DUNIYARMU AYAU CHAPTER 3 BY BEEEBAT

 DUNIYARMU AYAU CHAPTER 3 BY BEEEBAT

DUNIYARMU A YAU 😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭

Bismilahir rahmanin rahim 

Allah yasa yanda nafara Allah yasa nagamashi lfy ameeeen summa Ameeen 

KUYIMIN UZURI PLS AYYUKA SUKAMIN YAWA SHIYASA KUKA JINI SHIRU NAGODE DA KULAWANKU 

BAN RUBUTA LITTAFIN NAN DAN WANI KO WATA BA IDAN YAYI DAIDAI DA RAYUWARKA KO RAYUWARKI TO AKASI AKASAMU

BANYARDA A CHANZAMIN NOVELS TAKO WANI SIGABA 

DAGA ALKAMIN BEEEBAT

MARUBUCIYAR

SO KO SON ZUCIYA

JIKAN FATIMA TSIGAI

AND NOW

DUNIYARMU AYAU

LABARIN CIKE YAKE DA RIKICIN DUNIYA NISHADANTARWA SOYAYYA

NA SADAUKAR DA LITTAFIN NAN GA UMMIN ZEEE INAJIN DADIN KULAWANKI GARENI NGD❤️

Page 3️⃣

Gidan nalami naleka na hangoshi zaune magana yakema matarsa inda itakuma saisababi takemai ni wallahi bazakayi aureba haka kawai  yaushe kagama ban hakkina balle kuma Wanda zaka auran 

Ni kike cema ban gamsar   dake ko dije Amman bakomai karki damu yayi wani murmushi Amman idan na gamsar dakefa kisani aure ba fashi wallahi saina dawo 

Eh kaje kadawo din ina nan inajiranka eheee wai aure chabb wallahi sainayi maiko nima toh ma ina abin yake wai maye yaci jariri 

Gidan malam kuwa matar sace takirashi yashigo abinci DA ruwa yace diyarsu takawo tafita dakin shiru kowa da abinda yake tunani aransa haka tadawo tasamesu tuni cikin Zeee yabada wani kululu na yunwa hannunta harrawa yakeyi ta,amsa kwanon 

Bissmillah tayi tafara cin abincin shinkafa DA mai da yajine Tass tama kwanon Amman kafin kace me tawanke gun DA amai Tass ta amayar da abinda taci 

Sannu aketa mata alokacin kuma akekiran isha,i malam yafita dan yin sallah 

Inna kuwa gyaran jiki ta taya Zeee me sunanki yarinyata  a hankali zee tace zainab ayya me sunan mamata sannu kinji sa kayan inazuwa 

Gun yan bindiga kuwa ba  karamin shiga tashin hankali sukayiba saboda ogansu yace zaizo dakansa yakarbi zeee dan surarta tayimai shiyasa koda aka kawo kudi akaki sakinta sunyi matukar shiga tashin hankali sunyi niman duniya basu gantaba  wannan shine

KUMIN UZURI PLS

Pls read and share fisabililah

Contact me idan akwai wani korafi  KO ata wtssp ne ngd

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *