo kinji
To ta amsa dashi jiki a sanyaye tafita tana kallon dan,uwan nata
Axuciyarta kuwa naxari takeyi wane irin ciwone wannan kuma a daren aurenshi? Itadai atashinta bata taba ganin yayi ciyo mai tsanani hakaba
Qarfe takwas akakai amarya gidan mijinta kyakkyawa kuma tsararren madai daicin gidansu yasha ado dakayan alatu iri iri masha allah shine abinda kefitowa daga bakin yan rakiyar amarya dakin bacci biyu ne da falo uku sai master room na maigida kowanne daki da toilet acikinsa gefe daya kuma kitchen ne da store wajN ajiye kayan abinci wanda ke cike tam da kayan abinci iri iri na nan gida najeriya dana waje kusan ba abinda babu a nau,ukan abinki fridge days aka ware kusammn na danyen nama da gyararrun kaji kifi irin browsing fish dinnan ga kuma ganda da gyararrin talo talo da dawiysu kai masha Allah nimadai abinda nafada kenan tabbas deeny yayi shirin inganta rayuwar sakeenah,
Baxan iyayimuku bayani yawan kayanda aka xuba mataba wanda duk aikin abban su deeny ne danshine yariqe matsayin uba ga ango da amarya, saidai afalonsu anyi using red and white colour ne adaki kuma komai farine sai daya dakin da aka qawata da komai pink colour kitchen kuma brown bayan doguwar nasiha da amarya tasha ga yan,uwa da abokan arxiki
Ahankali suka watse yarage daga ita sai naxeefa da baby sara dakuma wasu qawayansu guda biyu
Tana xaune tsakiyar gado. Fuskarta lullube da mayafi bisa al,ada ta. kowacce amarya naxeefa ce tayi dan gyaran murya adan raunane tafar magan danbatasan yanda sakeenah xataji abinba
Kiyi haquri sis wlh yayamu xaxxabi ne yakamashi ashe tunbayan daurin aure munata nemanshi a waya ashe yana dakinshi ammadai yanxun da sauqi sosai yana ma asibiti, sakeenah da tunda akafara maganar kanta ke qasa xuciyarta na harbawa da qarfi saiyanxu tadago kai kuma tayaye mayafinta idonnan nata tamda hawaye taxubasu akan naxeefah, ganin halinda sakeenah tashiga ya tafar sarqewa wajan maganar am da da sauqifa gobe dasafe ma xa,a sallamo su yanxun ma kawai dan drip dinda aka dora mishi basu qare bane ki kwantarda hankalinki dukkan mu anan xamu kwana. Batace komaiba amma xuciyarta tadauk8 wani xafi tsoro dakuma fargaba inama xa,a kaita asibitin yanxu taga halinda yayan nasu yake ciki hawayene suka fara xarya a fuskarta ahankali ta miqe tanufi wata qofa datake kyautata xaton toilet ne alwala tayo tafito ta bude wardrobe inda aka jeramata kayan sakawanta lodi lodi ta dauko sallaya da wani babban hijab dinta tafuskanci alqibla tafara nafilfili
Allah sarki sakeenah abar tausayi salla take tanakuka tana roqon Allah yabawa yayansu lfy
Tunsuna yar hira sunajiranta harsuka gaji sukayi shirin bacci kowaccen su kamartayi kuka tsabar tausayin sakeenah
*Nasmy ce*😍
Yar mutan arkilla love you all. 😘
[7:39AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*5 star’s✨✨ online writer’s association*👌
*written by*
_nasmatu Muhammad_
*23*
Bata tsayaba sai da aka fara kiran sallar asuba haka su naxeefa suka tashi suka ganta kamar yanda sukabarta
Sumadai tashin sukayi suka gabatarda sallar asubah din
*06:30*
A kitchen tayi masu da taimakonsu ta samu tahada beak kalolin abinci kusan biyar suka hada da drink’s guda biyu baby ce tashare ko ina ta goge dukda ba wani datti da gidan yayi
*08:00*
Duk sungama breaK banda sakeenah da duk hankalinta baya jikinta takasa nutsuwa dukkansu sun cancara ado saidai na sakeenah daban dana kowa bawai maxa ma abota sha,awa ba koke mace idan kika ganta saita burgeki , saikiji inama kece ita lolx
Wani lallausan material ne blue mai white plowar dikin riga da sket yayi kyau sosai ajikinta bata saka hijabi ba danta san nan gidan mijintane tanada sani sosai akan addini dama tattali da boyon jikinta datake danyayi daraja agidan aurenta ne tayikyau sosai kamanba sakeenah ba ta tufke gashinta waje daya da wani tafkeken ribon blue and white ,
Tanafitowa su naxeefa suka hau sowa danganin irin kyan data xuba nikaina dai nasmat kallon mamaki nakewa sakeenah ashe xata bude jiki ta tsuke haka ? Kai inama yayanmu yanan gaskiya yau da munci kudi tukicin wannan kwalliyar naxeefa ce mai wannan maganar murmushi kawai tabisu dashi batace komai ba, aranta tace lallai yarannan mema kuka gani wlh bakuga komai bama dan mijina baya gida idan yana gida abin baxi fadu ba, sirrine na cikin xuciya dagani saishi, kai sakeenah ashe haka kike? Lallai anyiwa Dr, tanadi na musamman saidai kash sakeenah batasan ayanxu ba abinda Dr, yatsana sama da itaba awannan duniyar aganinshi ta fikowa qwarewa ta fannin yaudara da cin amana domin kuwa abaya yanda ya dauketa xai iyayin rantsuwa da alqur,ani akan shedunta da kyawawan halaye da dabi,un ta
Nidai nasmat ina tsakiya bansan yanda wannan xaman xai kasancba🤔
Kaitsaye kitchen tanufa ta hado duka kalolin abincin a food basket ta ajiye afalo sannan tashiga dakinta can tasamesu suna make,up wardrobe tabude ta dauko wani farin hijabi sabo fill na cikin kayan lefenta ne dan yayimata su ba adadi ganin tana da sha,awar sakawa kuma abun. Yana birgeshi sosai tasaka abinta harqasa gwanin sha,awa flat din shoe’s tasaka white colour tayikyau kamar asaceta a gudu, suma mayafansu suka yafa suka fito tare baby ce daukeda kayan abincin sai qaton ppask din ruwan xafi dake hannun naxeefa a comfound din gidan sukayi birki malam umar driver suka kira da hanxari kuwa yataso yana kwasar gaisuwa ga amaryar tasu,
Naxeefa ce maiyi mishi bayani baba asibiti xaka kaimu muga yanda yayanmu ya tashi, to yar albarka aisai mutafi ko bari in taso motar, da dan gudu gudu yanufi gunda motar take ajiye kafun yaqarasa sukaga ilu. mai gadi na bude gate din gidan motar abba ce tasako kai suna kallonta harta parker abbane yafara fitowa sannan deeny dake gefenshi sai umma data fito daga seat din baya, alhmdllah jiki yayi sauqi saidai fuskarnan tashi ba alamar sassauci baremma dayayi toxali da sakeenah sanye cikin dogon hijabi fuskarta daukeda wani murmushi na nuna jindadin ganin yayan nasu jiyayi wani baqin ciki na taso mishi har qasa taxube ta gaida su abba cikeda ladabi da biyayya
Munafukar banxa inji xuciyar deeny dake qara ingixashi ga tsana da kyamar matar tashi kuma abarson shi sakeenah!
Cikeda jin dadi abba da mama suka amsa gaisuwar ta tareda tambayarta ya baqunci murmushinnan nata tayi ta noqe kanta qasa saida suka wuce sannan ta miqe tabi bayan deeny xuwa part dinsu danshi tuni yayi gaba, su baby suka bita da kayn abincin a falo suka ajiye suka koma sashen mama
👉 *Nasmy ce* 😍
Yar mutan arkilla love you all 😘
[7:39AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*5 star’s✨✨ online writer’s association*👌
*written by*
_nasmatu Muhammad_
*24*
Sakeenah kuwa dakinshi tabishi duk da cewa bataga farin cikin daya dace tagani afuskarshi ba, amma saitayi mishi uxuri dan ganin baida lfy wataqila jikin nashine ba dadi har qasa ta tsuguna a bakin gadon da yake xaune tamishi ina kwana ciki ciki ya amsa da lfy kamar baison maganar baiko kalli gefenda takeba, hakan yadan sosa ranta saikuma aranda tace shikuma haka yake idan baida lfy?
Miqewa tayi tashiga bandakinshi yabita da wani katsiyacin kallo na tsana, ruwan wanka ta hada mishi mai dan dumi tasaka turaren wanka data gani sannan tafito takoma tsugunawa a gabanshi da muryarnan tata mai sanyi tace yayanmu gacan ruwan wanka na hada maka kaje kayi wanka kaxo muci abinci kaji ? Baitankatab ya miqe yashige bayi yabanko qofa
Kallon mamaki tabishi dashi allah dai yasa balaifi nayi makaba tafada a sanyaye danta fara damuwa da yanayin nashi,
Mintun shabiyar yagama wanke jikinshi ya fito daureda towel tana xaune a bakin gadon shi tana jiran fitowar tashi tafiddo mishi kayan daxai saka marasa nauyi ta ajiye a gefen gadon, tacire hijab dinta kyakkyawan adonta ya bayyana, baisan sanda yakafeta da ido yana kallonta ba. Jin fitowarshi yasa ta dago kai dasauri ta maida kanta qasa tafara murxa yan yatsun hannunta
Dan qaramin tsaki yaja ya kawarda kanshi gefe aranshi yace munafikar banxa wai nan tananufin kunyarshi taji bayan tagama ganin komai na maxa a waje
Gaban madubi yatsaye saida yashafe jikinshi da mai da turarukan jiki na maxa sannan ya dauki kayan da tafiddo mishi yasaka. Duk tana nan sunkuyeda kanta gefen gadon shima ya xauna. Dataji alamaf yagama duk abinda yake saita dago yawwa yayanmu kagama ko? To muje muyi break yayi mata banxa kamar bai jitaba itama shiru tayi na tsawon daqiqu sannan takoma kallonshi har yanxuda fuskarshi a tamke take kamar bai taba dariyaba
Yayanmu gasake kiranshi a karona uku wata mabaukaciyar tsawa ya daka mata wadda bata taba sanin ya iya irintaba saida ya’yan cikinta suka kada araxane ta kalleshi cikin tsananin tsoro da firgici tashi kifita shine abinda ya fara jifanta dashi
Yayanmu menayi maka? Kuka ya qwce mata daganin yanda mijin nata ya rikide ya canja kala 1time i said get out shasha sha wacca batasan arxiqi ba kin cuce ni sakeenah kincuci xuciyata da kika bari takamu da sanki manafuka mai fuska biyu to karki yaudari kanki kigq bansan komai akanki ba,, kisani Allah ba axxalumin sarki bane sakeenah Allah yariga ya tono asirinki ayanxu nasan komai akan ki munafika fasiqa kawai
Wata irin hajijiya taji tana fixgarta ya rabbi tafada hannayenta duka biyu suna dafe da kanta kalaman deeny na mata yawo a qwaqwalwa innalillahi wa inna ilaihi raji.un
Yayanmu kanka daya kuwa ka kosan abinda kake fada akina duk cikin kuka take wannan maganganun ficemin daga daki sakeenah banason ganinki kusa dani banaso ki rabeni natsaneki na tsani halayyarki kisani darajar iyayece kadai xata saka nabarki gidan nan amatsayi matata,
Kisani jiya dakijewa abokin fasiqancin ki bankwana naganku na komai da idona ba gayamin akayi ba usiles kawai yayi ficewarshi ya barta a wurin tana rusa uban kuka wannan wacce irin masiface tafada min ya Allah kaikasan komai Allah kai shedane bantaba xinaba ya Allah ka kawo min agaji a gidan aure na, Allah kasan *bansan komai ba* taqara fashewa da kuka
Bari mu waiwayi saleenah
👉 *Nasmy ce*😍
Yar mutan arkilla love you all 😘
[7:39AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*5 star’s✨✨ online writer’s association*👌
*written by*
_nasmatu Muhammad_
*gadiya ba adadi gareku masoyana masoya wannan lbr kukasance taredani akiwane lokaci kuke bawa nasmat qwarin guiwa, Allah yabarmu tare* ~one love~ 😍😍👍
*25*
Awaccan ranar da deeny yaga saleenah cikin yanayi na bankwana itada king ayanda yagansu da kallo daya xaka gane riqqin masoyane xasu rabu akan dole badansun. So. Ba. Fuskar kowanne sharaf da hawaye
Wannan shine abinda ake kira da tsautsayi
aurensu aka daga harsai tayi bara.a na watanni uku kaman yanda addinin muslimci ya tanada abisa bayanai da malam Ahmad maqocin dadyn saleenah yayi mishi,
Wani malami ne mai maqotaka dasu yaji ana shirin yin Auren ta kuma sunsan komai akan shaidancin da saleenah da marwan sukeyi Dan ba aboye sukeyiba babban malamin bayyyi qasa a guiwa ba yaje yasami Dady dukda tsoro da shayinda mafiyawan mutane keyi nakawo mishi laifi ko wani qorafi akan saleenah, malam Ahmad kam kaitsaye ya Tunkari dady da maganar yayi haquri yadakatar da auren saleenah harsai tayi. Bara.a. dalla dallah yayiwa dady bayanin. Irin. Mu.amalar dake tsakanin ta da yaron daxata aura din saboda. Haka. Yin. Bara.a ya wajabta akanta amatsayinta na musulma yar musulmi,
Dafari Dady yayiwa malamin mummunar fahimta sosai ranshi yabaci wato yadauki yarshi maibin maxane kome yadinga bambami amma dayake malamin gwanine wajan Jan hankalin mutane game addinin Allah yasami nasarar gamsarda dady illoli dakuma amfanin yin bara.at
Hakanne yasa Dady ya lallabi yar lelen tashi daqyar ta amince da qudurin nasa dan tasan baqaramar damuwa xata shigaba na tsawan watanni uku bata saka king a ido ba
, toshinefa suka fita na bankwana acewarsu anan ne tsautsayin ya gifta deeny ya gansu , Wanda shi atunanin shi sakeenah yagani xuciyarshi Kuma taraya mishi bankwana ne taxoyi da abokin fasiqancinta saboda xatayi aure, fans ba iya xafin so da kishi ne suka rufewa deeny ido ba magana ta gaskiya nikaina nasmat har yanxu banga wani abu daya banbanta *saleenah da sakeenah* ba to balle kuma deeny da *baisan komaiba*
Yau shine wuni nabiyu da saleenah bata fita ko INA ba duk taxama wata irin abar tausayi so silent, duk da janta wasanni da sakata ajiki da Momy takeyi Allah sarki saleenah 2,day’s ba network lolx
Musamman Momy tadauko wasu mata guda uku Dan kulada saleenah dayar matashiya ce wadda baxata wuce sa.arta ba tanada ilmi na addini sosai andauko ne Dan koyarda saleenah muhimman abubuwa a addini dakuma xamantakewar aure, biyun kuma kwararrun matane Masu ilmin gyaran mace (tsumi) daya anan sokoto dayar kuma daga mai duguri, akafara gyaran saleenah dare da rana gakuma khadija kullum da sabon darasin da xata koya mata balaifi tabada hadin kai sosai Dan tana fahimta , harma tafarajin xaman Gidan na mata dadi
👉 *Nasmy ce* 😍
Yar mutan Arkilla love you all 😘
[7:39AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*5 star’s✨✨ online writer’s association*👌
*written by*
_nasmatu Muhammad_.
*26*
Sakeenah kuwa tanan durqushe a inda yabarta kuka take harna fitar hankali idonnan NATA sunyi jajur fuskar ta kumbura kamar wadda tasha duka, xuciyarta na mata daci wannan wace irin kasiface ranarta ta farko a Gidan aurenta jitake kamar mafarki takeyi wata xuciyar tace mata inaaa ai ko a mafarki yaynki baxai. Taba jifanki da Kalmar fasiqanciba
Shine namiji nafarko data fara alaqa dashi axaman dasukayi dashi shiyafi. Can canta daya xama shaida akanta inko har bai shede taba to baidace yaxama nafarko wajan xarginta da bata mata suna ba
Wayyo duniya wayyo Rayuwa kukan tacigaba da rerawa babuji ba gani Dan ayanxu bataga wata hanya ko mafitar data fiye mata kukan ba
Da misalin qarfe biyu ta tashi tashiga bayi daqyar ta iyayin wanka tayo alwala saida ta kammala adduo.in ta tagama gayawa Allah damuwarta Sam bata nemi abinciba al.qurni tadauko tafara karantawa da qira.ar nan tata mai yayewa mai sauraronta damuwa Dan ixuwa yanxu tafara dawowa hayyacinta tunaninta yafara dawowa baremma data fara karatun qur.anin saitaji damuwar duk ta yaye. Zuciyarta tayi wasai tanagun har aka kira sallar la.asar tamiqe ta gabatarda ita bayan tashafa addu.a ne tamiqe da nufi shiga kitchen tayi kicibis da naxeefa da baby a babban falonsu niqi niqi da kulolin abinci
Tana ganinsu ta qirqiro murmushi ta taresu da murnarta tare suka Jere abincin a dannig table. Naxeefa ta kalli qawar tata Kuma yayarta tace yadai sis lfyrki kuwa? Dasauri tace bangane lfytaba mekika gani? Umn naga yar fuskarne kaman tayi kumburi tace nikam ayanxu nama fiki lfy yan mata tafada tana hararar ta da wasa naxeefa tace kodayake nasan baxa.a raba fuskar amarya da kumburi ba tafada cikeda tsokana har tana kashe mata ido daya, duka ta Nada mata a baya ja.irar qanwa waishin niba yayarki bace? Gaba daya suka saka dariya sakeena tayi qoqarin Danne damuwarta harsuka danyi hira kafun naxeefa tabarsu takoma sashesu xuwa biyar da rabi baby ma tayi mata sallama tace xata tafi sai a lokacin sakeenah taji damuwarta tadawo sabuwa jitake kamar tabita sutafi tare, tana tunanin yanda xata iya Rayuwa a Gidan Dr musamman wannan mummunar xargin da yake mata
Sam batasan qwalla ta gangaro mata ba sai da taji hannun baby tana share mata qwallar a ah anty na karki wahalarda hawayanki kowacce mace dakika gani Gidan mijinta shine gatanta baremma ke dakika sami miji kamar yaya deeny wlh anty kinsami komai a duniya. Kuma a ganina kinfi kowacce mace sa.a ina roqon Allah yabani yanda ya bak………………………bata bari ta qarasaba tayi gaggawar toshe mata baki sannan tarungumeta a lokacinda kuka ya qwace mata Sarah ma kukan take naxeefa CE tashigo daqyar tarabasu taja hannun Sarah suka fice
Tabisu da kallo har suka qurewa ganin ta, dagudu ta koma daki tafada kan gado tana rera kuka qasa qasa
👉 *Nasmy CE* 😍
Yar mutan Arkilla love you all. 😘
[7:39AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*5 star’s✨✨ online writer’s association*👌
*written by*
_nasmatu Muhammad_
*27*
deeny kuwa da. Yabar Gidan can. Yatafi happy airland. Yakebe kanshi a wani guri na mussaman mai cikeda abubuwan saka nishadi da na kallo na al.ajabi. saidai xuciyarshi a rife take ruf gabaki daya rayuwar duniyar ta isheshi. Arayuwa ya saka rai sosai ga sakeenah, baitaba son wata mace ba sai ita, bayaji kuma xai iya son wata din bayan ita, yarasa yanda zayyi ya goge photon ganin ta dayayi a girjin marwan gayan daya tsana fiyeda komai a yaxun, saidaifa wani abin haushi dayakasa ganewa shine duk tsananin haushinta dayakeji haryau baiji. Sonda yake mata ya raguba a xuciyarshi dai dai da kwarar xarra!
Baidawo gidanba sai qarfe shar dayan dare kuma yana xuwa kaitaaye dakinshi ya xarce duk da idanuwanshi da xuciyarshi sun kwadaitu da son sake ganinta dakuma ganin halinda tawuni aciki haka ya dannesu yayi tafiyarshi dakinshi
Itakuwa a lokacin tanakan sallayarta tana Jan xarbi abin duniya duk ya isheta. Kasancewar har yanxu *Batasan komaiba* akan laifinda mijinta yake xarginta Dashi
Dama can dawowarshi take jira domin ta qudurce a ranta yau dinnan xata tunkareshi da maganar tana buqatar qarin bayani daga gareshi
Miqewa tayi danufin taje dakinshi xuciyarta tariga ta dake bata tsoro ko shakkar wani abu qarin. bayani takeso yayi mata na fahimta
Shin gwadata yake da wasa koko dai iya gaskiyar shi Kenyan????
Bayi tashiga takomayin wanka ta shafe jikinta da mayuka da wasu sihirtaccin turaruka masu qamshin gaske sannan tasaka wata rigar bacci mai Dan kauri da laushi takama jikinta sosai tayi kyau kamar yar.tsana sannan takama gashin nan nata mai uban kyau da qyalli ta daureshi waje daya , masha allah tafada data kalli kanta a madubi , nimadai danaga yanda take qyalqyali da walwali saida nace. Tubarkallah masha allah tunda take bata taba shiga irin wannan ba a gaskiya sakeena qarshe ce a wajan kyau da tsari
Plat shoes tasaka sannan tadauki Dan sirrin mayafin rigar tadora akanta tadan xagayashi a wuyanta tafita
Batayi tsammanin samun qofar dakin a budeba tana mirda handle din qofar ta bude
👉 *Nasmy ce* 😍
Yar mutan Arkilla love you all😘
[7:39AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*5 star’s✨✨ online writer’s association*👌
*written by*
_nasmatu Muhammad_
👏👏👏👏👏 *kuyi min afwa masoyana kunjin shiru kwana biyu banmuku hakan da san rainaba hakan yafarune bisa wasu uxurirrika wanda isha allahu yanxun komai ya dai daita nagode da SO dakuma kulawarku gareni naga saqonniku daywan gaske ina godiya*🙏
*28*
Gabanta ya buga da qarfi wata xuciyar na gargadinta data koma amma inaaaa tanason sanin dalilin da mijinta yayi mata hakan qara tura qofar tayi bayan ta dai daita mutsuwarta da siririyar muryarta tayi sallama saidai bataji an amsaba hakan yasa taqara saka kai a dakin bayya ciki saidai tana kyautata xatan yana toilet dan tanajin motsin ruwa da alama wanka yakeyi
Ajiyar xuciya ta sauke sannan tafara kallon irin tsarin da dakin yakedashi kusan komai dake dakin purple and white ne. Ko ina fes ba alamar datti saima sassanyan qamshin turarenshi na chairman dake tashi tsarin dakin ya burgeta sosai tana cikin dube2 idonta yasauka kan wani photonshi daya dauka ranarda ya xama cikakken likita da kayan likitoci ajikinshi hannayeshi kuma riqeda certificate yadaga shi sama yana murmushi daganinshi kasan yana cikin farin ciki yayi kyau sosai
Batasan lokacin da ta isa gaban photon ba sadataji hannunta akanshi tana shafa beauty pace dinshi xuciyarta na tunano mata soyayya da shaquwar da sukayi dashi kafin aurensu kamar haka fuskarshi take kasancewa idan suna tare yana furta mata dada dan kalamanshi, to amma meya saka dayin auremsu tun basu haduba ya sauya mata? Anya kuwa ba wata wasar gwaji yake mataba? Taya yaya deeny xai xargeni da xina? Impossible baxai yuwaba kawai wasa yake miki inji wata xuciyar aiko wani ne ya xargeki ta wannan fannin yaya deey baxai barshiba koda kuwa ke kin yafe shibaxai bariba kituna mana irin so da alfahari dayakeyi da nutsuwarki dakuma tarbiyya da kamunkai daki ke dasu tayi xurfi sosai acikin tunani hannunta kuma yana kan fuskarshi dake jikin makeken photon bangon shi
Sam batasan yafito daga wankan ba shikuwa bayyi wani motsi daxai sanar mata hakan ba hasalima bayya tareda mu acikin wannan duniyar domin arba da idonshi sukayi da kyakkyawar surar sakeenah a yanayin da bai taba ganinta cikiba wani irin so da sha, awar tane suke fixgarshi bayanta yake gani amma duk hankalinshi ya tashi tunaninshi yafara fin qarfinshi burinshi kawai yaji jikinshi ya hadu da nata
Ahankali yataka haryasa gareta ni.imtaccen qamshita ya daki hancinshi yashaqi iska ya fesar a cikin wani yanayi jinkamar da mutum a bayanta yasaka ta juyo da sauri hakan yayi dai dai da lokacinda yaje da nufin rungumar bayanta bata ankaraba saijinta tayi a qirjinshi tare suka sauke ajiyara xuciya yakuwa rungumeta tsam a qirjinshi Allah sarki SO, wani irin tsumin qaunarta ne yarufe mishi ido yashiga manna mata kiss akumatu da wuyanta harma yana neman bakinta. sakeenah kuwa kulle idonta tayi gam tun lokacinda ta juyo dantaga bakomai ajikinshi sai towel sanyin ruwan dake jikinshi na ratsata farin ciki ya lullubeta koba komai yanxun tayarda batayiwa mijinta komai ba
Yanata shinshinata yana shaqar qamshin jikinta a hakan harya laluno bakinta yafara tsotsa yana lumshe ido tabbas yadade da kwadayin Lip’s dinta dan ayanda yake tsotsarsu cikin qwarewa da xumudi jiyayi qafufuwanshi sunkasa daukarshi yajanyota sukafada kan gado yacigaba da jagwalgwalata son ransa saida taji yana qoqarin rabata da kayan jikinta sannan ta sami kuxarin turashi tana son raba jikinta da nashi, a lokacinne shima tunaninshi yadawo jikinshi cikin xafin nama ya hankadata can gefe yanamaijin haushin kanshi daya aikata hakan da ita
Kadan yarage tafada qasa tadago da sauri tana kallonshi shima ita yake kallo da jajayen idonshi dasuka rine suka canja colour cikin tsana da qunaan rai yanuna mata qofa out, cikeda rashin fahimta takalleshi i said out, yafada dawata irin murya data dimauta sakeenah take jikinta yahau bari da karkarwa dagudu ta juya ta bar dakin, tanufi dakinta hannunta toshe da bakinta dan wani kuka takeji yana qoqarin kufce mata
👉 *Nasmy ce*😍
Yar mutan arkilla love you all😘
[7:39AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*5 star’s✨✨ online writer’s association*👌
*written by*
_nasmatu Muhammad_
*29*
Kangado tafada tafara rera kuka gwanin tausayi kuka tayi kamar ranta xai fita wannan wane irin masifa ce shin dagaske mijina yana xargina da xina? Oh no tafada a fili innalillahi! Yaya karkamin haka wlh *bansan komaiba,* habamana yaya wani irin makahon tunani kayi akaina haka? Innalillahi wa inna ilaihi rajiun ya Allah ka kawomon dauki haka taci gabada kuka tana tuna ummanta da yar,uwarta saitaji kanta abar tausayi Allah sarki rayuwa, tunawa take da irin tunane tunanenda takeyi kafin suyi auren kyakkyawar rayuwa take hango ta farin ciki da kwanciyar hankali a tunaninta tsantsar so xai tareta dashi yarena ta da tsagworon qauna hakadai ta qarata a dakin ita kadai ba abunda take sai kuka da addu,oin neman sauqi daga Allah
Shikuwa dr,deeny mawuyacin hali yashiga na sha,awa wanda bai tabajin kanshi a kwatankwacin shiba komayayi ya kwanta kan gadon yana maida numfashi dakyar wani irin sha,awarta yakeji saidai baxai taba iya kusantar taba har abada kamar yanda baxai taba sakinta koya sanarda wani ita din maxinaciya ce ba, tabbas bawanda xai yarda dashi kai kodama xa,a yarda dashi baxai iya sanarda kowa wannan ba, wannan sirrine
Saidai yasan taci amar shi SO daya tak! Itayabawa shi dukkan kulawa ta kudi data kusanci yabawa sakeenah ita amma bata gamsuba saida ta xubarda qima da mutincinta Y? Sakeenah Y? Mena rageki dashi? Kin cuceni sakeenah kin cuceni da tarkon son dakika dana min nafada saidai kanki kika yaudara Allah ya fansheni banje garkiba ya bayyana min asalin fuskarki makira axxalima fasiqa ya rumtse ido wasu xafafan qwalla suka fito xuciyarshi na mishi wani irin xogi da daci
Cankuwa gidansu saleenah dana leqa. Abin mamaki idona ya ganemin domin kuwa saleenah na hango tayi shar da ita taqara kyau kamar fure, kallo daya xakayi mata kagano ta nutsu tadawo so silent hisnulmuslimu na gani a hannunta tana karanta addu,o,in dake cikinshi daga gefe kuma kyakoyawan hadine na fruits salads, tanaci da daddaya gwanin sha,awa tafara sabawa da xaman gidan sosai jikinta yayi kyau momy da mai koyamata karatu khadija suna xaune suna tayata hira jefi jefi takan tayasu hirar amma mafi yawancin hankalinta na kan abinda tafiso a yanxu wato karanta litattafan muslumci
Rayuwar sakeenah da Dr. Kuwa tundaga waccan ranar kowa ya kama girmanshi tariga ta saduda ta miqa lammuranta ga Allah tadaina yawan tunani kasancewar bata tareda kadaici kullum xata tashi ta hada break tajere a dannig takoma dakinta shikuwa idan yagama shirinshi nafita xai xo yaxauna ya kwashi garar shi harda tande plat dan magana ta gaskiya tun sanda ya dandani girkin sakeenah nakowa yafita aransa shiyasa duk yanda yatsaneta baxai iya barin girkintaba, kullum daiyaci yakefita haka kafin yadawo tagama shirya lunch ta gyara gidan wani sa,in ma sai yaci yake qarasawa dakinshi sam yadaina ganinta kuma sosai idonshi suke muradin ganinta xuciyarshi cema mai kobarsa
Itakuwa tanagama hada break xata koma daki inyaci yafita saita fito ta kwashe kayan tajeta wanke ta goge ko ina sannan ta debi kayan break din tanufi sashen su mama dan tunda taxo gidan tahana mama cin abincin kowa sai nata sakeenah ta qware wajan iya girki gashi kullum da sabon kalar daxata yi., acan take xamanta susha hira har naxeefa kasancewar sunacikin hutu lokacin girkin ranane kawai take tashi taje tayi takoma komawa mama na nuna mata so sosai kamar yanda take nunawa yarta haka abbansu tashin hankalinta daya shine matsalar dake tsakaninta da mijinta
👉 *Nasmy ce*😍
Yar mutan arkilla love you all 😘
[7:39AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*5 star’s✨✨ online writer’s association*👌
*written by*
_nasmatu Muhammad_
*30*
Wannan ma tasan dayardar Allah watarana sai labari dominkuwa gaskiya bata buya tabbas akwai ranarda xaiyi regret na abinda ya aikata dole xai gane kuskure yake aikatawa tabar Allahu komai tasan baxai cutarda itaba domin kuwa shine yasan komai itakam batasan komaiba
Deeny kuwa ba qaramar damuwa yashigaba tsananin tashin hankali da rudani yarasa reshi daya daxai kama yarasa ma aunindayafi wani tsakanin son sakeenah dakuma tsanarta wani lokacin sai ya diba yaji tausayinta sakuma wata xuciyar ta kwabeshi gaskiya yana cikin tsaka mai wuya ga yanayin sha,awa dayake shiga akowane dare. Daqyar yake iya bacci
Kwanaki sunkora sunxama satittika sumadai sun haura sunkoma watanni
*3 months later*
Rayuwar sakeenah da deeny ba abunda ya sauya xai dauoesu sati biyu xuwa uku ma basu haduba some times ma a gidan mama sukafi haduwa acan kam yana kulata tana kulashi kaman bakomai a tsakaninsu kasancewar da ita dashidin halinsu yaxo daya basason kowa yasan da wata matsalar a tsakaninsu taje gidansu sau biyu tawuni ta dawo amma takasa gayawa koda mahaifiyar ta matsalarta. Takan kaimusu goma na arxiqi mafiyawan shiyake bayarwa sauran kuma mama take bata, maganar kayan abinci kuma ba abinda ya sauya a kodayaushe yana aika musu kamar yanda ya saba
Hutunsu yaqare suka koma school itada naxeefa sunqara dinkewa sun xama tamkar yan,uwan juna kullum drivern gidan ke kaisu kuma ya dawo dasu
Nangaren su salinah kuwa bikine yataso gadan gadan shirye 2 ake babu kama hannun yaro bangare ango dana amarya masoya biyun sunacikin matsanancin farinciki
Masha allah amarya ansha gyara tayi kyau sosai kam yar baby sati daya cur suka share suna gudanarda events kala kala yan group din nasmat novel an kwashi gara qawata nadis da asiya har Speyer jaka suka tafi dasu na qunso kayan dadi
Dubban mutane ne daga sassa daban daban a Nigeria harma dana waje suka shedi addu,ar daurin auren marwan khamis da amaryarsa saleenah ibraheem, aurenda ya bar ababen tarihi dayawan gaske alhaji ibraheem yayi kyaututuka na ban mamaki a ranar haka aka wuni ana bidiri kafun qarfe takwas aka hannunta amarya ga dangin ango tareda rakiyar manyan abokai da yan,uwan momunta aka kaita rantsattsen gidan mijinta dake nan cikin Federal housing a gidan igwai
Tubarkallah kowa yake cewa daganin tsarin gidan kamar a turai duk inda ka waig a gidan sai kayi toxali da maka makan photunan angon da amaryarsa rungumeda juna suna murmushin SO da qauna
Nimadai nace masha allahu kowa ya watse gidan yarage tsakanin abokan ango dana amarya sai barkwanci suke kafin suma aka sallamesu wasu yammatan duk da motocinsu kadan daga cikinsune basudasu abokan angon suka dibesu domin maidasu gidajensu
Tofa gida yadawo daga ango sai amarayah.,,,,,,,,,,,,,,,,, 😜
👉 *Nasmy ce*😍
Yar mutan arkilla love you all😘
[7:39AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*5 star’s✨✨ online writer’s association*👌
*written by*
_nasmatu Muhammad_
*31*
Saleenah na xaune tsakiyar gadonta kamar kowacce amarya fudkarta ruf da kayafi saixuba qamshi take tana qyalqyali king yau baki yakasa rufuwa jikinshi har bari yake yakaiga muradinsa baqaramin kewarta yayiba wata uku fa ba kwana uku bane
Yaye mayafin yafarayi kyakkyawar fuskarta ta bayyana take dakin yadauki haske farin ciki qarara a fuskokinsu batayi auneba saijin kanta tayi a faffadan qirjinshi wayyo Allah saijinta tayi kamar baquwar abun hartanajin wani faduwar gaba na riskarta ahankali taxare jikinta daga. Na marwan taxubawa narkakkun idonshi nata sanna ta sakar mishi keeler simile dinnan nata kafun tamiqe ta dawo bakin gadon gefenshi ta xauna my king tafada a sanyaya a raunane ya dago ya kalleta maimakon ya amsata
We have to prey first b4 everything kasanda wannan tafada kamar mayyin rada
Yah i know my salee let’s go to pray am in need of u seriously yaqarashe xancen tareda manna mata kiss a kumatu
Allah sarki saleenah duk saitaji wani iri dama can bata tabayi dakowa ba sai shi, haka shima ita kadai yataba sani ya mace, shiya jagorance su bayan sunyo alwala sukayi nafila rak,a biyu suka godewa allah qwallah fall idon saleenah tana tuba ga mahaliccinmu akan laifuka da kuraranda sukayi a8katawa abaya allah ya yafesu baki daya matuqar mamaki kam tashashi a lokacinda taji irin manyan addu,oin dakefitowa daga bakin king ashe data tafka babban kuskure inda bata karbi karatunda iyayenta suka saka aka bata acikin watanni ukun nanba, dama marwan nada ilmin addini haka? Bayan yagama shafa addu,oin ne ya fuskanceta well we’ll, yafara magana qasa qasa my dear saleenah arayuwarmu tabaya mun tafka manyan kura kurai wayanda acan baya sam bamudaukesu laifiba, xuga ta shedan la,anannen Allah, dhimukabi mukabar turba da sunna ta ma,akin Allah salee munyi kuskure amma ayau ga dama Allah yabamu wadda xamu dage wajan ganin mungyara kurakuran mu na baya. Mu yawaita istigfari da hailalah salatin annabi s, a, w, biyya ta aure kiyaye haqoqin junanmu daidai gwargwado insha Allah salee xamu sami kubita as always innallaha gafurarraheem!
Saleenah kam kukane yaci qarfinta tafada qirjinshi yakuwa matseta tsam yana rarrashinta dakyar yasamu tadanci kaxar dayaxo musu da ita ga fresh milk a gefe mau dan karen sanyi dakyar tasha rabin cup , saikuka take abin tausayi kuskuren data tafka abaya take tunawa a gefe daya na xuciyarta kuma afwa da yafiyar Allah take nema
Shikuwa sai rarrashi yake yana lailayeta ahankali duk yarabata da kayan jikinta kafin ya cire nashi suka qanqame juna yana rikitata da dimautaccin saqonninshi tuni suka fita hayyacin su nikam bashiri nabar dakin dan nahango nayau xai banbanta da sauran dana saba gani ina fitakuwa nakulle musu qofar aci amarci lfy saleenah
Washe gari suka tashi cikin farin cikin da basutaba ruskar kansu acikiba king yau wuni yayi yana tarairayar amaryarshi data motsa xaice metake buqata haka suka share satibiyu suna cin amarcinsu komai tare sukeyi farinci koda yaushe kowannensu na kuladaa dan uwanshi
Yauta kama monday misalin qarfe daya na rana king da amaryasa suka shirya cikin ado na alfarma sukashiga xaga gari suje nan suwuce can farincikilube da kyawawan fuskokinsu
Fitowarsu kenan daga wani shopping mall dake kan titin abdullahi fodio road hannayesu sarqeda juna sunyi kyau sosai fuskokinsu daukeda murmushi ma aikacin mall din na biyedasu niqi niqi da kayan dasuka siyo , shikuwa Dr, deeny a lokacin yana can dayan bangaren gowslow ya riqeshi kamar ance ya juya idonshi karaf akansu angama xuba musu kaya abut saida ya budemata qofar yasata yatabbatar taxauna dakyau sannan yarufe motar yaxagaya maxaunin driver. Atake idanun Dr suka kada suka canja colour yafalle gambun motarshi yafito xuciyarshi na bugawa da qarfi wani axababben kishin sakeenah ya tokare mishi a maqoshinshi
👉 *Nasmy ce*😍
Yar mutan arkilla love you all😘
[7:39AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*5 star’s✨✨ online writer’s association*👌
*written by*
_nasmatu Muhammad_
*32*
Titin express ne kafin ya tsallako tuni King yashiga motarshi ya tayar tareda cillata kan titi wayyo Allah ayau kam ranshi inyayi dubu yagama baci hankalinshi ya tashi ga xuciyarshi sai tafarfasa take tana quna ya sandare a tsakiyar express din shibai tsallaka ba kuma bai koma wajan motarshi ba kallo daya xakayi mishi ka gano tsabar tashin hankalimda yake ciki fuskar nan tayi jajur abinka da farin mutum
Horn yaji anfara dannawa da qarfi ya juya rinannun idanunshi yana kallon jerin motocin tabas shisuke jira domin gowslow din ya warware sai motarshi data hana wayanda ke bayanshi wucewa, daqyar ya iya daga qafufuwanshi dasuka mishi nala,in nauyi haka yataka kaman mai koyan tafiya. ya shiga motar yatayar tareda bata wuta kai tsaye gida yanufa xuciyarshi cikeda takaicin sakeenah wato ashe yarinyar nan nata daina na? Dama bata rabuda saurayin nata ba kenan? Sakeenah kin cuceni Allah ya isa tsakani na dake wlh kema saikin dandana irin naqin ciki da damuwar da nake ciki sai na tabbatar nasakaki qunci irin wanda baki taba ysammanin shiga ba a rayuwarki baxan sakekiba dan naxan iya rayuwa babu keba koda kuwa ba abinda ke faruwa a tsakanin mu xancigaba da riqeki a matsayin mata ta, duk a xuciyarshi yake wayannan maganganun a dai dai lokacinda ya iso gate din gidansu horn yayi mai gadi ya bude mishi baima lurada yanda yayi farkin din motar a juye ba sashenshi kawai ya nufa , a falo ya xube kan kujera yayinda wani irin hayaqi mai yaji ke tiriri akan xuciyarshi yakai one hour a wurin kamar wani xararre yakasa tashi ya isa dakinshi dukda yanason hakan
Yayi xurfi sosai acikin tunaninda yake na hanyar daxai bullo domin hukunta sakeenah, sassanyar muryatace ta daki dodan kunnenshi assalamu alaikum , bai amsa sallamar ba saima binta da kallo dayayi aranshi cewa yake wander shall never end, dominkuwa shigarnan tata ce mai tabbatar da kamalarta tayi dogon hijab je ajikinta ash colour har qasa qafarta sanyeda flat shoes da farar safa komin iya qoqof dinka baxaka iya gano irin kayanda ke jikinta ba, barkada hutawa yaya tafada tana qoqarin cire niqaf dinda ke fuskarta haryanxu dai bai iya amsa mata ba kamar yanda bai iya dauke idonshi a kanta ba lallai wannan qwararra ce ita ko ajikinta kamar ma batayi komai ba inji xuciyar Dr.
Sakeenah kuwa ganin bai kulata ba yasa bata koma bi takansa ba tayi shigewarta dakinta saida ta kullo qofar sannan ya sauke idonshi tareda sauke wata nannauyar ajiyar xuciya
Sakeenah kinyi kyan dan maciji kuma kin bata rawarki da tsalle
Xuciyarshi takasa haqura ya miqe a xuciye yabita har dakinta dashigarshi dakin daddadan qamshinda yakeji ajikinta idan ta giftashi xata wuce, shine yayi mishi maraba gasanyi baisan sanda ya lomshe ido ba na tsawan daqiqu kafin yabudesu yafara qarewa dakin kallo dakinda bai taba takawa da qafarshiba tunda taxo gidan sosai. Tsarin da akama dakin ya burgeshi ga tsafta ko ina fess qal qal qal sai walqiya da sheqi kayan dakin keyi bai ganta ba amma yanajin motsin ruwa da alama wanka ta shiga baxai barta ba saiya gaggaya mata magana sannan yasanar mata yasan komai kuma yau ma ya ganta da idonshi Koxai samu sauqi a cuciyar shi
Yamaida qofar yarufe yataka a hankali ya isa bakin gadonta ya xauna mintuna biyar saigata tafito daureda towel wanda ko vinyoyinta bai gama rufewa na tuskarta rufeda qaramin towel tana tsane gashin kanta a hankali yake tafiya harta isa gaban mudubi
Dr, kam tuni igiyoyin fushi da bacin ranshi suka tsinke alokaci daya dayayi karo da santala santalan cinyoyin ta masu sanya jiri a yayin kallonsu tana tagiya jikinta na juyawa ga sirarun digo digon ruwa nabin lallausar fatar jikinta wayyo Allah baiqara dimaucewa ba saida tafara tsane gashin kan nata da sauri tana dan jijjiga towel din tana daddan shi akanta alokacin koma na jikinta girgixa yakeyi
Ga Dr, dama anacikin yanayi dominkuwa ba kadan sha,awa take wahalar dashi ba yafara birkicewa idanunshi qyam akanta ko qiftawa bayayi
👉 *Nasmy ce*😍
Yar mutan arkilla love you all 😘
[7:39AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*5 star’s✨✨ online writer’s association*👌
*written by*
_nasmatu Muhammad_
*33*
Shikam a rayuwa baitaba ganin mace mai kyau da tsarin halitta irin na sakeenah ba, yacire qaramin towel dinda ke kannata ta ajiyeshi gefe sannan ta dauki na,urar nusarda gashi ta jona tafara busarda hashin Wanda gabadaya ya baje a jikinta sauran kuma ya rufe mata fuska lafiyayyen gashine mai kyau mai tsayi har gadan bayanta ga sheqi da daukar ido saida ta tabbatar ya gama bushewa sannan ta kashe na,urar ta ajiye a ma,ajiyarta ta shafe kan da mayukan gadhi kala kala masu qamshi dasa laushin kai takama ta daureshi da wani tafkeken ribon. Sannan tabi jikinta da wasu hadaddun lotions dukdai a idon Dr, deeny wanda tuni ya fice daga hayyacinshi yagama dimaucewa da rudewa akan sakeenah wadda sam batasan dashi a dakin ba, kuma bata sa ran xuwanshi dakin, saida tagama. Sannan ta bude wardrobe ta dauko wata Arabian gown red mai fararen stones, mai silbin gaske cirowar datayiwa rigar dan kwalin rigar yafadi qasa ta duqa xata Dauka towel din dake jikinta ya xame sai qasa ya salam Dr saida ya dauke wuta na wucin gadi baisan sanda ya isa gareta ba ta duqa xata dauko towel din sai kawai tajita a jikin mutum ya kuwa rungumeta tsam ta ware baki xata taqarqara ihu yai saurin toshe bakinta da hannun shi kafin ya saukarda daya hannun akan alabar katun qirjinta wanda ke cike tam sunyi luhu luhu yafara shafasu yana matsawa duk da tagane shine amma a mutuqar tsorace take tsoranshi take sosai dan ko a waccan ranar daqyar tasha
Deeny kam juyota ma yayi suna fuskantar juna yana qara qarewa halittar ta kallo kuka tafarayi tana turashi amma a banxa yacire hannunshi daga bakinta yafara manna mata kiss yana shan bakin kamar yasami alawa. Hannun shi kuma na kan jikinta shafata yake cikin qwarewa da shauqi ga bakaya ajikinta abinda ya qara rura wutar sha,awarshi kenan Itako xafi da ogi Lip’s dinta sukafara mata ga takaicin jikinta ba komai yake mata haka hawaye nabin kuncinta
Yadauketa cak yadorata kan hado yacire tigar jikinshi yafara rungumarta yana hada qirjinshi da nata tadaina mutsi mitsinda takeyi da alama itama saqon yafara ratsata wasa sosai yayi da sassan jikinta saida yamata lis jikinta yai nauyi dosai ko yatsanta bata iya dagawa
Sannan ya tashi yaxauna yana mayarda nufashi yakai 7minits a haka itakuwa daqyar ta ja bedsheet ta lullube jikinta
Dawata irin kasalalliyar murya yafara magana bayan ya juya mata baya
Yanxu hakan na miki dadi sakeenah? Nine mijinki kuma maisanki fiyeda tunaninki amma kin harantamin abinda yake halal a gareni, meya rudeki koya tsole miki ido sakeenah? Shin kinsan kuwa irin qona da xafinda nakeji idan natuna wani yataba rabar jikinki sakeenah? A,ah a,ah bakisaniba sakeenah abin yanada quna sosai tun a waccan ranar dana ganki da wannan guy din naji baxan taba iya kusantarki ba, duk kuwa da irin so da qaunar da nake miki, namiki uxuri ban falladaki ba ban kuma sakeki ba, ina qoqarin horaki ta hanyar qin kulaki ammake hakan bayyi miki ba, baki gane kuskurenki a hakanba sai ma kika ci gaba da abinda ki k kafin aurenki ko? Sakeenah datunda yafara maganar take xubda hawaye ta sami kuaxarin miqewa xaune ta jingina da kan gadon yaya yaushe xaka daina xargina da laiginda ba nawaba? Yaushene xaka yarda dani yaushene xaka daina hukuntani da laifin da ba nawa ba? Wlh yaya ni tunda naxo duniya bantaba aikata xina ba kuma bana fatar yinta harqarshen rayuwa ta, dan Allah yaya kadaina aibantani ta wannan fannin akwa xafi sosai wlh ciwo nakeji, taqarashe maganar da kukan dayaci qarfinta
Deeny kam ido kawai yaxuba mata yaushe yarinyar nan taxama haka? Tabbas da bashi yaganta da idonshiba daya yarda da yanayinda tashiga amma da idonshi fa yaganta bama sau daya ba, ko fuskartane bai sani ba? Lallaima wannan ta gama raina mishi hankali
Yakalleta yanda ta dage tana kuka kamar wadda akawa sharri wata irin tsawa ya daka mata Will you keep quite, nonsense kindauka makircinki da kissa xasuyi aiki akaina luck at me we’ll deeny nefa ya fada yana nuna kanshi da yatsa amma bakomai inada hanyar daxan horeki da,ita kijira cuwa gobe xakiji daxu daxu fa naganki dashi kinafitowa daga fodio mall ko qarya xan miki ya miqe tsaye tareda fixgar rigarshi da jefar a kan gadon, yana banka bata harara sannan yayi qofa ya fice
👉 *Nasmy ce* 😍
Yar mutan arkilla love you all 😘
[7:39AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*5 star’s✨✨ online writer’s association*👌
*written by*
_nasmatu Muhammad_
*34*
Saitabi bayan nashi da kallo cikeda matsanancin mamaki sannan ta rushe da wani irin kuka ta qanqame jikinta ta takure gu daya tana xabgar kuka da baqin ciki wannan wacce irin qaddara ce? Ya Allah mena aikata na kuskure kake axabtar dani ta wannan hanyar Allah natuba tuba jake gareka ya mahaliccina ya Allah ka warwaremin wannaj qullin nifa *bansan komaiba* ta koma fashewa da kuka gwanin tausayi
Dr kuwa yana barin dakinta yanufi nashi dakin saida yayi wanka kafin yasami relief yakai 20mints kwance kamar ruwa jinshi yake kamar wanda aka xarewa laka ajiki yakasa nutsuwa tunaninshi yafara rabuwa biyu anya kuwa yarinyar nan itace kuwa? Da gaggawa wata xuciyar ta watso mishi tambaya to imba ita bace wacce ce? A hankali ya furta ko aljanu ne suke qoqarin rabani da farin cikina? To in hakane shi wannan shairanin dake tare da ita shima aljani ne? Xuciyar takoma takbayarshi a Karo ja biyu, a ah shine abinda ya furta a raunane ita din ce dai kawai tana qoqarin kare kanta ne, dama haka mafi yawan mata suke idan sukatabbatar sunmaka laifi kana magana xasu saka maka kuka, lallaiko xaki fuskanci hukunci tsattsaura xakiyi nadama da danasanin aikata hakan sakeenah
Xuciyar shi ta koma daukar xafi yamiqe yanusfi part din iyayenshi
Da sallama ya shiga falon bakowa hakan ya tabbatar mishi mahaifiyar tashi tana dakinta kai tsaye can ya nufa tana xaune kan sallaya ta idar da sallar axahar tana jan carbi ta amsa sallamar dan nata cikin fara,a da sakin fuska son yaka k ya Doughter na naga basu dade da shigowa ba, eh tanacan ta xube adaki wai ta gaji, ya sharara mata qaryar daya saba yimata
Taqara fadada murmushinta Allah sarki ai da gaskiyarta jiki da jini, barrema na sakeenah ai wlh tana qoqari sosai Allah dai yashi albarka yadanyi yaqe tareda fadin amin
Mama dama magana naxo muyi nida sakeenah inaso mu koma gidan da abba ya gina min na sama road dinnan
Fara,ar dake fuskarta ta ragu takalleshi kallo na tuhuma nan din ammaka wani abune son? Kodai muna takuraku anan din? Ko kuka bidimar da matarka keyi dani ne kaji bakaso?
Dasauri yayi qasa da kanshi danjin nauyin takbayoyin da mama ta jero masa, yayi dana sanin tunkararta da xancen kaitsaye
Wlh mama ba haka bane ba kodaya a jerin abinda ki ke tunani kawaidai naga amfanin gidan da aka ginamin din kenan kinga mundan jima anan barin gida nakowa akwai hadari dan xai iya xama matattarar aljanu
Yana maganar yana sosa qeya yatabbatar yariga da yayi kuskure dan mama baxata fahimceshi ba, inda ma anban ya tunkara da maganar kaitsaye, yasani tana san sakeenah tamkar yanda takeson naxeefa
Shirunda taji yayi yasa tadan kalleshi sannan tayi murmushinnan nasu na manya son kenan to kasani wannan gidan badan kutare ciki yanxun aka gina maka shi ba, baxaka daukar min ya daga cikin mutane kamaidata xaman kadaici ba, ka qara haquri kuda wannan gidan sai kunfara haihuwa kaga koba komai tanada yan taya hira
Yaqara yin qasa dakanshi. Kiyi haquri mama wlh ba nufinaba kenan kimin afwa
Bakomai kaje Allah ya muku albarka ameen ya amsa tareda miqewa ya fita xuciyarnan tashi ba dadi ya koma sashen su harya shige dakinshi yana jiyo sautin kukanta qasa qasa sosai yaji ba dadi xuciyarshi ta sosu amma ya ya iya? Sakeenah batayiwa kanta adalciba kuma bata nemi amata ba, yayi shigewarshi daki xuciyarshi cikeda takaicin rashin amincewar mama. Akan komawa gidan shi, yaso qwarai yayi amfani da wannan damar wajan hukunta sakeenah
Mama kuwa bayan fitar deeny daga dakin ne tayi murmushi sannan tafara naxari akan maganar dayaxo da ita, tabbas yanada wata damuwa aboye. Bayan dan gajeren tunani ta gano anata tunanin cikakkiyar kulawar matarshi ce tayi mishi qaramci duk da yarinyar mai hankali ce amma ta lura da akwai quruciya da yaranta akanta domin kuwa mafi yawan lokutanta tana bata su ne anan gidan tareda su, sai yanxu mama ke tantance abin dau tari deeny xai shigo gidan ya gaisheta ya wuce sashensu amma sakeenah baxata bi bayanshi ba sai dai ta tsaya suyita shirme itada naxeefa, ita kuwa mama bata taba daukar hakan damuwa ko matsala ba, tabbas hakan kuskure ne ra yardar allah xata kira sakeenar ta koyarda ita hanyoyi ja kula da tarairayar da namiji,
*washe gari*
Saleenah ce kwance a cinyar angonta marwan sai xuba uwar shagwaba take, shiko yanace sai biye mata yake, suna ta shan hirarsu gwanin sha,awa wayar marwan ce tafara ringi ya duba frnd dinshi ne khalid saida ta qarata ringi yaja kallo yaqi dagawa harta tsinke kamar mintuna biyu kiran ya qara shigowa nanma saida taxo qarshe kamar xata tsinke sannan ya dauka hellow yafada da tsayayyar muryarshi adayan bajgaren aka masa da hello kai amma wlh King bakada kirki shikenan dan dayin aure saika mamta damu? Hahahhh toda yakake so ayi malam inkaji haushi kaima kaje kayi hahahh kukadai in Allah ya yarda xamuyi dan iska kawai dama auren fahad ne yatashi musan duk satinnan kana busy shiyasaka bamu nemeka sauran shirye2 ba but gobe xa,ayi deenar pls King kadaure kaxo kaji
Saida ya kalli salee ta kanne mishi ido daya tareda daga misji kai alamar xasuje yace ok na damuwa Allah yakaimu goben ameen inji khalid saikun shigo bye ya katse wayar my salee meyasa kikace xamuje ninafiso muna gida muna hutawa
Saida ta shafi hefen fuskarshi kafun tace sorry my king wlh dankaine naga irin qoqarin da sukayi a bikinmu kiba komai kaga saimu rama musu karar da suka mana shima murmushin yayi kinada gaskiya Allah yakaimu goben lfy ameen
Auta ta, waikuwa kun sanarda yaynku bikin amina gibene deenar? Naxeefa dake kan kujera tana danna waya tace wlh mama bansani ba ko matar shi ta gaya mishi, tayi maganar cikeda tsokana sakeenah dake gefe taji kunya ta kamata kamar ta nutse qasa mama ta lura da hakaj saitayi murmushi tace sakeenah kin gayamishi kuwa ? Batada mafitar data wuce tayiwa mama qarya, wurin sauri hartana hada kalmomi eh eh maka na gaya mishi madallah yar albarka yakakata ku tafi nisai ran yinin biki xani ameena yar aminin abbansu Dr. Ne wanda ixuwa yanxu amintar ta koma xumunci a tsakanin iyalan guda biyu
Bayan dawowar Dr. ta koma sashensu tayi duk iya qoqarinta amma takasa Shiga dakinshi ta gaya mishi saqon mama na xuwa deener din ameenah gobe, daga qarshe dai dabarace ta fado mata ta dauko wayarta wadda rabonta data nemi number Dr aciki tunkafin aurensu
Test massage ta rubuta mishi short kamar haka
_mama tace agaya maka gobe qarfe bakwai xamuje deener ameenah kuma hadda kai, ka kasance cikin shiri_
Yakai 30 mins yana nanata karanta test dinnan hmmm yayi murmushi sannan yatura mata amsa in short
_Allah yakaimu_
*washe gari da yamma*
A motar deeny yana gaba sakeena na gefenshi yayinda naxeefa ta kame a kujerar baya , sun caba ado naji da fada shigarsu ta alfarma baremma sakeenah tayi kyau sosai sai qyalli take kamar itace amaryar ankon ya amshi jikinta sosai Dr kuwa shigar farin kaya yayi masha Allah
To haka bangaren King da saleenah ma a dai dai wannan lokacin sun dauki hanya suma dai kam sun sha kyau kamar sune amarya da angon itama saleenah shigar ankon tayi sosai ya amshi jikinta nikaima dana ganta nadan nasanda ita nasamat da sai in rantse da Allah sakeenah ce, kasan cewar itama akon tasaka
Gashi kuma guri daya suka nufa koya xa,a qare 🤔
_muje xuwah!_
👉 *Nasmy ce* 😍
Yar mutan arkilla love you all 😘
[7:39AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*5 star’s✨✨ online writer’s association*👌
*written by*
_nasmatu Muhammad_
*wannan page nakune all member’s of nasmat novel group jinjina ga autan writer’s king boy👑. Ama alhaji kabeer, nadiyya nadis, xainab mahmud xeesah, those are the intelligent’s writer’s of 5 star’s✨✨online writer’s association be strong Guy’s insha Allah one day we will become the real star’s up up up my Darlings* 😍😘
*36*
Sunhau kan babban titi sosai yajuyo ya kalleta sannan yayi wani short smile wanda yatsaya iya lebenshi sis yau kuma yan,matanci akeji kintuna yawo ba mayafi ko?
Maganar taxomata wani banbarakwai tasan da biyu yayi, kawai dan naxeefa na taredasu ne ya sakaya maganar wato yanaso yace yau ta tuna da karuwancin dayace tanayi a boye,
Take idonta suka kawo ruwa cikin dabara ta sharce su ammashi yana kule da ita, yajidadin yanda maganar tayi mata xafi sosai , yakalleta au qyaleni xakiyi malama ta?
Muryarta ta saita daqyar tace Allah sarki yayanmu shidai mutum ba,a iya mishi wlh nikasan yawo ba mayafi ba halina bane. Kawai natuna ne awaccan ranar lokacin bikin auran mu kai kacemin ba,a saka hijab gun party
Harara ya doka mata da gefen ido sai akace wannan dinma bikin aurenmu ne ko? Tayi murmushi batareda tace komai ba ta xuge hand back dinta ta ciro qaton hijabinta dake ninke yasha guga sai qyalli yakeyi ta ture daurin dankwalinda naxeefa tashafe kusan rabin awa tanayimata shi, tasaka hijabin
Wani irin bugawa xuciyarshi tayi da qarfi amma dayake tsayayyen namiji ne saiya dake, wato dama haka takeyi? A jaka take saka hijab din? Wato idan tafita gida da hijabi saita cire intaxo dawowa tasaka ya salam! Take ranshi yayi mugun baci bawanda yakoma cewa komai a cikin su, naxeefa dake baya sai aikawa qeyar shi harara take ita adole bataji dadin sa sakeenah saka hijabin dayayi ba, sakeenah kam dama abinda takeso kenan dan naxeefa ce ta hanata sakawa shine tasaka ajaka qudurinta intaga gurin damutane da yawa saita saka kayanta
Allah sarki sakeenah baiwar Allah
Haka suka isa babban hotel na giginya inda suka tarar wurin gaba daya ya tushe kota ina mutane ne tundaga wajen ma bayan yayi farking suka fita mafi yawan mutanen wajan kowa da budurwarsa ko matarsa , bayanda ya iya haka ya riqe hannunta suka shiga wajan naxeefa nabinsu a baya, Itakam binshi kawai take da kallan mamaki dan rabanta da taga murmushin shi harta manta date
Koda suka shiga anfara gudanar da bikin kowa da sabgar dake wasu hira da yan mata wasu kuma suna filin rawa amarya da ango ansha kyau sai daukansu photuna ake
Table daya suka xauna shida ita dan naxeefa kam tayi gun qawayensu data hango jugum sukayi bamai magana masu bada abincine sukaxo su biyu kowanne daukeda plate daya da drink’s suka ajiye musu tana son shan ruwa amma tanatsoron masifar Dr, haka dai tadaure takai hannunta tadauki goran ruwan takai bakinta yabita da kallo da alma magana yaso yayi mata saidai ringing din wayarshi ya qatse mishi hanxari abokinshi ne mahmud ya daga wayar saidai bayyaji saboda hayaniya da qarar kidan dake tashi a gurin, dole tasa ya miqe yayi waje domin amsa wayar
Sukai 15mins suna wayar bayan sungama yajuya xai koma cikin he’ll din yar qara yaji wata mace tace a gefenshi dukda darene amma gurin fess yake da hasken manyan fitilu na sola, yadan juya kadan ya kalli inda yaji qarar badan yayi ra,ayi ba, damn! Danm!
Qirjinshi yashiga harbawa da sauri domin kuwa King yagani rungumeda mace wadda bayya iya ganin fuskarta sai bayanta itama tana sanye da ankon bikin yalura ma hannun guy dinne a cikin rigarta da alama wani abu taji shine xai cire mata
Take yanayin Dr, yasauya fuskarnan tayi jajur koda baiga fuskar taba tabbas yasan sakeenah ce dan itace abokiyar lalacin sa xuciyarshi ta hau tafasa tana xarya, lallai yarinyar nan tagama xarewa har tareda ni din? tabbas ayau sunyi na qarshe dan wlh naxai barsu ba, yafada axuciyarshi yakuwa nufesu gadan gadan
Ba tsammani saleenah dake kwance a qirjin mijinta taji an fixgota ta baya yai jifa da ita can gefe saida ta mangari wata mota sannan tajita a qasa tim, tirqashi cikin wani irin mamaki king ya kalli deeny kafin yayi tunanin wani abu Dr yakai mishi punch abaki yakoma mayar mishi a ido saida ya tabbatar ya dimautashi sannan yahaushi da duka kota ina kafin kace miye yafitar dashi daga hayyacinshi kuma bai daina dukan nashiba saleenah ce tahau ihu da kururuwa gawani xai kashe mata miji akayo caaa akansu daqyar qarti suka karbi King a hannun deeny danshi dagaske so yake ya kasheshi wurin yacika sosai har wayanda kecikin hell din sunfara fitowa anata kiran xa,ayi kisan kai su sakeenah ma sunbiyo sahun masu so suganewa idonsu
👉 *Nasmy ce*😍
Yar mutan arkilla love you all 😘
[7:39AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*5 star’s✨✨ online writer’s association*👌
*written by*
_nasmatu Muhammad_.
*37*
Sun sami fitowa amma isa wajanda ganin abinda akeyi na Neman ya gagaresu. Saboda rutsu da cincirindon jama.ar dake wajan sakeenah kam gefe taja tatsaya Dan acewarta babu gulmarda xatasa tayi gogayya da maxa
Naxeefa kuwa cewa tayi wlh saita gano Sam bataji kashedin sakeenah ba haka ta kunna kai tana turereniya da sauran yan kallon innalillahi shine abinda yafado bakinta a lolacinda taga yayansu yana kucce kucce mutane na rirrqe dashi sai daya guy dinda tagani anriqeshi gefe fuskarshi duk jini Sam idonta baikai kan saleenah ba kasancewar ta tsorata da gudu tafito daga rutsun tafixgo hannun sakeenah tana fadin sis munshiga uku yayanmu!…
Jinsunan data ambata yasa tabita cikin kaduwa take tambayarta neyasami yayanmu kafin tabata amsa suka isa tsakiyar taron king baki da hanci duk jini sukeyi deeny kuwa har yanxu ana riqe dashi amma me? Ganin sakeenah da baxeefa yajefashi a rudani, a lokacinne ya juya dansake kallon wadda ya gani tareda king amma kash juyowar tashi tayi dai dai da saleenah ta yayibo wani qaton dutse batareda kowa ya ganiba saiji akayi Tim ta dirka mishi shi aka yasaki wata raxanannar qara sakeenah ta xubo da gudu ta rungumeshi a lokacinda yake rangaji xai kife qasa yadafe goshe kan yana xubarda jini kowa a wurin bai lurada itaba kafinta aikata hakan
Ya sulale a qasa bauyinahi yafi qarfin sakeenah tayi wani ihu cikeda qaraji nashiga uku ta kashemin shi tamiqe da wata irin xumma ta fixgo saleenah data juya game mijinta, tajiyo da ita suka fuskanci juna
Innalillahi wa inna ilaihi raji.una. tafada da qarfi tareda sakin saleenah tajada baya tana qaremata kallo ko ince suna qarewa juna kallo cikeda matsanancin tsoro Dan kowaccensu gani tayi kamar madubi take kallo ba mutum ba,
Sukafara lalubar fuskikinsu Dan tabbatarwa tare suka kurma ihu suka xube agurin a sume, naxeefa ta Dora hannu aka tafara rantama kuka ya ubangijina yau wacce irin masifa muke gani haka?
.
Abokan angonne suka kwashesu duka aka nufi uduth dasu
.
…
Daxuwa aka shigar dasu Emagency matan aka kwantar dasu a daki daya maxan ma haka
_
.👉 *Nasmy CE*😍
Yar mutan Arkilla love you all 😘
[7:39AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*5 star’s✨✨ online writer’s association*👌
*written by*
_nasmatu Muhammad_
*38*
*After one hour*
Masu raunin anyi treating dinsu an basu allurai dukkansu suna bacci .
Mata kuma back wadda tafarka acikinsu baxeefa CE kadai adakin hankalinta ya bala.in tashi inta kalli wannan ta kalli wannan amma Sam bataga inda suke da banbanci ba, jikinta harrawa yakeyi sbd tsabar tsoro
Sai alokacin ta tuna da waya tacirota daga hand bag dinta tabude tayi dialing number mama ringing biyu tadaga da sallama ta amsa Maurya na rawa ta labartawa mama abinda yafaru mama hankalinta yatashi takira wayar abba tagaya mishi yace suhadu a asibitin dama yataso xaiyo gidane
Tafugi nayafi tafita takira driver sukafita saida suka hay titi take gaya mishi saisunje k7 sun dakko umman sakeenah
Deener kam tawatse hatta angon yana asibitin tuni antura amare gida, da wayar king su Khalid suka kira alhji khamis mahaifinshi shikuma yasanarwa dadyn saleenah hankula a tashe suka nufo asibitin
*qarfe Tara da rabi*
Su mama da umma suka iso asibitin harda baby Sarah, naxewfa CE tamusu kwatancen inda suken suka isa, harxuwa lokacin basu farfado ba, naxeefa ta kalli mama tace wlh mama tsoro da firgici ne ya sumar dasu duka, sbd tsananin kamarda sukayi da juna komai nasu daya ne wlh banga inda suke da banbanci ba,
Gaban umma yayi mummunar faduwa naxeefa taja hannun mama xuwagun gadon da saleenah take kai kuxo kuganta, tayi sharjaf da gumi fuskarta na kallon bango, naxeefa ta juyo da ita subhanalillah inalillahi umma tafada tana kallon mama, mama ma a matuqar rude take baby taqara waigawa ta kalli sakeenah sannan takoma kallon fuskar saleenah yasalam tsarki ya tabbata ga Allah wlh wayannan bayin nashi basuda banbanci
Umma matso dafda saleenah hannunta na qyarma yana karkarwa tadaga tafin qafarta aikuwa taci karo da abinda take nema wani faffadan tabone na wuta, wanda tasameshi ne a dalilin wani garwashin wuta data taka tun tana koyan tafiya ciwon da sukakai kusan wata daya ana mata wankinahi kafinya qarke yaxama tabo, tafashe da kuka ta rungume saleenah mama dasu baby suka bitada kallon mamaki talurada hakan shiyasa tafara mgana ciki kuka maman xahara yatace wlh yatace yar,uwar sakeenah CE sudin yan biyu ne wannan ta batane tunsuna yara basusan komaiba a lakacin banda sunansu sai wasa sunada shekaru uku da watanni bakwai basa iya tuna komai bantaba basu lbrinta ba, taqara fashewa da kuka mama tadauki salati baby da naxeefa dake gefe suka cika da al.ajabi baby harda qwallar farin ciki abba yace ikon Allah kenan
Mama tadafa kafadun umma inatayaki murna umman sakeena dai dai lokacin saleenah tafarka cikin firgici tafara waige2 bataga guskar data saniba, kuma bataga wannan maikamada itan datagani ta tsorata ba, daba asibiti taga kantaba tabbas datace duk abinda yafarunnan mafarki ne, Dan bata taba ganin kama makamanciyar wadda sukayi da wannan yarinyar ba, taqara kallon mutanen taqara dimauta dantakoma hango yanayin kamanni datakeyi da wannan matar dake riqe da ita wadda batasan ko wacce CE ba, dakuma dayar matashiyar yarinyar dake gefe akusa da ita
Ahankali taxare jikinta daga jikin umma tafara jeromusu tambayoyi adan tsorace suwaye Ku?meyasa kuke taredani ina iyaywna? Kuma ina mijina koya mutune? Tafada lokacinda kuka ya kubuce mata sanda ta tuna yanda taga jini na xubarwa king dinta mama CE tayi magana ki kwantarda hankalinki ba abinda yasameshi
Takalli umma data kafeta da ido tana kuka tace wacce CE ke? Umma ta share hawaye tace ni mahaifiyarki CE, saleenah ta waro ido me? Umma ta gyada mata kai eh nice babarki mahaifiya!
.
👉 *Nasmy ce*😍
Yar mutan Arkilla love you all 😘
[7:39AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*5 star’s✨✨ online writer’s association*👌
*written by*
_nasmatu Muhammad_
*komai dominku masoyana nuna soyayyarku ga labarina hakan yana qara min qwarin guiwa sosai Allah yabarmu tare kuma yadada mana dubun so da qauna, much love to you Guy’s😍😍 ba dadi,*🙏
*39*
Xunbur ta miqe xaune tafara girgixakai tanayin baya baya dan Allah kubarni karku cutar dani wlh inada iyaye na naroqeku karku rabani da iyayena ta taker jikinta can jikin nango kuka take sosai jikinta har qyarma yake saboda tsoron abinda kunnenta yaji mata, mama ta kwantar da murya muba masu cutarwa bane yarinya ki kwantar da hankalinki yasunanki? Umma ta amsada saleenah sunanta saleena! Cikeda mamaki tadago kai takalli umma cikin ido saida taji wani faduwar gaba da bata tabaji ba, amma tadake ya akayi kika san sunana? Tambayarda tajefawa umma kenan saboda nina xaba mikishi ni nan ni sa aka saka miki suna saleenah
Saleenah ta toshe kunnuwanta da qarfi da hannayenta duka biyun, dan bataso takoma jin wani abu daga wannan matar haukatar da ita kawai takeso tayi ta qara rushewa dawani sabon kuka mai tsuma xuciya adaidai lokacinne momy da dadynta suka shigo dakin cikin tsananin kidima momy ke kiran sunanta saleenah yata meya faru dake? Ai dajin muryar momy taxabura tadiro daga kan gadon dagudu tafada jikin komy ta qanqameta tana wani irin matsanancin kuka, hankalin momy da dady yayi mutuqar tashi duk suka rude momy sai tambayarta take me yasameta me akayi mata? Amma taqi magana sai kuka itaka saita saka kukan Allah sarki soyayyar iyaye sukewa saleenah, dady ya matso yaja saleenah xuwa jikinshi ya rungumeta cool down my doughter tell what’s wrong with u? Ina sirikina yake meye yasameshi? Sam basu damu da mutanen dasuka gani a gurinba sadai ta yarsu kawai sukeyi,
Mama umma abba dasu naxeefa duk sunxama yan kallo ga tsantsar soyayyar dake tsakanin saleenah da wayannan data kitada iyayenta daqyar ta iya saita kalmomim abakinta tana nuna mama da yatsa wai waccan matar tace itace mahaifiya ta, bakinta harrawa yake momy xo tajanyo hannun momh har gaban umma kifada Mata cewa ni kece mahaifiyata kigaya mata kekika haifeni iyaye biyu basa taba haifar ya guda daya
Momy pls tell her u ar my real mother she can not be my mother too ,
Momy jikinta yayi bala.in sanyi ba ita kadaiba har alhji ibraheem dake tsaye a bayanta dansun hangi kamanni sosai tsakanin saleenah da wannan matar data nuna take kuskurensu na shekaru gomasha takwas yafara dawomusu a qwaqwalwa innalillahi wa innailaihirraji,un abinda yake karantawa axuciyarshi kenan dan a wannan taqin in akace xa a rabasu da saleenah yasan xasu shiga wani hali.
Shirunda taji momy tayi yabata tsoro matuqa ga wani uban gumidake karyo mata, dady ne yai qarfin halincewa baiwar Allah mehakan yake nufi?
Umma takoro musu bayani tun sanda suka rasa saleenah da yanda suka hadu ayau itada yar,uwar ta taqare xancen dacewa gadayar nan kwance a bayanku gaba daya suka juya har saleenah din dan bata lurada wadda ke kwance a dakinba. Tsarki da daukaka sun tabbata ga Allah yarinyar dasuka gani da saleena basuda banbanvi kona digo fuska harma da jikinsu
Saleenah tadawo da kallonta ga iyayenta saidai abinda tagani ya mutuqar sanyaya mata guiwa dukkansu hawayene sharkaf a fuskokinsu, momy kam kukanka ma take bilhaqqi dagaskiya, tasaki hannun momyn takoma gun dady takama hannunshi gadukkan alamu ta dimauce tagama rikicewa dady don’t tell me you people are not my real perrent, pls dady don’t taqarashe da kuka tana girgixashi
Yarasa Abbeyi duk iya jarumta da dauriya irinta maxa yau ta gagari dady janta yayi xuwa jikinshi ya rungumeta shima ya fashe da kuka, abindai gwanin tausayi itama saita fashe da kukan duk wanda ke wurin saida ya xubda hawaye
A dai dai time dinne itakuma sakeenah ta farka a raxane bakinta daukeda kalmar shahada, gaba daya duka juya akanta tsoro yasake dabaibayeta a lokacinda taga wannan mai kamada ita din, gakuma dakin cikeda iyayensu harmada wadanda bata sani ba. Umma ta isa bakin gadon takama hannunta har xatayi magana aka qwanqwasa qofar dakin abba dake kusa yabude tareda bada ixnin shigowa likita ne yashigo bayan sun gaggaisa dasu dady yace madallah tunda dukkansu sun farfado wadancan maxan ma sunfarka kuma dasauqi sosai yanxunma xasu iya yafiya
👉 *Nasmy ce*😍
Yar mutan arkilla love you all 😘
[7:39AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*5 star’s✨✨ online writer’s association*👌
*written by*
_nasmatu Muhammad_
*41*
.
Sundade suna hire 2. Kafin abba yamiqe yace takamata sutafi dare yanayi Dady ne yace hakane amma yaso suje suga inda uman saleenah ta xaune wato gidanta basu musaba suka dunguma harda yaran sai gangaren k7 ta Gidan Igwai, aqofar Gidan ummace tayimusu jagora suka shiga basu xaunaba Dan dare yanayi tsaitsaye suka tattauna inda Dady yace yana Neman alfarmar umma takoma gudansu daxama nadan lokaci xaisa a rushe Gidan amata babban gini na xamani tayi godiya sosai harda yar qwalla, hajiyar marwan tace Ashe kusan unguwa daya muke tunda mu munanan federal housing. Dady yace ikon Allah suka fara sallama xasu tafi saleenah ta maqale a gefen umma tace Dady nifa anan xan kwana, yace to baby Dady, aiyanxu marwan xaki Tambaya ba Dady ba, gaba daya sukayi dariya .
.king yai murmushi bakomai dear ai yakamata ki kwana ki wuni gobe sai inxo insaukeki da dare ko?
Tayi tsallen murna nagode my king Allah yatashemu lfy , sakeenah tace mama nima anan xan kwana mama tai murmushi tofa harxa.a fara kishin tunyanxu? Tanoqe kanta qasa tana murmushi mama takalli deeny daya turbune fuska kamar xayyi kuka tayi murmuahi batace Mishi komaiba taceda sakeenah Allah yatashemu lfy jiyayi kamar ya kurma ihu. Ya mama xatayi mishi haka? A daddafe yayiwa su umma sallama danji yake kmr yasaka musu kuka, iyayenne suka fara tafiya, sannan king yayiwa umma sallama shima yafita saleenah tamiqe tabishi abaya, haka deeny ma yatashi yai sallama yafita a qofar Gidan yararda su rungumeda junansu yanadanjin maganganunsu qasa qasa king yana tayata murnar ganin iyayenta ne, sosai suka burgeshi yaji inama shida sakeenah ne a wannan rayuwar sai a lokaci yatunada baixo da motaba gashi su Dady sun tafi kash
Motar king yakalla yaga su sunacan suna soyewa a qofar gida yaje yatsaya ajikin motar yana jiranshi xuciyarshi namishi suya tabbas
Umma tagama kallon hankalin ta taga mijinta yafita amma batada niyyar tashi tayi Mishi sallama kamar yanda yar.uwarta tayi
Taxage sai hira suke itada baby da naxeefa Dan itama bata tafiba tsayawa tayi xata kwana anan, sakeenah umma takirata a hankali na.am umma, kebaxaki tafi kiyiwa mijinki sallama bane? Ta xumburo Dan bakinta ai yatafi
Umma tayo mata daquwa ungonki yaushe naji tashi motarsu? Anya sakeenah? Ke bakiga yanda yar.uwar taki tayi bane?
Badan batason yin musu da umma ba da baxatajeba hakannan tamiqe tadauki mayafi saleenah ta fita Dan ita ko mayafin bata daukaba
.
Ganin saleenah da king a qofar Gidan yasa tagane Dr. Ne atsaye ajikin mota kaitsaye tayi inda yake, kota isa ma batayi Mishi magana ba
Taja gefenshi tatsaya shiru kusan mintuna uku bawanda yayiwa wani magana acikinsu
Mamakinta yacika xuciyarshi dama sakeenah ta iya fushi haka? Saida safe maganarta ta daki kunnenahi batareda tajira amsarshiba tajuya fuwww. Dasauri yariqo hannunta ya jawota yayimata maxauni a qirjinshi
Fushi kikeyi dani sakeenah? Tayimishi shiru pls sakeenah kimin magana yanxu baxakiji tausayina ba? Kalli ciwan dake kainafa amma a haka kukace anan xaki kwana. Ina buqatar kulawarki matata Dan Allah kiyafemin kuma ki saurareni
Tsaki yaji taja abinda bai taba Ji abakinta ba ko a wani balle shi mijinta yasalam! Yadagota xaiyi magana kenan king ya qaraso wajan shida saleenah uhum yayanmu duk sallamar CE haka? Yafada cikeda tsokana
Dasauri sakeenah ta qwace jikinta yai murmuahin yaqe Wanda hausawa sukace yafi kuka ciwo
Ya manna mata kiss a goshi love u dear am going to miss u, gud night yashige motar gefe daya yabarta tsaye Kalmar icce ga kunya gakuma wani yanayi dataji tafada 1time, harsuka qure saleenah na daga musu hannu
👉 *Nasmy CE*😍
Yar mutan Arkilla love you all 😘
[7:39AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*5 star’s✨✨ online writer’s association*👌
*written by*
_nasmatu Muhammad_
*40*
Yana rufe bakinshi aka koma qwanqwasa dakin aka bude Dr, deeny ne da King suka shigo tare cirko cirko sukayi suna kallon ikon Allah dukda ayanxu kowannensu yasan yanmatan biyu ne, baxasu iya banbancesu a fuskaba suka gaisa iyayensu dady yayi gyaran murya yace dan Allah ayi haquri dakomai anan yanaso suwuce gidanshi baki dayansu ayi maganar acan, ba musu suka mimmiqe umma ta mayarwa sakeenah hijabinta duka fito suna kallon kallo itada saleenah, shikuwa deeny ita yake kallo yana tuna kuskuren daya tafka abisa rashin sani yayiwa sakeenah mummunar fahinta Allah sarki baiwar Allah ya hukunta ta akan laifinda bata aikata ba amma a hakannan tadaure ta rufeshi bata taba nunawa kowa ba, wasu siraran hawaye suka gangaro kan kumatunshi karaf suka hada ido da ita ya marairaice fuska alamar ban haquri tareda folding hands dinshi murmushi kawai tayi mishi ta kauda fuskarta
Take dadi yalullube shi yafara yiwa Allah godiya dabai bashi ikon bin sharrin shaidan yarabura sakeenah ba,
A harabar asibitin sukavi karo da iyayen king wato alhji khamis da matarshi dumadai basu sami qani bayaniba dady yace subiyosu haka suka jera xuwa gidanshi kowa da abinda ke xuciyarshi, koda suka isa kilafatu road xaxxabi mai xafi ya rufe saleenah bayan sun xaxxauna a babban falon gidan momy tasa aka kawomusu lemuna da ruwansha
Bawanda yakula kayan, dankowa a qageyake dasonjin tabakin dady da momy akan saleenah,
Bayanda momy batayiba akan suje takaita daki tasha magani ta kwanta amma taqi adole komai a gabanta xa,ayi taka tsayarda hawayen dake fita daga idonta, dole ta qyaleta taje ta kawomata panadol shima daqyar da magiya takarba tasha
Dady yayi gyaran murya sannan yafara koromusu bayani kamar haka………………………………………………………………..tundaga randa yatsinceta harxuwa yau bai boye musu komai ba hatta rashin yin cigiyar iyayenta dakuma dalilinshi nayin hakannan saboda Allah baitaba basu haihuwa ba har yau,
Sakeenah tacika da tsananin mamaki wato wannan yar,uwarta ce uwa daya uba daya? Saleenah kuwa kuka tahauyi baji ba gani kowa agurin ya tausaya mata kafin ta tsagaita kukan tafara magana gwanin tausayi umma kiyi. haquri bawai ina kukane dan naji ciyon kasancewa ya agareki ba ko dan kasancewarki uwa agareni ba, a,ah ina kukane dan tsananin tausayi da mamakin wayannan bayin Allah da suka riqeni fiyeda ya haqiqa sun qaunaceni fiyeda komai a rayuwarsu sun soni so na haqiqa bantaba sanin inada wasu iyaye bayan su na ko a lbr arayuwarsu basuda burindaya wuce sumin abu inji dadi sudai burinsu suga farin cikina koyayane, sunason duk abinda nakeso koda ba daidai bane da girmana da wayauna kafin Allah ya saukarmin da hankali nasani nayita aikata kuskure son raina ixgili iri iri na barnata dukiyarsu wadda baxan iya sanin adadinta ba, nasha aikata abubuwan dake xubarwa iyaye mutinci a idon jama.a. amma. Dai dai darana daya wayannan iyayen basu taba bata rai da abinda nakeyiba, nayi kyauta da gidaje shaguna harmada motocinsu basu taba cemin inbari kokuma meyasa nayi ba? Basu taba nunamin ba ko a fuska wata shaida daxan ce lallai suba iyayena bane, tabbas kuncika masoya agareni kuma har abada baxan taba debeku amatsayin iyayena ba. Ku iyayene kamar wayanda suka haifeni I luv u mom n dady ta rungumesu suduka biyun a lokaci daya suma suka rungumeta suna xubda hawaye kigafarta mana saleenah mun nisantaki da iyayenki na gaske mun hanaki sanin yan.uwanki balaifin mu bane soyayyace momy ce mai wannan maganar saleenah ta toshe mata baki harga Allah bakuda laifi haka yaso haka ya tsara xan rayu tare daku ina matuqar qaunarku
Dukkansu kuka suke haka kowadake wurin xubda hawaye yake
Tasakesu ta rarrafa gun umma nagode Allah daya bayyanaku a gareni ummanah koba komai naji wani sanyi daban tabajiba a yankin jikina ina sonki ummu ta rungumeta umma ma ta rungumeta Allah yayi miki albarka yata Allah yayi muku albarka duka dakeda yan.uwanki ta dagata ta hada hannunta dana sakeena ga yar.uwarki sakeenah gakuma qanwar ku sarah, wancan mijin yayarki ne xaharadeen wannan kuma qanwarshi tanuna naxeefa ga iyayenshi nan. Allah yajiqan abbanku haryabar duniya kulluk saiyayi maganarki idan ya kalli yar.uwarki tana wasa ita kadai saiya fashe da kuka, hawaye suka koma xiraro mata,
Tarungume sakeenah da sarah nice to meet you yan.uwana
Ahankali ta dagokai cikeda jin kunya takalli deeny dake gefe yana kallonsu kanshi nade da bandage a raunin datayi mishi tace kayi haquri yayana kuskurene dakuma tsautsayi yai murmushi yace bakokai
Anan ta gabatar musu da karwan mijinta dakuma iyayenshi. Nanadai deeny yadada bawa marwan haquri akan ya dauka saleenah matarsace sakeenah sun fahimci juna sosai aka fara hire hire nan suma iyayen suka dai daita kansu umma tace dama shi da nakowa ne, hardai yanxu da saleenah takeda aure ba batun ga inda xata xauna tunda tana gidan mijinta ya tasuce gabaki daya akayi dariya
Sakeenah bata koma cewa komai ba shiko gogan ita kadai yake kallo Allah 2 yake tadago su hada ido amma taqi tanasane tayi banxa dashi dukda cewa tagane yar.uwarta ce yake gani yadauka itace ta qudurta aranta saita hukun tashi dolene fanshe wulaqancin dayai mata
Tofa😝
Ku reader’s mekuka ce abinda xatayi yadace kuwa?
*sainaji daga gareku xancigaba* all 👉👂👂
👉 *Nasmy ce*😍Yar mutan arkilla love you all😘
[7:39AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*5 star’s✨✨ online writer’s association*👌
*written by*
_nasmatu Muhammad_
*42*
Saleenah tahura mata iska afuska firgigit tadawo daga Nisan kiwon datayi a cikin tunanin Rayuwa , kai yar.uwa wannan kallon kodai bada xuciya daya xaki kwana anan ba? Kar sai dare yaraba ki sakamana kuka ta harareta da wasa banason iskanci karfa kirainani yarinyarnan nifa yayarki CE, tam
Hhhh Nina isa dagirman kujerar yaya babba suka kwashe da dariya. Taja hannunta Suka koma gida a ranar raba dare sukayi suna hire 2 kowacce tanabawa yar.uwarta lbrnta umma ma ba bacci takeba tana saurarensu, Dan nafilfili tayita jerawa back adadi na nuna godiyarta game Allah akan yarta daya bayyana mata, farin ciki axuciyarta fadama banner Baki ne,
Deeny ma kasa bacci yayi sai juyi yake a gadon xafi yaxame mishi biyu ga na ciwon da kansa yakeyi ga radadi da xuciyarshi keyi da xigin rashin sakeenah a kusa dashi
Yaso qwarai a Daren yau sukasance tare domin yagyara kurakuran daya tafka abaya, haqiqa yasan bayyiwa sakeenah adalci ba amma yaxaiyi da sharrin xuciya? Dakuma tsabar so da kiahin dayakewa sakeenah? A gaskiya idonshi yarufe a lokacin bayaji bakumaya gani ,
Burinshi daya Allah yakaimu goben tadawo yacigaba da Neman afwarta tabbas yaxargeta da mafi munin laifi, Wanda tayita qoqarin kare kanta amma yaqi saurararta addu,a yakwtayi Allah yasa kartaxama Kamarshi taqi sauraren tubanshi
*washe gari*
Tunda assuba suka tashi suka share Gidan tsaf suka gyara sannan suka shiga kitchen, lafiyayyen break suka hada dayake kitchen din akwai komai tagodewa Allah sannan tagodewa Dr, kulada mahaifiyarta dayakeyi yanadaya dagacikin abubuwanda ke qara. Masa martaba da daraja a idonta shedin haskene kuma jagora game rayuwarsu, saitaji taqarayin nutso a soyayyar mijinta
Qarfe bakwai suka hadu suka karya cikeda farin ciki umma kam jitake ayau rayuwarta ta gama daidaitawa. Qarfe takwas kiran Dady yashigo wayar saleenah yace sugayawa umma taharhada Kayan sakawarta kawai itada qanwarsu qarfe shida xaituro driver yadaukesu yagama magana gobe xa.afara aikin Gidan
Umma tajasu suka shisshiga maqota tasanar musu tagane yarta dakuma maganar tashin daxatayi AYI aiki a Gidan suntayata murna da farinciki sosai sannan suka dawo akafara harhada kaya sauran kayan umma Masu detti sakeenah ta hado tafara wankewa saleenah na gani itama tasaka hannunta abinda bata tabayiba tsawon rayuqarta hatta under’wears dinta har gobe yan aiki ke wanke mata , dukdacewa da machines suke amfani
Hakasukayita aikace aikace umma na kallonsu wani sa,in tayi murmushi wani sa,in kuwa taxubda qwalla
Sauran kayan Gidan Kuwa duka bayarwa sukayi sadaka a maqota mabuqata. Kayan sakawarsu kawai suka dauka
*06:00pm*
Yan.Matan sungama aiki sun caba ado sun sauya kaya da kayanta dake Gidan suduka har naxeefa shigar dogayan riguna sukayi sunyi bala.in kyau kamar larabawa ganinau nadada sanyaya xuciyar umma
Talura saleenah batada wuyar sabo
Tsakanin jiya xuwayau tasaki jiki da yan.uwanta sun saba sosai kamar wayanda suka taso a tare
👉 *Nasmy CE*😍
Yar mutan Arkilla love you all 😘
[7:39AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*5 star’s✨✨ online writer’s association*👌
*written by*
_nasmatu Muhammad_
*43*
Saleenah nakwance tayi pilo da cinyar sakeenah tana danne2 a wayarta tana murmshi sakeenah kuwa kallonta kawai take xuciyarta cike tam da farin ciki, yau itace da yar,uwa sa,arta Allah sarki rayuwa ashe tanada abokiyar shawara hannunta tasa tashafa kan saleenah yar,uwa wai mekikeyi awayar nan ne? Kin qyaleni shiru kinata danne dannenki
Tai murmushi hmmm wlh hira nake da mijina bawan Allah yana fama da kewana yanxunma yana kan hanya
Natace komai ba murmushi kawai tayi dan yumawa da nata gwarxon kobata ji abakinshi ba tasan shima yaka tareda kewarta saleenah ta girgixata sis nifa bangane miki ba, kina kallo dasafe muka gaisa da my King, darana ma munyi waya aqalla yakai sau biyar ahakanma dan muna aiki ne, amma ke ko saudaya banga kingaida yayanmu ba,? Taqarashe xancen tana mata kallom tuhuma, uhum lallai yarinyar nan inxan gaisada mijina dole saikinji kenan? Tayi mata tambayar ne kawai dan batada wani abin cemata, aibagaka nake nufiba nida nayi ai kowama yagani kuma tarefa muka wuni
To kwantar da hankalinki yarinya ni a test massage muke magana tunda kinsani agaba dole saikinji
Tayi murmushi to naji amma dakin mishi magana yaxo dan yanxun xakiga drivern dady yaxo tafiya dadu umma nikuma ga mijija a hanaya. Indai nado kike mubarki ke kadai ba, saida tadanji dum a xuciyarta dan tasan hakan gaskiyane kuma ita baxata kirashi ko tamishi test dan yaxo sutafi ba, amma axahiri saitayi murmushi hmmn to baxa,a barniba wataqilama mijina saiya riga maki xuwa dukda nan anguwarsu ce, kafin saleenah tayi magana sukajiyo tsayuwar mota a qofar gidan umma dai na hefe tanajinsu naxeefa da baby kuma sunfita su siyo kati
Saleenah tayi tsalle yes! My King is here, Allah yakawo mai daukan umma lubar wata anan, tayi waje tanayiwa sakrenah gwalo da dariyar qeta, turus tayi a qofar ganin wanda ke fitowa daga motar dr,deeny ne cikin qananan kaya yayi kyau sosai an taje gashinnan mai kyau da sheqi idonsa sanyeda siririn farin glass yasake mata wani wadataccen murmushi
Aranta ta tuna infa takoma tacewa sakeenah ba mujinta bane natane xata mata dariya hanawa ai wlh baxata yardaba kawai saitai fuska, tamayar mishi da martanin murmushin dayayi mata ahankali ta taka harta isa idayake ware hannayenshi yayi sannan yai mata alama da taxo tarungumeshi gananta yafadi dum saikuma ta danne ta aikamishi harara da sigar wasa, yaqara fadada murmushin shi baisan ya akayiba amma nayyi tsammanin sakkowarta dawuri haka ba, my dear wife, yar qanwata I really miss u wlh duk daren jiya ban rintdaba ga ciwan da kaina yakeyi gakuma rashinki nawahala baby pls ki tausayamin tarausayarda kai gefe tace ayya yayanmu sannufa ya ciwan dasauqi ko? Wayyo Allah dadi kamar ya kasheshi jiyake kamar ya rungumota dan murna dasauqi sosai ma ai wannan murmushin naki ma ya isa ya warkar da ciwan duka dama rashinki kusane yasaka abin yayi worst sosai pls my sakeenah be with me pls naroqeki kar kiyi fushi dani kinji mudauka wannan kawai tsautsayi ne, yafaru kuma yawace dan allah kinji qanwata yafada yana qoqarin kama hannunta tayi baya da sauri pls yafada qasa qasa kamar yanayin rada, tafuskanci shi mai laifi ne ga yayarta, danhaka tadake ta murguda mishi baki tareda yar harara pls my sakeenah wlh baxan qaraba, idan har naqara kiyimin duk hukuncin da kikaga dama, but nown forgive and forget yayi folding band’s dinshi yana qoqarin kai guiwoyinshi qasa yanacewa dagayau ni bawane gareki kuma raqumi wanda akalata xata kasance a hannuki kijani san ranki kuma kikaini inda kikeso wlh sakeenah ina qaunarki tsananin so dakuma kishinki sune suka rufemin ido but pls forgive me hawaye suka gangaro daga qwayar idonshi
Wayyo so ya makautashi sam baidamuda matasa da ke xaune a gefen gidan ba take saleenah taji haushin kanta nayin acting kamar yayarta, gashi tashiga al,amari na iyali wato mata da miji kaico,
Dagudu tajuya tashiga gidan xuciyarta na bugawa dasauri dasauri qwalla suka taru a idonta meye wannan mai xafi haka yayiwa yayarta wanda har yake bata haquri haka?
👉 *Nasmy ce*😍
Yar mutan arkilla love you all 😘
[7:39AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*5 star’s✨✨ online writer’s association*👌
*written by*
_nasmatu Muhammad_
*45*
Ameen inji sakeenah yakalleta ta kalleshi suka sakewa junansu murmushi saleenah ma murmushin take juyawarta yayi dai dai da isowar King yai farking ya fito dagudu taje gareshi ya rungumeta tsam a qirjinshi sannan yasake wani nannauyan numfashi oh my saleey I miss u, miss u too my King ya xaman kadaici hmm badadi ya amsa ataqaice sannan yadagota yaja hannunta xuwa inda su sakeenah suke sukayi kusabaha da deeny sunayiwa juna murmushi suka gaisa dai dai nan driver din gidan dady ya iso a bayanshi kuma su naxeefa da baby ne kamar tare suke, sakeenah tace sarakan yawo Allah da mun barku anan. Hahh afwa babbar anty inji naxeefa tafada cikeda tsokana sannaj ta kalli yayanta yayanmu barkada xuwa ya mamana? Ya balla mata harara saikin nutsu tukun kinfara bawa matata girma na gaske xandinga amsa gaisuwarki gaba daya sukayi dariya,
Driver ya qaraso nan suka gaisa sannan suka shiga suka dakko trolys dinsu guda uku dake maqare da kaya aka saka a but din driver din, umma tafito su King da deeny aka xube qasa suka gaida umma ta amsa da fara,arta xuciyar nan tata qal da farin ciki, sanna itada baby da naxeefa suka shiga motar aka tayar , yan biyu kuwa kowacce tashiga motar mijinta suka mara musu baya sai kilafatu road gidan dady suka tararda tarba ta musamman kowa ka kalla awurin farin ciki yake a babban falon gidan suka baje akasha hira kafun akira sallar magariba, dady da sirikansu biyu suka wuce masallaci, momy Da umma suka tafi dakinda aka warewa umma inda xata xauna, acan sukayi salla, haka yan matan ma suka shige dakin saleenah na da. Bakowa aciki amma a gyare yaketsaf kamar da mutum aciki komai na dakin na nan jere kamar yanda tabarshi
Ko ina a gidan hotunan tane baremma a dakinta gasunan jere wasu ita da dady wasu ita da momy wasun kuma ita kadai. Wasun kuma su dukane ita da dady da momy
Tayi murmushi wasu siraran hawaye suka gangaro mata a bayyane tace tabbas kun cancanci yabo dady da momy na allah yajiqanku kakar yanda kuka jinqaina Allah yasaka muku da mafificin alkhairinshi yakuma biya muku dukkanin buqatun ku na dujiya da lahira baki daya,
Sakeenah ta dafa kafadarta sannan tace ameen yar,uwa anan suka gabatarda salla sannan suka fito falon qayatattun girke2 ne a jere akan danning table sai tashin qamshi suke
Su umma ma sun fito haka su dady ma sun dawo aka jeru akan tble din kowa yaja kujera yaxauna twins sune masu serving suka bude manyan kulolin qamshin abincin ya cika wurin sika fara xuxxubawa
Momy ta yunqura da gudu tabar wajan tana toshe bakinta. Sai bayin dake falon tafara kwara amai baji ba gani kamar xata amayo yayan cikinta dady ya miqe dasauri yabi bayanta haka kowa a wajan ya miqe tsaye cikeda tausayawa gareta, bayan ta gama tadago dady na tsaye a qofar bayin, saleenah tashiga ciki tariqota cikin kidima take tambayarta momy na meke damunki ne haka? Dady ne ya amsa da wlh tunsafe take haka dataci abinci kota ganshi sai amai nace muje asibiti adubata taqi, ranshi abace yake maganar sukuma suka hau yimata sannu, yaciro wayarshi ya dannawa likitanshi kira yayi mishi bayani sannan yace dan Allah kaxo yanxun yakashe wayar
Da taimakon umma da saleenah ta koma taxauna a kan carfet dan awani irin jiri takeji yana dibanta
👉. *Nasmy ce*😍
Yar mutan arkilla love you all 😘
[7:39AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*5 star’s✨✨ online writer’s association*👌
*written by*
_nasmatu Muhammad_
*44*
Taji dadi sanda tashigo gidan umma battanan tana dakinta batajira komaiba taja hannun sakeenah suka shiga dakinta
Bakingado taxaunarda ita sannan itama taxauna dai dai lokacinda qwallar dake maqale a idonta suka gangaro. Nandanan hankalin sakeenah yatashi subhanallah sis meyasameki? Iye me akayi miki? Pls tock to me tafada tana jijjiga kafadarta da duka hannayenta biyu, pls say something, to stop my heart beeting, pls
Tadago suka kafawa junansu ido kafin saleenah tafara magana meye tsakaninki da mijinki? Taji mamakin tambayar matuqa amma ta daure meye kuwa? Wani abu akace ? Banfa gane meki ke nufiba? Kinga yar,uwa mudinnan fa yan,uwa ne yan uwanma wayanda suka xo lokavi daya aciki daya kuma daga uwa daya uba ma daya
Dukda bandade da saninki ba amma inajinki kamaar tare muka taso kinga kuwa bai dace wani boye boye ko kwana2 yashiga tsakanin mu ba, nan takwashe duk yanda tayiwa Dr, kamar itace ta gayamata da duk abubuwan daya fada
Sbd haka kigayamin meye laifinshi gareki?
Nannauyan ajiyar xuciya tasauke sannan tace ke yar,uwa ce wadda bajda kamarta saleenah, kuma abokiyar shawara, baxan boyemiki sirrinaba, tun ranarda aka daura aurena da Dr, a ranar dana tare dr baixomin kamar kiwane ango dakexowa amaryashu ba, a gadon asibiti yakwana washe gari aka sallamoshi ina murna na tareshi amma yadinga jefomin wasu xafafan kalamai wayanda badan nakai xuviyata nesaba da tuni bana tareda dr ke indai taqaice miki dr xargina yayi da aikata xina, yace wai inabin maxa a waje. Nan takwashe komai ta gayamata. daga qarshe tace laifinki ne aka hukuntani dashi yar,uwa
*bansan komaiba* duk sanda yaganki da mujinki sai yadauka nice nasha kuka harna godewa Allah,
Allah sarki yar,uwa dan allah kiyafemin kuma pls naroqeki dakiyafewa mijinki, wlh bashida laifi kuma shima kamarkene awaccan lokacin baisan komaiba, dan Allah kiyafe mishi kuyi rayuwarku kaman da yadda kike qaunarsa kafin aure ki nunka kisani mijinki daban ne, shidin na musamman ne, samun irinshi a wannan lokacin yanada wahala ki kuladashi kiji yar,uwata nikuma dukkanku kayafemin duk laifinane nice na assasa komai ni naxame miki wannan tauraruwar mai wutsiya yar,uwa ki yafemin dan Allah wannan ba qaramin al,amari bane kayi aure wata da watanni amma bakasan dadin kayi koda hira da miji ba, tafasheda kuka dan Allah yayata ki yafe min suka rungume juna itama sakeenar kukan takeyi amma abd qarfin hali irin nata, ita take rarrashin saleenah, sukayi kukansu suka share hawaye taja hannunta suka fita. Yananan a inda tabarshi sai dinbidmuwa takaita gareshi tadanqa hannunta a nashi kayi haquri yaynmu ga matarka nan daxu naimaka basaja amatsayinta kuma dan Allah abunda yafaru a baya ku yafemin dan Allah yai murmushi bskomai year uwa Allah yayafemu baki da
👉 *Nasmy ce*😍
Yar mutan arkilla love you all
[7:39AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*5 star’s✨✨ online writer’s association*👌
*written by*
_nasmatu Muhammad_
*46*
Dukkansu dai ba wanda ya iya cin abincin suka dawo falo suka xauna rankowa a dagule sai sannu suke mata
Mintuna shabiyar saiga likita yaxo yadan gwaggwada ta, sannan yadago yakalli dady fuskarshi cikeda annuri alhaji inaga fa hajiyarka cikine da ita, axabure yamiqe tsaye ci me ? Pls Dr, say it again ? Likitan yafadada murmushin fuskarshi ciki kuwa alhaji amma domin tabbatarwa pls kaxo da ita hospital gobe mu auna fitsarinta
Subhanallah tsarki ya tabbata ga Allah, ba dady ba gaba dayansu dake falon farin ciki ya lullube su, itakuwa momy kunyace ta rufeta wannan wane irin tonon silili ne gaban yan yaran da sirikai ace tanada ciki, takasa dago kai shiko dady sam yamance da sirikai da yaran dake wajan ya xube akan carfet din hajiya kinji abinda Dr,yace ko? Pls gayamin dan Allah ki tabbatarmi ciki ne dake? Duk ya rude ya susuce wai yau matarshi da ciki a kunyace ta daga kai, eh wayyo Allah basukadai ba nima dai saida na rufe idona 🙈 dan dady kam rungume matarshi yayi yana hawayen farin ciki, saleenah ko tsalle tahauyi da murna wayyo momy xata haifamin little sis or brother, itama xuwa tayi tarungume momyn da dady
Umma tace allahu akbar ikon Allah kenan nandai sukayita murna dady dakanshi yace to tashi inkaiki daki ki kwanta ki huta ya dagata tamiqe tsaye sannan yaja hannunta tareda jinginata gefen kafadarshi yayi sama da ita, a dakinshi ya kwantarda ita yakunna mata a,c yadawo yatambayeta metakeso yanxu tace bakomai bacci kawai takeji yace to kiyi baccinki kinji ubangiji Allah yayi miki albarka Allah yabamu rayayye ko rayayya mai albarka tace amen ya miqe yafita tareda ja mata qofa,
A falon yasamesu sunata murna amma King da deeny tuni sukayi waje, umma taqara yiwa dady barka ta tayashi murna bakinnaj nasui yaqi rufuwa yadauki wayarshi yashiga shaidawa abokanan arxiqi
Ummace tacewa saleenah da sakeenah sutashi xuwa gidajan su sunbar maxajansu a waje, badan sunso ba, sukayiwa dady da umman sallama suka tafi yanata sa musu albarka. Basu tashi momy ba, baby tarakosu har gun motocin suka yi bankwana suka tafi, Allah saiki saitaji ba dadi, kamar su dawwama a tare, kai gaskiya dan,uwa nada dadi. Tajuya takoma cikin gidan
Acan kuwa sakeenah da Dr da naxeefa sai hira suke a motar kamar bakomai a tsakaninsu kamardai yanda suka saba, dasun hada ido sai yakashe mata ido yabita da wannan keeler smile nashi kafin su isa gidan duk ya kashe mata gabobin jiki jitayi so da qaunar mijinta sundawo mata sabi full, har bataso ta dauke idonta akanshi
Sashen mama suka fara suka gaisheta tayi murna da ganinsu anan kuma sakeenah ta sanarmata da cikin hajyan saleenah kai masha Allah allahu akbar Allah bakada dole ba,a tilastaka, Allah mai iko da jinqai yaga kukan wayan nan bayin nashi ya amsa musu, suna cikin hirar aka kira sallar isha deeny yafita masallaci naxeefa tashige dakinta sakeenah ma miqewa tayi tanufi sashenta,
Sallar isha tafara gabatarwa sannan tashige bayi ta tsala wanka tashafe jikinta da hadaddin turarukan jiki da arebian humra, tasaka wata, yar ficikar rigar bacci wadda bama gama rufe mata cinyoyiba ta warware gashin kanta ta tajeshi, taxubashi a gadan bayanta bata daureshi ba, fowder kawai ta murxa sai lipstick, tafita kitcken indomie ta dora with vegetables, tasoya qwai ta hada masu tea mai kauri tajere a danning aria, daidai nan yashigo falon da sallamarshi cak yatsaya aqofar yaxuba mata mayun idonshi nandanan ya rude ya susuce ya nemi nutsuwarshi ya rasa, tajiyo gareshi da wani qayataccen murmushi tamkar wawa haka yamayar mata da nashi murmushin ganintayi qafufuwanshi sun dasqare a wajan sukasa motsawa balle su kawoshi inda take ta tako a hankali ta isa gareshi duk tsoro da faduwar gabanda takeji bai hanata jan hannunshi ba, kamar sakarai haka yabita baki bude kamar yayu xasu xubo, taja mishi kujera yaxauna, sannan itama taxauna a gefenshi taxuba musu abincin
Suka fara ci, rana tafarko gareta da fara cin abinci da mijinta, acin abincinma wani salo take tana karairaya tana juya fararen idanunta, tagama qure manejin haqurinsa yasaki spon din hannunshi ya janyota xuwa jikinshi yasaka hannu ya yaye gashin ta daya rufe mata rabin fuska, ya hada bakinshi da nata yafara tsotsa yana tanda kamar yaro yakama lollipop, batayi qasa a guiwaba takarbi saqonshi itama tafara mayar mishi da martani ya cusa hannayenshi a rigarta yafara wasa da albarkatun qirjinta, taji abin na nema yaxarce tunaninta, ahankali da lallaba taraba jikinta da nashi, tacedashi inaxuwa, ta tattare plats dinda suka bata tayi hanyar kitchen yabita da kallo Dan baxai iya maganaba a lokacin tana ajiye kayan tafito tanufi dakinta tana kallonshi dauked wani shu,umin murkushi a fuskarta, saida takama handle din qofar sannan ta juyo ta kashe mishi ido, tashige dakin
Sai alokacin yaji wani kuxari yamiqe yabi bayanta amma yana mirda qofar sai yajita a kulle yaqara mirdawa ya tura amma inaaa kulle take gam ansaka key taciki
👉 *Nasmy ce*😍
Yar mutan arkilla love you all😘
[7:39AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*5 star’s✨✨ online writer’s association*👌
*written by*
_nasmatu Muhammad_
*47*
Damacan jikinshi a mace yake saiyaqarajin wata sabuwar kasapar daqyar ya iya daga bakinshi kamar mayyin rada yafara kiran sunanta qasa qasa sakeenah pls don’t do this to me, u know am in the mud pls sakeenah wlh baxan iya jurewa ba, did you wants me to die? Pls qanwata I can’t take it anymore,
Tanajinshi tayi banxa dashi xuviyarta na tunano mata irin wulaqanci da dixgin dayayi mata bayan aurensu jitayi takasa haqura tabar maganar tadan daga murya yadda xai jiyota
Meyasa baxaka iya ba? Nidin ba mutum bace dana jure kuma nashanye baqinciki da takaicin xaman akarci ba miji ba kulawar shi balle kuma soyayyarshi harna tsawan watanni? Wlh yayan mu ni baxan ma iya yimaka abinda kamun ba, shin kasan xafi da qunar danadauka a wannan xuciyar tawa tsayin wannan lokacin?
No baka sani ba kuma baxaka taba sani ba. It’s hot very hot, taqarashe tana xubda hawaye xuwa lokacin kunya da dabaibayin abinda yayi mata yasaka bakinshi yayi nauyi yarasa kalmar daxai furta mata danufin bata haquri
Sulalewa yayi ajikin qofar yajingina da bango tun yanajiyo motsinta har yaji shiru alamar tayi bacci kenan
Hawaye ne suka fara bin kuncinshi wani irin tausayin yarinyar ne ya riskeshi haqiqa tayi haquri dashi bama kadan ba, tabbas aninda yayi mata bakowacce mace ce xata iya shanyewa muddin tasan bata aikata abinda ake xarginta dashi ba, oh my god. Yafada tareda dafe kanshi tabbas ya aikata kuskure babba wanda hausawa kekira da danasani qeya ce, tabbas hakane
Shimadai anan baccin yayi awan gaba dashi bayan yashare tsawan dare yana tunqa da warwara. Kiran sallar asuba ne ya tasheta bayan ta gabatar da sallarta tafito da niyyar ta hada musu break kafin yadawo daga mosque ya tarar da ita waje, tafito da sanda tabude dakin a hankali. Ganin Dr, jingine da qofar yana bacci yasakata jin wani iri sosai ta tausaya mishi haqiqa tasan mijinta yana matuqar sonta kuma tasan xafin kishi ga nakiji ba abinda bayyasawa, a hakaka danshi dinne abun yatsaya tsakaninsu da wanine sakin matar xayyi gabadaya sannan yabata mata suna a tari, tunda da idonshi yaganta. Ta tabbatar koda itace taganshi kamar yanda yaganta to abinda yayi mata shixatayi mishi wataqila ma nata yafi haka,
Hawaye suka wanke fuskarta data tuna da girman aure dakuma darajar miji a muslumci tausayin kanta yakamata akan abinda tayiwa mijinta kuma shaqiqin masoyinta wanda badanshiba da yanxu basusan ina rayuwarsu takeba itada mahaifiyarta da qanwarta, tabbas deeny yataka rawar gani a rayuwar maraicinsu, yakasance garkuwar da allah yakaresu daga wulaqanta da tagayyara dashi,
Tashare hawayenta ta tsuguna harxatakai hannu domin tashinshi shedan dakuma kibri irin na xuciya suka gargadeta da tatuna da ajinta karta yarda taxubar da qimarta ta ya mace, imma sassauci xatayi mishi to tayimishi lokacinda yakai kanshi gareta. Badai ita takai kantaba, ahankali ta miqe tanufi kitchen tabarshinan inda taganshi
Motsinda take da kayan aiki a kitchen shiya tasheshi daga nannauyan naccinda yake yamiqe a xabure harxai bita kitchen din saiyajiyo qarar wa,axi amasallaci this means har angama salla kenan? Dasauri yacanja hanya yanufi dakinshi wanka yayo gamida alwala sannan yaxo yasaka jallabiya adakinshi yayi sallar kasancewar yagama makara
Sanda yagama sallar yafito harta kammala abinda takeyi ta ajiye mishi break takoma dakinta kamar yanda ta saba, bai iyacin komaiba cos a lokacin ita kadai yakeda buqata, a ranar baifita ko ina ba, agidan ya wuni har akayi sallar axahar bata fitoba. Dole yatafi madallaci
Itakuma sakeenah bata masan yana gidanba bayan tagama sallar axahar tafito tayi yan kale kalenta tacika cikinta da cake da ice creem, takoma daki
Haka yadawo yacigaba daxama a falo sam bayyajin yunwa ko kadan dukda baisaka komai acikin nashi ba, gashi yasan yanada olcer xama da yunwa ba nashi bane,
Qarfe hudu, bayan tayi sallar la,asar tafito domin girkin yamma lokacin yatafi masallaci, kayan data ajiye mishi tasamu baici komai ba, taji mamaki dan tasan tunda ya aureta bai taba fashin cin abincinta ba. Duk kuwa da fushin da yake da ita, jiki a sanyaye ta kwashe taje ta dora girki
Yana dawowa yaji motsinta a kitchen wai Allah akan sauri har tuntube yake jiyake kamar xata bata kafin ya isa gareta. Mummunar faduwar gaba taji a lokacinda suka hada ido sam batasan yana gidan ba, kuma ganinshi da jallabiya yatabbatar mata da baifita ko,ina ba, tundaga fuska taga irin ramar dayayi wuni daya duk ya susuce,
Tayi qasa dakanta tafara wasa da yan yatsunta, a hankali yatako ixuwa inda take yasaka hannayenshi duka biyu ya tallafo fuskarta are u angry with sakeenah? Yaki ke so nayi ne? Mexanyi wanda xaisaki farin ciki kuma yasaka ki yafeni? Pls tell me what ever it is I’ll do, I will do it sakeenah hawayen dake fitowa daga fuskarshi suna digowa kan tata fuskar daya dago suna kallon juna sakeenah jikinta yamutu tausayin mijinta ya mamaye duk wata kafa dake xuciyarta
Ya gurfana a gabanta sannan yakama hannayenta pls sakeenah kimin hukunci kowane iri ko duka nane ki dakeni mutuqar xai sanyaki farinciki, amma dan Allah na roqeki kidaina nidanta kanki dani, pls kidaina axaftar dani ta wannan hanyar
Itadinma hawayene sharaf a fuskarta ta gurfana da guiwoyinta kamar yanda yayi suna fuskantar juna saidai takasa magana sai kuka ta rungumeshi sannan ta iya fashewa da kuka, qara qanqameta yayi yana bubbuga jayanta it’s ok sakeenah dan Allah kice kin yafe min dan Allah karki koma guduna kinji? Ta gyada kai alamar eh daqyar ta daga bakinta nima kayafemin yayanmu kai wani bangareni kuma babba na ginuwar rayuwata kayafemin insha allahu baxan koma gudunka ba mijina
Suka qara qanqame juna suna kuka gwanin tausayi
Suna haka sukajiyo qaurin abincinda ta dora na tashi tareda hayaqi
👉 *Nasmy ce*😍
Yar mutan arkilla love you all 😘
[7:39AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*5 star’s✨✨ online writer’s association*👌
*written by*
_nasmatu Muhammad_
*48*
.
.
Dasauri suka miqe tasauke pot din dagaggwa shikuma yakashe gass takalleshi galala yasake mata murmushi tareda made mata hands nashi taje tashige yarufe ayau yanajin kanshi kusan a mataki na qarshe na farin ciki. Jantayai suka koma falo kan kujera mai maxaunin mutum daya yaxauna ya xaunarda ita kan cinyarshi suka kalli juna suka qara sakewa juna murmushi yafarajin karan yunwa acikinshi sbd haka yace taje tashirya xasu fita yasaketa ta tafi dakinta yabita da kallo saida ta bacewa ganinshi sannan shima yamiqe yashiga nashi dakin yayo wanka tareda canja shigarshi xuwa qananan kaya blue din t,shet mai ratsin fari, sannan yasaka blue jins da fararen takalmi mirado yan asalin na gana, yayi kyau sosai kamar kasaceshi,
Yafito falo yana shirin zuwa dakinta saigata ta fito sanyeda wani swees less blue mai fararen flower’s dinkin Riga da sket yamata kyau sosai tadaura dankwalinta tsaf tsaf, mayafin data dauko fari ne, haka jaka da hills din takalminta .
Masha Allah deeny yakasa dauke idonshi akanta harta qaraso India yake, da takunnan NATA na qasaita, rangwada da karairaya tunbata qarasoba qamshin turaren mijinta yadaki hancinta saida ta lumshe ido
Da isarta yajata xuwa qirjinshi ya rungumeta a kunne yake rada mata qanwata wannan dressing haka anguwa xamujefa? Yafada yana wani narke fuska kamar qaramin yaro, tana murmushi tace yakakeso AYI maigida? Kayan kakeso a canja ko mayafi? Taqarashe tana saga gira daya,
A ah, bakodaya kinyi kyau sosai xan dinga tartare kayana karwasu su ganemin sukai dariya yariqe hannunta suka fita, tagode Allah basu haduda kowa a harabar gidanba Dan duk yadda tayi yasaketa qi yayi harma wani qara rungumota ta gefe dayake ..
Saida yabude mata yaxaunar da ita sannan yarufe yaxaga yashiga daya bangaren yatayar suka fita
A Mrs bigg suka yada xango yaymusu order abinci da drinks yadawo yasameta kan kujera shima yaxauna gefenta sunayiwa juna murmushi kafun akawo musu abincin dakanshi yadinga bata abaki saida tace taqoshi sannan yafara ci tana shan drinks tana kallonshi tabbas baqaramar yunwa yajiba Dan yaci abinci sosai suka kammala ya karbar musu take away suka nufi gida yabiya kusha shagalinku yadiba musu soyayyin kaji da fresh milk suka wife
.
Anakiran sallar magriba suka isa gida baibari taje dakintaba dakanshi yaje yadakko mata hijabi da rigar bacci sannan ya kulle dakin yakoma shiya jagorancesu sallar sukagama sukayita hirar siyayya har aka kira isha itama yabasu ita anan..
Bayan sungama ya umarceta sukayi nafila rak,a biyu yadinga kwararo musu addu,oi dukda tanajin tsoro amma ayau tashirya karbar mijinta itama tayi NATA addu.oin yadakko musu kajin nan sukaci cikin farinciki suka sha madara yadauketa sai bayi dakanshi yayi musu wanka bata hanashiba kasancewar tanada ilminta na addini dai2 gwargwado
Yabata rigar daya dakko. Mata tasaka anannefa lbr yafara chanjawa wasu rikitattun saqonni yafara aika mata saida yatabbatar yarabata da kuxarinta sannan faya..…………………………………………🙊 Ashe sirrine
Nikam sainaja musu qofa nace asuba ta gari
👉 *Nasmy CE*😍.
Yar mutan Arkilla love you all 😘
[7:39AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*5 star’s✨✨ online writer’s association*👌
*written by*
_nasmatu Muhammad_
*49*
Washe gari kiran sallar fari tafarka idonta cikeda wani irin nannauyan bacci kasancewar basu kwanta da wuri ba, salati tafarayi sannan tayunqura daqyar ta tashi xaune. Taxura qafufuwanta qasa sannan tayi qoqarin miqewa tsaye
Wani axababben jirine ya dauketa tadawo kan gadon tim! Abinda ya tashi deeny kenan dasauri ya tashi ya dagata xaune my baby yadai badai faduwa kikayi ba, eyya so sorry dear ya miqe sannan itama ya miqar da ita. Suka shige bayi acan yayi mata wanka da ruwan dumi, bayan ya gasa kata jikinta,
jimawa kadan suka fito ya nadota a towel kamar yar baby ya direta gaban mirrow yadauko mata doguwar riga da wani hijabin a dakinta yakawo yasaka mata shine ya jagorancesu sallar asuba
Suna kammalawa tagaidashi ya amsa cikeda farin ciki, tamiqe a hankali dan jikinta yadanyi qwari, tanufi hanyar fita da sauri yasha gabanta my baby inaxaki kuma? Tayi qasa dakanta dan ayau wata matsananciyar kunyarshi takeji, tafara tattaba yan yatsunta xanje kitchen ne, habawa qanwata aiyau kam ba abunda xakiyi xo baijira cewarta ba yaja hannunta yakaita kan gado ya kwantar yarufeta da blanket kiyi bacci kinji wify na, ubanhiji Allah yayi miki albarka
Sakeenah farin cikin dakika sakani adaren jiya Allah ne kadai xai iya biyanki kuma ina roqonshi daya niyaki da jannatul firdausi madaukakiya, ameen tace tareda lumshe idonta wannan itace ranar da tadade tana jiran xuwanta tsawam rayuwarta takare mutuncinta ne domin Allah tareda fatan duk mijin data aura yayi alfahari da ita, fatanda take duk wata budurwa musulma tayi takatsantsan da budurcinta takasance tsarkakakka tayi qoqarin kai nudurcinta ga duk wanda yakasance mijinta hakan nada mutuqar muhimmanci a rayuwarki, isar budurcin mace ga mijinta nasaka mata wata daraja agareshi wadda baki ko kalamomi baxasu iya kwatanta taba, muyi qoqarin miqa budrcinmu ga maxajanmu na sunna domin samun rahmar Allah dakuma samawa yayanmu makoma ta gari. Kisani muddin kika kai budurcinki ga mijinki to duk yar daxaki haifa insha Allah itama xatakai nata gaduk wanda xai aureta,
Darajar da budurcinki xai nema miki ga mijinki mai dorewa ce, har abada baxai daina kallonki dawannan mutuncin ba, karkuyi toge ko dogaro da shan magungunan gargajiya wai dasunan gyaran daxai dawo muku da nudurci wannan babban kuskure ne kusani ko ubangijin mu daya halitta muna nudurci saudaya yabada damarshi arayuwa wanda daxarar kikayi wasa da wannan damar kika rasashi tawata hanya to wallahi baxai taba dawowa gareki ba, babu wani gyara daxa ayi miki wanda xai kai makamancin budurcinki halittar Allah mabuwayi wadda ba,a maida irinta budurci kenan ya yar,uwa mace kisani
Budurcinki shine yancinki, darajarki, qimarki, martabarki dakeda iyalanki baki daya hanya daya wadda babu irinta wajan mallakar xuciyar mijinki itace kiyi qoqarin kai virginity dinki gareshi
Allah yasa mu dace ameen
Sakeenah tadawo daga curfaffan tunanin data tafi girgixata dataji deeny yanayi my baby ar u sleeping or nt? Tayi sassanyar ajiyar xuciya tace am nt yayanah but inajinshi sosai yace ayya yihaquri kixo muyi break sannan ki koma baccin kinji tace to shiya taimaka mata ta miqe tsaye ya rungumota gefen kafadarshi har dannig area. Yaxaunar da ita qamshin abinci yadaki hancinta yafara nudewa farfesun naman kaji ne dana ganda daban2 sai soyayyen qwai da ruwan tea, soyayyar idomie wadda taji hadi na qwararru, kallon tuhuka tayi mishi dan dai tasan bashine ya girkaba, murmushi yayi mata ai mama ta hado miki duk wannan kuma tana gaisheki da qoqari yaada yana kashe mata ido,
Tadan xaro ido sannan ta shagwabe fuska uaba yayanmu yanxu mamace xatamana brak hhhh ai nace mata bakida lfy ne kebakiji ba, addu,a matake Allah yasa ciki ne dake tarufe fuskarta da tafukan hannayenta hhhh miye abunjin kunyar anan? Ai baxamuyi sanya ba, ko sokike saleenah da marwan surigamu samun baby’s? Allah yayanmu kabari nibawasu babys daxan haifa ashagwabe take maganar to naji bawannan ba muci abinci first innuna miki wani abu
Cikeda farin ciki da farantawa juna sukayi break din ya tsareta da ido yana kallonta kai yayanmu wannan kallon haka,? Yai murmushinnan nashi yace hmmmm aiki gode Allah babu wata hanya danasani bayan kallon dan wlh sakeenah jinake kamar in shanyeki a jikina sbd so da qauna yanda baxan taba rabuwa dake koyin nisa dakeba, tai murmushi nagode
Hmmm Allah shikadai yasan tawacce hanya xai niyaki da alkhairanki gareni ga yar qaramar kyauta ta gareki uwar yayana, ta dago dasauri ta kalleshi makullin mota ne a hannunshi yakama hannunta yadora mata tareda fadin ina qaunarki sakeenah, kiqara yin haquri da duk abubuwan danyi miki abaya ina sonki matana,
Idonta tam da hawaye tafada qirjinshi nagode yayana Allah yasaka da alkhairi yabiyaka da aljannarshi mafificiya ace ameen ya miqar da ita, suka koma daki ya kwanta tareda sakata a qirjinshi kafin minti biyar dukkansu bacci yayi gaba dasu
Haka rayuwar ranar takasance garesu cikeda farin ciki komai tare Sukeyi hutu na musamman Dr yadauka domin cin amarci hatta mama ta lura da irin kulawar dayake bawa sakeenah ayanxu ta musamman ce, shiyasa ta gasgata xuciyarta akan sirikarta tanada ciki tahau murna da farinciki itakanta taninka kulawarda take mata da data yanxu
Sakeenah rayuwa tai dadi sai wani haske take qarawa tana sheqi kulawar Dr akullum qaruwa takeyi akanta tabbas mahaqurci mawadaci ne yan,uwa mukula da haquri abune mai riba a rayuwa
Lokuta sun nisa tsawan watanni hudu kenan ankammala ginin gidan umma da akeyi ginikuwa harnaji da fada hadadden gidane aka qeramata gaskiya dady yanarke naira a gurin ansaka komai nabuqata dana more rayuwa agidan
Shikuwa abbansu marwan kujerar makka yabiya mata,
Inda abban deeny yabata dalleliyar mota da driver, masha allah rayuwa tahaska ayanxu cikin momy yana watana biyar farinciki ya mamaye rayuwarsu baki daya itama dady yabiya mata hajjin tareda umma xasu tafi haka yan biyu ma kowacce mijinta yabiya mata duk tare xasu tafi sai sun dawo ne umma xata tare a sabon gidanta domin gina sabuwar rayuwa itakam godiyar Allah haya xama sababben abu akainta
Ayau jirgin mahajjatan ya tashi saidai muyi musu fatar dawowa gida lfy
👉 *Nasmy ce*😍
Yar mutan arkilla love you all 😘
[7:39AM, 3/21/2017] NASMAT NICE♥: 💐 💐💐 *Bansan*💐💐💐💐
💐💐💐 *Komaiba* 💐💐💐
*5 star’s✨✨ online writer’s association*👌
*written by*
_nasmatu Muhammad_
*50*
*the last page*
Masha allah alhmdllh Allah yadawo da mahajjata gida lfy xuciyoyi cikeda farin ciki alkhairaine mara misaltuwa suka cigaba da faruwa da wayannan family’s din, umma ta tare a sabon gidanta tareda driver da dalleliyar motarta sai mai gadi da dr ya kai musu
Sakeenah ce nahango kwance a cinyar Dr sai shagwaba da sangarta take xuba mishi inda shikuma yakoma mijin tace dominkuwa duk inda tajuya binta yake da mene ne? Mexa,akawo miki wify na. Nikadai nayi mamakin wannan kulawar haka wai ashe shigar qaramin cikine da ita. Dan watanni uku deeny kusan ajiye aiki yayi domin bawa matarshi da unborn child dinshi kulawa ta musamman, xamanta da iyayen miji da yan,uwa sai sambarka shuquwa sosai suka qarayi itada yar,uwarta saleenah ba,a kwanaki uku basu hadu ba, dan in wannan batajeba to wannan xataxo haka gidan umma ma sunayawan kai mata xiyara dady kuwa yadauke momy yau wata daya kenan da tafiyarsu saudiyya dan cewa yayi acan xata haihu
Gidansu Dr kam sai kiciniyar biki ake auren naxeefa ya tashi shirye2 biki ake babu kama hannun yaro, mijinta mutumin kirki al,ameen shima likita ne a usmau dan fodio,
Shirye2 sunkan kama a bangarori guda biyu ja ango da amarya hakan yasaka sakeenah taxama busy Dr, deeny duk yabi ya damu yayi wani sukuku dashi wai ana wahalar mishi da babyn shi, bayan wannan ma yana qorafi akan yadaina samun kulawa sosai sakeenah dai haquri taketa bashi dan ixuwa yanxu tasan halin rigimar yayan nasu,
Masha Allah anyi biki lfy amarya ta tare gidan mijinta, dake milonian cotas, awurin bikinne ma wani qanin ango yaqyalla idonshi akan autar umma ya maqale mata, baby sarah kenan itamadai sun daidaita da faruk har ankawo kudin aure lokaci kawai ake jira
Ayau ne suka wayi gari da murna bayanjin lbr mai dadi daga qasar saudiyya momy ta haihu yayanta biyu mace da namiji kuma dukkansu sunacikin qoshin lfy, wohoho yaukam kuxo kuga inda murna da barin murmushin farinciki suka ajiye kaya afuskar dady yakasa xaune yakasa tsaye whashe gari suka dawo qasarmu tagado najeriya, bayan tabbacin dasuka samu daga likitoci
Gidan dady yakima tamkar kasuwa daga ko inama yan barka xuwa dukeyi saleenah tunda suka dawo ta tare a gidan King saidai yaxo yaganta yakoma su sakeenah ma kullum ana hanya umma da baby can suka koma domin taya momy xama da tarban yan barka kai abundai sai wanda yagani gudan kullum kamar ranar suna haka yake da jama,a maroqa kam ba adadi kuma duk wanda yaxo saiya samu daga kyautar gida sai mota
Haka ranar suna taxo yara suka ci sunansu inda macen suka sakamata saleenah sunakiranta da little salee, namijin kuma saleem, masha allah yara dayan biki ansha salpie yan group din masmat ankwashi gara asiya kam can taqare wunin wajan yan salpie😂 sis hawwa ma ba,a barta a baya ba, su sis maimuna ranar. ankwashi gara
*6months later*
Sakeenah nagani a labour room tanata naquda baji ba gani Dr yakasa yin komai duk ya rude kamar ba likita ba, kamar a yau yafara ganin haihuwa wayyo allah jiyake kamar ciwan yadawo kanshi alhmdllh Allah ya sauketa lfy tasamu baby boy wanda sak kamannin ubansa ya dauko, ranar naga murna da tallen fararen haqora gun dr,deeny ga sakeenarshi tana cikin qoshin lfy, iyaye da yan,uwa sai sambarka akeyi daganan gida aka maidata sashen mama kamar yanda ta buqata tace itace xata kulada ita basai takoma gidaba, da dare saleenah taxo ganin baby danata xungureren ciki ko yau ko gobe, sundade suna hire2 kafin suyi sallama sutafi,
Ranar suna taxo yaro yaci sunan abbansu sakeenah margayi wato abubakar sadeeq amma sunakiranshi amir, ansha biki an narki naira ranar naxeefa kwana tayi agidan kwNaki uku tsakani sakeenah ma tasauka allah yabata ya mace kyakkyawa mai kamada ita, ranar suna yarinya taci suna fauxiyya
Haka rayuwa tadinga tafi musu cikin dadi da farin ciki, sakeenah anyi arba,in saidai natakoma gidantaba tanan sashen mama tanashan gyara, ahaka bikin baby yataso sukaje kuwa akayi biki lafya dady ne yayi komai amatsayin uban amarya itamadai a milojian cotas aka kaita kusada naxeefa masha allahu komai yayi kyau sai sambarka,
Yaukam mama tagaji da xariyar da Dr yake mata ta miqa mishi matarshi da fine boy dinsu daya fara wayau sabuwar soyayya suka gina kyakkyawar rayuwa bisa turbar data dace, sakeenah kam godiyar allah yaxame mata dole samun miji kamar Dr deeny ba,abu mai sauqi bane awannan lokacin yan biyun momy ma sunyi wayau farin ciki mai dorewa ya wadatu ga wayannan iyalan
*tammat bihamdillah*
Anan nakawa qarshen wannan lbrn tareda fatan ya fadakar tareda nishadantar daku masoya makaranta novel’s din nasmat nagode da kasancewa taredani na tsawan wannan lokaci