BARIKI NA FITO
CHAPTER 1
Tafiya take tana kad’a ledan da akasa Mata sigarin a ciki Tana y‘ar wa’ka, wata yarinya ce tazo da gudu tana fad’in bariki na fito, yanzu driver din wannan alhaji dinnan naki ya wuce, ya dad’e yana jiranki baki dawo ba, kallon mai fad’a mata sa‘kon tayi tare da fad’in gwara daya tafi domin inda yana nan na dawo bama binshi zanyi ba, taci gaba da fad‘in laurat kin San wacece ni lndai kikaga nabi mutum sau d’aya ban kara kulashi ba Kema kin San dalili, dariya laurat ta saki irin ta y’an bariki tare da sakin shewa jin ta saki dariya wani dan daudu dake nesa dasu yazo yana fad’in, ah wannan shewan da gani na k’aruwa ne, miye nawa kason? Laurat (ace Kai kaji Mayan kud‘i, yace ke daka miye wani mayen kud’i sai kace namiji us a gabanki, kice mayyar kud’i, laurat ta d’aka Mai duka a kirji tare da fad’in afuwan na tuba Ashe y‘ar uwace tazo, fari yayi da ido tare da fad’in yanzu kikai magana y‘ar uwa, kallon bariki na fito yayi tare da fad’in Kedai Wlh bariki baki da mutunci, tun dazu nake kiranki kinki d‘aukan wayata,yanzu fisabilillahi kin kyauta kenan, ki dinga zubar min da mutunci,tun dazu driver din alh madu yake nan, yanajiranki amma shuru, kisa ya maidani karamarmace kin kyauta kenan? Yana maganan yana kama kugu alaman ranshi ya baci, bariki na fito ta kalleshi tace haba Hajiyata Kema fah kin San tunda naki dawowa akwai dalili, yace miye dalilin naga dai kaman gudun wannan mutumin kike, yana sonki da alkhairi kina gudu, ki duba kiga yau saida yaba driver dinshi dubu d’ari yaban, amma saboda bura uba irin naki kiki d’aukan waya,tace Kai hjyta kefa kin San haka kawai bazan dinga gudunsa ba haka Wlh ayabarsa karama ce yanda kika san karamin yatsata, salati ya saki tare da fad’in nashiga uku Nayi gamo, kice tsinken nashi karama ce? Ah bakya koma ba, Yooo Mai ake da maza, ah wai bari zan baki wani, fari tayi da ido tare da fad’in yanzu naji Batu ta wuce cikin gidan da take zaune inda matane Kala Kala gidan babba ne d‘akuna a kalla sun Kai hamsin wani akwai toilet a ciki wani kuma babu sai dai suyi amfani dana waje wato general toilet kenan, wannan gidan ba gidan kowa bane saina wata tsohuwar y‘ar duniya wacce suke kira da magajiya, matane masu zaman kansu a gidan, duk wacce ta fito bariki |ndai tana da kud‘i magajiya zata bata Haya, sannan Idan kika had‘u da d’aya daka cikin y’an daudun gidan zasu dinga baki costumers Wanda zasu dinga zina dake suna baki kud’i, a cikin y‘an daudun gidan akwai ij babba, Wanda bariki na fito take cemai hjyta, sannan akwai habib, saijamil, su uku ne y’an daudun gidan Idan suka saki gaba kin bani, bariki na fito farkon zuwanta gidan da ij babba ta Fara had’uwa sai yasa shine Uwar d‘akinta, bariki na fito kyakyawa ce ajin Farko ga diri Wanda ya amsa sunanshi diri, Doguwa ce tana da kyau na bugawa ajarida, alh madu Sanata wanda ij babba ya had‘a bariki na fito dashi wanda haduwansu na farko dashi bata kara bari sun had’u ba, domin a ce warta ayabarsa tayi mata karama tafi son babba wacce zatajita cancikiwannan kenan.
Koda bariki ta shiga d‘akinta toilet ta fad‘a tayi wanka, tun tana bayi take jin necking, amma bata fito ba saida ta gama wanka, ta fito d’aure da towel a jikinta Wanda ya tsaya dai dai cinyarta, kofar ta nufa ta bud’e taga d‘aya daka cikin y’an daudun gidan ne, tace habib lafiya wannan bugun kofar haka? Yace nifa ban son rashin mutunci miye wani habib d‘an A din da zaki kara kice Habiba shine kike kyashi gaskiya bariki na fito ban San diban albarka, dariya tayi tare da fad’in haba kawata shigo daka ciki mana, shigowa yayi tare da zama yace Kinga ni abun karuwa ya kawo ni, wlh wani ba’ko ne yazo nan daka abuja shine yace in had’ashi da yarinya kyakyawa Mai tsafta, toh yana fad‘in haka nace bari inzo Wajanki dan kaf matan gidan nan kin fisu, tashi dan Allah ki shirya muje in kaiki danshi wannan mutumin da lokaci yake aiki, tashi tayi tare da d’auko Mai dinta kallonshi tayi tace Bari in shirya to sai in fito, tabe baki yayi tare da tashi yana fad‘in naga ai duk abu d‘aya garemu miye na wani boye boye, fita yayi tare da fad’in kiyi sauri dan Allah, ta amsa da Toh bata wani dad’e ba ta shirya cikin wani shegen less Mai Kalan red wanda akayi mishi wani tsinannan dinki, gaba d’aya rabin nononta a waje yake domin kayan yayi mugun kamata
riga da skirt ne, duk wani sura dakejikinta ya fito, wani karamin Gyale tasa a kanta sannan
ta fita, inda ta sami habib yanajiranta, tana zuwa suka nufi titi inda suka hau keke napep har zuwa Bafra hotel inda ba‘kon ya sauka, direct number din d’akin daya fad’ama habib suka nufa, sukai necking ya bud‘e kofar, bayan sun shiga idonshi nakan bariki wacce ta gama taiiya da hankalinshi, bayan sun gaisa da habib d’auko kud‘i yayi yaba habib tare da fad’in wannan tayi, dariya habib yayi tare da amsan kud’in ya wuce, mutumin matsowa yayi kusa da bariki da take taunan cingam, yace y’an mata baki ce komai ba, murmushi tayi tare daka] hannunta kan ayabarsa, shikam cak ya tsaya dan tunda ta shigo yaji mugun sha’awan yarinyarya kamashi, a hankali ta furta abun naka babu laifi, dariya yayi tare da fad’in ai sai kinmajita ta shige ki, dariya itama tayi tare da fad‘in sau nawa kakeyi a lokaci d‘aya? Yace Inayi sau biyu sau uku, tace ok kayi kokari amma Kafin nan Waye Kai dan sai nasan mutum nake yarda dashi, yace sunana salis dan Majalisan tarayya ne ni, race yyi tashi tayi ta Fara cire kayan jikinta saida tayi tsirara sannan ta kalleshi Wanda Ya kafeta da ido kaman Maye, tace nayi kuwa tana magana tana juyawa, tashi yayi ya kamo nononta dake tsaye kyam ya fara shafasu lokaci d‘aya idonshi yayi ja Dan tsabagen sha’awa, shafa mata nono yake yana murza mata kan nono din duk wannan abunda sukeyi a tsaye suke, jin ayabarsa tayi tana harbawa kamo shi tayi ta Fara wasa dashi lokaci d’aya ya jefata kan gadon d’akin …..
‘MASARAUTAR ZARIA”
Kwance yake a makeken gadonshi Wanda kallo d’aya zaka ma gadon ka gane an kashe naira wajan had‘ashi, an kashe millions ofnaira wajan kayan gyaran d’akin domin ya had’u sai juyi yake akan gadon daka gani mafarki yakeyi, tashi yayi a furgice duk yayi zufa duk da kuwa akwai AC a d’akin, ruwa ya d‘auko yasha tare da ajiyan zuciya ya rasa mai yasa yake mafarkin yarinyar nan a kullum ya kwanta bacci Wanda mafarkin da yayi yau ya ganta tana fad‘in yarima na Kai nakejira kullum dan Allah kazo ka fitar dani daka cikin wannan ‘kangin kokarin matsawa yayi kusa da ita dan yaga fuskanta amma Kafin yakai inda take ta ruga da gudu, ya fara binta kenan wata mota tazo da gudu saura kad’an ta bigeta shine ya farka, abunda yake bashi mamaki shine kullum yana mafarkin yarinyar amma bai taba ganin fuskanta ba, yana yawan ganin yarinyar cikin hijab da nikaf, wani zubin kuma cikin duhu, abun yana damunshi amma koma dai miye dole ya sami limam ya mishi bayani abunda
yake faruwa…. Waye wannan guy din ku biyoni domin jin ko Waye