BARIKI IYAWA COMPLETE

BARIKI IYAWA COMPLETE


Feenat Ja’afar BARIKI…IYAWA 1_Tafe take cikin tukun ta na masu isa,da 
takama,tamkar mai gudun taka kasa,,hasken solar,kadai ke haskata da walwalin net 
din jikin ta..duk wanda yaci karo da ita,,toh koh ya tsaya kallon ta,, ko kuma ya 
wuce yana waiwayen ta,,wata iriya ce ita.. Allah ya bata abu 3… Kwarjini… 
Kyau,dan akwai zubii. Sannan uwa uba Aji.. Duk ustazan cinka akaf unguwa da 
kewayen nan kasan da zaman ta., sanye take cikin Riga da skirt na wani rantsatsan 
farin net,da head blue, ta zuba wata uwar sarka ta Daham kirar Dubai,,ga wane 
shegen takalmi mai tsinin tsiya blue,.rike da karamar jakar ta blue,, sai katon net 
data rufa blue a matsayin gyale,,in ka ganta,zaka rantse da Allah ko wata yar 
shugaban kasar ce.. Ba yar Haj Ladi da Malam Abdu ba…”BARIKI”kenan..wanda 
take wa kanta kirari da “IYAWA. kai da ganin ta zaka gani wani take jira,domin 
tana kallon agogon hannun ta tana dan tsuka,,fuskar nan sai sheki take tasha make 
up tamkar wacce zata zaben sarauniyar kyau..harara ta kwada mishi,lokacin da yai 
parking din motar a gaban ta,, sanin hali yasa daga nesa ya fara bata hakuri “Hajiya 
amini afuwa, wlh go slow na samu, gashi mai goge motar ne aka kai Matar shi 
asibiti kuma ya hana baya nan a bada…tsaki taja kanta warce mukullin motar ta,,” 
kai kana rasa karyar kare kanka ne..ji shi a gun,,wlh na kusa sauya ka…kasan kwa 
yau ranar nan yadda take a waje na??ya dukar da kai”Hajjaju ai hakuri..ta bude 
pose din ta da bashi dubu1 “kaban waje..tuni ya kauce ta shiga motar… Tana zama 
ta duba mudubin gaban motar, ta Wai waiga cikin motar,kan ta bude ta dakko air 
freshener ta feffesa..” Dan iska,duk ya loda min garadan banxa a mota tana wari.. 
Tai tsaki,kan ta daura belt ta bata key.. Motar ma kamar bata so take Jan ta..wayan 
ta ne yai kara..ta dauka,ita kanta wayan kasan ta manya ce.. “Haba “BARIKI”… 
wulakancin da zaki min kenan??8 da kwata fa yanxun… Da sauri ta katse ta” ee 
eehm…yi min a hankali.. Gani nan bisa hanya..tace”Dan ke muka maida abun nan 
fa 8,kowa yazo amma kujerar ki empty..sannan har yanxun.. Kit ta kashe 
wayan”jaraba..mutum sai mita ya tsohuwa.. Ta sanya CD na wakar Ashique ta taka 
totur mota ta kara gudu… 15 mint ya kaita harabar hotel din da zasuyi program 
din,,tai parking kan ta fara takun nata na isa..waje ya hargitse..tamkar wanda ake 
gidan bikin mata,don baa gama zama ba,,da Zee ta fara karo da Royal… Tuni suka 
hau mata kirarin da ita kadai suke wa a duk qawaye.. “Yeee…kaga manya a Baku 
naku daban… Kaga mai sai maza caroling mai sa mata su watse…kaga farar 
mace..Alkyabba ta mata..wai sukari bakai farin banza ba..tuni kanta ya fara fashe 
wa..dan mudin suka gamu da da qawayen ta yan qarya.. Mai kirari ta cigaba..ita 
kwa sai wani juyi take tana yatsina halamar mai tai lacking..”Dawusu ce ke..ta 
kowa dole a kalle ki..in dake a waje dukkan mata su kauce..Allah ja mana ran suka 
Sara mata tare da cewa”BARIKI… Tuni tai wani fari tare da rausayar da kai ta
kada keys..kan a hankali ta furta”IYAWA ba..ta barsu nan tai chan ciki ta zauna 
kujerar kusa da amarya..suka bita da kallo…tana kula da Yadda mutum 2 ke Binta 
da harara .. amarya da abokin ango..ta kalle shi ta tabe baki kan ta zauna.. By 
Feenat Ja’afar & Hauwa Damary [12/22, 4:59 PM] Feenat Ja’afar 
BARIKI…IYAWA 2_Tamkar ita ake jira kuwa aka fara sanar da kowa ya zauna a 
mazaunin shi.. Suka danyi bayanan su..tana ta kula da har yanxun Harar da Hafeez 
yake mata.. Ta kada kai.. Lalle ya kamata tai gaggawar saita mutumin nan.. Tunda 
take babu wanda ya taba kokarin shiga hancin ta sai Hafeez,da kudundune ma ya 
shiga shi..tai kwafa dai dai lokacin da aka tashi amarya da ango zasu yanka cake, 
chan baya yai yadda shi kadai ne karshe,, a hankali itama ta tako,tare da daukar 
kwalin 5alive tai wajen da yake..da wannan takun nata, yana ganin ta ya kara hade 
rai,, tai murmushin mugun ta, a dai dai shi ta tsaya kamar zata gogi jikin shi,, yai 
tsaki,Yarinyar nan ba karamin tsanar halin ta yai ba..tunda ya gano ita wacece… 
Yasan duk macen kwarai bazata so a kirata da sunan BARIKI ba..yai tsaki tare da 
kara matsawa.. Bude kwalin tai,ta dai daita shi dai dai kafadar shi da gan gan ta kar 
kata shi a kafadar, tuni ya fara bulbula mishi cikin jiki..take yaja baya dan ya 
tsorata, ga lemon da sanyi..ya kalle ta ya kalli taron, ba wanda ke kallon su, an 
dukufa kallon yankan cake.. Baisan lokacin da ya sau mata mari ba.,ji 
kake”Tasssss,hall ya dauka..abun ka da Babban waje,tuni ya dauka,,zata dafe kunci 
da sauri lbrn wata ya fado mata.. Ana juyo wa ta nuna shi da hannu..”Wallahi in ka 
kara sai na maka Marin da yafi haka… Taja tsaki kan ta juya tai waje tana dagowa 
amarya hannu..da mamaki kowa yake binsu,musamman ango da amarya.. Shi kwa 
Hafeez dan tsabar takaici kasa ko motsi yai,..lalle ya yarda, yarinyar nan 
“BARIKIN ce da gaske.. Da sauri yai waje..motar ta yaga ta fita..da sauri ya shiga 
tashi,,Ita kwa tana fita data shiga mota ta sau kuka..tunda take ba mahalukin da ya 
taba Marin ta sai Hafeez,, duk da ta maida mishi Marin kanshi,,kuka take tamkar 
ranta zai fice..ita rasa mey zatai ta huce ne yasa tai mai haka… Waje ta samu tai 
parking a gefen hotel din ta daura kanta a stirring motar ta cigaba da kuka..mai ta 
tsare wa Hafeez a rayuwa ne?? Jiyan nan ya gama dizgata gaban mutane..sannan 
yau ya sakar mata mari a bainar jama a.. Jin an tsaya da mota a kanta yasa ta 
dago..shine kwa,da sauri ta fara kokarin tada mota taki tashi,, ganin yana kokarin 
bude mata kofa da sauri ta danna lock tana kallon shi,, ta tsorata matuka, tasan yau 
kam ya ritsata sai wata ba ita ba.. Glass din ya fara buga mata..tuni ta gigice,ganin 
yana kokarin fasawa..sai kokarin tada motar take,.Allah yaso ta ta tashi,,. Kallon 
motar yake da tsabar takaici..yau kam da ya far mata sai taga karyar BARIKI.. 
Ango da Amarya ne suka fito..suma a mota,suka karaso wajen,,” Mey zakai 
Hafeez?Yasha gaban shi sai huci yake yana kallon motar harta kule…”Dan Allah
yaushe ne zaku hadu Baku bar abin fada a waje ba?yanxu fa shikenan kun bata 
mana taro,,amaryar ta kallo Hafeez “kayi hakuri Hafeez, akan ido na komai ya 
wakana,da sauri suka kallo ta,tace” BARIKI fa ta wuce inda kake tsammanin ta 
wlh Hafeez,, kuma kai yadda ka dauke ta wlh ba haka take ba,,da sauri Hafeez ya 
tsayar su”kina nufin kinga lokacin da na mare ta ta dawo dashi kaina? Ta kada kai 
“tun zuwan ta wajen ka nake hankalce daku.. “Itama fa ramawa tayi,, in anbi ta 
Allah abinda kai mata jiya yafi haka.. Yai tsaki,” kuban waje na wuce..kauce mishi 
sukai,,suka bishi da kallo har Shima motar shi ta kule. By Feenat Ja’afar & Hauwa 
Damary [12/22, 5:00 PM] Feenat Ja’afar BARIKI…IYAWA 3_Tana zuwa gida 
Maman su na waje suna fira da Abban su a kan taburma,,da sauri ta wuce daki ko 
magana bata musu ba tana hawaye.. Baki sake suka bita da kallo..dan ko su da suke 
iyayen ta rabon da suga hawayen ta tun tana karama..tashi sukai suka bita..lalle yau 
kam ba kanta..duk abinda yasa Sa’adatu toh mai girma ne.. A gefen gadon ta suka 
zauna.,in kaga dakin, tamkar irin na yar gatan nan..yasha kayan alatu,duk da rufin 
asiri ne dasu dai dai gwargwado.. “Sa’a lfy?mey ya same ki haka?ta kallo su..” Ba 
komai,,Abba mayi maganar gobe..suka kalli juna..”Toh toh shikenan.. Sai da 
safen,,ta daga musu kai,,kan suka fita..nan ta cigaba da kwance wa tana daura wa. 
Asalin lbrn..Sa’adatu yan asalin jahar Yobe ne,a karamar hukumar Nguru,, baban ta 
malamin makaranta ne na primary,,yana da rufin asiri dai dai gwargwado..duk da 
bai da ko gidan kansa a garin guru,,yana da mata 2,haj Ladi da Mairamu,,yaran shi 
2 rak,Fadeela sai Sa’adatu..tun suna yara mairamu tasa maman su a gaba da kissa 
da kisisina sai da ta fidda Maman su gidan..dake mace ce ita mai hakuri,tunda ta 
kyalla taga ita haihuwa..ga amaryar ta harda yara 2,,tai mugun halin taga baci,sai ta 
koma kissa da BARIKI..inta fahimci mai gidan zai shigo saita fito tsakar gida ta 
fara kukan kissa,,”Nima ai Allah bai manta dani ba,da har zaki min gurin haihuwa 
Ladi,,koda yake laifin malam ne.. Tuni zai karaso yana “Subhanallah,, mairamu 
mai ne?mey ladin ta miki?sai ta cigaba da kukan ta,, Wai na aiki Sa’adatu yarinyar 
nan tace bazata ba,daga magana Ladi ta hau zagina,, dan ban Haifa kaza da 
kaza..tuni ya fara huci,,ya ban kada dakin Ladi..” Ke na fahimci kin fara sauya hali 
tun ba yau ba,, infa naga dama saina Debi ya’yan duka na bata,, a wannan lokacin 
Maman su Sa’adatu takan ji haushi,ganin gashi an fada mishi abu.,amma bai 
bincike ba ya hauta da masifa,,”toh ka bata su, sai kwa ya sake tunxuro wa..dan ita 
fa zaman gidan har ya ishe,lokacin bata fi yar shekara 22 ba,,amma ba bakin cikin 
da bata dauka na mairamu in ba idon mai gidan, sannan mairamu tasan ta kan 
Miji,shi yasa a kullum tafi Ladi Power a gun mai gidan,,ga tsabar iya 
barikanci,,agaban kowa sai tace zata rungumi malam.,ita ta matse ta zauna a tsakar 
gida bai zame mata komai ba,,duk abunda ya dace ladi tayi ita da take amarya
kuma karama,amma mairamu ta amshe,kuma ita sam bai damun ta bare tai koyi da 
ita..akwai lokacin da malam ya kawo kifi,,yana rawar jiki yau girkin 
mairamu,,gaba daya tai farfesu ta watso musu kayuka a kwano..haka take ta hakuri 
da ladi,dan datai magana,malam zaice ta fiya kawo kara,,shi wlh ya gaji,ita kullum 
cikin korafi take??inkwa ranar yan muguntar suna kanta haka zata kama su Yaran 
tai ta nadar su.,uffan ladi bazata ce ba..sai dai in ta gama zakaji Sa’a na zuba mata 
Allah ya isa.. Sa’adatu ba kyal bace,,shekarar ta3,amma Allah ya bata bakar 
wayo,,ga baki na fitsara,,tuni ta fara karantar kishiyar uwar tata tun kan ta tafasa.. 
Ana haka ranar aikin mairamu ne,,sai tace wa fadeela taje ta kawo kwano a zuba 
musu,,fadeela tana bala’in tsoron mairamu kamar mey,lokacin shekarar ta 5.,ta 
zuba musu ta kai daki..chan saiga Ladi ta fito da abinci tazo kan mairamu.. A 
gaskiya mairamu kina jin tsoron Allah,, yanxu abincin nan ne zai ishe ni,har na 
bawa yara suci??kullum kina zuba haka bana magana, indai yara sun koshi sai dai 
ranar Girki na,,wane irin mugun ta ne wannan? Tuni dama da gaiya tayi,,jiya ta 
samo Sa’a,. Kiris take jira Ladi ta tanka,,”Haka naga damar zuba muku,,sai dai kar 
kici..tuni ta tunxuro.. Ba tasan sanda ta watsa mata abincin a jiki ba.. Yai dai dai da 
shigo war malam..tana ganin haka ta sau kuka.. “Nikam naga ta kaina a gidan 
nan,,Ladi ni zaki zubawa abinci a jiki daga abin kirki?? Bayan kin gama zage ni 
ban kula ki ba,,yau dole na bar gidan nan dan naga haka kike nema..tuni tai hanyar 
daki tana kuka,ta saci kallon malam din da yai kan Ladi..mari ya kifa mata,sai a 
idon su Sa’adatu,,tana kallo tai wa Maman tasu gwalo sannan ta cigaba da kukan 
karya..malam yace” Ashe rashin mutuncin naki yakai haka Ladi?tuni ta fara 
hawaye rike da kunci.. Toh kije gidan Ku saina neme ki..ta kada kai.,kan ta kallo 
mairamu…”In Allah ya yarda sharrin ki sai ya sauka a kanki..ta juyo kan malam 
din,,Ka dinga tsananta bincike a lamarin ka,,sannan ka zamo mai adalci a…hannu 
ya daga zai zuba mata wani mari yaran suka kan kame shi,,kuka suke suna bashi 
hakuri.. Duk tsiya,yana ji da yaran shi, musamman Sa’a.. Ya sauke hannu,,tuni taje 
ta fara hada kaya tana kuka.. Tunda ta bar gidan take gasa yaran,,wanka da ruwan 
sanyi,duka,,barin Sa’a, dan ta bala’in tsanar yarinyar.. Tana jibgar ta tana mata 
Allah ya isa..kuma in ta tashi saita fanshe., inta dai daici ta daura abinci taje ta 
zuba kasa ta gudu..ko ta zuba ruwa a murhun,yadda har baban su ya dawo bata 
gama Girki ba.. Nan zai hau fada..tuni Sa’a zata hau dariyar keta. Zancen Ladi 
kuwa,sai da yai wata 3 tukun ya Wai waye ta,,fir tace bazata dawo ba, ita saki take 
so..a lokacin mairamu ke gaban shi, ba musu ya mata 1,, baa jima ba tai auren ta. 
By FeenaJa’afar & Hauwa Damary [6/2, 5:48 PM] Feenat Ja’afar: © Feenat Ja’afar. 
BARIKI…IYAWA 4_Yau shekara 5 da rabuwar Ladi da malam..Iyanxu babu wata 
kissar da Sa’adatu bata koya ba wajen Matar uban ta.. Dan tsaf ta zame mata
tamkar makaranta.. Sharrin yau daban na gobe daban..ga Baban yana masifar son 
Sa’ar.. Yau da yamma ta zaunar da fadeela.. “Yau komai nace kicewa Baba haka 
ne,, ta harare ta.” Saura ki tsaya tsoron ta..bulala ta dakko..tace ta da kar kare Iya 
karfin ta ta shauda mata a singalalin hannun ta.. Ido fadeela ta zaro,, “kina da kai 
kuwa..Sa’a tai tsaki..” Dallah ni ki daken nace,,fadeelan ta kada kai.,kan tai baya,,ta 
Dakar kare ta zula mata bulala,,da sauri ta hular ta,,harda hawayen ta Sa’an amma 
ta kara miko mata, ta daga kafar ta,, saura kafa,,tace”ke ni bazan Iya ba,, ta juyo da 
harara”ni nace kimin dallah.. A haka banxa ma wata katuwar duka na take, bare 
yau da zan ci uwar ta nima..tuni ta kara zaro ido “Sa’a wlh ba ruwana..haka kurin 
bazaki jamin masifa ba,,ta juyo kan ta kalli hannun ta, tuni har ya fara tashi..” Kar 
ki Iya din.,amma wlh Allah komai nace ba ruwan ki da karya tani, ke ko kishin 
uwar ki bakya yi..nan kishiyoyi sun hana ta zaman gidan aure..auren mama 2 harda 
na baba 3..kina nufin zuba ido zanyi wasu wanda basu isa komai ba suna maida ta 
bazawara??ta girgiza kai “wlh Allah zaman mairo a satin nan zai kare a gidan 
nan..kin ganni nan..shekara ta 7 ina Neman ta takwas.. Na koyi halin mairamu kaf 
harda kari..duk wata BARIKI na koya a wajen ta.. Kede naki ido..ta dau bulalar ta 
leka waje,,lokacin mairamu tana daki,,ta ajiye bulalar a kofar dakin nata kan tai 
waje..chan kwanar su ta nufa.. Tasan duk inda baban su yake yanxu yana 
hanya..dan su yan primary tun dazu suka dawo..shi kuma ya koma secondary.. Ta 
labe tana leken shi, in ka ganta taci uwar damara da hijab din islamiyar ta..ko minti 
5 batai da tsayuwa ba ta hango shi yana ta howa shida malam kallah,, da gudu tai 
gida..dai dai mairamu ta fito zata duba abincin ta.. Ta dan leka.tana kallo lokacin 
da take dokawa dakin su harara..tai kwafa,da gudu ta shigo da gan gan ta mangaje 
ta,sai kwa tai taga taga ta dafe rumfar da take Girki a gun,,ta Dakar kare ta mako 
ashar,,ita kwa ta kama kugu tana murguda baki.. Dube ta fara sai kwa ta dau 
bulalar target din Sa’a,, tana ganin haka tai baya..” Wlh nifa ba jakar uban ki bace 
da zaki ta nadar mu kullum.. Tuni ta kara tunxuro ta”ni kika zaga saude?lalle yau 
zaki yaba wa aya zakin ta., tai kanta”shegu gadon tsiya..tai charaf”kece dai gadon 
tsiya wlh,, Tsohuwar yar BARIKI.. Ni wlh na fiki Iya ta..da gudu fadeela ta fito.. 
Ganin yadda ake danbe da Sa’a da mairamu,, ta rike bulalar tamau ita kwa kira take 
ta sake,,tana jin kilin kilin din besfar Baban ta sau wani uban ihu…”Wayyo Allah.. 
Wayyo Baba kazo ka taimake ni… Na shiga uku zata kashe ni.. Tuni ta hau 
burburwa a gaban Mairo..ita kwa da tsabar mamaki ta sau baki tana kallon ta.. Da 
gudu ya shigo.,ganin katuwar bulalar dake hannun mairamu yasa da sauri yai kan 
Sa’a.,”Badai da bulalar nan ta dake ki ba..tuni ta kan kame shi tana razgar 
kuka”Baba ta kusa awa 1 tana duka na da ita.,kawai dan nace yunwa nake ji,, Wai 
ta fara zagi na,fadi take Wai,dama da bin malamai ta kori uwar mu..mu kuma da
duka zata kashe mu.. Da hanxari ya kallo mairamu.,wacce ta yar da bulalar ta 
daura hannu a ka,,ta yi mata gwalo tana dariya, da taga baban zai kallo ta sai ta hau 
matso hawaye…a fusace ya tashi yayo kanta., “wlh karya kike,,yanxu dama in bana 
nan haka kike cimin zalin ya’ya?? Tuni ya kwada mata mari,,kira take wlh karya 
take mata..yace” wannan yarinyar har tasan wani karya,ai ganau ne ni ba jiyau 
ba..saboda haka yau zaki dan Dana kudar ki..ganin ya juya zai dakko bulala da 
gudu tai dakin ta ta rufo da sakata tana”wlh Baja isa tsawan zaman mu yau kace 
zaka daken ba…ke kuma inna fito wlh saina ci uwar ki a gidan nan..gadon 
jaraba..tana kukan tace”mudai ba gadon jaraba bane ehe.. Baban ya juyo kanta,, “yi 
hakuri uwata..dama haka take muku?ta hararo fadeela,, kan ta karbe” Baba haka 
taje mana kullum, sai tace in mun fada maka sai ta kashe mu..ya zaro ido.. Kan ya 
kallo fadeela,” zo nan yaya ta..ita kam duk jikin ta kar karwa yake..dan tasan yau 
Sa’a taja musu masifa a gum mairamu..wannan irin sharri, wlh ko ita bata Iya 
ba…Hawaye yake goge musu,,sai yanxu ya kula da hannun Sa’a., yayi ja jawur 
abunka da farar mace,ya tashi yai luhu luhu,yana tabawa tasau kara.. “Nidai Baba 
ka dawo mana da Maman mu,wlh kashe zatai kamar yadda tace” wayyo Allah 
hannu na..da tausayi ya kalle su,,amma Allah ya isa tsakanin shi da mairamu,,”Yi 
hakuri uwata..saina fanshe dukan nan datai muku yau..makota da tunda aka fara 
abun suka kasa kunne suna jin komai suka kalli juna..”lalle yarinyar nan BARIKI 
CE.. Dubi yadda tai..ta rike haba,dayar ta matso tana yi a hankali.. “Ai wlh tun 
yarinyar nan tana karama na kula ita zata kori Mairo a gidan nan,,ji ranar fa data 
zuba mata kasa a miya..ina ji uban yana ta bala’i.. Sai na fita naji tana fadawa yar 
tata ita ta zuba..ta kalle ta suka kwashe da dariya,,dan sarai sun San komai na 
rayuwar gidan,sama da mai gidan ma,tun zaman Ladi suka San kom..sai dai ita 
ladin batta wayo.. Sai yarta. By Feenat Ja’afar & Hauwa Damary 
BARIKI…IYAWA 5_Ranar sai su Sa’a ne sukai badaga da abinci, mairamu taki 
fitowa a daki,,ga malam yai Kane Kane sun zuba abinci suna ci har shi,,bai fita ba 
sai sallar la’asar,tafiya yake yana tunanin zancen Sa’a, tabbas ya zama dole ya dawo 
da Ladi, kodan yaran nan.. Toh amma ta ina zai fara?? Yana fita ta bude dakin ta, 
fadeela na ganin haka tai dakin su da gudu,,ita kwa Sa’a ta mike,,Kallon ta kawai 
take, tana mamakin yadda yar filillikar yarinyar nan tasan BARIKI?? Kai batajin 
sharrin da Sa’a tai mata yau ta taba yin Rabin shi,take taji ta fara shayin yarinyar.. 
Ta tsuguna ta bude tukunya da sauri ta rigata dauke tukunyar.. Ta taso a fusace “ke, 
mey kike ji dashi ne?? Ta yatsina fuska” Abun da kike ji dashi,,ai ni na karasa 
girkin, saboda haka,yadda kike zuba mana San rai wlh kema yau haka zaki 
ci..makota suna ji suka hau turmi suna lekowa a hankali..tayo kanta suka fara zaga 
gida,tubur tubur take Binta da uban ma zaune,,data zo dai dai kitchen din ta kwata
bar da miyar a kasa,, ta kallo ta tana huci., “kika zubar min da miya?tai mata kallon 
banxa” kodai ba miyar ki ba?fadeela ta leko,, hannu take ta daga wa Sa’an Wai tai 
hakuri,, ta dallah mata harara,, “ai uban mu ne yai cefanen,ba Ubale ba,.ta murguda 
baki,. Datai wani kukan kura ta rarumo ta tuni ta hau jibga dukan ta take bakin ta 
yaki mutuwa..” Wlh kin daki Allah ya isa..tuni ta hau ramawa fadeela ta zo ta fara 
rike ta,,”dan Allah kiyi hakuri mama mairamu..data mangare fadeela sai tai kasa 
tare da rike baki,,”shegu,wlh yau sai na huce a kanku.. Da sauri makociyar daya ta 
sauka tai waje.,danta ta samu”maza jeka kira baban su fadeela, kace za ai kisa a 
gidan shi,, da gudu dan yai hanyar masallaci,ta dawo ta hau turmin tana tsurkutawa 
makociyar ta,suna hango baban su Sa’a da karfi suka ce “Sa’a, baban ki..ta kalli 
zaure sai gashi da gudun sa., tuni ta rike hannun ta ta daura aka” Wayyo ta karyan 
hannu,, zata kashe mu..tana ganin shi tai baya ta saki Sa’an.. Kanta yai,yana kama 
hannun ta kara sakar kara”wayyo Baba ta karya mu.,ya kalli fadeela da bakin ta 
jini..a tunzure ya yo kan mairamu.. “Kan ki kashen yara wlh ke zan fara kashe 
wa..tana ganin haka tai zaure..da sauri Sa’a tasa kafa ta tado ta..sai kwa raff ta 
fadi..tuni yahau jibgar kamar Allah ya aiko shi..makocin shi yazo shiga gida yaji 
kwakwazon Mairo.. Da sallama ya shiga,yaji shiru..ga nan Mairo a kasa sai jibgar 
ta yake..da sauri ya shiga..” Subhanallah, Malam Abdu, da girman ka,,kira 
yake”barni na kashe ta kan ta kashen ya’ya.. Dakyar ya ban bare shi..yana 
haki..malam kallah yace “mey ya faru haka?tuni Sa’a ta amshe” Wai dan zan kara 
miya a abinci shine ta fito, Wai munci rabon mu,,nace sai mun kara shine ta zubar 
da miyar, Wai in uban namu ya dawo yai abinda zai yi..makotan nan wannan ta 
kalli wannan., a fusace yace”nai abinda zanyi koh?toh na sake ki,, dan na Gaji da 
wannan bakar muguntar.. Da sauri makocin nashi yace”haba malam Abdu.. Ka 
yanke hukunci da sauri,, tuni Sa’a ta tashi ta karkade jiki tana murmushin mugun 
ta,, ya nuno ta “kar na dawo na same ki a gida na.,da sauri makocin ya janye shi 
sukai waje,,harda rangada guda Sa’a,, tai tsalle ta dire,.” Wlh na fada,baza ki kuma 
kaiwa sati a gidan nan ba,gashi nan,sai a tattara ai gaba,a samu uwale da ubale 
achan, tuni makotan suka zago..”Mairamu lamarin sai hakuri.. A fusace ta kallo 
su..in banda nishi babu abinda take..Lalle BARIKI IYAWA ce..dubi yar karamar 
yarinyar nan tasha da ita?? Kokarin tashi take ta kasa,,makotan suka zo rike ta ta 
fusge.”Dallah munafukai Ku cikani.. Ai duk ina kallon Ku.. Kuma ta Allah ba taku 
ba..zama daram dam.. Tuni suka hau shewa.. Harda bawa Sa’a hannu suka tafa”nan 
kikai kutunguilar da kika fidda baiwar Allah a dakin ta, gashi nan, dake Allah ba 
azzalumin sarki bane, yar filillikar yarta tai waje da ke..Ashe de Kano ba wata..tuni 
suka kara tafawa..kawai saita fashe da kuka..mey Sa’a zatai inba dariya ba.. Ta 
kallo fadeela da ta rakabe chan,,tai tsaki”meye kike rakabe mata?uwar mu ce zata
dawo fa?kizo ma mui celebration. By FeenaJa’afar & Hauwa Damary [12/23, 6:53 
AM] Feenat Ja’afar BARIKI…IYAWA 6_Haka mairamu tana ji tana gani ta bar 
gidan nan..da daddare sai ga uwar ta,,Wai saki nawa yai wa yarta,yai mata kallon 
banxa”saki 3,azo a Debi kayan ta, dan garin zamu bari, ta kallo su Sa’a, ta sau mata 
gwalo,,tace”ai shikenan nan,kan ka kaiwa, naga mai kula maka da yaran,,da sauri 
Sa’a tace”eh munji,muma uwar mu zata dawo,,baban ya kalli sa’a,, ya hannun? 
Tace”munje dasu zulai an gyara, ashe targade tamin.,ta hararo uwar mairamu, baki 
ta kama tana salati,”Yau taga BARIKI,, ashe dagaske ne,a fusace ya kallo ta,, 
“Hajiya yata ba BARIKI bace,tunda guntun mutunci a rabu lfy,ya tashi yai 
waje,tana ganin uban ya fita ta mike..” Kwarai BARIKI ce ni,ai rainon yarki 
ne.,daga inda ta tsaya na daura,,ta murguda baki,,ai a tattara, Allah yayi bazamu 
birni da wasu ba,.ta dau buta tai bandaki.. Tsohuwar ta bita da kallon mamaki,lalle 
ta yarda “BARIKI IYAWA ce,,ba sai an koya maka kake koya ba,,ko wacce mace 
da tata iyawar.. Amma ta yarinyar nan har tsoro yake bata,tun kan ta tafas har ta 
kone.. Sanadin rabuwar mairamu da malam Abdu kenan,,akwai uban gidan shi dan 
siyasa,a kano yake, shi ya bashi gida,yace ya koma chan yana kula mishi da wasu 
abubuwan shi achan,, dakyar da taimakon Sa’a, ladi ta yarda ta dawo,sati guda suka 
tattara sai kano,,farkon barin su Nguru kenan.. Tunda tazo unguwar aka san da 
zuwan sa’a, dan team guda gare ta, mai gidan Baban su ya sake musu makaranta ta 
kudi,,anan suka hadu da ummi,,da wasu daga cikin qawayen ta,, idan fada kake 
neman a tare maka,naira 2 kachal zaka bawa Sa’a,yanxu zaka ga cika aiki,,in kwa 
kishiyar uwa ce ta dame ku,,ba dabarar da bata ta saita mata zama,,ana haka sukai 
coming interest.,Sa’a taci,Turkish,,tace ita kam ta Jahar su take so,,Mamudo,,mai 
gidan baban haka yai cuku cuku ya kaita chan., Sa’a ko rigima.. A chan ta samo 
yan Duniya, ya’yan masu kudi da masu karamin karfi,, nan ne farin kara samun 
iyayi da kisisinar ta,,nan karya ta karu,,dadin ta daya? Kwanyar ta naja..dan hutun 
farko,saida malaman su suka zo gidan su Sa’a, dan ka’ida in anyi hutu suna kai 
ziyara gidan dalibai masu ilimi,,toh fa,akaga malaman larabawa a gidan su Sa’a, 
yara suka cika,, tuni ta fara dagun kai,, tun daga nan martabar Sa’a ta kara sama 
cikin yaran arear,,wannan ne ya kara sa qaunar ta a gun iyayen,,ita kam fadeela day 
take so,,nan take yi. Tana ss1.,amma in ka ganta,zaka rantse wata katuwar budurwa 
ce,,komai ya kan kama,,samari suka fara mata cha..tuni kai ya fara gilgilwa,,basu 
ke gaban ta ba,,burin ta da yawa,, musamman kanan samari,tafi raina su,, toh 
wanda take nema suma ba’a barsu a baya ba,,sai kaga Alhj babba dashi,amma yazo 
yana rawar jiki wa Sa’adatu,, ganin yadda take, yasa suke sau mata kudi,,da taci 
naci,ta fatattake ka,, da kudin samari ta kafu,, dan ita batajin nan da shekara 5 ma 
zatai aure,,tun baban na taka mata burki,har yai shiru,,yakai ya kawo kayan da Sa’a
take sawa yanxun ko yar wani mai kudin albarka., Ga BARIKI sai abunda yai 
gaba,,akwai lokacin da taje super market ita da fadeela,, suna cikin siyayya saiga 
wani Alhj sunzo shida matar shi siyayya,,tunda yaga Sa’a,ya kasa sukuni,,tuni 
matar ta fara tsaki tana hararar su Sa’a,, Sa’a ta kallo ta ta watsar,,sai a lokacin ta 
kula da yanayin Alhjn,,tai murmushin mugun ta.. Tuni ta fara kwarkwasa,tana 
wani yauki,,tamkar bata san Alhjn nayi ba,,da taxo dai dai wajen shi da gan gan ta 
yarda kwalin corn flakes,, tana wani fari ta tsuguna zata dauka,da sauri Alhjn 
yarigata,, sai washe baki yake,, “sanun ku yan mata,, tai wani fari ta saci kallon 
matar,duk sai huci take,,tai wani far da ido” Yauwa Alhj,, tuni fara’ar shi ta karu,, 
har ya manta da matar shi na gun,,iya wuya matar nan ta kawo.. Da karfi ta katse 
shi.. “Wai Alhj meye haka?ya juyo,.” Mey.. mey..mey nayi,,taja tsaki sai kaje ka 
biya ai,,ka wani tsaya a gaban yar cikin ka kana bari,,ya kallo Sa’a.. Ta sau mai 
wani shegen murmushi tana far fara ido..tuni ya sake washe baki,, dan takaici kira 
take”Alhj, magana nake,, amma ina,shi ya tafi,,ta kalli su fadeela da tsabar takaici.. 
Tace”shegu karuwan banza kawai., ta bangaje fadeela ta wuce tana huci..Sa’a tana 
ganin ta futa ta hade rai “Baba, mama na maka magana,,tuni yasha mur” haba yan 
mata,, tai gaba tana taku zuwa wajen biyan kudi,,da sauri ya shiga gaba..”Aa 
aa.,bari zan biya duka..tai wani murmushi, kai maza abar su,,ita duk dan matar 
tayi,kawai daga ganin su zata fara ya tsina musu fuska.bata san wace ni ba,,taja 
baya ya biya kudin..zata dau ledar ya dauka har tasun ya rike,,ta kauda kai tana 
dariya..suka fito daga super market din, matar tana ganin su ta fito amota. By 
Feenat JaJa’afar & Hauwa Damary [12/23, 7:49 AM] Feenat Ja’afar 
BARIKI…IYAWA 7_Magana take amma shi hankalin shi yayi kan Sa’a.. Tuni ta 
kule ta tsaida Taxi,,Sa’a ta nuna mishi ita,,kan yai wajen tana dagawa matar yatsu 
cikin shakiyanci..tuni ta kara kuluwa..tace mai taxi yaja,,shikwa Alhj yana ganin 
haka ya koma wajen su Sa’a,, “Asma’u muje na sauke ku mana,, tai far da ido,, toh 
mun gode,, tuni ya hau rawar jiki,, suna tafe yana musu tadi,,ita duk ya ishe ta, 
amma ta maze,,a layin su ta nuna kofar wani gidan kasa,.nan ne gidan mu,,yasau 
baki yana kallon gidan, yace” toh sai kin ganni,,ta kada mai kai,,har yaja mota yana 
daga musu hannu,ita kam yake kawai take mishi,,yana kule wa tai tsuka,,”ji yadda 
yake rawar jiki,,yan wahala.. Ita dai fadeela binta take da kallo..suja dauka suna 
tafe,,saiga wani dan unguwar su Aminu,yace”BARIKI.. Tace”IYAWA.. Yai 
dariyar keta..kai Allah barmu da BARIKI.. Tai murmushi “Amin Aminu,,yace” 
Wane garan aka kara wanka, tai fari,”kasan ku maza,,sai a hankali.. Nasan zai 
dawo..zan sa yara suna min gadin kofar gidan nan,so nake tashin farko ya bani 
kudin gyaran gida..Aminu mutumin ta ne,a duk unguwar a maza dashi kadai take 
hulda,,duk a dalilin qawar ta ummi.. Yai dariya “BARIKI ba imani,,yai kuma tanan
za’a fara,tace” nagaya fiya rawar kai ne wlh,, yace”a sassauta mana,,tai murmushi 
“wanda bai kawo kanshi ba ba..sukai dariya.. Kan chan ta wuce gida,,tuni fadeela 
tai gida ita kam,,da sallama ta shiga,,aka cire gyale,,”mama mun dawo,,ta kalle ta,,” 
sannu,ta fara bude kaya,,ta ware wa su mama kayan shayin da ta siyo,ta dau nasu 
da kayan cosmetic,ita dai mama kallon ta take “wai ni Sa’a na tambaye ki,,ta kallo 
maman” toh,, “ina kike samo wannan uban kudin haka?tai murmushi” mama 
kullum tambaya 1 kike min,,”wlh ni ba wanda nake roka yake ban kudi,, fadeela 
sheda ce,,ta girgiza kai,, “ni dai kimawa Allah kar kice zaki saida mutuncin ki a 
banza,, dan wlh koni uwar ki lamarin ki ya fara bani tsoro.. tai wani murmushi 
“mama,ta kallo ta,” wlh hannu wannan, ba saurayin da yaga fuska bare ya taban,,na 
kuma miki alkawari, indai nice,toh zan rike mutunci na.. Ta kada kai “Allah ya 
muku albarka,. Sukace ” Amin. Washegari kuwa sai ga Alhj yazo gidan da ta nuna 
mishi jiya,,tuni dama tasa yara zaman jira..in wannan sun gaji su bawa wannan,, ya 
yafito daya,,”Nan gidan su Asma’u? Ya kada kai “amma bata nan,bari a kira ta,,dan 
har sunan karyar data bashi ta sanar da yaran,,da gudu yai gida,sai gata ta dawo a 
islamiya,,” BARIKI., tace “ya akai Tj,,ya rada mata” mutumin yazo,,tai murmushi 
“ku tashi toh,an jima zan neme ku,,tai gida..tuni ta cire kayan islamiya tasa na 
karya,aka mitsika powder,, ta zari gyale” mama ina zuwa, tai waje,uwar ta girgiza 
kai,, Allah mai halitta,, ta rasa Sa’a halin wa ta biyo a duniya,,wlh bata da kaffara, 
ko yanxu akai wa Sa’a aure a gidan mata 4 tsaf zata zauna..ita kanta wani sa’en 
tsoron BARIKI irin na yarta take.. “Alhj sannu da zuwa,, ya washe baki,” yauwa 
Asma’u, ya gajiyar ku ta jiya?tai fari,”Tabi lfy,, “ina aunty,,yai murmushi,, tuni yaji 
ta kara shiga ransa,, Ya zamo kusan kullum Alhj sai yazo,,wahalar yau daban ta 
gobe daban, Alhj har ya mallakawa BARIKI waya,lokacin rike mai kyau sai ya’yan 
manya,,ranar da ya cika sati,yazo da kudi,wai zai bata ai gyaran gida dan zai turo 
manyan shi tambaya.. Saida cikin ta yai kululu..amna ta wayen ce..ya dakko damin 
kudi kuwa ya bata. ana haka washegari suna tsaye sai ga wata yar BARIKIN gaske 
ta fito a gidan,ta kalli Sa’a”BARIKI,.. Tai mata banza,,tace” Sa’a, dake nake fa,,tai 
mata kallon banza..”Bance kifita harka ta ba ne? Alhj ya sau baki,,Sa’a kuma,.ta 
kallo shi da yake”Sa’a fa,,ta daga kai, “aa ni ba wannan bama,kamar BARIKI naji 
an kira ki,,ta hade rai” eh Suna na kenan, ya hadiyi yawu.. Anya kuwa tafiyar shi 
zata wu davyar BARIKI? Da gani wacce ta fito a gidan sun nan ba yar kirki 
bace,,take ta kallo shi, ganin tarkon ta ya danu”Alhj lfy?ya kada kai “a ba 
komai,inaga zan tafi,, tai murmushi..” Toh nagode..yaushe zan ce zasu zo..ya kallo 
ta “aa ki bari zamuyi waya.. Tai murmushi”a gaida aunty na..koh kulata bai ba. 
Tun daga nan bata kara ganin kafar Alhj ba,dan tunda ta fuskanci da gaske yake 
tahada plan na rabuwa dashi cikin sauki..saida ta sake layi kan ta koma makaranta.
By FeenaJa’afar & Hauwa Damary [6/2, 5:59 PM] Feenat Ja’afar: Feenat Ja’afar. 
BARIKI…IYAWA 8_Gashi har ta kammala secondary school dinta a 
Mamudo..iyanxu kam, karya ta ninka ta da,,BARIKI da Yanga da kisisina ya 
gaba,, cikakken zubi kuwa ya da zati Allah ya bata,, shekarun ta 17,amma in ka 
ganta,zaka zata tai 20,dan komai yaji cif cif,,kugun nan tamkar dame shi akai,ga 
mazaune,, ta ko’ina tayi MashaAllah.. Shi yasa take zan zaren ta son rai,,tamkar in 
taje makaranta karatun yanga da Iya tafiya, salo da sauran su ake koya mata,, duk 
yan Matan unguwar nan so suke suyi kawance da bariki,,likafa ta ci gaba,,tun a ss2 
ta bude account,,dan a yanxun Business take,bata saye da siyarwa ba,, no.,ta saita 
gidan aure,, Tunda mazan yankin suka gane tsoron BARIKI suke,sai su kuma suka 
samu abun yi.. Akwai lokacin da a wata unguwar gaba dasu,wani dan siyasa Matan 
shi sun hana shi sakat,,yai nasihar a banza,,sun maida mishi gida kamar filin 
dambe,,Ranar suna office yake bawa abokin shi lbr,,”yanxu duk dabara ta ta kare,, 
ya kallo shi,kan yai dariya,”kasan mey?ya girgiza kai “ina ga ina da dabara,,tuni ya 
gyara zama,,” in baka manta ba gidan Dana zauna da,ya kada kai “a unguwar, 
akwai wata Yarinya,,” BARIKI sunan ta,, ita indai da kudi,toh aikin ta saita mata 
ne,,ya kalle shi da halamar tambaya,, “ban fahimce ka ba?? Yai murmushi,”a 
unguwar kaf,ba wanda baisan BARIKI IYAWA ba,,yarinyar tayi,ga diri ga 
kwainane,, ya harare shi” toh ni kuma mai zai hadani da wata bariki??mtsww kai 
ana abin kirki ka sako mana wani zance..yai dariya “ka jira ni tukun,,waya ya 
dauka,kan yai dailing wata number, kan yasa a hands free,,” Daga chan aka 
dauka,”Aboki ya akai??yai dariyar keta”kaga na BARIKI sai yayi,,Shima ya 
kyalkyale da dariya,,”kai baka mantuwa abokina,, yace”ya zan manta,,da fatan har 
yanxu komai normal?? Yai dariya,, “kai BARIKI Duniya ce wlh,banga mai Matan 
unguwar nan suke tsoro har yanxu sama da BARIKI ba,, madam dina lukus kake ji, 
tunda akai wannan batu..yai dariya” Ya kamata a koma a karawa BARIKI jari,, 
suka sake kyalkyale wa da dariya..bayan sunyi sallama shi dai Muktar da kallo 
yake binshi,, ya ajiye waya yana”BARIKI BARIKI,, “tukun kasan wace BARIKI 
kan kaje gare ta,, Mutumi na dan nace BARIKI ba ina nufin karuwa ce ba,,ya 
girgiza kai,” Tasan takan Duniya ne,,wannan abokin nawa,shekara 1 data wuce 
Matar shi ta tsuro mishi da hali iri iri,,da halama da zigar kawaye,,ga ta kamar ta 
yana son ta,,tuni ta hau iskanci irin na kowa ya samu inuwa,Wai dole yai 
shanya,,har karar ta yakai wajen iyaye, amma ba abunda ya sauya,,Ranar muka 
hadu,nace yau a gidan shi zanci abinci,,bai min musu ba muka je,, a parlour muka 
tarar ta ita da qawaye,,suna firar shi abokin nawa, fadi suke”Wlh mazan Saida 
haka,,in ka nuna musu bakka mutunci anfi dai dai tawa dasu..ya kalle ni na kalke 
shi baki sake,,.mukai sallama tana ganin mu ta tabe baki,, qawaye kowa yai hanyar
sa,,tana gani mun zauna tai tsaki ko gaisuwa babu ta tafi,, ya kallo ni duk kunya ta 
ishe shi,,nan yahau kame kame,,nace”Ku nan hala Baku San da zaman BARIKI 
ba? Ya girgiza kai “wace haka?nai murmushi,, biyo ni mu fita tukun,, tuni ya zari 
mukullin mota, By FeenaJa’afar & Hauwa Damary [12/24, 12:08 AM] Feenat 
Ja’afar. BARIKI…IYAWA 9_Wato a unguwar mu akwai wata Yarinya BARIKI.. 
Ita aikin ta kawai a dauke ta sojan haya., indai zataji dumus,toh fa gidan ka ya 
gyaru ya gama,, yanxu wajen ta zamu,, ni zan ma iso,akwai wani Aminu Aboki na 
suna dasawa sosai,,. Suna zuwa ya nemi Aminu a waya,,sukaci saa kuwa tana 
gida,, Suka koma inuwa jiran ta,, chan sai gata ta fito tana taku tamkar 
hawainiya,,baki ya sake yana kallon BARIKI,, lalle taci sunan ta,, Ji yadda take 
wani yauki,,. Ta karaso da sallamar ta, cikin muryar nan ta masu Duniya”Sannun 
Ku,, Sukai yake,,”yauwa BARIKI,, Aminu yace “ganan Aboki na ya kawo abokin 
shi ai mishi gyara,,tai murmushi, tare da kallon su da wannan kallon nata,,sai suka 
zama kamar wasu sokaye a wajen ta,, Aminu ya kallo su” Ku karan to mata, “Ni 
zan wuce,ga nan bakin ki,tai murmushi, tare da daga mishi yatsun ta 2″ see you,, 
ya gyada kai, sukai sallama ya tafi,,Duk abunda ke faruwa suka karanto mata,tai 
murmushi,, “yane toh,, tai musu wani kallon kasa.,tuni ya gano mai take nufi,,rafar 
dubu 10 ya bata,,”ki fara da wannan,, ta juya su tai murmushi,,” bakka matsala,, 
“Abu 1 yanxu zaka min,ya gyara tsaiwa,,” kasa min numbern ka,,sannan duk inda 
zata fita,ka sanar ni,ya gyada kai,, tai murmushi “Baka da damuwa,,ana haka saiga 
wata Qawar Matar wanda aka bada contract dinta tazo wuce wa,,da sauri ya kallo 
abokin,,” tafa kwabe,,ganan Qawar ta,, suka kalli Sa’a, tai murmushi “ai tama 
taimaka min wajen aiki na,,Wai salma kake nufi? ya gyada kai,, tai murmushi,” kai 
kamar baka ganta ba,, sannan yau,kar kaje gida sai karfe 10 dare,, nasan daga 
nan,gidan ka zata..zata sanar da Matar ka,cewar ta ganka tare da BARIKI.. Daga 
nan, zata fada mata koni wacece,, ina so in ka koma,ka sauya mata fuska,,da sauri 
ya kallo ta,, tai murmushi “I know what am doing,,, ok?ya gyada mata kai,,nasan 
zata fara tambayar a ina kakai dare?kasan amsar bata I guess.. Ya kada kai” ki 
sanar ni dai,,tai murmushi,. Zamuyi waya,,dan yanxun haka ina da wajen zuwa,,ni 
zanji da sauran aikin..sukai kada kai tare da mata sallama,,,. Direct kwa salma 
gidan Qawar ta tayi,,da mamaki ta bude ta shigo,dan dazun ta tafi,,”da fatan ba 
mantuwa kikai ba??Tace “hmm zakiga mantuwa,, kin San kwa ina naga mijin ki? 
Ta kada kai tare da gyara zama tana zaro ido,,” Toh a wajen BARIKI,,Bakya ramin 
kanki sai na wata,,tuni ta fara tunanin ina take jin BARIKI? Ta cigaba. “Ke kinga 
damin kudin dake hannun ta?kuma wlh mijin ki ne ya bata,,.ta kallo ta” kinyi shiru 
ina miki magana, “ko zaki ce baki gane wa nake nufi ba?Kin manta Nazeer 
saurayin Mamy da suka hada soyayya da wata ta daga karshe ya kita ya koma gun
ta?ko zakice Baki tuna wacce tasa aka mana A tule ba lokacin bikin Hafsa dan 
mamy tai mata tsaki??Ita tuni ta hau zufa,,dan tuno da wacece BARIKI,,tuni ta 
mike,,ta kade in har mijin ta ya auro mata BARIKI,,tasan koda kwarkwasa saita 
Kore ta a gidan nan,,ta zauna,” Qawata meye abun yi??ta zam,,”ki fara tada mai 
wuta tukun na,,na 2,gobe yana fita muhadu muje har gida muci mata.. Dama wlh 
har yanxu ina cike da a tulen data sa aka mana. Haka ta barta kan sai goben. Sai 
10da kwata ya shigo gidan,,kamar yadda BARIKI Tace kuwa tana ta zarya a 
parlour,, da Dane,ko 8 ya shigo tana daki a kwance,,tuni ta yai kicin kicin ya hade 
rai,, tana ganin haka gaban ta ya fadi,,kan tai magana wayar shi tai kara,ya kalle ta 
a wulakance yai tsaki kan ya zauna a kan kujera yana murmushi,, “BARIKI,.. Yai 
dariya tamkar ta fada mishi wata Kalmar mai dadi,,” kai ke ai ta daban ce,,yanxun 
dawo wata,, yai dariya yana Shafa haba tare da kallon yadda Matar shi ta daura 
hannu aka,,”nima tamkar na dawo inajin wannan tattausan muryar taki mai mantar 
min da komai,..yai Jim halamar yana saurarar ta,,ya kyalkyale da dariya,..tuni 
Matar ta sau kuka,,ya kalle ta ya watsar,,”Dan Allah asa ranar auren nan da 
wuri,,..ji yai an warce wayar hannun shi,, ya bita da kallo,tuni ta fara ban bami 
“Wlh ta Allah ba taki ba,,Banza karuwa kawai,,daga chan tai murmushi kit ta kashe 
wayar..a razane ya tashi,ya warce wayar shi,,” wlh in kika kuma zagin masoyiyata 
a gaba sainai mugun saba miki,,”mey kika Iya ke in banda kullum ki bata 
min?sannan na samu mai wanke min zuciya da tattausan lafazi ki zage ta?? Kai ta 
girgiza mai “Dan Allah baban Najib kai hakuri,,wlh na daina,, ka rabani da 
BARIKI,, gwiwa biyu ta zauna tana rokan sa..ya fizge rigan shi tare da wuce wa 
daki..,,yana shiga ya danna sakata ya hau dariya.. Yaushe rabon sa Aisha ta mai 
abu ta bashi hakuri?? Kai ya manta,sai yau a dalilin BARIKI.. Yana son Matar shi.. 
Amma duk ta sauya hali..zai juri ganin ta a haka har yarda BARIKI tace By 
FeenaJa’afar & Hauwa Damary [12/24, 12:54 PM] Feenat Ja’afar. 
BARIKI…IYAWA 10_Ya danna kira ya sanar ta ya akai,”ka barta zuwa gobe da 
safe,,nasan zata ce zata zo wuri na,,ko tasa azo,, kai mata gargadin wannan kan ka 
fita,,. Washegari ma bai sauya ba,yau Aisha harda su gaisuwa, wanda rabon ta da 
yi tun Kan ta sauya hali,, yai mata banza,,zai fita cikin sanyi tace baka karya ba,,ya 
harari wajen abincin, “No zan karya a waje,,sannan ban yarda ki daga daga nan 
ba,zan Iya dawo wa kowanne lokaci.. Yai waje yana dariyar keta,,a kujera ta 
zube,,tunda take Abban Najib bai taba mata haka ba,,Wai har abinci bazai ci ba.,ta 
share hawaye,Kila ma wajen BARIKI zai ciwo,,kai amma su salma sun mata 
huduba marar kyau,, gashi ta kwabe mata,, waya ta dauka,kan ta kira salman,” 
karki zomin gida,munafukai kawai,,kit ta kashe wayar ta,, yanxu ta ina zata fara? 
Acikin kwana 2 duk ya sauya mata hali,Waya da BARIKI, text kuwa ba’a magana,
ranar yana wanka ta saci numbern bariki a wayan shi,da sauri ta fita,,sai sa ya yay 
kan ta kira BARIKI,, a yangance ta dauka,, “Amm Aisha ce,,tai far ” wacce kenan? 
Duk ta rasa abun fadi, dan ji tai ta mata kwarjini tun a waya..sai kawai ta 
kashe,,.bashi ya dawo ba sai azahar,, kuka ya same ta tanayi reras,, tana ganin shi 
ta tashi,, dan dazun nan aka kara karanta mata wace BARIKI yar unguwar 
su,,”Baban Najib,,dan Allah ka auri kowa banda sa’a,, kayi hakuri bazan kara ba,, 
ya kallo ta kamar yai dariya.,a ranshi yana tunanin “Wai meye da BARIKI ne da 
yasa mata ke tsoron ta?? Ya basar” Gaskiya bazan Iya fasa auren Sa’a ba,, dan tun 
yanxu tai min alkawarin zaman lfy da kwanciyar hankali,, bazan fasa ki koma min 
yar gidan jiya ba.., tuni ta hau rantsuwa ta daina,inta kuma ya auri BARIKI,, da 
wannan ya samu lfy a gidan shi,,yace da yamma muje zan raka ka.. Yamma nayi 
suka je gidan su BARIKI,, a lokacin tana gida ana drama da ita,,wani kanin kakan 
su yazo daga Nguru,amma irin in za’a bi da aure tsakani,, yazo akan lalle lalle 
BARIKI ta fidda Miji,,tunda fadeela ta fitar,,tuni ta fitsare “Ni fa banni da 
tsayayye,, atoh ko ina da wallahi ba zanyi aure yanxu ba,,baki ya saki har iyayen 
suna kallon ta,, dake bala’eene yahau ta da masifa,,” kedin wa?dama duk iskancin 
da kike tatawa a garin na samu lbr,toh dole ki tsaida haka ki samo na aure,,ta kalle 
shi, “toh na tsaida,,yai murmushi,” ko ke fa,,a ina yake?ta hade rai,, “kai man,, ba 
shiba hatta iyayen sai da suka zaro ido,, ya tashi,” ke banson iskancin banxa,,Tuni 
ta fara burburwa tana kukan gaske,,”ni wlh kai nake so,, kuma kai zan aura,,baban 
ta ya doka mata tsawa,”Sa’a bama son iskanci fa,, “ta kara jiniya” wlh shi zan aura,, 
ni shi nake so,,tuni tsoho ya sau kuka,,Lalle ya yarda BARIKI ce yan nan,, kuka 
yake yana”Allah ya isa saude,,ki kalle ni kice ni zaki aura?jikar jika ta?cikin kukan 
karya tace”Toh Haram ne?nidai kai za’a abani, ba shiri yai hanyar waje yana goge 
kwala, “InshaAllah anyi na karshe,,da sauri baban ya bishi,” Baba kai hakuri ka 
dawo,,dole ta bi umarnin ka ai,,har suka fito kofar gida tsoho na kuka”ai ni ba 
ruwana da harkar yarka daga yau,,Ashe da gaske “BARIKI ce haka??Wai ni zata 
aura??Alhj Muktar suka kalli juna,tuni dariya tazo musu,,a karshe dole baban tasha 
ya raka shi ya koma inda ya fito..yana fita ta ware tana dirkar dariya.. Ladi ta fara 
tafa hannu,ta nuno ta da hannu” anya Sa’a,, ta kallo Maman tasu,”mama mey nai? 
Ta kar kade jikin ta,, ta sauke ajiyar zuciya “ba komai Sa’a,, Allah ya shirya mana 
ke.,tace ” Amin.tai waje wajen kiran ta,,. Dariya ta samu suna dirka, tana ganin shi 
ta gane shi,,tuni ta hau murmushi, “yau an tuno Haj Ahmad? Yai murmushi” 
Manya a Baku naku daban,ttai wani fari,,tuni Alhj Muktar ya gyara tsaiwa, kai 
shikam BARIKI ta mishi,da aure ba contract ba. By FeenaJa’afar & Hauwa 
Damary [9/13, 8:10 PM] ���Salma���: BARIKI…IYAWA 11_Abinda ya 
kawo su suka sanar mata,tai murmushi, da gani mutumin zai sau hannu, tuni ta
yarda,Alhj yace da daddare zai dawo,sai su tsadan ce,,tai murmushi, dan tuni ta 
harbo jirgin shi,,kai ta kada,,sukai sallama tai gida,,Maman su ta kalle ta, “Sa’a, ta 
zauna tana amsa wa,,” In tambaye ki man?tai murmushi, “toh mama, tace” ke ko 
tsoro bakya ji wataran wata tai miki illah akan mazan su?tai murmushi, “mama 
Allah bazai bawa kowa galaba a kaina ba,,kedai kimin adu’a,.. Ta kada kai” 
Yauwa, dama ina son fada muku,makaranta zan shiga,,cikin satin nan,, Maman ta 
kalle ta da mamaki,,Wai yaa ita take wa kanta komai tamkar da namiji mai aiki,,in 
bata manta ba, kwanan nan aka kawo takardun gidan Sa’a data siya da kudin ta,, ta 
girgiza kai “Allah ya kara kare mata Sa’an ta a ko’ina. Washegari plan ya fara,Alhj 
Muktar ya sanar mata Matan shi zasu walima,ya gaya mata lokaci da venue,, tuni 
ta gama tsara komai,, a chan unguwar da ke gaba dasu ne,,Bikin na manya ne,,an 
ciki kowa ya zauna a kan kujera mai gaba tar da walima kawai ake jira,,filin gidan 
babba ne,yadda in mutum ya shigo sai ka kare mishi kallo bai karaso ba,, tunda 
mota ta tsaya ake kallon bakin kofar,, sanye take cikin wata bakar Riga da ratsin 
purple doguwa kirar Dubai,, ankai tela ya kara fito da shape dinta,,anyi tuntu a ka 
da gashi da rabons manya,, tai nadi tamkar balarabiyar asali,, ga wani katon glass 
fuskar nan ta Gaji da make up,,hand bag dinta da wayar ta tasa cover da takalmin 
ta duk iri daya,tana zuwa wasu samari sun sha bakaken suite,da ganin su kasan 
bodyguards din ta ne, da suka bude mata motar suka bude mata gate,, daya ya bata 
jakar ta ta makala a hannu, daya ya bata phone nata,,tuni ji kake tsit waje kallo ya 
koma gun BARIKI,,ta tako, suma bodyguards din suka biyo ta,, da hannu ta musu 
sign dasu jira ta waje,,wata a wajen ta zunguri daya,,”Ita kuma wannan Matar wani 
Alhjn ce?kamar rada dayar ta rada mata yadda na kusa da su zasu Iya jin su,,”ke,in 
kinji ana BARIKI..IYAWA, toh wannan ce,,Matan guda 4 dake kusa suka kara 
kallon Sa’a,, Matar ta cigaba “Bazawara ce, sai dai manyan zata aura,,Budurwar 
wani dan siyasa ce,koh Alhj mukhtar naji ne??tuni 2 kusa da ita suka juyo,,sai dai 
sun kasa cewa komai,, ta cigaba, “ta taba aure,tana shiga Saida ta fidda Matan da 
kissa da tsabar Iyah BARIKI,, dayar ta kallo ta,,” toh ke ina kika Santa?ta rike 
haba”waye besan BARIKI ba a tsuku kun nan?ai in kin ganta a hanya kina tafe da 
mijin ki ko saurayin ki boye shi,,dan maza idon su,,idon BARIKI,.. Ta zungure ta 
kamar gaske,,”yi shiru gat nan zuwa,,in an fita zan baki komai in details.. Suka 
kada kai,, Sa’a ta zauna tare da daura kafa daya kan daya,, tuni wata ta kusa da 
kujerar da ta zauna taja wani mugun tsaki,kan ta dau kujerar ta ta sauya waje,,Sa’an 
ta bita da kallo a takaice, da sauri ta sake bin Matar da kallo,,kamar ta taba ganin 
ta.. Matan Alhj Muktar suka bita da kallo,,suda suka shigo suna hararar juna,yanxu 
duk sun ware jin an anbaci saurayin wannan da kamar sunan mijin su,, wata yar 
safasafa ce tazo da kujera kusa da BARIKI,, “Shege BARIKI.. Tai wani
mayaudarinmurmushi,,kantafurta”IYAWA..Sukatafa,,”Yayimaigarakanyan
maza,.anahakamaiwalimatazoakahauwaazi.ByFeenatJa’afar&Hauwa
Damary[12/25,12:19PM]FeenatJa’afarBARIKI…IYAWA12_Tunanarabatake
awayuwargidanAlhjMuktartajewajenMatarnanmaitsaki,Matarabokinmijin
suce,,sukakebedakujera,bayansungaisataketambayarta”NiMamanAbbakin
Sanyarinyarchanne??tatabebaki”nasanta,muguwarbakarkilakikenan,,niai
bazanmantafuskartaba,,dukdayanxutakaragirma,tundamainkinaNeman
karuwarhanya,tohkinemiwaccan,tasakekalloBARIKI,itawayartatake,tanata
wanilumsheido,,tadawodakallontakanMamanAbba,”meyyahadaku?Tai
murmushintakaice.,kantaikwafa”akwaiwanilokacidamukajesupermarket
nidaAlhjsiyayya,,ananmukacikarodaita,,wlhAlhjbaiyakallonmatabarina
gabana,ammayarinyarnaninkingakwarkwasardatadingamishi,,kedagakarshe
mantawayaidani,,tundagaranarYarinyartaigabadashi,,Asma’uwaya..Waya
Asma’u,,inagadatagamatatikeshitaKoreshi,shinekwana2najishiru,,tundaga
lokacinnadainayawodaAlhj.Taiajiyarzuciya,inkohardagaskeAlhjitayake
nemadoletaciubanyarnan,,tagidanmayatakarebarewannanyarBARIKIN??
Tashitaitakomawajenta,kanBARIKItafitatarigatafita,,tashinhankali,Wai
gobarargemu,,tabbaswannanCRVAlhjce,,sabuwadakosuba’akaisuunguwaa
ita,,tacijelebe”Tab,watotunkantashigahartafisuikoh?anahakaDrivernsu
yazo,daidaiBARIKItafito,,dasauribodyguardsdintasukazo,sukakarbiJakarta
dawayanta,,damamakintasaitagadrivernnasuyayiwajenBARIKIyana
kwasargaisuwa,,amaryatafito,,tagalokacindaBaladriverkegaidaBARIKI
hardabataabuaLeda,,takalliuwargidannataayatsine,,”nifabanganelamarin
nanbafaMHafsa??Takallotadatakaici,,”zakiganeinmunjegida,,sukaiwajen
motaammaBaladriverbaitahoba,,taiwajentaredadokamishitsawa”Waibaka
gafitowarmubane??yajuyodasauri,.”yihakuriHajiya,Alhjneyaaikonigun
amarya,,dasauritakalliBARIKIwaccetakekokarinshigamota,,dasauritai
wajen,,”Amaryarwa?bodyguard1yacetaAlhj,,sannankiyihankalikarwaniabu
yafaruanan,,danyatabbatarmanatsaronta..tajatsaki”Dallahrufenbaki,,nida
TsohuwaryarBARIKINnannake,,karonfarkoBARIKItakallotaa
wulakance,,”ehkinSanaiAlalarGeroce,wandabaiIyabatakwabemasa,,tai
matawanikallonbanzakantaceyasujatabatadalokacinta..Tunisukajasuka
baramaryarAlhjbakisake,,magana1tamatamaiharcendamo,,jitaitamkarta
kwalaihu,,abainarjama’aantoyata,,jikiasalibetaimota,,bayantashigatakallo
Bala”meykabataaLeda?uwargidantakallota,,”kinadakarfinhaliHalima,,zaki
kwacenekomaiyabata?taikwafa,”lalleAlhjyasomusuwulakanci,,haryafifita
wataakansutunkanaure?uwargidantakalleta,,”kibarimujegidamujidalili,,ko
aure zaiyi,toh wlh bada wannan yar BARIKIN ba,,dan irin wayen nan suke daura 
ma hawan jini..tai kwafa.. Ana dire su a parlour suka tsaya,,yau daya suka zauna 
Neman mafita,,” Yanxu Hajiya meye abin yi?ta kallo ta da mamaki,,dan rabon da 
ta kirata da Hajiya tun tana amarya,,lalle BARIKI mai sa ladabin dole.. Waya ta 
dauka,tace “Alhjn zamu kira,,yazo muji ta bakin shi,,ta girgiza mata kai” kar ki kira 
shi,,barshi yazo da kanshi,,ba tace BARIKI IYAWA bace?toh mu muyi amfani da 
damar mu ta Matan sa mu nuna mata kuran ta.. Tuni ta rada wa uwar gida abinda 
zasu mai in ya dawo..tuni aka manta da kishi aka hau Neman mafita. By Feenat 
Ja’afar & Hauwa Damary [12/25, 1:32 PM] Feenat Ja’afar BARIKI…IYAWA 
13_Bai dawo ba sai kusan Tara na dare,tuni suka kara kulewa,, yana shiga ya 
gansu zaune a kujera 1 suna ta huci,,ba wanda yai wa magana yai dakin shi,,da 
sauri suka tsayar shi, Wai Alhj mai kake nufi?yaci mur, “danayi mey? “Kazo ka 
wuce ba ko magana, yace” ita sallamar ba magana bace?ko kun amsa?sukai 
shiru,yace”Ku bani waje..amaryar ta kara tare kofa”ai wlh sai ka fada mana wace 
Sa’a a gun ka da har ta fara shiga lamarin dangin ku,,yai mata wani kallo,, “Sa’a 
kuke son Sani? Ta kada kai tare da Rike kugu,,yai murmushi” itace wacce tasan na 
Gaji a barni na huta,,ita ke maraba daku a matsayin kishiyoyin ta da zata 
samu,,Sa’a, ta wuce tunanin ki a waje na,,ta tabe baki,, “wannan kai kasani, abu 
daya muka Sani, mudin Zaka auro wannan yar BARIKIN, toh fa tafiya zamuyi,, 
koh Hajiya? Ita dai uwar gida tsabar takaici ta kasa cewa komai,,yai murmushi, “
zaku Iya yin komai, amma Sa’a kamar ta shigo ta gama,,Hajiyan ta tare shi”Alhj 
bafa zan zauna da Wannan kilakin ba wlh,,saboda tsabar wulakanci, Wai ita zaka 
fifita akan mu tun yanxu? Ya harde hannu”da akai mey?tai mai banza,,ya gyada kai 
kan yai daki,,amarya ta kallo uwar gida,,”Hajiya. Gidan su kawai zamu mu 
kaddamar mata,, ki duba tun yanxu mun zama bola?ta kada kai, “Allah ya kaimu,,. 
Washegari yana fita suna fita,direct gidan su Sa’a sukace driver ya kaisu,.zai musu 
suka hayaiyako mai,, tuni jiki na bari ya kaisu,,Suka karewa gidan kallo,nanne Wai 
gidan su ma,,ciki sukai,lokacin tana brush a gindin famfo,, da doguwar Riga ta 
bacci mai silik,da Maman ta suka fara cin karo,,da mamaki take kallon su, ganin ko 
sallama sun shigo gidan,,amaryar ce mai karfin halin tambayar “BARIKI fa??ta 
kuskure baki ta juyo rai hade,, suna hada ido suka ga ta bala’in yi musu kwarjini,,a 
jinin ta yake,,mudin kaso mata wulakanci indai kuka hada ido, toh sai dai ita ta 
sauke maka,Allah yai mata baiwar Kwarjini… da niyar nadar ta suka zo ko su ci 
mutuncin ta,,suka sau baki kallon ta,, mace kira kamar ita tai kanta?ji uban gashi 
da fagon wani guri?hmm lalle kam Sa’a ta wuce tunanin su,,tuni ta wayan ce wa 
tayi,tuni ta sau fuska lokacin da ta gane ko su waye su,,ta ajiye cup din tana kade 
brush tare da daukar mouth wash din,,” Sannun Ku da zuwa Aunty,..Hajiyan ta
kalli amarya, amarya ta kalli Hajiya.. Hee hee… BARIKI Ake fada 
muku,,IYAWA,, ta kallo mama,.”ina taburmar nan?baki sake ta nuna mata 
kitchen,, ta tafi tana girgiza jiki,da kallo suma suka bita..ta dakko ta shimfida 
musu,,ta kallo su da murmushi,, “ya Ku zauna man,,tamkar wasu masu bin 
umarnin ta suka dawo,, ta koma daki ta sako hijab,.ta zauna,” ina kwanan Ku 
Aunty?a ciki suka amsa,badan sun so ba,,Ta kallo Maman nata,”mama, baki nane 
fa,,Matan Alhj Muktar mai naci Dana ke baki lbr…Ba suba,hatta maman tata baki 
sake take kalle ta da sauri,, sukwa tuni suka gyara zama tare da sakar fuska,, tana 
ganin haka ta kada kai da murmushin mugun ta,, a ranta tana “woo ni BARIKI. By 
Feenat Ja’afar & Hauwa Damary [6/2, 6:09 PM] Feenat Ja’afar: Feenat Ja’afar 
BARIKI…IYAWA 14_Sai lokacin suka gaida Maman,.da mamakin su itama ta 
amsa,,ikon Allah, da ganin Matan da rashin mutunci suka zo gidan,,amma dubi 
Sa’a cikin seconds da bai wuce 3 ba har ta shasu,,kai,al’amarin yarinyar nan ita 
kanta tsoro yake bata,,Hausa sunce Wai Barewa bata gudu danta yai rarrafe,,toh 
gaskiya a kanta ta Musa,,dan ta ko’ina halin ta bai kama da na Sa’a ba,,da de 
fadeela ce,,sai dai in ta tuno ance kowacce mace da irin tata kissar a ake haifar ta,,. 
Kai ta kada musu,,ta kallo Maman,,tai mata halamar ta dan basu waje,,ta gyada kai, 
“ni zan fita ma,zan leka gidan gaisuwar nan da baban Ku yaje dazun,, ta kada” sai 
kin dawo,, ganan abincin ki a flaks,fadeela tayi makaranta.. Ta dawo gun su,”sai 
anjiman Ku, Ku gaida gida,,suka washe baki,”a dawo lfy,,Kanta fita Sa’a ta tashi ta 
dakko musu drinks a fridge din tsakar gidan,,da cups, ta zauna,,”Bissmillahn Ku 
fa,.suka kalle ta., “anya kuwa,sanyi da safe,tai murmushi,”toh ya akai? nasan da 
magana a bakin Ku,, sukai shiru,,tai murmushi,,zama ta gyara kamar mai Tahiya,ta 
dafa kafafun su,,” am Aunty,, bari na fada muku Gaskiya,, wlh ba son Alhj nake 
ba,,en kuma Ku gode Allah,, shidai yana matukar sona,,sai dai ina lallaba shine 
saboda abu 1,,ta nuno su da hannu,, “saboda Ku,,dan kune matsalar shi,,kuma nayi 
alkawarin taimakon shi,,amaryar ta tabe baki,, ta kalle ta,,” amma kun San mey? 
Uwar gida ta girgiza kai,,”mijin Ku na kaunar Ku,,amma kun tsaya kishi,,Baku da 
aiki sai tada mishi hankali,, ni fa mata na bani mamaki matuka,,. Kuma musamman 
Matan mai arziki, a gidan shi anfi tashin hankali,, kufa kalle Ku,, da girman Ku,,ai 
wlh kun wuce wannan gurin,,Ku tsaya kuyi kishi akan mijin Ku,. Kwatan kwacin 
Matan Annabi (S A W),,Ku kanku zaku dinga rage jin haushin juna da saukaka 
kishin,,nan tai ta musu,tare da sanar su Alhj ya sanar ta kom,, kuma tana tausayin 
shi Gaskiya.. “Sai dai abu 1 zan Iya muku,,suka kallo ta tare da sauke ajiyar 
zuciya,,Ku gyara tsakanin Ku,,Ku zauna lfy,,idan har kukai haka,shi kan shi Alhjn 
zaiji aurena ya fita a ranshi,kunga kun taimake ni,, kun taimaki Alhaji,. Sannan kun 
taimaki kanku.. Ni kuma zanji da sauran,, tunda Alhaji ya taba fada min,mudin
mace bata son shi ta furta bazai aure ta dole ba.. Suka sauke ajiyar zuciya,, amarya 
tace. “Hajiya,wlh sai yanxu na gano matsalar gidan mu,,Sa’adatu tai magana mai 
kyau,, ya kamata mu hada kai koba auren nan,,kuma dama chan matsalar taki 
ce,,da sauri ta kallo ta” matsalar ki dai,,ni nace ki shigo da fetsara? tace”Toh ai 
kema ke kika yadda girman ki,,.tuni magana zata dawo fada Sa’a ta tsayar su,, 
“kunga irin ta ai,,na lura duk din kune Baku hakuri,, ni dai in Baku gyara hali 
ba,wlh zana yarda da Alhaji ya turo ne kawai,koda bana son shi,,.Amarya ta kallo 
ta” ke kuma sai an gama magana ki sako wata,,ai munce munji,,ta daga kafada.. 
“Ku dauka ni banni matsala,, Yanxu matsalar ta Ku ce kuda mijin Ku,,in kunji 
bayani na kun gyara kuga mai kyau,,in kun cigaba ta kwabe muku..toh wlh Ku 
zargi kanku,ta mike,”zan shiga wanka,,suma suka mike..” Mun tafi, sai kin 
jimu,,tai musu yake,”a gaida gida,,duk jiki yai sanyi suka fice.. Dai dai fadeela ta 
dawo,,ta kare musu kallo har suka fita kan ta dawo kan Sa’a.., “su kuma daga ina 
kika yayimo su?ta tabe baki,,” Wai su nan da rashin mutunci suka zo,,any 
way,naga sun russuna,,aikina zai zo da sauki da halama.. “So nake a siyasar nan nai 
motar kaina a wajen Alhajin nan,,fadeela ta zaro ido” mota??tai murmushi, 
“karamar Alhaki ba,,ke Wai da ina sakar wa kana nan Yan iskan Alhazan nan da 
yanxu ina da motoci wlh,,yanxu haka ina da alkawarin gida a kasa..fadeela ta kada 
kai” ai ni tsoro kike bani,,wlh wannan ba Sana’a bace Sa’a,, ina gudun kar wataran 
ki hadu da dai dai ke,ko ki samu mai lakada miki duka..tai mata wani kallo 
“duka?mtsww wlh kina ban haushi,,ko kin manta duk inda zansa kafa tare nake da 
sojojin daba?? Ta waro ido..” Daba Sa’a? Tai murmushi “lalle da sauran ki fadeela,, 
kin ganni nan.. Ta nuna kanta” wlh na Iya taku na,,duk inda nake akwai masu take 
min baya tun daga safe har yamma,.a lokacin yara su karbe,,kamar yadda ake biyan 
ma’aikata a wata,nima haka nake biyan su..kuma nasan ba wanda ya sani..kema sai 
yanxun..ta kada mata kai.. “Shi yasa nace tsoron ki nake ji nima.. Sa’a akwai masu 
mugun nufi,,masu jefo asiri..da sauri ta daga mata hannu” ke ni ban son jafa’i,, na 
rike Allah, babu wanda ya isa ya min komai wlh.. Tuni ta hau jaraba tai bandaki.. 
Fadeela ta girgiza kai.. Sa’a bazata gane ba,, amma tunda ta saka Allah, ta gama 
komai.. By Feenat Ja’afar & Hauwa Damary [12/26, 2:12 PM] Feenat Ja’afar. 
BARIKI…IYAWA 15_Sai bayan la’asar Alhaji ya koma gida,,yasan da zuwan 
Matan shi zuwa gidan su BARIKI a bakin Bala driver,, sai dai da mamakin shi da 
ya shigo gidan An hadu da yara ana kallon Namamajo ana ta cin dariya,,kowacce 
taci Ado,tunda yake,abinda bai taba gani ba kenan a gidan shi anyi,,Wai a 
hadu,uwar gida da ya’yan ta da amarya da Ya’yan ta a waje daya..tab lalle ya fara 
ganin sauyi,,dan Babban burin shi dama Matan su hada kai, ya samu ya’yan shi ma 
su hada,,amma ina,ya kasa tsawan shekara 6,.sai gashi a abinda baifi kwana 3 ba
BARIKI ta fara saita gidan shi,,toh ita kwa mey ta fada musu haka?da wani harshe 
tai musu magana wanda shi baiyi ba?? Ya kada kai yai sallama,, da fara’a suka 
amsa yaran suka taho da gudu mishi sannu da zuwa,tare da karbar kayan hannun 
shi suka ajiye gaban iyayen,,.Matan suma suka mai,ya amsa da kyar,,dan dole ya 
ga sauyawar su koba yau ba,,yai daki,,amarya ta kallo Hajiyan,, “mu bishi muji.. 
Suka ran kaya daki,,yana kokarin cire babbar Riga suka karaso,.karba sukai dukan 
su suna cire mishi,,ya tsaya baki sake yana kallon su,, Uwar gida tai murmushi,” 
Alhaji muna fa sannu da zuwa,.ya kalle su tukun ya tabe baki,, “Ku Wai nan 
campaign kuke ne komai?suka kalli juna” name Alhj? Yai murmushi “na karna 
auri Sa’a,, zasui magana ya tsayar su,, ” Ba abunda zai hanani auren Sa’a in fada 
muku,.gobe ma za’a kai kayan tambaya.. Da dariya suka fashe mishi,harda tafawa., 
tuni ya fara muzurai,, kadde fa sunyi wa yarinyar mutane wani abu??suka kallo shi, 
“Na BARIKI manya,,inji amarya,kai kace mana tusa mata kanka kake bamu Sani 
ba? Ashe ma ba son ka ake ba.. Ya bata rai” inji wa?suka hada baki”BARIKI.. Yai 
murmushi,,”eh a haka zan aure ta,, indai zata bani farin ciki a gida na,, ya wuce 
bandaki ya barsu tsaye,,zama sukai jiran ya fito..”aha Wai Baku tafi bane?? Suka 
kalle shi,, uwar gida tai gyaran murya.. “Alhaji,, ya kallo ta” eheem,.ta gyara 
zama”wlh ko ba aure mun gyara zaman mu,, kuma koda aure baza mu saba ba,,kai 
hakuri, munsan mun bata ma a baya,, amma wlh gaba bazai kara faruwa ba,,kallon 
ta kawai yake ya harde hannu,,tunda suke.basu taba sanar shi haka ba,,. Amarya ce 
ta katse shi,. “Nifa dan Allah nayi,,wlh kama daina cewa dan zaka auro wata 
BARIKI.. Ehe,.inma ka auro ta in baka Sani ba Toh yanxu ka Sani,.uwar gida sai 
daga mata hannu take halamar tai shiru,amma ina,dan fa ita yar gaba gaba ce,, 
tace” in baka Sani ba ka Sani”MATA UKU.. GOBARA(Na Mrs 
Jabo)Ce,,ehe,,gwara ma kai Hudu,.atoh,. yace “kun gama??uwar gida ta kada 
kai,”toh koh aman Wuta ne saina auro Sa’a., tashi tai” Hajiya mu tafi,,kai kuma 
Allah ya taimake ka..yace”Amin,, Suna fita uwar gida tace”Amma kin kwafsa 
mana fa,,tai kicin kicin..”Hajiya yi hakuri, wlh haushi ya bani,, kamar muna ziga 
shi.. Yana jiyo su ta daki,,.. Da dare ya samu BARIKI.. Sai murna yake,yau kam ta 
biya shi,,yaga abinda bai taba gani ba a gidan shi,,tai murmushi,”toh Allah yasa 
sun gyara kenan,.yace”Amin,. Amma Sa’a, nifa da gaske nake son ki fa,, wlh jiya 
da tunanin ki nai bacci..ta kalle shi tare da yin fari da ido..”Aiya Alhaji,, ina da 
tsayayye, sai dai baya kasar nan,PHDn shi in ya dawo muna da alkawarin aure..yai 
murmushi “anya Sa’a? Ya kada kai” Any way,, yanxu dai bamu tsadan ce ba..nawa 
kike ga zan baki?ta rausayar da ido,, “Alhaji masu gari,,Ashe ana cini ki kuma 
daku?yai murmushi, itama tai,..su BARIKI anso yaudara,,, tace” Ai zamanin 
siyasar yanxu da abunda ke hannun Ku manya ake kyauta ba cini ki ba.. Yanxu
muna da kamar Ku a centern nan amma Bariki bata ko motar hawa..bare na samu 
ta raly..ta kanne mai ido 1..tuni ya hau washe baki,, lalle BARIKI,harda ke a yan 
campaign din namu Ashe??tace “kai,sosai, ai partn mu daya..tuni ta hau tsara shi 
tana kara kwadaita mishi kujerar da yake nema ta senator.. Dan dadi bai San ya 
mata alkawarin mota ba indai ya hau mulki.. Kamar gaske ta kallo shi da mamaki 
baki sake..” Alhj daga wasa??yai murmushi..”karki damu.,ai irin ku muke 
nema,,bare gaki da mutane,.indai kuka mana campaign yan partn mu sukai jama’a 
zakiyi mota..inkwa banci ba,,akwai wani karamin gida na a bayan layin nan,daki 2 
ne,.na mallaka miki kodan saita min iyali da kikai..Tuni tace”Auxubillah, In Allah 
ya yarda ma kaci ka gama..yai murmushi”Toh amin sa a,,”Allah dai ya ja mana 
zamanin Ku Alhaji,, ni kuwa indai haka ne,kar kaji komai, a duk arear nan kune 
zakui wining..ko baku sau kaya ba..yace “A zama musau kaya.. Kai a hannun ki 
ma zai sauka,ta dafe kirji. ” Allah Alhaji?ya gyada kai.,”Alkawari ne..tai 
murmushi.. Bai bar wajen ba sai 9 da 15.. Da haka auren Alhj ya tabalbal ce,,in 
kaje gidan shi gwanin sha’awa.. Dai dai da abinci tare suke,,duk sun fatattaki 
qawayen su yan ziga.. Suda Kansu sunji dadin zaman nasu..yadai wayance a cewar 
ya fasa auren Sa’a dan bata son shi..suka hau kuwa. Sa’a ta shiga makaranta, inda 
take karantar Mass communications., lalle tana da sha’awar hakan tun ba yau ba,, 
kamar yadda Alhaji ya alkarwan ta lokacin campaign nayi saiga katuwar mota a 
kofar gidan su Sa’a da sassafe,,lokacin tana ta aikin bacci,,baban su ya shigo dakin 
nata..”Ke Sa’a,.. Sa’a.. Ta tashi a kan sallaya tana mistsike ido..”Naam baba,.ina 
kwana..yace”biyoni tukunna.. Tuni ta ware..”Baba Lfy?ya fita tana biyo shi,, turus 
tai a kofar daki,,ganin yadda ake shigo da kaya..su fridge kana na,keken 
dinki,keken saka..turaman Attamfa.. Buhu buhun su shinkafa da sugar da sauran 
tarkacen kayan campaign… Tace “Malam daga ina haka?ya kallo ta. ” yauwa da 
drivern mai gida muka zo..Alhaji Muktar.. Shi yace a kawo miki..tuni ta sau 
baki,,har ga Allah bata dauki zancen da mahimmanci ba,asali ma ta manta da 
zancen tana ta aikin karatun ta..oh baki bai ba,, yanxu taga uban da zai koya mata 
campaign,,ita da ko zabe bata taba fita ba bare campaign…tab shiga 3,kishiya 
maiya,, Miji Barawo.. Baban ne ya katse ta, “mey kenan haka ke nufi Sa’a?? Ta 
kallo shi ta fara inda inda..ya dakatar ta” Kinsan bazan taba yarda da wannan halin 
ba koh? Siyasa a gida na?kuma Wai kece shugaba? mamata mey kike son zama da 
baki zama ba?har gida gare ki fa,,ta kallo shi,ta marai rai ce “Baba wlh ban zata da 
gaske yake ba,, amma bari zan mishi magana.. Amma koni baba mey ya kaini 
siyasa anan garin..kai hakuri.. Mama da ta fito itama ta sau baki..ganin uban kaya a 
gida..ya kada kai” ni zan fita.. Ta dan duka”a dawo lfy Baba.. Yai murmushi, 
“Amin,Allah muku albarka.. tai murmushi” Amin Baba..ya kallo mama.. Mu min
tafi..da baki take nuno mata Wai ta raka shi zaure..Maman ta mata dakuwa “yar 
kare..kai Sa’a.. Allah shirye ki.. Komai zage wa take ta nunawa uwar ta..ko daki 
baba ya shiga in suna waje ta dinga,” mama kije man,,inkwa zai fita ta dinga sai ta 
raka baba zaure..BARIKI Duniya…Lol. By Feenat Ja’afar & Hauwa Damary [6/2, 
6:19 PM] Feenat Ja’afar: [12/26, 11:40 PM] Feenat Ja’afar. BARIKI…IYAWA 
16_Daki ta shiga ta kunna waya,kan ta danna calling.. “BARIKI a Baku naku 
daban,,tai murmushi, “Alhaji ina kwana,” lfy lau,. Ya karatu? tace “Alhamdulillah, 
” ya kaya sun iso koh?ta kada kai,”sun iso,,Sai dai fa Alhaji da matsala,, 
yace”matsalar mey Sa’a?koh sunyi kadan ne a karo miki?Tai Jim”Alhaji ba haka ba 
ne,,ni fa Alhj da wasa nake,,wlh ban taba harkar siyasa ba,,kaga kar nazo nai muku 
ba dai dai ba..ya gyada kai,, “Bari zanzo anjima da yamma,,ta kada kai” Ok,,bye.. 
Tai ajiyar zuciya.. Bata Iya cuta ba,bare ace ta Saida tace tai campaign din,,gwara 
yazo yasan nayi dasu.. Da misalin karfe 5 yazo,,bayan sun gaisa ya dau waya ya 
kira wata mata tare da mata kwatancen inda yake,,ba’a jima ba tazo a motar ta ita 
da wata yar unguwar yar siyasa,,Ya gaba tar mata dasu,”sune mataimakan 
ki,,ganan shu gabar Ku ta unguwar nan duka,,zata tsara miki yadda ake 
komai,,karki damu,ba Wai za’a fita dake campaign bane fa,,I trust you ne kawai, so 
ki rike kayan a gidan nan,,naki kawai ki bawa wanda kika tabbatar bata da 
karbi,kuma tana da kuri’a,sannan kuma zata dangwala mana,, ta kada kai 
“Ok,nagode Alhaji,, ya Ciro kudi bandir 3,yaba Sa’a 1 mai motar 2,,dakyar in zamu 
kara haduwa,.. Dai dai nan su Aminu sunxo wuce wa suka tsaya,, suka fito tana 
ganin su ta hau fara’a, tai sallama da Alhaji,, “Oh Aminu manyan kasa,.yaushe a 
gari??oh sorry Assalam Alaikum,, yai murmushi” Walaikum salam,,” BARIKI
manya,.da sauri abokin nashi ya dago Tare da sake kallon ta,. Da tunda yai arba da 
ita yaji zuciyar shi ta tsanan ta bugawa,. Yanxun ana kiran ta da BARIKI yaji wani 
damm..yai tunanin ko ya dace da DREAM GIRL (na Deeja Abdull)din shi,,dan 
yana son mace mai Aji, kwarkwasa, da iyayi da kuma addini.. But tashin farko a 
kira ta da BARIKI? Lalle bata kwarai bace.. Katse shi tai”ina yini..”BARIKI sai 
kin jimu,Alhaji ya bamu numbern ki,,ta kada musu kai tare da dagawa Alhaji 
hannu.. Tuni abokin Aminu ya kara kulewa,.dan da ganin dayar kasan muguwar 
yar BARIKIN asali ce,,gaisuwar da bai amsa ba kenan yaci mur.,tamkar bai taba 
dariya ba,, itama bata bi ta kanshi ba ta koma ga Aminu,, “Lalle BARIKI, tana fa 
kai miki mutuniyar nan,harda Su Alhaji Muktar yau a gidan nan??,,tai murmushi 
karo na 2 ta kallo abokin nashi,, tuni ya dauke kai,,ta tabe baki,,” wlh aiki na 
mishi,kadai gane,kuma sai ta rufta dani,, ta wani marai rai ce mishi,,n wlh i don’t 
know what do?? Ganin yadda take wani marai rai ta ta kara bawa abokin nashi 
haushi,. Ya kallo Aminu, ka saman a mota,,ya kallo ta ya watsar tare da harara yai
gaba,,take itama ta dauke shi ta yar,,harda dan tsakin ta kadan,,”ban San ya zanyi 
da baba ba,,Aminu daga wasa mutumin nan ya kawo min kayan campaign,, yanxu 
fisabilillahi ina ni ina siyasa 4 God sake,,dube ni fa,,ta fara gyara Riga, dama 
doguwar Riga ce a jikin ta sai mayafi data daura,,Aminu yai murmushi, “Yanxu da 
abinda zai gagare ki dama??ta kalle shi,,” no ka gane, wannan da ban ne,en kasan 
bansan shudanya da kowa,.Shima wannan lallaba shi nake ya samu yaci ya sallame 
ni da mota..ya waro ido “mota Sa’a? Ta kada kai tana mishi wani feffekara,,” hasko 
ni Kaidai,,”kuma kin yadda?ta kada kai “na yarda,.yai murmushi, “yan siyasa fa 
basu alkawari, da sunci suke manta da kai,” No wlh wannan na daban ne…horn 
suka jiyo,,ya kallo ta “toh sai zuwa na 2,.tace” ina Qawata?ya kada kai,”chan muka 
nufa ai…tai murmushi, “da kyau..yace” au abokina ne,,tun satin chan ya 
dawo,bamu hadu ba sai yau,nasan baki san shi ba..munxo wuce wa na ganki nace 
mu tsaya mu gaisa..ta tabe baki,,Da” ganin shi dan raini ne wlh,.kai hakuri fa,atoh.. 
Yai murmushi,ai afuwa? Ke dai sai nazo karbar kaso na,ta raki shi har bakin 
motar..”Ok,see yaa,.ta dago mishi yatsun ta,, yai kwafa,,Aminu ya kallo shi,, “ya
dai? Ya tabe baki”Amma dai yarinyar nan yar raini ce daga ganin ta? Take Aminu 
ya tariyo itama nata zancen” Da ganin shi dan raini ne..sai yai dariya,,.ya kallo shi 
tare da Harar shi”dariya na baka koh?ba kaga Harar da take min bane?ya kada kai, 
“na gani,,amma kai ka fara mata ai,,Sa’a na San tsaf,in an mata saita rama. Baka 
Santa bane,,amma Sa’a,, hmm ta kece raini ce wlh,,jin shi kawai yake, amma ya 
kasa tan kawa,, take yaji haushin yarinyar ya dadu,,wato har a kira ka da sunan 
BARIKI alfari ne ka amsa?? Mtsww yai tsaki,,Aminu ya kallo shi,,” ya akai kuma? 
Indai Sa’a ce yi hakuri, abar zancen ta. “Yanxu muje na kaika wajen Ummi,kaga 
hadaddiyar Babyn da zan aura,,.ya kada kai, shikam bai fiya magana ba,,Aminu ne 
mai surutun tsiya. Ummi ta fito itama duk kusan kiwon Sa’a ne,. Dan tare suke schl 
yanxun,, itama akwai iyayi,sai dai bata kai Sa’an ba..” ya gaba tar mata da abokin 
shi Hafeez, da fara’ar ta tace”a yau kam naga Hafeez,, yau she a kasar?yai 
murmushi, satin chan.. Ya shirye shirye?biki ya karato,.ta kalli Aminu ta sunkuyar 
da kai kasa tana murmushi,.a toh da dan dama dama,tunda ita tana da kunya,a 
ganin shi sun ban banta da Sa’a Qawar ta, dan shi kam yana son mace mai kunya,,. 
Anyi siyasa lfy,dakyar baba yabar ta a gidan ma,,Allah cikin ikon shi Su Alhj 
Muktar sunci zabe,Shima ya samu hawa kujerar senator,, randa za ai walima har 
BARIKI Matan Alhj suka gaiyato,,.sai dai yau har wata da hawa kujerar senator ba 
mota ba lbrn ta,har ta fidda tsammani,,. Yau bikin su Aminu saura wata 3,.su Sa’a 
kirjin biki,,taje gidan su Ummi zatai mata rakiya siyayya super market,,. Suna 
tsaka da zabe zabe,tayi gefen cosmetics tana zaba Ummi na bata basket tana 
zubawa, sai dariya suke dirka,, gaba daya hankalin ta yayi kan zancen Ummi,, ta
mika hannu zata dau turare bata kula da mutum a tsugune zai dau abuba takai 
hannu,,da tsautsayi,gwan gwanin turaren role on na nevea ya fado kanshi yana 
dagowa,, da sauri ta sa hannu a baki kan tace” am really sorry pleas..tai shiru,take 
ta hade rai, shi kwa ba tare da ya dago ba yace”No,it’s Ok,..”Sa’a meya far..jin an 
ambaci sunan wace yake haushi,,tuni Shima ya hade rai”kina kallon ina kike jifo 
min abu kai,,tuni itama ta kankan ce ido,,”ina kallon ka ne,,yai tsaki, “au,haka ma 
zaki ce? Ta tabe baki,, zata wuce yasha gaban ta,, ” na fiskanci yar rainin hankali 
ce ke,,inba haka ba…”Hafeez,, mey ya faru?Sa’a? Tuni ya ware,,”a Ummi,,ta kalle 
su duka”Naam,Hafeez, ya akai ne?meya faru,,yai murmushi, “no ba komai,,ya 
Aboki na,, Sa’a tace” uhmm,ta wuce gaba,,ya bita da kallo,.”Ummi zan wuce, koh 
kin gama?tace”eh mun gama,bari mu biya,,suka jera suka je wajen biya,,ya ajiye 
nashi,,kan ya kalli wajen mai kirgen”nawa ne kudin nasu?ta kalli Sa’a “tare kuke 
har ita,. Ta kallo ta” wa?Allah sauka,hanyar jirgi daban ta mota daban,, tana mai 
wani kallon 9 saura kwata,tuni ya kule,,yace”da ke zan biya wa?ya kada kai, “u 
must be jocking,, yai mata wani kallon raini,, zata tanka Ummi ta sako baki” Wai 
kun San juna ne hala? By Feenat Ja’afar & Hauwa Damary [12/27, 12:34 AM] 
Feenat Ja’afar. BARIKI…IYAWA 17_Ta maka mishi harara kan ta koma kan mai 
kirge,,”ki fadan kudi na ko na bar muku kayan Ku,,mai kirge tai murmushi,, ganin 
fadan nasu abin dariya,,ta fada mata kan ta kallo Hafeez Shima ta fada mishi,, ta 
dakko kudi ta bata,. Ta suri kayan ta zatai gaba,mai kirgen kudi tace”hala dai fadan 
nan na masoya ne?? Ya kallo ta da sauri kan ya kalli Sa’an da ta juyo “dawa? da 
waccen ne masoya,,?yaja tsaki.” Dan Allah ban chanji na kan ki Sani amai,,tuni ta 
kullo ta karaso.,ka kallen da kyau,,kasan ni ba irin Matar Ku bace,,ke kuma ki Iya 
bakin ki, dan he’s not my type.. Ummi da tsabar takaici ya ishe ta,,ga shi har sun 
soma tada musu jama’a, tuni tai waje taja Sa’a,, da sai bambami take,,ya fito kan ya 
kalli Ummin “zo mu wuce man,,ta kallo sa’a” kiyi hakuri kizo ya sauke mu,,”kut,. 
Ummi,jeki,jeki kawai, na gode da rakiya,. Amma bazan shiga wannan akwarabar 
motar ba,,muka kalli mota nida Hauwa,,Lalle Sa’a, kin so kan ki,,shikam dariya ma 
ta bashi,, “Ummi,ki shigo kawai mu tafi,,ta kalle shi, ta kalli Sa’a, in ta shiga ta 
shiga 3 wajen Sa’a, ganin yadda take cika da batsewa,,.” Kai hakuri Hafeez, inna 
barta ba dadi,ya daga kafada..”sai gani na 2..sukai sallama ta dawo gun Sa’a,, yazo 
zai wuce ya zuge glass,, “sai a hau ta haya,.tai mai gwalo” eh dai baza a shiga 
ba,.ya sauke glass ya wuce.. Tace”a sauka da nauyi..Ummi ta kallo ta,, “Sa’a, lfyr 
ki kuwa yau?meye ya hada ki da haffex har haka da zafi?wannan ai fadan yara ne 
wlh,..ta dallah mata harara,” Dallah rufen baki kema,,Wai ke ga dadi saurayi,,. 
“Nan har hakuri na bashi,,ta shagwabe fuska kamar mai shirin kuka..” Wayyo 
haushi,, da nasan shine,da duk kayan wajen zan rikito mishi aka,,Ummi ta kallo ta
lokacin tana tsaida mai taxi..”Toh naji muje,,zanji komai wajen Aminu ai,,amma 
dai kun bar abin fada, kuma shagon zuwan kine kinsan?tace”Toh ina ruwa na,, inna 
zo kar su siyar min..ta bude mota ta shiga.. Har akaje gida bambami take.. Kai ba 
wanda ta taba chachar baki dashi a girman ta sai wannan,,. Da dare akace ana 
sallama da Sa’a, ta kallo yaron da masifa, kace”Baza’a zo ba,, mama da fadeela 
suka kalle ta,,tun dazo take dacin rai,,yaro yace”kai,Aunty Sa’a,, dan bakiga waye 
bane, tace”waye,,”senator fa,. Da sauri ta zabura..”Khali ban son karya fa..yace”ba 
kince ince bazaki zo ba,ta harare shi,”dallah da wasa nake,,maza kace ina 
zuwa,gobe kazo in baka chocolate.., amma kamin nan, da mota nawa yazo??yace 
“2,ta doka tsalle ta dire,” wayyo niii…tuni ya hau zigata kamar yadda suka saba yi 
mata a unguwa..”in kin ganta wata karama mey kyau,,ko pikanto naji ana ce 
mata..,tace ” Toh naji,..da sauri tai daki,ta yayumo gyale,,ta gyara fuska.. Mama da 
fadeela yan kallo..fara’a kamar gonar audiga tace”mama bari na leka..kai kawai ta 
daga mata..Tana zuwa zaure ta nutsu,,ta dan leko,,ya hakimce a wata dalleliyar 
bakar jeep,ga wata karama a gefe,yana ganin ta ya hau fara’a, ta karaso, “badai 
Alhaji nake ga ba?yai murmushi, “BARIKI da kanta,,tai murmushi kan suka 
gaisa,,yadda bata nuna mai komai ba yaji dadi,.ko irin zalamar nan..” Ai hakuri an 
jimu shiru,, tai murmushi, “Ku yanxu aikun shiga sahun uziri,,Yace” haka ne,kika 
ji bayani shiru.?tai murmushi.. “Alhaji name fa?yai murmushi, wato sai an nuna 
mai hali?hannu yasa a aljihu,,” Ga nan alkawarin ki,tun dazu take jiran ki,nine 
yanxu na iso,kan wanda ya kawo ya tafi,,baki sake take kallon shi kamar 
gaske,,”Wai Alhaji da gaske?ya sha mur,”na taba miki wasa? mu kullin ta 
karba,baki sake take kallon key in,,”Alhaji da wace kalma zan gode maka?yai 
murmushi.. “Sa’adatu, gode Allah kawai,,sai dai har yanxun na kasa fidda ki a 
raina,,tun ranar chan Dana ga saurayin ki yazo na saddaqar,, ta kada kai” Aiya 
Alhaji,,kai hakuri,ya girgiza mata kai,”no karki damu,,kin burge ni da kika rike 
mishi alkawari,, kodan hakan nima yasa na cika miki naki alkawarin, dan ina son 
mutum mai rike alkawari da mahimmanci,,. Sun dan jima sukai sallama ya 
tafi..tana gani yai kwana ta zufa da gudu gida.. By Feenat Ja’afar & Hauwa Damary 
[12/27, 12:05 PM] Feenat Ja’afar. BARIKI…IYAWA 18_”Wayyo Allah na, Mama, 
mama,tun a zaure take kwada mata kira,,da sauri suka mike dan sun tsorata,, tana 
shiga ta rukunkume Maman,,”wayyo Allah mama maidani ciki,, wayyo Duniya 
sabuwa.. Mama ta dago ta,,”Sa’a murnar meye wannan haka? Dagowa tai harda 
hawayen farin ciki,, ta miko mata mukulli tana tsalle, “mama mota,,wallahi mota 
nayi sabuwa dau a ledar ta,,da sauri Maman ta kai hannu baki ta rufe” Sa’adatu 
mota??da sauri tace “mama Ku leko kuga wlh,, fadeela da mama suka bita a 
baya,,ganin motar yasa mama kusan zube wa,,ita kam shikenan karyar ta ta
kare,,acikin 2 dole da daya,,ko dai Sa’a ta yar da mutuncin ta? Ko kuma a yayime 
ya yimen ta ta kwaso dan yankan kai,,ganin Maman tayi shiru yasa ta dauka ko 
yadda ne batai ba, da sauri tace “mam ga nan takaddun malkakar ta in baki yarda 
ba.. Kai ta girgiza mata,. Kan tace”muje gida Sa’a,, ta kallo fadeela da sai zaga 
motar take da murna,,suka ran kaya gida,,dakin su taga Maman tayi suka bita 
chan,,ta zauna a kan gado”mama lfy?Maman ta sauke ajiyar zuciya, kan ta kallo 
Sa’an “Ku zauna ni kam,,suka zauna, ta sake kallon su” Sa’a, ki dubi Allah ki fadan
Gaskiya, ta waro ido “wlh mama da gaske nake fa,ta girgiza kai, ” Sa’a ba wannan 
ba,, kin tabbatar ba mutuncin ki kika yar aka baki mota ba koh?da sauri 
tace”Subhanallah mama,,wlh Tallahi alkawari yamin in sunci siyasa zai sai min 
mota,,da akwai aikin da na mishi,wlh mama,,ta girgiza kai, “yanxu Sa’a bama 
wannan ba, mey zan cewa Baban Ku in yazo?itama sai yanxun ta tuna da baban 
su,tai shiru,,ana haka sukaji sallamar shi,kowa yai tsam,daga inda yake y tsaya a 
kofar,a tunanin shi ko bako sukai,,Maman tace ya shigo ba kowa,,ya bude labule” 
lfy kukai tsumu haka?motar waye a kofar gida?ya zauna suna mishi sannu da 
zuwa,,kowa sa kallon juna yake,sai da ya kara tambaya “munyi baki ne? tukun 
fadeela tace” Baba ta Sa’a ce,, tuni ya dauke wuta,,ya kallo Sa’an,, “Toh a ina kuma 
ta samo mota? Sukai shiru,Yace” dake nake,ta hau inda inda,, “umm..amm,ba..bani 
akai fa Baba, ta wani marai rai ce mishi kamar zatai kuka,, yai murmushi” nasan 
wataran sai sun fashe dake Sa’adatu,, ta zaro ido “Mey za’a su fanshe dani Baba?? 
Ya sake murmushin takaici kan ya kallo Maman sun,,” Bissmillah man,,ya tashi ya 
fita,, mama ma ta bishi,ta kallo fadeela. “Mey fanshe wa Wai take nufi fadeela? 
Wai kuna nufin haka banza ba’a kyauta sai anci moriyar ka?fadeela ta kada mata 
kai” ana yi Sa’a,, amma ba irin wannan ba,,fisabilillahi a wannan marar waye zai 
baka kyautar mota haka kawai?? Ta kada kai, “Ok na gane,,wato Baku San ma 
abunda zan Iya¿da wanda bazan Iya ba koh?,, tashi tai tai waje,,a bakin kofa ta 
tsaya tana sallama,, Maman tace ta shigo,,ta kalle su duk sun wani cirko cirko.. Ita 
abun ma dariya ya fara bata,,”ni kam dan Allah Baku yarda dani bane baba? Yai 
mata dakuwa” ungo naki,,yar kota,, kimin bayani ya akai kika samu motar nan mai 
tsada haka,tace “Baba bafa abun mamaki bane dan dan siyasa yai kyautar mota,, 
wlh ba abunda akai,,kuma bari na kira a gaban ka kaji komai,. Taje ta dakko 
waya,,ta bugawa Alhaji tasa a hands free,,”Assalam Alaikum.. ya akai Sa’a,, ta 
gyara murya,,dama godiya na bugo na maka,,yai murmushi, ” kinfi gaban nan Sa’a, 
ina son halin rike alkawari,, tace”Wlh ban San haka kawai za’a Iya min kyautar 
mota sukutum ba ba tare da nayi wani aiki ba,,yai dariya,”ke kwa kikai aiki,,tunda 
kin gyara min Matan gida na,, sannan kun tafiyar da abun campaign bisa 
amana,kar ki damu,,.yi wa kai ne,,sai dai ina fatan baki samu matsala a gida ba??ta
kalli su baba,,”Alhaji na samu,,dan basu yadda da wannan kyautar ba ta 
fisabilillahi,,Yace “kar ki damu,gobe da dare zan samu baban naki da maganar,, 
tace” aa ba sai kazo ba,gashi a kusa. Baban ya karba,ya mishi bayani,shi saboda 
Allah yai,da kuma ta gyara tsakanin iyalin shi,.sannan shi wannan bai dauke ta a 
wata kyauta da Sa’a ta fi karfi ba..dakyar ya yarda da Sa’a ta rike motar,da sharadin 
babu gantali sosai a mota.. By Feenat Ja’afar & Hauwa Damary [12/27, 2:01 PM] 
Feenat Ja’afar. BARIKI…IYAWA 19_Lalle Sa’a, yarsu tana daga cikin wayan da 
suka zo Duniya cikin Sa’a,, fatan shi Allah ya cigaba da kare mishi Sa’adatun 
shi..Lalle kam taci sunan masu sunan nata “SA’ADATU SA’AR MATA..(na 
Damary en Feenat).. Washegari gidan su Ummi aka fara sauka,, dan tunda ta sa rai 
da mota tai joining class inda ake training, cikin 4 days kwa ta Iya mota,,da 
mamakin ta data shiga taji tana zugar ta…” Wayyo dadi..da gudu ta shiga gidan su 
Ummi, ba ko sallama “Qawata…Ummi.,woo fito kisha kallo..ta fito daga kitchen da 
mamakin sammakon Sa’a yau,,,dan sai 9 suke da lectures,,suka ci karo” Sa’a,. 
Lfy?maman Ummin ma ta fito,,jin sun wani kwalla musu ihu a cikin gida..”Lfyn 
Ku kuwa yaran?ina ai har sunyi waje,.ta girgiza kai “Allah ka shiryi Sa’a da 
Ummi,.. Tai kitchen dan duba abinda Ummin ta bari a wuta..da karadi suka shigo 
gidan”kai shegiyar gari..kin Faso mu da yawa,yau dole mu tada kura a schl.. “Duk 
dan uban da bai tayamu celebration ba bamu bashi,..suka kyalkyala dariya., mama 
ta fito,,” zanga ranar da zakuyi hankali yaran nan.. Suka kallo ta,kan ta gaida ta, 
tace”oh Wai murnar ta meye wannan? Da sauri Ummi tace”Mama mota fa 
mukai?wanda zai aure ta senator nan ne ya siya mata..da sauri Sa’a ta kallo ta, sai
ta kanne mata ido, “tace mama karya take wlh,,ni saboda Allah ya ban dan na 
mishi campaign din partn su..ta kallo Ummi, ” kullum sai na ce miki ban son 
karya,,ta kalli mama”mama nasan kin yarda dani tamkar wacce ta Haifa ko? 
Maman ta kada kai, ta kallo Ummi tare da Harar ta”ni zuba mana abinci in kin 
gama,,ta kalli mama tare da mata murmushi.. Sukai kitchen. Tuni karya ta karu 
wajen Sa’a,, ansa bikin fadeela itama,,tuni suka hau shirye shiryen biki,.za’a ai nata 
kan nasu Ummi,, Ranar ta fito a gida, tabi layin su Aminu a kafa sukaci karo 
dashi,,da abokin shi,, tuni ta hade rai, Shima yana ganin ta ya hade rai yaja ya 
tsaya,,tai mai wani kallo kan ta dawo kan Aminu, “angon mu,,ya akai? Yai 
murmushi bayan ya kare musu kallo duka,,” lfy lau,, yau ina motar na ganki a 
kasa?ta yatsine fuska,, tana chan gidan da ake ajiye ta,, Da sauri Hafeez ya kallo 
su,ta maka mishi harara tare da kawar da kai.. Duk yana kallon su Aminu.. Hafeez 
yai dan tsaki,,”malam kazo mu wuce ni,,ta tabe baki “ai ni ban tsayar da wani ba 
anan., ta murguda baki ba tare da ta kalle shi ba,,ya kalli layin yaga ba jama’a kan 
ya dawo kanta” dallah rufen baki a wajen,,ke har kin kai ki tsayar ni da?.tuni ta
kankance ido ta nuno shi da hannu “kar ka kara ce min dallah chan..ya zaburo 
kamar mai jira,” ance dallah din,,mey zakiyi?ta matso itama”kaima Dallah chan 
toh,,Aminu mai zai inba dariya ba,,Bai san mey yasa jinin su bai hadu da juna 
ba,tun haduwar su ta farko,,kuma yasan duk din su ba masu son fada da jama’a 
bane..”sarkin yan tusa kai a mutum, ban damu da kai ba ka bi ka damu dani,yai 
murmushi “ke a fada miki tusa kai,, macen da tsabar rashin kamun kanta ba wanda 
bai Santa ba,,da sauri ta kallo shi,zata tanka Aminu ya shiga tsakanin su,,” Wai Ku 
hala kuna ganin hanjin juna koh??taja baya,, “kaci Sa’a wlh yau Dana fada maka 
wacce har ka mutu bazaka manta ni ba.. Taja tsaki tare da daga wa Aminu yatsun 
ta ta wuce,,tuni ya cije lebe tare da rintse ido,, ya bala’in tsanar tsaki,,kan ya bude 
ido har tai nisa,,” amma ya kamata kasan ba abu mey kyau kuke ba,,ache kullum 
kuka hadu sai kun bar abun fadi?kwanaki naji mey ya faru a super market ai a 
wajen Ummi,,na rasa mey ke damun ka kwana 2 nan..ya kallo shi,shi kanshi bazai 
ce mey ke samun shi ba,, shida maganar bakin shi ma gagarar shi take,,amma ya 
rasa indai suka hadu da Sa’a in basui ba baya ma jin dadi.. Haka akai bikin fadeela 
sukuku da ita,, idan ta tuno kalaman Hafeez,, ta tsani a sha da ita a rayuwa, gashi 
bata rama ba yazo abu na damun ta.. Sun samu hutun makaranta a dai dai 
lokaci,dan yau suka fara shirin biki,ranar Aminu yazo Yace suzo suje rakasu zabar 
kayan taron,ta tambayo mama suka fito,,da ganin Hafeez tace ta fasa zuwa,,Ummi 
ta kallo Aminu,, da sauri ya fito,,”kar ki mana haka Sa’a pls,,kin San dole sai da ke 
a lamarin nan,, ya kamata ace abokin na da ta Ummi sun hada kai a bikin nan,dan 
kusan kune kan taron nan,ya kallo Hafeez “Dan Allah Ku taimake ni a gama lfy,, ta 
hade rai kan ta shiga,.ya sauke ajiyar zuciya.. A wajen masu decoration tai tsaye 
taki zama ganin kujerar kusa da hafeez,,duk suka zauna aka kawo musu 
drinks,Hafeez ya dau mai strawberries da blue barriers,sai kallon shi take tana 
yatsina fuska kamar taga kashi,,yai murmushi kan ya tashi,,yazo zai wuce ta gaban 
ta ta Matsa tana tsaki,ya kar kada kwalin yaji da ragowar guntun,ya saita bayan ta 
ya watsa mata kan yai waje,,taje ta zauna.. Sun gama kenan zasu fita Matar cikin 
da mijin ta suka tsayar da su Sa’an, Aminu yai gaba” kinyi staining ta bayan ki 
fa,,ta nuno Sa’a, take gaban ta ya fadi,,tana mai rokon Allah yasa Aminu baiga ba
da Hafeez, yau da karyar ta ta kare..,toh amma da mamaki fa,a satin nan ta gama 
period dinta,kuma a zuwan farko baici har ya bata ta haka ba,,Ya ilahi.,,Ummi ta 
juya,ta kalla,.kan ta kada kai, dan tana ganin lokacin da Hafeez din ya watso mata 
Jan lemon,,tace”Ke kwantar da hankalin ki,lemo ne fa,,da sauri ta kalli Ummin, 
“Lemo kuma?ta rintse ido, “wlh Hafeez ne ya zuban,indai lemo ne,, tai kwafa,mu 
zuba indai nice… Allah yaso ta Ummi after dress ta dauro,, ta kallo ta” bani abayar 
ki ki karbi gyale na..da sauri suka kebe a cikin shagon sukai musanye..dan kunya
koh masu shagon bata kalla ba tai waje..a dai dai windown shi ta tsaya tana 
huci..kan ta nuno shi da hannu”wlh ka dau bashi ..ta bude mota tana ta huci,,Aminu 
ya kallo shi yaga sai murmushin mugun ta yake,,toh mey kuma ya faru? Dan yana 
zaune baiga mey Hafeez din yai ba..Ummi ta shiga tana kallon Aminu,,ta daga 
mishi kafada,,ya kada kai tare da cewa.. “Allah ya shirye Ku wlh,,kui ta abu kamar 
wasu yara kanana,, yai tsaki,,.har akaje gidan kunshi ba wanda ya tanka wa dan 
uwan sa,,basu suka gama ba sai kusan 5,aka karbo head din su da kayan sawa a 
wajen mai guga na sawar gobe.. Hafeez tunda yazo kwanciya yake tunanin abinda 
yai wa Sa’a dazun,sai yaji bai kyauta ba,,shi dan tsokana yai mata badan tozar ci 
ba,, duk da tana bashi mugun haushi in sun hadu amma yana son yaga sunyi 
fada..sai dai yai alkawarin bazai kulata ba gobe bare suyi abun fadi a wajen partn.. 
Yau tunda suka tashi aka shiga busy,,sunsha gyaran amare sai kyalli suke,, hannun 
nan yasha kunshi,, tamkar duk dun sune amaren,, qawayen su suma duk sunsha 
kyau,,tun 4 ta koma gida ta kira Ali mai kula da motar ta ya kai mata ita Wanki,tai 
latti bata bashi da wuri ba,ya karbi mukulli jiki na bari yai gaba,dan yasan zai 
fadata yau da motar da yamman nan,,ta buga wa Ummi waya cewar a gida zata 
shirya,,tace ” Dan Allah toh Sa’a kar ki latti,,8 sharp,pls.ta kashe waya,dan tun jiya 
take ji da fada. By Feenat Ja’afar [10/27, 12:07 PM] ���Salma���: FEENAT 
JAAFAR’S MOBILE BLOG JUST ANOTHER BLOG  BARIKI IYAWA 3 
[10/2, 5:57 AM] Feenat Ja’afar: BARIKI…IYAWA 20_Har yau da abun da ya faru 
a party,,sai da tai kuka mai Isar ta kan ta tashi ta cire kayan ta,, tana mai kara tsanar 
Hafeez a rayuwa.. Mari??wlh ko uwar da ta haife ta bata taba mata ba,,ta Shafa 
wajen,, a hankali ta furta”Allah ya isa wlh,,badan ta nuna masa yau BARIKI ba da 
tuni an sha da ita ta warke,,wa ta isa gaba tai wa fa fa kuma?? Shima yana zuwa 
gida ya tarar da su Hajiyan tashi a parlour,Tasleem da Zahra,, gaba daya gefen 
rigar shi ya jike,,yai sallama ba wal wala a fuskar shi,,suka bishi da kallo har ya 
shige dakin shi,,. Direct bandaki ya shiga ya cire ya watsa ruwa,jikin shi har ya fara 
dankon exotic din,, ruwa na sauka a a kanshi kawai hasko yadda take ta kuka yake 
da kokarin tada mota,,”Anya kana da hurumin takura wa baiwar Allah nan kuwa 
Hafeez? Jiya ka mata 1,ta rama,mai ya kaika da Marin ta??Ba halin ka bane 
wannan,, ya kada kai,,shi kanshi bazai ce ga dalilin da yasa yake biye wa Sa’a ba 
har haka,, a Schl din su da mata da suka take Sa’a a iskanci, toh amma mey yasa 
yafi jin zafin nata??ya kada kai,. “Dis is d 1st,and InshaAllah d last,,ba zai kara 
yadda makamancin hakan ta kara hada shi da Sa’a ba kuma,tunda an gama biki, toh 
Alhamdulillah.. Hafeez Shehu Umar yan asalin Jigawa ne,,kakan su aiki ya kawo 
shi Kano,, anan yai aure mata 3,har ya haifi yara bai waiwayi komawa Jigawa ba,, 
Allah ya bashi yara guda 11,,Baban su Hafeez shine na 5 a gidan,,yana da kanne
mata 4 da Yayye maza 6,,Familyn suna da matukar hadin kan da bazaka gane
wannan dan wane daki bane,,duk Matan Sun zauna lfy cikin Aminci da juna,,sai 
dai dan abinda ba’a rasa na yau da kullum ba,,duk gidan mutane 2 ne sukai 
boko,sauran duk muhammadiya sukai,, Shehu da Sadiya aurar gidan.. Shehu yanxu 
da ya zama Alhaji Shehu,yana da mata 1 da yara 4,,Aunty Maryam,Umar,Hafeez 
da autar su Tasleem,, Su gidan su Hafeez gidan yan boko ne kamar yadda baban su 
yai boko har ya mallaki kujerar perm sect,,saboda haka rayuwar su ta tafi cikin 
waye wa,,kowa na kaunar kowa,,Haj Fati itace Maman su Hafeez,,Mace ce mai 
fada,musamman akan gaskiyar ta,,shi yasa yaran sunfi shayin ta akan baban su,, 
dan shi kam mai sanyi ne,, Hafeez tun tasowar shi ba mai shiga shirgin jama’a 
bane,asali ma Aboki 2 gare shi,daga Aminu sai kwa Zunnu,, Musamman mata basa 
gaban shi,,tun kan ya tafi makaranta a indai, cikin birnin Hyderabad,,Artist ne,, tun 
a secondary yake da burin zama,,Allah ya taimake shi akai wa Baban shi hanya a a 
Sarojoni Naidu school of Arts and Communication,,. Tunda ya dawo aka Matsa 
mishi da zancen aure,,ai shekaran shi 34,meye meye,Yace”shifa bai da Matar 
aure,,tuni Hajiya Maryam tace ga Zahra,yar gidan kanin Baban shi,,amma fir Yace 
“shi batai mai ba,,Haj Maryam tace kwa an gama magana,,tunda zance yaje gun 
Zahra ta kasa sukuni,,dan Allah ya zuba mata dama son shi,,komai nashi burge ta 
yake,, shikam a nashi bangaren baiga kalar mafarkin shi a Zahra ba,,duk da su duk 
dangin su ba laifi suna da kyau,musamman gidan su Hafeez din,,dan Baban su a 
Yola ya samo Maman su,,kakan su kuma fulanin Jigawa ne,,. Ranar ya samu baban 
shi da zancen Zahra, shifa batai mishi ba,, baban Yace yai hakuri,dan zance har ya 
shiga family.. Tun daga lokacin ya dauke kafa a gidan su Zahra, sai sai ya gaida 
baban su a waje ya arce,, ko kula tai da hakan,haka kawai sai ta wanko kafa tace 
tazo wajen Tasleem, ko bata ganshi ba sai ta kwana. By Feenat Ja’afar & Hauwa 
Damary [12/28, 1:18 PM] BARIKI…IYAWA 21_Washegari ma bai fita ba sai 11 
Aminu yazo ya raka shi da abokan shi Gaisuwar Sirikai,,.Aminu yai mamakin 
yadda yaga ya sau rai,tuni ya dawo Hafeez din shi na da,, sunsha shadda sai 
kamshi suke suka shiga,,Aminu Yace su fara zuwa gidan su tukun,.dai zasu karya 
kwana suka ga Hafeez ya tsayar da mota,, sanye take cikin hijab dogo kusan kasa 
ruwan kasa mai hannu, da nikaf,amma ta dage shi saman kanta,,rike take da 
Qur’ani da littafai na addini,tafe take fuskar ta babu walwala., ido ya kara kar kade 
wa,, Aminu ya kallo shi”kai ma wa Allah kar ka kulata, muje dan Allah tunda bata 
ganmu ba,..da sauri ya kallo Aminun, kan ya kalle shi da mamaki”Wai da gaske 
Sa’a nake gani??Aminu yai karamin tsaki,.”Dan Allah ja muje,da wace in ba ita 
ba,,sauran abokan da basu San komai ba suka fara “ko dai ta tafi da shine? Aminu 
ya kallo shi, sai dai da mamakin shi yaga Hafeez din yai murmushi kan ya tada
mota,. Sun dawo daga gaisuwa ya tsare Aminu da tambaya., ” Wai dan Allah da 
gaske Sa’a na gani dazun??ya kyalkyale da dariya,,”Aa yan biyun ta ce,,.ya hararo 
shi, “Bar zancen wasa, Allah da gaske nake,, Wai ina amaryar ne?? Aminu yai 
murmushi, yana fatan abinda yake zai faru.. Ya kada kai yana murmushin mugun 
ta..dakwa wannan drama zatai dadin gani,.Ummi ce ta fito ita da Kanwar ta,. Da 
murmushi take musu sannu da dawo wa..” Yauwa amarya,. Itama da mamaki take 
kallon shi,, ganin jiya a wajen Dinner irin rabuwar da sukai,, Aminu ya kanne mata 
ido,,ta sukui da kai tana murmushi,, ya kallo ta,,”Amarya,dan Allah na tambaye ki 
man?ta kallo shi,, “ok, Allah sa na Sani,,ya gyara zama,, kan ya kallo Aminu,” ba 
ruwan ka,,tashi ma ka bamu waje,,.yai murmushi,, “indai Sa’a ce,kasan ko Ummi 
bazata fada min ita ba…zaka neme ni nasan..ya tashi yai daki cire babbar Rigan 
shi,, dariya take ta ciki ciki,” kufa haka kuke keda mijin kin nan,komai ma dariya 
ne,ta kunshe baki tana”I am sorry,, ina ji, ya kada kai “Wace Sa’a? Sai taji 
tambayar tazo mata a bazata,, tace” me kace pls¿? Yai murmushi,, “cewa nayi 
wace ce Sa’a?? Tai murmushi,.” Sa’adatu.. BARIKI.. Oh whatever Dana Sani ta 
qwarai ce,,.Hafeez, kai ne baka San BARIKI ba, baka San rayuwar ta ba,,ni dai 
abinda na Sani Sa’a mai Sa’a ce cikin mata,,nan ta fara bashi lbrn ta wanda ta 
Sani,karaf kaf bana sharri,,”abu 1 na Sani da Sa’a, bata barin ta kwana,, sannan 
mace ce mai amfani da baiwar da Allah ya bata,,amma fa ta hanya tsaftachaciya 
Hafeez,, ya kada kai da gamsuwa da bayanin ta,,”Amma mey yasa ta zabi sunan 
BARIKI da kuma wannan sanaar? Ta kada kai “na fada maka tana amfani da 
baiwar ta wajen Gina kanta..bayan wannan ta girgiza kai” Ban San komai ba,,ya 
kada kai,, “dama Sa’a tana zuwa islamiya??what I mean,dama ta saba ko yau ta 
fara??dai dai Aminu ya fito,”Har yau tambayar nan ake?yau fa ka sauya abokina? 
Yau ranar hala ta Sa’a ce? By Feenat Ja’afar & Hauwa Damary [12/28, 3:45 PM] 
BARIKI…IYAWA 22_Tai murmushi kan ta tashi tai kitchen tana kiran Qanwar ta.. 
Ya kallo Aminu”Dan Allah kaban naka details din da ka Sani a kanta,,ni kaina 
bazan ce ga abinda yasa na damu da ita ba a yau kadai ba,,Aminu yai dariya”Ba 
yau kadai ka damu da ita ba,.ina kula da kai,,har Allah Allah kake Ku hadu da Sa’a 
I know u fa..Ya kada kai,, duk abinda Ummi ta sanar mishi haka Shima Aminu ya 
sanar mishi,,”tun zuwan su Sa’a unguwar mu na Santa,, a lokacin bata fi yar 7 to 8 
yrs ba,,tun a wancan lokacin ina ganin ta a islamiyar unguwar mu har yau din nan 
Hafeez,, en u know what?? Ya girgiza mishi kai,, a shekara 6 ta gama tai 
sauka,,sannan ta haddace littafai da dama da kake ganin ta haka,,sosai tasan abinda 
take yi,,yanxu haka ta gama amma bata daina zuwa hadda ba da daura wa wasu 
duk ran weekend, shine yau lahadi ka ganta,toh chan ta nufa,,nayi imani Hafeez ba 
haka ka dau Sa’a ba,,shi yasa yana da kyau ka kyautata niyar ka akan mutum,, Ya
kada kai,, tare da rintse ido,, bai son a daina bashi lbrn Sa’a, Dan yana sashi 
nishadi,,take yaji wani abu na yawo a kwakwalwar shi zuwa jikin shi.. Ya bude ido 
ya kalli Aminu da wani yanayi,, “yaushe take tashi a makarantar? Ya kallo shi ya 
kyalkyale da dariya,tuni ya kule,, “kaifa dan iska ne wlh,, ni ka fadan nai gaba 
malam,.ya tsagaita dariyar kan ya fada mishi lokaci,, tuni ya kalli agogon hannun 
shi ya mike,,” sai mun hadu,,ya kwalawa Ummi kira”na wuce,,,ta fito tana 
dariya,”sai ina?ya hararo Aminu,kan Yace mata”inda kuka aike ni,,ya dau key din 
shi ya fita,,suka sheke da dariya,,sun San wataran za’a Rina haka,. Tana woo wa 
kwanar ta dage nikaf din ta,,sauri take dan wata irin yunwa take ji,,daga kan da 
zatai ta hango shi yana fito a mota yana tahowa wajen ta, da sauri ta sauke Nikaf 
din ta juya bayan ta tana salati da faduwar gaba..ta shiga 3 indai ta bari Hafeez ya 
ritsata a gun nan sai dai wata ba Sa’a ba,, gashi a ka’idar ta in zata islamiya ba mai 
Binta a baya a masu take mata baya,,ta waiga taga gidan su Tj a bude da sauri ta 
kule tare da turo kofa,,d sauri ya bita yana kira,, “Sa’a ki bude dan Allah,, magana 
zamu yi,,cikin tsiwa tace” ba a bude ba,,kasan dai ramako nai ai,,wlh kama kauce 
kan na Tara maka yaran unguwa suma Atule,, yai murmushi,, toh na tafi bude,,wlh 
ba abunda zan miki,,tace”waxaka maida Yarinya,,na San ka ai,,ka tafi kawai,ba 
maganar da zanyi da kai,,taji shiru,,sai da ta kusa minti 10 taji shiru kan a hankali 
ta zare sakata a hankali zata leka ya turo kai ciki da sauri,,taja baya tare da kwala 
ihu,,zatai cikin gidan da sauri ya ruko hijab dinta,,ganin hijab din zai matse mata 
wuya yasa ta tsaya,. “Cikan hijab,yai murmushi tare da sa dayan hannun ya cire 
nikaf din da sauri,,ido ta zaro kanta nuno shi da hannu” wani salon wulakancin ne 
wannan komai?ya girgiza kai, “ka cikan hijab toh,ban son iskanci,, ta warce nikaf 
din ta,.jin ihu yasa Tj da kanin shi suka leko,,” su waye?,,ta dallah musu 
harara,,”Jisu a gun,,toh Aljanu ne,,kallon bakin ta kawai yake,,akwai Iya fadan gan 
gan ga tsoro,, Tj ya murguda baki, itama ta murguda mishi,,Yace”Kuje ba 
komai,,suka kada kai,, ya juyo kan ta da take hararar shi,, yai murmushi, duk da 
haka yaki sake mata hijab,, bata nufa kawai sai ganin shi tai ya zube mata a kasa 
yai kalar tausayi,, da sauri taja baya tare da zaro ido cikin mamaki,,. Da sauri tace 
“meye haka?ya kada mata kai,,” I am really sorry Sa’a,,wlh Sa’adatu believe me,, 
ban taba daukar hannu na taba wata da sunan duka ba,,koda kwa Qanwata ta 
ce,,but thank God, ba wanda ya gani,daga ni sai ke,sai Ummi da Hafeez,, tuni ta 
fara hawaye,,dan tuno yadda taji a jiyan,,tare da rintse ido,, take wani karfi yazo 
mata ta kwace hijab din ta da karfi,, cikin kuka tace”how could you? Ko kasan ko 
iyayen da suka haifo ni basu taba mari na ba a rayuwa,,ta goge hawayen ta,,”no 
bama haka ba,, Hafeez, duk da ba wanda Ya gani, amma zubar mutunci nawa 
ne,,da sauri Yace,”I know,, but pls I am so sorry,,nasan na miki ba dai dai ba,
amma in kin duba duk mun ma juna pls,,ta girgiza kai, “ka Sani kuka,ka Sani a 
bakin ciki,ka dauran tsanar da ban San lefi na ba,. Ta goge idon ta tare da nuno shi 
da masifa,.”Ban waje na wuce kawai,,tashi yai,dan yasan ba kula shi zatai ba 
yanxun., yana kauce wa ta fita tana daura Nikaf.. Ya bita da kallo har ta sha 
kwanar gidan su. By Feenat Ja’afar & Hauwa Damary [10/2, 6:02 AM] Feenat 
Ja’afar: [12/29, 3:39 AM] Feenat Ja’afar BARIKI…IYAWA 23_Tana zuwa kofa 
taga mota a kofar gidan wata mai kyau,, da mamaki yau kuma wata samu haka??ta 
shiga,suna tsakar gida an shimfida taburma a inuwa,,harda Baba da a ka’ida iyanxu 
baya gida,,ta cire Nikaf din tare da sallama,,baban Yace”Kaga yar halak, walaikum 
salam,ta kalli bakon, tuni ta hade rai,, baba Yace”kin dawo mama ta?ta daga 
kai,”Baba lfy?yau nagan ka a gida?da fara’a Yace”a, baki gane bakon namu 
bane?ta kallo shi, dan jaraba kuwa kirrr ya kafe ta da ido,.”Ban gane shi ba Baba,, 
bakon yai murmushi,, “lalle Sa’a,, Duniya da alkawari kuwa?ta harare shi a 
takaice,, ta basar,, baban yai murmushi,” shekara 3 kam baici ki manta Ali ba,,dan 
wajen mai gida na da ya tafi kasar waje karatu,,naga har gidan nan yana zuwa kan 
ya tafi?tace”au, na gane,.bari na shiga ciki,,baban Yace dama fita zamuyi yazo 
gaida su Maman ki ne,,ta kada kai, Baban yai waje,,zata shiga Ali ya bita da 
kallo,,lalle Sa’a ta sake girma da kyau, wlh karan nan bazai bi ta kanta ba,,baisan 
dame ya ragu da Sa’a take kinshi ba?ya girgiza kai lokacin da ya tuno rabuwar su ta 
karshe da ta furta mishi ba aure a gaban ta yanxu,..yai murmushi, yanxu kam yasan 
akwai,,shi a yanxu gani yake irin su Sa’a ne kadai ajin auren shi a garin,,gashi Wai 
dan tsabar takaice Wai bata ma gane shi ba..yai kwafa,yasan ta inda zai bullo mata 
ai,, inta San wata,bata San wata ba. Shi kwa Hafeez tunda dare yai ya nemi 
nutsuwar shi ya rasa,, jin wannan abun da ke yawo a jikin shi sai karuwa yake,,ya 
kasa sukuni sai tunanin Sa’a,,. Duk da bata yafe ba,but at least ta gano yai nadama,, 
ya hasko lokacin da ya cire mata Nikaf dinta,, Ya salam,Ashe Sa’an karshe 
ce,amma mey yasa da bai kula da kyan nutsuwar ta,,ga ba karamin kyau hijab din 
ya mata ba,, yai murmushi, “Hafeez mey ke kanka ne yau 4d first time?? Sa’adatu.. 
Kamar an tsikare shi ya tashi tare da lalumar wayan shi,, ya kalli agogo 9 ma batai 
ba,, Aminu ya kira,,bugun farko ya dauka,,”Nifa tsiyata da gauron mutum baiya 
sanin dare yayi masa,. Dan tsaki yai” commot ni temako zaka min,,ka nemi gauro 
kuma,dan nima na kusa aure,.ya kyalkyale mishi da wannan dariyar da take kulal 
da Hafeez,, kan ya tsagaita, “kai shegen kaya,har an dai daita da Zahra ne??Hafeez 
yai tsaki, “wace haka?dan Allah be serious, numbern Sa’a nake so 
kaban..yace”eyeee?mey kace?ya kara tsaki,”kai fa dan wulakanci ne,zakace bakaji 
mey nace bane? Aminu ya ci mur kamar yana kallon shi, “meye dan na tambaya, 
nasan mey zaka karta mata,haka kawai kasa gobe tazo ta sauken kwandon bala’i a
gida..toh da sake,.ji yai kamar ya bishi ta wayar ya rufe shi da duka..sai dai yasan 
halin Aminu,sai ya hana shi tsaf,,tuni ya dawo lallami,,” no wlh ba abinda kake 
tsammani bane pls, gaisawa kawai zamuyi,,pls,.ya kara kecewa da dariya,, “lalle 
Sa’a tai zarra,a takaice dai tai wining kenan?da sauri yace “eh,duk ya matso ya 
bashi,amma dan wulakancin sai ja mishi rai yake,.” Ni in zaka ban kaban 
malam,,Yace”kai,wlh kai ladabi,tam,,lalle Mutumi na da magana a kasa.,bani 
2mints yazo zan turo,,tuni ya sauke wata ajiyar zuciya,.kan ya kashe. “Toh in na 
kira ma mey zan fara ce mata??ya salam,,Wai mey hakan ke nufi ne dashi da ya 
kasa sukuni?kadai wannan fa shi ake kira da so?dan ya San ance so a zuciya 
yake,gashi shima tashi zuciyar sai tsanan ta bugawa take,,tun a ganin shi na farko 
da Sa’a Saida yaji haka..yai murmushi,, da ya tuno yadda in sun gamu suke 
rabuwa,,in tana zazzaga fada bakin ta kawai yake tuna wa, komai da gaske take yin 
shi,,.. shigo war text ne ya katse shi, da sauri ya duba,,editing kawai yai ya danna 
calling,ya sata a kunne tare da komawa da baya ya kwanta rigin gine,,caller tune ya 
fara ji na sheikh sudeis na Allahumma Aslihlana Duniyall….take ya lumshe ido,,a 
hankali ya furta” Sa’a “bai tsammani ba yaji ance ” Yes,who’s this? Ido ya 
lumshe,dan baima San ta dauka ba,,ita kwa ta bangaren ta tuni ta fara kulewa,,a 
tunanin ta ko yan iskan samarin tane yan naci,,tuni ta fara sababi”Malam in baka 
da tace wa bacci nake ji,,yai murmushi kan Yace” am sorry,, Hafeez din ki ne..tuni 
taji abun wani bankwara kwai,Wai Hafeez din ki,,”Hafeez dina?tace”Toh daga 
wace jahar?yai murmushi mai sautin da ya ratsa ranta,duk da ta gane wake magana 
kuwa..ya katse ta “Sa’a,tace” umm,,”nasan kin gane mai magana,,kiyi hakuri 
again,na nemi afuwa pls,,,ta lumshe ido,, ya cigaba”Sa’a,, da baki juyar da Marin 
nan kaina ba da bazan taba yafe wa kaina ba,, amma ki tsimaye ni gobe,zanzo in 
tsaya a titi ki Tara kema jama’a ki rama Marin ki,,Kila in munyi 1-0 nima nawa 
mutuncin ya zuba sai ki yafen.. Pls,,ta ja numfashi,”ni bance ba,,Yace”meye baki 
ce ba?tai shiru, Yace”Ok,yanxu kin yafe ni ba sai kin rama ba??cikin kaguwa 
tace”eh..yai murmushi, “Ok,tnks, bari na barki,. Sweet dreams,,.. Kit ya kashe,,tabi 
wayar da kallo,,har kwakwalwar ta taji Kalmar” sweet dreams din nan..samun 
kanta tai da murmushi,, kome ta tuno take ta keme fuska kamar yana ganin ta. By 
Feenat Ja’afar & Hauwa Damary [12/29, 4:35 AM] Feenat Ja’afar 
BARIKI…IYAWA 24_Yau kwana 2 da faruwar haka,Ummi ta kira ta harda fadan 
su,, dan wulakanci batazo an kawo ta da ita ba,sannan har yanxu taki ta leko ta,,toh 
wlh zata fadawa mama,, tana jin tace mama ta hau bata hakuri,,zata zo yau,,”uwar 
jaraba, ta ce”na kai ki?saura ki min lattin zuwa..sukai sallama, ita kanta tasan bata 
kyauta ba,,. Da yamma misalin karfe 4 kwa ta dau wanka cikin wani dakakken 
Orange din les da blue, yai bala’in mata kyau,tai ado da blue sarka ta fashion,,batai
wata kwalliya ba,amma sai kyalli take na dilka,ga kunshin biki kamar yau akai 
mata..Mama ta kalle ta,,”ah gaskiya baki kauta ba,amma kunfi kusa,,tai murmushi, 
“mama zan wuce,ba sako?dan gidan fadeela zan fara zuwa,,tai murmushi,” babu,Ki 
gaida ta kawai.,ta gyada kai kan ta fita,,. Tuki take tamkar bata so,,duk da tana dan 
gudu,,bata San meya sa haka kawai take jin nishadin yamma cin,, dake gari ne na 
damuna,, ko ina gwanin ban sha’awa,, minti 7 ya kaita gidan fadeela,, a waje ta 
parker motar ta,, kan ta fito tai bakin gate,,ta tura karamar kofar ta shiga,,ba 
laifi,gida ne madai dai ci mai kyau, rabon ta da gidan kusan sati 2,,tunda ta 
fuskanci kishiyar fadeelan yar rainin hankali ce,,.a parlour kwa ta tarar ta ta 
hakimce,,ba kowa sai ita kadai,tana shiga ta hade rai,, take ta kalle ta ta watsar, ba 
tasan dalili ba ta tsani yarinyar nan fiye da yayar tata da take kishiyar ta,,gata da 
dan banzan kwarjini bare ta tanka ma Sa’an,, ko kallo bata ishe ta ba daga sallama 
tai ciki., ta hada hannu da kumatu tai tagumi halamar tunani,,ta cire gyalen ta ta 
ajiye kamin ta tabe baki,, “fadeela,, da sauri ta kalle ta tare da goge hawaye,,dan 
bakin ciki Sa’a baki ta sake tana kallon ta,,kan tace” lalle kin gamu da aiki 
kuwa,,wlh kinyi asarar kudin Tara fadeela,, tai murmushi, “sannu da zuwa,,mey nai 
kuma daga zuwan ki,,Sa’a ta tabe baki kan ta zauna ta daura kafa daya kan daya,,” 
Fadeela ba karamin haushi kike bani a rayuwa ba,,dama Saida nace wa mana karki 
auri mai mata,dan nasan babu abunda zaki Iya dauka a gidan sai dolanci,,take 
fadeelan ta hade rai “ke ban San wulakanci fa,,abun harda zagi?ta hararo ta,”jiki 
fa,,dan Allah kina kallon mudubi kuwa?kinga ramar da kikai a abinda baifi wata 
guda ba??tai wani murmushi,kan ta mike tsaye tana gyara Riga,,” wlh na gode da 
ban tsamu guntu a abunda kika sha na karba ba,da tuni nima na rako mata duniyar 
nan,,ki dube ni da kyau,, “wlh nafi karfin gujewa kishiya,,nafi karfin kishiya ta 
juyani wlh ko ita wace ce,,da sauri fadeelan ta taso tana sa hannu a baki halamar tai 
shiru kar taji,,taja tsaki kan ta suri jakar ta,,” ki same ni a parlour,solomiyo 
kawai,,duk abinda ake kishiyar tana ji,,tana fitowa direct kujerar dake facing din 
kishiyar ta zauna,,ta ajiye jakar ta a dayar tare da daura kafa daya kan 
daya,,kishiyar taja tsaki,dai fadeela ta fito,sai wani rakabe wa take,,Sa’a ta kallo ta,, 
“meye hakan?a gidan mijin ki kike sanda?ta kallo kishiyar ta ta,.ta dallah mata 
harara kan taja wani uban tsaki,,” dama dan talaka haka yake ai,bai oya samun guri 
ba,,anzo an hau kujera da babu ita a gidan uba,..ta kara makowa fadeelan harara..a 
rakabe tazo zata zauna tuni Sa’a ta amshe,,”dadin ta mun San uwale mun San 
ubale,,sannan tsinke ubale bai kawo gidan ba,tsiya kuma ai duk mun ganta har ke,, 
gwara mu da rufin asirin Allah,, sannan auran So da kauna aka kula damu,bawai 
tushe ba..ta nuno ta da hannu,,”mun San kom ai,,so babu wata rufa rufa..ta dawo 
kan fadeela.. “Gidan mijin ki ne nan,,yadda uban ki bai kawo kujera ba haka
nata,,so kowa yai zagi a Kasuwa yasan da wanda yake..tuni ta hazuko ta mike,,”ni 
zaki gwada wa BARIKIN da ake fadi,, wlh kije shan kiyi karuwancin ki ba a gida 
na ba,.yar BARIKI kawai,,Sa’a ta kallo ta, sai wani huci take kamar tayi gudun 
fallako,,tai wani shegen murmushi,, tare da rausayar da kai..” Fadi da ihu ki kara da 
wayyo Allah,,. Ta tashi tsaye”BARIKI ba IYAWA ake fada miki,ta na wani yauki 
tare da jujjuya wa a hankali..horn suka jiyo,halamar mai gidan ya dawo..ta nuno ta 
key din motar ta..”kuma kisha kallo,yau zakiga karuwanci ganin idon ki,,BARIKI 
ba?yau zan baki darasi. By Feenat Ja’afar & Hauwa Damary [12/29, 6:22 AM] 
BARIKI…IYAWA 25_Ta kallo fadeela da har ta fara hawaye,, tai murmushi,,sai 
da ta dai daici Alhaji zai shigo ta zauna tare da rukunkumo fadeela,, ta daga murya 
“Taji ita yar talakwa ce,masu kwadayin abun Duniya,,Munji mu ya’yan masu da 
maula ne,,munji Uban mu baida halin siyan kujera dole ki zage mu,..da sauri 
Alhajin ya shigo,,” Subhanallah, Sa’a mey ya faru,,tuni ta tashi,,”yauwa,gwara da 
kazo,,Yau in kaga na bar gidan nan toh anyi ta ta kare wlh,,Yace”Sa’a meya faru 
ne,,fadeela, me ya faru kike kuka?Sa’a ta kallo Matar tashi,kan ta nuno ta da hannu, 
“Matar kace,,samun ta nai a kanta tana ta Nada,,dake ita kuma doluwa ce ta tsaya 
ana dukan ta kamar jaka,, daga rabiya ta dawo kaina,,Wai mu ya’yan matsiyata,sai 
fadeela ta bar mata gida,,Dana tambayi fadeelan sai cewa tayi daga fitowa zata 
shiga kitchen ta tare hanya,,Wai ai ba chokalin ta a ciki,,.daga sake hanya ta hau ta 
da duka.. Gata nan ta Musa,,tuni ya hau 90,,yayo kanta zai mare ta ta kauce”Dama 
na fuskanci Rabi kullum yarinyar nan rama take,,kwata kwata taki sakewa da gidan 
nan,, ina tambaye ta baiwar Allah tace ba komai,, Ashe gori kike mata harda 
hadawa da duka?a gida na?ta kada kai zatai magana tuni ya kara tunxuro,, ” karya 
na miki kenan??ta girgiza kai,,ya cigaba”kuma da kike kiran ba chokalin uban ta,ke 
da na naki uban,, tuni ta kallo Sa’a, Sa’an ta kanne mata ido daya,,kan ta kallo 
Alhaji, “ai zance ya kare,, yau kam zan fadi komai in naje gida,da sauri ya yo gun 
Sa’an jiki na bari” aa Qanwata,.kar muyi haka dake,,kar su dauke ni wanda ban isa 
da gida na ba,,zan dau mataki ai,,dole kowa tai hurumin ta,,wlh babu takura a 
gidana,,saboda haka Rabi ki kiyaye wlh,,so da kauna yasa na auro fadeela,,dole tai 
son ranta a gidan nan da itama nata ne..ta kallo shi “Toh Alhaji ba komai,,ta kallo 
Rabin,, ” Aunty ni zan tafi,,Allah kiyaye gaba,ta kallo fadeela da Alhaji,, “na 
wuce,dama zan wuce ne na shigo mu gaisa,, ya wage baki” Atoh toh kin kyauta,,ya 
zaro kudi a aljihun shi,,”gashi Haj Sa’a asha mai,,ta kada kai “Alhaji harda wahala? 
Ta dan Durkusa” toh na gode,,Yace”mu rakata man fadeela koh?ta kada kai ya 
matso ba ko kunya yana goge mata ido,, Sa’a tai wani murmushin, kai da gani 
kasan na mugunta ne,ta kallo Haj Rabi,,tare da daga mata gira,,ta zuge jaka ta 
dakko wani katon glass su Alhaji sukai waje,tana kokarin sawa tace”Yato kika
ga??ta dau jakar ta tai hanyar waje”ki gode Allah da yau banyi wanda zaki yi gida 
ba,,. Ta daga mata yatsu 2, “sai gani na 2,wlh ki gyara koh na gyara ki,..tai 
waje..Wai Saida ta fita tai yunkurin sha kota,sai sai kan ta kai kofa har ta fice,ba 
abin ta bita ba Alhaji na waje,..Sai yanxu taji hawaye na zubo mata,, lalle Alhaji, 
wato sirrin ta karafkaf ya kwasa ya kaiwa dangin amaryar sa..? Bayan Sunyi 
sallama da Alhaji ta kallo ta,zan kira ki,yanxu kibi mijin ki,,saura ki tsaya wannan 
Dolan cin naki.. Ta bude kofa ta fita,,fadeela ta bita da murmushi, dan uwa mai 
dadi,,Allah yaga tana son mijin ta,duk da badan Allah bai bashi haihuwa ba da 
yana da kusan kamar ta.. Ta kada kai, Ashe hakane abun,.kuka ta samu Haj Rabi 
nayi reras,dan Alhaji yace in fadeela ta shigo ta bata hakurin dukan da ta mata..Wai 
Alhaji yai mata wulakanci DAN bata haihu ba.. Yace” ke kika ce haka bani ba,abu 
1 ne bazan dauka ba,,tuni fadeela tai ciki,.chan Shima yabi bayan ta ya barta 
parlour tana ta rasgar kuka,,gashi ba wanda take sakar wa a dangin mijin hatta 
Hajiyan shi ba dadin ta take ji ba bare ta kai kara. 5:08 tana gidan Ummi,, da gudu 
ummin ta rukunkume ta har suna shirin faduwa,, kan ta dago tare da ture ta 
kujera,,”Dallah na manta ma munyi fada,, wlh baki m Sa’a,, ta marai rai ce “yi 
hakuri, tace” na zata ko lefin ya shafe mu ne na ran dinner? Tai murmushi, “bar 
tuna min,ya wuce ai,.da mamaki ta kallo ta,, ta tashi,meye yake kamshi haka?kai 
shegiyar qawa,,ke ai bana shakkun ki,,ba kamar waccan ba,,tai daki,” Wai ina 
angon ne?ta biyo ta, “yanxu zaki gansu,.tace” inye, qawata komai yaji,Allah sanya 
alkairi, sannan a dage, yanxu BARIKI zatai aiki..suka tafa..sun koma parlour taji 
wayan ta na kuka,, ta dauka,fadeela ce,.”ya akai auntyn tsoro? Tai murmushi, kai 
wlh Sa’a baki da kyau,tai murmushi kan tace”kwarai kuwa,ko nai wanka 
ba..tace”ke kinga yadda yazo yana lallaba ta,harda Durkusawa fa a kasa, Wai shiga 
in kara baki hakuri kar ki fada a gida,,tai kwafa”ai kinga illar nunawa kishiya 
tsoron ta,, fir ke kenan kullum akaje gidan ki kina daki,,bazaki ware ki kama mijin 
ki ba,, bari kiji,idan har zakina tuna wa da wata a gida bazaki Iya komai ba a gidan 
Miji,,tukun ina kayan nan Dana kawo miki?tace”suna nan,”da fatan kina amfani da 
su?ta kada kai, gaskiya ban fara ba..ta kada kai “Toh in kin fara mayi maganar,,.dai 
dai nan taji hayaniyar su Aminu,,lokacin tana fadin “nidai ina fada miki kishiya ba 
abar tsoro bace,atoh u better wake up n shine ur eyes,,.ta tsaya da magana ganin da 
wanda Aminu ya shigo,.tace” bari inna je gida zan kira ki,da kallo itama ta 
bishi,,yayi kyau cikin kana nan kaya,,sai murmushi yake sakar wa,,fuskar ta ba 
yabo ba fallasa,,Aminu yace “Kaga Alalar Gero,, wato BARIKI.. IYAWA,, tuni 
fara’ar fuskar Hafeez ta kau.. Maimakon ta kalli Aminun sai ta ke kallon Hafeez 
din. By Feenat Ja’afar & Hauwa Damary [10/2, 6:06 AM] Feenat Ja’afar: [1/6, 
12:34 PM] Feenat Ja’afar BARIKI…IYAWA 26_Ta maida kallon ta kan
Aminu,”Ango kasha kamshi,,ya Dan bata rai,”au,ai munyi fushi ma Ashe,tai 
murmushi ta dan sachi kallon Hafeez din,, duk yai kicin kicin,,tace “ai hakuri 
dai,gani nazo,,ya kalli Hafeez, ya sake kallon Sa’a,, yai murmushi, halin su sai 
su..tashi yai yabi Matar shi daki.. Ya bar kallon wayar ya kallo ta,.duk ranshi ba 
dadi, suka hada ido yai mata kirrr,,tana ganin haka itama ta cinkune fuska,.sun dan 
jima ba wanda Yace da wani uffan,, chan dai ya nisa,,” Amma kin San BARIKI ba 
sunan azziki bane ba koh Sa’a?? Ta kallo shi da mamaki,,baki sake.,yaci 
gaba,,”Gaskiya Lamarin duk bai dace da ke ba..ta dallah mishi harara,.kaga karfin 
hali,Wai Barawo da sallama,.”Toh,Abba na,,”meye ruwan ka da Lamari na 
toh??ganin ta fara daukar zafi yasa ya sakko.. “No, Sa’adatu,,BARIKIN ne ban son 
ana fada miki,ina tsananin jin zafi,..da sauri ta daga mishi hannu.,”Zafi?sai ta zata 
ko wani fadan yake nema..cikin fada tace”Ni dauka ta My professional life was my 
personal life,,ta hade girar sama da kasa..da lumana ta karasa fadin” stay out of 
it..ok?.ta fara kun kuni a hankali”kaji min mutum da karfin hali..ta daura kafa 1 kan 
1,,yai murmushi,,”Allah ya huci zuciyar ki yan mata,,” my mistake.. Tun daga 
lokacin bai sake ce mata komai ba ya dukufa a wayan shi,,ta dan kallo shi, jin yai 
shiru,,kanshi kasa,ta dan harare shi,.kan ta cigaba..lokaci lokaci tana dan Harar 
shi,kamar wanda laifin shi ke karuwa..Text taji ya shigo,,tai kamar karta bude tana 
chat.. Ta dai sauka,.abinda ta gani yasa ta kalle shi,,wai “Meye kike harara ta??ta 
murguda baki..taki reply..Chan wani text din ya shigo, ” mey kuma nai na murguda 
baki??..ta kallo shi da niyar tace “anyi din,sai kawai taga Shima ya murguda mata 
baki,,bata san lokacin da murmushi ya subuce mata ba,,harda dan dariya mai 
sauti..ya kallo ta yana murmushi,.haka suke kallon juna da murmushi, har ta manta 
da komai,,tunda take,bata taba kallon Hafeez ba irin na yau,, Hadadden saurayi ne 
mai barazanar zama tunxuru,fari ne,ba chan ba,yana da saje, mai taken Razana 
mata,, kyawun shi na Fulani biyu,yana da kwarjini a fuska,,da dan gashi wajen 
gemun shi zuwa sage,anyi aski sai yai mishi dan dass.. Murmushin shi yafi komai 
tafiya da hankalin mata,dan baiyanar kyawawan farin hakwaran shi Tass 
dasu,,dogo ne,Amma ba chan ba,sannan yana da kaurin jiki,a dire yake,. 
Uhmmmm”Aminu ne yai murmushi,, da sauri ta saukar da kanta kasa cike da jin 
haushin kanta.,Hafeez ya harari Aminu,, shikwa murmushi yai tare da kada kai,. 
Da halamun hasashen shi ya kusa zama gaskiya. By Feenat Ja’afar & Hauwa 
Damary [1/6, 1:01 PM] Feenat Ja’afar BARIKI…IYAWA 27_Sai bayan magriba ta
tashi,.har lokacin Shima yana nan.,tun fitar ta yai musu sallama,,sai dai da 
mamakin shi tana ta tada mota taki tashi, sai tsaki take kamar ta rufe motar da 
duka,,sai dai ba hali,,yai murmushi kan ya karasa wajen,,ta dago kai ta kalle shi 
kan ta cigaba da abinda take, yace”May I?ta dago,da har zatai gardama, kuma dai
sai ta fito.. Shima yai yin Duniya taki fitowa,, ya fito tare da rufe motar,duk ta wani 
marai rai ce mata,har magana take mata kamar mai jinta,shi dariya ma take 
bashi,,yace”Muje na sauke ki, ta kallo shi,ta girgiza kai taga yana murmushi,sai ta 
kule.tace”No tnks,, kan ta kauda kanta gefe..ana haka Aminu ya fito za shi wani gu 
ya dawo,,turus ya tsaya kallon su,,” Ya na ganku anan?Baku tafi bane?ya kallo 
Hafeez daya harde hannu kawai yake kallon ta,, tai dan tsaki”taki tashi ne,,ga dare 
nayi,.ya kalli Hafeez, “Toh ka sauke ta man,in yaso gobe na taho miki da ita in an 
gyara,,ya kallo ta,” ko ya kika ce?sai ta dan sachi kallon Hafeez din,,”Nifa Aminu 
da dai..ya katse ta “ki saman a mota,, yai baya kan ya bude motar, ta kallo Aminu,, 
ya daga mata kafada halamun bata choice,. A mota duk ta takura kanta,,ta gyara 
gyale, ta murza zobe, da sun hada ido tai saurin dauke nata,,ganin yadda ya wani 
seta mirrorn yana facing nata,shi dai sai murmushi,ya dan kallo ta lokacin da yake 
kwanar wani gu,,” zan karbi sako pls,, ta kalle shi tare da kada kai,, Ya karbo suka 
fito da mutumin,, wanda zai bashi kwangilar Zane na gini..ya kallo shi, “mutumin 
kace da amarya kake tafe?da sauri ta kallo shi, ya wani kashe mata ido.. Yace” 
Madam ina wuni,.da yake ta amsa,.tana nanata amarya a zuciyar ta,, bari ya 
shigo,,ta kauda kanta gefe,har ya shigo,.ya kalle ta yana daura belt,”Muje koh?tai 
mai banza,, yai murmushi,, ta kallo shi, “Nice amaryar? Ya kallo ta yai dariya,,” 
no, ta kada kai “yauwa,.ya sake kallo ta” Uwar gida ce ai,,da sauri ta kallo shi,, ya 
daga gira,,”yes,.uwar gida ko kinfi son amaryar? Tuni ta hade rai,. “Malam kaja ni 
ko ka sauke ni,,uwar gidan wa??Shima ya hade fuska kamar gaske,,”uwar gida na 
man,baki ta sake,tama kasa furta komai,ga ya wani hakimce ya tsare gida,,kawai ta 
juyar da kanta,,.sun kusa zuwa wayan ta yai ringing,, ta duba number ne,sai da ta 
kusa tsinkewa kan ta daga,a gadaran ce ciki ciki take maganar,,” wane Alin?.. Tai 
Jim,ta kallo Hafeez din, Shima ita yake kallo yana kallon titi, sai ta waske dan ta 
bashi haushi”Oh,na gane,ya akai toh?..wayar ya warce dai dai sunxo kwanar daza 
ta kaisu gida,,ya kai kunnen shi a kai kai ce,,”Tana tare da mijin auren ta ne,, kai 
hakuri ka Adana Tarihin sunan ka,,ya kashe wayar tare da ajiye wayar bai ko kalle 
ta ba yai parking,. Lalle man din nan akwai karfin hali!..baki sake kawai take 
kallon shi,,wannan irin tusa kai haka,.jin bata fita ba yasa ya kalle ta, shi take 
kallo,yace”na sauya miki ne hala??ta maka mishi harara kan tai waje,.da sauri 
yace”wayan ki,.ta warta, zata fita ya dago glass din..”wannan fa?Shima ta 
warce,kan tace “ba’a Sani ba,.sai kuma ta manta jakar ta,. Ya kunshe dariya,, tuni ta 
kara kuluwa,.zata shiga gida ya fito yace” Sa’ada,.da sauri ta juyo da zummar 
masifa,,jakar ya mika mata yana murmushi,. Sai kuma dafe kai”Ya salam,.sai 
kunya ta kamata,,toh saurin mey take haka??ta tako zata karba tare da juyar da kai 
ganin yana murmushi,. Maimakon ya bata,sai yai baya da ita,ta juyo ta kalle shi,
suna hada ido ta dauke kai,.”ban man,.yai shiru,,ta sake kallo jakar ba tare da ta 
kalle shi ba,yai murmushi, “Toh yaushe zan dawo?ta sake kallon shi a kai kai ce,.” 
Kamar ya??da abinda ya rage kuma?ya kada kai, “kwarai,da abunda suka rage da 
yawa,. Ta kallo shi da rashin fahimta ,,ya daga mata girar shi,.” Ai in kinga 
abubuwa sun kare,toh tabbata uwar gida ta tare,.gaba daya kamar an kulle mata 
baki taji,. Ta sake mika hannu ya kautar, “in kina son na baki ki fadan yaushe zan 
dawo??da kaguwa tace” Gobe,.sai kuma tai shiru,.ta rasa meye dalilin kasa kallon 
idon Hafeez da tai,.murmushi yai,kan ya mika mata jaka,.tana karba da sauri ta 
arche gida. By Feenat Ja’afar & Hauwa Damary  Posted by Feenat Jaafar on 
05:28 AM, 02-Oct-16    RECENT POSTS K’ADDARA CE 1BARIKI 
IYAWA 7BARIKI IYAWA 6 « PREVIOUS POSTNEXT POST » COMMENTS 
No comments yet. Why not make the first one! NEW COMMENT NEW 
COMMENTS DISABLED FOR THIS POST. NAVIGATION HomeAbout 
MeGuestbookFeedbackFollow This BlogBlogrollFeed: RSS / AtomComment 
Feed: RSS / AtomGet a Free Mobile BlogBack to top © 2016 FEENAT 
JAAFAR’S MOBILE BLOG. POWERED BY MYWAPBLOG.COM REPORT 
ABUSE [10/27, 12:08 PM] ���Salma���: FEENAT JAAFAR’S MOBILE 
BLOG JUST ANOTHER BLOG  HOMEABOUT MERSSNAVIGATION 
BARIKI IYAWA 4 [10/2, 6:16 AM] Feenat Ja’afar: [1/7, 10:02 AM] Feenat Ja’afar 
BARIKI…IYAWA 28_Harta shiga yana Binta da kallo,ya sauke ajiyar 
zuciya,.Lalle ba makawa a kamu da ciwo,wanda yake tunanin koh shine So din,.ya 
sake ajiyar zuciya kan ya tada motar shi yana ji da nishadi. A bangaren ta itama 
haka,kwance take sai juyi take a gadon ta,ta rasa dalilin da yasa yanzu ta daina jin 
zafin shi kamar kullum,ga wani dan karan kwarjini da ya fara mata yanzun da da 
bata gani,, ta furzar da iska kan ta kara juya wa dayan gefen, buguwar zuciyar ta ya 
tsanan ta, lokacin da ta tuno yadda yake mata wani kallo wanda ta kasa fassara shi,, 
kai ta girgiza, tana mai rarrashin kwakwalwar ta da ta daina tunano mata Hafeez,. 
Tai adu’a tare da gyara kwanciya. Shima hakan ce ta faru,.sai juyi yake a katifa, sai 
yayi kamar ya kira ta,sai kuma yai murmushi, a yau kam,ya rasa nutsuwar shi, ga 
wani fara’a da yake tamkar gonar audiga,ya duba agogo,8 da wani abu,ai dare bai 
ba,. Waya ya dauka ya danna kiran Aminu,.yana dauka ya fara mishi tsiya,”Tsiyar 
gauro kenan,bai gane dare yayi,,yai dan karamin tsaki,”Gargadi zan ma Malam, 
wallahi BARIKI ya fita a bakin ka,ka kirata da Sa’adatun ta sak.. Dariyar keta ya 
fara mishi, har sai da yaga ya fara kuluwa ya dan sarara, “I knew it,. Dama nasan 
Biri yai kama da mutum,,kuma ance in kaga Kare na shinshina Takalmi,toh dauka 
zai,Lalle Abokina ka afka da yawa,.ya cigaba da dillika dariya,Hafeez yace” kai fa 
dan iskan gari ne,mey na afkawa dayawa? Yace”Son Sa’a kuwa,da sauri
yace”So?yace”kwarai kuwa,tun farkon ganin Sa’a nasan ka afka son ta,amma ka 
tsaya a haushin ta ne,. Shidai Hafeez mamaki yake,tunda ya kashe waya yake 
murmushi, Ashe sone hakan?Toh amma ya akai bai San So ba shi?abu daya ya 
Sani yana da muradin auren Sa’a,. Tuni ya dau waya ya fara tsantsara mata Text,a 
lokacin da itama bacci ya gagari idon ta, kwakwalwa ta kasa daina turo mata hoton 
Hafeez.,Ji shigowar Text yasa Ta bude ido,takai dube kan wayan,ta mirgina ta 
dauko,tuni taji bugun zuciyar ta ya karu, duk da murmushi take yayin karan tawa, 
“Hafeez.. A hankali ta furta,,kan tai tsam tana tuna wani abu,. By Feenat Ja’afar & 
Hauwa Damary [1/7, 1:07 PM] Feenat Ja’afar BARIKI…IYAWA 29_Washegari 
kowa ya tashi cikin farin ciki,musamman Hafeez, duk da bata mishi ko reply 
ba,amma yasan ta ga sakon shi, har Hajiya sai da ta kula da hakan,binshi da kallo 
kawai take,, ya zauna a kujera.,lokaci lokaci yana dan duba waya ko zaiji shigo 
war amsa..”Ni Hafeez, yau ko mafarkin Aljanna kai ne haka?Yai murmushi, “ko 
daya Hajiya,.ta kada kai,. Ana haka su Zahra suka fito ita da Tasleem,suka gaida 
shi,ya kallo Zahra,yana tunanin mey yasa bai jin komai game da Zahra irin na 
Sa’a??..ya lumshe ido, Sa’a kam ta daban ce..da sauri ya bude ido jin Tasleem tana 
ga abincin shi,.Zahra sai satar kallon shi take,Hajiya na kula dasu,ba tasan mey 
aibin Zahra ba a gun Hafeez, duk irin zaman da zatai a gidan bazai taba kallon ta a 
Wai wacce zai aura ba sai dai qanwa,kai shi manta wa ma yake da wani batun 
auren ta,, koda kuwa zai aure ta, toh gini ma na mata 2 yai,daya a sama da turakar 
shi,daya a kasa da dakin yara,kai da kaga gidan kaga na zaman mata 2,. Hajiyan ta 
kalli Zuhra tai mata halama da hannu suje daki,.ta yafico Zahra sukai chan,kan ta 
kallo Hafeez,.” Wai ina zancen mu ya tsaya ne Hafeez??.. Ya kallo ta da rashin 
fahimta,. Ganin haka yasa tamai ta gwari gwari,”zancen ka kai da Zahra man,ko 
har yanzun baka fahimta ba??tuni yaji gaban shi ya fadi,sarai yasan Hajiyan su 
akwai zafi,musamman akan lamarin family, yasan bai isa cewa bazai auri Zahra ba 
yanxu,dan yana son Sa’adatu,, sai dai yana tsoron hada Zahra da Sa’a a matsayin 
Matan shi,.. “Hafeez,. Tunanin mey kake haka ina magana??..Ya Sosa keya,” Am 
Hajiya,yana nan, sai dai dama ina da magana..da sauri ta daga mishi hannu,,”idan 
har maganar auren nan ne,toh anyi an gama Hafeez,. Ba zaka maida mu ya’yan ka 
ba fa,.Yace”Bashi bane Hajiya,.Amm dama wata ce naga, kuma,.kuma..ya kasa 
karasa wa, ganin yadda Hajiyan take kwada mai harara,,.”kuma mey?eyeee, nace 
Kuma mey?kana nufin ka fasa auren Zahra dan kaga wata bare chan??ko mey kake 
nufi??.Da sauri ya girgiza kai, “aa ba haka nake nufi ba,,.. Dama,sai yai shiru ganin 
Abban su ya sakko,ya sunne kai yana gaishe shi, da fara’a yake kallon shi,.”Mey 
kuma ya faru Kaida Umman taka nake jiyo fadan ta tun a sama haka??Tai kicin 
kicin da fuska,,”Ka zo dai ka jiye wa kunnen ka,dama duk kai ne mai daure mishi
ai,,toh wallahi karan nan bai isa kauce wa auren Zahra ba,,yai murmushi, kan ya 
kallo Hafeez,” Ya akai Hafeez?? Ya kallo Hajiyan da sai harara take binshi 
dashi,.ya fada mishi yadda sukai da Hajiyan, “kuma fa Abba ni duka zan aure su 
fa,,..A zabure Hajiyan ta tashi,” kana nufin mata 2 zakai??!ya sunkuyar da 
kanshi,,ta kalli Alhajin, “ka dai ji da kunnen ka koh?ta nuno Hafeez,” Toh baka isa 
ba,babu wacce zaka hada da Zahra,,Abban yai mishi halamar yai shiru,,ta kallo 
Alhajin,”kafa sa baki, dan karan nan zamu bata da Hafeez kwarai..tai sama tana 
bam bami,. Zahra da tazo jikin kofa tana zatan zancen auren su zatai mishi Hajiyan 
ta soma kuka,, Tasleem ta taso,”lfy Aunty Zahra?Ta zaunar ta akan gado,,”Tasleem 
mey na rasa da Ya Hafeez bai sona ne Wai??duk zaman nan dan shi nake yi,amma 
banda amsa gaisuwa ba abinda ke shiga tsakanin mu,,shine yanzu zai ce zai hada ni 
da wata ya aura dan tsabar rashin so??.,,,, ta barke da kuka abin tausayi,Tasleem 
tace”Kut,,wata kuma?ta daga mata kai,. Tasleem ta sake matsowa “Kwantar da 
hankalin ki,ni nasan Hajiya bama zata soma yadda ba,,Wai mata 2,,kuma kar ki ji 
kom,ya Hafeez na son ki,kawai dai miskili ne na karshe,, ni nasan indai da 
Hajiya,toh ke kadai ce Matar shi,. Ta share mata hawaye,.sai lokacin ta dan 
sararawa kanta.. Shikwa Bayan Abban yace zai ma Hajiyan magana,yai ta 
murna,abincin da bai ciba yai daki,,wata zuciyar tace” Toh kai da kake ta murna, 
tukun Sa’an ma ka same son ta ne??sai kuma yai Jim,Toh fa,tanan gizo ke sakar, 
shifa bai ma San ya ake cewa a wajen budurwa ba bare in yaje ya tsara ta taso 
shi,,yai kamar ya kira Aminu,abokin shi ne ya fado mishi,wani dan Delhi da sukai 
school a Hyderabad, ya tuno yadda yake tsara yan mata,duk mai ji da kanta a 
school din tasan da zaman Kunal,.tuni ya kira ya kora mai bayani,,yai dariya Shima 
son ran shi, dan jin Wai Hafeez ya fada tarkon so,,Yace mishi ai ba’a koya 
zance,sai dai ya dan bashi wasu formula,. By Feenat Ja’afar & Hauwa Damary [1/7, 
2:40 PM] Feenat Ja’afar BARIKI…IYAWA 30_Dakyar Abba yasha kan Hajiyan,ita 
sai fadi take batace haramun bane,,kawai Zahra take so ita daya..sai da ya burkice 
mata kan suka dai dai ta,,Zahra ai zabin ta ce,.Da Zahra taji tuni kuka ya 
karu,,shikenan kuma. Da Yamma Zahra ta tartara inata ina ta zatai gida,,ta kudiri 
kuma ba ita ba kara zama gidan su Hafeez Wai dan shi,,lokacin da suka fito baya 
nan, kuma sarai tasan dan su ya bar gidan dan kar ya kaita,,ga Drivern Abba sun 
fita,kawai suka je a tsayar da Taxi,,itama da kyar suka samu da mace a ciki.,,Yace 
zai kaita kan ya kaisu,,a rashin babu suka shiga,,har akaje unguwar da za’a ajiye 
wacce suka tarar a Taxin,sun zo zasu wuce wata a tsaye da wani da yai musu kama 
da Hafeez a tsaye sai murmushi yake,,ta motar ta daga wa ta tsayen yatsu tana 
kiran “BARIKI Ba..Zahra ta kalli Tasleem,” Ba ya Hafeez bane wannan 
kuwa??..da sauri suka kara juyawa,akai Sa’a dai dai itama Sa’a ta daga wa ta motar
yatsu,ya dan juyo ganin Taxin da ta wuce,sai dai baiga na ciki ba,,Tasleem 
tace”La,wallahi shine Aunty Zahra,, tuni ta cika ta batse dan gane da wa yake 
tsaye,wato itace wacce zai gama su tare??mai Taxi na yin kwana ya sauke dayar 
suma suka sauka,Zahra zatai kwanar Da sauri Tasleem ta ruko ta,,”mey zakiyi 
Aunty Zahra?? Ki bari man muji wacece tukun mu karasa tunda wannan ta San 
ta,.sai a sannan ta dawo hankalin ta, mai Taxi Yace in bazasu tafi ba su bashi kudin 
shi, da sauri suka sallame shi suka bi bayan Kaltum da zata shiga gida,,. “Baiwar 
Allah,, ta juyo da fara’ar ta” Aa,Baku tafi ba?sukai yake, “eh, tambaya muke pls?ta 
gyara tsayuwa,” toh muje daga ciki,Zahra ta kada kai, “Aa,muyi anan,.” Dan Allah 
wace wacce muka wuce yanzu da wani a tsaye kika daga mata hannu?tai 
murmushi, “au Wai BARIKI?? Yar Duniya ake fada miki,badai saurayin ki bane 
ba koh?Tasleem ta kalli Zahra da ke mai maita sunan BARIKI.. Dake uwar surutu 
ce tuni ta hau fadi ba’a tambaye ki ba,.” Ai in saurayin ki ne toh wallahi ki hakura 
dashi,dan ba mai Iya ja da BARIKI a fagen nan,,indai har ya shiga hannun 
BARIKI toh sunan saurayin ki “Sorry “,nan ta hau basu labarin irin kasa wasu da 
tai da samarin su,Ku harda Matan aure bata bari ba,,campaign na siyasa tai kadai 
aka mallaka mata dankareriyar mota da katon gida,tuni suka waro ido,,.ta cigaba” 
wallahi ina baki shawara ki ma bar mata,duk da batta gwani ita..haka tai ta basu 
karya da gaskiya,tuni Zahra ta tsure,Tasleen kira take “Shikenan yaya ya hadu da 
karuwa,.ji yadda yake wage mata baki,.bata Ankara ba sai gani tai Zahra na 
hawaye..tai Dede kwanar tana leken su,, a dai lokacin da Sa’an ta miko wa Hafeez 
waya,sai wani yauki take irin na yan Duniya.. Yayin da gogan baki tamkar gonar 
audiga,,dan ko bata furta ba a formular da Kunal ya bashi ya gano da son shi a 
tattare da ita,,dan yau ba hade rai, mai makon haka ma sai murmushi take mai dan 
cike da kunya,. Ina,Zahra in ta cigaba da tsayuwa a tana kallon su zata Iya hawan 
ruwa,tuni ta juya Tasleem ta daura bayan ta tana waiwayen wannan BARIKIN, kai 
ko ita ta tafi da imanin ta wallahi,, duk ba Wai kyau tafi Zahran ba amma da gani 
ta fita sanin kan ta Duniya..sai dai ba yadda za ai Yayan su ya kaso musu yar 
BARIKI.. Tab, bari suje gidan. Gidan su zahran da ba’a je ba kenan sukai gida,in 
banda hawaye ba abinda Zahra take, Tasleem tayi tayi ta kasa dai nawa,. A parlour 
suka tarar da Hajiya,itama ta tsunduma tunanin Wai Hafeez da mata 2,,kukan 
Zahra ne ya dawo da ita,,tuni ta hau tambaya,, kan Tasleem tace komai Zahran ta 
amshe,tana kuka tana tsarawa Hajiyan. ” Kuma Wai yar BARIKI fa Hajiya?da 
sauri ta waro ido waje,,tace “wallahi Hajiya Wai ma sunan ta” BARIKI,Tasleem 
tace”Hajiya kinga yadda yake mata dariya, tamkar wacce ta mishi ishara da 
Aljanna..”Ni ya ishe ni haka,,ni dama nasan yaron nan ba haka kawai yake 
ba,,Ashe yana chan an dauke hankalin shi, kuma Wai Karuwa yar BARIKI?? Ta
kallo Zahra,”yi shirun ki,bari baban naku yazo,,bazata sabu ba Sam,,da hankali na 
bazaa auro min sirika yar BARIKI ba wallahi.. By Feenat Ja’afar & Hauwa Damary 
[10/2, 6:31 AM] Feenat Ja’afar: [1/9, 1:03 PM] Feenat Ja’afar BARIKI…IYAWA 
31_Hafeez na dira gida Hajiya ta fara sauke mishi,,da tsananin mamaki ya sauke 
kai kasa,yasan bai isa wanke kanshi da Sa’a ba yau a wajen Hajiya,..”Saboda ta 
dauke maka hankali har ka gagara ban bance tsakanin Aya da 
Tsakuwa,,Yace”Hajiya Wallahi ba haka Sa’a take ba,,wannan sunan 
daban,kuma..”Rufe min baki shashasha kawai,, in baka Sani ba toh ka Sani 
yanzun,Zahra kawai na Sani,ba ruwana da da wata BARIKI,Macen kwarai ce za’a 
kirata da sunan BARIKI ta amsa??. Mita take har Abba ya ritsa ta bayan ya 
dawo,,yana hawa ta bi bayan shi. Hafeez ya juyo yana hararar Zahra da 
Tasleem,,”Yaushe na zama abin wasan Ku da har zaku Bini a baya?? Sukai 
tsurutsuru,ya nuno Zahra da yatsa, “Bari ma kiji,wannan abun bazai hanani auren 
Sa’a ba,sannan Gobe kisan nayi ki tattara ki koma gidan Ku,,.Ya tashi yai daki,,ta 
bishi da ido,Tuni ta fara hawaye,abun harda gori?Ita kwa mita tsinana a zaman 
gidan banda takaici?Bari taje gida,har gidan Aunty salma zata,karya ne a gama ta 
zaman aure da wata,,. Shikwa yana shiga daki ya jawo waya,ita kanta Sa’ar haushi 
take bashi,,dan dazun suna tsaye Ali yazo,, saboda tsabar rashin so Wai tace mishi 
” Excuse me”?,..Tai wajen Ali,duk da bai ji mey suke cewa ba,amma ya gano 
wanda suke waya dazu ne,tuni koh ta kanta bai bi ba ya shiga mota..shine kuma 
yana zuwa Hajiya ma ta sauke mishi,.Yai dan tsaki, Lalle sai ya dage,,Ashe da 
gaske take Wai Bai karbi soyayyar taba? Toh ya take so yayi??Ya fidda zuciyar shi 
kan Yace”Sa’adatu I luv u,komai??ya sake tsaki,,a hankali ya furta “Sa’a matsala,.. 
Ita kuwa tunda taga Hafeez ya zuciya ta rasa sukuni,gashi ta kasa kiran shi, a nata 
tunanin ajin ta zai zube,. Tai kwafa,amma Alin nan sai ta sa kafar wando daya 
dashi zai ki yayi zuwa wajen ta, in takamar sa gidan na uban shi ne,toh itama tana 
da gidan daya taka wannan na bulo ma..ta kara tsaki,,ta juya ta dau waya kan ta 
tashi zaune..tai dailing numbern Hafeez din,da sauri ta katse,,” Oh God,,ta rike 
kai,”Wai Sa’a mey ke damun ki ne akan Hafeez??Tun farkon haduwar su da 
Hafeez shine kadai Namijin da ta taba mafarki,,shine kadai wanda ta taba chachar 
baki dashi dan Dabarar ta takare, shine kadai ke sawa ta bata lokacin ta wajen 
tunanin shi, Shine kadai a yanzun in suna tare take jin wani nishadi kadan kadan na 
shigar ta..Sannan yanxun yayi fushi ta damu,ji yadda take gwara kan maza,manya 
da kana nan su,,yau 1 wanda taki jini ya hana ta sukuni..” Ya Ilahiii”, “Mey kenan 
hakan yake nufi?? Ta kalli agogo 9,kwanciya tai kamin ta hau Mishi text da bata 
San ma ta fara ba..Da sauri ta goge na ban hakuri ta rubuta. ” Shine ka tafi ba koh 
sallama??Tasa halamar shagwaba.. Tai murmushi, kan ta kishingida. Text yaji ya
shigo wayan ya kara tsaki kan ya kwanta,chan ya jawo wayan,dan yana zata koh 
Alert ne na contact na Zane da aka bashi,,da mamakin shi yaga Sa’ada,.yai 
murmushi, take yaji kuncin shi ya yaye,tuni yai reply.. Taji text itama,tai murmushi 
dan tasan shine,.”Munyi fada ai,, tai murmushi da har hakwaran ta suka fito, tai 
rufda ciki kan ta mishi Reply.. “Ai bama fada..Triple sorry” ..Shima yai rubda cikin 
yana karanta wa,,yai murmushi,,”No banyi ba..ban Aron minti 5 naji muryan ki sai 
nai sorryn..ya tura..chan itama ta bude,,tai murmushi tana duba sling,, kan ta kada 
kai tai reply”An baka. Ringing 5 tai kan ta katse ta dauka da sallama,,yai 
Jim,,tace”koh ba’a yafe ni ba??ya sauke wata ajiyar zuciya,, kan Yace”u know 
what?? Kina da dadin muryar sosai,,Tai murmushin jin dadi,. Kan tace “kaima 
haka?..sai kuma ta datse harshen ta da hakorin ta,bata ma San ta furta ba,,yai 
murmushi,.” No,ke ai ta daban ce,,Tace”Koh,? Yai shiru,”Sa’ada waye Ali nan 
ne??tai dan murmushi,, “Dan mai gidan Baba ne,,Yace” ehm,sai mey kuma??ta 
kada kai “shikenan, Yace” Ba So??tai Jim, kan tace”akwai,.tuni ya mike zaune,,sai 
ta kara da”Shi yake kayan shi amma,,ya sauke wata ajiyar zuciya da taji ta,, 
Yace”Toh Ni fa Sa’a?? Tai shiru tana,tace”Hafeez ne kai,Yace”ehm?Toh ana son 
Hafeez din?? Tai Jim,gaban shi ya fara faduwa,,ita kwa murmushi take a hankali,. 
Sai da ya kara magana,”Ko har yanzu ban karbi Son ba Sa’adatu?? Wallahi believe 
me,I am madly, deeply in love with you …Sa’a I really Love you, en u know?? Tun 
farkon haduwar mu na kamu da son ki,sai dai a wancen lokacin ban San so bane 
Sa’ada, nasan dai ina tsananin kishi na ganki da gyale shara shara,,sai naji zuciya ta 
na tafasa,,in na tabo ki mukai ne kawai nake samun relief.. Tunowa take da 
lokacin, tabbas tun ganin Hafeez na farko ta ji sauyi a tare da ita. By Feenat Ja’afar 
& Hauwa Damary [1/9, 1:43 PM] Feenat Ja’afar BARIKI…IYAWA 32_Ya cigaba, 
“Kin tuna ranar da na watsa miki lemon strawberries a jiki??? Tuni ta rintse ido 
dan tuna wa da wannan rana,ba zata manta ba har kuka tai,,.ya katse ta” nasan ke a 
zatan ki dan tsokana nai,,Ya girgiza kai, “Ganin mai shagon nan fa nai yana ta 
kallon ki sai ga kin dame Riga,ga nan gyale a kafada,,shine yasa na tashi na harare 
shi yana sosa kai,kan na baki baya na watsa miki,nasan Ummi ta gani,en dole ki 
nemi agaji,sai kwa gashi ta baki kin suturce jikin ki da abayar ta,,.Jin shi kawai 
take..ta katse shi da” Mey zakace da Marin da kamin kuma??Ya sauke ajiyar 
zuciya,, “Sa’adatu.. Taji kiran har kwakwalwar ta,.,” Naga shigo war ki kina ta 
wani yauki,,ga kayan sun dame ki,ga wani Wai shi gyale da kika dakko kin maka 
shi a kafada,baki sa maraba da wacce ta fito haka,,ga duk kusan ke ake 
kallo,,amma ke na fuskan ci baya ma damun ki,haka kika kutso taron nan kika 
shigo fa,,da zaki kula,da zaki gano tsabar haushin da nake ji, hararar ki nake tayi 
ko zan samu saukin zugin raina,,ina fa jin wani a yan uwan su Ummin yana cewa
wani “Woow,,she’s Beautiful!! Kamar na cire babbar Rigar Aminu na rufa miki 
naji,.sai dai nasan ba laifin shi bane,,naki ne,. Dan na rage zugin dake raina na 
koma baya,,juyo war da zanyi naji ki kusa dani,kuma kamar ki shige min 
jiki,,bazan boye miki ba,a lokacin nan ji nan kamar ma na rufe ki da duka,,dan na 
tsani mace mai chudanya da maza,.ban Ankara ba naji saukar sanyi a jiki na,,…Yai 
shiru tare da rintse ido,,.” Sa’ada ban so tuno Marin nan da na miki,, duk da har 
gobe kowa yana kallon kece kika mare ni in kika cire Ummi da Aminu,tanan kawai 
na gode Allah. Tai ajiyar zuciya,, Lalle sai yanxu ta kula da kishin da Hafeez ke 
nuna wa,,ya katse ta,, “Da fatan kin gamsu zaki yafen,..yaji shiru,, Ashe kudin ya 
kare.. Shi yana ta zuba ko warning din bai jiba,,ya dau wayan Glo ya kira..dai dai 
zata kira.. Yace” kiban dama gobe nazo gida da safe,yanxun dare yayi,. Ta kada 
mishi kai,,”Ok.. Yace”Mey toh zan samu??tai Jim,dan bata gane nufin shi ba,,sai 
tace*Sai dai kazo gobe,,Yace”Promise?,, ta kada kai “Promise.. Haka suka 
sallamar kowa ya kwanta da tunanin Dan uwan shi..barin Sa’a yau da taji duk 
wwani haushi ta daina ji na Hafeez,, a ganin ta ko a haka ya barta ta gamsu da 
Lalle So ne ya Jawo Haka. By Feenat Ja’afar & Hauwa Damary [10/2, 6:38 AM] 
Feenat Ja’afar: BARIKI…IYAWA 33_Tun safe Zahra tai niyar gida,.ko jiran 
Tasleem batai ba,, tana zuwa ta zube a tsakar dakin Mamyn nasu,, Aunty Sadiya ta 
kallo ta,”Lfyr ki kuwa??Kinzo kin wani zube min ba koh sallama??Tuni ta marai 
rai cewa Mamyn tasu tana hawaye,, “Mamy,,Na shiga 3 wallahi,,.sai ta barke mata 
da kuka,,Da jin haka ta waro ido waje,, Ta tashi ta kamo yar ta ta,tasan dai 
tatsuniyar gizo bata wuce ta koki, Amma sai ta tambaye ta” Meye kin shiga 3?? 
Nifa ban son wautar nan taki ta yan fari?? Ta lafe jikin shi tana kuka,,”Mamy Wai 
Fa Hafeez mu 2 zai aura,, kuma ya rasa da wacce zai hadani sai yar BARIKI 
mamy,, Mamyn tai Jim,ita dai dama wannan hadin na Zahra da Hafeez kwata 
kwata bai mata ba,,duk da Hafeez da yake a gurin ta,amma tasan ba abunda yar 
tata zata tsinta a gidan shi sai ciwan rai, toh amma ita batta da wani power a 
gidan,tunda itace auta a cikin gidan su kakanin Hafeez din,, haka itama aka mata 
wannan auren hadin,, gashi za’a sake da yarta tilo mace,dan duk sauran kannen 
Zahra maza ne,,. Rarrashi ta fara,,”Toh meye ne abun kuka anan Zahra?Ta sake 
magana cikin kuka”Mamy Abban su fa Wai ya yarda,,Hajiya ce kawai tace bata 
yarda ba,, Dan Allah mamy ki Taimaken ki samu Fodio da maganar,tunda Abban 
yana jin maganar shi,,.. Ta sake fashe wa da kuka”wlh mamy ban son zama da 
kishiya.. Da sauri ta kwade mata baki,,ta rike bakin tana cigaba da hawaye “Wato 
kaddarar ki a hannun ki take koh Zahra?Ta hade fuska mamyn,,”Da hankalin ki 
kike furta irin kalaman da wanda basuyi makaranta ba kadai ke fadan shi??tai 
kwafa,”Sannu autar mata,,Toh ki sata a ranki,,sannan ki daura damarar zama da ita
tun yau,.Da sauri ta kalli Mamyn nasu,, “Anya mamy kuwa tana son ta??,,Bari 
Abban yazo,shi zata tsara mishi komai ya shige mata gaba,,.kamar tasan tunanin 
yar tata,,sai ta dawo mata Nasiha,,kan tana saukaka kishi,dan duk yadda ka dauki 
Kishiya toh fa a haka take zuwa maka,,” Ki duba ni da auntyn Ku,da yawa mutane 
basa gane kishiya tace,dan tsabar muna zaman mutunci da girma ma juna..ki cire 
wanna akidar taki tun wuri Zahra,,Dan kin fini sanin halin Hafeez, bare akan 
abinda yake so,,sannan duk Family nan suna matukar yaba dashi,hakan yasa suka 
zaba mishi ke suna ga da hankalin Ku zai zama daya..kar ki fara bata rawar ki da 
tsalle tun yanzun,, tai ta mata,amma ina,ita gani take Mamyn bazata gane ba,. 
Karfe 9 da rabi yana gidan su Sa’a,, ita duk daukan ta wasa yake,yai katari kuwa 
Baban su yana waje,,Har kasa ya gaida shi cikin girma mawa,. Da fara’a Baban ya 
amsa,,Take yaji Hafeez ya kwanta mishi,dan ba kasafai yaran yanzun suka Iya 
girma ma manya ba haka..Ya kalle shi da fara’a, “Hala ka wani kake nema??Ya 
sunkuyar da kai kasa cikin girma mawa,, Da halamar kunya Yace”Baba dama 
wajen ka nazo,,Yace” Toh mu shiga daga ciki,Ya Sosa kai,Daga zaure ya cire 
musu farar kujera,suka zauna,sai leken cikin gidan yake ko zai hango sahibar 
shi,,Baban ya dan kula da hakan,”Allah dai yasa lfy?Ya sunne kai kasa cikin 
kunya,”Amm Baba sunan Hafeez, muna chan kasa daku kadan, 
dama,Amm,Sa’adatu na gani Baba,shine nake Neman izinin fara Neman auren ta a 
gun ka..Baban yai murmushi, a ranshi yana ambaton “Allahu Akbar,,Lalle zabin 
shi Dana Sa’an shi Yazo,,Dan duk wanda zai cika sharudan mulunci na Neman 
aure Hafeez ya fara,.Bai manta zancen shi da Sa’a ba akan Tara samari ba na 
aura,,bai manta amsar da ta bashi a lokacin ba,,” Baba duk saurayin da ya fara 
zuwa Neman aure na wajen ka toh ya cika sharuddan aure na,,ka shaida hakan 
Baba,,nasan zaka fini sanin dawa na dace Baba..Da irin kalaman nan Sa’an take 
kara shiga ranshi,, ga daga gani daga gidan mutunci Hafeez din ya fito,,Ya kada 
kai, “Tabbas kayi abinda ya dace Hafeez, hakan ya nunan daga gidan da ka 
fito,,Allah yasa alkairi a ciki,,.Tuni ya fadada fara’ar shi yana sunne kai,, Baban ya 
tambaye shi iyayen shi,ya dai gamsu da duk bayanan shi,sai kuma bincike ya rage.. 
By Feenat Ja’afar BARIKI…IYAWA 34_Baban ya shiga dashi ciki,yai wa mama 
magana,,ta fito da kamalar ta,Ya dan duka ya gaida ta, itama da fara’ar ta ta 
amsa,,kan tai dakin Sa’an da ta koma bacci,,. Ido waje take kallon shi, tunda mama 
tace tana da bako ta sa hijab,ta zata Ali ne,dan tama manta da Yace safe,,ido 1 ya 
kanne mata,, dai dai Baba ya fito zai tafi,yai mai sallama,, Ya dawo da kallon shi 
kanta,,Ta zauna tana mai mamakin jin sallamar shi da Baba kamar sun San juna,,” 
Ina kwana,, yai mata wani kallo, ta kauda kai tana murmushi,,A hankali tace”Allah 
sa ma kai break irin wannan sammako,,ta dan harare shi,, yai murmushi,Tare da
kama ciki, halamar yunwa..Ta make kafada,,ya marai rai ce fuska,,”Wajen Baba 
nazo,kuma na dace,,harma ya ban auren ki,harda dan duko kai a hankali kamar mai 
rada,,Ta kara dukar da kanta,,kan ta tashi ta debo mishi abinci,,ta zauna,,kunun 
gyada ne mai cous cous, yasha madara da lemon tsami,sai Doya da kwai,,Ya kalle 
ta yana nuna dakin mama,,yana yin halamar kar ta fito,,Tai dariya,,Ya dau cup din 
kunun yakai baki yana kara kallon dakin mama,ita dai sai dariya take mishi,,ya 
rintse ido,dan jin dadin kunun,ita kwa da sauri ta waro ido, ya bude ido a 
kanta,fuskar shi ba yabo ba fallasa,zatan ko bai mishi dadi bane,Yace”Hope ke 
kika dama,,ta [10/27, 12:11 PM] ���Salma���: FEENAT JAAFAR’S 
MOBILE BLOG JUST ANOTHER BLOG  BARIKI IYAWA 5  [10/2, 6:51 
AM] Feenat Ja’afar: BARIKI…IYAWA 38_Ta daga mishi kai tana sunne kai,, 
“Tunda Baba ya sanar dani zuwan ka da abunda kazo nema wajen shi na amince 
maka,,.” Hafeez, buri na ka cika a gun Abba,,Ta kallo shi,” I’m inluv with you than 
I ever was…I love you too Hafeez,, Da sauri ta rintse idon ta da murmushin kunya, 
dan jin wata kunya da bata San tana da ita ba ta rufe ta,, Kallon ta yake yana 
murmushi,, kai shikam baiga abunda Sa’a ta rage shi ga mace da yake son aure ba.. 
” Kunya ” “Addini: “Class” Kyauu ” Da Iya kwarkwasa.. Shikam ya gode Allah, 
Sa’a ta mishi komai da ta so shi.. “Tnks much My Unique,,Yaushe zan turo a mini 
Tambaya?? Baki ta fara kunshe wa tana dariya kadan kadan,Tuni ta so zautar 
dashi,.. Yau sun buga luv,tamkar kar su rabu, Dakyar ta samu ta gudu gida dan 
magriba tayi,,Ashe haka “So” din yake??..Ashe Haka masoya suke ji amma a baya 
take ganin wautar su??..ita kam indai haka ne,toh itama sai ta sarrafa zuciyar ta, 
dan gujewa so mai zafi,,Ji take kamar dama ta girma ne da son Hafeez,,. Mama ma 
sai da ta gano yau Sa’a na cikin farin ciki matuka,,Dan komai ta ke sai kaga tana 
murmushi ita kadai,,. Shikam daga nan wajen Zahra yaje dan cika hukuncin 
Hajiyan shi,Da Tasleem ta sanar mata murna fal ranta,Wai yau Hafeez ne yazo 
gidan domin ta??.. Suna zaune bayan ga gaisuwa ta kasa ce mishi komai,dan jinsu 
take wani iri.,Shikam kallon ta yake yaga ta ina ta Gaza,, sannan mey Sa’a ta 
fita?..Ya kada kai,, “Amm Zahra magana nazo muyi ta fahimta,. Ta kallo shi fuska 
sake,,.Yace”Nasan kinji maganar ba ke kadai zan aura ba,,ina fatan tun yanxun ki 
rike ta yar uwar ki tun kan azo ga batun zama,,dan Sa’adatu she’s simple, baki da 
matsalar zama da ita.. Tuni Annurin fuskar ta ya kau,,tai tsagal ta mike,” Ya 
Hafeez kar muyi haka da kai,,Ban San wata Sa’adatu ba kai na Sani,,sannan ni 
kishiya,wallahi kishiya na dauke ta, ba Wai yar uwa ba..akan mey an gama magana 
tashin farko ka watgazan tsari..Kallon ta kawai yake yana murmushi,, Sa’an shi 
kawai yake tuno wa,mace mai Iya lafazi da kawai ci,,Akallah a haihuwar kaji zai 
haifi Zahra,amma dan fitsara shi ta tasamma aka tana mishi haka..Kyale ta yai sai
da tai mai Isar ta harda hawaye,kamin ya taka mata birki. By Feenat Ja’afar & 
Hauwa Damary [1/14, 6:30 AM] Feenat Ja’afar BARIKI…IYAWA 39_Tuni ya 
hade rai,, Yace”Bafa shawarar ki nazo nema ba da zakimin fitsara,aure na da Sa’a 
kuwa zan Iya cewa shi yafi zame min dole,,so tun wuri kisan inda kika dosa,dan 
gaba bazata mana kyau ba,,.Nan ya barta tana ta kuka,A ganin ta magana ya fada 
mata, wato ita auren ta dashi bai zama dole ba??,,.Mamyn tata ta shigo dakin ganin 
Ta fito daga parlour tana kuka,.Lalle yar ta tana da aiki a gaban ta ja,don tana son 
tusa kanta a inda bata kwarjini, tasan tabbas kukan ta bazai rasa nasaba da Hafeez 
ba,, Gashi ta nace da sauran dangi sai anyi auren nan,amma tana tausaya wa 
rayuwar auren yar tata data ki jinin kishiya… Soyayya ake yi tsaftacacciya a 
tsakanin Hafeez da Sa’a, a yanxun kam ya maida gidan su Sa’a kamar gidan su, tun 
yana jin nauyin zuwa har ya ware,,sai dai abu 1 dake kawo musu cikas Ali,,Ali ya 
nace sai Sa’a,, tashin farko yazo da Baban shi Wai a bashi Sa’a,, kai ranar tai dariya 
har taji ba dadi,,sai a ranar ta kara tabbatar da Lalle Ali ba tsaran ta bane,, duk da 
Abban yaso tun wuri hakan ta faru,bai rufa wa mai gidan nashi ba ya sanar shi Sa’a 
Nada Miji,,sai dai a bawa Ali hakuri,,dake shi Dattijo ne mai dattako ya amince da 
Allah baiyi Matar shi bace,amma shifa Ali fir yaki daina zuwa,,duk da ko yazo ba 
kula shi take ba,da yaga baci ya dawo gori,inda alkawari ai Baba bazai ki bashi 
auren ta ba,kodan muhallin da Abban shi ya basu,,Take Sa’an tace”Indai wannan 
gidan kake wa toh ka kwantar da hankalin ka,amma aure ne ka kara lalata shi,dan 
ka nunan kai ba na kwarai bane,kuma dole mubar muku gidan Ku… gori har yaje 
kunnen Baba,.Tuni ta bawa mutanen da suke mata haya Notice, ta hau gyaran 
gida,,shi Baban bai zata ta dau zafi haka ba,,sai ranar Laraba bayan anyi da wata 
tazo Wai gobe zasu tashi,,da fari Baban dariya yake mata,sai dai ganin ta fara 
parking yasa ya tsayar ta,,”Sa’adatu ba fa Ali ya bani gidan nan ba,kinga bai 
kamata muyi wa Alhaji haka ba,, tace”Baba ai ko ba gori yaci karan nan ka yarda 
mu shiga gidan nan, Ina da gidan zama,amma fur kunki zama ciki,sai dai nasa 
haya,Baba chan gashi na zamani,nan na kasa,ya kamata inn ka samu dama Baba 
kai amfane ta,,kawai ce mishi zakai tashi zakai,daga baya ni nasan abin yi…Duk da 
haka Abban bai yarda ba,sai dai kamar yadda ta fada Washegari ta dakko mai 
katuwar Daf, Baban baya nan aka fara kwasar kaya,sai gidan Sa’a,, gida ne mai 
daki Uku,,biyu kana na,daya katon parlour, duk da baida wani girma,amma na bulo 
ne,kuma na zamani,daya dakin mai bandaki a ciki nan ta jera wa su mama kayan su 
da gadon ta,tasa aka sa carpet a pparlourn da manyan tuntu,,sai fridge da Katuwar 
TV,,Ita kuma ta hular da katifa da sauran tariki cen ta..Lalle gaya wa mai 
zuciya,bamai Dukiya ba,,,sai da kudin account dinta yai kat.. By Feenat Ja’afar & 
Hauwa Damary [1/14, 11:41 PM] Feenat Ja’afar BARIKI…IYAWA 40_Baki sake
su Baba suke kallon Sa’an,basu isa musu ba,dan har kuka ta sau musu,,Mama ta 
lallabi Baban,,ta kira Fadeela ita tazo,Gidan ya musu dai dai,Dan tsakar gida ne 
mai dan fadi kadan,anyi mishi siminti,suna da ruwan su,komai dai dai sauki akwai 
shi,Fadeela ma tai farin ciki sosai,,. Da yamma Baba ya sanar da Alhaji cewa sun 
tashi,yai hakuri abinne yazo musu a bazata,,yai mishi Allah sanya alkairi, ai gida 
kam nashi ne duka,zai yi duk yadda yaso,sai yazo ganin gida,,.yaji dadin yadda ya 
fahimce shi kwarai,yai mishi kwatancen inda suka koma,.kan ya dawo yana fada 
ma su mama yadda sukai,Sa’a tace Baban ya bata mukullin tsohon gidan toh,za ai 
mishi aiki,zuciya 1 ya bata,yana mai shi musu albarka. Tai ma Hafeez text, cewa 
sun tashi da address, dan tasan zai Iya zuwa bai same su ba,,5da rabi kuwa yazo, 
yana ta yiwa mama murna,,da Allah sanya alkairi,, Nan take sanar shi ai Sa’a ce ta 
tada ballin sai sun tashi,ba shiri,,yai murmushi, Yace “Toh ya kikai da yan hayar 
cikin??Da mamaki take kallon shi, Ya akai yasan nata ne?,Sai da suka je parlour 
yana yaba tsarin gidan,komai a saukake, amma da kyau,,yadda suka zauna a 
Chinese carpet din ma ya kayatar shi,ya jin Gina a tun tun,kamar wani 
basarake,,nan ta sanar mishi abinda Ali Yace, ” Shine na basu Notice, bawai kora 
na musu ba,tana murmushi, ya kada kai, “Good,kin min dai dai,nan din tunda ba na 
uban nashi bane naga kafar mutum,,Tuni ta hau kunshe baki tana dariya,,Fadeela ta 
shigo suka gaisa,yana mata itama Allah sanya alkairi,.. Alhaji yazo daukan Fadeela 
yaga gida,,yana ta son barka,,nan yai wa Sa’a zata ga gudun mawar shi,,. Ko minti 
3 ba ai da tafiyar Fadeela ba,Ali yazo,Baban shi ne Wai Yace yazo yaga gida kan 
suzo,,Allah yasa baban baya nan,Sa’a tace ya jira ta a waje toh,,Da dariya suka 
fito,da ka gansu kasan suna cikin nishadi,in ran Ali yai dubu ya baci,,a zuciyar shi 
yana,,”shifa kota ya ya sai ya samu Sa’a, atoh, yama ji da kyau,,..Ba ko magana ta 
mika mishi key, Ya karba yana kallon ta,,. Hafeez Yace” Ganan keys na gidan 
naku,,an bar muku shi sarkin yan gori,,en ya zamo last da zan kara ganin kafar ka a 
gidan nan,, dan bazata mana kyau ba,,Suka juya Sa’a na daga mishi hannu da 
shakiyanci,,ya kulu Iya kuluwa,,. Direct Baban shi ya kaima key in,,. Washegari 
sai gashi yazo da kanshi ba’asi,, Baban ya kira Sa’a,ba ko dar ta korowa Alhaji 
bayani,kan danshi ne ya Goran ta musu,Alhaji ya girgiza kai, “Sa’a in banda abinki, 
ai ni nai kyautar nan ba Ali ba,,Ya ajiye musu kan ya basu hakuri,tare da sanar shi 
zai ga Alin. Sa’a sun gama schl,sai Attachment,Zancen aure sai karfi yake,yayin da 
Zahra sai baudewa take,Da son abun Sa’a take attachments din,daga dan wannan 
sukai sha’awar daukar ta bayan ta gama.. Ansa bikin su zuwa Hafeez din ya gama 
ginin shi,,Duk bangaren kowa na shirye shiryen biki. By Feenat Ja’afar & Hauwa 
Damary [10/2, 7:13 AM] Feenat Ja’afar: [1/19, 1:13 AM] Feenat Ja’afar 
BARIKI…IYAWA 41_Matsala 1 da ta fara fuskan ta shine kana nan maganganu da
dangin Hafeez suke a kanta,,dan sau daya da ya taba kaita ta gano basa yi da 
ita,,tun daga ranar ta kudiri wani abu a ranta,burin ta kawai Allah kai Damo ga 
harawa. Makarantar zama da Miji mai mata ta bazama nema,,duk wani wa’azi mai 
kyau da ma’ana, mai taken mallakar Miji Sa’a Nada shi a waya,,duk wasu littattafai 
da tasan tabbas zata kara Sani akan su ta neme su,, Matakin farko data fara shine 
Bincika yanayin kayan Dakin da Hafeez yake da muradi,cikin wasa sukai 
abinsu,nan kwa bai son satar amsa tai ba,,a haka in fira tai dadi a wasa da wasa sai 
da tasan mai Hafeez yafi so na daga abinci, sutura,color, best perfumes da sauran 
su,,kan ma ta shiga ta gama karantar daga A har Z.. Tanan tai wa Zahra zarra tun 
kan su shiga,ita kullum batta dabara sai ta yaya zatai Hafeez ya zama nata ita 
kadai?? Duk abinda aka sa mishi lokaci toh tabbas zaizo da sannu,babu wanda
yakai Hafeez da Sa’a farin ciki, duk da Zahra tana farin ciki, amma Sa’a ce ta 
tsokane mata ido,,ganin har yanxun yadda yake rawar kafa a kanta,duk da tayi 
nasarar sanya dangi yadda da cewa Lalle Hafeez zai auro musu karuwa,,kuma 
tabbas sun yarda,,. Hakan yasa dai dai da lefen ta a dangin Hafeez din sai yan 
tsirirai ne suka kai,,yai kaya na azo a gani,duk dunsu ba banbanci,,,Ware kunya 
Sa’a tai ta hau gyaran kanta da kanta,,.Tsohon gidan su sukutum ta maida gidan 
gyaran ta,Tun kamin sati da biki ta kammala duk wasu jeka ka dawo na hidimar 
ta,,ta hada nutsuwar ta waje guda,,dan kwarai tunda taji wa’azin Malama zuwaira ta 
dau darasi,,don tabbas itama ta fahimci yawancin amare basa cikin nutsuwar su ake 
kaisu gidan Miji,,kenan duk wani gyara da za’a miki kadan ne zai tasiri a gare 
ki,dan komai yana bukatar nutsuwa.. Kaflas din fenti babba tasa aka nemo mata 
madarar shanu,dan tasan takamar da za’a gwada mata kenan su Zahra, dangin 
Fulani,tasha tai wanka ..,sai da tai ta wankan amare na Lalle kullum a daura Dana 
madarar shanu da turaren Durot,,,Wata kwararriya ta samu,tazo har gidan tana 
biyan ta,,su fresh Nonon Rakumi, Su ganyen Tumfafiya,tai,duk wani sirri ta nemo 
su ta hada anyi mata,kan satin biki yazo in ka kalli Sa’a tamkar wata yar black 
Indian nan masu kyau,sai shining jikin nan yake,ga wani dan karan kamshi da 
laushi da fatar ta take,,kai kace daga Maiduguri ta fito,,Dan tun kan biki tasa wata 
Qawar ta yi mata hanyar wani mai hada turarurrukan mata masu kyau da 
kamshi,,Dan ita akwai son kamshi,musamman na turaren wuta.. Yau Juma’a, ta 
kama gobe za’a dauro auren su Hafeez da Matan shi,sun shirya kyatattiyar Dinner,, 
Kowa ya halatta Sa’a kawai ake jira,,in kaga ango sai wage baki da ido yake yaga 
ta ina zata ratso,,Zahra an hakimce a kusa da Hafeez, an Gaji da kyau itama,,gashin 
nan an zubo shi baya,duk da taiwa Hafeez din kyau amma shi burin shi yaga Sa’an 
shi,,duk sunyi waya tace suna wani room ne a hotel din 5 mint’s,,. Hargowa da 
fadin MashaAllah shi ya juyar da hankalin Hafeez da Zahra,,tafi ake mata,ganin
gasu Tj yan kanan Bodyguards dinta na unguwa sunyi wankan bakaken suite, kowa 
yasha bakin glass,yaran sunyi kyau matuka,sun shassha kunu su a dole masu tsaran 
Aunty Sa’a, sai abin ya kayatar,Ga nan Qawayen ta yan karya da wanda sukai 
Turkish suma sunsha kyau,,sanye take cikin wata doguwar Riga ta net Golden da 
ratsin Orange,, sai ta temaka wajen kara haskaka mata fatar tai wani yellown 
kyau,,ga wani arnan Hill Orange da Pose ,,sai dan mayani data rufa a gefe,,Fuskar 
nan ta Gaji da kyau,Ko Zahra sai da ta firgita ba Hafeez, dan tunda biki ya karato 
ta fara gyara da dogon hijab da Nikaf take fitowa su gaisa..tayi kyau ainun,,ga wani 
tsadadden murmushi da take sakar wa,sabanin Zahra da ta nemi fara’ar ta ta 
rasa,,Hafeez ya tafi duka,,A ranshi fadi yake”Tsarki ya Tabbata ga Allah,, Ya ma 
manta da jama’ar hall din kamar an tsikare shi ya tashi,ba ko kunya yai wajen 
ta,,tana ganin haka tai saurin dukar da kai tana murmushi,Tuni aka hau flashes ta 
ko’ina,, in ran Zahra yai dubu toh ya baci.., haka suka jera har mazaunin su. By 
Feenat Ja’afar & Hauwa Damary [1/19, 2:25 AM] Feenat Ja’afar 
BARIKI…IYAWA 42_Ta dan kalli Zahra a takaice,sanye take da Baki da Arsh na 
net itama,tai mata kyau,kamanin ta na fulanin usul ya fito,kai inba kallon tsoro ta 
mata ba sai tace suna yanayin kama da Hafeez, Ta sau mata murmushi cikin kissar 
ta,,A Yatsine ta jutar da kai,dan bazata juri ganin Sa’an ba,,.Kai ita sai yanxu ma 
take da na sanin zuwan ta Dinner… A Bangaren Sa’a, tun daga kallon da Zahra tai 
mata tasan zasu dama.. Wannan shine karo na farko da taga Zahra,,dan koda sukaje 
gidan su kin fitowa tai su gaisa,,. Har aka tashi Dinner Zahra bata cikin 
walwala,har Aunty maryam yayar Hafeez ta fara mata nuni da hannu kan ta saki 
fuska,sai dai ina,ji take kamar ta sau ihu,dan tadin su suke tamkar rada rada,,ga 
wani munafikin murmushi da suke sakar wa juna,,koya juyo kan tasa baki sai dai ta 
tabe baki,, Tuni ta kara jin haushin Sa’an a ranta.. Yai yin Duniya dakyar ta shiga 
mota Wai shi zai kaisu da Sa’a, ganin Sa’an ta hakimce a gaba,yasa ta ja Tasleem 
suka shiga baya tana turo baki,,Zahra ya fara sauke wa,wanda dama Allah Allah 
take ya sauke ta,,Sa’a ta dago mata hannu halamar bye bye,,”Sister good nyt,,Tai 
mata banza tare da doko kofar,,Duk yana kula dasu,,Sai dai ganin Sa’an ta cigaba 
da fara’ar ta yasa bai ce komai ba,, Tasleem ta kallo su,,”Kai Matar yaya kin ganki 
kuwa??Ta kallo Hafeez ya kashe mata ido 1,,da sauri ta dauke ta dawo da kallon ta 
Tasleem,,Tace “Na kai Yayan ki kuwa??..Tai dariya,,” Kai Aunty na kin 
fishi,,Wallahi u look so Gorgeous..Kunyi keda aunty Zahra…kai Bros kai 
samuwa,..Suka kyalkyale mata da dariya,,.Sai santin Sa’a suke ita da Yayan 
nata,har abun ya fara bawa Sa’an mamaki,ganin basuyi wa Zahra haka ba,kuma 
Bilhakki tai kyau itama.,Kai badan Tasleem ba,yau da sai 12 zai tafi,dan bai Gaji 
da kallon sahibar ba.. Suna tafiya ta makawa Aminu kira,yana dauka ya hau mata
tsiyan nashi,,chan tace” Abu daya zaka min Aminu, yace “ina jin ki amaryar 
mu,,tai murmushi, kan tace,,”so nake kai duk yadda zakai na rigata zuwa gidan 
Hafeez.. In kamin wannan kamin komai a rayuwa.. Yai murmushi.,Dan tuna wa da 
Hafeez da yai,Shima dazun ya gama mai mitar su fara dakko Sa’an shi, dan ita yake 
so ta zama uwar gida..Da karfe ya furta “Done.., Kaga uwar gida sarautar mata..ta 
kada idanu tace” Dadina da kai Aminu akwai saurin gane karatu..suka kyalkyala 
dariya..Ummi ta karba. Washegari da misalin 10am aka daura auren Zahra da 
Hafeez,kan suka rankayo Gidan su Sa’a,, Murna a cikin Hafeez sai an tona,,Wai 
yau shine mallakin mata 2?musamman Sa’an shi??,,.Wayyo dadi,banda godiya wa 
Allah babu abunda ya ke. Da yamma kwa Aminu ya cika alkawari, sai da suka jera 
motocin daukar amarya kan suka cewa su aunty Maryam Wai suzo su kai su za’a 
karbo amanar Sa’a, duk da Hajiyan taso ranfo su,dan a dole ita fa Zahra za’a fara 
kaiwa,yadda aka fara daura auren ta. By Feenat Ja’afar & Hauwa Damary [1/19, 
3:39 AM] BARIKI…IYAWA 43_Kwarai su Aunty Maryam sunji dadin 
karramawar da dangin Sa’a suka musu,,kayan gara nasu turum haka aka yi musu 
tsaraba,zo kaga kukan tausayi wajen zahra da mama da Baba,kai ko tafiyar Fadeela 
basuyi haka ba,,musamman Baba,,haka ya kankame Sa’an shi suna kuka yana mata 
fadan ta zauna da abokiyar zaman ta da mijin ta lafiya,,Aunty Maryam sai 
murmushi take musu,Gaskiya familyn Sa’a ita kam sun mata,dan ta fuskan ta akwai 
Tarbiya…Da kyar Aunty Maryam din ta banbare Sa’a ita da Fadeela,, suka kai 
amarya Gidan ta,, Dan gin su Zahra basu kara barke wa da lamarin ba Saida suka 
ga Wai anyi sama da amarya,,wato sama ya bata ya ajiye tasu a kasa,,Dan su basu 
zo Jere ba,dangin Baban su ne,suma maza kawai,,Aunty Maryam ce kadai bata 
tabe baki cikin su,kowa da abinda yake tofa wa,,basu gama mamaki ba sai da suka 
dira bangaren Sa’an,, a haka suna musu kallon talakawa zo kaga uwar dukiyar da 
aka narka mata,,dan mai gidan Baba ne ya dau nauyin Gado,wani dan uban su 
Chinese bed milky brown,,komai na bedroom din milk n brown,tsarin ra’ayin 
Hafeez kenan,,yana son daki haka ko Blue.. Parlourn ta kwa an zuba wasu uban su 
kujeru ledar, green ne da ratsin dan milky kadan,sai grass carpet Shima green da 
milk,center table da wani dan tray an sa mishi Apple na roba masu kyau greens,sai 
Set na kayan kallon ta na plasma screen TV katuwa,flowers ne masu design din 
Royal tree,,sun kawata parloun sosai,,ya sanar ta bai son tarkace a parlour,shi yasa 
ta sanar da yan Jere fridge a kai mata kitchen,, show glass asa ta a daki,,.. Su Kansu 
dangin Zahra baki suka saka dan ganin komai yaji cikin tsari da wayewa.. Sai dare 
aka kawo Zahra,,abinda ya kara burge Sa’a ta kuma kara tabbatar da Lalle ita ne 
uwar gida shine, ana zuwa Saida aka hauro da Zahra saman ta,aka musu fada su 
zauna lafiya,tunda itace Babba,,Tuni Zahra ta kulaci su Aunty Maryam,,ya zasu ce
Wai itace Babba, bayan ita aka fara daura aure da ita?? Kowa ya watse sai tsiraran 
Qawayen amare da Tasleem data makale a dakin Sa’a, dan tun Ran sakun Lalle 
take hararar ta, Wai dan taje Sa’a tasa an mata Lalle..Fanfo kawai Qawayen Zahra 
suke mata,Wai sai ta tashi tsaye,dan kishiyar nan tata Lalle da gani kam yar 
BARIKIN Asali ce. Ango yazo bayan yan rakiya sun rako shi,suka wuce da 
Qawayen Amarya,Ya kira Zahra sama,Da kamar baza ta zo ba,sai dai ganin yana 
jiran ta,, Komai na Kayanta Ja take da muradi,,Sunyi kyau sosai,dan auren Gata 
aka mata,musamman da take yar fari,,Sai dai duk da ken nata tana zuwa saman na 
Sa’a ta sau baki,,amma Lalle an mata ba zata,,Saima taga kamar sunfi nata 
haskuwa,,Ya kalle ta,, “ki zauna bari na kira Sa’adan,,ta tabe baki kan ta zauna.,yai 
ciki yana ta zumudin arbawa da sahibar shi,, Akan sallaya ya tarar ta, ta daga 
hannu sama tana mai kwararo mishi godiya daya nuna mata itama ranar ta,tana mai 
fatan Allah kawo na yan baya. Murmushi yake yana mai kara yaba halin Sa’a, 
tabbas yasan yai dace,Sa’an shi da ya kira da “Unique,,Ta juyo tana mai 
murmushin kunya tare da dukar da kai,,ya kare wa dakin kallo,komai yayi kamar 
an tambaye shi,,takowa yai tare da tsuguna waa gaba ta..Hannun ta ya kamo ganin 
taki tashi,Karo na farko da ya fara gigin taba hannun ta,,Wani irin abu yaji yana 
tsirga mishi,,yayin da ita ma taji makaman cin haka…ya sauke ajiyar zuciya,a 
hankali ya tada ta tsaye “Muje parlour ina son magana daku,,Ta kada kai. Bayan ya 
bude taro da adu’a ya fara musu bayanin abinda yasa ya Tara su,sannan da fadan 
kowa ta zauna da kowa cikin Aminci.. Ya kallo Zahra..” Sa’a uwar gidan ki ce,so 
duk wani girma natane a gidan nan,,kiyi respecting nata..ya juyo gun Sa’a,, “Amm 
Unique, ta kallo shi da murmushi, Shima ya maida mata,,” Ganan Zahra,duk da 
nasan kin dauke ta a matsayin yar uwa,pls ki kara akan Nada..Ta daga mishi 
kai,,Ya kallo Zahra,”Da mai magana??.. KAMAR jira take kuwa tai zaraf..”Nifa 
ban gane ba da naji ana kiran ta uwar gida na?? Ina ce ni aka fara aura kamin 
ita?Ya kallo Sa’an, ita kuma tana kallon zone tare da kokarin cire wa..ya dawo kan 
Zahra.. “A ka’ida,wacce aka fara kawo wa ita ce uwar gida, bawai wacce aka fara 
aure ba,,Am I clear?Ta kara tabe baki tare da hararar Sa’a ta gefe,,ya cigaba,” So 
tunda kin fahimta,My Unique, ta dago kai,”Kwana nawa kike ganin za ana yi?Ta 
kalli Zahra, “Sis, nawa nawa yake tambaya?Da sauri Yace” Ok, sorry,,Nawa kuke 
ganin za ai??Sa’a tace 2 sai Zahra ta rigata da sauri..”Uku yayi,,Ya kallo Sa’a, 
“Unique 2 naji kince ba,,ta kada kai tana wani yauki,,yai murmushi kan ya kallo 
Zahra data kule,”biyu it’s Ok,dan zai fi min nima,,ya kamo hannun Sa’a,” Yayi 
ba?Ta jijjiga kai, ya dawo kan Zahra, Tuni ta mike,tace”Yadda kuka ce,Yanxu sai 
ka taso a fara ta kaina.,Da sauri suka dube ta,har Sa’a na Neman dariya,,yai 
murmushi A ranshi yana”Lalle hasashen Fodio gaske ne,da Yace duk dangi ba mai
fitsarar Zahra. By Feenat Ja’afar & Hauwa Damary [10/2, 7:20 AM] Feenat Ja’afar: 
[1/21, 5:19 PM] Feenat Ja’afar BARIKI..IYAWA 44_Ya sake kallon Sa’a, ta mike 
itama tana wani rausaya “Baby ka raka ta,Kila tsoron sauka take,,yai murmushi ya 
kallo Zahra,da zumudi ya mike,” Atoh muje na rakaki ki kwanta,,na ma manta 
ne,,Baki sake kawai take kallon Sa’a, wacce tai hanyar daki tana tafiya tamkar 
hawainiya,,Da sauri ta juya tai kasa tana hawaye,, Hafeez yana kiran ta ko oho,,ya 
tabe baki,, In ta shine dama bai son motsawa yau ko kadan a wajen Sa’an shi,, da 
azama ya dau abinda ya taho dashi nata ya shiga da sallama,, kai duke tana sake 
mamakin karfin hali irin na Zahra,,Wai kuma a haka gaba da bayan ta bafulatana,, 
wannan Ai bada kai ne ma wallahi, sai ta Rena mata wayo ma,,. Duk kan wani 
ala’ada sun gabatar cikin wayewa,,a yau,yasha mamakin Sa’an shi akan ilimin 
addini,,Dukkan wata Amsa gamshasheya ya same ta game da Sa’a, murmushi 
kawai yake kara mata,,jin yadda take fidda harrufa kowanne da hakkin shi,,babu ta 
bangaren da Sa’a ta Gaza mishi,.. Kyau Ilimin addini Ilimin Boko Wayewa Ga Iya 
zama da mutum, a yau kadai yasan zatai adalci,. Hmm Bariki ce Hafeez. A gaskiya 
shi bai taba jin salon kamshin Sa’a ba a Duniya,,duk inda ta gifta kamshi ke tashi, 
ga wani shining da ta kara yi,ansha wankan lalle da madarar shanu,,ita kam tana 
girma ma abubuwa Natural,, Yabon kyaun ta yake,har Saida ta fara jin ko ta zama 
wata Queen ne,,laushi da santsin fatar ta ya kara hura wutar da ke ruruwa a sassan 
jikin shi,, ko da da yai zaman waje yasan ya tsallake dokokin Allah, burin shi yai 
aure kamin ya mallakawa Matar shi ta Sunnah dukkan kaunar shi da 
gaskiya,,komai karo da karo,,sabbin shiga,duk sai ta gigita shi,, dan tabbas tasha 
gyara Iya gyara,,Wannan dare a gare su sun ware mishi shafi daban a rayuwar 
su,,Duk da tai juriya,amma Hafeez din ta sai Da yasa ta data sanin gyaran datai mai 
yawa..Waras ta samu yabo da kirari wanda har yanzun da take kan sallaya 
murmushi take in ta tuno su,,Bazata gushe ba,tana mai alfahari da kai Budurcin ta 
gidan Miji,,a ganin ta, duk wani ji da kai,ko isa a gun Y’a mace,Toh Indai ta 
tsallake wannan siradin,toh she’s lucky,, In ta tuno da Daren jiya.,sai taji tana fatan 
Ina ma ita kadai keda Hafeez? Ina ma ita kadai ya zama mallakin ta.,Bata zata ba 
taji hawaye ya taho zirrr,,Kan ta goge taji hannun mutum,,A tsorace zatai baya ya 
ruko ta,, Ta tsinne kai a jikin shi tana sauke ajiyar zuciya,, dan shaff ya shammace 
ta bata ji ya shigo ba,,ya cikata yana murmushi, murmushin da tun jiya yaki ya kau 
a fuskar shi,, lalle bai ji kom ba da ya kira Sa’an shi da “UNIQUE”… Zame wa yai 
ya kwanto a cinyar ta, Tuni ta kara sunne fuska cikin kunya,,” Ina 
kwana??…murmushin shi ya karu,ba tare da ya amsa ba,shafo fuskar ta 
yai,,Yace”Ya kike??Ta kada kai itama da murmushi, tamkar sirikan juna haka suke 
ta murmushi, sai dai shi daga Ya shafo fuska, sai sumbaci hannun ta, lalle ya tsaru
a fatar ta,,Sa’an shi Zuma ce,,ta kuma harba mishi Sonta,,ga ta da wata Ni’imar 
dumin jiki da Allah ya hore mata,,shi yasa yanxu kawai burin shi yaji shi jikin 
Sa’an shi,, ko hannun ta ya taba Dumi ne,,yaja doguwar ajiyar zuciya,, ji yake 
tamkar ya maida ta ciki dan So,,kokari yake ya kalli fuskar ta su hada ido,amma fir 
ta ki,,Yana matukar mutunta mace mai kunya,,shi kyau ma take mishi yaga mace 
tana kunya..Indai jiya ke bata kunya toh,dan ko shi yasan ya kasa Sarrafa 
kanshi,,amma yasan akan Sa’a ne,,don abu ne ya kuma hadu Da Tsantsar 
so…Hannun ta yakai hanci yana shakar kamshin su,,tai murmushi,,har kunnen ta ya 
Gaji da yana kamshin nan. Ita kwa Zahra tana sauka daki tai tai ta rubzar kukan ta 
son rai,,Lalle Hafeez, tun yanxu ya fara rawar jiki akan wata karuwar Banza,,Da 
sauri ta tashi ta goge hawayen ta,Zubur ta mike,Kamar wacce aka tsikara da 
allura,ta zuge jakar ta,. “Dani kike zance,,guntun titi kawai,,Ta fara kade kaden 
magun guna tana sha,,duk tasan an mata gyara a gida,,”indai ta nan ne,Ai Sa’adatu 
Sorry,,dan wallahi sai na maida ki Mowa,,Hmm Lalle Zahra,Sa’a Ai ta Riga da ta 
kafa Govnatin ta. By Feenat Ja’afar & Hauwa Damary ®ONLINE HAUSA 
WRITER’S. [1/21, 5:21 PM] Feenat Ja’afar BARIKI…IYAWA 45_Bacci suka 
koma,cikin daddadan sanyin safiyar,, Sai 10 suka tashi,Shima ji tai ba mutum a 
kusa da ita,,sanye yake cikin Farar shadda, an mata aiki da brown din zare,,ya 
daura hulal shi yar zanna brown da milky ajiki,,sai kamshi yake tashi a jikin shi,, ta 
lumshe ido a hankali ta kara budewa,,yai mata kyau ainun,,Ta mika mishi hannu da 
Shagwaba,, bai wata wata ba ya kamo,,Tun jiya yake shan shagwaba, gashi Aminu 
sai waya suke mishi zasu gaisuwar sirikai,,ya sumbaci hannun ta,, “Ga abinci 
Hajiya ta aiko,,En Aminu suna ta kira..Ta rausayar da ido,,” Ai da ka tashe ni,,yai 
murmushi,, cikin 10 mints tai dan wanka,ta shirya cikin Brown less, da ratsin 
milk,,Batai wata kwalliya ba,dan sauri suke,,Ya sauka ya tarar da Zahra har ta 
gama cin nata,,ta hakimce a kan kujera tana kallo,,doguwar Riga tasa ta Attamfa, 
tai kyau itama,,sai dai a hakika ba kallon ne a ranta ba,dan tun da ya kwankwasa 
mata kofa tai sallah ta kasa koma wa bacci,,hatta hawan shi sama ta gani bayan ya 
bude an kawo abinci,,. Rike suke da hannun juna suna murmushi, sai wani 
langwabe kai take a kafadar shi cikin salon ta,,Tuni Zahra ta fara cika tana 
batsewa,,taja dan karamin tsaki ta cigaba da kallon ta,, Hafeez ya kalle ta,,”A 
Zahra,,kin tashi ne??Tai mai banza,, Yace”Magana nake fa??kan ta daga kai,.Ko 
gaisuwa babu,, Wai ita a dole sun bata haushi jiya,,Sa’a tai murmushi, Lalle 
yarinyar nan batta da wayo,,dan tsabar ta kara bata haushi tace”Sister in kwanan 
mu?Zahran ta kallo ta fuska a tamke, Lalle Za’a gwada mata BARIKI,, sai ta dauke 
kai ba tare da ta amsa ba,, Hafeez ranshi ya baci,cikin fada Yace”Ke baki Iya gaida 
mutane ba sai mu zamu gaida ki??Ta kallo shi, ganin ya fara kumfar baki ta gaida
shi yai mata banza yaja Sa’a kan dining,,Tashi tai ta tafi daki,tana”kar ka amsa,a 
ranta.. Sun ciyar da juna cikin kulawa da kware wa a so,,yana fita ta rufe sauran tai 
sama tare da tsantsara hadaddiyar kwalliya,taja dauri,,. Da akwai wuta ta sanya 
turaren wuta tare da kullo glass din saman dan kar ya fice,,ta shiga ta hau gyara har 
ta gama ta kira mama da tsabar kewar su..tana in Fadeela tazo a bata sakon. Tana 
sama taji hayaniyar baki,,Ta fito tare da daga labilen jikin glass din kadan,,su 
Aunty Maryam ne da wasu dangin su Hafeez din baki da sauran cousins din 
su,suna gaisawa da Zahra da tai zirif ta fito parlour kar a bata mata daki,,Tana 
ganin dangin su ne ta fara yake baki suna fillanci,,Dan autan Aunty Maryam 
Habeeb mai koyan tafiya,yaron mai kiriniya ne sosai,,Yana sauka yai wajen TV 
stand din ta,,ba kunya ta debe remote din ta tana nifa kar kamin ta’asa,,Sa’a duk 
tana kallon ta,, duk da batajin abinda take fada,ta kalli yanayin Aunty Maryam,Duk 
da yake take amma in ka kula zakaga ta sauya,,ita kam Tasleem dama binta kawai 
take da ido,,sai ta kashe kallon ma duka,,tana cigaba da musu tadi,,ita mai yan uwa 
harda fada musu abunda ya faru bayan tafiyar su,,kowa kallon mamaki yake Binta 
dashi,,mamaki suke Zahra tamkar ba yar gidan Aunty Sadiya ba,,wannan Ai abun 
kunya jiya ta tafka,,Sa’a taga tana dai ta kumfar baki,sai ta sauke labulen ta ta fesa 
Air weak,,ta hakimce a parlour,, komai take kallo cikin tsari an jera mata,,Tai 
murmushi da ta tuna da Hafeez din ta,,Yace “Komai Unique kamar kin tambaye ni 
tsari na…kwankwasa glass din ne ya dawo da ita,ta kara kallon kanta jikin glass din 
kan ta bude,,Da fara’ar ta ta tare su,,” A Aunty,,Sannun Ku da 
zuwa,,Qanwata,,Tasleem ta wage baki,,Habeeb yana ganin ta ya bangale baki,,ta 
mika hannu tare da karban shi tana”Oyoyo Habeebe nah,, Missed you,, Tuni kwa 
Aunty Maryam din suma suka hau murmushi,, da fuska duk ba fara’a,, tun zuwan 
ta take son yaron lokacin da taje gaida ta,,. “Bissmillah., Ku zauna,, harda yan tsofi 
2,da jiya basu zo kawo amare ba yan uwan Baban su Baffa Modibo,,saboda haka 
Tuni tai kasa su kuma suka zauna a kujera suna yaba tarbar data musu,,da girma 
mawa ta gaida su,, Saboda haka fuska sake suka amsa,,barin ma Aunty Maryam,, 
ganan Habib sai tsayuwa yake a kanta yana tabo daurin dankwalin ta,,chakulkuli ta 
fara mishi a wasa,sai ta dau hankalin sauran yaran,,data tashi sai suka biyo ta,, 
Lalle,Shimfidar fuska,tafi ta Taburma,,Ta kwala kiran Tasleem a hankali,. Takwara 
cire gyale ta ajiye a kujera ta bita kitchen,, Aunty Maryam ta kalli yan uwan nasu 
da cousins din ta,,” Allah yarinyar nan yar mutunci ce,,ga Waccan uwar fitsararrun 
tarbar da ta muku,,ko ruwa babu sai shegen mita ya Taga courtu,,.. tai shiru ganin 
su Tasleem,,Tasleem dauke da Cups na glass, Yayin da yaran ta basu flates guda 4 
cike da hadadden Doughnuts da cake,ta bawa Habib exotic babba daya ya rike,ta 
debo wasu Drinks din da ruwa a flats,,”Aunty kuyi hakuri mun barku,, Tana
murmushi tana tsiyaya musu,,kamin ta mika musu,,Tashi tai ta kunna kallo,,Ta 
kallo su Inna Balki,,” Inna Wanne kuke so,,Inna tai murmushin jin dadi,,tace”Muda 
zamu tafi,Ta kallo Maryam, “Mairamu kishiya ta na son mu jima hala,,tai 
murmushi, Kan ta kallo Sa’a,” sa musu na Dan ibro,dan she really enjoy his Movie 
show,,Sa’a ta kada kai da murmushi, itama tana son Film din ibro,shi yasa ma ta 
siyo wani film da ya jima amma tana son shi,,NA MAMAJO…Ta kallo Habbeb 
daya kin kumo kwali ya kawo mata,,Wai ta bude mishi,,ta dau cup din Tasleem ta 
zuba mishi,,Tasleem tace,”Ganan su innan mu,jiya basu samu zuwa ba,,Da fara’a ta 
kalle su,,”Aiya,,Sannun Ku inna,,ya taro??suka ce Alhamdulillah, chan aka fara 
show na ibro Abin dariya,,Ta yafico Tasleem, tana tashi Habeeb ma ya tashi,sai 
glass cup din hannun yaron ya subuce,Tuni ya fashe,,Ta juyo da sauri 
tana”Subhanallah,Habeebe,,hope bakaji ciwo ba??Shima yaron duk yai kamar zai 
kuka,. By Feenat Ja’afar & Hauwa Damary ®ONLINE HAUSA WRITER’S. [1/21, 
5:23 PM] Feenat Ja’afar BARIKI…IYAWA 46_Hanun yaron take duba wa,,Wai 
koya yanke,,Aunty Maryam ta taso,”Dama ban so ki bashi glass cup ba,,gashi ya
fasa,Habib da kiriniya,,ta kallo ta,”Kai Aunty,ni tsoro na ma kar ya yanke,,ta Kar 
kade mishi jiki,”Aunty rike min shi na kwashe,ya make kafada,,Tace”Sorry yanxu 
zan dawo,,ta shafi kumatun shi lufulufu,,”That’s my Boy,,Aunty tai ma Tasleem da 
ka kan ta karbo tsintsiyar,fir ta hana ta,ta share tai moping wajen,,Sai mamakin 
kirkin Sa’a suke,. 12 nayi ta bar su sukai kitchen ita da Tasleem, guntun kajin jiya 
tasa Tasleem ta sauka kasa ta dakko miyar cikin flasks din da aka kawo da safe,ta 
gyara ta ta juye kajin,,Tuni kamshi ya gauraye saman,,tai cous cous mai sauki,,ta 
taho da sobo ta daura a wuta ganin tana da kankara da cucumber data zo da ita,kan 
1 da wani abu ta gama komai,,Ta dawo parlour sun gama kallo suna ta tadin su da 
fulanci, duk na yabon ta,,duk da bata ji,amma 4 sure tasan yabon ta suke,ganin 
yadda suke kus kus suna dariya,,Tace”Aunty su Inna kwa sun shiga ciki??Ta kallo 
ta da murmushi,”No,mai daki na kitchen Ai basa shiga ba,,ta waro ido,, “La,Ai ba 
komai,Inna Ku shiga Ku ga,,ta Jere musu abinci a flasks,sai ga su Fadeela da 
Ummi,,ana fara kiran sallah ta ta shimfida musu Darduma,,wasu suka shiga 
bandakin parlour, Tace wasu su shiga ciki,Ba kyama haka ta dinga tafiyar da 
su,,nan wajen ta suka kai sallah suka ci abinci hade da jin dadi,basu bar gidan ba 
sai da ta tabbatar da kowa ya tafi da kirkin ta a bakin shi,,. Ita kam Zahra qawaye 
na zuwa suka kule daki,,Inna ta leko,”toh mu zamu wuce,Fatuu ba dan karar kuzo 
kuga dakina ma koh?Tace” Au,Ku shiga,kudai tsofin nan sai ganin gulma,,Ita kam 
Aunty Maryam tai gaba da danta da sauran yara,tai ma Hafeez waya cewa sun fito 
ya dakko su inna,yaran sai murna suke ta basu chocolate,..A mota sai yabon Sa’a su 
Inna suke,”Kai Hafeezu kai dacen mace mai son Jama’a, sai son barka,Sa’a tai
kaza,Sa’a tai kaza,,shikam Murmushi kawai yake,Tuni yaji Sa’a ta kara samun 
martaba a idon shi,Tuni ya kara share mata waje a cikin Birnin zuciyar shi,, tuki 
yake yana murmushi,, Sa’a, Sa’a, a ranshi fadi yake”She’s d Best,,.Duk da sun ma 
manta da iskancin da Zahra ta musu. Suna dira,suka fara bawa Hajiya labari,,a 
ranta tana mamaki,da Wai suka kasa gano wace ce YAR BARIKI?.. Sai dai ta bisu 
da murmushi, amma ita kam Zahra ce ta ta,duk tsiya,,. In banda waya,ba abinda 
suke,ta kira,ya kira,Su Ummi sun tasa ta gaba suna ganin fi’ili iri iri a wajen Sa’a,,. 
A yanxu ma waya take,su da suke kusa da itama dakyar suke jin zancen,magana 
take tana wani kashe ido,kai kace Hafeez din yana gaban ta,, Ta ajiye ta kalle 
su,,”Ya akai ne Guys,irin wannan kallo??ta tashi daga kishingi den da take,,Ummi 
tai Murmushi, “Wallahi Ade tausayin Kishiyar nan taki nake,,Wai kishi da Ade 
BARIKI?? Woo, amma fa a dan mata sassauci pls,,suka tuntsire da dariya harda 
shewa, ” Ke,in taso zan zame mata tamkar yar uwa,buh ta sake tace zata ja Sa’ada,, 
woo woo,sunan ta sorry,,dan Wallahi yadda nake jin Hafeez yanxu a kokan 
raina…Hmm kedai abar tone tone,but he’s d best, ta lumshe ido,, Fadeela tace”Ai 
itama da ganin ta yar yi ce,kiga fa yadda take amsa mana gaisuwa tana wani 
yatsina fuska,nidai dan Allah kisa da hakuri kar ki biye mata.. Ta dallah mata 
harara,,”An fada miki kowa ma irin ki ne,,hakuri?? Ai ban ganshi ba,indai akan 
kishi ce,tana Dana min,wallahi zan Dana mata nawa,in ta rissina sai mu sai 
saita,,but bafa fada ba,No,BARIKI kawai,ya ishe ta,, Ummi tace “Toh Allah ka 
bawa Zahra hakuri,dan zamuyi kuli da ita,,tai wani murmushi,” Ummi kenan,,ni Ai 
bana fatan haduwa da kishiya Lumbu lumbu,hmm wutar k’ai k’ai ce,,Bana son 
ajiye makaman yaki na da wuri,gwara wacce zamu dama a fagen yakin Ni ko 
Ke??..Kuma Allah ya bani,don Haka nake so,,ban son munafukar kishiya,Wai Ita 
mai hakuri,,. Ta kallo Fadeela,”Toh ke ya batun sanjan gida??Tai murmushi, “Kai 
Sa’a,Wallahi u r too much,, duk da kin sa Matar nan ta rissina,kinsan da bakin ta ta 
fada mishi Wai sai ya sauya mana gida,indai zaman lafiya yake nema,ba ko musu 
ya yarda,” Tun kuwa da ta kalla taga cikin nan ta kara haukacewa,Ai sauri a sauya 
gidan nan,,,Tai kasa da kai,”Wallahi har tausayi ta fara bani,,Sa’a tai tsaki,,”Ai sai 
kiyi ta jin tausayin nata,,ke ta Tausa ki Ai,,Taje itama Allah ya bata rabon ta 
Albarka cin ki,Ai adalci ma na mata,dan kazantar da baka gani ba tsafta ce,kina ga 
in ta cigaba da ganin rawar kan da Alhaji yake akan cikin nan bazata hadayi zuciya 
ba??,,.Suka tafa “Baki kyau,,tace” Ko nai wanka,,Yanzu Ai ban fara komai ba 
Wallahi, zan daga mata kafa na fake da kunya ta sati guda,daga nan zan fara bude 
koli na a gidan nan, Suka tuntsire da dariya,tace “Kudai Ku rike dangin Miji,dan 
tamkar shi kuka rike,dan duk abinda kika musu zasu fada yaji,en tanan, wani sirrin 
rike wuyan Miji ne tamau in fada muku,,. Sai da suka Taya ta ta gyare gidan ta
tsaf, sukai magriba kamin Suka tafi,direct wanka ta shiga,banda kamshin turaren 
wanka,babu abinda ke tashi,,Ta fito daure da Towel,ta cire hular wankan,Zara 
zaran kitson nan sun zubo mata kafada,ta gyara na gaban kan tahau kyali,tamkar 
wacce zata Dinner,,Ta dame cikin Riga da skirt din wata Holland blue da ratsin 
purple ajiki,,Tai kyau ainun,sai kamshi ke tashi na Amarya,,ta kullo Kofar glass 
din dan taji har yanxu Qawayen Zahra na nan,,tasau turaren wuta, Tuni yahau 
kamshin dadi,,ta feshe Air weak,tare da yarfa turaren Carpet da kujera,Tuni wani 
irin gamsashen kamshi ya kewaye saman,har yana dan ratso kasa,,. Kai Zahra sai 
fa kin dage,ji wannan hadadden kamshi,Tai murmushi,” Lokacin ta ne,daga yau Ai 
sai ni,nayi imani in ya dani kunamar nan,sai wata ba ita ba,,Jumai tace”Toh tashi 
kiban kudi na,dan nasha wahala kan nasamu kayan nan,,.nan Ita tafi karfi,gani take 
tunda ba ita keda Hafeez din ba,Ai ba sai ta gyara ba,ita dai ta gyara chan.. Da 
zumudi ya shigo gidan,dan tun fitar shi yake mar Marin zuwa gidan,duk Sa’a ta 
gama kar kato da hankalin shi gare ta da daddan muryar ta a waya..Sai dai 
mey,yana shiga gidan Zahra na fitowa ta bata mishi budget,,. By Feenat Ja’afar & 
Hauwa Damary ®ONLINE HAUSA WRITER’S [10/2, 7:25 AM] Feenat Ja’afar: 
[1/22, 2:23 PM] Feenat Ja’afar BARIKI…IYAWA 47_Wai sai ya kai Qawayen ta 
gida,,A ranshi yana toh mey suke har yanzu da basu tafi ba??8 fa saura,,. Amma 
haka ya Nada,tana ta murna Wai ita ta fara danawa Sa’a Bom,dan tasan in har zai 
kai kowa gidan ta zai bata lokaci,,wannan plan din jummai ne,,Har dan tsalle ta 
buga tai daki,Sa’a ta kada kai, tare da sauke labule,dan tunda taji horn din motar shi 
ta leko,duk tana ganin abinda Zahra tai,,ta kada kai tare da murmushin mugun ta,,. 
8:30 ya shigo,da mamakin Zahra sai ganin shi tai,,Ko ta kanta bai bi ba yai 
sama,,yaja glass din,,yana tunanin ya zai tarar da Sa’a, dan tunda zai shigo ya fada 
mata,,amma da mamakin shi da fara’ar yaga ta taho,,ta dan lafe a jikin shi, Tuni ya 
sau ajiyar zuciya, ta zaunar shi kamar mai rada tana mishi sannu da isowa,ta zame 
takalmin shi,ta cire socks din,Murmushi kawai yake mata,,taje ta kai kayan kitchen 
ta dawo,, hau,Kusa dashi ta zauna tana hura mishi iskar bakin ta, “Sannu,.hannun ta 
ya kamo,” Kinyi kyau,tai murmushi, “Muje kai wanka,zaka ware,Allah sa ka ci 
abinci baka bar min kan ka da yunwa ba,ta wani marai rai ce, Jawo ta yai,da 
halamar jin dadin kulawar da take nuna mishi tun fitar shi zuwa yanzun,,. Bayan 
yai wanka,Ta zuba mishi abincin da Fadeela ta taho musu dashi,,bashi ya sakko ba 
sai Kusan 11,da mamakin shi Zahra na parlour, Yai turus,,” A,ke bakiyi bacci bane 
har yanzun?? A kai kaice ta kalle shi, Ta watsar,”Bana bacci da wuri ni,,Ya kada 
kai, kan ya kulo kofa,ya mata sai da safe,,Da sauri ta sha gaban shi,,”Nifa yunwa 
nake ji,,Ya kalle ta da mamaki,,”Yunwa kuma??..Ta daga kai,,”Ince Sa’a ta aiko 
miki abinci da yamman nan??Ta daga kai, “Ba na ci ne,dan bansan mey aka bar
bada min ba wallahi, yai murmushi, A ledar da na baki babu abin ci??..Ta fara 
marai rai ta,ita a dole so take ta bawa Sa’a haushi in ta rike shi,,”Kayan zakin zanci 
na kwanta?..Tab..A hasale yace” Toh ki kwana da yunwa..Ya haura sama ya barta 
nan,,Tai kwafa,”Ba dan kai nai ba,,. Washegari sukuku Suka tashi,barin shi da yake 
ga yau ba Sa’a gare shi ba,dan kwana 2 nan,sun musu wuyar fassara, babi guda 
Suka ware musu a Rayuwar su,,. Zahra ba zama,dan jummai tace kar tai sanya,,sai 
dai gaba daya lamari haka ya tafi sukuku,dan barta da kyallin chan, bangaren 
tarairaya an baro ta a baya,. Da yazo ma Sa’a sallama harda kukan ta,, Dakyar yai 
ta lallashi,, dan ji tai wani mugun kishi ya tokare ta a makoshi,sai da tai ta Inalillahi 
tukun ta samu sa’ida,Ashe haka kishi yake??Ashe mugun ciwo ne??..Lalle dole in 
ka kasa control da shi yai maka illah,Ranar bacci sai barawo ga Sa’a,,. Ita kam yana 
shigo wa dakin yasha freshener,sai dai sirrin kamshin Sa’an shi daban ne,,Shi ko 
hade ran da Zahra take bai kula ba,,fatan shi Allah bashi ikon adalci… Gashi dai 
Yayi Iya yinshi ganin yayi Adalci, amma abin yaci tura,,Sa’a kadai ya mallakawa 
kanshi da zuciyar shi,, duk itama Zahra ya yaba da yadda ya riske ta,sai dai d”ai 
da’i da sallah ta gagara tashi,, Har ya dawo tana yadda ya barta,bata da niya ma 
bare ya taimaka mata,,Yai murmushi, ya tuno da Sa’a, Zai latti a masallaci tace 
yaje zata Iya,sannan ya dawo ya tarar ta a kan sallaya,,baya yai kawai ya koma 
parlour,, Bangaren Sa’a kawai ya sawa ido,,Yana murmushi, yaje tashin ta yaji tana 
karatun Qur’ani, Tuni yaji tausayin ta, Allah dai yasa tai bacci yau,,.Sai da yaji 
zubar ruwa a bayan gida ya koma dakin,zanin gadon ya yaye ya sanya wani,,kan ya 
dan kishin g’ida,,Bacci ya sure shi,,Farka wa yai ya ganta a kwance itama,,kare 
mata kallo yake,Tana da kyau na nuna wa Sa’a, a dabi’a tana da ita mai kyau,ya 
rasa meye dalilin da yasa karfi da yaji Zahra ta chanja hali??..Yanzu yar gatse gatse 
ce,,Tashi yai ya shiga bandaki ya watsa ruwa,ya fito ya shirya,9:20.,yasan yau kam 
bamai kawo musu abinci, dan jiya ma Hajiya bata kawo ba,duk da yai wa kowa 
cefanen ta da yamma. By Feenat Ja’afar & Hauwa Damary ®ONLINE HAUSA 
WRITER’S. [1/22, 7:02 PM] Feenat Ja’afar BARIKI…IYAWA 48_Parlour 
yai,kamshi yaji ya karade gida,ga nan kofar glass din parlourn Sa’an a bude,,ya 
lumshe ido yana shakar kamshin,,gudu gudu,Sauri sauri ya karasa saman nata,,bata 
parlour, sai yai daki,Halamun kashe shawer yaji,Ko’ina sai kamshi ke tashi,a gadon 
ya kishin gida tare da jawo rigar baccin data cire kan ta shiga wanka yana 
shaka,,Ta bude kofa,daure da Towel babba,, har ga Allah ta tsorata, dan bata ji 
bude kofar shi ba,A razane take kokarin komawa bandakin kan ya kira ta,, Towal 
har yana kokarin kunce wa,,Gaban ta ya fara dukan uku uku,,Da sauri ta rintse ido, 
kawai haushi ma ya bata,,Sai fa tayi da gaske wannan kishin Hafeez din kar yai 
mata cikas,Jawo ta yai,bama ruwan shi da lemar dake jikin ta, harda sakar ajiyar
zuciya, Da sauri ta nemo hankalin ta ta fara kiciniyar zame wa,sai dai ina,ya kara 
kan kame ta,”Ka rufan asiri Fa Baby,,. Wallahi ba ruwa na,,ya dan sassauto 
ta,”Gaisa wa fa nazo muyi,ko ya Haram ta,da sauri ta daga mishi kai,,..”La’ila 
Ha’illalahu,,..Da sauri Suka juya jin muryar Zahra,,kallon Hafeez take da 
tuhuma,dan ita a zaton ta daga badaki suke,dan duk jikin shi ya jijike da ruwan 
jikin Sa’an,, Ta maka wa Sa’a harara,,”Haka zamuyi da dake??,..Ni zaki gwadawa 
BARIKAN ci ranar kwana na,,. “ke dan Allah ya isa,mey ta miki na BARIKI??,.. 
Ba tasan lokacin da Shima ta maka mai harara ba tana hawaye,” Nidai aka shiga 
hakkina Wallahi ban yafe ba,,tai kasa tare da mako musu kofa..Sa’a ta dau hijab 
tana kokarin sawa ya rike,,Da sauri taci mur,,”Ina kwana,,,kaje pls yanzu zan 
sakko,.ka kuma rarrashe ta,dan baka kyauta ba,,Yai dan karamin tsaki,,”Mey nai ne 
Wai tukun??Ta karbe hijab din ta,”kaje zan fada maka inna sakko,abinci na 
dining,,Ta fara janshi a hankali, yana kaiwa tsakiyar parlourn ta juya da gudu ta 
rufe kofa,,.Toh mey suke nufi dashi??Suna nufin sun fishi sanin addini da adalci 
kome??..Yai kwafa,tare da sakkowa kasa,,. Dakin Zahran ya nufa,ta hada kai da 
gwiwa sai nadar kuka take,ya zauna a bakin gado abin na bashi mamaki,Toh mey 
yai na kuka har haka??..Dan ya taba Matar shi shine ya shiga hakin nata 
komai??..Yadai daure yace”Yanzu Zahra dan abun nan danayi ne har na chan 
chanci kimin fitsara?,,Tuni ta kara kuluwa,,”Au,dan abu ma ka dauke shi??,,wato 
dan kaga ina bacci shine zaka silale harda zuwa ka mata wanka??..Da sauri ya 
dago,.”Wanka kuma?ke bana son shirmen nan naki fa,,.Gani kikai mun fito a 
bandakin komai??ta kada kai..yace”Toh ban son zargi,,Gaisuwa kawai naje 
muyi,,.A ranta tace”Oho,dan tsabar BARIKI ne yasa ta rungume shi kenan?.. 
Badan na shigo ba Allah ne yasan abun da zata mai,,Ta goge hawayen ta,,duk da 
haka bata gamsu ba sai da tace”Amma ran kwanan ta ni Ai sai 10 ko 11 nake ganin 
ka,,Ya girgiza kai,, Ashe haka mata biyun suke??..Tab,shikam bamai sa mishi 
Tension,,. “Zan gyara Toh, ki shirya kizo Dining muyi break,,yai waje bai jira mey 
zata ce ba,Da azama tai bandaki tai brush ta dan watsa ruwa, powder kawai ta 
mitsika,,. Dakyar ta tattara nutsuwar ta ta Shafa mai da dan light make up,, sai dai 
tai kyau,,ta feshe turare masu kamshi kan ta zabo wata shadda milk mai dan 
laushin jiki,tasha aiki da zare brown da stones, Riga da skirt ne,ta danyi dauri a 
saukake single, ta sake fesa turare,,,ta kalli mirror kayan ya kamata,tai murmushi 
kan ta fito parlour,, Dai dai shi kuma ya fito a dakin Zahra,,Ya Ilahee,, Rokon 
Allah take ya saukaka mata kishi.,, Kallon ta yake yadda take wani rausaya kamar 
bata son taka benen, murmushi ta sau mishi da taga ya dan harare ta,, wato fishi shi 
adole yayi??Ta ja mishi kujera,ba musu ya zauna,.kan itama taja ta zauna,,ta daura 
hannun ta a kunne halamun ” Sorry?Yadda ta langwabe kai bai San sanda ya sau
fuska ba,,Ya kai hannu zai kama hannun ta,da sauri ta zame,Tana dan dariya kadan 
tace mishi”Kai Baby mu akwai Neman fada,,ya dan harare ta kadan,,Tai 
murmushi, “Allah ni na yafe gaisuwar nan taka nan gaba,,zan na sakkowa mu 
gaisa,,Ya kara hararar ta,,. Tai murmushi,, yace” Toh ni ban yafe ba, Ba wacce 
nake tsoro,,Tace “Toh,it’s Ok,,Bazamu kuma ba,amma kaima ka kiyaye mu,,Ya 
dungure mata kai,,Dai dai Zahra ta fito,,.Turus ta tsaya,,ita kam mey zatai wa 
Matar nan ne ta fita har kar ta??..Tai kwafa kan ta karaso,,Kujera ta ja ta kusa dashi 
ta zauna,ta dallah wa Sa’a harara,.ita kwa sai tai mata murmushin Da yafi komai ci 
mata rai, wannan munafukin murmushin Sa’an ba karamin tsanar shi tai ba,,” Sis 
ina kwanan mu??Ba kunya ta amshe,,ta juyo kan Hafeez da wata murya tace”Baby 
An tashi lafiya??Ya yage baki,, “Lafiya Unique,, Da sauri Zahra tace” Au,Ina 
kwana Yaya?,,Sa’a ta kunshe dariyar ta,kai Lalle wannan Baho ce amma??Ya kallo 
ta da mamaki,,Ashe fa ko gaida shi batai ba koh??Ya kada kai, “Lafiya lau,,Ya 
kuka tashi??Zahra tadan harare shi cikin wasa,”sai yanzun zaka San ya na tashi 
Fisabilillahi Dear??Suka zuba mata ido shida Sa’a,, ta cigaba cikin gwalli,” Dakyar 
fa nakai kaina bandaki,, Ta kallo Sa’a, ganin yadda take kallon ta yasa ta cigaba da 
fi’ilin ta,ita adole zata bawa kishiya haushi,,bata San bada kanta take ba,..Banza 
Yai da ita yana zuba Tea,,Tuni zuciyar Sa’a ta fara tafarfasa,,amma ko a fuska bata 
sake ta gane ba, sai ma murmushin kara tusa bakin ciki da take mata,, Amma dan 
ta kashe zancen yasa tace “Toh kiyi serving namu gashi Baby na jin yunwa,.ta 
harare ta kadan kan ta fara zuba wa Hafeez din,,da in ranshi yai dubu ya 
baci..Ganin bata zuba mata ba yasa ta jawo ta zuba,ta hada tea Baki kawai,,Ya 
kallo ta, murmushi ta sau masa,Tuni kwa ta yaye mishi kunci,,duk loma 1 sai ya 
kallo ta,, Sai kwa ta sau mishi murmushi, shaf sun manta da Zahra,,. Tsaki tai,ta 
tashi tai kitchen,indai dan ta mata break ne toh ita zatai launch din ta,yar BARIKI 
kawai,.Ai kamar jira yake ta kauce ta fara bashi a baki,,,Gogan ya ware harda zuba 
musu pic,,Tace suje kitchen su Taya sis aiki,ba musu ya bita,sai ganin su tai suna 
dariya, Sa’a tace” Sis,dame zamu tayaki??tai mata kallon banza,,”Na yafe,,tai 
murmushi kan tace”Ok,ta juyo ga Hafeez, “Baby,bari na wanke kwanika,.ya kada 
kai,” Toh muje na Taya ki kwashe wa,,Ta kallo Zahra,”No tnks, ka Taya 6s,.tai 
waje,. Tana hawa sama tai kitchen ta kulle,kuka ta fara,tai ta wanke fuska,ta 
dauraye kwanikan ta,,kan tai daki,,ta kwanta bacci,kiran sallah ne ya tada ta,,ta 
tsaya gaban madubi,Allah ya sota fuskar ta washe,,kai Kishi bala’i ne,Ya Allah ka 
saukaka mana. By Feenat Ja’afar & Hauwa Damary ®ONLINE HAUSA 
WRITER’S. [1/22, 10:39 PM] Feenat Ja’afar BARIKI…IYAWA 49_Yau sati 
guda,kai karar Zahra 3 wajen Hajiya,yau kam ta kudiri musu zuwan ba zata,shi 
yasa ko Zahran bata sanar wa ba..Da yamma ne,Lokacin kowacce na dakin ta,,
sallama tai,kan Zahra taji,,Da gudun ta ta fito,ta kan kame ta,,Tace”Toh bari mu 
zauna tukun,Ta cika ta, Suka zauna tana kallon ko’ina, a share amma ba kamshi,ba 
wari,,Ta kallo ta lokacin da ta dakko Lemo,ta ajiye.,”kai Hajiya naji dadin zuwan 
nan Allah,. Ta zauna,chan tace “Au,.taje ta dakko cup,Sannan ta zauna zaman 
gaisuwa,.Bata tashi ba sai da ta zube mata korafe korafe sun fi a kirga, ita kanta sai 
da ta Gaji,,. Ta kallo ta,” Rakani dakin yar uwar taki toh Zahra, ta bata rai,”Hajiya 
a kira ta ta sauko man,.Tai murmushi, “Aa,bari itama naje dai,.Sukai saman,,Ba ko 
kwankwasa wa Zahra ta ja glass din,,Turus sukai,Lokacin da suka tarar tana rera 
kira’ar ta mai zakin sauraro,cikin Suratul Yusuof,,earpiece ne a kunnen ta, ya zame 
mata dabi’a karatun Qur’ani da safe da yamma.,inkwa bata cikin tsarki,toh tana tare 
da Earpiece a kunne ko ta kunna Mpn ta tana bi cikin nutsuwa, A jikin ta taji 
kamar mutum a kanta,a firgice ta mike,,.Zahra ce tana wani yatsina,sai Hajiya a 
gefen ta, Cikin fara’a ta cire Earpiece din cikin nutsuwa,da tsabar girmamawa tace” 
Sannu Da zuwa,.ta mike tare da nuna mata waje”Bissmillah, Zahra sai harara take 
aika mata,,Hajiyan ta zauna,Zahra ma ta zauna a kujera kusa da Hajiyan, ita a dole 
mai uwa a gindin murhu,. “Ina wuni Hajiya?Fuska sake ta amsa mata,Ina su 
Tasleem?..”Tana Gaida ku,da tare zamu zo,,Ta dukar da kai cikin kunya tana 
murmushi…Woo Sa’adatu BARIKI.. Tashi tai ta nufi kitchen, sai gata dauke da 
flate da cups da ruwa da lemo,,Tana zuwa ta durkushe gaban ta, da murmushi fal 
fuskar ta, ta tsiyaya mata ruwa,ta tsiyaya lemo,Ta dau lemon da girmamawa ta 
mika mata,. Cike da fara’a ta karba,” Sannu,,tai murmushi. Ta tsiyaya Tace”Sister 
ga ruwa,,Ta tabe baki kan ta karba tana yatsina, duk Hajiyan tana kula da su,,tasan 
kurba zata ajiye Sa’an ta karba da sauri ta ajiye,,.shiru har yanxu Zahra ba taji an 
fara bam bami ba,sai ma fadan da Hajiya ta musu dukan su,kan ta tashi,,Sa’a 
Tace”Toh mun gode,a gaida su Tasleem,Tai murmushi, “Zataji,. Suka fito ita kuma 
ta koma da sauri,.Har sunje bakin mota ta karasa da dan saurin ta,..Tadan rissina 
kadan,” Hajiya,ta juyo,mika mata ledar, karba tai tana kallon Sa’an, Tace”Ku gaida 
gida,Tace”Da wahala haka??Toh an gode,Sa’an tai kasa da kai,,Hajiyan tai 
murmushi,”Allah ya muku albarka,. Suna tafiya ta juya,Zahra ta dauro bayan ta.. 
“Chusa kai ba kwarjini,,.Chak ta tsaya, kan ta juyo da murmushi a leben ta, Hannu 
ta mika leben ta kan tai kissing hannun ta nuna Sa’a dashi” Muahh,,Kan ta 
juya,Tuni ta kara kuluwa,,”Karuwar kawai,,Ta daga mata kafada,,kan ta haye 
saman ta tana kara bata haushi ta baya,,. Ta bita da harara,ba abunda yafi kona 
mata rai sama da yadda kota takale ta bata kulata,sai dai ma ta bita da wannan 
murmushin da ta kira da munafuki,,. Yau watan su guda,duk yadda Zahra taso taga 
sabani tsakanin su ta kasa,Sa’a ta tsare gaba ta tsare baya,,.A ko yaushe Hafeez 
rawar kafa yake akan ta,da girkin ta da ba nata ba,,.Sai dai yau da Jummai tazo ta
bata dabara,,girkin Sa’a ne, amma taci uwar kwalliya da dogayen brown din 
nyty,,Yau tasan duk tsiya sai Sa’a ta kwana kukan takaici,. By Feenat Ja’afar 
®ONLINE HAUSA WRITER’S.  Posted by Feenat FEENAT JAAFAR’S 
MOBILE BLOG JUST ANOTHER BLOG BARIKI IYAWA 6 [10/2, 7:32 AM] 
Feenat Ja’afar: [1/23, 12:51 PM] Feenat Ja’afar BARIKI…IYAWA 50_Tana jin 
horn din Motar Hafeez ta dan budo kofa,,ta fada gado ta rike ciki,,yana shigo wa ta 
kwala ihu,,”Zan mutu wayyo Mamy,,Dai dai Sa’a ta fito zata sakko tarar shi kamar 
yadda ta saba,,da gudu yai dakin Zahra,, tam ta tamke ido tare da rike ciki,, Ita Wai 
mutuwa zatai ya kai ta gida,,Turus Sa’a tai,.Kai da gani kasan karya ne,,amma shi 
ina,ya rude da jin tana ambatar mutuwa,,Da sauri Sa’an ta karasa,tare da kamo 
Zahran”Sannu sis,Cikin ne??..Hafeez ya kallo Sa’an, “Unique dan rike ta na kira Dr 
Seuss, Da sauri ta rukunkumo shi,,” Nidai kar ka tafi,.zan mutu,,….Kut…Humm 
humm,.Lalle,Turnuku kenan,Wai Fadan Ibilisai,,Yaro bai ga ba,bare ya raba,Sa’a ta 
kan kance ido ta ciki,Lalle Zahra bata San wace ni ba??..Amma yau,zan fara ware 
mata True colour na Wallahi, Daure wa tai bata nuna musu ba,sai ma sannu da take 
ta kwararo mata ba adadi,,Sune har 9,amma dai dai da second,zahra bata daina 
kururuwa ba..shifa har ga Allah bai gano karya Zahra take ba,dan tana da ciwan 
ciki,musamman lokacin period. “Unique!.. Ta kallo shi, ” Na’am Baby,,.Kije ki 
kwanta,in ya ware zan taho,,ta kada mishi kai., “No Baby,,Kawai ka kwana da 
ita,,Kaga ciwan nata,,Ya kalle ta zai magana tai murmushi,” It’s Ok,,sis Allah baki 
lafiya,,Ta juya tana daga mishi hannu,, Tafiya take da wani irin yana yi, sai yanzun 
ya kula da kayan jikin ta,, Riga da wando ne yan kanti,wandon Brown robber ne,ya 
dan bude ta kasa,sai rigar mai net 2,Orange,ta baya tai zalolo,ta dame mata kugu,ta 
gaba ta dage,,tai parking din gashin ta a tsakiya tare da daura siririn gyale 
Orange,,Da kallo ya bita har ta rufe kofa,,Ya lumshe ido,, Zahra ta na kallon shi,a 
ranta tana “Yau kam sai gani daga nesa,.Ko minti 5 Sa’a batai da fita ba ta 
ware,,tare da daura kan ta a kafar shi,,. Sa’a na shiga daki tai wani murmushin 
mugun ta,, Tuni ta hau changing kayan jikin ta.,”Zahra kinyi na kudin ki,,en my 
time start now!!.. Ko’ina tabi ta kara fesa daddadan turaren ta,,ta dawo daki ma 
haka,,Ta duba agogo 10 saura. Dube ta fara,ta hango gwangwanin Air weak a 
mirror,,.. Tadi take mishi,,tamkar ba ita ta gama ihun yanzu zata mutu ba,nufin ta 
ta janye hankalin shi,sai dai ina, gaba daya shi hankalin shi yana ga Unique Ladyn 
shi,dan tunda suke yau ya taba ganin ta da English wears,, Murmushi yake yana 
kallon kofar waje,ji yake kamar ana janshi sama wajen Sa’an shi.. Duk Zahra na 
kula dashi,Tuni ta mike a cinyar tashi ta fara huci,,” Wato har yanzun kwakwalwar 
shi naga Sa’a?? Gangar jikin shi ce kawai a nan??Tai kwafa tana kokarin cire 
doguwar Rigar saman Suka ji an kwala ihu,,.A zabure ya mike,kamar Sa’an shi
yake ji fa??Zai waje Zahra ta tare hanya,,”ina zaka kuma??Ya kallo ta yana kallon 
kofa,,”Bakiji Kamar ihu bane a gidan??Ta maka mai harara,,”Ni banji ba,,Yayi dai 
dai da lokacin da Sa’a ta kara sakar wani ihun. By Feenat Ja’afar ®ONLINE 
HAUSA WRITER’S. [1/23, 2:02 PM] Feenat Ja’afar BARIKI…IYAWA 
51_”Ahhhhhhhhhhhh….wayyo Allah… Inalillahi… Da gudu ya fito, har yana tun 
tube,,itama Zahra ta biyo shi da kira..a tsaye ya same ta a kan gado..daga ita sai 
wata guntuwar rigar bacci pink,mai hannu siriri da breast cup,da wandon ta iyakar 
shi cinyar ta, Shima kuma duk net ne,,da gwangwanin air weak a hannun ta 
halamar zata daki wani abu…da sauri ya karasa Shima ya Dane gadon,,tana ganin 
haka ta kan kame shi,, ” wayyo Baby,bera..bera ne..tana nuna mishi bayan 
kofa..tamkar Zahra zata hadiyi zuciya taji,,ita kam ta gamu da muguwar yar 
BARIKI,, ji tsinannun kayan jikin ta??yanxu shikenan Kila ta wargaza mata plan.. 
Da ihu ta kwalla mishi kira,,suka saki juna suna kallon ta,, Da sauri yace”Zahra ki 
shigo mu kwana a nan.,dan kinsan wlh nima tsoron Bera nake,,.tuni ta fara 
hawayen bakin ciki,ta juya zata tafi ya kira ta,.a zaton ta ko cewa zai jirani,sai 
yace”Dan turo mana kofar please,,.ya wani marai rai ce, Sa’a ta sau mata 
gwalo,tare da kashe mata ido daya,Ta rungumo Hafeez din da wani salo,,Tuni 
gogan ya sau ajiyar zuciya…kafa ta sa da masifa ta bige kofar, “Bazan rufe 
ba,macuci kawai..Ina,shi bai ma san tana yi ba,,Daki tai da gudu,sai kwa kofa ta 
tafi luuu ta rufe kanta..Ya kara kan kamo ta,,.” My Unique,. Love you,, Nan ta biye 
mishi,sai da ta mantar bayanin bera kan ta zame tace”After Dinner,.. Yau kam ta 
nuna mishi ainahin wace Sa’adatu BARIKI, Duk wani abu da tasan zatai ta faran ta 
mishi a daran nan tayi,,Sai da ta tabbatar babu wani gibi da yarage na nauyin shi 
akan ta,,Hmm Sa’a Sa’a, Lalle she’s Unique a wajen shi,,. Fir Zahra taki fitowa 
Break,shikwa kamar jira yake Suka kara yin sama bayan sun gama cika tankin 
su,,dan yunwar cikin ta ta fito 12,ganan abinci a cikin flaks din ta,ba kayan Sa’a ko 
1,sai dai kofar glass din a bude tana Iya jiyo dariyar da suke kyalkyala wa,,Tai 
kwafa,tana gama cin abincin ta makawa Jummai kira,,”Banza kawai,wannan 
dabarar taki banda ciwan zuciya ba abinda ta sa ni,,Jiya kwanan kuka nayi,sai da 
nai Dana sanin aikata hakan wallahi,, Daga chan Jummai tace “Ki jirani anjima 
kadan,,. Sai bayan la’asar suka sakko kasa domin cin abinci,tana kallo a parlour,da 
sauri ta dauke kanta,dan wannan fitsarar bazata juri ganin ta ba,zuciyar ta zata Iya 
bugawa,a kujera ya zauna,1 setter,hannun su rike da juna,Sa’an ta zauna a hannun 
kujerar,, Ta kalle ta,,” Sis,ya kwanan jikin??Ta maka mata harara tare da sauya 
tasha ta manna mata,,ta kallo Hafeez, “Baby,koh dai jikin ne ya dawo??Yai 
murmushi,” Zahra bakya ji ne??Muna miki ya jiki..Ta kallo shi,, “Au jiki?kasan da
jikin ka barni ni kadai?,na mutu ko nai rai baka da asara,, Yai kicin kicin”Ke
Maintain fa,,Ina ce ware wa kikai kina ta dirka firar ki,sai da na tabbatar kin warke 
kan na tafi,.Baki sake take kallon shi, Dan haushi kasa masa magana tai,,Sa’a tace, 
“Baby yunwa,,ta ruko hannun shi tana marai rai ce fuska..” Oh sorry,.Muje,.Sun 
zauna ya kallo Zahra, “Kizo muci man,ko ta dazu zaki mana??..Da kamar kar ta 
tashi,sai dai kuma ta taso,,Sa’a tai serving nasu,ta tura wa Zahra nata,su kuma ta 
zuba musu flate d’aya,, A baki take bashi,shikwa Tuni ya kara narke wa kamar 
yaro,,Zahra in banda chaka cokali ba abinda take tana hararar su,,in ta bashi loma 
d’aya, sai ta kai loma d’aya itama,tare da aika mishi murmushi,,. A haka har Suka 
gama,abincin da Zahra bata ci ba kenan,,Kitchen din Zahran Suka shiga,Suka 
kuskure bakin su,,yai ma Zahran sallama kan zai fita shi kam,,sai da suka zo dai 
dai kofa,ta dai dai ci Zahra na kallon su kan ta rungumo shi,,” Ka kula min da kan 
ka,tai mishi kiss a gefe gefen kumatun shi,kamar irin larabawan nan,,shikwa sai 
yage baki yake,, Zahra bata barke da lamarin ba,sai da ta ga Sa’an na wani 
shagwabe fuska,,”Please Baby,,Come back soon,,U know am gonna missed you.. 
Shikwa harda dan bubbuga bayan ta halamar lallashi,, Yana “InshaAllah my 
Unique, Love you,,Yama manta da zahra na wajen,,Ta cika shi tare da dan bashi 
light kiss a lips, tare da goge bakin dan Jan baki ya taba” Love you too 
Baby,,.Dakyar Suka ban bare yai waje,ina Zahra huci kawai take,.Ta dawo daga 
rakiyar .. Tarar ta a tsaye tana huci,,.Dariya ta fara harda rike ciki,,.Tuni Zahran ta 
kara kuluwa..Ta rasa mey zata ce,sai cewa tai, “Karuwar Kawai,,ai ba sai Kin 
nunan kin Iya BARIKI ba,dama nasan da abar ki kika zo,,.ta harare ta tare da kama 
kugu.. Tako wa tai tazo gaban ta,tare da dafa kafadar ta,,da sauri ta zame hannun 
tana harar ta..Murmushi tai kan ta kada kai. By Feenat Ja’afar & Hauwa Damary 
®ONLINE HAUSA WRITER’S. [1/23, 3:54 PM] Feenat Ja’afar 
BARIKI…IYAWA 52_”Kwarai,fadi da ihu ki kara da wayyo Allah,,Rausaya take 
da kanta,,tamkar wata K’adangaruwa “Sa’adatu nake,,,tai murmushi da ya baiyana 
kyawawan hakwaran ta,, ta rausayar da kai gefe,, kan tace”BARIKI IYWA Ba,,” 
ehe.”BARIKI ikon Allah ba,ta nuno kanta da hannun ta”Ni din nan da kike gani na 
wlh naci dubu sai ceto,, of course,Karuwa nake,amma A wajen Hafeez,,,. Kara 
dafata tayi,kan tace”Ya kamata kisan fa Qawata “BA’A FAFE GORA RANAR 
TAFIYA,,sama taka kar kija da BARIKI wallahi,.Dan ke da kanki kince da Bariki
na na shigo,,kinga kenan babu wani guntun salon BARIKIN ki da zakiyi ya firgita 
ni..Ta sauke hannun ta kasa kan ta dan ja baya,,Ki sararawa kanki,gudun kar ki 
shiga gona ta,.dan duk tsiya ta bazan shiga taki ba,.Jiya kin min d’aya,kar ki kara 
mai maici..Ta dafa kafadar ta ta matso dai dai kunnen ta,kamar mai rada,tace”Be a 
good girl.. Ta dana mata hannu,kan tai gaba tana jujjuya mata wani gu.. Daskare 
wa tai,tama rasa na cewa,.Tasan dai a doke, karya take ta daki Sa’a, dan a dire take,
ta fita kauri,sannan komai yinshi take Cikin cire shakku,.Daki tai,.Tana daura wa 
da kunce wa,,tana haka Jummai tazo ita da wata Qawar ta,,Anan Suka lalace suna 
kunce wa suna Daura wa, Wai nan duk mafita da zasu ja da Sa’a suke nema.. 
Parlour Suka dawo,lokacin Sa’a ta sakko jera abinci,,tun daga habaicin da suke ta 
gano su,saboda haka inda suke ma bata kalla ba,,tana jera abincin ta tana wakar 
“Charaman Dudu,.Ta juya tana kada musu bayan ta,, Suka tafa,Jummai tace. “Fago 
guda kenan,Tana jin Su,,aiki ta hau,tana kamalawa ana magriba,tai sallah,tukun ta 
hau make up,,ta dakko wasu shegun kaya,,Jeans ne skirt din,iyakar shi gwiwa, ya 
dame ta tam,.ta juya tana kallon bayan nata,,tai murmushi,” Ga Fago fa ya fito,,tai 
murmushin keta,kai Lalle Jummai, tama bata dariya,.Tasa rigar Green mai garen 
hannu,sai Top din na jeans,sanin Hafeez yafi son ganin gashi a tsefe yasa ta dau 
damarar gyara shi,.tai parking din a tsakiya,ta tattare yai doughnut cif a tsakar 
kan,ta dau dan kunne barima green tasa,.tasa flat shoes din ta green,ta kunnan 
burner ta tsaya a kai,kayan ta suka dau kamshin turaren,ta kashe ta sake feshe 
turare a Dakin da parlourn, ta dau katon hijab da wayan ta,ta cilla chewing gum a 
baki,tana kas kas ta tako, Suka bita da ido,,Har ta sakko suna Binta da ido,,tai 
murmushi”Hi Guys,. Da sauri Suka dauke kai,Zahra taja tsaki,,Tai murmushi kan 
taja daya daga kujerun dining ta zauna,,K’afa d’aya kan d’aya ta daura tana Taunar 
chingum,,Waya ta dakko,ta fara game,, Zahra ta zungure su Suka ci gaba da tadin 
su,,. Shigo war kira ne ya katse ta, ta dubi wayan tana murmushi,cikin wata 
mayaudariyar murya tai sallamar,,duk Suka juyo kallon ta”Assalam Alaikum,.. Tai 
murmushi mai sauti dan jin abinda yace,,tace” Allah ja min Ran Namiji d’aya tilo 
ga mata biyu,.Tuni ta hau mishi kirarin nata dake kara fasa mishi kai har ya jima 
yana waya da ita ba tare da ya Sani ba,,Murmushi take cikin salon da ita kadai ke 
Iya sarrafa lamarin shi,,.”Ya akai Toh your Royal Highness,, Da Girman kujerar 
ka,,yai murmushi, bakin nan yaki rufuwa, Sa’a, ta daban ce,shi yasa dan ya kira ta 
da “Unique, bai jin kom… By Feenat Ja’afar & Hauwa Damary ®ONLINE 
HAUSA WRITER’S. [10/2, 7:35 AM] Feenat Ja’afar: [1/24, 1:42 PM] Feenat 
Ja’afar BARIKI…IYAWA 53_Yace”On my way,,mey kika tana nadar min?,,Tai 
fari da idon ta, wanda ya kara kular da Zahra,,”Farin ciki, So,Kauna,,Tare da ni 
Sa’ada,, r all yours Janeeman,,.Ya sauke Ajiyar zuciya, yayin da yake kwana da 
mota,,yai horn,mai gadi ya bude,,Duk da taji shi,hakan bai sa ta sauke wayan ba,ta 
ci gaba da bashi Hot kalam din ta,,Ta zira hijab,,Rike da waya ya shigo,bakin nan 
tamkar gonar audiga,,hmm,Namiji tamkar wawa ne,mudin ya dace da mace Yar 
siyasa,,Bata ko kula da su Zahra ba taje ta Dane abinta,, cikin hijab din yake 
kokarin shiga kan tai saurin ja da baya yaga su Zahra,,huci take tamkar 
kububuwa,,.Wannan iskancin har ina?..Ita ran girkin ta bata isa yai mata hakan
ba,,. “Sannun Ku, baki mukai??Ta ruku hannun shi suna kallon su, Jummai ce tai 
karfin halin gaishe shi, ya amsa kan ya juyo kan Sa’a, ta sau mishi murmushi sukai 
sama.. Suna hawa ya rukun kumo ta tare da cire hijab din suna kyal kyala 
dariya,,Ganin ta a kayan,yasa kawai ya tsaya jujjuya ta yana kallo,,” Wow…U look 
so Beautiful in Green tonight..Tai kada ido,tare da sakalo wuyan shi, Tnks Dear,. 
Yace shi a kawo mai abinci nan,dan baima son sauka,.Zahra na ganin ta hau sama 
da abincin ta kallo su Jummai, “Ku jirani,,ta tashi tai saman. Tazo bakin kofar,ba 
ko sallama,, “Dear, su Jummai zasu tafi,,Ya tsaya yana kallon Sa’a, ta ajiye cokalin 
abincin da take bashi,kan ta tashi,” Yi zaman ka,Bari a sallame su Dana Taxi,.yai 
murmushi, “yauwa Thanks,.Rigan shi ta dauka,ta Ciro 500,tai yo bakin glass 
din,.Ta yaye labule,,” Sis,gashi a basu na Taxi,,en kice su gaida gida.. Harara ta 
maka mata,taja dogon tsaki,,kan ta juya,dan tasan Tunda ta fada a gaban Hafeez 
tofa bazai ba kota ce ya kai,ta juya.a hankali Sa’a tace “Umma ta gaida Aisha,,..Ta 
juyo tana murmushi,shi har ya cigaba da cin abincin shi,dan baida jumurin yunwa. 
Ranar Juma’a Yace su shirya zasu gidan su Hajiya,..Zahra keda Girki,.Amma ita a 
dole dauki ko Girki batai ba,. Tun alhamis ta soya kajin ta,tana tashi ta hau pape 
chicken,,Ta zuba katon flaks,,ta shirya cikin wani purple da ratsin pink din Swiss 
less,. Taci make up kamar mai shirin zuwa zaben Miss Universe,,Sun fito,fir Zahra 
tace bazai hau saman ba,Ya mata waya ta sakko,,.Takun ta ya fara ji,Tuni ya 
zubawa stairs din ido,,harda mike wa, Rabon shi da ganin ta tun jiya da dare,,. By 
Feenat Ja’afar & Hauwa Damary ®ONLINE HAUSA WRITER’S. 
BARIKI…IYAWA 54_Wannan k’ayataccen Murmushi ta sau mishi,,taku take 
sannu a hankali, tamkar Tausayin Carpet din, Zahra ta dalla mata harara tare da 
kau da kai daga kallon ta,Zuwa yai ya karbi kwandon hannun nata,ba musu ta 
bashi,ta gyara gyalen ta tana kallon Zahra,mudin bata gaida ta ba toh sai dai su 
zauna haka,tai Murmushi, “Ina kwana sis?Ba tare da ta kalle ta ba tace” Lafiya, ta 
kallo mutumin nata,da kawai Murmushi yake, sosai yana yabawa Sa’a ta 
ko’ina,bata da girman kai,bata la’akari da itace uwar gida,tsawan zaman su bai taba
ga Zahra ta gaida ta ba,sai dai ita ta gaishe ta,ba gajiya wa… shi yasa take kara 
shiga ranshi,,.Zahra tai gaba,,yana ganin haka yai saurin zuwa gare ta,, Taja baya 
tana murmushi,, “Ina kwana daga nesa,,Ya harare ta,” Bana amsawa,,Dama dazu 
ma ina kule dake,kinsan zan zo kika kulle kofar ki ta ciki koh??Tai Murmushi, “So 
sorry,,yanzu dai muje kaga sis ta fita,,Ya kara hararar ta kan yai waje,,Suna zuwa 
ya danna Remote motan ya bude,,Da sauri Zahra tai gaba tare da bude gaba,Sa’a tai 
Murmushi,, Hafeez Yace” Uwar gida ke zama a gaba Zahra,,Ta kalle shi ta 
watsar,,”Kai ka Santa,,nidai ba mai fitar ni nan,,Zai magana Sa’a ta Riga shi,, 
“No,Nama fi son Baya Habeebi,,Sis ce ai,,No worry,,Sai ta zaga kofar gefen da zai
na ganin ta ta mirror, ita ai baya zai fiye Mata gaba,yadda zata kara bata haushi,.Da 
sauri ya bude mata,,ta shiga,ya rufe,yasa kwandon a boot,kan ya shiga,aka bude 
mishi gate ya fice,,Sai da ya tsaya,ya kwa saita mirrorn saitin ta,,Suna hada ido ta 
kashe mishi ido d’aya,, yai murmushi,,. Tafe suke cikin nishadi,Zahra sai kokarin 
tusa magana take,ganin yana murmushi yasa ta dage,chan dai ta kula,Ashe fa sai ya 
kalli mirror yake murmushin,,ta juyo baya a fusace,,Dai dai Sa’an tana mishi fari da 
ido kai a langwabe., suna hada ido da Zahra ta yage mata baki,,Ta harare ta sauke 
kan Hafeez dake kallon hanya kamar bai ba,,. Da sallama Suka shiga,Da gudu 
Tasleem ta fito,ta kama hannun su, Zahra ta zame,” Ni kauce min,ina Hajiya?,Sai 
kwa tai kan Sa’a ta kan kamo ta,, Sai ga nan Hajiyan sun fito da Zahra daga kitchen 
da fara’ar ta, Sa’a na ganin ta ta maida gyalen ta saman kai tana murmushi,,Ta 
zauna,Zahra ma ta zauna,yayin da Sa’an tai kasa cikin girma mawa tana gaida ta,, 
da fara’a ta amsa,Hafeez ma yadan zamo yana gaida ta,. Suna haka Abba ya 
sakko,.Shima fara’a fal fuskar shi,, Tuni Sa’a ta kara dukar da kanta kasa,,Suka 
gaida shi,,.Suka dan taba fira dasu,Yace Hafeez yazo zai bashi sako Suka 
fita,,.Hajiyan ta tashi ta koma kitchen, Sa’a tace Tasleem ta dakko kwandon suje 
kitchen din,ta cire gyale ta ninke tare da daura wa a kan jakar ta..Zahra ta tabe baki 
tare da gyara zama tana sauya tasha,,. Hajiyan ta dago,Tasleem tace”Gashi inji 
Aunty Sa’a,ta ajiye kwandon, Hajiya ta kallo Sa’a, “Bakya gajiya kekam,,Tai 
murmushi tare da zuwa ta karbi muciyar,” A haba daga zuwa Baku ko huta 
ba??basshi Yan nan,na ma kusa,”A ba komai,zamu karasa da Tasleem, Ta kada 
kai, ” Toh,Allah dai ya muku albarka, Tace”Amin,,ta fita a kitchen,Tasleem ta kan 
kamo ta “Kinji yadda kullum kika kawo abinci yadda Hajiyan Mu ke yabon ki 
kuwa?.kai Aunty u r amazing,. Suka sa dariya,,Tace” Miyar mey za 
ai??Tace”Miyar kubewa,,Ta kada kai, ta taimaka mata da bude Leda,,Ita kuma tana 
kan kare kubewa,,Ta kunna dayan Gas din,.Ta daura ruwa,ta yanka albasa ta zuba 
maggi,,Tasleem duk tana kallon ta,, ta sa Curry a tafasshen ruwan,Tana gama 
gurza kubewar ta zuba aciki,,kubewar tai kyau da ita,,Ta kallo ta “Fadi kar ta shake 
ki,tai Murmushi,” No naga Taki miyar special, kawai albasa da maggi kika sa,”zaki 
ce min baki taba gani ba,.tai Murmushi “yanxu dai na rike,.amma haka za’a ci??Ta 
girgiza mata kai,tare da nuna mata flasks din” Da wannan za’a ci,.kan 12 da wani 
abu sun kusa gama wa,,lekowar Hajiyan biyu,,. Suna daki ita da Zahra, kara take 
kaiwa,akan yau Wai girkin tane Amma Sa’a ta dafo abincin fi’ili,,.Ta kalle ta 
Hajiyan kan tai Murmushi,, “Ni Zahra na rasa yaushe kika sauya?.Yanzu kiga 
fa,ina aiki daga zuwan Ku ta karba,,amma ke kinyi zaman ki,Kar ki bari ta fiki 
kirki fa. Ji tai an ruko kugun ta ta baya,ta juyo,ko Tasleem ce,sai ganin Tasleem 
din tai ta fice sai Ogan ta,,Ta dan harare shi, “Sannu,nazo Taya ki ne,Tai
Murmushi,” Ai ma mun gama,,Ni dai sakan ni ko ka manta inda muke?.Ya kara 
kan kamo ta,,tace”Allah fa zan sa ma ihu,,Ya fara mata chakulkuli,,Tuni ta hau 
dariya,.Shi ya Taya ta har tai wanke wanke Suka fito,.Tasleem ce kawai a parlourn, 
nan Suka zauna su Zahra Suka fito,. By Feenat Ja’afar & Hauwa Damary 
®ONLINE HAUSA WRITER’S. [10/2, 7:43 AM] Feenat Ja’afar: [1/25, 1:20 PM] 
Feenat Ja’afarBARIKI…IYAWA 55_Bayan sun gama firar Su gidan su Zahra Suka 
sauka,,Dakin auntyn su Suka fara sauka,kan sukai wajen mamy,, Ta tarbe su da 
fara’ar su,,Sa’a kawai kallon ta take,Mace ce mai waye wa,tasha boko,sannan daga 
ganin ta “Allura batai halin ruwa ba,dan ba nuna Zahra ta’ta ce,,a yadda Mamyn ta 
kula itama Sa’an zatai saukin kai,duk da yar tata na complain akan zaman su,wanda 
dama tasan a Rina,,Sa’a ta fito da Chocolate na coconut parket d’aya ta bawa yaran 
k’annen Zahra,,Mamy tai murmushi,a dan zaman da sukai ta gano Sa’a tafi Zahra 
sanin siyasar Duniya,, Domin har wajen da yara Suka bata da ledar chocolate din 
Sa’an ta share,,Lalle yarta keda gyara a gaban ta,,.Lokacin da zata shiga bandaki 
alwala, akwai dan gidan Auntyn su Zahran a foo, Yace Mamyn shi ya gama,,Sa’a 
ta kallo shi,,” Tashi toh na wanke ma,,haka ta wanke mishi ta shiga da foo in 
bandaki,,kwarai mamy da kishiyar ta sun ji dadi,.sai murmushi suke,.Sa’a kam yar 
siyasa ce,,. Gidan Aunty Maryam Suka sauka,,da sallama Suka shiga,,Habeeb yana 
mota a parlourn, yana ganin su ya taho da gudu gun Sa’a,, Hafeez har mamakin 
sabon shi da Sa’an yake,Da sauri ta ware mishi hannu,” Oyoyo Habebee 
nah,,Aunty Maryam ta fito tana musu dariya,,Sabanin Zahra da ba yabo ba 
fallasa,,Suka zazzauna,Hafeez yana”Sister kodai zaki bamu Habib ne??Tai 
murmushi tana kallon Sa’a,, Mai D’a wawa ne,indai zaka so nashi,toh zai so ka,, 
“Wa zai Iya da kiriniyar Habib Bros?? Sa’a tace ” Mukam a bamu,zamu Iya,ko 
Habeebe??Ya daga mata kai,, Nan Suka gaisa,,yaran ta suka zo,kai Familyn 
Hafeez sun mata,kowa ka gani da fara’ar shi, a zaton ta bazata samu tarbar nan a 
wajen su ba,ganin yadda akai kan tazo gidan,amma da mamakin ta kowa yana 
maraba da ita yanzu,,.Yadda take son Hafeez, dole taso Familyn shi,shi yasa a 
siyasan ce take siye su,.Da zasu tafi Tace su biya zatai ma su Fodio siyayya,Yaji 
dadi kwarai,dan bai kawo wata siyayya a ranshi ba,,Tasan tsofi akwai son 
Turaruka,.Nan ta jidar musu,Drinks ne,da sauran kayan tsaraba,. Zahra har abin ya 
daina bata haushi,mamaki ya dawo bata,,wato tana nufin ta ma fisu son dangin 
nasu ko mai?? Biyar Suka yada zango a Family House din su,su Fodio yai murna 
da ganin iyalin Hafeez din, Kowa ba nuna waraki ya tarbe su,,Nan Suka yada 
zango,ta zage tare da sakin jikin ta dasu,,Kakar su Hafeez kadai ta rage,Itama duk 
ta tafi,,.kwarai sunji dadin tsarabar,duk da dama Hafeez din yana kyautata musu ta bangaren sutura,da dan abun masarufi,,Yara suna ta murnar chocolate,. Sai bayan
Isha’i Suka nufo gida,Fir zahra taki zaman Gaba,har dariya abin ya bawa Hafeez,. 
Da mamakin Sa’a taga sun baude, Layin su ya dauka,Dan murna harda rukun kume 
shi,. By Feenat Ja’afar 56_Da murnar ta ta Dane Maman,lokacin Baba ya dawo,,Ta 
dawo kan Baba,Sai dariya suke mata da Hafeez, Tuni shagwaba ta dawo,,kan ta 
tashi ta dakko ma su Zahra ruwa bayan sun gaisa,,. Basu Suka je gida ba sai 10,,a 
jabe Zahra ta zube a parlourn,, Sa’a tai musu sai da safe,ta haye sama,,banta yai da 
kallo,kan ya shiga dakin Zahran, itama binshi tai,yai wanka,dan lokacin zafi ne duk 
ya takura,yana fitowa itama ta shiga,, yai murmushi, Sa’a, Sa’an shi, da itace toh da 
tare zasu shiga,,Saman yai,lokacin tana parlourn, daga ita sai towel halamar daga 
wanka ta fito,chargy take jona wa ganin NEPA,,yai murmushi, tana ganin shi Ta 
sau mishi murmushi,, kamar jira yake ya karasa,.ajiyar zuciya ya saukar,idon shi 
lumshe,, Sa’a itace nutsuwar ruhin sa,,idan tana kusa yakan manta komai,sai yai da 
gaske ko ta nusar shi yake Iya kaman ta adalci,, yanzun ma ji tai kidan na Neman 
sauya wa,,da sauri ta mai chakulkuli ya sau ta,, Ta Matsa baya,,”Good Night,. Kai 
ya kada mata, sai ya bata tausayi,,Ta matso tare da riko hannun shi, har wajen glass 
din ta rako shi,.Tamkar wani marayu haka Suka rabu,.Ko kadan bata son shiga 
hakkin Zahra. “Amma ya Hafeez kana sane da rashin adalcin da kake mun ina 
hakuri koh??Ya kallo,” Da nai mey kuma??sarauniyar yan complain? Naga randa 
girkin ki zai tsaya,ba tare da kin kawo Suka ba,Tuni ta kara kuluwa harda 
hawaye,,”Ni in girkin ta ne a sharp sharp kai min sai da safe ka fice,amma in nawa 
ne,toh fa in ka hau sama sai na ganka,,.Ya girgiza kai., kan ya gyara pillow,, 
kwanciyar shi yai,ta kara kuluwa kuwa,”Dama nasan ni Matar tushe ce,kullum ni 
ke laifi,yar goal din taka bata yi,,Ya juyo,,”Yanzu toh mey kike so ayi??Tai mishi 
banza tana ci gaba da kukan ta,,. “Na Sani,Allah ne ya dauran son ka,amma at least 
ka nunan ko kan kani kana yi dani ma da dadi,,yai shiru, ,” Zahra problem, yaga 
ranar da zai zo dakin ta bata bashi sukar Sa’a ba,,dole Sa’a tana birge shi,dan fin 
wata kenan,amma bata taba kawo mishi sukar Zahra ko kara ba,asali ma sai dai ta 
tunasar shi adalci a tsakani,,sannan yasan indai so ne!toh Sa’a tafi Zahra son shi, 
don tana komai dan faran ta mishi,matukar bai saba wa shari’a ba.. Ya sauke ajiyar 
zuciya, jawo ta yai,,”Toh shikenan, yanzu ki bar kukan,.Nima ina son mata na duka 
Sweet Zahra,. Tuni ta fara murmushi,, a hankali da dan guntun salon ta ta tafiyar 
dashi,Sai dai shi abinda ke daure mishi kai, duk tsiwar nan ta Zahra a fagen nan 
kunya take,komai a kunya ce,ita ba’a sabo da ita,duk da bata da makusa,,amma Sa’a 
ta daban ce,,.Yau kam tashin farin ciki akai,tun asuba ta gaida shi,ita a dole ta 
samo kan Hafeez,, tai break, tare da taimakon shi,.Bayan sun gama yai sama kiran 
Sa’a, nan fa ta fara cika tana batse wa,,ita kam mey zatai wa Hafeez ya dau lokaci 
ba tare da ya tuna hawa saman Sa’a ba??,koda Suka sakko tare da Sa’an yai
mamakin sauya war Zahran, dan ana wasa ya barta ya hau saman,ya girgiza kai, 
Zahra? Sai a barta,,. Kamar kullum, yauma Sa’a ta gaida ta, a dakile ta amsa,Kan ta 
hau hada ma Hafeez tea,,Yau da matukar farin ciki ya tashi,,dan yau kam,yasan sai 
kwanan saman Sa’a, tana kula dashi,,kujerar shi na facing ta Sa’an, yayin da Zahran 
ta zauna gefen shi,,Cokali take juya wa a tea in data hada,lokaci lokaci takan dan 
kalle shi,, kamar mai jin kunyar shi kuma sai ta dukar da kai tana Murmushi, Sa’a 
mai dubun salo,yau kuma da salon kunya ta motsa da rashin son magana,,.Ta kai 
Cup bakin ta taji yana mata tafiyar tsutsa a K’afa,,ta kalle shi tai Murmushi tare da 
dukar da kai,,Kafar shi ya matsar gefe,da zummar in ta kawo tata ta rasa,dan yasan 
zata rama,,Ai kwa kamar ya Sani,,Kurbar tea Zahra take,,taji wani salo ana mata a 
kafar data mike ta,Tuni ta kware lokacin da ta gane mai mata,Dan taga lokacin da 
ta kanne mishi ido,,a zabure ta mike cike da masifa,”Nifa ban son karuwan 
ci!ehee,in banda jaraba ki bari yau Ai zai dawo gare ki,sai ki cinye shi danye 
ma.Da sauri Sa’a ta gintse dariyar ta, “Kai sis.,ban fa kula ba,,ta wani marai rai ce 
mata harda langwabe kai gefe,,”,mtsww.. Taja dogon tsaki” kyaji dashi dai,,.Ta 
ture kujerar ta basu waje..Tana shiga daki Suka fasa dariya…Da sauri ya taso ya 
dawo kan plate din ta,,Sai da sukai mai Isar su tukun Tace “Amma fa baka kyauta 
ba,,Yanzu da ta rufe ni da duka fa???Ya kara tuntsura dariya,” Allah bansan ta 
kawo kafar ta ba…Ta dan harare shi, “wataran ina ga sai kasa Zahra tamin lilis a 
gidan nan,I swear na tsorata,.kuma kai kaja, da akan ka zan rama.. Yai Murmushi 
tare da ruko hannun ta,,” Ada!.Ta zuba mishi ido..ido cikin ido suke kallon juna,sai 
dai takan dan lumshe nata,sun kai a kala 5mints,kan daga bisani ta kalle shi, kamar 
hadin baki su furta wa juna “I Love you,,..Suka sake kallon juna,Sai kuma abin ya 
basu dariya.,Ta kan kamo shi,” Love you too sweetheart… Ya sauke ajiyar zuciya,,. 
Zahra da ta fito ta sake komawa, gado ta fada,ta fara rera kuka,,”Mai Sa’a ta fita ne 
a rayuwa??.. Kyau??Tasan bazata gwada mata shi ba,,..diri fa?? Sai dai ta fita kauri 
da cikar muzauna,,Gashi tana da dai dai gwargwado,, tana kitso duk bayan 
sati,sabanin Sa’a, da sai dai tai wash and set,,.tana kokari sosai ganin itama tana 
kwalliya,,.Ance mata yan BARIKI akwai su da gyara kodan su kwace maka 
Miji,Toh tasan a bayan auran su kadai kudin data kashe dan ta gyara kanta ba 
kadan bane,kuma ko yau Jummai tazo da sabon da zata kawo mata,,Amma Sa’a 
fa,tun zuwan su in banda Ummi da tai zuwa 2,toh bata taba ganin wata Qawa tazo 
mata ba,,..Toh meye sirrin da Sa’a take da wanda ita batta dashi???Tai tunanin har 
ta kare bata Gano da mey ta Gaza ba..Zahra kenan…Duba da kyau dai,am sure 
akwai su… Bude kofa taji,ta juya,Hafeez ne tsaye,tashi tai tare da goge idon ta,, 
amma a ranta tana wallahi Sa’a zata biya bashin nan na yau.. By Feenat Ja’afar & 
Hauwa Damary [1/25, 7:08 PM] Feenat Ja’afar BARIKI…IYAWA 57_Zama yai
rarrashi, murmushi kawai take mai,wanda na mugun ta ne,,abin yi zuciya ta raya 
mata,,Kallon ta yake shikam da mamaki,dan yasan da a da ne,da Tuni Zahra ta fara 
complain, amma yau Murmushi take mai,,Shima sai yai murmushi, “Zan tafi 
office, 9 tayi,Ta kada mishi kai,,” A dawo lafiya,,.Shima ya kada kai, Ya 
tashi,.ganin batta niyar tashi yasa ya girgiza kai,, Allah sarki Sa’an shi, da yanzu 
itace tana manne dashi da yar shagwabar na Kar ya jima,,sannan ya kula mata da 
kanshi kamar tana gani,,..Yai Murmushi har hakwaran shi Suka fito,kan yai waje.. 
Yana mai daukin dare yayi yakai ga Unique din shi.. Washegari Bayan ta sallame 
shi ta koma sama dan ramakon baccin ta..Zahra najin shiru,ta shiga kitchen ta hada 
miyar Tankwar ta,attarugu zallah,tana yi tana dariyar mugun ta,tana gamawa ta 
zauna a parlour tare da daura K’afa d’aya kan d’aya, jira take Sa’a kawai ta sakko da 
abinci,,ita kuma ta sau mata Bom din ta ciki,.Da mamakin ta har 12 bata ji motsin 
Sa’an ba,.Tashi tai ta hau saman da zummar tada ta.. Mafarki take Wai Hafeez na 
sabe da ita a baya suna kewaye parlour suna dariya,. Murmushin take dirka wa a 
baiyyane,taji ana buga mata glass,,. A firgice ta tashi tare da kallon agogo,, 
“Subhanallah,,past 12??..Da sauri tai kofar,,Zahra ce,da mamakin ta tana 
Murmushi,,” Sis,naji shiru ne,shine nace ko bacci ya dauke ki hala,,tai Murmushi,. 
“Wallahi kuwa,nagode kwarai sis..Ta juya kasa tana murmushi,, Sa’an ta bita da 
kallo,,kawai sai taji bata yadda da murmushin nan na Zahra ba,dan tsawan zaman 
su sai dai tai wa mijin ta, ita kwa sai dai ta bita da harara,,ta dai kada kai,ta shiga 
kitchen a gurguje, Allah ya sota ta dafa markade,. Tasan Gogan ta bai fiya son 
k’yali a abinci ba,shidai basshi a shinkafa, saboda haka cikin gaggawa ta daura,ta 
hau soya miya,duk ta manta da wayan ta dake a kashe da zata kwanta,.Yi take tana 
kallon agogo,,1pm yake dawo wa gida,ga indai ya kwaso yunwa,toh fa tanan ake 
fada dashi,dan shi Sam baya jimirin yunwa da yaji a abinci,yanzu za’a ji kanku 
dashi,dake ita tasan abinta Shi yasa take karewa,, a kalla in tai latti bata gama 
abincin rana ba takai 1,Shima kan Ya koma bakin aiki ne,. 1 da 20 ta sakko ta ajiye 
flasks dinta,har Zahra na mata sannu,,. Komawa tai ta fara yanka cabbage da zata 
hada cous low,da mamakin ta shiru Hafeez bai zo ba,har 2 na Neman yi,,kan ta 
gurza karas tai wajen wayan ta, kai ta dafe,kan tai saurin kunna wayan,.Tamkar 
wanda ake jira sai ga kira ya shigo,tai kitchen tana receiving,,. “Am sorry,aiki ya 
kachamen,kasan kana raina,,.Yai ajiyar zuciya,” na aza kin manta ni ne?? Tai 
murmushi, “Da kuwa na manta kaina ma Baby,,.u know u r special.. Yai Murmushi 
n jin dadi,,kan ya fara sanar ta Ya kai sako ne,sai Fodio ya kira shi,amma Gashi 
nan,dan duk yunwa ta rarake mishi ciki.. Bayan sunyi sallama da gaggawa ta 
tattare komai,tabar cous lown takai daga baya,,Wanka ta shiga,dan sai zufa take tai 
komai cikin sauri. Zahra na ganin hawar ta tai saurin shiga kitchen,, leke
take,tamkar wata muna fuka, ta juye kusan Rabin Miyar Tankwar a miyar Sa’a, ta 
juya,Tuni ta hade kamar ba’a zuba ba,da gudu ta koma kitchen har tana tun tube,, 
Ta dawo Taji kamshin miyar data bude ta cika parlourn, da sauri ta dakko 
freshener ta hau fesa wa,.Kallon Dining din take tana wata shu’umar dariya,,ta kalli 
agogo,2:09,tasan duk inda Hafeez yake iyanzun yunwa ta ciwo shi,. Ta tuna randa 
ya fara fita office datai lattin abinci ya yai mata,tamkar ya rufe ta da duka,dan 
Hajiya tasha fada mata Hafeez baya jimirin yunwa,,akwai lokacin da yaji ya zarce 
mata a miya,da bai ci abincin nan ba,kwana 2 yai basu dai dai ta ba…Tai 
murmushin mugun ta…” Sa’adatu Yau sai Buzun ki a gidan nan,,. Zan ga karyar 
BARIKIN yau.,Kai Kila ma ya kifa mata mari yadda yai lattin nan,tadan doka 
tsallen murna,,Daki ta koma,tai alwala Ta hau make up..sai kuma jiran zuwan 
Hafeez. By Feenat Ja’afar & Hauwa Damary ®ONLINE HAUSA WRITER’S. 
[10/2, 7:50 AM] Feenat Ja’afar: [1/26, 7:36 PM] Feenat Ja’afar BARIKI…IYAWA 
58_Da Sallama ya shigo,duk din su suna parlour, Kallo suke,sai dai duk hankalin 
su ba’a Kallon yake ba,kowacce da abun da ke ranta,,duk da kowacce murmushi ke 
kwance a fuskar ta,,. Ba karamin dadin ganin su yai a haka ba,,da dan gudu gudu 
Sa’a ta taro shi,,.Zahra ma ta tashi,.da yar dariyar da take kunshe wa,”Sannu da 
zuwa,,Ya daga mata kai,”yauwa, ya gida,.tai daki,dariya take dillikawa,nan da yan 
mintina zata ji kan su,,. Ba’ai 10mints ba Suka sakko,,Manne take a kafadar shi, 
tana jin su ta fito,sabanin D’a da sai a an kira ta tana yanga,,. Kujerar Sa’a ta ja 
mishi,ganin yau suna dasawa da Zahran yasa ta barshi yaci da kanshi,,Tai serving 
kowa ta tura ma Zahra,,ta bashi nashi tana Murmushi, ja yai,zai fara aka kira 
wayan shi,Zahra ta danne cokali,, da jin haushin wanda yai kiran,,. Sa’an ta zuba 
mishi ido,, a fada fada yake wayan,ta kuma San yunwa ne,, sai da taga ya ajiye 
wayan Kan ta dau cokali d’aya bakin ta… Da sauri ta rintse ido, dan jin wani 
azababben yaji da ya ziyar ci kwakwalwar ta..da sauri ta bude ido, dan tunawa da 
yanxu Hafeez zai kai tashi lomar shi,ta kuma San halin shi akan “Y’aji,” baya son 
Y’aji a abin,,,.Sai dai ina ta makaro,dan har Ya kaita,Furzar da abincin yai,yama 
rasa ina zai sa bakin shi yaji dadi,.. batai wata wata ba tai wajen shi tare da saurin 
tallafar kanshi ta hau kan dining table din ta zauna,,shishitu ya fara,idon nan Tuni 
har sun kada dan azabar attarugu,,in banda kunshe dariya babu abinda Zahra 
take,,yau daya,tasan sai buzun Sa’a,, dan tasan sarai bai son Y’aji,sannan gwani ne 
wajen Iya masifa akan yunwa inta ciwo shi,sai dai da mamakin ta, sai ganin Sa’a tai 
itama tana shshitu cikin marai rai ce fuska,,fadi take”Am so sorry Baby tana hura 
mishi bakin halamar yajin ya huce,,.Zumbur Zahra ta mike,sakamakon ganin Sa’a 
ta hada bakin Hafeez da nata,,Saida ta tabbatar ta kauda duk wani yaji kan ta 
dago,shikwa gogan abin nema ya samu,tuni ya manta da wani yaji yahau mata
murmushi,, abincin ta jawo,sai ta dan matsar da miyar,ta kara cous lown,da 
plantain din ta cigaba da bashi,,duk loma daya saita manna mishi kiss,,Ina,Zahra 
har ta fara zufa dan ganin Ajab,, bashi take yana murmushi,, ita kwa sai aikin ta 
take,,cokalin hannun ta ta buga akan flate din nata,,da gudu tai daki tana kunshe 
kuka,,duk Sa’a na kula da ita,,. Sassayan ajiyar zuciya ta sauke,ganin ta tsallake 
rijiya da baya da kyar..Sauka tai zata tafi ya ruko hannun ta yana langwabe kai 
gefe,sai kace irin qananan yaran nan”Ban koshi ba?,,Tai ajiyar zuciya kan ta kakalo 
murmushi,,shikwa yadda take mishi ne bai son ta daina,,.Saida ta tabbatar ya 
koshi,kan ta sauka ta je fridge tana mai gode wa Allah,, tabbas tasan wannan aikin 
Zahra ne,,amma tasan ko giyar wake tasha gaba bazata kara mata haka ba..Ta 
dakko mishi fresh milk,Allah ya sota akwai,Ta tsiyaya mishi dan shashe baki,,.a 
ranta tunani take,wani irin attarugu Zahra ta afka mata a miya haka??..Oho,wato 
wannan ne dalilin Murmushin ta na tun dazun? Ta girgiza kai, “wannan Ai dabarar 
yan Da ce in banda Zahra,,tai Murmushi kan ta koma tana tsiyaya mishi,,.. Kuka 
take,tana da ma bata aikata hakan ba, dan Gashi a karshe ita ce da kuka,ranar dan 
bakin ciki bata fito ba sai taran dare,. By Feenat Ja’afar 59_Washegari ta fito zata 
kitchen ta tarar da Sa’a ta daura K’afa d’aya kan d’aya a kan kujerar ta,, murmushi 
take,wanda yasa Zahran saurin kawar da kai,,ta tako a hankali tana rausaya, “Sis 
ina kwana?. Da sauri ta dago kai,dan batai tunanin haka zata barta ba,. Murmushin 
dole ta kwakulo,,tare da amsawa,,.tace” Tun jiya shiru,hope dai lafiya naga baki 
fito ba??. Ta dan harare ta, “Lafiya,,.ta kada kai” Ok,.Ga nan abincin ki,,.ta juya tai 
sama tana mata sai ta sakko anjima.. Da kallo ta bita,da mamakin maganar da bata 
mata ba ta jiya,,. “Baby,ya juyo yana kallon ta,,. Ta tashi tare da kwanto wa cinyar 
shi,,.ta dan shafo fuskar shi,,” Ya roko na please, gobe date line da suka bani 
please,,. Tuni ya sanja fuska,,tare da matsar da system din gaban shi,,. “Na zata na 
gama da nan wannan shafin Unique??.. Bana sha’awar mata ta da aiki,bare na 
gidan TV,,. Da marai rai ta ta dukar da kai da dan murmushin Neman kuka,,. Allah 
yaga Babban burin ta ne ta ganta tana News,amma Gashi mutumin nan yana son 
kwafsa mata,,. Bata San guntun hawaye ya zubo a,,sai ji tai ya bar sababin ya janyo 
ta,,.” Am sorry,,.Ta dukar da kai kasa,,.”Zan kare komai Dear,,wallahi buri na ne 
hakan,please,. Ya furzar da iska,,a times Sa’a tana sashi abinda bai niya ba,,.Yai 
ajiyar zuciya, “Da sharadi, Cikin zumudi ta mike dan jin sharadin,,. Yace ” Na 
farko,babu zuwa da gyale,,na biyu,Babu magana da kowanne abokin aiki sai dole,,. 
Na karshe,aikin ki bazai shafi kula dani ba,,. Ta rukun kumo shi,”Duk na yarda 
Allah,, wannan Ai masu sauki ne,,. Washegari girkin Zahra, Yau da zumudi Sa’an 
ta tashi,,ta Riga kowa,kan kwa 7:30 ta shirya,. Jira take su gaisa da ogan kawai ta 
wuce,..Zahra ta kallo ta da mamaki,”Wai da gaske aiki zaki fara?. Ta daga mata
kai”ya fice Wai,.Ta kada kai, “Yayi,.Tai kitchen,,. Lalle Hafeez bai ya adalci a 
lamarin shi,. Toh wallahi ko sama da kasa zasu hade sai ya nemo mata itama aiki.. 
A wajen aiki ana ta nuna mata tsarin wajen,,Murna fal ranta, yau gata a office,,. 
Bilkisu ta zo wajen ta,. ” Suna na Bilkisu, kefa??. Sa’a tai Murmushi, “Sa’adatu,,. 
Da fara’ar ta tai mata barka da zuwa office din su,,. Tana tashi gida ta wuce,dan 
yau chan zata wuni,. Tana tuki ta dau waya,” Ranka ya dade,,Yanzun kake raina sai 
ga kiran ka,,. Yai Murmushi, “Ya aikin toh? Naga first NeWS naki,very 
interesting, sai dai fa da matsala.. Tai karamin dariya,” Nasan matsalar, sai an 
daure,,.Suna ta tadi har ta isa gida,. Yau auren su wata (6) kenan, Matsalar da ta 
fara fuskan ta bai wuce samun cikin Zahra ba, Gar da gar zata na Goran ta mata 
haihuwa.. Ko in sun zauna ta tsiri ko dai Sa’a tana planning ne??.. Tun abin baya 
tasiri a wajen Hafeez ya fara,sai ya fara zargin ko dan aiki Sa’a take planning,,. 
Duk randa Zahra tace haka takan yi Murmushi,. Dan tasan da gaiyya take fada 
mata haka a gaban Hafeez kullum,. Yau suna kwance ya riko hannun ta,,. 
“Unique,, ta kallo shi tare da shafo fuskar shi,,.” Please in da gaske kina planing ki 
taimake ni ki daina,,ina matukar son yara,musamman su fito ta tsatson ki,,Aiki 
baya hana haihuwa please,.. Da mamaki take kallon shi,dan ko kadan batai tunanin 
maganar Zahra zatai tasiri a ranshi ba,,.Kallon shi take ta ma kasa cewa komai, shi 
kuma sai ya zata bata yarda bane,,. Dan haushi ma ta kasa mai maganar,. Tashi yai 
yana mai gaskata zancen shi, lalle Sa’a planning take tunda bata Musa ba,indai 
kuwa hakane dole ya sa mata ido,. Tun ranar Sa’a ta kasa sukuni,yau ta kudiri niyar 
ganin likita in ta tashi a aiki,,.File yasa ta bude tare da bata appointment ran 
Friday,,. Allah Allah take Friday tai ta gano meye matsalar ta. Dr ya kalle ta bayan 
an kawo result din ta,sannan ya fidda result na scan,.”Madam (you are absolutely 
fine,,. The uterus is normal in size,,.But abinda ban gane ba shine,cervix naki naga 
halamun rufe wa,Sannan akwai kince dan ruwa na linking kadan,,so bazan tantance 
yanzu ba since kin ce this month kinyi period, right??. Ta daga mishi kai,,. Ya kada 
kai,”OK, yanzu let see,PMC nakin yazo ending, if ba wani Sign then sai muyi 
tackling next month,,. Don’t worry,everything will be fine,,.Kin ma yi dabara da 
kika zo da wuri,. Tai Murmushi,. Ya bata result da magun guna ko da da infection 
ya baje,,. A gajiye taje gida,dan ma Ta sanar shi zata biya anguwa,,Yana zaune a 
parlour shida Zahra,,cikin ta har ya tasa,fi’ili ake mishi kala kala,.Sa’a tai 
murmushi,, “Sannun Ku da hutawa,.Yai Murmushi,,” Yauwa Unique,, kin dawo??. 
Ta daga kai tana Murmushi,,. Kallon Zahra take yadda tai d’ai d’ai a cinyar shi da 
duk Rabin jikin ta,,. Wani malolon kishi ya tokare mata makoshi,,. Ciki tai tana 
musu bari ta huta,.. Ta fara fuskan tar chanji a Hafeez kwarai tana kula,da a da ne 
da yanzu ya biyo bayan ta,. Ta cire kayan ta tare da Ciro maganin ta sa a side
bed,.Ta fito a wanka sai Gashi,,. Kallon ta yake,Fatar nan a mur mure,, sai shining 
take,,ta dan kara kiba kadan,,.Ya riko cikin ta tabaya,,. Kallon su yake a mudubi 
tare da ajiyar zuciya,,. Shi indai bai dangana da jikin Unique din shi ba bai samun 
nutsuwa, Gashi Zahra ta dakko mishi wani sanabe,Wai kamshin jikin shi take 
so,,Haka zai na bata lokaci agun ta,yasan kwarai Unique din shi mai hakuri ce,,dan 
bata taba complain ba a kan hakan,,duk da Gashi yau girkin ta ne,. “Missed you 
Janeeman,. Tai Murmushi tare da juyo wa,,.Ta shafo fuskar shi” Missed you too 
Pyaree,,.Yai Murmushi tare da riko kugun ta,, Na matso naga kin fara min rakin 
masu ciki kema,,kokarin kunce mata towel yake,amma sai ta rike Kam,,Ta fara 
gazawa da mitar Hafeez,, Ai ba sai ita zata Haifa mishi yara ba,ganan Zahra ta 
wadatar,,Kallon ta yake ganin yadda ta sauya,, ya fuskanci a yan kwanakin nan in 
yai mata irin maganar nan sai ta sauya fuska,,it means bata son zancen haihuwa ko 
mey??.Cika ta yai ya zauna kan gado,ba tare da ta tanka shi ba ta fara Shafa mai,, 
shedan ya fara hura mata zuciya,,sanar ta yake Hafeez fa gori yake miki a fakaice,,. 
Tuni ta kara cika da masifa,.kiris take jira ya kara tofa wa,,ganin tana Neman fita 
hanyar da ba ta ta yasa ta fara karanto adu’ar Neman tsari daga shedan,,. Ta rintse 
ido, a hankali taji nutsuwar ta na dawo wa,.Da yanzu ta tafka kuskure babba, wato 
masifa wa Miji..,Drawern ta ta bude tana son daukar kaya taji ya kara rukun kumo 
ta,,. “Fushi kikai Ada??.Da sauri ta kada mishi kai da murmushi, Ya juyo da 
ita,Kallon shi take cikin ido,Shima haka,,.” Ina son yara ne musamman daga gare 
ki, ba laifi bane dan na fada,,Tai murmushi, tare da sadda kai kasa,ta Sani bai fita 
son yara ba a yanzun,kodan ta tsallake gurin Zahra, sannan ta wanke kanta daga 
zargin tana planning,,. Dago habarta yai,tare da manna mata salon shi dake mantar 
ta bacin rai,,.Tuni suka Lula Duniyar su tasu kadai. Yau ta tashi da murnar 
haihuwar Fadeela, Direct chan ta nufa,,an sake mata gida kamar yadda Hajiya Rabi 
ta nema,duk tayi laushi tunda taga yadda Alhaji ke rawar kai da Fadeela,,. Ita kwa 
har a labour sai da ta Roka mata Allah ya bata itama.. By Feenat Ja’afar & Hauwa 
Damary [1/27, 10:57 AM] Feenat Ja’afar BARIKI…IYAWA 60_Takarda yake 
dube,Gashi Sa’an ta na gidan Fadeela,ya kira wayan ta ya shiga bata kusa,,. Turus 
ya tsaya tare da kwaso su ya zube a kan gado,,Plygyl ya gani da sauran tarikicen 
mugun gunan da likita ya rubuto ma Sa’a,, Gasu nan har ta kusa shan rabi,,budewa 
yai ya fara karanta wa,,Duk da bai fahimci komai ba, amma ya ga an rubuta mai 
ciki Kar ta sha in yana first trimiser,.Tuni wata zuciyar ta fara fada mishi na hana 
daukar ciki ne,,deba yai Ya sakko kasa,sai huci yake,Tana gado tana waya da 
Jummai ya shigo,da sauri ta katse ta,. Dake tayi science, sannan bangaren ta karan 
ta a Deploma a pharmacy,, Ya zube mata magungunan,. “Na meye wannan 
Zahra?Ki waren wanda yake hana shigar ciki,.Tuni ta harbo jirgin shi,.Tai
murmushin mugun ta,, kan ta daga flygyl,,. “Wannan flygyl ne,400g,Yana Iya 
zubar da ciki koda na kwana d’aya ne,.Ta daga dayan,sarai tasan na dan infection 
ake rubuta shi tace pills ne,,dayan kuma na infection,,. Huci yake kamar wanda 
zaici babu,,ya kwashe su har yana warta,,.Da gwalo ta bishi,,” Jeka dai,,kai ba mai 
yar goal ba,ba’a taba jin kan Ku ba,yau maji ma gani Ai.. Missed call taga nashi,da 
azama ta hau kira,. Dafe yake da kai a hannu,”mey yasa Sa’a zata mishi 
haka??.wato dan ya barta aiki shine ta samu damar raina mishi hankali.., Wayan ta 
katse shi, yasan ita ce,dan ringing tune nata daban ne,,yai tsaki,da kamar bazai 
dauka ba,,. “Am sorry Habeebe,muna chan hidimar aiki,Ya kake… “Ki dawo ina 
son ganin ki yanzu,A tsorace ta waro ido,dan jin yadda yake magana fada 
fada,,sannan ba ita gare shi ba,,.Da marai rai ta tace” Ok,. Ta kalli Ummi da. 
Fadeela, “Zan je na dawo,,suka daga mata kai,dan duk sunga sauya war ta,kuma 
sun San da wa take waya,. Ta dau mukullin motar ta ta fice. A saman ta same shi a 
daki,yai kicin kicin,Zahra najin sallamar ta ta labe a gefe dan jin mey zai 
wakana,,.Yadda ta tarar shi ya bata tsoro, ganan mugun gunan ta a watse kan 
gado,. A rabe ta zauna a bakin gado,,” Baby hope dai lafiya kake?,,. Cikin daga 
murya ya fara fada,ta inda ya shiga ba tanan yake fita ba,,.Kai tai kasa,dan tsabar 
al’ajabi,Bai taba mata haka ba sai yau,,Tuni hawaye ya fara zirya a fuskar ta,. “Mey 
zakice game da wannan??. Ya nuno mata magani,,sai ta zata dan taje asibiti bata 
fada mishi bane yasa hakan,,.” Kai hakuri,naso fada maka,Sai…”Kimin 
shiru,tambayar ki nake na meye??.Baki sake take kallon shi,,. Sai dai yai nisa,,ta 
girgiza kai “Na infection ne,.Yai Murmushin cin rai ganin ta ma raina mishi 
hankali,. Kai ya kada,” Daga yau na soke aikin ki a gidan nan toh..Da sauri ta tashi 
tana waro ido,. “Hafeez mey nai haka da zafi ne??.” Au tambaya ta ma kike??. Ta 
girgiza kai tan hawaye,”Kai hakuri,wallahi ban San zuwa asibiti na zai bata ma 
ba,.Yai Murmushin takaici,.”na dai sanar ki na soke aiki,kinga sai ki zauna zaman 
Tara yaran yanzu,.Amma Sa’a ban San lokacin da kika daina so na ba,,ta dago da 
sauri,.Waje yayi dan ganin kukan nata na k’aruwa,.zahra dake labe a kasa da sauri 
ta zauna a kujera..waje yayi ta bishi da dariyar keta.. A gado ta zube tana mai kuka 
mai tsuma rai,.Wato maganin ne ma na planing??. Ta kuma sanar shi na meye yaki 
yarda,,. Tai mai Isar ta har magriba kan ta tashi ta goge ta shiga wanka,,.Tana fito 
wa ta tsantsara uwar kwalliya kamar mai zuwa party,,kai in ka ganta baka ce ita 
tasha kuka ba,. Riga da skirt ta dakko,skirt din ya wuce cinya mai yalwa Green da 
ratsin baki baki,,.Sai top din shi Mai yankekken hannu,.Ta tufke gashin ta sai 
kamshi take tai kasa,.Lokacin Zahra na kitchen, sai fitowa tai taga mace ta daura 
d’aya kan d’aya tana waya,.”Eh sai dai goben,,InshaAllah da wuri zan zo,.. Suna 
hada ido ta sau mata Murmushi,. Zahran itama tai yake,.kitchen ta koma tana cije
lebe,. Wace irin jarababbiya Allah ya hadata da ita??. Ji kamar ba da ita akai dazu 
ba??. Tai kwafa,ta gani Ai.. 8:pm ya shigo,.Kallon Sa’an yake,ta bala’in mishi
kyau,,.Ta kallo shi,. Da sauri ya dauke kai,. Zahra ta kulu Iya wuya,.sannu da zuwa 
ta mishi fuskar ta sake,.ya amsa yana kallon ta,,. Da yaga zata kallo shi sai ya 
dauke kai,.. Suna cin abinci sai dan tsakura take,,yana kula da ita,,.sai dai bai son 
mata magana ta ga ko ya sakko,.Amma duk tausayin ta yake,. Yasa Unique din shi 
kuka,. Suna gama cin abinci tai musu sai da safe.. Da kallo ya bita har ta kule,,.Ya 
sauke ajiyar zuciya,,Zahra ta buga plate kan wani tana tattara wa,.”Anya Sa’a haka 
ta bar Hafeez kuwa??.Anya baza tabi shawarar Jummai ba na iyaka tsakanin shi da 
sa’a ba??.. Tai kwafa,.. Washegari sunan Fadeela, da wuri ta tafi,.Yaro yaci sunan 
Baban shi,,harda Hajiya Rabi a wajen hidima,in ka ganta gwanin tausayi duk tai 
laushi,,tunda taga ba sarki sai Allah ta fauwala wa Allah komai,.Dan Fadeelan bata 
da bace,. Anyi suna an tashi lafiya,.Ta dawo gida da jin haushin Zahra, dan sai da 
tai Dama bata je mata ba,. A gaban su Aunty Maryam take mata feleken ita bata 
son kaza da kaza,an kawo abinci ma bata son warin curry..Hmm sai ita halin ta. Ita 
ke gare shi, duk tayi kicin kicin,kiris take jira ya kula ta tasau mishi kuka,dan 
kwarai ya bata mamaki jiya,. Shima dake Namijin Duniya ne haka ya daure yaki 
lallashi, sai dai da aka zo kwanciya kamar kullum ta lafe jikin shi, anan komai ya 
sai tu.. Dan baya Iya hakurin Iya jure rashin ta kusa.. Washegari warai aka koma 
kamar ba Ai ba,.sai ma wani nan nan da yake da ita,.Batun aiki ta share shi,.Wai 
aka ce fadan masoya ba fada bane,. Sabe ya sakko da ita tana bayan shi,. Dariya 
suke yi tamkar basu bane jiya da shekaran jiya,. Da azama Zahra ta koma 
daki,.Tabbas zargin ta ya zama gaskiya,.Dan ita sun sha fada daga baya sai an kai 
ruwa rana ashirya., Dan ita in tai fada da Miji toh fa kowa sai ya Sani,.Dan zata 
hau fishi ne har a shimfida,. Yayin da shi kuma sai ya basar ta.. Amma sa’a 
Duniya,cikin ruwan sanyi ta mantar shi komai. Yana Office tace mishi zata 
unguwa,. Yace sai ta dawo,.So take ta kai ga likita,dan sanar mishi changing da 
take ji kamar yadda yace,.Ta koyi nawa kwana biyu,ba ita ta bar gidan ba sai dab 
da yana dawo wa,. Dai dai zata bi junction Shima ya taho,.yana ta mata horn 
ina,bata kula ba,.sai ya samu kanshi da bin ta ganin tayi hanyar asibiti.. Tai 
parking.,Shima yai a dan nesa da ita,.Binta yake ba tare da ta kula ba,,.gaban shi 
sai faduwa yake,.a tunanin shi Sa’a ta hakura tunda ya barta aiki,.Ashe ta daura 
daga inda ta tsaya,. Toh zai ga likitan mai planing din,zaiji uban mey yasa zaiwa 
Matar shi planning ba tare da yardar shi ba… Anti Nital tabi, yaga a sama an rubuta 
/Family Planing,. Kwanar yaga tayi,.da azama ya bita dan ganin inda ta dosa. By 
Feenat Ja’afar & Hauwa Damary ®ONLINE HAUSA WRITER’S. FEENAT 
JAAFAR’S MOBILE BLOG JUST ANOTHER BLOG BARIKI IYAWA 7 [10/2,
8:08 AM] Feenat Ja’afar: [1/28, 10:28 AM] Feenat Ja’afar BARIKI…IYAWA 
61_Ita Hakima ce,bata bin layi,,dan da shigar ta ma sai ka dauka Matar wani 
Babban mutum din ce,Direct ta shige data tabbatar ba kowa,,Shima da fara’a ya 
kallo ta, dan gwanin Kallon News ne,kuma yasan Sa’a,.Ta fara mishi bayani kenan 
sukaji an banko kofa,.Da azama ta mike lokacin da tai arba da Hafeez,,. Shi kam 
bai wata wata ba ya chakumo Dr,. “Da sa hannun wa kake wa mata ta planing??. 
Dr ya zaro ido,,” Hala baka hankali??..kaga an rubuta planing a office dina??..Ya 
rike hannun shi tare da kokarin ban bare wa,,.Amma ina,Hafeez ya rike shi tamau,. 
Sa’a ta fara Hawayen takaici,,. “Hafeez yaushe ka fara min Titsiye a rayuwa??..Ya 
juyo yana hararar ta..” Ki bari,zan zo kanki kema Ai,.Zanji dalilin zuwan ki 
nan?.Allah ya bawa Dr Sa’a ya ban bare da kyar..,”Ya kamata kana bincike kan ka 
hau zargi,,.Ya daga mishi hannu,”A kaga malam,kayi na kudin ka,dan duk randa 
zan kara ganin ka da mata ta court ce zata raba mu..Dr Dariya ma ya fara,Ganin sai 
wani dage wa yake,,.Tabbas yana son mutum mai kishin Matar shi,. Yace”Toh 
madam din ka tana dauke Da ciki yanzu haka..,Ya maka mishi harara,”Kar ka 
layan ce min malam,ba shi zai hana na yarda da kai ba,.Yai murmushi tare da dafa 
kafadar shi,.”Abokina ka nutsu,,.Kaga kasa Matar ka kuka,.Mu fidda zancen 
wasa,.Tabbas likitan Mata ne ni,bari in ma gwari gwari,kuma ina planing, amma ba 
ga Matar ka ba,,.Ita nata planing din Samun ciki muke,Kuma da dukkan Alamu 
mun dace,,.Ya kallo Sa’a, “Madam,inda muje ki kwanta,,.Ya dafa Hafeez,” Calm 
down,. Ka zauna please,. Ya zauna da niyar Ganin gudun ruwan shi,,.cewa yai Sa’a 
ta dan daga rigar ta ta mike sosai,.Hafeez ta kallo da shi kuma yake Kallon Dr,,yai 
Murmushi, “Scanning zan yi,so ka rintse ido, Tashi yai ya tsaya a kan machine 
din,.Likita ya girgiza kai yana masa Dariya,.Da kamar minti 5 ya dago kai,,.” You 
see,,Ganan Babies din ku a cikin madam,,.Matsowa ya karayi baki sake,,Likita ya 
sake daura abin a kan marar Sa’a., Tuni hawaye ya silalo mata,.Da sauri Hafeez 
yakai hannu zai goge mata ta gantsara mishi cizo da harara,ba shiri ya sau 
kara,.Likita sai Dariya yake sha,,.Nuna mishi har Heartbeats na Babies din ya fara 
harbawa,,. Hannun ta ya ruko,”Am Sorry my chocolate,,. Tuni ta sau dariya ita da 
likita,.Ta kan kame hannun shi suna Kallon yaran yan yiri yiri a alon Machine 
din,.Dr ya juyo bayan sun gama..”Toh yanzu zamu shiga court da dalili,,.Yai 
Murmushi, “afuwan,Yanzu Unique ma Courtn kanta ce.,Toh amma Dr.,pills din 
Dana gani kwanaki ka bata fa kuma na planing? Ya kallo Sa’a,.” Madam,wane pills 
kuma??.Ta kada kai, kan ta mishi bayani,.Yace “Abokina Ai wannan Antibiotics 
ne na bata,koda in akwai infection, ba mai flygyl ba??Ya kada kai,,.” Kuma ance 
Shima yana zubda ciki..Yai dariya”kai madam sai kin dage,, Mutumin ki Ba dama 
ne,,.Yanzu dai wancan sun wuce,,Ganan wannan,,.Yanzu zata fara sha dan inganta
lafiyar yaran,.cikin zumudi tace”Dr Watan su nawa??..Ya kallo Hafeez, “Madam fa 
ta fika dauki,kaji wata nawa take tambaya,. Yai Murmushi,tare da kallo Sa’an,” 
nidai nasan basufi 2 month ba,,.Ya gyada kai, “Suna cikin week6 ne,,. Sukai 
Murmushi, sai kuma ta dukar da kai,ita kunya. Suna fita a asibiti ya bita a baya har 
suka je gida,.Tana fitowa ya dauke ta chilak,.Da dariya suka shigo,Zahra ta sau 
baki tana kallon su,.Ganan ciki ya mata ham a gaba,,dan ya doshi 
7month,,.Kiciniyar sauka take amma yaki sauke ta,Ganin Girkin Zahran ne,,.Har 
sama ya kaita a haka,Wai baison ta wahala hawa stairs.. Tai murmushi, itama 
kenan ta shiga sahun su Ummi..Sakalo wuyan shi tai..tana yai alkawarin babu mai 
jin cikin ta ko twins take dauke dasu,in sunzo a bazata yafi.. Yai Jim” anya zan 
Iya??.ko Aminu sai Y’aji,,Tai Murmushi, “BBC kenan??..kace Duniya taji 
kawai..Yai Dariya, za su sha mamaki,ba mai ji toh Mom twins,.. Tasa hannu ta rufe 
fuska, Wai ita kunyar karya..Ya dungure mata kai yai waje.. Dan yasan Zahra an 
hau 90.. “Kiyi da jikin ki mana Zahra,tun kan su dawo,.ta daga K’afa da kyar,,Duk 
da gaban ta sai faduwa yake amma bazai hana ta zuwa inda zata samo yancin ta 
ba,,EDDn ta cikin satin nan zai tsaya,.Amma tunda Ta kyalla taga yadda abin 
Hafeez yake gaba akan Sa’a tace Ba taga ta zama ba,,.Dan tun kan ta haifi D’a, ya 
daina daukin shi sosai,.a Ganin ta Sa’a farraku tai mata da Hafeez da cikin tun kan 
yazo Duniya,,.Zuwan ta na biyu kenan wajen malamai,da taimakon Jummai. By 
Feenat Ja’afar & Hauwa Damary 62_Sanye yake da Babbar malun malun,Yaci 
uban rawani,,.Ganan wasu manyan charbi da maka makan littafai, kai ka dauka 
Qur’ani., Da Ganin fuskar shi yafi kama da irin yan Duniyar nan,amma in baka 
kula ba sai ka mishi Kallon Malami,,.Ya washe baki yana kallon Jummai,. Dama 
yana ganin Zahra ya karanci matsalar ta,,. Yace”Kishiya koh?.Da sauri ta kalli 
Jummai tana hadiyar yawu,,. Kai ta kada mishi,,. Ya gyara zama a wayan ce yana 
kare wa Zahran kallo,.Wai,chakwala dadi,. Yana son harka da Matan aure,bare 
kuma mai juna biyu,. Yasan akan kishiya,mata sukan yarda da wannan Halin 
nashi,.Bare Zahra,da gani ta k’agu.. Sai dai yau,yana da Mai debe mishi,.Bayan ta 
gama kwararo mishi bayani ya kallo Zahran,. “Kuna sake da taimako alhalin kuna 
da kishiyoyi,,.Ki duba ki.,duk ta miki dabaibayi da mijin Ku,zakiga baya rawar kai 
akan ki,Toh da baki zo da wuri ba,D’an ma da zaki Haifa bashi ba uban sa,.Tuni ta 
yarda har ta fara zufa,.Fadi take,.” Yanzu malam ya za ai?,,. Ya hadiye yawu
lokacin da ya kalli bakin Zahran,. Sai wani marai rai ce wa take mishi,.Ya kallo 
Jummai,. Yace Zahran ta jira su a waje,.Dakyar ta tashi,tai waje,.Ya kallo Jummai,. 
“Ina kika samo wannan yar dakwala dakwalan?,. Tai murmushi,.” Nidai na sanka 
da cika aiki malam,.A taimaki Qawata,.Ya shashe baki,.tare da Shafa gemu,.”Kin 
tabbata bata da gardama??.Ta kada kai, “indai akan kishiya ne toh batta
gardama,,.Tana kashe ko nawa ne,.Yai murmushi..” Kizo min gobe da ita.,Zakiga 
aiki da cikawa.. Tana fita ta kora mata bayani,.”Gaskiya Jummai zan so yau ayi ta 
ta kare,dan Kinga yadda nake,Gashi dakyar gobe ya kuma bari na fita,kuma 
weekend yana gida,.Tace”wannan mai sauki ne,.kedai Allah ya kaimu.,ta kada kai 
badan taso ba,.Gidan su ta wuce,.Kamar kullum su Mamy suna zaune da Auntyn su 
suna Fira,.Agajiye ta zauna tana haki,. Mamy ta kallo ta. “Yanzu Zahra baza ki 
sallama wa yawo ba haka??..ko tausayin kanki bakya ji??..Ta kallo ta,. Ruwa 
Auntyn nasu ta bata,haka ta daga ta kwankwade,.. Sai da ta samu nutsuwa tukun ta 
Iya gaida su,.Mamy ita dai sai fada take akan ta hakura da fita haka, indai ba Wai 
haihuwar Titi take nema ba,. Bayan sun shiga daki take sanar da mamy Wai Sa’a 
tai mata farraku tsakanin ta da Hafeez, kuma wallahi itama bazata barta ba..Hannu 
tasa a haba Mamyn tana kallon yar tata,.” Zahra ina fata Baki bi hanyar bata ba 
koh??..Ta kallo ta da rashin fahimta,. Ta cigaba “A kullum ina fada miki ki kara 
hakuri,.Ki fawwala wa Allah lamarin ki,.sannan kisa a ranki babu mai miki abu sai 
da ikon Allah.. Kishiyar ki mai saukin kai ce,a gani na inkin bita zakiji dadin zama 
da ita,.Ki fidda zargi cikin lamarin ki,, Sannan ina rabaki da Qawayen banza Zahra, 
wallahi su suke kai mutum su baro,..Nasiha take mata mai ratsa jiki,kan ta guji bin 
malaman Tsibbun nan,Ta kuma kuji sharrin Qawaye Marasa kan gado,.Duk 
nasihar ta ratsata,amma banda ta Sa’a, dan ita ganau ce ba jiyau ba..Tabbas Sa’a ba 
haka tabar Hafeez ba,.A haka a ta jogana ta shiga gidan Meenat Qawar ta,. Duk da 
ta zubar ta da.,tunda ta samu Jummai,. Basa shiri da meenat, dan takan tsage mata 
gaskiya duk daccin ta, sai dai ba taje gidan ta ba,.takan gaya mata Sa’a Yar siyasar 
Duniya ce,zama da ita sai Ka koyi hakuri da Iya kaima siyasa,sannan a yadda ta 
kula da ta yi a hankali zasuyi zaman lafiya da Sa’an, toh fa anan sukai Baran 
Baran,. Ita Wai data hada kai da kishiya.toh gwara ta sallama mata mijin.. Da 
fara’ar ta meenat din ta karbe ta, duk da karshen rabuwar su da fada suka 
rabu,.Amma tasan Zahra tasan Value nata,.Dole gaba zata neme ta,. ” Ya kamata ki 
ajiye fita Zahra haka,.kinga kafar ki kuwa??,.Tai dan tsaki,.”Ke barni.,fitar ta dole 
ce,. Nan ta koro mata bayani duk da tasan ba yarda zatai ba,. Murmushi tai tare da 
girgiza kai,. “Zahra,a kullum bazan Gaji da baki shawara ta Gaskiya ba,koda kuwa 
zamu b’abe…Sa’a ta fiki Tattalin Hafeez,.a kan ido na ina gani,kefa?Gani kike Wai 
duk abinda take Wai a Ganin ki karuwa ce,.Dole kiga Tasku Zahra, dan Namiji na 
tarai rayar mai Taryar shine Zahra,.In yayi rawar kai a kanta,itama tana yi akan 
shi,.Ki duba abinda idon Basira,. Wallahi ki gujewa muguwar Qawa,zata kai ki 
kawai ta baro ne,.Shiru tai,a duk zance tana dauka,amma mudin an sako Sa’a, toh 
fa sai taji tana mai jin haushin maganar ma.. Karshe sai shiru meenat ta mata.. Duk 
ta mata gargadi akan Kar ta koma wajen Bokan nan,dan duk malamin da zai fada
maka haka wallahi Boka ne..Toh taji wannan. Sai dare Hafeez ya dauke ta sukai 
gida,.A daran yake fada mata gobe zai tafiya kwana d’aya.. Washegari gida ita 
kadai,Sa’a taje barkar Ummi data haihu da asuba,.Tana zaune,tun jiya take jin dan 
milmil,amma taki nuna wa kowa,.Duk Sa’an har daki ta mata sallamar ta fita.. 
Tariyo zaman su da Sa’a take,. Bata taba takallar sunyi fada ba,.Bata taba rama 
sharri da sharri ba,.sai dai tai abinda zataji haushi,.matsalar ta d’aya??.. Data 
mallake Hafeez ita kadai… Sallamar Jummai ce ta katse mata tunani,. By Feenat 
Ja’afar & Hauwa Damary 63_Ta kallo ta, “Tunanin mey kike haka ina ta 
kwankwasa kofa da sallama?? Tai ajiyar zuciya,” Kin Sani Ai Jumee.,Ta tabe 
baki., “Keda kike da maganin tunani,sai kinje kin kashe kanki a banza ita kwa tana 
Shana war ta,.Yanzu ki tashi.,dan ina da wajen zuwa,.Ta kalli Jummai.. Ba wata 
kyakyawa bace,fuskar nan taci bleaching, kan nan Dan kare da attachment din 
gashin kanti,.kai da ka ganta Kaga yar Duniya,,kuma ita Zahra ta zaba a matsayin 
Qawa,. Farkon haduwar su a saloon ne tun ana saura 3 month bikin su,a time din 
taje Shampoo na sallah., Baje kaya tai tana wa Matan wajen Talla da 
bayani,Wannan duk iskancin kishiya kikai amfani dashi sunan ta sorry,,ita tasan 
makamar kishiya,tai ta zurma su..anan Zahra ta zurmu,bata aure,auren ta 3 duk ya 
mutu,dan da zancen hakane,toh yaci ta zauna gidan Miji.. Taja gauran numfashi, 
tare da kada kai,”Jummai anya zani kuwa?.Dan yau banjin dadi kadan, sannan 
wallahi gani nake ma kamar mutumin nan fa Boka ne,.Jummai tai tsaki.,a zuciyar 
ta tana tunanin Kar Zahra ta kwafsa mata,dan har sun shafci kudin da za’a fadawa 
Zahran,na kan ya zama nata.. Da sauri ta dawo wajen ta, ” Waya fada miki Boka 
ne??.Malama inma zaki ware ki ware,ita ina take??..kika San ita wajen wane bokan 
taje??..Nan tai ta zugo ta tare da zugar shedan,suka hadu suka sha tunanin ta har ta 
amince,. Tana cije ciwo har suka je kwalta suka tsaida keke Napep sai wajen 
Boka.. “Yauwa,Jummai kice ta shigo,.ta kallo Zahra,” ki kula,kiyi yarda Yace,dan 
wannan ce kadai damar mu da abinda ke jikin ta..Yanzu ki kawo sarkar naje bakin 
asibiti na sayar, dan dole mu cika mishi kudin shi,,.Tai Jim,dan sarkar auren su 
ce.,Abban su Hafeez ya sai musu,amma tanaji tana gani ta cire,sai zugata take.Ai 
Wai biyan bukata yafi dogon buri,,. Ta shiga ciki,da sauri ta fito,dan Ganin dakin 
baki kirin dashi,.sai da ya kara mata magana tukun ta shiga da sallama,. Ya amsa.,a 
rabe ta zauna tana karanto ayatul kursiyu,, Ta zauna,,.Ya taso yazo kusa da 
ita,.Zaki tashi ki cire gyalen ki,sai ki kwanta akan gadon Nan, ya nuna mata wani 
gu tare da haska mata da waya,,gaban ta ya fara dukan uku uku,”Gyale 
malam??.Yace “eh.,saboda komai ya ratsa Ku keda yaron,,.Ta kada kai tana Dari 
Dari,.tun kan ta zauna ya matso,.Da sauri ta tashi,.” Malam mey za ai ne??.”Kinga, 
ba’a magana a dakin nan,yana kokarin kamo ta ta Matsa da sauri tana,”Amma
Allah ya isa,.Ashe wajen dan iska ta kawo ni??..Da sauri ya biyo ta,ina Ai ko 
nauyin cikin ta bataji da gudu tai waje,.ba gyale bare takalmi,jakar ma ta manto ta 
dakin,.Allah yasa doguwar Riga baka ce a jikin ta, ta kunce dan kwalin,.Tafiya 
take bata ma San ina zata ba.,Ga wani azababben ciwo da yafi na tun jiya yana 
ratso ta,.Wani mai Taxi ne ya shigo layin da fasinja,.Dakyar take daga kafar ta, ta 
zauna a baya tare da sanar shi inda zai kaita,..Tun tana cije wa har ta bara gantsare 
wa tana yarfe yatsu,.Mai Taxi ya kula da ita,.Da sauri ya tsaida mota yana 
masifa,.”Dama nakuda kike kika shigo min mota salon ki haihu mun aciki??..Toh 
wallahi fito,Fito maza.,Dakyar take motsa baki,.”Dan Allah ka karasa ni 
gida,.Yace”aa..fito.na yafe kudin ma,.Gashi dai tsakanin su da gidan baifi kwana 2 
ba, ga unguwa sabuwar unguwa ba kowa,.Haka tana ji tana gani ya dire ta nan,. Ta 
sawo kan motar ta kenan ta hangi wata a chan nesa rike da kugu a durkushe,,. Daga 
gani Matar na jin jiki,,Sauri take ta koma dan 5 har ta kusa,.Gashi ta bar Zahra a 
gida da tsohon ciki,.Ummi tayi tayi ta kai dare taki,duk da ko ta zo kusa da ita 
banda habaici bata abin mata,amma Hakki ne a kanta zama da ita tsakani da Allah 
da tausaya wa. Birki taja,kan ta fitotaiy wajen Matar da kanta ke durkushe,. “Ya 
salam,Baiwar Allah Daga ina haka??..Da sauri ta dago kanta dan jin muryar mai 
magana,. Ido ta waro dan Ganin mai murkususun…ido fal hawaye sai cije lebe 
take. By Feenat Ja’afar & Hauwa Damary [10/2, 8:12 AM] Feenat Ja’afar: [1/29, 
1:04 PM] Feenat Ja’afar BARIKI…IYAWA 64_”Sis Zahra mey ya kawo ki 
nan??..Inalillahi,.Ciccibar ta ta fara,.”Kiyi hakuri.,yanzu ma saurin da nake na 
dawo gida na barki ke kadai,.Ita dai Cije lebe kawai take,.Dakyar take fadin”Sa’a ki 
taimaken zan mutu,.Da sauri ta bude baya tana fadin”ba zaki mutu ba,kiyi hakuri 
muje asibiti,. “Ga waya na ba chargy,na mota yaki min,ban San wa zan kira ba,,Ya 
salam,sannu,,.Reverse tai a hankali, tana hawa kwalta ta fara gudu,.Ganin yadda 
take zufa yasa ta kure mata A.C,duk da bata son kamshin dake fita aciki,.Ajima 
kadan ta juyo,kan ta kalli titi..Ta mata sannu yafi a kirga,.Ta kara dabarar sa chargy 
fir wayan taki karba,. Suna zuwa ta kira Nurse da attaindance suka ciccibe 
ta,.Nurses Yi suke amma ina,fir cervix yaki budewa,,Ga tazo har 8Cm..Sa’a ta sai 
kai kawo take,har 6 shiru,sai lokacin ta tuna da Drn dake duba ta,,Tana zuwa yana 
kokarin tashi,.Dake yana da kirki sai ya biyo ta..Har ciki suka shiga,,Yai yan dube 
duben shi,,.Sai lokacin ta tuna da ta kira Hafeez ko a wayan wani ne,.Dr ya ara 
mata waya,,.Zatai waje Kam ta rike Sa’a Wai Kar ta tafi ta barta,.Ta zauna a gefen 
gadon,.” Zahra kiyi hakuri,zan kira Hafeez,yasan halin da muke ciki,InshaAllah 
zaki sauka lafiya,.Dakyar ta cika ta,,sai dai tana fita ta cije cije ta fara mai 
yawa,.Matsalar protein,Sa’a ta shigo,.Likita yace ta samu,ta girgiza kai.. “Wallahi 
matsalar network,yace” Gashi Preeclampcia ya fara,dan akwai protein a urine din
ta,.sannan ga major problem din,Bpn ta,.Tana ma zuwa awu kuwa??.Ta daga 
kai,..”Eclampcia, Dr ya za ai toh??Subhanallah,. Babu numbern wanda ta rike a 
Familyn Hafeez, duk suna waya tana mota,”Baba,.Baban ta ne ya fado mata,.da 
sauri ta karbi Wayan,”Dr bari na sanar da Baban mu sai yazo,.Ya kada mata 
kai,.”Zai fi,.dan a yanzu (there is no cure for Pre-eclampcia beside delivering of the 
baby,.),.And wannan yaki samu wa,cox cervix nata yaki buduwa,.Ina tunanin. 
Cs,.shine best solution indai muna gudun Kamuwar mai duka,.Yanzu zan fita,in 
kin kira abinda kuka yanke zan nemi sauran Doctors sai mu shiga emergency… Ta 
daga mishi kai,.Juyo wa tai Ta kallo Zahra da hawaye,.Itama mai d’aya kenan, toh 
ina ita ma biyu,.Har ranta ta tausaya mata,.Zama tai a kan gadon tare da ruko 
hannun ta., Tunda taji Cs ta tsaida kukan ta,. “Sa’a, Amini dan Allah,. Ta kallo ta,,” 
Toh Zahra,yanzu ba numbern da zamu kira sai ta Baba kawai,,.Ga wayan ki kema 
yana gida,.Tana jin ta ambaci waya ta tuna inda ta baro jakar tata duka.,Baba ne ya 
dauka take sanar shi abinda ke faruwa, Yace “ina shi Hafeez din,. Tana kuka tace” 
Baba baya gari,Gashi layin shi yaki tafiya,.Baba Gashi Ba wanda ya Sani ko a 
gidan su Zahran,.Zan sa hannu kawai gudun Kar abinda ake gudu ya 
faru,..Yace”Gashi nan zuwa,.. Tunda ta fara wayar zahra take kallon ta tana 
hawaye,.Sa’a wace iri ce??..Mai saka alkairi akan sharri??.. Tun samun cikin nan 
kullum sai ta mata gori akan shi,.Ta wa Sa’a abu dayawa a zaman su,.Duk da zata 
rama,. Ga niyar ta ta zuwa wajen malam.,amma Sai gashi yanzu ita ke dawainiya 
da ita harda hawaye,..Wani irin kuka ta saka mai cin rai,. Kila ma Allah ne ya 
kamata da hakin Sa’a, ga fitar da tai ba tare da izinin Hafeez ba,Gashi ta kuma 
tsallake iyakar Allah,. Duk da ta gude Allah da ta gudo da Kila achan ma zata mutu 
a gadon Boka.. Kuka take Sa’an na aikin lallashi,ita a zaton ta Zafin ciwo ne,.it a 
ranta tama manta da Zahra kishiyar ta ce,gani take tamkar Fadeela ce a gaban ta a 
haka,ga ciki yai sama ba halamun zai sakko kasa…Hawaye take tana lallashin 
ta,.”Zahra kiyi hakuri kiyi shiru,InshaAllah yanzu za’a shiga dake,.Ina tsoron sa 
hannu ne alhalin babu wani Babba a kusa.. By Feenat Ja’afar & Hauwa Damary 
[1/29, 2:11 PM] Feenat Ja’afar BARIKI…IYAWA 65_Amma bari na fado wa Dr 
sai su fara shiri.,kai ta kada mata, ta bita da kallo har ta fita,.Ba’a jima ba sai gata ta 
dawo,tace “Ga nan Baba a waje,.ki daure ki samin numbern ko mutum d’aya ne a 
gida,Ta mika mata wayan,.Iyanzu tama daina jin ciwo,sai Sai abinda ba za’a rasa 
ba,.Numbern Mamy ta bata,.Ta tashi,Kamin tai dailing ta ruko hannun ta,.” 
Sa’adatu, juyo wa tai kan ta amsa,,.ta kallo Nurses din,”Dan Allah sisters Ku dan 
bamu waje,.Suka kada kai sukai waje,.Zama tai tana kallon ta,. Hawaye 
take,.”SA’ADATU dan Allah ki yafe min duk abinda na miki,.Ashe da gaske yar 
uwa kika dauke ni,.Nasan hakin ki Dana Hafeez ne yake tambaya ta yanzun,.Nasha
binki da sharri kina tsallake wa,.Gashi yau har ta kaini da aikata Babban 
aiki,.Wanda nasan yau inna mutu wallahi wuta zani Sa’adatu… Kuka ta kara fashe 
wa dashi,Da sauri Sa’an ta ruko ta,. “Zahra ni baki min komai ba,. Inma kinyi 
wallahi na yafe miki,.Amma ki Sani.,Ba’a yanke rabo da Rahmar Allah, Kar ki 
kara ambatawa kan ki wuta Zahra,.. Murmushi tai wanda yafi kuka ciwo,.” Sa’a 
meye hukuncin wanda yaje wajen Boka a wajen Allah??.Ta kallo ta,. “Boka 
Zahra,.Allah yai mana tsari dasu,. Tace” Amin,.Sa’a jiya da yau naje gun Boka, tare 
da taimakon shaidan da Muguwar Qawa,.Sa’a nayi shirka wa Allah Alhalin nasan 
hukunci,. Sa’a Bani da sallah ta kwanaki Arba’in,. Ga tsinuwar mala’ikun Allah 
dake bina har na dawo dan ban tambayi Hafeez ba,.Taya in na mutu yau,zan ce ina 
Aljanna??,.Taya ya Sa’a.. Nan ta hau bata labarin yadda sukai da Shi.,da tafiyar 
Jummai da gudowar ta har zuwa Ganin da ta mata,.”Allah kadai ya cece ni a yau,da 
Tuni na tafka kuskuren da har na mutu bazan Iya goge wa ba.,.Kuka take kamar ba 
ita ke labor ba,.Da tsananin tausayi Sa’a ke kallon ta,. “Ki gode Allah Tunda baki 
yarda dashi ba,.Sannan ki gode Allah Tunda kin tuba kin kyautata niya,.Allahu 
Gafurur Raheem ne Zahra,. Tabbas kin Tafka kuskure, Amma baki idda ba… Shigo 
war Dr ne ya katse su,.” Ga nan Baban ya sa hannu,.sannan ya kira Baban Mai 
gidan,.Kar Ku damu,Lafiya za a fito da ita.., Yace Sa’a ta fita zasu kimtsa Zahran 
dan wuce wa Operation Room,. Da kuka Suka rabu da Zahra,ita fa gani take in ta 
shiga bazata fito ba,.Burin ta tace wa Hafeez ya yafe mata.. Tana fita Abba 
Yace”yanzu na kira shi Alhajn su Hafeez din, Sai Ku kimtsa,Ganan na basu 
advance kan a fito da ita,dan 10k kawai gare ni a gida.., Ta kada kai “Baba mun 
gode,.Bari naje gida,dan dakko kayan ta da abin bukata.. Ya kada kai,.. A hanya 
Suka hadu da Mama,ta fada mata inda Baban yake., Tana bude gida waya ta fara 
sawa a chargy Allah ya so ta da wuta, Dakin Zahran a bude,ta shiga,kaya ta debo 
set uku,karaf kaf ba zani sai skirt sai doguwar Riga,. In ba shadda ba,duk dinki ita 
kan batta a skirt, ganan ranar zani tazo,..Tana bude Dayan Side din ganan kayan 
baby duk na mata sai unisex,. Sa’a tai murmushi,. wato itama mace take so kamar 
ta?..Allah basu Nagari shine fata…Allah dai yasa Zahra ba tai tarun Banza ba..,Ta 
fito ta haura sama,.Kayan ta masu Riga da zani ta dakko guda 2,ta dau pillow da 
sauran abin nema,.Abincin da tai kan ta fita ta juyo duka,,.Ta Bude ma’ajiyar kudin 
ta ta dakko kudi,Na Adashen da suke a office ne,jiyan nan ta dauka,tana burin 
rabawa 2.,ta kaiwa su Baba,d’aya tai wa Zahra siyayya,.30k ta dauka,ta maida 
sauran,.Ta kulle gidan ta fito Chargern mota ta sauya,ta kunna wayan,.Kamar mai 
jira aka kira,.Hafeez ne,duk hankalin shi a tashe,. ” Unique yau ina kuka shiga ne 
haka??.. Na kira Zahra wani yana dauka Wai a gidan shi ta bari!.Bata gidan 
ne??.Damm taji gaban ta ya fadi,. Wato dan iskan bokan ne ya dauka??,.wace
karya zata mishi dan wanke Zahra ita kuwa a yanzu???..katse ta yayi,.”Hello,.Da 
inda inda ta amsa,.”Amm..Dama,.Am,Tun dazu nake kiran Ka yaki shiga,.Zahran 
ce dama..Da sauri ya katse ta cikin fada..”Wajen wani katon ta bar wayar 
tayi??..Kenan bata gidan??..”Aa,,Dear Ka saurare ni,.ina ai ta inda yake shiga ba 
tanan yake fita ba,.”Dan taga bana gari ta sirki wani iskanci koh.. “Hafeez tana 
Theater Room..Sit yai dan jin ta ambaci sunan shi da kuma Theater Room..Sai 
kuma ya dawo ya rikice..,” Mey ya same ta??..Haihuwar ce??.”Eh.Amma yanzu 
za’a fito ma InshaAllah,. Ka mata adu’a.., Ce mata yai ta kashe ga Abba yana kiran 
shi…Katse wa tayi,,Tai ajiyar zuciya,. Hafeez akwai kishi,Tuni idon sa zai 
rufe..,Tana tsoron yasan abin nan,Allah yasa Bokan nan Kar ya tona wa Zahra 
asiri,Tunda ga Jaka,Takalmi,Gyalen ta duk suna gidan shi. By Feenat Ja’afar & 
Hauwa Damary [10/2, 8:16 AM] Feenat Ja’afar: [1/30, 1:52 AM] Feenat Ja’afar 
BARIKI…IYAWA 66_Baba mai gadi ta sanar wa abinda ake ciki,.Tana kokarin 
fita da mota sai ga nan Jummai, rike da Jaka 2 a hannun ta,. Fitowa tai a motar 
Ganin kanta tsaye tai cikin gida,Binta tai taga Iya gudun ruwan ta,. Kofa take ta ja 
taki bude wa..”Hala da gadon Ubale a gidan nan ne Jummai??. Ta juyo baki sake 
tana kallon ta,. Harde take da hannu a girji, ta hade girar sama da kasa., Sai tai 
mata bala’in k’warjini,. Dan Tunda suke zuwa gidan Sa’a basu ishe kallo ba bare tai 
musayar yawu dasu,. Kai ta girgiza mata,. “Wajen Zahra nazo.. Rai hade 
tace”Uhmm, daga nan fa??.Duk rashin mutuncin Jummai sai ta zama kamar wata 
doluwa a gaban Sa’a,. ” Jakar ta na kawo mata,. Baba mai gadi ta kwalawa 
kira,cewar ya kulle mata gate ya zo kuma, Tace ta bata jakar,.Ba musu ta miko 
mata,. Maimakon ta karbi ta Zahran, sai ta warce ta Jumman,. Yayi dai-dai da 
zuwan Mai gadi,. Matsowa tai da zummar kwace jakar ta taja baya.. Hannu ta nuno 
mata,.tare da kada mata su,. “A’a.,ta kada mata hannu halamar gargadi,” (Don’t 
even think about it),.Tai mata wani kallo..” Dan Kinsan Allah? kika yarda kika 
matso sai kin yaba wa A’ya zakin ta a gidan nan,.. Chak ta tsaya,baki sake ta kasa 
magana,. Ta kallo Baba maigadi,wanda ya dakko katuwar gorar shi,. Jira yake 
Tace “Ass,ya sau aiki.. ” Baba in tai k’wak’waran motsi Ka bigen yar iska,.Ya kada 
kai “An gama Hajiya,. Tuni ya Matsa gaban Jummai yai (ready)da sandar shi,. 
Zazzage jakar tayi,kudi Suka zubo da tarikicen magun gunan ta,.Ta zuge 
munafukin zip din cikin, sai ga sarkar Zahra ta fito,. Wanda akallah zatai 250,haka 
Abban su Hafeez ya sa musu,.Ta makawa Jummai harara,.”Macuciyar Allah ta’ala 
kawai,.. Jummai ta hadiyi yawu,.. Tace” Da kika boye sarkar,ce mata zakiyi dan 
wannan chanjin ne kudin sarkar??.Ta girgiza mata kai.., Sa’a tai kwafa,.”Allah ya 
so ki baki siyar ba,da wallahi na Lahira sai ya fiki kwanciyar Hankali,.”Ashawo 
kawai,.Ta warce jakar Zahran tana kara hararar ta,. Gyalen Zahran ne aciki da
wayar ta, ta dago tana zare mata ido..,”Ina kudin da ke jakar ta’ta kan kije Saida 
sarkar??..Da tsananin mamaki Jummai take kallon ta, a zuciyar ta tana “Wai ina 
Sa’a tasan duk wannan abun?..”Tambayar ki nake?..A yatsine tace. ” wane 
kudi??..”Au tambaya ta ma kike?..”Eyee??.. Ni zaki gwada wa BARIKI??.. Tai 
kwafa,. Kudin jakar jumman ta tattara ta mikawa mai gadi,.”Baba kirga min su da 
sauri..,Da sauri ya lissafa,.”Dubu Asirin ne da Bakwai da Dari uku,.Ta kada kai,. 
“(Good),.Baba ware min Ashirin da biyar aciki,.Ya kada kai, tuni Jummai ta 
zaburo,,.”Wallahi baki isa ba,Dubu ashirin ne nata,.Toh Wai ma ina ruwan ki da 
harkar mu??..Sa’a tai wani murmushin mugun ta,. Tace” Karamar Yar iska 
kawai,.Ba kince babu ba??..Nasan Na Zahra dubu Ashirin ne,.Biyar din cikon na 
Taxi ne,.Sannan,daga rana irin ta yau, Baba idan Ka kara Ganin kafar ta a gidan 
nan na baka izinin Ka karya shegiya,. Yace”An gama Hajiya.,Jummai tai mata 
kallon Banza,. “Ai ba wajen ki nake zuwa ba Malama,. Wajen k’awata nake 
zuwa,.Kai ta girgiza mata, tana murmushi, Da key din motar ta ta nuno ta ” Idan 
Jummai ta fito a cikin Uwale da halaliya,toh ki kara sako kafar ki a layin nan ma 
kadai inda kiga??.. Ta dawo kan Baba,”Ka ajiye min wannan jakar,Ka bata sauran 
chanjin Ta,. Sannan kan na kirga(10),Ta bace min da gani anan,.Tace”D’aya,.. Ya 
duk’ar da kai “An gama Hajiya,.. Kan Jummai yai.,” Maza tattara kan wa’adin ki ya 
cika,. Sa’a tace”Biyu,.Kallon banza ta tsaya yi mata,.”Uku,.Ba tsammani taji Baba 
ya rafka mata Gora a gadon baya,Ai ba shiri ta hau tattare kaya tana Kunkuni,.Sa’a 
Tace “Hudu,.. Baba ya sake sakar mata wata,.Ba shiri tai magana” Toh Ka dakata 
man na hada,.Da mugun ta Sa’a tace”Biyar,. Ai kwa ya kara dagawa zai muka 
mata,datai wani uban tsalle sai tai gefe,.”Allah ya isa wallahi,. Sa’a tace”Shida,.Sai 
kwa Baban yai kanta da gora,.Haba wa.,Jummai K’afa mai naci ban baki ba,.Sai ta 
runtuma Gate a guje tana kiciniyar bude wa,. Sa’a tana dariyar mugunta Ta kwala 
da karfi,.”Takwas,.Ai baba ya samu moriya, tuni ya kara sau mata aka,.Ihu ta 
kwala, “Wayyo,Toh Ka bude na fita man,.Harda yar kwallar ta,.Baban yace ” Ba 
kin tsaya taurin kai ba??..Ni dan Tauri ne,.Sa’a ta kara kwalo wa”Tara..,Dai dai 
baba ya bude mata,amma da yake Shima chali-chalin kansa ne sai da ya muka 
mata,.Sa’a mey zatai inba dariya ba,. Har kasa..Fadi take “Ki tsaya man,Yar Kot’ar 
nan..Sai abi wani sarki kuma,.. Da Allah ya isa ta shiga Taxin da ya kawo ta,dama 
tace ya tsaya,..Har ta bar unguwar tana Allah ya isa,. Sa’a ta zo gun Baban, Shima 
sai Dariyar keta yake bayan fitar jumman,. Kudin ya bata,.” Kaji Min Y’a da taurin 
kai Hajiya..,Sa’a tai dariya,”Ai nasan bazata dawo ba,. Dubu (2)ta ware,”Ungo 
Baba, kaima Allah ya sha dakai,.Bani kayan ma kawai nakai ciki,. Ya duka baki 
har kunne,.”Wai Wai Wai,.Hajjaju Harda mu??..Tai murmushi,. “Toh Allah ja da 
kwana,.Allah ya sauki Yar uwar ki lafiya.. Tace” Amin,.Sai Lokacin ta tuna da
asibiti, da sauri ta sa kayan aciki,ta boye sarkar ta kullo tai asibiti.. By Feenat 
Ja’afar 67_Tana zuwa duk yan uwan Zahran sun zo,.Su Aunty Maryam,. Suka tare 
ta suna mata sannu,.Tasleem da Auntyn su Zahran Suka Taya ta debo 
kaya..Tambaya suke an shiga??.Suka ce”Wai sai(9),.(In charge)din ne sai yanzu 
yazo,. Ta duba agogo,(8:43)..Tai ajiyar zuciya,. “Toh Allah yasa Ai a Sa’a,. Suka 
ce ” Amin,. (8:55)Suka garo ta daga labour Room,. Tayi lamau,kamar mai 
bacci,.Cewa tai a tsaya tukun,.Duk Suka iyo kanta,.”Sannu Zahra,.Ta daga musu 
kai,.Sa’a take kallo,.Kan ta ce ta duko kanta kadan,kamar mai rada tace”Sis ya 
Tambaye ni koh??..Ta girgiza mata kai,. Hawaye ta fara,”Nidai kira min shi dan 
Allah,Nace ya yafe ni. Sa’a ta dago,.”Kiyi hakuri sis,.kinga Doctors na jira a theater 
room,. Amma nayi alkawarin zan nema miki(Right now)..Ta goge hawayen ta, 
“Nagode,. Allah ya kaddara haduwar mu,..Sai ta karyar mata zuciya ta fara itama 
kuka,. Kowa Kallon su yake, musamman Aunty Maryam da tasan Sa’an Basa shiri 
da Zahra,. Ta rike Sa’an aka gara Zahran,. Sai fatan a fito lafiya. Hafeez din ta 
kira,.duk da wayan shi biyu tun zuwan ta,. Ta Isar da sakon Zahran,. Suna nan 
zaune har kusan (11)Kamin aka garo ta,.Ba inda ke motsi a jikin ta,. Suka basu 
Babyn girl din data samu,. Zahra taje wajen Nurses din,.” Ya naga bata motsi 
toh??.. Sukai murmushi,. “Ai an mata (Anesthesia),. Za ta Iya tashi ” (any moment) 
…Kar ki damu,.Ta sauke ajiyar zuciya..Tace wa su Aunty Maryam zata zauna taga 
tashin ta,. Su kace taje gida.,Ga masu kwana da yawa,. Sannan gidan su ba kowa.. 
Aunty Ladi aka bari ta kwana da ita,.Dakyar da taimakon wayar Hafeez ta Iya 
bacci,. Dan ma ta taho da Tasleem,. Washegari sassafe ta gama komai,.Su Bahon 
wankan baby,ruwan zafi,.Abinci, Tun asubar fari data tashi bata koma ba,.Bacci ne 
tun yana diban ta har ta daina ji,.Akai Assalatu ta tashi Tasleem, da mamakin ta 
taga sai kiciniyar soye-soye take,.Tace Ai da ta tashe ta,. (7)Suna asibiti,.Ta tashi 
Alhamdulillah,Sai dai Rashin karfin jiki,. Sukai mata sannu,,ta dau 
baby,mashaAllah, Babyn Mai kyau da ita jinin su Hafeez, kamar su guda,. 
Tace”Umm,su Zahra, An samu abin nema,.Ganan Zankadediyar Budurwa mun 
samu,.Tai Murmushi tare da kokarin a gyara ta,. Aunty Ladi tace zata gida Tunda 
Sun zo,dan bata shirya ba,.Tasleem ta tafi karbo wani result,. Ta kallo Sa’a,. “Sis 
kema Allah ya baki Baby,.Tai Murmushi,. “Sis sai dai fatan sauka lafiya,.Ido ta 
waro,.” Kai haba??..Ta kada kai tana murmushi,. Sai yanzu ta kula da farin Sa’an, 
tai wani fresh da ita,. Ga cikin duk yabi jikin ta, musamman kasa.. Tai murna 
kwarai har ranta,.Tai mata fatan Rabuwa lafiya,. Kan (11),yan uwa sun zo da 
daman su,.Kowa yana tai wa Sa’a son barka,dan kwarai ta burge su,.Ga nan mai 
kula zai ga cikin ya dan tasa,.Aunty Maryam data kula da cikin Sa’an taji dadi 
kwarai,.Tana son Sa’a, don mai son naka Ai Ka so shi. Hafeez ya kira su ta bawa
Zahran Suka basu waje,.Amma sai ta rike Sa’a,. By Feenat Ja’afar 68_Azahar 
Hafeez ya danno Asibiti, ko gida bai je ba,.Sa’a ta mika mishi baby tare da manne 
mishi suna Kallon ta tare,.Zahra tuni ta fara adu’a,.Dan jin chanji a ranta,.kai 
gaskiya kishi jaraba ne,.Ita Sa’a bata dauki abun wani abu bama,. Kwanan su 3 aka 
sallame su Suka tarkata gida,.Dan fa Zahra tsaf take manne kayar ta ba ko kara,. In 
za’ai wanka,ta dinga”Ai hankali da idon ta,. Koda Hafeez ya nemi ba’asin 
waya,Sa’a ce tace”Ai ita ta bari a despensry,.Ya chake mata kudin ta na asibiti,.Fir 
tace Gudun mawar tane,.Baba ya kira yai mishi godiya.. Sa’an shi ta daban ce. 
Zahra ko ta Jummai bata yi,burin ta ta tsallake fadan Hafeez, tasan yanzu K’afa ya 
daga mata. Batun suna da ya tambayi Zahra ta bashi mamaki da tace Sa’a,. Kuma 
yaji dadi sosai. Amma tace ya rufe Kar ya fada mata sai ran suna. Dake garau 
take,suna ba fashi sati nayi,. Da safe taci Ado na kece raini da Wani less Din su da 
Sa’a ta din Ka musu na fitar suna,. Kiran wayar ta Sa’an tayi kan ta same ta a 
stairs,. Ta kalli mudubi, komai yaji,.Taso sarkar ta na nan yau ta Kar 
kwalliya,.”Fashion”tasa ta fesa turare,.Mai zama mata tace”Kayan nan sun amshe 
ki Zahra,. Tai murmushi tare da fadin ta gode,. Saman ta haura, dan amsa kiran 
Sa’a,. Tana zuwa ta tarar ta taci Ado itama da Less din nasu,.Color ne kawai ya 
banban ta..Ganan sarkar ta irin ta ta a dambare a wuyan ta,.Ga zobuna manya guda 
biyu,.Bangles na Awarwaro manya kamar Gold,. Tasha Adon Gold, sai shining 
take,.Sai ta gane kyaun les din a jikin Sa’an.. Tai murmushi, “Sis kinyi kyau fa,. 
Itama tai murmushin,. Kan ta zaunar ta kan kujera,. Ta kamo hannun Zahran,,. 
“(Guess what)?.Ta bude ido da Neman Sani,.”(what)??..Tai murmushi,. “Kawo 
hannun ki,amma ki rufe ido,.Ta kada kai da murmushi,.. Sarkar Sa’an ta zaro a inda 
ta boye,,.Ta daura mata a hannu tare da fadin,”Tan taran.., Ido Zahran ta 
bude,.Aikwa Tana Ganin sarkar ta ta rukunkume Sa’an da murna..Hafeez da Tunda 
ya shigo yai tsaye yana kallon su a bakin kofar,.Murmushi yake,.Komai Sa’a tai 
burge shi take,.Yaji dadin ganin su kwarai a haka.. Karaso wa yai yana. ” Kun dai 
manta dani a rayuwa Matan nan koh,.Suka cika juna suna dariya,. Ko Break ba 
wacce ta kula nayi.”Ai angon karni baya yunwa,.bari (1)minutes,. Zahra rike ta 
tai,.”No yi zaman ki Maman twins na zubo mishi..Ta kada kai tana kallon hafeez,. 
Yana Ganin ta fita ya ruko hannun ta,.”Ya Zahra tasan ke Maman twins ce?.Tai 
Murmushi, kawai (Guessing )ne..kai ya kada “Kai kunyi kyau fa Allah,.. Tai 
murmushi tare da Ruko kumatun shi kamar Wani yaro” Mun gode,.Sunan wa aka 
sa ne ni?? Yace”sistern naki naki bata baki Bayani ba??..girgiza kai,. Dai dai shigo 
war Zahra da faranti a hannun ta shake da papee chicken,.Zahra ta taro ta tare da 
karbar Abincin,. “Wannan fa ya miki nauyi.. Tai Murmushi,. Hafeez yace”Baki 
sanar ta mai sunan Babyn ba?..Tace “Da zumudin Dana zo kenan,so nake na fada a
gaban ka,Da fatan baka rigani ba?. Sa’a sai Kallon su take.,amma su sai ja mata rai 
suke., Tace”Hajiya aka sa Ai na Sani Tunda baza Ku fadan ba,. Sukai Murmushi,. 
Zahra tace” Baki chan Ka ba,.Ta rike hannun ta,. “Sunan Babyn mu, SA’ADATU 
Hafeez Takwarar Momyn ta..Sa’a ta waro ido,.”Ni Sa’an?. Ta nuno kanta,.Kai ta 
kada mata,.Basui aune ba takwa kwala kara,tare da Doka tsalle,.” Wayyo dadi 
Barni da raina,. Da sauri Hafeez ya nuno ta,. “A’a,kinyi na kudin ki Unique,.Kar ki 
mini illah.. Tace” Sorry.. Sorry,.Murna fal ranta ta rukun kumo shi,. Ta hado 
Zahran ma duka tana kwarara musu Godiya.. By Feenat Ja’afar [10/2, 8:19 AM] 
Feenat Ja’afar: BARIKI…IYAWA 69_Dariya suke tayi,farin ciki fal ran su,.Cika su 
tai ta ban kada cushion din ta dakko kudi ta mika wa Zahra,.”Ga nan ajiyar ki,.Ta 
karba,tana kallon ta da rashin fahimta,. Ganin Hafeez a wajen yasa tai mata gwari 
gwari,.”Cikon Sarkar Jummai,. Zakui waya dai,.Ta Ciro 5k,”wannan kuma 
Tukwici ne,kan Babban yazo,.Zahra tama rasa mey zata ce mata,.Ganan sarka ta 
amso mata,.Ashe harda Kudin Boka sai da ta lale su wajen Jummai? Har ga Allah 
ta fidda rai da samun su,dan tun daga ranar Jummai har yanzu bata kira ta ba,.Tai 
murmushi, Lalle maganin shege,akace sai Dan Iska,.Jummai ta gamu da gamon ta,. 
Kawai sai ta Rungumo ta tana zuba godiya ba adadi,.A ranta tana rokon Allah Kar 
ya kara kawo ranar da zata sabawa Sa’a, dan ta mata Hallaccin da zata Iya kiran ta 
da YAR UWA CE kadai mai mata ba kishiya ba,. Haka Suka tafiyar da sunan su 
gwanin sha’awa, komai Sister, komai Sa’a,. Har aka watse lafiya.., Tabbas Zahra 
tasan Sa’a ta daban ce,ba yadda za ai ta hada kai da ita,.Don Bazata Iya ba,Hakan 
yasa ta dau damarar janyo hakurin ta na Da,ta yarfa wa ranta,..Takan gujewa duk 
wani cikas na zaman su da Sa’an, Duk da ta fara mata karar abubuwa da dama,.Sai 
dai babu ta inda ta rage wa Hafeez.. Tabbas kowanne bawa da irin baiwar da Allah 
yake haifar sa,.Musamman mata,kowa da irin tata salon Iya kissar,. Tanan kam,ko 
ita ta sarawa Sa’a,. A hankali ta siye su da yan uwan su Cikin hikima da 
Dabara,.Sai dai Abu d’aya ta Kudirta a ranta,,shine duk yaran da zata Haifa 
mata,toh fa zata damkawa Sa’a su,dan ta karantar su Darasi,Musamman na gidan 
Miji,. LAIFIN DADI???.. Naufal,da Nailah ne ke ta kai kawo Cikin Sittern su a 
parlourn,. Twins din Sa’a kenan,. Yaran gwanin sha’awa,bulo bul dasu,.Watan 
su(6).Amma in ka gansu ka dauka yan wata (8)ne,.Danna Button din sittern Naufal 
ke yi yana wakar “Twinkle Twinkle Little star,.Yayin da Nailah ke ta bangala 
mishi baki tana dariya tana bubbuga tata,. Da sallama ya shigo,.Daga chan kitchen 
aka amsa mishi,.Tuni ya karaso da sararrafa wajen yaran,wanda tun sallamar shi 
Suka fara murna,.” Ina Matan gidan aka bar mun 2 little Angels na su kadai??..Ya 
cire Nailah “My little Princess,. Papa’s home,.Sama ya hulla ta ya chafe,.sai dariya 
take bangala wa..Ya sauke ta ya dau Naufal,Shima ya masa,.Fitowa sukai a kitchen
din zahra inda suke hada kwanikan lunch,. Da fara’ar su Suka fito,.Zahra dauke da 
karamin Cikin ta data kara Nad’a,. Jikin shi Sa’an tai kamar yadda ta saba,. Da sauri 
Zahra ta kau da kai,.Gudun zigin shedan,.Irin haka yasa take mar Marin yin nesa 
dasu,dan tasan zuciya batta kashi,kuma zo mu zauna,Tabbas wataran zo mu saba 
ne,gwara kazantar da bata ga ba a wajen ta tsafta ce,. Sai dai tana tunanin rayuwar 
gidan da bata tare da su Naufal,Ga Naina ta saba dasu,. Tai murmushi, dan tuna wa 
da Naina da aka kai yaye..Da tasan ta na nan da Tuni tana makale dasu Naihan.. Ta 
kallo Sa’a, Yadda ta maida hankali kan Mijin ta,. In Hafeez na gaban ta, toh hatta 
yaran ta gefe suke.,bare ita,.Tai murmushi,. Bazata kara da Sa’a ba,dan ko ta 
bangaren kula da Miji ta daga mata tuta,Burin su Allah ya kara hade Kansu. 
Alhamdulillah… Nan muka kawo karshen BARIKI IYAWA…Muna rokon Allah 
kuskuren da mukai ya yafe mana.. SADAUKAR WA. An sadaukar da labarin 
BARIKI IYAWA ga daukacin Masu karatun shi,.Da fatan an tsinci abinda ke 
Cikin shi. Nafisa Bashir Tanko(Feenat Ke muku fatan Alkairi. Luv All

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *