Category: makaranta duniya

Posted in makaranta duniya

Makaranta duniya chapter19

Makaranta. DuniyA             Chapter19 yasa take daga murya,‘ba tare da ta saniba  da dariyar mugunta, kana’ ta nu’na .shi da yatsa tace kaci sa,a har…

Posted in makaranta duniya

Makaranta duniya chapter21

Makaranta duniya         Chapter21 sulaiman! Ashe kalau’ ka ke shi ne ko dan sako mu san ka na lafiya’? Duk ka ruda ‘mu, matarka na…

Posted in makaranta duniya

Makaranta duniya chapter18

Makaranta duniya                Chapter18 “Zakakan kalaman Alh. Abdul-Rasheed sun dade ‘suna shagaltar: da zukantanmu. Dasu ya yi amfani ya yaudaremu ya ci amanarmu! Kowa ya…

Posted in makaranta duniya

Makaranta duniya chapter17

Makaranta duniya                Chapter17 ta amsa..”Sau uku yana min tayin suyayyarsa gareni, yana nuna min tsawon lokacin da nayi babu miji kusa, alhalin ban wuce…

Posted in makaranta duniya

Makaranta duniya chapter15

Makaranta duniya         Chapter15 Ya fada motarsa, ya kama hanyar gida. Ko alama furucin Hajiya Aliyaa bai dame shi ba. Ka ji namijin maza! Saboda…

Posted in makaranta duniya

Makaranta duniya chapter16

makaranta duniya                Chapter16 Fuskar‘ta daure da mamaki ta tambaya “Motarka Alhaji?” Suka kura wa juna ido “Ban shawarceki ba ko? Ki yi hakuri, tunani…

Posted in makaranta duniya

Makaranta duniya chapter11

Makaranta duniya             Chapter 11 wannan sifarba. Saidai bani da abin yi, face ince na danka wa ‘Allah’wannan al’amarin. ‘ Domin shi kadai yasan dalilin‘da…

Posted in makaranta duniya

Makaranta duniya chaptwr14

Makaranta. Duniya          Chapter14 Alhaji yace “Ka daina fadar haka Magaji. Ni ban yiwa dayansu Allah ya isa ba, tsakanin Alhaji Bara’u da Mr. Bulagun….

Posted in makaranta duniya

Makaranta duniya chapter12

Makaranta duniya            Chapter12 Ta tafa hannayenta tana . “Fadi da qarfi in don rikon yaran da ku kayi mana ne, ya saiki gaya mana…

Posted in makaranta duniya

Makaranta duniya chapter8

Makaranta duniya              Chapter8 Ya runtse idu. YaCe “Subhanallahll Yanzu meye‘ abin yi?” Tace “Dama taimakon farkn zan masa yanzu. sai a kai shi asibitin….

Posted in makaranta duniya

Makaranta duniya chapter7

Makaranta duniya             Chapter7 Ya dubi Suleman, “Kai! Ruga gidan lnnarku kace DA ita. ldan Baban su Asabe yana nan, ta tambaye shi tazo ina…

Posted in makaranta duniya

Makaranta duniya chapter10

Makaranta duniya          Chapter10 Ayyukan alkhairin Alhaji ,Abdul-Rasheed kullum dada gaba sukeyi ga kowa, musamman ta bangaren amanar jama’ar gari dake ofishinsa. Ya kawo cigaba…