DR HISHAAM CHAPTER B KARSHE
Tunda hakan tafaru atsakanin su koda yaushe cikin tunanin abun yake yanzun yadaina hira da kowa sai Dr Sadiq.
Wato Hishaam halinka yana daf dakaika da baroka kamarya? Kamar yanzu da sonta yakamaka kuna gida daya amma girman kai da miskilanci zai cuceka wannan shi ake kira love after marriage yaqarasa yana dariya
To ita shukra yanzu ka haqura kenan eh kawai yace Sadiq yace gwara daman gaskiya tanada alaqa da dayawa daga cikin abokanmu ciki harda Idris cikin rashin fahimta yace karkaji nace nafasa da ita ka sami qofa na zaginta agabana Dr Sadiq yace bahaka nakeba kaje kayi bincike
**********************
Tana zaune anfito break Zee tazo tace amma dae kinfasa abinda kikayi niyyar ko?ko ka’dan
Janta tayi gefe tace nayi browsing naga maza da mata akwai banbanci sosai idan kikayi gangancin bashi wannan tonic en wallahi iname tabbatar miki saiya fansheshi akanki tas gwara ki canza dabara
Tunda haka ta faru tsakanina dashi yake qoqarin shishshigemin dason yimin wasa ko magana da nakan shareshi amma tunda nagama tsara abinda zanyi masa sai inbiye masa muyi
Kamar kowacce juma’a yauma ya ma’aruf yazo ya gama tambaya komi lafiya kalau nakance alhamdulillah nace ya ma’aruf ina abokinka baba yace yananan nace wutar gidannan takan bada matsala kozaka kirashi
Bayanya tafi ba da’dewa ya turoshi na zayyane masa buqatata ya kashe wutar gidan ya nunamin inda zantab’a ta kawo idan ina buqatar hakan
Tun maghrib nayi wanka nake turara jikina turarena dayake lab’ewa ya shaqa shinafi bawa muhimmanci har gashina saidana turara shi na debi candles d’ina masu kyau da qamshi wa’danda banta’ba kunnawaba dakinsa na shiga akarona biyu arayuwar gidannan na gyareshi fes na wanke toilet na fito na saka turare na kunna aircon nakunna candles din najerasu nayi heart💓 dasu na koma dakina bra da pant kawai nasaka sai wata riga gara babu da ita hijab dina nasaka na lallaba na kashe wutar gidan gaba daya banason duhu inajin tsoro amma na dake. dakaina kunyar kayan jikina nake amma a abubuwan danayi browsing mafi kunyar ciki zangwada gabana banda faduwa babu abinda yake
Nayi shawarar in haqura yafi sau shurin masaqi amma nakasayin hakan idea din Zee ta browsing tayi amfani
Lip balm d’ina na shafa ya dace da pink lips ena ahankali na tura kofar dakinsa na shiga qaton gaskene dakin don zaifima nawa girma king-size bed ne daga can cikin dakin gadon wasu abubuwan shinfdane masu kyawun gaske farare tas da golden masu laushi
Hatta curtains din dakin farare ne masu adon golden akwai resting chair agaban gadon, full length mirror ne a side daya dayan side d’in kuma gurin dressing mirror ne opposite dagadon kujerune round kalar gadon da qaramin tabla agabansu inda anan na baza candles ena.sai qatuwar plasma daga gefen kujerun
Qarar tsaiwar motarsa naji gabana ke tsananta faduwa amma na dake gefen gadon nakoma na zauna mukullin sa yasa yafara bude qofar ta falonsa yana shigowa yafara kallon dakin kamar betab’a ganinsaba sambe lura daniba necktie dinsa yake qoqarin warewa
Cak yatsaya ganina akan gadon sa”wannan yau me takeyi anan kuma?” Nasan abinda yake tambayar kansa kenan
Gira ta d’aga masa tari ya farayi ta tashi cikin kwarkwasa ta nufeshi kautadda kansa yayi sbd yadda tsigar jikinsa ke tashi da kallon yanayin shigar datayi wuceshi tayi ta dauko ruwa tabashi ya karb’ayafara sha
Rasa me zaiyi yayi ganin ta kafeshi da idanu yayi ta maza yace mekikeyi anan? tace nazo aramawa kura aniyantane ka manta lokacin da kaje dakina ban gayyacekaba. Kallonta kawai yake dariya tayi me sauti tace da wasa nake as you can see wutar gidanka ta sami matsala nikuma banason duhu inajin tsoro shiyasa kaganni anan kona fita? ta fa’da cikin zolaya
STORY CONTINUES BELOW

Yace no nayadda dakaina ai, amma dakinnan yayi kyau qamshinsa yayi da’di sosai. Nace araina zakazo hannu kenan
Amma meyasa baki kunna TV ba ai sockets daban akayi wearings dinsu gabana ne yaqara faduwa karya bugo jirgina duk abinda yake binsa nake da kallo harya gane hakan duk abinda yake saiya kalloni inda nakan sakar masa murmushi inlumshe idanuna
Kayansa yafara cirewa yace you know this is not fair uh? Inason zancire kayanafa tashi nayi cikeda fargaba amma ban bari yaganeba maimakon in buya sai kawai naje na fara taimaka masa kobe fad’aba jikinsa yana amsar saqon danake aikamasa ni kawai yake kallo yanayi dayane afuskata
Maballan rigarsa nake ballewa bugun zuciyarsa har ajikina inaji har aka zame rigar yana tsaye kamar gunki
Gashin idonsa ta ta’ba sannan ya dawo don ya dad’e da tafiya gashinsa ya shafa ad’an kunyace ya wuce bandaki
Da dogon wandon baccinsa ya fito fari tas da towel akansa da sauri ta karb’i towel din tafara goge masa kansa dashi ta wuce zuwa jikinsa ita kanta tanajin yanayin amma ta qudiri ramuwa ne kawai
Muryarsa a dashe yace can you make some coffee please? yeah sure hanyar inda coffee maker take ya nuna mata duk inda tayi kallon ta kawai yake aikinyi hot coffee ta had’o ta tarar yana zaune ya kunna laptop yana aiki rigar jikinsa shara shara ce kamar tata
Yana ganinta ya miqa mata hannu instead of ta miqa masa coffee sai kawai ta miqa masa hannunta da sauri ya kalleta tayi murmushi har dimple point enta ya lotsa abinda ta fuskanci yanason tayi janye hannunta tayi ahankali y
ta saka kofin ahannunsa saida ta tabbatar ya riqe sannan ta saki
Wucewa tayi ta kunna TV akwai wata tasha daga ten zuwa six na safe blue films kawai sukeyi ko ita ka’dai bata iya kallon tashar amma kawai saitakai can dan tsokana sam hankalinsa baya kan abinda yakeyi gaba daya hankalinsa na kanta ta gefen idonta take satar kallonsa.
Miqewa tayi ahankali ta gaban tvn hasken tvn ya haska jikinta ta qaraso inda yake zaune ta miqa masa hannunta bamusu ya kama tsintsayar hannunta ya miqe yana cewa inajin bacci yakamata in kwanta ta karb’i laptop d’in ta rufe ya rab’ata ya wuce toilet
Tunanin mezatai next take ganinsa kawai tayi agabanta sam batasan lokacin daya fitoba hannunsa ya kyasta yayi qara yace tunanin me kike? tace inatunanin ta yadda zamfara yimaka magana ne ka tambayeni kwanaki akan ko inasonka, uhm…. uhm yafada tareda matsoda kunnensa
I love you shine abinda ta rad’a masa da sauri ya kalleta ta gya’da kai cikin jinkunyarsa yace how sure are you? look into my eyes, eyes never lies you know
Idanuwan juna suke kallo tabbas wannan tasan ba qarya bane akwai soyayyar sa aranta sbd zuciya wawuyace inbanda haka yaza’ayi ta kamu dason mutumin dabaya sonta ba zato qwalla tafara zubo mata
Matsowa yafarayi daf da ita yazo suna shaqar numfashin juna qirjinta ya ha’du da nasa qugunta ya kama da hannayensa ya qara matsoda ita jikinsa yace rannan meyafaru ne?tace abinda nakeson yafaru yau “me kenan?”
Jajayen idanuwanta ta dora akan oily eyes dinsa tace kamanta? let me remind you maballan rigarsa tafara ballewa ahankali binta yake da kallo kunya takeji sosai amma takasa tsayar dakanta hannuwansa tasa a kumatunta duk biyun tace aranta this is how to seduce an arrogant man like you baby.
Goshinsu ta ha’da guri guda hancinsu yana gogar najuna lebenta ta ha’da da nasa tafara magana ahankali bazanji komaiba zanbaka lokaci zancigaba da sonka zuwa lokacin da zuciyarka zata iya karbata nasan……….shshhhhh yace yafara kissing enta bata tsaya jiraba itama tafara masa salo iri iri kaf jikinsa ba inda bemutu ba
Ya janye kamar bayason meyake shirin faruwa atsakanin su rungumeshi taqarayi yanajin qamshin gashinta yana jansa ya janye gashin ahankali ya fara kissing d’in wuyanta da bayan kunnenta zuciyarsa tacigaba da bugawa da qarfi yafarajin abinda yakeji ya masa ka’dan he needs more
Gashin kansa tafara shafawa cikin nutsuwa inda hakan ba qaramin tunzurashi yayiba yana qyamar yin hakan da ita ganin qanqantar ta amma yaudin bayajin zai iya saurarawa hannunsa ta kamo tafara shafa jikinta dashi
Rudewa yayi yafara shafata ko’ina da ina cak ya dauketa ya dorata kangadonsa
Sam betab’a jin irin wannan yanayin ba tunanin sa gabadaya ya dauke numfashin yafara fita daqyar fatarsa ta dau zafi duk inda take tabawa
Saida ta tabbatar bayaji baya gani sannan tahada duk ilahirin qarfinta ta tureshi da qarfi kallon ta yake cikin rashin fahimta jikinsa har rawa yake sbd zaquwa ta tashi tana karkad’e jikinta zata wuceshi cikin hanzari ya damqi hannunta yana numfashi da qarfi yace me kenan? Cikin tsiwa tace kace babu abinda zakaji daga gareni shiyasa nagwada ingani
Please….. shine abinda ya iya fa’da ta murgud’e bakinta gefe tace I’ll think about it and let you know ta wuce gaba abinta
Fizgota yayi yadawo da ita kangadon yace you can’t do this to me ta ture hannun sa daya dafata dashi tace of course I can “why?” Ya tambaya sbd kaikajawo koma menene and am not in the mood of having sex with someone like you right now
Hanaan……… Yafad’a da qarfi bata ta’ba ji ya kira sunan ba sai yau ka’dai hakan tasa sunan ya shiga jikinta sosai amma saita kasa rusuna “karkisa inyimiki abinda zaki tsaneni for the rest of your entire life” tureshi tayi tace zakayi amfani dani taqarfin cin tuwonkane? Tamiqe ta wuceshi hartaje bakin qofa cak tajiya d’aga ta har kangadon ya maida ita akanta yayi rubdaciki ya turmusheta sam kasa motsi tayi “you must finished what you’ve started”.
Ya matse qafafunta da qafafunsa ya matseta da hannayenta bakidaya donhaka babu wani choice saidai kukan tsoro da ihu
Ta ko’ina yakemata abinda yayi masa da’di rad’ad’i takeji aduk ilahirin jikinta batasan adadin yakushin datayi masa ba babu yaren dabatayi magana dashiba amma abin kamar zuga
Asaba ta isheni gashi qato let go….. let go of me wai kai kanason kajimin ciwone?dagawa yayi yace “aikin huta dayawa yanzun yakamata kisan ke matar aurece daman laifinane” to ya isheka hakanan ya isheka fuskanta nayi hargara inyi shiru sbd muryata turashi take qwalla ce kawai ke zubowa duk inda yasa bakinsa sai inji kamar yana sa haqoransa ba zato naji yasa hannunsa daya ya barke rigar jikina na yuqura da d’ayan hannuna na mari fuskarsa dakyau harbakinsa yafashe nace beast kawai
Gashina ya danqa tsananin azaba tasa idanuna firfitowa ya matsoda bakinsa kusada nawa yana jini ya shafi jinin ya kalla wurgi yayi dani gefe guda
Hawowa gadon yasakeyi na duqunqune a duvet sbd tsoronsa da qarfi ya yayeni idanun nan sunyija sbd jaraba ga kuma masifar dayakeyi
Hanann da sauri na kalleshi jin ya kira sunana yacigaba da magana”wannan shine mafi munin wulaqancin da aka ta’ba yimin arayuwata to kisani zanrama da mafi munin wulaqanci atare dake rawa kawai jikina keyi Allah Allah nake yabarmin dakin rigarsa ya d’auka ya dauki muqullansa ya fice
Motarsa ya tasa cikin tsananin gudu megadi ya fito da sauri ya bude masa qofa gidansu yawuce tundaga nesa yake horn da sauri megadinsu ya fito yana murza ido ya bude da gudu ya shiga gidan mom ce tafito da sauri tana tambaya boy meyafaru? lafiya?daga ina kake? wuceta yayi zuwa d’akinsa ya buga qofar sa qarfi
Wanka yakeyi amma abubuwan dasuka faru atsakanin su kawai yake gani sam yakasa cire komi akansa harya gaji ya fito babu wani relief haushin kansa yakeji daya bari yarinya qarama ta wulaqanta shi ko iyayensa basu ta’ba dora hannunsu akansaba sai ita yau bango ya doka da qarfi yace yarinya kin tari match dani Hishaam
Sbd shukra dake kiransa cikin dare yake kashe wayarsa yau dakansa yakirata (kuskuren da maza keyi na gayawa budurwa aibun matarsu) don babu abinda shukra bata saniba tsakanin sa da Hanaan shiyasa ta sami dama ta ha’da su.
Hira suke har wadda bata daceba shukra tana mamakin sabon yanayinsa na yau inda yasanar mata zai aiko zancen auren su murna ba’a magana bacci ko barawo
********************
Tun ranar bata qarajin motsinsa ba ammafa tayi nadamar abinda tayi tareda fargabar Allah yasa ba gurin wata yajeba Allah yasa be kai kansa halakaba jinyar jikinta tayi sosai sbd duk yayi mata shati awasu guraren wani guri yayi taruwar jini sai kace wani zaki tafad’i tana kallon gurin ta mirror
Tadamu sosai akan abinda ya faru musamman ma da Amal tayi mata fa’da tace tabashi kaquri bekamata ta ramaba kamata yayi suyi magana sugane matsalar suyi maganinta. Kuma tunda itama bataji da’di ba da yayi mata kamata yayi ta haqura.
Munfara shirye-shiryen final exams dinmu don haka ba zama ban dad’e da dawowa daga schl ba tunanin sa nake wayata na janyo da zummar inkirashi kirane ya shigo Abba ne da sauri na’daga da sallama
Hanaan kina lafiya lafiya qalau Abba inba damuwa inason ganinki yanzun agidana gabanane ya fara faduwa na rasa dalilin hakan to kawai nace da motata naje
A falon gidan na tarar dasu hardashi yana zaune akujera yarame cikin kwana biyu tunda nashigo yake kallona aqasa na zauna nesa da mom ka’dan na fara gaidasu kowa ya amsa mom ta amsa dakyar baffa na kuwa ko amsawa beyiba sai harara ta kawai yakeyi anan nagane akwai lauje cikin nad’i
Baffa ne yafara magana batareda bata lokaci ba gwara muyi abinda ya kawomu jiya Hishaam yaje gidana ya kaimin maganar yanason zaiqara aure da sauri na kalli Baffa yace eh inda nikuma nabashi cikakken goyon bayan yin hakan alh Umar gashinan shiyace akiraki aji ta bakinki badon hakaba da sai angama komai sa’annan kiji+
Banta’ba zata rashin gatana yakai hakanan ba saiyau naduba naga shi ga mahaifayarsa ashirye take tayi komai saboda shi ga mahaifinsa ga Baffa yana goyon bayansa ni kuwa banida kowa agurin Abba ka’dai zai tsayamin kuma niban bashi damaba meye rashin bada dama to banta’ba fa’da masa kowacce matsala ba gameda qaddararren aurena
Shiru nayi hawayene kawai yake kwarara babu qaqqautawa sam nagaji da rayuwa gabadaya
Abba ne yacigaba da magana Hishaam ko zan iya sanin meye dalilin hakan shikuma harda wani sunkui dakai Abba Hanaan ta mareni sbd na nemi kaqqina akanta akaro na farko
Ko amafarki banta’ba zaton zai iya fadar makamanciyar wannan maganar ba Allah nafara roqa yasa qasa ta tsage inshige ciki sbd tsananin kunyar danaji daman akwai wanda zai iya d’auko irin wannan maganar ya kawota gaban magabatansa?
Mom ta d’ora dacewa wannan ita ka’dai ce hanyar dazata sa tasan yadda aure yake
Baffa yace kaico da wannan abinda kika aikata bakiyi halin mahaifayar kiba sam kuka kawai nakeyi da rashin sanin mezance Abba yace quruciyace kawai mom tace babu zancen quruciya ina kamarta har haihuwar fari nayi yanzuma daake cikin wayayyen zamani
Baffa yace indai nine waliyyinsa zan nema masa aure tundaya buqaci hakan Abba ya dubeni yace Hanaan kinada ja akan maganar aurennan baffa yayi zaqal yace tambaya daya zaki bani amsarta yanzun kin mareshi ko baki mareshiba?
Baffa fa… fa me? baffa ai…..ai me? kinyi ko bakiyiba? inda inda tafar tsawa ya daka mata eh ko a’a eh amma…duka ya kawo mata atsorace ta kare fuskarta abin baqinciki wai Hishaam ne ke tare dukan ahasale Baffa yakoma ya zauna yace aure babu fashi. Abba ya matso yace Hanaan kifadamin me kikeso gameda aurennan cikin sheshshekar kuka ta fara magana Abba banida matsala da aurensa tunda ko beyi yanzu ba zaiyi wataran tunda ya gama tsara komai da zaiyi arayuwata taimako daya nakeson ayimin Abba gashinan ka ha’dashi da girman Allah ya sakeni taqarasa maganar cikin kuka
Atsorace Abba ya dubeta inda yamaida kallon sa wurin Hishaam yace matarka tana roqon kasaketa cikin marairaicewa yace Abba ina sonta Sona?sonafa kace har wani murmushi me hade da kuka da dariyar baqinciki take
Eh Abba inasonta bawai zanyi aure bane don banasonta a’a saidon inason auren yazamar mana wani darasi nida ita bakidaya
Abba yace katabbata hakane?eh na tabbata. To alhamdulillah tunda hakane na goyi bayan ka qara auren amma akwai abubuwa biyu da nakeson kasani na farko yarinyar dazaka aura batada tarbiyya inanan akan bakana sbd haryanzu akwai case d’in uwar yarinyar a kotu sunada record inka auri yarinyar nan kar inji kar ingani ka yarda gya’da kai kawai yakeyi
Abuna biyu shine Hanaan amanace agurinmu ma’aruf yasha zuwa yagayamin yana zargin Hanaan batajin dad’in zama dakai Hishaam amma ganin bata ta’ba fadamin komaiba na gaza bincike akai nayi sakaci sai gashi kai kakawo wannan maganar to wallahi nayi rantsuwa muddin ka auro yarinyar nan tazo ta haifar mata da matsala ko kuka haifar mata da matsala ko naji wani rashin adalci daga gareka idan na dauki Hanaan kabar ganinta kenan har abada dftn ka amince, eh Abba na amince.
STORY CONTINUES BELOW

To Hanaan ina miki fatan alheri dafatan Allah ya baku zaman lafiya keda qanwarki tashi tayi kamar tababbiya bata cewa kowa komaiba ta nufi inda ta ajiye motar ta ta tayar ta fice daga gidan dakinta ta shiga ta kulle tafara wani irin kuka tunda tataho hankalinsa ya kasa kwanciya da sauri yabi bayanta
Ba zato taganshi adakin da sauri tatshi tayi inda yake tafara magana tana hawaye how dare you? how dare you came in to my room matsowa yafarayi ta d’aga masa hannu cikin tsawa tace Allah be ta’ba halittar abinda na tsanaba kamarkai aduniya nayi hauka nayi shashanci danayi nisa ason mutum irin ka you have no feelings no emotions nothing at all how could you do this to me sbd kawai nayi kuskure daya arayuwata wato aurenka amman nagodewa Allah danake sonka sbd iya soyayyar danakemaka iyaka disappointment d’in dana samu daga gareka kuma adadin tsanar danake maka kenan kuma ka rubuta ka ajiye wallahi billahi daga ranar da’aka daura maka aure da matarka ta so daga ranar ka rasani har abada kuma daga yau nacire kaina daga sunan matarka daman nina sama kaina kai baka ta’ba kirana da wannan sunan ba.
Bazan yi maka mugun fataba kuma bazance abinda kayi na zalunci akaina Allah yasakaminba shi ubangiji baya buqatar atunatar dashi kuma daga yau idanka qaramin magana koka qara kallona koka qara shigomin d’aki saina mutu kuma alhakin raina yana wuyanka now get the hell out of here tafada tana nuna masa qofa da yatsanta toilet ta shiga ta buga qofar da qarfi tabarsa atsaye kamar wani gunki
Sam bayajin dad’in abubuwan dake faruwa amma ya qudure aransa hakan wata mafitace agaresu besan haka ya kamu dason yarinyar ba sai yanzun yana fatan zuwan shukra yasa ta gane itama kamar yadda yagane
Sati biyu aka saka biki. Tana zaune akan daya daga cikin lilukan harabar gidan kanta babu ko dankwali ta baza gashinnan babu ko taza da sauri yaqaraso inda take zaune ya tsaya nesada ita ka’dan cikin tsananin qyama ta d’aga kanta ta kalleshi batada niyyar kulashi yace kinmanta babu dankwali akanki? harara ta watsa masa tace bangaya maka ba zaman kowa nakeba yanzun zaman kaina nakeyi
Ai da sannu zakagane rashin amfanina arayuwarka ka sallameni dan wallahi bazaka ha’da biyu ba dole saika sakeni nima inje in auri yaro saurayi sa’ana wanda zaisan ciwona ai Allah wadarai da aure irin nawa ayanda maza ke bina banta’ba tunanin qarewa da mutumin da baisan ciwonaba irinka kuma shawara anan itace kayi kishi akan abinda kakeso karka raba hankalinka kar kuma ka d’auka zuwan matarka zaisa infasa abinda nake tunfarko nifa tunfarko abinda naga dama shi nakeyi haka ka koyamin matarka dazatazo ita zakayi kishi akanta nikuwa kozanyi yawo tsirara babu ruwanka daman don Allah nake kamewa badon kaiba donkai da babu ruwanka dani kuma yanzu ma baka isaba bakita murguda masa ta wuceshi fuskarnan akod’e.
*******************
Tun lokacinnan be qara ganintaba akwatunan kayan fadar kishiyama ya Amina ce ta kaimata ranar da aka kawomata house maid tayi kukan rashin matsayinta ganin yana tsoron kar akawowa amarya ita batada ita amma taci alwashin duk abinda zaimata bazatace bataso ba koma meye yayi itadai tasan ta gama zama dashi har abada wuyarta ta gama jarrabawar qarshe guduwa zatayi babu mai qara ganinta
An d’ aura aure komai da komai babu wanda ta gayyata amma kaf yangidansu saida sukazo da masu habaici agaban idonta da masuyi abayan idonta ya hadiza harda massage tayi mata cewar bazata sami zuwaba sbd aminiyartace gidansu zata tsaki tayi tace saikace wani mutunci muke tsabar dai sai anmin wulaqanci
Sam b’oye damuwarta tayi duk masu son gani basu sami hakanba. Amal ce tajani d’aki tace sis ga gudummawata form ne na islamiyya ta karbo mana tace ki yawaita addua kicire komai aranki Allah nanan kusadake rungumeta nayi sai sannan kuka yazomin nace nagode yar’uwa
Hanaan agida anata cewa wai bakya haihuwa shiyasa akayi miki kishiya murmushi nayi nace ai da saiki gaya musu rashin amfanina ya wuce hakan
Karki qara fadar haka Allah shiyasan meya tanadar miki nan gaba yar’uwa sbd juriyarki da haqurinki kuma shi abinda ya kasa ganewa inkana riqe da abume daraja saiya subuce maka sannan zaka gane baka ta’ba samun abinda ya kai wannan darajaba inafatan zuwanta yasa yagane kuskuren daya tafka har dare muna tare.
STORY CONTINUES BELOW

Ko kunya batajiba wai ita amarya aka shigo da ita wai gatanan amana nace lokacin da’aka dora amana atsakin sammai da qassai kasa d’auka sukayi aka dorawa duwatsu suka kasa sai d’an adam mai cikeda zalunci da jahilci haka ayar take banason inzama cikin masu zalunci donhaka in Allah ya yarda zamu zauna lafiya amma amanarta kukaiwa mijinta domin shiyaga zai iyane
Tashi nayi nabude fuskarta ita dince dai nace qanwata zanmiki fatan alheri tareda irin addu’ar dakika ta’ba yimin inkin tuna aniyar kowa tabishi dani dake dashi amin nabasu ruwa da lemo na sallamesu. Banqarajin damuwa ba saida kowa ya watse Amal da Zee sunso kwana na hanasu sbd zamu fara jarrabawa washegari
Banyi kwalliyaba amma yanuwanmu dasukazo sunmin gyaran jiki da kunshi ja da baqi na gyara jikina fes. Kasancewar dare yafarayi kowa ya kama gabansa kwalliyar nacire nayi wanka mai kawai nashafa rigar baccina nasaka pink colour ce ta cikin babu hannu kamar daurin qirji take me laushin gaske iyakarta gwiwata ta wajence me dogon hannu amma shara shara ce kuma har qasa take wunin ranar banci komiba sbd haka na ha’da black tea ina sha ina tunanin wannan rayuwar me cikeda rudani
Sallamar ta nasakeji tana gaba yana biyeda ita suya naji raina yanamin kallo nabisu dashi inda shi gogan yakasa ha’da ido dani ledoji suka ajiye na kalla naga tunda nake dashi babu abinda yataba saimin sai yau kwallata namayar na dubesu nayi murmushin dabekai zuciba nace godiya nake
Kallon raini takemin nace qanwata ko kina buqatar wani abu? maganar tabata haushi yaqe tayi tace a’a daman yanason magana dakene na rakoshi amma zanfiso ki kirani da sunana nace karki damu wannan ma da sannu zaki saba dashi
Na lura tunda suka shigo ba’a cikin hankalinsa yakeba wani irin kallo kawai yake bina dashi har matarsa tafara ganewa kamar qwalla naga ta taru a idonsa kallon sa nake kozan gane yanayin sa amman ban sami daman hakanba abu daya nagano cewar banta’ba ganinsa adamuwa irin tayauba amma koma meye shiyasani.
Gyaran murya nayi nace inbakada magana ni inada ita kuma matarka ma bazata rasa abin cewaba. Maganata anan itace amarya ga mijinki nan nabarmiki shi halak malak nabaku shekara ko kuma ince saikin gaji dashi da sauri shukra tace yaza’ayi ingaji dashi
Muryarsa a dashe ya bude baki dakyar yace yadda musulunci ya tsara haka za’ayi maganar ce tafara batamin rai na miqe nace amarya zabi yana wajenki saida safe har yanzu niyake kallo gashina na kama na qulleshi atsakiyar kaina na wuce nabasu guri
Murna ta ishi sukra tace aranta kinkusa kibar gidannan ya manta kamarki balle ta daukar masa hankali tunda ke bazaki girma kiyi hankali ba
Hannunsa ta kama ya miqe kamar wani yaro.
Koda suka shiga d’aki qinyin komi yayi yace bashida lafiya ya zama kamar itace angon shine amaryar ko namanma beciba sam data gama tayi wanka
Koda tafito daga wanka taso qwarai taja hankalinsa amma ta kasa har tafara tunanin kodai yanada matsala ne shine cutar dayake fa’da amma tabari sayi magana da safe jikinsa taje ta kwanta yanajinta amma sam yanzun tsorontama yakeji sam beji tayi addu’o’i ba kamar yadda Hanaan keyiba inzatayi bacci
Ko fargaba batajiba tafara bacci mamaki ya kamashi ahankali ya miqe dakinsa ya shiga kayansa ya cire ya shiga toilet ya ha’da ruwan dumi ya dad’e aciki yana nadamar kuskuren sa na rayuwa babba wato sanin mace irin shukra kayan bacci yasaka qofar d’akinta ya dosa ta cikin dakinsa gabansa ya fadi daya tuna laifukansa tamaza yayi ya tura ahankali amma tasa muqulli murmushi yayi ya d’auko muqullansa ya bude ahankali ya shiga atsakiyar gadon ta kwanta ta takure sosai ahaka bacci ya d’auketa rigar ta kamata inda shape d’inta yaqara fitowa soasi gashinta ya shafa babu zato yaji hawaye ya fara gangaro masa maganganun dayaji yau suka fara dawo masa
“Kai hadiza kinyi namijin qoqari ai qoqarin dayafi kowanne shine hana maryam auren Hishaam da manna masa sokuwar yarinyar nan da girmankai yahanata samun namiji mai cikar baiwa irin Dr.hishaam
Dariya Dr.hadiza tayi tace aida maryam ce da sai danbuzunki to ammafa Idris yakamata kiyi masa wani abu sbd badon ya satomana muqullansa ba da bamusamu damar saka camera ba da maganinma datasha yatashi abanza kenan. Ai qoqari daya yarage in anjima dana shiga tunda batada wayau zan ha’da mata wani tuggun daatake zai saketa shi Idris ai sharadinsa kenan asaketa ya aura
To banda mahaukaci wannan yarinyar kota rabuda Hishaam bazata saurareshiba shukra tace aina karbo masa wani sirri dasun ha’da ido ya gama da ita wlh ammafa kinsan yana d’auke da cuta kyabashi qanwarki hadiza tace y’ar iska nabaki mijintama balle danna bada ita ai bazaki gane wannan yarinyar ba strong head d’inta ke jamata kowacce masifa
Kaf gidanmu mutum biyu kesonta inkin d’auke mahaifinta dabe damuda itaba kuma ta sani amma inta shiga cikinmu batama bada dama balle ace anyi fa’da da ita wai ita mutuniyar arziqi shiyasa kowa yake qara tsanarta kullum irin halinsu daya da uwarta shegen son iyawa
Nidai burina ya cika saidai fatan Allah ya rufemin sauran asirina dabe tonuba. Kinsan qarin abinda yasa na dage besanta amaceba kenan sbd yanzu besan gariba nizan nuna masa dukda likitane akwai nawa y’an dabarun danayi nima amatsayina na likita yanzu kinga saikuje gida ku gyara mata tsohon bangaren kakarta zatazo iddah gida dariya suka qyalqyale da ita suna shewa”
Wasu hawayen yaji suna zuba yarasa yadda zaisa kansa da tsananin tausayin ta kenan a irin wannan rayuwar tatashi amma kuma tazo tayi rashin sa’ar miji. Ahaka kenan tatashi amma take nuna komi bakomi bane gashi mom bata sonta ni’ima ma haka shiyasa take dinbin girmama masoyanta takanyi komi sbd su.
Hannun ta dayake dunqule ya bude qwayoyi yagani na bacci ne aciki ragowar wanda tasha ga ragowar busassun hawayen ta kuka yasaka mara sauti ya d’aga kanta ya d’ora akan cinyarsa yanajin sabon sonta yana shigarsa yana shafa gashinta ahankali
Baze ta’ba yafewa hadiza da Shukra ba akan abinda sukayi musu kuma Idris saiya gane kurensa shima sa’annan duk wani asiri dayake b’oye saiya tonoshi ya kuma godewa Abban sa akan zabin dayayi masa ya kuma yi kaico da irin zabinsa wannan shine Ana zaton wuta amaqera anganta amasaqa.
Amman komi zai daidaita zaiyi maganinsu baki daya anan ya kwana sam bata saniba sbd tasha maganin bacci gabda asubha ya koma d’akinsa gudun karta tashi taganshi anan1
Yasan yau zasu fara jarrabawa sa’annan baya buqatar su ha’du da shukra dawuri yayi wanka ya shirya cikin qananan kaya yayi wuf ya shige part d’inta tana kan dining ta shirya tsaf cikin uniform dinta tana ganinsa ta ha’da ranta tareda d’auke kai dad’e duniya bata sanshiba babu tsammani saiga shukra sam bazaka ce ba’a tare sukeba haushi yaqara kama Hanaan opposite da ita ya zauna inda beyi auneba saijin shukra yayi kusa dashi babu wanda ta kula acikinsu mariya me aikinta tayiwa magana ta zuba musu abinci ba musu ta hau zuba musu+
Harara shukra kebinsa da ita har Hanaan ta gane tace a ranta ku qarata ita ta fara gama cin abincin ta tamiqe tace to kamar yadda nake tunanin kun sani niba mutum bace meson uninvited guest a tsarina donhaka zaifi kyau ace you both stay within your limits and you don’t have to come all the way here to eat you can eat in your own area without making anyone worry anyway . Jakarta ta goya ta dubi mariya tace insun gama ki rufemin part d’ina sai dare zandawo da sauri ya kalleta yace ina kuma zaki ko kallon sa batayiba ta fice da sauri ya biyota har bakin qofa yace ki tsaya in kaiki tace zan sami lift ahanya me kika ce…..?
Shukra ce ta katseshi ta hanyar riqe masa hannu inda Hanaan tayi saurin ficewa daga gidan.
Dr.a ina ka kwana? adakin Hanaan whaaaat?eh ko akwai matsala da hakan wannan wane irin cin fuskane kwanana ka d’auka ka kaiwa wannan yarinyar ranar daren farko na….. sunanta Hanaan ba wannan yarinyar ba bakya ganin batada lafiya? babu ruwana da rashin lafiyarta kai ko d’okinama bakayi juyawa yayi ya fuskanceta yace au d’oki ake in anyi aure? Eh mana baka saniba yaza’ayi insani?
To agaskiya aqallah saika kwana bakwai aguna kafinka tafi gurinta tunda nima budurwa ce “to ai itama haka kuma ita tafara zuwa abinda na duba kenan” wannan matsalar kace tafada gamida tafiya ta bashi guri.
Murmushi yayi yace yarinya zaki gane
Yauma da safe babu kunya sai gasu atare baqincikin Hanaan kasa b’oyewa yayi Hishaam harda wani miqo mata plate wai aishi baqontane donhaka dole tayi saving dinshi babu musu tazuba masa duk abinda yake buqata ta zubawa shukra babu wanda ke magana agurin sai Shukra sai zuba take kasa cin abincin tayi don takaici donme zasu shigomata bangarenta
Washegari daman da makaranta da wuri tagama break fast d’inta tana shirin tashi saigasu ko kunya sai bayan sun zauna ta kira mariya tace kwashe kayan abincin nan eye? mariya tace gamida sosa qeya tana kallon Hishaam ta daka mata tsawa tace ki kwashe kayan abincin nan nace cikin sauri mariya tafara abinda aka sata jakarta ta goya ta ficeta barsunan.
Cikin takaici shukra ta dubeshi tace Dr waimeke damunkane? tunda nazo gidannan duk ka canjamin sam banyi tsammanin haka daga garekaba kodai akwai wata matsala ne? ki tambayi kanki da qawarki hadiza tashi yayi ya bata guri.
Gabad’aya rayuwar Shukra ta gigita sam yanda ta zata ba hakan take ganiba gashi Hanaan yanda takeso haka takeyi agidan babu wanda ya isa ya sata ko ya hanata ita kuwa komai saita tambaya to tafa fara gajiya da irin wadannan abubuwan
STORY CONTINUES BELOW

A bangaren Hishaam kuwa yana lura da yadda shukra ke tafiyar da al’amuran ta yasha ban ban dana Hanaan sosai sbd ita batada qyamar hada guri da maza a iyaka saninsa sai Hanaan batanan ake fitarmata da shara da sauran ayyukan daya shafi yaran gidan kuma bakin qofa take fito musu da abincin su suje su d’auka amma shukra har falonta take kiransu sannan ga jajibe jajiben qawaye kamar itace yarinyar gashi sam bata iya komaiba afannin girki ataqaice dai ko ruwan tea tadafa saiyaji ba da’di irin na sauran mutane zaman jiran lokaci kawai yakeyi da ita
Yau lahadi tun safe take shiri yana kallon ta a kwance yake tace to Dr nizan fita ya dubeta sheqeqe yace babu inda zaki kaga Dr bazai yiwubafa ina kallon agidannan qaramar yarinya tana yadda tagadama dakai sa’annan ni kace zakamin iko baze yiyuba
To ai ita bata kiran kanta da sunan matata kefa? To inko hakane saidai ka saketa yanzun inyaso sai asake sabon zubi nikuma duk abinda kakeso zanmaka to waima ina zaki? ke bakida wata ranar hutu ne arayuwarki yaudai baranar dakike aiki bace ko?
Eh magani zan karbo maka da sauri ya juyo ya fuskanceta yace wazaki karbawa magani? tace kaimana sbd kana buqatarsa idan shashashar yarinyar can zata iya zama dakai ahaka toni ba shashasha bace bazan iyaba au kice zama ahaka shashanci ne?
Wai Dr dan Allah meye matsalar ka? ace ina waje abin kamar gaske amman daga aurenka komai ya canza lokaci guda?
Shawarar da zan baki itace karki sake ki bata lokacin ki don inkin karboma saidai kisha banashan abinda ban yarda dashiba to aidama da niyya kakeyi tunda idan maganine aiba finka sani nayiba ficewa tayi ta barshi anan har yamma yana jiranta
Atsaye yake ta saman barandar sa Hanaan ce tafara dawowa bayan tayi parking ta debo kayanta niqi niqi daga gani daga shopping ta dawo kamar ance ta d’aga kanta suka ha’da ido tayi masa masifar kyau kasancewar atampa tasaka besaba ganinta dasuba kamar yana danna waya yayi inda yaketa daukanta photo motar shukra ce tashigo harabar Hanaan ta dawo kwasar ragowar kayanta da sauri ya sauko cikin kwarkwasa shukra ta tafi da sauri ta rungumeshi ba zato shima ya rungumeta sbd yanason ganin abinda Hanaan zatayi hannuwanta atake suka gaza daukar kayanta suka zube qasa da sauri fillo me aikin gidan yayo kan kayan gabansa ne yafadi ganin ya doso masa mata ta sunkuya tafara kwasa inda ya gallawa fillo harara ya koma da sauri qwalla ce ta digo akan kayan ta kwashe kayanta ta wuce ta barsu atsaye.
**************
Kwana biyu kenan baya ganinta ko dakin baccinta ya shiga baya ganinta mariya ya kira ya fara tambayarta tace yallabai nidai ta ha’da kayanta tacemin tayi tafiya tunranar dasuka gama jarrabawa kina nufin Hanaan tagama makaranta ban saniba eh yallabai don ranar anyi girki me yawa daga gidan ya amina antafi dashi makarantar acanma muka wuni
Wayarta yafara kira tana ringing amma babu amsa dakinta ya shiga inda ya tarar da wayar ayashe akangado dakin babu kowa 72missed calls yagani ciki na ya amina yafina kowa yawa na Amal na ya ma’aruf na Zee saikuma nashi kardai yarinyar nan tagudufa gabansa ne yayi mummunar faduwa yau kwana uku kenan daya kula shukra dontaji haushi kardai…..?
Da gudu ya koma dakinta ya rasama me yakeyi adakin to wazai tambaya ina take? Amal abinda ya fara fa’do masa kenan gidan ya nufa Kai tsaye part dinsu yaje yayi sa’a tananan anan yaga Maryam ya cika da mamakin ganinta agidan Amal na ganinsa tace muje waje kamar zata rakashi suka fita suna fitowa waje ta hade rai tace ina Hanaan tatafi?.
Dasauri ya dubeta yace abinda zan tambaya kenan tace to wlh tunwuri ka nemota idan kuma bahakaba zaka jawa kanka rigimar dabakasan qarshentaba juyawa tayi tabashi guri batareda ta saurareshiba. Daganan gidan ya amina ya wuce abakin qofa ya haduda Zee Amma saita wuceshi taqi gaidashi mijin ya Amina yana gida bayan sungaisa dashi falo ya dawo banza ya amina tayi dashi sai bayan ta gama hirar ta sannan tafito ta sameshi.
STORY CONTINUES BELOW

Wani mugun yawu ya hadiye sbd irin kallon datake masa ya jure yace please find out wherever she is, “and why would i do that?”
Dakata BOY nagaji da yadda mom ke goyon bayanka wallahi nabaka kwana biyu idan Hanaan bata dawoba wlh kaida Abba fuuu tatashi tabashi guri hanyar databi yakebi da kallo maganarta ta tsorata shi amma yafi jin tsoron halinda yarinyar zata iya shiga fiyeda wanda yake ciki ta’bata kenan kome?
Abu wasa-wasa yau kwana shidda batanan gashi gobe ne wa’adin alqawrin ya amina zai cika yana dakinta kamar kullum littafin ta ya hanga akan mirror yana dagawa takarda ta fa’do karantawa yafara inka yarda zaka sakeni zan dawo rayuwarka da wannan sharadin ka duba wayata ka kira lambar Hande
Wurgi yayi da takardar daga aljihunsa ya ciri wayar tata ya duba saiga lambar da sauri ya kira daqyar tashiga harta katse ba’a daukaba yacigaba da kira har yayi sa’a aka d’auka wake magana Hi….. Hishaam ke magana barka da rana. Ja’iri bani amsa gaisuwarka saida matarka tabaroka sannan kasan kanada dangi aida na’isa da ita da bata dawowa saita shekara ina bakama san hanyar nijer ba? ke Hanaan kizo mijinki ya bugo gabansane yafara faduwa
Assalamualaikum tace maqalewa muryarsa tayi ya lumshe idanunsa yana ganota da kyakykyawar fuskarta tana fara’a tace hello akaro na biyu gyaran murya yayi yace hello kina lafiya? tace qalau dftn ka yarda da abinda na nema? da sauri yace indai kika dawo na yarda zanmiki duk abinda kikeso banda wannan ya qarasa maganar aciki tace eye? yace eh qit takashe wayar
Iyaka qarfinsa yake kira amma sam taqi qara shiga
Yau satinta guda kenan kullum cikin fa’da suke da shukra akanta gashi babu alamunma zata dawo gashi wayar ta daina shiga tunjiya yake kira abanza jifa yayi da wayar tasa cikin qunar rai ba da’dewa tafara qara da sauri ya d’auka batareda duba me kiranba ya amina ce ke magana cikin rad’a boy kazo ga matarka ta dawo amma karkazo yanzu sbd karta g……
Da sauri ya fita ya tada motarsa sai gidan da sand’a yake shiga gidan da sallama qasa-qasa lab’ewa yayi ganinta tafito daga kitchen riga da wandone ajikinta wandon ya kamata blue ne rigar rose pink armless ce sai top har kusan gwiwarta sai mayafinta dabe rufe dogon gashinta ba kyawunta yake kallo kamar kullum qara halittar ta ake sannan qara girma take surorinta nakyau naqara bayyana tray d’in hannun ta Zee takarba ta jata suka shige d’aki
Table d’in yaje yayi sa’a hot coffee ne aciki ya d’auka yafara sha yana tuna irin dad’in abincinta yana shaqar daddad’an qamshinta daya cika ko’ina acikin gidan yana jiyo dariyarsu ita da Zee kasa haquri yayi da sauri ya nufi dakin ya bude qofar atare suka juyo ganinsa yasa fuskarsu canzawa daga dariya zuwa cin mur cikin dakin ya shige yafara kafeta da ido Zee ce tafice da sauri tareda hararar sa bayan Zee tabi da sauri yayi saurin riqota ya dawoda ita
Ina kikaje? ta cije bakinta tace babu ruwanka da inda naje kaidai kawai ka cika sharadin dawowata da qarfi ya rungumeta tayi saurin cijewa gudun karsu fa’da kan gadon Zee qin rungumeshi tayi amma saitaji shaqar iska nabata wuya sabida damqar datasha tureshi tafara yi tana gyara gashinta daya manne ajikinsa ba zato ya manna mata d’an gajeren kiss a lebenta ta wawwaro ido atsorace cikin takaici tana goge gurin da bayan hannun ta
Matsawa yayi yana ajiyar zuciya yace mutafi gida abakin gado ta zauna tace wane gidan? babu inda zani banason in had’a ka da mahaifinka so…. please let me be
Please Hanaan am sorry da sauri ta d’ago suka ha’da ido tayi saurin sunkuyar dakanta qasa kuka tafara kusa da ita ya matsa ya zauna yanajin ajiyar zuciyarta hannunta ya dafa yace i….. love….. you Hanaan to the core of my heart janye hannunta tayi tace it’s too late for that1
Yace no it’s not that late danyatsanta ta d’aga masa tace yanzun lokaci ya qure kariga kayi aure da incigaba da zama dakai gara inrasa rayuwata har haka kika tsaneni? ai ka cancanci fiye da hakan magana zeyi ta dakatar dashi ta fice inda tatarar dasu anisa da Amal da ya maryam awaje da gudu ta qarasa suka rungume juna da Amal ya amina ce tafito tace Hanaan mijinki zaitafi buris tayi kamar bataji Maryam tace ance kinyi tafiya kardai yaji kikayi?
Cikin quluwa Hanaan tace haba ya Maryam saikace ke? maganar tab’atawa maryam amma saita hadiye tace ai garani inzama yayi da’di akan sab’a Hanaan tace to nikuma guri nabasu shida amarya su shana
Kyaje garin basu guri su subaki waya isa yabawa uwargida guri? Hishaam yafad’a tareda zama kusa da ita ya d’ora hannunsa akan kafadarta murmushi ta sakar masa yace love nasaka kayanki amota please muje gida na matsu
Babu musu ta tashi ta gyara mayafinta ya kama hannunta suka wuce sukabar maryam tana baqincikin yadda suka daceda junansu
Tuqi yake amma gabad’aya hankalinsa yana kanta kamar zata gudu tunda suka taho daman gari yayi baqi saboda hadarin daya hado babu zato ruwa ya sauko da qarfinsa tunsuna tafiya harya tsaya sbd qarfin ruwan.
Shiru motar tayi inda ya kafa mata idanu kautarda kanta tayi ta kalli daya b’angaren hannunta ya damqe anasa sam qin kallonsa tayi d’ayan hannunsa yasa ya juyo da fuskarta amma saita rufe idanunta sai hawaye ke sauka ahankali tsananin tausayin ta da sabon shauqin sonta ke shigarsa kallon ta yake cikeda tsanar kansa akan abubuwan dasuka faru
Hanaan yafada tsigar jikinta ce tatashi batasan meyasaba duk lokacinda yakira sunanta takejin sunan daban abakinsa qin amsawa tayi yace look at me please ahankali ta bude idanunta dasukayi jajir sabida kuka ta saukesu akansa
Ahankali ya matsa kusada ita yafara kissing d’inta abinya ratsa har yatsun qafarta amma saita kasa hanashi wuyanta yafara shafawa da bayan kunnenta zuciyarsa na bugawa da qarfi
Tsanar kantace takamata ganin yadda yamaida ita batasan ciwon kanta ba
Hawayenta ne ya dakatar dashi ya matsa yana maida numfashi ya tallafo inda habarta ta lotsa irin nasa yace did you hate me that much?
Cikin sheshshekar kuka tace haqurin daka bani yayi ka’dan akan abinda kayimin
Babu namijinda duk rashin kishinsa zaiyi irin abinda kayi inkana son rabuwa dani basai kabi ta wannan hanyarba ai yanzu dana aikata wani abu me zakace? shshhhhh yace tareda dora yatsansa a lebenta ban aikata hakaba ki yarda dani sam ban aikata ba
Na yarda cewar laifinane sbd sakacin da nayi dake amma wlh duk abinda kike zargi akaina banida masaniya ina roqin kibani lokaci da sannu zan fahintar dake
Bazan taba fahimta ba so please kadaina tabani sbd inason inyi aure clean batareda kowacce alaqaba tsakanin mu, agabana kike cewa zakiyi aure? Kai kayi aurenma agabana?
Ka takaleni ka cutardani akan na rama shine kayi amfani da ikonku na maza da Allah yabaku kayi abinda bazan tab’a yafeshiba. Bakasan komaiba gameda quncin rayuwa ka tashi cikin soyayyar iyayenka nikuwa sai kaka daga bayama ta rasu na yadda da aurenda ka yaudareni akansa inda kaso dababu abinda bazan makaba amma saikaqima kasani alayin matarka ka wulaqantani
Ai idan nacigaba da zama dakai banyiwa kaina adalciba sam tunda tafara magana girgiza kansa kawai yake tace mutafi ruwa ya tsaya.Tun jiya da shukra ta bude idonta taga Hanaan taketa ruwan bala’i acikin gidannan
Duk yanda Hishaam yaso abinnan yayi sauqi qin yiwuwa yayi harya gaji ya qyaleta yau kuwa cikin farinciki ya tashi kasancewar Hanaan d’insa ta dawo gida dukda basa da’di da ita
Ta dakinta ya shiga abin mamaki bata dakin atsorace yaje qofar toilet saiyajita tana wanka beyi auneba yaji tana qoqarin fitowa Walk in closet d’inta ya shiga ya b’uya
Sam bataji motsinsaba da confidence d’inta ta shiga d’auko kaya abu taji yana binta ta tsakiyar bayanta sumane kawai bataiba sbd tsananin tsoro qamshinsa ne yasa tagane shine agurin ahankali ya juyo da ita kallo d’aya taimasa tafaara jadabaya yafara biyota kamar wanda magnet yakeja cikin idonta yake kallo qarara yaga tsoro acikinsu+
Da bango taji ta ha’du cak tatsaya ahankali ya qaraso matseta yayi ajikin bango ya ha’da qirjinsu ahankali ya kafeta da oily eyes d’in sa ta gaji da tsaiwa tsakanin hannayensata sulale qasa ya bita qasan yace you look sexy harara ta watsa masa gashinta dake jiqe yafara sansanawa kunya takamata ganin rigar wanka ka’dai ke jikinta kiss ya manna mata awuya nan take ta gane tayi nisa da sonsa kuka me ciwo tafara tace natsaneka yadda kakemin kamar toy why? Why don’t you go to your wife and leave me alone?
Nasan abinda kakeso bani kakesoba kamar yadda kafada kuma abinda kakeso kariga ka samu gurin wata don haka nikuma bazan taba bakaba saidai Wanda na adana sbd shi kawai
Bango ya daka da dantsensa har taji tsoro yace karki qara zancen wani agabana
Duk abinda ke faruwa a idon shukra da sauri ta koma part d’inta waya tayi masa tanason ganinsa jitake kamar kafin yazo ta mutu sbd baqinciki
Ba’afi minti biyuba sai gashi da sauri shukra ta rungumeshi taga babu wani reaction ataredashi ta riqo collar rigarsa da nufin tayi kissing dinshi ya kautadda kansa gefe ta juya daya barin ya juyar dakansa nanma ya matsa baya hadeda cewa please.
Flower vase din dake gurin ta d’auka tayi jifa dashi jikin mudubinta yafashe yafasa mudubin tace nadade da gane qaryar rashin lafiyarka amma ganin yadda ka zauna da Hanaan yasa nayi zargin ki gay(ko maza y’anuwanka kake so) ne kai baka sha’awar mata kwata-kwata amma saigashi yau na kamaka kana neman qaramar yarinya agabana me tafini?har kana kishi akanta kamar zaka hadiye zuciyarka sbd tayi zancen wani agabanka
Ko bata fikiba dai ita matatace “nifa?” Ke babu aure tsakanina dake
Kansa tayo kamar mara hankali tace mekake nufi? cikin kallon tsana ya dubi shukra yace na dad’e ina mamakin abinda yasa mahaifinki ya canza shawarar sa akan bani aurenki mutumin dake zargin ni lalatacce ne sai bayan aurenmu bincikena ya nunamin ashe sai alokacin ya tabbatar da kin dad’e da bata tarbiyyar dayabaki shiyasa ya nemeni ya nanamin ke abinda yasa banji komaiba sbd sab’awa maganar mahaifina danayi akanki nasan hakan zata iya faruwa
Abuna biyu kuma ranar da za’a kawoki gidannan naji hirarku da babbar qawarki hadiza yadda kikaso cutarda matata da yadda kikaso rabamu abinda yahanani rabuwa dake kenan don inyi amfani dake har ingane kishina i idon matar danakeso wato Hanaan
Nikuma tawa soyayyar fa? Wato shukra bayan nafara son Hanaan saina fuskanci keda bama sonki nakeba kawai halayenda kika arone kika yaudareni dasu sbd na dolantawa kaina saimai wannan halin nakeso sai gashi ashe kura kika lullubawa fatar akuya abinda nake hange akanki Allah yabani fiyema dashi ina neman inyiwa kaina sakaci
Kuma sanin kankine ko a addini babu aure tsakanin mara lafiya dame lafiya atsorace shukra take kallon sa wannan karon yace eh gwajin dakika hana ya fito kafin auren naje na qwaquloshi a inda kuka boyeshi keda dadironki nagane kina daukeda HIV
Tayaya? Tayaya zakimin haka shukra? menayi miki? daman wanda yace yana sonka yataba zama maqiyinka? Kuma badan naji hirarku da babbar qawarki hadiza ba da tuni nasaki jikina dake amma addu’a da rashin alhakinki saiya tonaki na dad’e da furta miki kalmar saki azuciyata amma bansan me zangayawa Abbana ba akanki inajin kunyarsa shiyasa nakasa rabuwa dake
STORY CONTINUES BELOW

Shukra na sakeki saki daya faduwa tayi aqasa kamar meshirin hawa bori tace daman zaka iyamin rashin mutunci haka? duk da’dewa damukayi atare? inhar kin kira wannan da rashin mutunci bansan me kikeso ba kuma gamedani
Wlh Hishaam inhar ban samekaba to saidai kowa ta haqura sbd na riga kowacce mace sonka kuma na dad’e da gajiya da yadda nake b’oye halayena na asli dukdan insameka baka isa ka wulaqantani ba wlh
Kuma agidanka zanyi iddah babu inda zani kafadarsa ya d’aga alamun be damuba ya qara da cewa kome zakiyi nagama zama dake kuma naje na rubuta statement a gurin yan sanda idan Idris naganshi a area gidana za’a kamaminshi babushi babu matata ficewa yayi yabarta anan tana karkarwa kamar me aljanu
Wayarta ta lalubo ta danna kiran hadiza tace shikenan ya sakeni duk abinda nake ciki ya sani Hadiza asirina ya tonu yazanyi? inban sami Hishaam ba mutuwa zanyi kaf mazan duniyar nan shiyayi min komai da komansa yayi Hadiza kina jina?
Mekike fa’da shukra? abinda nike fa’da kenan to ita miskilar fa wai akanta yake cewa bema ta’ba sonaba wlh inbe maidani ba to bazata ta’ba samun saba
Qawata ban zugaki ba amma wannan yayi dai dai itama tabar gidan kawai kota halin qaqanema ehe.
Hanaan jikinta a sanyaye take komai sam ta kasa gane kanta ta rasa abinyi kitchen ta shiga don ha’da abinci taji motsi abayanta da sauri ta juya a firgice
Murmushin yaqe tayi cikin tsoro karo na farko da ganin shukra yabata tsoro batareda sanin dalili ba dakewa tayi tace qanwata kina buqatar wani abune wani irin murmushi tayi daya bayyana jajayen idanuwanta a fili
Tareda b’oye hannayenta abayanta Hanaan tacigaba da abinda take tace da alama rayuwata ta dameki keda mijinki ganin yadda kukemin sunturi a gida kamata yayi yadda bandamu da kuba kuma kuqi damuwa Dani………………..
Abu taji ya soketa aciki ta gefe cikin tsananin azaba ta juyo daqyar tana tsaye tareda kafeta da jajayen idanuwanta tadubeta babu jijiyar dabata tashiba akanta tace me….nayi…miki?
Da qarfi ta zare wuqar tace y’ar iska da haka kike yaudarar kowa kina nuna ke baki damuda rayuwar kowaba nan kuwa kinsan me kikeyi ai shima nagaya masa inban sameshiba babu wadda ta isa ta samishi wallahi soka mata shukra ta sakeyi tareda fad’in irin wannan ranar nake guje miki shiyasa tunfarko banso kika shiga gonataba sbd nikaina bansan irin abinda zanyiba yayinda zuciyata ta harzuqa hannun shukra ta damqa da wuqar ke riqe inda anan jikin shukra yafara rawa kamar sabuwar mahaukaciya
Wuqar take kallo da jinin dake kwarara da wanda Hanaan ta goga mata a hannu sai alokacin tafara tunanin abinda ta aikata
Hanaan yanke jiki tayi tafadi qasa inda tabarwa shukra wuqar a hannu jini yacigaba da zuba daqyar ta dafe gurin cikin qarfin hali nan da nan tafara gani dishi-dishi.
*********
Tunda yafita yana gidan ya Amina babu abinda ya b’oye mata tace boy nifa ban yarda da wata iddah dazatayi agidanka ba idan kuma ka amince da hakan to wallahi zan d’auko Hanaan ta dawo nan inka sallameta ta koma don ban yarda da itaba kana ganin abinda sukayi mata……. kamar an tsikareshi yaji shigar maganar da shukra tafadamai ta qarshe ya dubi ya Amina yace inazuwa
Muqullansa ya zara da gudu yaja motar cikeda fargabar da besan nameyeba cikin zafinnama ya shiga harabar gidan yana aje motar bangaren Shukra ya nufa amma ga mamakinsa batanan be damuba harya zauna saiyaji gabansa ya cigabada faduwa
Part d’inta ya nufa yace aransa nasamu inci abinci donyau inason inyi bacci me dad’i kodaya shiga babu kowa a part d’in abin yabashi mamaki dubata yafarayi cikin san’da yadda yasaba atsakiyar falon yayi kacib’us da shukra cikin mamaki yafara kallon ta jini….. Yafada afili batareda yasan maganar tafito ba sam betab’a kawo wani tunaniba wuqar hannunta ce tafadi qasa
STORY CONTINUES BELOW

Nan da nan idanunsa suka fara girma suna canza kala da gudu yayi kitchen inda yaga ta fito Hanaan yatarar kwnce cikin jini babu numfashi tareda ita.
Iyakacin qarfinsa yake jijjigata da kiran sunanta amma babu inda yake motsi jikin ta sam ilminsa da likitancin d’auke wa yayi Hanan open your eyes please Hanan stay with me stay with me Hanan Hanaan Han….. cak ya dauketa asibitinsu yakaita inda ganin halinda ya shiga yasa suka hanashi shiga tareda tura Dr Sadiq gurinsa kuka yasa Dr Sadiq yariqeshi yafara lallashinsa kamar qaramin yaro
Kuka yake sosai yace Sadiq tamutu Shukra ta kasheta. Bata mutuba insha Allah za’a ceto rayuwarta mum yakira awaya yana kuka ya sanar da ita
Acikin abinda befi minti Sha biyarba sai gasu harda ya Amina da Zee da Ni’ima mum ce taqaraso da sauri tace Sadiq waime ke faruwane? tajuya gurin Hishaam wanda ya ha’da hannayensa abakinsa fuskarnan tayi jajir sabida tashin hankali kuka yaqara saki kamar yaro
Ya Amina ta zauna ta riqoshi tana bashi haquri ruwa aka bashi yasha yafara ajiyar zuciya ya Amina tace yanzu ina shukran? Sai a sa’annan ya tuna da ita da sauri yatashi yace ina zuwa.
Da yansanda yatafi ya nuna musu komai saidai babu shukra babu wuqar data aikata laifin da ita ji yayi bazai iya haqura anemotaba tare sukaje gidansu ba’a sametaba nan take akayi awon gaba da mahaifinta gidan Hadiza ya rakasu sukayi sa’a tananan
Inda suka damqota tanata musun ita babu abinda tayi tareda fad’in bazan tab’a amsa sharrin da kake qoqarin yimin ba wani dansanda ya daka mata tsawa yace keep your mouth shut ya akayi kikasan sharri ya miki akazo tafiya dake riqe Hadiza tayi qam tana ki taimakeni harda shawararki a abindake faruwa hadawa sukayi da hadizan akace zata amsa wasu tambayoyi
Anzo fita da shukra tagaban Hishaam rigarsa ta riqo kana kallon su zasu tafi daniko mari ya sharara mata tareda kautadda kai don baya iya magana a lokacin Sam.
Lokacin daya koma asibitin Abba yaje da sauri ya qarasa gurin Abba. Abba ya dubeshi yace Hishaam ya akayi haka ta faru?yace Abba tsautsayi ne “me nafada maka gameda Hanaan lokacin da zaka auri wannan yarinyar maras tarbiyya?” Ya Amina ce zatayi magana ya daka mata tsawa saida kowa ya tsorata kasancewar Abba baya ta’ba yiwa ya Amina fa’da
Shiru tayi jikinta na rawa cikin tsawa yacigaba da magana yace dan ubanta yabawa mutum irinka auren yarsa bashi yake nuna baya sontaba ko kuma shi besan me yakeyiba fa tsabar yadda ce da ganin nima na isa da ita
Yanzun abokinka ya tabbatar min da cewa Hanaan zata iya shiga coma sbd kanta ya bugu sosai to kayi addu’ar kada wani abu ya sameta don idan wani abu ya sameta wallahi nida kaine kuma daga yau kagama aurenta saika saketa qirjinsa ya dafe dayake masa rad’ad’i tareda sulalewa qasa yana hawaye mum ce tayi kansa don lallashi wata muguwar harara Abba ya watsa mata ta qame agurin tana kallon Hishaam cikeda tausayin sa, kuka yake sosai harda sauti ni’ima na lallashinsa sbd itama kukan take qoqarinyi
Team en dasuka karbeta ne suka fito bayan awanni hudu cur da sauri suka nufesu kasancewar mahaifinta ya iso tareda Amal da ma’aruf surgeon d’in yafara magana alhaji anceto rayuwarta for mow amma babu tabbas d’in lafiyar ta sai ajira farkawarta hanjinta ya fashe sbd wuqar ta shiga amma andinke saidai kanta ya bugu lokacinda ta fadi qasa kuma jini yadan bazu ka’dan wanda zai iya haddasa matsala sbd (traumatic head injury is one of the most common thing) dayake saka mutum shiga coma Hishaam ne ya katseshi da tambaya
Yanzun me kake nufi Dr Khalil yace baka buqatar qarin bayani sbd kasan meyake faruwa musamman ma dayake b’angarenka ne daga abinda nafada sai dai inason ka tattara duk nutsuwarka zubewa yasake yi sam ma’aruf bayajin tausayin sa saima tausayin yar’uwarsa daya sakashi jin haushin Hishaam d’in dake wani nuna ya damuda ita yanzun.
******************
Kimanin wata biyu kenan babu wani canji gurin Hanaan sai ma ICU dasuka maidata wato (intensive Care unit) inda atsahon wata biyun nan sam Abba yasaka securities ko’ina ya hana abar Hishaam shiga gurinta yayi naci harya gaji inda hakan be hanashi zuwa kullum ba da tsayuwa bakin qofa
Ya rame gabadaya yayi baqi yafita hayyacinsa daka ganshi zakaga damuwa qarara harya fara samun matsala agurin aikinsa ginin sabon asibitin dayakeyi ya tsaya cak kullum banda son ganin Hanaan babu abinda yake babu abinda be saqaba sam be zaci ganin Hanaan zaitaba yi masa tsada hakaba ga Abba yaqi ya saurareshi daya tunkareshi saiyace ina takardar saki inya kawo sayi magana inda yakan haqura shikuma
Yakan zauna musamman yadinga tunanin abubuwan dasuka faru na rashin kyautawar sa da kuma juriya da haquri irin na yarinyar tabbas Abban sa yasoshi da babban alkhairi shiyasa inma yaji haushi wani lokacin yake masa uzuri
Hishaam bashida masaniyar meke faruwa katsam Abba ya tura yazo murna ta isheshi yana zaton za’a bashi iznin ganin matarsa ne amma koda yaje Abba na miqewa yafara magana yana tafiya Hishaam yaune insha Allah zan tafida Hanaan qasar waje don nema mata magani zazzaro ido yafara tareda hade wani bushashshen yawu yace Abba nima zani dan Allah Abba zan iya taimakonta
Hannu yadaga masa da cewa ai duk abinda zakayi ka gama tsaf kuma bama zakasan inda zan kaita ba kuma tunda kaqi ka saketa inta warke ta nemi hakan dakanta ai kayi ko?
Da rarrafe ya nufi Abba yafara magana ahankali Abba nasan na sab’a maka amma banajin tsanar dakake min takai hakan don girman Allah karka rabani da matata yar’uwata wallahi Abba mutuwa zanyi sam bazan iya rayuwaba itace rayuwar
Please please please Abba gurin mum ya juya yace please mum kiroqi mijinki duk abinda nayi na laifi wallahi zan gyara don Allah karya rabamu kuka mum keyi sbd ya gama bata tausayi rungumeshi tayi yana faman sumbatu kamar na goye
Ficewa Abba yayi yabarshi nan yana faman magiya mum cikin jin tausayin sa tace kasanshi sai dai wata banda Hanaan tunda yahau dokin zuciya kwallace ta zubome batareda ya kulaba ya d’aga kai ya kalli mumyace ai wlh dagakan Hanaan har abada angama saidai in bakuda rabon ganin gudan jinina ahankali ya tashi jiki babu kuzari ya nufi dakinsa dan yanzu yadawo gida tun ranar da abin yafaru sai dai yaraka yansanda amma sam ya daina zuwa gidan
Dayaje gidan saiyaga kamar aranar abin yafaru
Ta qofar baya yaje yabawa guards d’in asibitin cin hanci don na Abba duk yadda zaiyi sun hanashi yana shiga dakin ya hangota kasancewar ita ka’dai ce dakinta ahankali yake tafiya jikinsa babu inda baya rawa tana kwance idanunta abude sama take kallo akan gadon yazauna hannuwanta ya kamo yace hi lazy bones kitashi mana kukane ya subuce masa
Cigaba yayi da kukan harya isheshi yace dan Allah Hanaan na tuba kiyafemin haqiqa nayi wasa da rayuwata sbd rayuwarki tawace ina neman gafararki sbd afuwar da kike da ita ki taimaka kema karki nemi rabuwa dani kamar yadda Abba keso kobaki warkeba inason ki ahaka kuma zan iya zama dake inkula dake
Nasan kinaji na please karkiyi fushi dani kiyafe min kinji? akan gadon ya kwanta ya d’ora kansa akan qirjinta yana kuka ahankali
Daga waje yafarajin hayaniya sam be motsaba sbd jikinsa dayayi laushi. Turus kowa yayi saboda yanayin da suka ganshi Abba ya hade gira yace ka fita anzo tafiya da ita kuka yafara me sauti tareda qanqameta abokansa Abba yasa aka kira suka shigo Sadiq yafara bashi haquri yace Sadiq ka tainakamin inajin zuciyata tanamin zafi yace to taso amma ina daqyar suka bambaresa daga jikinta yana kuka kamar qaramin yaro.Vietnam
Itace qasar da Abba ya zabi kai Hanaan sbd kyawun yanayin ta sanan koda ta warke zai taimaka mata wajen jin da’din zama anan d’in da kuma cigaba da karatunta sun dad’e suna communicating da likitocin asibitin shiyasa be wani sha wuya wajen yin sauran abubuwan ba harga Allah yanajin tausayin Hishaam amma bayajin zai iya mayarda Hanaan gidansa batareda amincewarta ba fata dai Allah yabata lafiya.
Inta amince zata cigaba da zama dashi wannan bashida zabi amma inbata son hakan to ashirye yake ya girmama duk wani decision d’in ta.Franco_vietnamese hospital Fv
Shine sunan asibitin da suke ba laifi Hanaan tanajin sauqi sabida yanayin treatment dinsu yasha banban dana nan
*******************
Baya gajiya da tura musu saqonsa inda yau babu zato amsa ta shiga email dinsa cikin fargaba yafara dubawa yayi sa’ar ganin abinda yakeso fv hospital of Vietnam sun daukeshi aiki bangaren sa wato bangaren qwaqwalwa sam besan lokacin da yayi kuwwa ba yafara tunanin lokacinda yabi Abban sa har airport saida ya tambayo jirginsu ina zashi tun bayan tafiyarsu yake fatan hanyar binsu inda yau aqarshe iliminsa yayi mishi rana three months aka bashi amma nan da nan ya nemi zuwa nan da two weeks suka turo masa da approval tun bayan da Hanaan ta kwanta saiyau y’an gidansu sukaga dariyarsa+
Shiri yake sosai da zummar Abba na dawowa shikuma ya tafi kasancewar Abba da Hande suka tafi inyad’an jima saiya dawo sabida sabgoginsa ita kuma Hande tana gurinta koda yaushe
Aikuwa hakan akayi bayan dawowar Abba kenan Hishaam ya d’aga
Tun kafin yayi komi gurinta yafara zuwa duk wani evidence na aurensu ya nuna inda atake aka canza mata komai zuwa yadda yake buqata amatsayinsa na ma’aikacinsu kuma yashiga cikin masu kula da ita kasancewar ana mata gashi daga lokaci zuwa lokaci kuma akasarin matsalar daga qwaqwalwa ne
Ba wani shiri suke da Hande ba amma haka nan take haqura shi yakewa Hanaan komi musamman ma in bayada aiki alokacin
A district seven ho chi Minh City asibitin yake gidansa kuma yana kusa da asibitin inda Abba kuwa inyazo yana district eight sam Abba be kulashi da wata maganar ya akayi yazo nan ba amma kuma sam ya d’aure fuska kuma indai ya taddashi gurin hanan saiya koreshi shikam bayan qoqarin da yake akanta sannan hana kansa bacci yake yayita roqa mata sauqi agurin me bayarwa wato Allah
********************
Yau sam kasala ya tashi da ita kumama kamar bayajin da’di ajikinsa
Kamar amafarki yaji qarar wayarsa kasancewar yaube kwanaba Hande ce ta kwana ya d’aga Dr will yafara magana “Dr Hishaam your wife regain her conciousness” wuntsilowa yayi daga gadon sujudush-shukr yafarayi (wato sujjadar godiya ga Allah) kafin kace kwabo ya nemi kasalarsa ya rasataDr will yace are you there? yace yes sir but how? will yace we can call it a miracle she just started to move her fingers then she just opened her eyes
Ai Hishaam godiya yaringa jera masa thank you sir thank you very much and am…. coming right now
Jikinsa ne yayi sanyi sanin inta warke Abba zai dawoda bara bana amma dokin ganinta ya hanashi dogon tunani sannan ya shirya wa koma meye zai faru abu daya dai yasani shine sai inda qarfinsa ya qare akan maganar saki yafara tunanin sun daina kwana gado daya da zaran ta warke wataqilama rabasu za’ayi anan yaci alwashin kome za’ayi bazai saketa ba saidai in ita ta nema
Kamar yadda yazata d’akin cike yake da likitoci har gaban gadon yaje hannunta yariqe gamida shafa gashin kanta likitocin sunata masa murna idanunta qyar akansa sai hawaye ta gefen idon daya fara bashi tsoro don besan na meyeba
Can da dare Hande taga bayada niyyar tafiya takuma san Abba bazai wuce gobeba tasan kuma inyazo basa zama guri daya da Hishaam kayanta ta ha’da ta tafi gida bayan tayiwa Hanaan sallama ta tafi
Daman ya matsu abasu guri kisses yafara manna mata ako’ina ya kwantar da kansa akan qirjinta yafara magana qasa-qasa Hanaan please kiyafemin kinji karkibar Abba yadauki tsatstsauran mataki akaina nayi alqawarin duk abinda kikeso indai ba sabon Allah bane zanmiki
Hawaye kawai take tana tuna irin gigitar rayuwar da Hishaam d’in yashiga akanta sam ya hana ta tuno laifinsa daman hausawa sunce so hana ganin laifi saidai batason tabashi dama sai abinda Abba yace tunda duk abinda yakeyi don y’ancinta yakeyi, cikin qarfin hali tanajin ciwo amma tanason ta’ba lallausan gashin kansa ta kai hannu batareda saran hannun ze kai ba
Firgita yayi lokacin da yaji hannunta ya ta’ba shi a gashin kansa ta saka yatsunta datake motsawa daqyar hannun yariqe yana hawayen murna da sauri ya d’auko kayan gwaje-gwaje yafara ya duddubata ya gwadata inda ya tabbatar da samun sauqinta sosai tana iya sarrafa komai na jikinta sauran tashi da magana yarage mata
STORY CONTINUES BELOW

Yayi mamaki ganin Abba sai bayan sati sannan yazo amma wannan karon harda baffa tunda sukazo alaqarsa da Hanaan tayi nisa kuma tayi kusa da Hande
****************************
Abu kamar wasa tafara magana bayan zagayawa da aka farayi da ita so yake ko yaya sudinga hira amman abin ya gagara yakasa gane matsayinsa
Akan wheelchair yau ya dauketa can saman asibitin ya kaita filine me girman gaske tana zaune tana kallonsa fuskarnan fayau iska na wasa da gashin kanta daya leqo ta mayafinta kusa da ita yaje ya tsuguna ya dafa gwiwoyinta yace Hanaan please your silence is killing me please speak to me say something i want to hear something from you please
Shiru tayi kamar yadda tasaba kasancewar har yanzu maganar ba komi ke fitaba sai ka’dan
Yau da wuri yayi wanka yashiga asibitin kasancewar Hande takwana da ita yana shiga ya rikice ganin yadda jikin ta yake tanata faman kwarara amai kowa yayi cirko-cirko jifa yayi da kayan hannun sa yanufi inda take riqeta yayi bayan aman ya lafa ta dafe mara daman yasan da matsalar ta ya fara zazzare idanu cikin tsoro tare da mayencewa kallon yanayin ta
Hande ta kamata zata kaita toilet yaga duk ta’bata gurin gabansa ne yafad’i ganin yadda take rushing addu’ar mafita mekyau yafara azuciyarsa
Begamaba Abba yace muje inason magana dakai abaya yabishi cikin girmamawa bayan sun keb’e Abba yafara magana:
Ina zancen da mukayi na sakin yarinyar nan? Abba….nan da nan idonsa yayi rau rau Abba please ko badon niba kodon ita don Allah kabari abani second chance please
Saboda yarinyar nan yanzun tana buqatar taimakona da gaggawa”banason jin komai Hishaam kariga ka daina yaudarata tuntuni” Abba agaskiya ban tabbatar ba amma ina tsoron fa’da maka Hanaan tana cikin matsala “me kakeson cewa?”
Abba ka fahimceni Hanaan dinnan maybe tana suffering from uterine myomas and it’s…… Hannu ya ɗaga masa tareda katse shi “me kenan shi wannan d’in”?
Abba indai abin nan danake zargi yazama gaskiya to Hanaan tana buqatar……tana…..tana…tana………. Yana maganar yana sosa sumarsa tareda gyara tsayuwarsa
“tana me”?
Sosa qeya yafarayi da shafa sumarsa
Kaga Hishaam karka qirqiri qarya ka b’atamin lokaci abanza kaga tafiyata juyawa yayi da niyyar tafiya Hishaam yayi saurin cewa
“Abba she needs to conceive within a month or less as soon as possible dae (ya kamata tayi ciki cikin wata guda ko kuma qasa da haka lokaci mafi kusa dae) afusace Abba yace “inba haka bafa?”
“Inba hakaba akwai 99% chances d’in bazata ta’ba haihuwaba Abba Please ” zaro ido Abba yayi yace “zancen banza kenan aiba kai ka’dai ne likita ba zanje aimata test yanzunnan”.
Koda test yafito liktan dakanta takira Hanaan tafara mata bayani cikin harshen turanci
Mrs Hishaam kindad’e kina ciwon mara ko? ta d’aga Kai alamun eh likita tacigaba ooh sorry”nagode” sakamakonki ya nuna kina d’auke da fibroid da’ake kira uterine myomas it’s also called leiomyomas
Ataqaice shine (formation of fibroids in the indometrial walls of uterus), kuma sbd shine kikejin matuqar ciwo lokacin al’ada da kuma zubar jini dayawa
To yanzun meye maganinsa?”magani d’ayane kiyi ciki kafin wata d’aya karki bari ya wuce hakan inba hakaba akwai yiwuwar bazaki ta’ba samun cikiba saboda kinbari abin yayi yawa batareda kinzo asbiti ba amma in kikayi sa’a da ciki ya shiga pregnant hormones dinki wato (qwayoyin halittar ki bangaren juna biyu)zasu kashe wannan qwayoyin fibroids d’in
Kasaqe Hanaan tayi tanajin bayanin likitar hannun ta ta kyasta Hanaan tayi firgigit ta dawo daga tunani dr tace mijinki liktane shiya fara fad’in abinda ke damunki tun kafin ayi test a tabbatar nasan zaiyi qoqarin ganin kin sami cikin akan lokaci sauran sai kuyi addu’a. Kuma ki godewa Allah kasancewar ki matar aure kuma ki godewa iyayenki da suka aurar dake akan lokaci
STORY CONTINUES BELOW

Hanaan ta nisa tace to yanzu kina cewa in mace takamu da shi wannan myomas something d’in dole sai tayi ciki idan batada aure fa?
“Your case is different mrs Hishaam” why? Hanaan ta tambaya ba kowanne fabroid ne yakeson ayi cikiba nakine dai hakan
Kuka Hanaan tafashe dashi wanda ita kanta batasan dalilin hakan ba
******************
A kwance take Abba yashigo ta yunqura zata tashi ya dakatar da ita dai dai kanta yasa kujerar sa ya zauna yafara magana a sanyaye Hanaan bansan matsayarki ba akan mijinki Hishaam illa dae kawai naso inkawo qarshen matslarku ta hanyar rabaku batareda na tambayi ra’ayin kiba kuma batareda na karb’i uzurinsa ba to amma qaddarar Allah bata bar hakanba inda yanzun magana tana gurinki hukuncin dakika yankewa rayuwarki ina bayanki magana daya dai karki ta’ba cutarda kanki akan wani yadda yayi amfani dake yacika burinsa kema zaki iyayin hakan shawara tana gurinki
Cikin kuka tafara magana inda Abba yafara mamakin irn yadda take maganar au daman son yin maganar ne batayi?”Abba banajin duk abubuwan da ya Hishaam yayimin na sab’awa cikin ganganci yayisu illadai yayi wasu cikin kuskure yayi wasu da ganganci kuma baqin jinin dana tashi dashi yataka muhimmiyar rawa akan wannan kuma duk d’an adam me kuskure ne ayawancin lokuta Allah ma ya fa’da agurare dayawa a qur’ani
Maybe rashin haqqi ne ma yasa naji aibinda sukace shida amaryarsa shukra ranar da wannan tsautsayin ya faru ta kwashe labarin komai tafadamai jikinsa ne yayi sanyi yace kina nufin yarinya me qanjamau ya aura eh Abba
Aranar nayi niyyar inje saiya sakeni sbd irin abubuwan da suka faru to amma danaji wannan sai jikina yayi sanyi. Amma Abba inason in tafi gida na gaji gabadaya”karki damu kinji yadda kikace haka za’ayi sauran yarage nashi
Sun ha’da komi nata anyi mata komai kasancewar ta dad’e anan suka d’aga gida Nigeria anan Hanaan taga abin mamakin dabata ta’ba ganiba an ha’da gagarumin lunch mum da ni’ima anyi decorating ko’ina agidansu Hishaam don nan Abba yakaita
Tun tana mamakin yadda suke tarairayar ta harta gaji ta bari
Hishaam ne yashigo yana yiwa Hanan wani murmushi me cikeda manufofi daban daban farin wando da farar riga da grey jacket ce ajikinsa yayi masifar kyau gashin nan as always yasha gyara (maybe he knows that he have that affect on me) azuciyarta take fa’da wheel chair ta tafara tuqawa zata wuce yazo yafara turata har dakin da’aka ware mata
Bayan sun shiga ya taimaka mata zuwa toilet inda tana shiga ta nuna masa hanyar waje ba musu yafito
Bayan tafito ya riqota zuwa gefen gado ta zauna kusa da ita ya zauna wani irin kallo yake mata atake ta gane me yakeso don ta tuna lokacin dayake mata wannan kallon janye hannunta tayi taci mur takauda kai
Kusada ita ya matsa sosai yace Hanaan meye matsalar ki yanzun? inason inji cikin d’aure fuska tace matsalata daya naso ace lokacinda zamuyi making love yakasance kana sona ba larurace zata saba kamar yanzun tayi maganar cikin kasa kallon sa
What are you saying?of course i love you how many times did I have to tell you that uh?” But I don’t believe you because if you guys want to have a sex normally you are saying those words unconditionally but after you have it…….”inajinki…”murguda baki tayi tacigaba eh dakunsami abinda kukeso saiku wulaqanta mutum, murmushi yayi yace
Ahaka kike kallon mijinki?eh ai kaima namijine kamar kowa amman ai kinsan ba abinda nake soba Kennan any way kibar maganar nan. A’a bazan bartaba sbd bazan yarda ka wulaqantani ba sbd inason haihuwa
Nan da nan Hishaam ya hasala ya miqe yafara magana da qarfi kinason kice you don’t give a damn idan kika rasa qwayayen haihuwarki?
To me kakeso?inyi having sex da mutumin……stop Hanaan you have to stop it right now bazan iya rayuwa babu y’ay’aba i love kids i want to have ma own kids kuma inason yara nawa nakaina Hanaan ban shirya zama da kowacce maceba bayanki kuma hakan zanyi don Allah ki taimaka ki haifamin y’ay’ana gudan jinina na yarda kisakamin conditions zanbi kuma even after sex zancigaba da sonki unconditionally i promise ya kama wuyansa ya d’aga hannunsa daya kamar yanda yara keyi
Kuka tafara wanda yasakashi matsowa yafara lallashinta yace don Allah kiyarda inkuma kinqi kinsan inada qarfi wancan karonma gudun raini yasa na qyaleki yanzu kuwa babu afuwa nan da nan idanunta suka firfito matsowa yayi daf da fuskarta takai masa hannu ba kamar yadda yasaba ba maimakon ya matsa yadda yasaba koya riqe hannun saima yasake matsowa ya turo kumatunsa marina kikesonyi?ta d’aga kanta yace mari to
Ahankali ta janye hannunta murmushi yayi yace illar danayi miki kenan da kike sona, “a da kenan” tace tareda tureshi da qarfi ya miqe yana dariya yace kihuta yau daga gobe za’a fara fita kina motsa jiki tace cikin tsiwa baza’aba d’in haryakai bakin qofa yace harda mum da Abba bude bakinta tayi yafita yana dariya
Yana fitowa yayi karo da ni’ima yace don’t tell me that you are……eversdropp….. “ko ka’dan bros give me a break” ta ratsashi ta wuce tana dariyansa
**************************
Babu laifi cikin kwanakin nan tasamu sauqi sosai sedai tanajin kunya yanda Hishaam ke nuna zalamarsa a fili inda tabashi sharad’i na farko tanason komawa gida da’di ya isheshi ganin yafara samo kanta mum ce ma taso bada matsla amma Abba be goyi bayaba inda ya canza masa gida wanda yafi nasu nada kyau sosai amma be kaisa girmaba
Angama komai sai tarewa inda aka kira mariya aka hada da ni’ima kafin admission dinsu yafito subisu sbd kula da ita dukda yanzun tana komai dakanta
Harga Allah tanason itama ace ta warke ta samu haihuwa takuma biya buqatar mijinnata amma tarasa meyake dakatar da ita. Tarasa inda yake zama yanzu tunda ya dawo saiya kai har dare can awaje ko lokacinda basa shiri baya kaiwa hakan
Ni’ima da Maria suna zaune suna kallo yashigo da sallama suka amsa ya dubi ni’ima yace ina matar gidan? Sashen ta ta nuna masa ba jira ya wuce ba zato ya bude dakin farar rigar bacci ce iyaka cinyoyinta kuma shara shara ce ga boobs d’inta sun tsaya ana gani tsaf shima su suka tsokane mashi ido zuciyarta ke faman bugawa sbd yanayin daya shiga lokaci guda yana ganosu farare tas da jajayen kai
Ahankali yake matsawa kusada ita gabanta yana yawan faduwa inta ganshi cikin yanayin sha’awar ta ta rasa meyasa dabarbarcewa tayi ta juya kamar meson guduwa sai kuma ta juyo ina kaje? Sosa qeya yayi yana murmushi yace uhm… me kikace? ta tsuke baki ina kaje yace muna wani aikine kodai gurin d’aya matar katafi
Nan da nan Hishaam ya hasala yace yawwa anzo gurin daman tuntuni abinda yake damunki kenan ko?ina tsoron yimiki zancenta sbd karkiji haushi amma yanzu tunda kinfara sai ayi
Inaji kina fadawa Abba kinji hirarmu ta qarshe da ita kenan tun alokacin kinsan na saketa to meya kawo zancenta kuma kince ke indon kene kin yafe asaketa yanzun tana daurene da sunan haqqin gwamnati
Hannuwanta ya kama Hanaan kisani bazan taba yafewa wanda ya cutardake ba itama na rabu da itane sbd ke kawai to tayaya kike zaton zan je gurinta ko hadiza data fito daga prison bata sake yadda mun had’uba mijinta ma yace intanason yamaida ita tazo tasameni amma takasa
Hanaan azahiri na dad’e ina sonki amma nakasa gane hakan yadda kyawun ki ya shahara da yadda kikeda farin jinin samari saiyasa nayi miki kudin goro keda wasu daga gidanku ashe abinda nake zato ba haka bane ya sumbaci hannayenta
Hanaan nayi alqawarin zan maye miki qiyayyar kowa da soyayya ta hawaye tafara yasa dogayen yatsunsa yana share mata ya tallafo kumatunta bakinta yake kallo tana kallon nasa ahankali yake matsowa har kan lips enta duk yadda taso daurewa yaudae ina takasa sam cikin nutsuwa yake tsotsar lips d’inta yanajin dad’in abinda yakeyi ji yayi zaifara rikicewa yad’an janye yana kallon ta da murmushi itama shi take kallo atsorace yadda idanunsa suka canza
Tasan ya cancanci hakan ko fiyeda hakan amma ta rasa meke faruwa da ita qofa aka buga ya ha’da yar nutsuwa ya bude ni’ima tafara qare masa kallo ya ha’da rai meya kawoki?
Maganinta nakawo ya karb’a jeki saida safe sum sum ta wuce koda ya dawo ta kwanta dakyar ya lallabata tasha magungunan ta kwanta tabaya ya rungumota yana sansanata kamar abinda zaici yana shafa cikinta tace kanajin dad’in haka loacin banida lafiya inajin abinda kake saidai ba damar motsi ya shafo boobs d’inta yace yanzufa?goggocewa tafara tana qyalqyala dariya cikin son ɓoye yanayin da take son shiga .Koda yatashi be gantaba ya duba ko’ina kuma gashi eight ahankali ya sauka kitchen yayi sa’a tanacan tayi masa kyau qwarai ta bayanta gashinta ya qara mata kyau ganin yadda ta sakeshi gabadaya rungumarta yayi ta baya ya d’ora hannayensa kan hips d’inta ya d’ora hab’arsa akan kafadarta yana goga hancinsa a wuyanta yana shaqar qamshinta me rikitashi nan da nan yafara jin wandonsa na neman yi masa ka’dan damned my dick yafad’a ahankali kunyace takama Hanaan dataji abinda ya fa’da yanayin da tajisa a ciki yasa ta tsayawa cak da abinda take tasan anzo gurin daqarfi zuciyarta ke bugawa ta rasa mezatai next ta kasa komi+
Ni’ima ce tashigo kitchen d’in yayi saurin matsawa inda Hanaan takareshi ta tsaya agabansa ta juyo tana fuskantar niima ya hade rai yace “yarinyar nan bazaki qyaleni…. ba you wanna see the end of me” karaf a kunnen ni’ima yi tayi kamar batajiba yace “Ni’ima why don’t you make your self busy like mariya?”
Yaya tace yace na’am tace yau zan tafi gida yace yawwa gara kije ki taya mum zama inyaso next week inzan tafi Vietnam kya dawo kunya ta hana Hanaan magana sam sai sum sum dakai take shiko gogan ko ajikinshi
Bayan sungama ya sauketa agida mum tayi mamakin ganinta babu notice tace bance ki zauna kitayata aiyuka ba ni’ima ta tabe baki kamar zatayi kuka tace mum gara inbasu guri sbd yaya doesn’t leave any opportunity to embarrass his wife in front of me
Dariya mum take tace shine kika gudo nan a’a mum gara na gudo kar ragowar mutunci na ya zube ni yanzu mariya nake tausayi don itama beqi akoretaba wlh “wannan ne kuma be isaba” inji mum tafadi tana dariya.
Kiranta yayi yace zasuje shopping don haka kafin ya dawo ta shirya cikin qananan kaya ta ha’da gashinta atsakiyar kanta tayi makeup ka’dan saboda ta dad’e batayiba abaya ta zura ta nad’e kanta tsaf da mayafinta bayan ya dawo wanka yaqarayi ya shiryo cikin qananan kaya shima kalar nata suka fice
Siyayya yake mata baji ba gani yace sai yayi qara’in abubuwan da beba sunje gurin cin abinci na alfarma ataqaice dai sun fita date yau
Har bayan isha suna gurin shaqatawa shiru babu me magana Hishaam yayi gyaran murya yace ayi wasan tambayoyi kuma gaskiya kawai banda qarya (truth or dare)tace to yace nizan fara tace bismillah tana murmushin jin da’din yau d’in
Yace best colour naki tace pitch and blue yayi murmushi dagaske ta gya’da kai yace nima haka saura ke
Tace your first love yace you tace only truth fa yace eh tunkina qarama kafin shaidan ya ha’da mu murmushin jin da’di tayi me had’eda kunya ta sunkuyar dakai yace shy girl tace kanason sakamin suna yace akwai wasuma kinason kiji irinsu baby doll irinsu…….saura kai
Yace person you hate the most”your old friend Idris sorry”
Yace why are you making such a puppy face? Hanaan natsani Idris aduk lokacin dana tuna ya tabaki sainaji zafi araina
Kinsan abinda ya qara jan hankalina akanki kenan nayi kuskure ki yafemin hannunsa ta damqe anata tace ya wuce yace your turn
Tace abinda kafiso ayanzu yace to have a sex with you. Zazzaro masa idanu tayi dariya yayi yace gaskiyana nafadi Hanaan please…. nakusa in koma wajen aiki
Tace to wadda ka nemi aikin sbd ita aita dawo why not kaima ka dawo gida yace nafara PhD acan shiyasa tace daman ana PhD without masters yayi dariya yace yadda kike zuwa islamiyya baki gayanba haka nima nake karatu ban gaya mikiba garama ni wataran har makaranta nake rakaki baki saniba ta zaro ido alamun tambaya yace yes yace amma daga yanzun no more secrets insha Allah tace insha Allah.
Hishaam ya dubeta yace kiyi alqawarin zaki zauna dani zuwa qarshen numfashin mu cikin jin kunya tace nayi alqawari
Ba zato ya kama yatsanta ya sanya mata zobe basu ankara ba mutanen gurin suka dau tafi kunya ta lullube Hanaan wata mata har sunje jikin mota tace zan iya yi muku photo
STORY CONTINUES BELOW

Hishaam yayi dam matar tace ba komai tajuya zata tafi hanaan ta dungureshi aciki tace kaba tsohuwar mutane haushi Hishaam yace zaki iya amma karki nunawa kowa matata.
Dariya tayi suka tsaya tayi musu hoto ince ko yar’uwarka ce don kunyi kama kuma kun dace mun gode inji Hanaan yafad’a cikin fara’a ya fuskanci yau d’in tamata da’di sosai yayi murna kasancewar shine silar farincikin nata
Tuqi yake amma gabad’aya hankalinsa yana kanta
Agajiye sukaje gidan kowa dakinsa ya wuce Hanaan akwai da’dewa awanka don haka sai datayi sallah sannan tashiga wanka
Daren daya kusa kusantarta yake tunawa da irin yanayin daya shiga lokacin. Bayan ya fito mai kawai ya shafa sai turare gashinsa ko bushewa be gama yiba ya fito lif yayi akan gadonta kasancewar dimm light ce adakin bata kula da shiba
Towel ne ajikinta pink ka’dan ya wuce butt d’inta tana fitowa ta wareshi tana gyarawa ai Hishaam saura qiris ya shid’e wanda ke kanta ta ware jiqaqqen gashinta ya bayyana zuwa kafadarta farar fatarta sai qyalli take ahankali ta zauna kan dressing chair qafa daya kan daya ta d’ora tana shafa mai ahankali qamshi natashi Hishaam kuwa ji yake kamar tsokanarshi take
Babu inda baya qarewa kallo ajikinta godiya yake ga Allah daya mallaka masa ita sbd itadin ta daban ce turare me sanyin qamshi ta sassaka ta miqe tana shirin cire towel ai wani yawune yaqi wucewa ya qwarar dashi atake ya fara tari atsorace Hanaan ta gyara towel din tafara sosa kunnenta yaushe kashigo nan ?yace tunda kika fito
Kamar me shirin kuka tace kenan……ya taso cikin tsokana yace yes yau naga abinda aka dad’e ana b’oyewa
Hannayenta tasa ta kare kanta ta gaba ta sunkuyar dakai ya cire hannayen yace ya isa haka kunyar please ya ha’da goshinsu guri guda hancinsu yana gogar najuna lebensu yana gogar najuna tafara shivering yace ke kika koyamin lokacinda zaki seducing ena
Ta turo baki tace ai kace bakajin komi yace ssssssssssss kamar wanda yasha yaji”that’s the most awful lie I’ve ever said
Atake agurin nagane qarya nake kinsan ido baya qarya dondai bakida wayau ne alokacin dakin kalli idona zaki gani
Ratsashi tayi zata wuce ya janyo ta jikinshi haduwar fatar bayanta data yalwataccen qirjinsa tasashi ajiyar zuciya da qarfi juyota yayi
As his thumb ceressed her chic maveling at the softness of her skin her beautiful oily eyes were wide as they look in his face, which held nothing but innocent
Then she closed her eyes, sighing as his tongue glided over her skin on that sensitive spot just below her ear,when he placed his lips there she shivered.
Damn i have to stop before i ate her up
Relax i told myself but when she plastered her body against mine, rubbing her breasts against my bare chest i lost all reason.
I kissed her mouth, exploring it with my tongue when I felt hers touch mine i explode.
My hands claimed her body, filled my palms with her full breasts seeing them barring them sucking them until she got down on her knees her hands on top of her chest.
I also do the same we stood up together i held her close backing her up until her back hit the wall i hooked her legs around my hips
Her hands wrapped around the back of my neck and her fingers tightening around my hair just like she wanted until she pulled hard that i felt pain i loved it.
God
I loved it
I only wanted a taste a sip but now i wanted to drink i was totally lost in her
When she bit my lip and sucked i growled, she did this thing with her lips and teeth and that was so fucking sexy.
STORY CONTINUES BELOW

“Want you so bad Hanaan” i whispered in her ear,she nodded gently
I scooped her up in my arms my mouth busily eating hers
The bed, i carried her there without breaking our kiss roughly laid her on i straddled her, pulling my unbuttoned shirt off,then i froze looked at her. “Fuck me“
Her lips were red and swallowed
Her eyes were moist as she looked at me so beautifully crying softly
I swallowed nervously while waiting for her next move, waiting…… waiting…i can’t wait anymore.
Suddenly:
I thought i died when she reached for her towel trying to take it off oh…my….God
So lost i was so lost in her beauty i watched as she reached for my hand i lean down to accommodate her as she slowly placed my hands on her cheeks.
Kissed the palm of my hand i automatically go on top of her, when she kissed my neck shyly felt her tongue flick
i nearly came in my pants
I knew nothing of lust never acted upon it but i can surely say this is something else something more than lust.
It was painful almost unbearably. But it was the good kind of pain i wanted to possess her the way she possessed me
I started kissing her with an abandon and a wild hunger i kissed her every where
When she tucked her head under my chin i closed my eyes my body was on fire. I love you that’s all I can say
My heart was beating like it was going to explode in my chest never felt it before her, that’s marriage.
A bond of marriage.
I grabbed her hips and jerked her closer to me so that she was on the edge of the bed
I want you, i want you since that night it hurts, please let me love you Hanaan
She just continue to cry softly that makes me feel on fire, didn’t forget to say all the prayers
“I love you and i will love no one but you” that’s all he whispered before he enters her
She lost her breath as she felt unwelcome pain Pierced through her pleasure she closed her eyes tightly fighting the urge to push him off her fighting the urge to cry out loud for the pain
She felt full, ripped apart, she pushed him with all her might but doesn’t work
“Am sorry love, the pain will go away soon. Then he takes everything by grinding inside her so hard and so deep so slippery and wet till she came apart with a short scream”sshsshshshh”
I’m sorry Hanaaaaaan aaahhh ooh ooh whoooaaa ssssssss he’s hissing
“I love you.”
I love you…
God, i love you so much,
i love you so very much Hanaan
Please ohh Please dont ever leave me else ill go nutts
He groaned and groaned UUURRRRRGGGGGG in time with his movements, she felt him drive deep deep and deeper one last time before he cried out her name HANAAAAAAN and………………………. release🤐
Ta dad’e tana kuka ahankali sai alokacin Hishaam yake tuna shekarunta sam yasan be sassauta mata ba yadda ya zata abin ba haka yakeba tayi brainwashing d’insa lokaci daya daɗin ya wuce yadda za a iya cintrolling kai in haka ne ta azaftar dashi be wani lallasheta ba saima bacci me dad’i daya kwashe shi.
Wata tsanarsa ce takama ta ganin abinda take zargi na shirin tabbata dakanta jikinta nannade da bedsheet ta lallaba tabar masa d’akin gasa jikinta taje tayi
Ga wuyanta duk yayi shati tasha maza,
Ta lallaba ta kwanta sai asuba bayan ta idar da sallah ya shigo cikin san’da akan dadduma ya taradda ita wani irin kallo yafara mata taja hijab ta qara rufe jikinta dariya yayi me sauti abin yabata haushi qwarai
Yau dakansa ya ha’da mata break fast tacika da mamakin ashe ya iya girki bayan sun gama yace ina jiranki zamuje unguwa
Binsa tayi da kallo kawai kamar bazata ba sai kawai ta dora abaya akan kayanta suna fita, taga sabuwar mota me kyawun gaske fara sol gata dai dai ita shagala tayi da kallon motar
Dai dai kunnenta yace kinaso? Ta d’aga kai ahankali muqullin ya miqo mata ta sunkuyar dakai tace thank you
Yace you are welcome amma da sharadin kullum za’a ringa irin na jiya da sauri ta galla masa harara
Yace kinsan situation d’in da’ake ciki bude motar tayi ta shiga gurin passenger ya shiga yace Allah yayi miki albarka aurena nasami jin da’di da farinciki daga gareki nasami Sunnah dake daren jiya kinbani abinda babu wanda zai bani saike d’in ya sumbaci goshinta ahankali yace sauran abu d’aya kacal yayi murmushi
Ta tada motar batareda tace komi ba sam ta kasa ha’da ido dashi sbd kunya. Inda shikuma yake jin kamar ya cinyeta sbd so da wata irin fitinanniyar sha’awarta da besan yana da ita ba ada.
Taron jama’a suka tarar tad’an yi jim ya zagayo ya bude mata ta fito ahankali yace surprise!
Qaton asibiti ne ya gina da sunanta aiki.
HANAAN MEMORIAL HOSPITAL
su mum, Ni’ima da su ya amina
Su Amal da ya ma’aruf kowa ya hallara bata ta’ba zaton zata zama me muhimmanci arayuwar waniba sai yau thank you so much tace yace kin wuce hakan.
************************************
Rayuwarta komi ya canza sai dai yadda Hishaam ke mata naci abin harya fara isarta in tayi magana yace sbd lalurar ta ne
Kamar kullum yauma hakan yayi mata yana kwance a qirjinta yadda ya saba yace gobe zan koma Vietnam kizo mu tafi tare tace ba yanzuba
Fushi yayi ya matsa ta rungumeshi ta baya tace bayan zanzo inyi karatu zanzo amma saina shirya juyowa yayi yafara daga mata gira daya tace daman fushin be kai zuciba kenan?
Inani ina fushi dake janyota yafara yi tafara guduwa amma ina saidaya sake abinda take tsoro
Da safe Ya shirya tsaf suna jiran su mum zasu airport d’akin ta yaje ya duba kota shirya da towel ya hangota nan da nan yafara tunani da sauri yabar d’akin. Hanaan tana fitowa falo ta tarar dashi yana press-up cikin mamaki tace “DOC.”?me kakeyi haka?
Ya dubeta tayi kwalliya bakin nan sai qyalli yake ya lashi busassun lips ɗinsa yace
“Hanaan i swear you’ve made me a walking hard on, and look at you now you are not helping in any way Hanaan
Kad’a idanunta tayi tace shikenan abinda zaka iya tunani koyaushe inka ganni? Idan shikenan d’in yana nufin ke, then yes Please muje inyi sau ɗaya Please only once, kinga fa this is going to be the last time before kizo Vietnam kinji baby Please………
Bugun qofa ne ya katse musu hirar. Inda Hisham beji daɗiba Sam sbd ba haka ya so ba
Har airport suka rakashi yanata qoqarin bata kunya tana hade rai har suka rabu.Tunda yaje bayada sana’a sai waya gabadaya Hanaan jitake rayuwar kamar ba tata ba yanzun ko gida taje basa wani nuna mata tsana kamar da musamman ya hadiza data roqi Hishaam yayi magana mijinta ya maida ita girmama ta kawai suke sbd yanzun kowa yasan Hishaam zai iya komai saboda ita+
Kasancewar babu abinda take takan leqa asibiti don supervision lokaci zuwa lokaci
Yau tana zaune afalo me aikinta tazo tace anti kinyi baquwa tace Maria wacece naga fuskarki hakan tace inajin yar uwar shukrace don kamarsu daya saidai wannan baqace sosai kuma siririya ce sosai
Gabanta ne yafadi tace kice tashigo cikin san’da ta shigo kanta a sunkuye tana d’aga kai ta ganeta shukra ce
Miqewa tsaye tayi shukra ta durqusa tace Hanaan naso in cutarda ke in halakaki gabadaya sai gashi sanadin afuwarki an sakeni
Dukda kince bakya fatan ki qara ganina wlh bazan iya rayuwa batareda na yi miki godiyaba
Don Allah ina roqonki daki bawa mijinki haquri ya yafemin don zamana a prison bansha maganin cutata ba tsahon lokaci shiyasa yanzun banida cikakkiyar lafiya
Hanaan tace komai ya wuce Allah ya yafe mana ke baki isa kiyi abinda Allah be yaddar miki ba, babu damuwa ina mijinnaki?
An kamashi a Cyprus ya nemi wata batareda tasan yanada AIDS ba tayi qarar sa Hanaan ta dafe qirji”shiko Idris yaushe zai dena abinda yake? shukra tace to saiko yanzun dayake yana d’aure acan
Hauwa ke gayamin labarin aurenku. Eh naji da’di daban kai ga aikata muku irin abinda Idris keyi ba
Tunda shukra ta tafi Hanaan ke kwarara amai labarinsu da Idris yana tayar mata da zuciya ga kasala daman data kwana biyu tanaji ga zazzab’i da daddare
Waya kawai yayi yagane tana cikin damuwa koda ta bashi labari cewa yayi karta qara barinta ta shigo masa gida to tace a sanyaye yanayin yadda tayi maganar yasa yace:
‘love bakida lafiya ne? “No kawaidae amai nayi saikuma kasala yana yawan damuna “kinajin zazzab’i?” Eh amma galibi da daddare kawai
Cikin rawar murya yace Hanaan did you miss your period?hade rai tayi kamar yana kallon ta
Tace ai lokacin beba ta katse wayar da sauri gabanta na bugawa da qarfi”kardai fa cikine dani” murmushin jin kunya tayi ta shafa cikinta ahankali kamar mejin tsoro
Su mum ne suka kawo mata ziyara kallon ta mum ketayi harta farajin wani iri shi kuwa gogan sai faman waya yake bata kusa da wayan
Gida mum ta tafi da ita ganin yanayin ta amma fafur taqi kowa ya rakata asbiti washe gari ta nufi Hanaan specialist hospital aka dubata aka tabbatar mata tanada ciki ta rasa dalili kunya takeji kamar ita yar yarinya asani, qin gayawa Hishaam tayi sbd gudun karya barbad’a
Ko mum data tambaya cewatai nothing serious
A qa’ida lokacin datake al’ada yazo tun da sassafe yake faman waya 19 missed calls ta tarar tana tashi abacci, bata kai ga dubawaba wani qiran ya shigo ta d’aga tafara magana irn na wanda ya tashi abacci yanzun
Hello, ” hey lazy bones did you see your periods?” Uhm..uhm..?… yes ….yes
Hanaan? Yes, kina nufin al’adanki yazo eh.. eh tafadi ataqaice
Kinajin ciwo? Eh amma ba sosaiba kije kisami Dr Fahad shine in charge karka damu zanje kabari zamuyi magana anjima inason inyi breakfast ka kira mum tunjiya take nemanka bata samekaba
Tana cikin farinciki amma tana tsoro awani bangaren kuma abin dad’i komi ci take
Qarfe takwas ta farka yau abin mamaki taushi taji agefe, hannunta tasa sai taji ta ta’ba abu ta motsa saitaji ta kamar a d’add’aure take ahankali ta bude idanunta tsorone da mamaki suka cikata lokaci guda ganin Hishaam akwance ya maqalqale mata
STORY CONTINUES BELOW

Ta tuna a inda suke ba shiri tafara ture shi cikin alamun bacci yace”is that how you welcome your sweet 😋 husband?tace doc please
“Please what huh?”juyawa yayi ya kifa a kanta yayi mata dan gajeren kiss a lips enta yace ina damunki da wayan safe shine naga gara inzo inganki ko?
Qasa tayi da idanta tana qoqarin tureshi Ni’ima ce ta taho dakin tana kiranta ta tattara duk qarfin ta ta tureshi gefe ya kwanta akan bayansa
“Wannan yarinyar sai taga bayana tukunna” yafadi yana kallon qofa1
Da sauri Hanaan tabar masa gadon ta wuntsilo qasa dai dai lokacin Ni’ima ta shigo. Ai idonta ta wawwaro tace mezan gani, Yaya?
Yes yace yana danna waya yaushe kazo kunya ta kama Hanaan tayi sum sum ta wuce masifa ya hau ni’ima dashi. For God’s sake where are your manners? And for how many times did I have to tell you to knock before….
Haba yaya bafa gayyatarka akayiba kuma babu wanda ma yasan zakazo…
Gyaran murya mum tayi suka juya da sauri
Ya gaidata tacewa Ni’ima muje inka shirya ka sameni aqasa koda ya shiga toilet bega wani alamun Hanaan tana jini ba dustbin d’in ta as always tsaf babu koda tissue aciki nan da nan ya tuna yanayin ta intana son b’oye wani abu ihun murna yayi da sauri ya shirya ko gashinsa be bari ya busheba ya fita wajensu yana fatan Allah yasa hakan ta tabbata
A dai dai lokacin Hanaan ta miqe zata nufi d’aki don tayi wanka ya manta da kowa a falon kanta yayi da sauri cikin murna alamun rungumeta yake sonyi atsorace ta koma da sauri ta zauna ta wayance da gyara gashinta sai anan ya lura da mutane yad’an yi turus Abba ne ya kira shi ya nufi inda yake
Daman kayan baccine ajikinta sai hijab shima wuyan ya mata yawa duk adarare take, wuf tayi ta shige dakinta ta rufo ta shiga wanka
A d’aure da towel ta fito ba zato yayi mata wata irin runguma har saida bayanta ya ha’du da qofar toilet en
Jitayi tana numfashi daqyar tace inason iska sosai yayi saurin sakinta yace why? Tace me kenan? yace why don’t you tell me that you are pregnant?
Qasa tayi da idonta ta kasa kallon sa “and who told you that im pregnant”? yace nasan bazaki iya fad’awa kowaba amma at least ni. Ni yakamata ki fadamin that am going to be a father
Ya durqusa yafara kissing d’in cikinta yace Hi little one. Hanaan ta d’aga shi tace ka tabbatar? Yace ai tunda na ganki magana ya qare abin mamaki kwalla yake atsorace take kallon sa yace yau made me this happy i can’t help it
Rungume ta yaqarayi itakam ikon Allah take gani za’a shiga uku da son y’ay’a wai!
“Daman nayi zargin hakan sbd nabi duk wasu procedures daya kamata ace hakan ya faru”
Ina zuwa yace da sauri yafita be dad’e ba yadawo yace na sanar da su mum tare zamu koma sbd kina buqatar kulawata
Su bazasu iya kula daniba? Mum tunda ni’ima ta fa’da mata banajin da’di ta tarkatoni ta dawo dani gabanta kuma suna kula dani
Please Hanaan karkiqi bina wlh bazan komaba indai badake bane kinji na rantse murmushi tayi tace kamar ba kaiba yace jikin ki bashida qwari nafi kowa sanin abinda ya dace da matata da my unborn baby please say yes ya qarasa yana d’aga girarsa
Tausayi da dariya yabata tace yes, yace yesssss “but when? Ya juyo asukwane, “love….. we have to leave by next tomorrow insha Allah yaqarasa da sauri tace yayi wuri mana
Ya kwaikwayi maganar ta “beyi wuriba mana” sukayi dariya atare
Tun dataje sashen mum tagane ya barbad’ata daman zai iya fiyema da hakan tunda yafadi abinda yafi wannan ma beji kunyar suba bare wannan
Gabadaya ji tayi ta gajida zaman gidan sbd kunyar kowa takeji ciki kuwa harda ni’ima
Shopping mum tayi mata sosai itadai yanzun kunyarta takeji sosai ita kuwa murna ta isheta zata sami jika takardunta ta karb’a ta ha’da komi kwana biyu a tsakani suka d’aga zuwa Vietnam
Anan Hanaan taga sabon gata wanda bata zaci akwai irinshi ba komi Hishaam ke mata babu wanda be santaba a abokan aikinsa da neighbours dinsu ta koma shagwabarta kamr sanda ayyanta na nan
Ko girki saitaga dama takeyi komi Hishaam kemata amma fa da dare baya lallabawa saiya sami abinda yakeso tukunna
Tafara karatun ta successfully komi nasu me sauqine ba yadda mum batayiba ya kawota ta haihu agida yaqi
Ranarda ta haihu murna ba’a magana har qwallar farinciki saida Hishaam yayi Hanaan ranar tasha yabo iri iri da kisses iri iri agaban sauran likitocin kasa ma karban haihuwar yayi sbd kid’ima
Dansu santalele son kowa qin wanda ya rasa shima kamar balarabe irin iyayensa
Sam Abba qin yadda yayi saida suka dawo gida sannan akayi suna taso ta zauna har arba’in amma ba lokacin hutu bane maternity kawai aka basu sati uku ranar suna aka radawa yaro suna FU’AD.
************************
Ina fatan andauki wasu darussa masu kyau a littafina na farko wato Dr Hishaam
Abu na farko dan Allah matan da suke fama da ciwon mara su dinga yawan ziyartar asibiti sbd zata iya yiwuwa irin wannan lalurar ce dasu dole suna son taimakon gaggawa da makamanciyar irin wannan.
Wannan matsalar na daukota ne daga wani littafin turanci sbd muhimmancinta na tattaunata daku masu karatu.
Inda nayi amfani da harshen turanci ayimin afuwa nayi hakane sbd abin zaifimin sauqi.
Allah yaqara shiryar damu hanya madaidaiciya ameen.
Ina miqa godiyata ga y’an uwana da suka muhimmanta ni da kuma ku masoya rubutuna sam ban zaci za’a dauki abin hakaba ina godiya sasai. Nagode:safiyyaa_z!
Bonus
Vietnam:
Qara yaji yana cikin bacci atsorace ya tashi yana dube dube dariya Hanaan ta saki tace haba doc dubafa qarfe takwas amma harkayi bacci
Me kikeson inyi? Uhm? Uhm? Uhm?
Silin gashinta daya sakko take wasa dashi tayi qasa da idonta tanajin kunya yace kardai zuwa kikayi…….
Rufe mishi baki tayi yace oh God Mrs Hishaam kinsan bana wuce tayi tanan bangaren
Ina fu’ad? tace yayi bacci yace that’s my girl, ta tureshi tace naughty! zata tashi ya janyota jijinshi yana dariya yana come to daddy baby come to daddy
Cikin doki da zalama yake nuna mata soyayyar sa ada yana ganin kamar yana takura mata shiyasa shi kad’ai yasan dad’in dayaji datazo ta nuna masa abinda yake zargi ba hakan bane.(Qalu bale mata mu kula)
Komanshi cikin nutsuwa yakeyi hakan yana mata dad’i kasancewar ta itama nutsatstsiya.
romancing junansu suke anutse kafin fu’ad yace be yardaba.😆
Littafin BIYAYYA yana nan shima za’a kammala ga masu ra’ayin karanta littattafaina da yarima Omar shima dftn zasu fa’dakar. Nagode
lots of love. Safiyyaa_z! 💋💋💋
Taammat
ALHAMDULILLAH