GANI GA WANE CHAPTER C KARSHE
® *INTELLIGENT WRITER’S ASSOCIATION~I.W.A*📚
*( ơŋщąγɖ ɬơɠɛɬɧɛγ )*
_*GANI GA WANE….*_🌷
_*STORY & WRITING ~BY*_
_*AUFANA*_✍
_Wattpad@Aufana8183_
_*Devoted to – Maryam Abdallah and Maryam ( mamu gee ) my granny’s*_
_*PAGE 51~52*_
_*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_
Ganin sunan Brother me Abdallah akai yasa tagane cewar shine yaturo mata message d’in danhaka tashiga tabud’e tafara karantawa kamar haka,,,”..
_Good night my lovely princess, u are d source of my joy d Center of my world and d whole of my heart, u are d last thought in my mind before i drift off 2 sleep and d first thought when i wake up each morning,, every where i look i am remainded of your love, u are my world, if i know what love is, it is because of u my dear sister KUBRAH, am always need your advise, if u see me at wrong part plsss call my attention, u are very important to me, kece rayuwata ina sonki ina matuk’ar k’aunarki nabaki dikkanin ragamar rayuwata kijata yanda kike so ina k’aunarki fiye kaina k’anwata abar k’aunata have a most sweetable sleep and nice dream, I.R.L.U.M.D.S.K….._+
Wani irin nishadi da farinciki taji yakamata nan tajuya takwanta a rigingine tareda rungume pillow tana murmushi, kalamansa nasakata nishadi yayinda tsintsar k’aunarsa dakuma wutar son sa ke k’ara ruruwa acikin birnin zuciyarta saidai takasa amsa masa tayin soyayyarsa toh ko meyasa hakan oho,, bacci yak’auracewa idanuwanta yayinda kalamansa keta faman yimata zarya acikin kunnayenta fuskarsa kuma keta faman yimata gezau a idanuwa dik lokacinda tarufesu,,, har kusan 11:00pm batai bacci sai juyi take tana k’ara k’ank’ame pillow tana rungumeshi acikin k’irjinta, dakyar tasamu tai bacci dayake shi bacci barawo ne,,,,”..
Washe gari haka ta tashi bayan sunyi sallah sukai wanka sannan suka sauya kaya suka wuce kitchen domin taimakawa mami da aiki, breakfast suka had’a sannan suka fito aka had’u akai break d’in atare Abdallah sai satan kallonta yake yayinda itakuma take k’ara nokewa bayan fatima tana murmushi, bayan sungama kowa ya watse yarage daga ita sai fatima acikin falour suma kallon wani film ne yatsaidasu,,,,…
Sallamarsa ce tadawo da hankalinsu izuwa gareshi domin ganin mai shigowa tana d’aga idanuwanta sai sukai kicib’is da nasa dasauri ta d’auke nata tajuya fuskarta,, ganin yashigo yasa fatima ta tashi tawuce cikin gida,,,,”..
K’arasowa yai dab da’ita yazauna akan kujerarda take zaune harma suna shak’ar numfashin juna, dukarda kanta tai tak’i d’agoshi sai kawai taji hanunsa a bayanta yana rufemata zip d’inta dabata k’arasa rufewaba kuma har anaganin bra d’inta, wata iriyar kunya taji takamata tak’ara sinne kanta k’asa shikuma yai murmushi sannan yace “lokacinda na dibarmaki yacika danhaka yanzu ke nake sauraro” shuru tai takasa cemasa komai ganin haka sai yakai hanunsa yad’ago da kanta tareda saka yatsansa yamayarda sumarta data zubo zata rufemata ido yasake cewa “ke nake sauraro KUBRAH dan Allah ki amince mana a y’an kwanakinnan zuciyata cike take da zumud’in jin abinda bakinki zai fada plss KUBRAH tock mana” yafad’a cikin wata iriyar murya mai k’ara kashemata jiki,,,,”..
Harta bud’e baki zatai magana saiga fatima tashigo dagudu kuma akidime cikin tashin hankali tace “ya Abdallah Abbu yace kasameshi jawahir private hospital yanzu aka kirashi Abban su hussain ciwonsa yatashi yafad’i gashican anwuce dashi” wayarsa dake k’asa yad’auka cikin sauri sannan yafita,, yana wucewa itama KUBRAH tajuya tawuce abunta tabar fatima a tsaye tana kallonta cikin mamaki,,,,”…
****** ******
Kwana biyu kacal tak’ara bayan biki tafara shirin wucewa saboda exam d’insu dake matsowa gashi kuma tin ranarda Abdallah yamata magana basu sake yin magana ba kullum suna asibiti gun Abban su hussain, haka shima baiso hakan ba amma dole ba yanda ya’isa yake kyaleta, Amadi kuwa yazama abun tausayi wutar kaunar KUBRAH sai k’ara ruruwa take acikin zuciyarsa gashi har yanzu KUBRAH tak’i karb’an tayi soyayyarsa shima kuma yakasa zuwa ya k’aryata kansa akan zantukanda yafad’amata, zuciyarsa sai k’ara tinzirasa take akan yaje yasami Abbu da malam yafad’amasu yana sonta hakan kuma yai k’uduri kan yabar yola saiya fadawa Abbu daganan kuma yadawo KEBBI yafadawa malam ai dole idan suka saka baki ta amince dashi kuma ta karb’i soyayyarsa saboda yanada tabbacin itama tanasansa kawai jan ajine irin na mata,,,,”..
Zaune take tana shiryawa kursum kan driver d’insu yazo saiga fatima tashigo fuskarta ba walwala danko sallama ma bataiba wanda kuma hakan sam ba halayyarta bace, tinda tashigo KUBRAH taga yanda yanayin fuskarta yake tasan akwai damuwa gareta,, murmushi tai sannan tasauke kursum tajuyo tana fuskantarta sannan tajanyo hannayenta tarik’e tace “k’awata meke damunki ne wayatab’aman ke…” shuru tai takasa cewa komai can sannan takalleta tace “natabbata kinsan Abban su hussain bashida lafiya amma KUBRAH naga sam baki nuna damuwarkiba karfa kimanta komai lalacewarsa mahaifinkine shin bazaki so kizamo acikin amsuyin yafiyaba bazakiso kizamo acikin waenda manzon Allah zaiyi alfahari dasuba haba KUBRAH kitaimaka ki yafewa Abba abunda yamaku kozaisami rahama da gafarar ubangiji saboda a yanzu kowa yasan cewa amanarku ce ubangiji ke fitarwa ajikinsa tin nan duniya dan Allah kitaimaka kiyafe masa saboda yasami saukin hukunci” kwallah suncika idanuwanta sai zuba suke bakinta kuma sai rawa yake dakyar tabud’e bakinta tace “indai amanace wallahi yanzu yafara gani tinda har yaiya nuna fifiko a tsakanin matansa abunda ubangiji bayaso manzon Allah yai hani akansa fatima idan baki mantaba manzon Allah yace dik namijinda yake nuna fifiko a tsakanin matansa na aure toh lahira za’atasheshi b’arin jikinsa d’aya a shanye shiyasa Allah yace ku’aura daga mataye biyu ko uku ko hudu idan kuma bazaku iya yin adalci a tsakaninsuba toh ku auri d’aya saboda haka wallahi ni ba’abunda zan iya cemasa batareda izinin mahaifiyata ba saboda itace komai nawa” tak’arasa maganar cikin fashewa da kuka,,,,,,…
Janyota fatima tai izuwa jikinta tarungume tana rarrashinta itama tana zubda kwallan,, shigowar mami ne yakatsesu takama hanun KUBRAH tana fad’in “ya’isa haka toh kukan na miye kuma ai tinda ga waya kamar kuna tare ne tinda kuna comminicating da juna” nan suka fita itakuma fatima tad’akko kursum sukabiyo bayansu,, har gun mota suka rakasu saida suka shiga suka wuce sannan suka dawo,,,”…
Saida sukaje ZAGA sukai masu bankwana sannan suka wuce airport suka shiga jirgi suka wuce,,,..
****** ******
Dasuka isa kuwa dik abunda kefaruwa akan mahaifinta saida tafadawa asma’u itakuwa batace komaiba takyale tacemata kawai tacigaba da karatunta saidai sam KUBRAH bahaka taso mahaifiyarta taceba amma haka ta share maganar tabarta anan,,, kimanin satinta d’aya kacal da dawowa suka fara exam karatu suke bawasa saboda sunasan sufito da result mai kyau saidai tanaganin soyayyar Abdallah nanema tazamemata barazana ga karatunta saboda sam baya gajiya message’s na rana daban na dare daban hakama na safe daban gakuma wata wutar k’aunarsa dake k’ara ruruwarmata acikin zuciya,, tsoron karyazamemata illa ga karatunta yasa takashe wayar baki d’ai saboda tasami nutsuwar yin karatu,,,”..
Wani abu da KUBRAH batasaniba shine tini Amadi yashaidawa malam yanasanta shikuma malam yakira Abban khalees yafad’a masa hakama asma’u taji Abbu ne kad’ai yarage yafad’a masa shima saboda rashin lafiyar Abban su hussain ne yasa baifadamasa yajira ne har yasami sauki,,,,..
Tini magana ta karad’e family kowa sai murna yake amma KUBRAH batamasan wainarda ake toyawa ba karatunta kawai tasaka agaba,, wata ranane suna zaune a school sai najwa takalleta tace “hmm wallahi k’awa kinbani mamaki” cikin mamakin jin abunda tafad’a tad’ago takalleta tace “danamaki me…?” hmm ashe dik zamana dake dik amintakardake tsakaninmu har akwai abunda zaki b’oyeman. Har yanzu kallonta take saboda sam bata fahimci inda zancenta yadosaba “pleace my frnd kifad’aman abunda namaki banasan boye boye kifito fili kiyi magana” hmm a yan biochemistry naji anacewa wai anmaki baiko dawani yayanki. Wata iriyar dariya ta kyalkyale da’ita saida tai mai isarta sannan tace “idan zakiyi wasa kidaina yin irin wannan saboda sam batamaki kyau wlh” mtsssss tai wani uban tsaki sannan tace “ai matsalata dake kenan wallahi to kisani wlh am not joking is serious dazu nakeji kamin kizo”,,,..
Shuru tai takasa cewa komai can saita nisa sannan tace “wallahi k’awata bansan da wannan zancenba kuma kinsani hakan bazata tab’a faruwaba batareda nasanardake ba” hmm….!!! tabbas hakane k’awata abunne yabani mamaki wallahi kuma raina yab’aci amma yanzu nadawo normal tinda naji gaskiyar zancen. tak’arasa maganar tana dariya, murmushi itama tai sannan tad’auki jakarta tamik’e tsaye tareda fad’in “tashi muje Library kan driver yazo” tashi tai sukai wuce….
*manage*👏
#/Vote
#/Share
#/Comment
”’AUFANA for life ”’
*I.W.A*🖊® *INTELLIGENT WRITER’S ASSOCIATION~I.W.A*📚
*( ơŋщąγɖ ɬơɠɛɬɧɛγ )*
_*GANI GA WANE….*_🌷
_*STORY & WRITING ~BY*_
_*AUFANA*_✍
_Wattpad@Aufana8183_
_*Devoted to – Maryam Abdallah and Maryam ( mamu gee ) my granny’s*_
_*PAGE 53~54*_
_*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_
Basufi 15mnts dazuwaba saiga driver d’inta yazo kasancewar driver d’in najwa baizoba yasa tace bara suwuce da’ita kar lokaci ya k’ure,,,”..
Suna isa gida tafito cikin mota cikin sauri takwashi kayanta tawuce cikin gida, kai tsaye d’akin asma’u tawuce koda tashiga ta taddata zaune suwaiba mai aiki namata tausa saboda cikinta daya tsufa sosai,,,,..
A yanayinda taganta tasan akwai damuwa gareta danhaka tajuyo tamayarda hankalinta gareta domin jin abunda ke damunta, kallon suwaiba tai sannan tace “kifita zamuyi magana” nan yarinyar tafita sannan takalli mahaifiyarta tace “mami wani zance nakeji wanda ni bansanshiba bankuma yi zaton kema kinsanshiba” murmushi asma’u tai sannan tace “wane zance kuma….?” mami jinai ance wai anbadani gawani d’anuwana kuma har ansaka ranar bikinmu wanda nikuma sam bansan da wannan zancenba kuma wallahi wacca naji gareta banazatan zataman k’arya”,,,”..+
Tashi tai daga riginginenda take tamatso kusa da’ita tazauna tana fuskantarta sannan tafara magana “KUBRAH tabbas wannan maganar haka take nab’oye maki wannan zancen banfad’ama ba saboda inaso kema kiji kaman yanda naji, Ahmad yasami Umar mahaifinsu Abdallah yashaidamasa yanasanki shikuma umar yaje KEBBI yasami malam yafad’amasa tareda cewa yabama Ahmad aurenki kuma yanasan ahad’a auren dana fatima nanda k’arshen wannan watan, Abban khalees yahanani fadamaki yace zai kiraki yafadamaki da kansa” wani irin kuka tafashe dashi wanda itakanta tarasa namiye, cikin kukan take fad’in “haba haba meyasa zakuman haka dikda ni budurwa ce amma yakamata kubani hakkina na inkawo wanda nakeso dakaina gaskiya ni ba’aman adalciba wallahi”,,,…
Tausayinta yakama asma’u jikinta yai sanyi sosai, cikin tsintsar k’auna irinta d’a da mahaifi tajanyota jikinta tana rarrashi “ya’isa haka KUBRAH kinsani banida abunda zanyi bazan iyayin jayayya da malam ba hakama yaya umar barekuma Abban khalees wanda shine jigon wannan lamarin dan yahana Ahmad yakawo komai sai sadaki kawai sannan yaje gun maigari sunyi magana akan fara shirye shirye kinga lamarin yafi k’arfina KUBRAH” d’agowa tai da fuskarta tana kallon mahaifiyarta tace “mami na ina tsoron kar nima natsinci kaina acikin halinda kika tsinci kanki a sanadin auren mahaifina dikda kuwa inada tabbacin yaya Amadi bazaiman hakaba ammadai naso na’auri wanda nakeso shima kuma yake sona bawanda nakeso baya sona ba ko wanda kesona ni banasanshi” dikda zantukanta sun shigeta sosai sun tinamata rayuwar aurenta ta baya amma haka tadake tadinga kwantar mata da hankali dakuma nunamata ai ba dika aka had’u akazama d’aya ba,,,…
Tashi tai dasauri tana zubda kwallah tad’auki jakarta tafita da gudu,, d’akinta tawuce tana zuwa tafad’a kan gadonta tana kuka mai tsuma zuciyar mai karatu, hanunta tasaka acikin jakarta taciro wayarta tai dialing nmbr fatima, ringing d’aya a nabiyu tad’aga batajira komaiba tace “fatima inacikin damuwa inacikin matsananciyar damuwa y’ar uwata kitaimakaman dan Allah” jin abunda tafad’a yasa itama fatimar tashiga rudani da damuwa, cikin sauri tai gaggawar tambayarta “subhanallah y’ar uwarta meyasameki meke damunki ne pleace kifad’aman dan Allah” y’ar uwarta wai Abbu yabada aure na ga ya Amadi kuma kinsani wallahi ni banasanshi banasanshi fatima dikda nasan ya Amadi ya cancanci na so shi ya cancanci na mallaka masa rayuta gaba d’aya amma wallahi ko sau d’aya bantab’a jin sansa azuciyata ba. “Come down my sister kwantarda hankalinki kinji jibi za’ayi bikin kammala karatunmu ni da Salma kinga saikisamu kizo musan yanda zamuyi mu warware matsalar tin kan tayi nisa” ohh….!!! fatima ki fahimta mana anfa saka rana tareda naki bikin za’ayi end of this month taya zamuyi mu dakatarda wannan lamarin kuma kisani sam bazan tab’a iya yin jayayya da Abbu ba kuma kinsani ya Amadi ya cancanci na aureshi kai nidai wallahi nashiga uku Allah kashiga acikin lamarina..
Abun dai yad’aurewa fatima kai tarasa yanda zatayi sai kawai ta rarrasheta ta kwantar mata da hankali sannan sukai sallama,,,,”…
****** ******
Acikin kwanakin dikta sauya tinani da damuwa sune sukezamemata abokan fira indai tana gida hakama School najwa tin abun baya damunta har yafara damunta, lokacin da akayi bikin nasu fatima ma batajeba saboda sam batasan tahada idanuwanta dana Abdallah,,,,”..
Satinsu biyu da kare exam asma’u ta haihu tahaifi d’a namiji, kwana uku da haihuwa suka tattaro suka dawo gida KEBBI ayi biki anan kasancewar asma’u takammala ginin gidansu da mahaifinta yabarmasu, ginine tamasa nagani na fada wanda takashemasa tamanin kud’i,,, a ranarda suka iso asma’u takira d’anuwanta nan yashaidamata yana nan zuwa insha Allah hakan kuwa bak’aramin dad’i yayiwa asma’u ba zataga d’an uwanta,,,,…
Zaune take acikin katafaren falon sabon ginin asma’u tana d’auke da baby saiga Amadi yashigi fuskarsa d’auke da murmushi,, tana ganinsa tai saurin juyarda fuskarta taredayin matashin murmushi sannan tagaidashi, saida yazauna kusa da’ita sannan yakarb’a, duk’owa yai dai dai fuskarta cikin murmushi yakai hanunsa yashafa fuskar babyn sannan yace “my sweetheart kinga kuwa yanda babyn nan yamaki kyau kamar naki” murmushi kawai tai batace dashi komaiba “hmm…!!! muma kimana addu’ah da’anyi aurenmu Allah yabamu irinta kinji” ameeen. ta’amsa masa kai tsaye sannan ta tashi tamik’amasa babyn tawuce abunta, karb’an babyn yai yacigaba da kallonta yana murmushi,,,,”..
Fatima da Ammar ne kad’ai sukazo bikin Abdallah yawuce OSUN yace bazai iya zowa yagantaba Salma kuma tafara aiki yanzu ko mijinta batada lokacinsa bare lokacin wani biki danko y’arta datake matuk’ar so a nan gida takebarinta aita tik’amata madara dole,, haka akayin bikin KUBRAH da fatima bamai walwala acikinsu, kwana biyu kacal suka k’ara bayan biki suka koma yola saboda itama tafara aikin hakama Ammar,,,,..
Su KUBRAH kuwa anan sukai hutunsu gabad’aya saida hutun yakare sannan suka tattara suka koma SUDAN,,,…
****** ******
Satinsu biyu da komawa suka koma School hakan kuwa bak’aramin dad’i yayimata ba koba komai zata rage damuwa,,,, kwanakin bikinsu kuma sai k’ara matsowa yake…..
#/Vote
#/Share
#/Comment
”’AUFANA for life ”’
*I.W.A*🖊® *INTELLIGENT WRITER’S ASSOCIATION~I.W.A*📚
*( ơŋщąγɖ ɬơɠɛɬɧɛγ )*
_*GANI GA WANE….*_🌷
_*STORY & WRITING ~BY*_
_*AUFANA*_✍
_Wattpad@Aufana8183_
_*Devoted to – Maryam Abdallah and Maryam ( mamu gee ) my granny’s*_
_*PAGE 55~56*_
_*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_
Kwanci tashi asarar mai rai su KUBRAH ana gab da kammala 100level gakuma bikinsu yakusa zuwa dan ahalin yanzu dika ahalin biyu shirin bikin suke musamman Abban khalees dayakejin tamkar y’arsa ce tafarko zai fara aurarwa sai fitarda kud’i yake yana hidima tamkar baisan zafinsuba,,,,…
Saura sati biyu kacal sufara exam takammala 100level wanda kuma yai dai dai da saura sati uku bikinsu tashirya tawuce ZAGA, ko kwana d’aya bataiba anan Zaga tawuce yola Adamawa, bak’aramin dad’i ba fatima taji da zuwanta saboda dama tanaso su had’u saboda su tsara yanda bikinsu zai kasance, datamata wannan zancen saita b’ata fuska sannan tace “pleace fatima kidaina man wannan zancen bashine agabana ba” cikin mamaki tace “to miye agabanki naga dai ahalin yanzu bamuda abunda yafimana shirin bikinmu mahimmanci” hmm…!!! ya Abdallah yana nan kuwa inaso yau muyita ta k’are wallahi saboda naga kamar shi baidamuba nikad’ai ce nadamu. Murmushi fatima tai sannan tace “yadaikamata kihak’ura da wannan soyayyar taki kikoyawa kanki son yaya Amadi kicire son yaya Abdallah acikin zuciyarki kamar yanda shima yahak’ura bawai dan baya sanki ba kokuma ki musanya soyayyarsa kimayarwa ya Amadi shawara nakebaki amatsayina na y’ar uwarki” nannauyan numfashi tasauke batareda tace komaiba ta tashi tafita, kallo kawai fatima tabita dashi sannan tai murmushi tacigaba da aikin gabanta,,,,”…+
Part d’insu tawuce kai tsaye kasancewar salma batanan amma a yanda takejin zuciyarta kodama a ce tanan bazata fasa shiga part d’inba, d’akinsa tawuce kai tsaye tanakaiwa k’ofar shiga saikuma tai tsaye takasa bud’e k’ofar,, wasu zafafan kwallah ne suka zubo mata saitai tsaye tamanne a jikin k’ofar tana zubda kwallah,, jin kamar alamun numfashin mutum a k’ofar yasashi kai hanunsa yabud’e k’ofar domin ya duba, yana bud’ewa sukai kicib’is da’ita har k’irjinansu yabigi na junansu, dasauri yajada baya saboda wani shook dayaji sakamakon haduwar gangar jikinsu,,,,..
Still sukai suduka akarasa mai magana acikinsu, itace tamatsa tabud’e k’ofar tashiga ciki ganin haka yasa shima yashiga yarufe k’ofar gudun kar wani yagansu ko masifaffiyar nan salma tadawo,,, yana rufe k’ofar yajuyo yasha kunu ya murtuk’e fuskarsa yahad’e rai tamkar baitab’a sanin miye dariyaba sannan yace “ke mahaukaciyar ina ce kanki d’aya kuwa da sadaki fa akanki dalla kifitarman acikin d’aki kar matata tadawo kijaman matsala” shuru tamasa tak’i cemasa komai can kuma kawai saita fashe dawani matsanancin kuka, aduniya idan akwai abunda Abdallah yatsana to bazai wuce kukan mace ba,,,,..
Acikin kukan take fad’in “haba ya Abdallah meyasa zaka bari a auraman ya Ahmad bayan kuma kasan banasansa kai nakeso shikenan idan korana zakayi zantafi amma wallahi kasani bazan tab’a san wani d’a namijiba kamar ka kasani biyayyace kawai zanyi na aureshi amma badan inasansa b….” takasa karasawa saboda kukanda yakwacemata tazube k’asa tana rerashi, matsanancin tausayinta ne yakamashi harzai zo yarungumeta saikuma yatina da itafa matar wanice tana d’auke da sadakin wani akanta nantake yakori shaid’an daga zuciyarsa sannan yak’ara shan kunu yace “kitashi kifitarman daga d’aki tinkan ranki yab’aci” k’intashi tai tai zamanta tanacigaba da rera kukanta, “kitashi kifita nace” yafad’a cikin dagawar murya, Wallahi ba inda zanje yaya har saika fad’aman matsayina gareka. “KUBRAH nace kitashi kifita tinkan ranki yab’aci lokacinda nake rok’onki akan ki’amince ki karb’i tayin soyayyata sai kikak’i da kin’amince dadik wannan abun bai faruba sai yanzu bayan mai afkuwa ta afku to wallahi maza kifita daga d’akinnan ko yanzu ranki yab’aci”..
Shuru tai takasa cewa komai kwallah suka k’afe suka daina zubowa zuciyarta ta bushe, tashi tai taje abansa tai tsaye sannan tasaka hannayenta tacire hijab d’indatake sanye dashi sannan tamatso tai hogging nasa tareda fashewa dawani kuka,, dasauri yafurta kalmar “a’uzubillah” sannan yai sauri yarabata da jikinsa tareda wanketa da kyakkyawan mari yasake zabga mata wani yakuma k’ara dad’a mata wani, yasake d’aga hanunsa zaik’ara mata wani sai aka rik’e hanunsa ta baya tareda turesa a gefe d’aya dak’arfi, d’agowa tai cikin mamaki da tsoro domin ganin waye yashigo haka shima d’agowa yai domin ganin waye yashigo bayan yasan yarufe k’ofar,, hmm…!!! wazasu gani Amadi ne tsaye yanayiwa Abdallah wani irin mugun kallo yana furzarda numfashi,,,,..
Cikin tsanananin bacin rai yafara magana “malam idan har kanasan ka gwada k’arfi ba akan mace yadace kagwadaba” Captain Ahmad yafad’a cikin mamaki. “amma wallahi Abdallah kabani mamaki matar tawa kuma k’anwarka toh bari kaji this is the first and last dazan k’ara ganinka tareda ita koda a waje ne wallahi kai koda acikin mutane ne idan kuma bahakaba toh wallahi dik abunda namaka kai kajanyo” kai dallah malam dakata mekake nufine toh abunda kake zato sam bahaka bane wallahi ka saurareni kaj… “mezanji bayan abunda idona yaganeman nadai fadamaka wallahi wallahi dik nak’ara ganinka da matata sainamaka abunda bazaka tab’a mantawa daniba” a,a waikai Ahmad mekake nufine karfa ka manta KUBRAH k’anwata ce auren nan fa ba’akanka aka faraba dazakazo kana gayaman magana ka saurareni namaka bayan… “bayanin me zakaman dallah angayamaka nima shashane mara tinani da ilimi kamarka” kalamansa sunmatuk’ar yimasa zafi cikin tsintsar b’acin rai yazo yakama wuyan rigarsa yacakumo yana zazzaro idanuwansa nantake abun yak’ara rikicewa ganin haka yasa taisaurin tashi tashiga a tsakaninsu tanafashewa da wani matsanancin kuka, dikanninsu basa cikin hayyacinsu shed’an yayi nasara garesu, ganin haka yasa tai saurin fita daga d’akin da gudu,,,,…
Tana fita kuwa tai sa’ai tacikaro da Ammar dasauri tarik’o hanunsa sukashigo d’akin yai saurin shiga tsakaninsu “haba haba wannan abun dame yai kama kaman k’ananan yara haba dan Allah” hijab d’inta ta d’auka tafita dasauri tana kuka,,,,”..
Dak’in su tawuce tafad’a kan gadonsu tana kukan, fatima ce tashigo dasauri tahawo kan gadon tad’agota tareda fad’in “KUBRAH meya farune yanzu naga ya Amadi yawuce ransa a bace bayan naga kekinfito kina kuka” kasa mata magana tai tacigaba da rera kukanta, kyaleta tai harsaida tai mai isarta sannan tasake tambayarta nan takwashe komai tafad’a mata,,,,…
“kashhh amma KUBRAH kintafka kuskure wallahi haba kamar ba d’alibar islamiyya ba wannan yazamemaki ishara nan gaba” batasake cewa komaiba tai kwanciyarta tanacigaba da kukanta,,,, aranar wuni tai tana kuka ko waje tak’i fitowa kasancewar sukadai ne acikin gidan yasa ba’atakurata ba su mami dik sunje KEBBI shirye shiryen biki,,,,”…
Haka takwana acikin wannan yanayin baccin ma gagararta yai har kusan asuba sannan tasamu tai baccin,, haka shima daren yakasancemasa ga tsayi ga d’aci dakyar yaga safiya tayi, washe gari bayan tai break nan tashirya tawuce airport tashiga jirgi tawuce SUDAN saboda bazata iya k’arasa kwanakinda tai niyyar yiba,,,,…
****** ******
Katu take amma sam batada wata walwala hakadai take yinsa dan yazamemata dole,, kwanci tashi asarar mai rai yau sauransu kwana uku kacal sufara exam danhaka karatu suke ba kama hanun yaro dikta rame tai fari saboda karatu gakuma tinani wanda yazamemata abinci kuma abin sha,,,…
Kwance take akan gadonta littafinta na kan cikinta tad’ora hanunta d’aya akanta, tai zurfi sosai cikin tinani wanda yasaka har batasan ma wani yashigo dak’in ba, dafata tai dasauri tafarka tadawo hayyacinta, “a,a mami na” shan kunu tai tak’i karb’a mata, zama tai tana fuskantarta sannan tace “KUBRAH kefa musulma ce wacca ta yadda da k’addara mai kyau ko mara kyau sannan ke ba yarinya bace kin mallaki hankalin kanki yakamata ace kin hak’ura kin rungumi k’addara komai kikaga yasami bawa toh k’addararsa ce, KUBRAH inaso kiyi hak’uri kicire wannan damuwar daga zuciyarki kiduba kiga yanda dik kikabi kika lallace kikai wata iriyar bakar rama saikace wacca batacin abinci mai kyau idan dai har kinaso kar nai fushi dake toh wallahi kicire wannan damuwar daga zuciyarki kikoma kamar da” shuru tai tana zubda kwallah can taja numfashi sannan tace “banaso kikasance kina fushi dani mahaifiyata saboda kece komai nawa insha Allah zancire ya Abdallah daga zuciyata nakuma koyamata son ya Amadi kodon nasakaki farinciki” murmushi asma’u tai tace “toh Alhmdllh naji dad’i sosai Allah yamaki albarka yakuma albarkaci rayuwar aurenki” tai murmushi tace ameeen,,,,..
Haka rayuwa tacigaba da tafiya, dikda tace zata cire Abdallah a zuciyarta amma takasa yin hakan saidai tarage damuwar dan yanzu har y’ar k’iba tayi,,,,…
Sannu ahankali suka fara zana jarabawa yau saura uku kacal suk’are, shagalin biki yafara wanzuwa adika ahalin biyu musamman gidan Abbu wanda yake mahaifi y’ay’a biyu kuma amare, ankawo lefen fatima dasauran kaya, tini Abbu yasauya fentin gidan gaba d’aya su fatima kuma sai zirga zirga ake….
#/Vote
#/Share
#/Comment
”’AUFANA for life ”’
*I.W.A*🖊® *INTELLIGENT WRITER’S ASSOCIATION~I.W.A*📚
*( ơŋщąγɖ ɬơɠɛɬɧɛγ )*
_*GANI GA WANE….*_🌷
_*STORY & WRITING ~BY*_
_*AUFANA*_✍
_Wattpad@Aufana8183_
_*Devoted to – Maryam Abdallah and Maryam ( mamu gee ) my granny’s*_
_*PAGE 57~58*_
_*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_
Yau itace ranarda su KUBRAH suka kammala zana jarabawan 100level zuwa 200level, kwana uku kacal sukai da gama exam aunty Zinatu tazo tad’auketa ita da fatima suka wuce DUBAI domin amasu gyaran jiki acan saboda tace can d’in sunfi iyawa sosai, wani katafaren shago ne takaisu wanda yake mallakin SAINAH UMMUN MEENAL dakuma MARYAM MOMYN AFRAH, shahararrun mata ne kuma k’asaitattu waenda suka san sirrin aure cikinsa da wajensa a k’ark’ashin suma akwai yara sama da gomasha waenda suka koyawa aikin kuma suka iya kamarsu Sis Naja’art, Hafsat ummu abideen, Meenah Abba, hafnan, Janaf, Ha’uwa, maman khausar, maman fadil, da dai sauransu, saidai itakam Aunty zinat tace su ogannin sutakesan sumasu dakansu saboda gyara na musamman takeso amasu,,,,…+
Sun amince da hakan amma fa sunce saita zube kud’i k’asa, batai k’asa a guiwaba kuwa tazube masu kud’in nantake sukafara aikinsu,, da gyaran fata suka fara inda suka fara sulb’une su da had’in halawa dilka da kurkur saikuma had’in tsime na dafaffiyar bagaruwa wanda suke girki dashi kuma suke sha,,,,”..
Kimanin kwana biyu suka kwashe sunamasu gyaran jiki sannan suka fara masu had’e had’en kaza dakuma sauran kayan shaye shaye na gyaran mata,, acikin kwanaki kalilan suka sauya fatarsu tai kyau sai shek’i take tana laushi idan ka tab’ata kamar ta jinjiri sabon haihuwa gawani matsewa dasukai a can k’asa dan su kansu sunsan sunk’ara kyau saima sukejin dad’in jikinsu fiyeda da sai zuba k’amshi suke dik inda sukabi saisunbar kamshinsu, ita kanta zinat d’in saida abun yabirgeta taji dad’i sosai dan saida ta karamasu wasu kud’in akan na aikinsu saboda jin dad’inda tai,,,,”..
Aranarda suka cika kwana hudu ta tattarosu suka dawo gida saidai a gidanta dake yola takaisu tarufe tace bawanda zai gansu karsu rage kyau har sai lokacin yayi,,,…
Kwana d’aya da dawowa Saima matar babban aminin Abban khalees ta’iso da lefen KUBRAH daga k’asar DUBAI ta had’osa kasancewar ita d’in y’ar kasuwace kamar asma’u mahaifiyar KUBRAH toh saboda bayasan kowa yaga lefen yasakata tahad’a masa,, hmm…!!! lefene nagani na fad’a dandai ni kaina AUFANA tinda nazo duniya bantab’a ganin irinsa ba, set biyar ne na akwatayya kuma kowacce acike take a mak’e take da kaya kala kala, atamfofi tasu akwatin daban english weres ma tasu daban takalma ma haka jakukuna ma haka kai harda kayan baccinta ma tasu daban, kayane barkatai waenda tsyawa ma lissafasu b’ata lokaci ne,,,,…
Bayan kowa yagama gani mamin su fatima tadaukesu suka wuce garinsu Amadi suka kai saboda suma sugani, bayan suma sungani suka dawo sannan tadaukesu tawuce yola dasu saboda kar amata b’arta a kaya,, hmm…!!! Angwaye baki har kunne saboda farinciki yau ya tattaro gabad’aya yadawo gida anbashi hutun cin amarci yayinda kuma amaryarsa take acikin damuwar rashin masoyinta,,,”..
Abun duniya ya tattaru yayiwa Abdallah yawa yarasa yanda zaiyi ga rashin samun kulawar matarsa ga tarin aiki agun aikinsu gakuma bak’incikin rashin KUBRAH dakuma abunda Amadi yamasa wanda yamatuk’ar bashi mamaki, yakasa jurewa sam bazai iya ganin ranarda za’a d’aurawa KUBRAH aure da Amadi ba danhaka ya tattara yakoma OSUN kozai sami sauk’in abunda yakeji azuciyarsa,, abokanansu sunfara gano matsalar tasu saboda abun yabasu mamaki yanda Abdallah yake da Amadi amma ace bikinsa yatashi ba’agansaba amma dasuka tambayesu sai dika sukace nakomai hakan yasa dole suka kyalesu amma badan sun yarda da hakan ba,,,,…
****** *****
Shagalin biki yafara gudana anbugo katin bikin tini aka rarraba k’awayen fatima ne sukai rabo KUBRAH kuma najwa takira tabata taje ta rabama sauran k’awayensu,,, mutan yola suntattaro sundawo ZAGA hakama mutan SUDAN, y’an k’auyensu Amadi ma sunzo k’auyen ZAGA yacika da bak’i tini garin KEBBI yakarad’e da bikin na y’ay’an manya, asma’u tabud’e bakin aljihunta sai hidima take hakama Abban khalees ji yake kamar y’arsa ce zai aurar,,,,..
STORY CONTINUES BELOW

Su KUBRAH kuwa cigaba da kula dasu aunty zinatu tai inda take basu kula tamusamman sarkin shagwab’ar kuwa tini tagaji da wannan shaye shayen yanzin sai zinat tamata jajayen idanu sannan take sha kaza kuwa idan anmata taci rabi tab’oye rabin a kark’ashin gado,,,..
Yauce ranarda za’ayi kamu danhaka ta tattarosu suka dawo ZAGA saboda anan ne za’ayi kamun, around 3:00pm suka wuce wajen make up sai kusan 4:30pm sannan suka dawo koda suka iso kuwa wajen yacika da mutane sukadai ake jira,,,..
Sannu ahankali aka fara gudanarda shagalin nan akayi kamun sannan akacigaba da cashewa, saikusan 6:00pm sannan kowa yawatse zinat tad’auki amare da k’awayensu suka wuce gidan asma’u datagina wanda akabasu part d’aya saboda suyi yanda sukeso batareda antakurasu ba,,,,”..
Around 8:00pm asma’u ta’aiko tana neman KUBRAH nan zinat ta tashi tazubamata uban hijab har k’asa itama tasaka tad’auki babyn ta sannan suka fita, suna isa k’ofar gidan saisukaga motar Abbu dakuma wasu motocin guda biyu,,,..
K’arasawa sukai cikin gidan, gidan cike yake da mutane sosai hanyarda zakabi ma saitamaka wuya ganin haka yasa zinat takira asma’u tawaya tace gasu sunzo tana inane,, ad’ayan part d’in inda bakowa acikinsa tacemasu take ciki danhaka sukawuce kai tsaye izuwa can d’in, cikin sallama suka shiga suna shiga kuwa saitaga Abbu rik’e da wani mutum kamar mara lafiya a gefensu kuma wasu kyawawan mazane masu kama da juna su biyu masu tsayi iri d’aya saikuma d’ayan shima mai kama dasu amma baiyi tsayinsuba sai gefensu kuma wata matace fara, ganinsu suduka a tsaye cirko cirko saikuma taga mahaifiyarta a gefe tana zubda kwallah ga Abban khalees gefenta yana rarrashinta,,,..
K’arasowa tai cikin sauri tazo gunta tareda fad’in “mami lafiya meke faruwa ne” bata amsamataba saitaji Abbu yace “y’ata KUBRAH zonan” ahankali ta tattako tazo kusa dashi tana kallon sauran mutanenda ke gefensa dakuma mutuminda yake rik’e dashi, kallonta yai cikin murmushi yace “y’ata wannan shine mahaifinki habubakar” matsawa tai dasauri ta ja da baya cikin sauri Abbu yace kimatso gareshi KUBRAH ki rungumeshi kozai samu sauk’in azabarda yake ciki kinji narokeki karki k’i yafemasa dan Allah kitaimaka y’ata kifewa mahaifinki kinji koh” yakarasa maganar yanamai zubda kwallah, dasauri tazo tarik’e hanunsa kwallah nazubarmata tace “dan Allah Abbu kadaina zubda kwallah akaina, hak’ika wannan mutumin yamun tabonda yadad’e ajikina wanda bai gogeba asanadinsa ni da mahaifiyata muka shiga halin k’ak’anikayi wallahi badan kaiba kuma da bazan tab’a yafemasa abunda yamana ba yashegantardani nakoma tamkar wacca batada uba yajefa rayuwar mahaifiyarta acikin k’unci dik saboda ta haifamasa ni” kidaina tina baya KUBRAH komai yawuce ayafi juna kawai. Cewar Abban khalees,,,”..
Juyowa tai tamaida kallonta gareshi wanda yazubamata idanuwansa shima yana zubda kwallah, acikin kukan yafara magana kamar haka “dan Allah ki yafeni hak’ika abunda malam yafad’a yayi gaskiya dayace komai daren dad’ewa sainazo da kafafuwana nanemi abunda asma’u tahaifa kuma sainayi nadamar abunda na’aikata alokacinda nadamar batada amfani yanzu gashi lokacin yazo BOKON da nake kuri nake tak’ama dashi bai amfaneniba y’ay’a mazan danakeso nasamesu amma kuma sunzameman fitina da bala’i wanda yakaiga harma nai dana sanin haifarsu dama y’ay’a matan nahaifa watakil sujik’aina, dukiya da jin dad’i dik basuman amfanin komaiba yau gashi narasa lafiya wadda kud’i suka da y’ay’a maza suka kasa siyaman, anyi caca da kud’ina dana samu ta sanadin BOKO ansha giya anyi zina da y’ay’ansu da dukiyata dana tara sanadin BOKO an b’ata y’ay’a dayawa da dukiyata dana tara asanadin BOKO to miye amfanin BOKO agareni yau y’ay’a maza basu amfanaman komaiba sai bala’i da musiba,,, narasa lafiyata asanadin y’ay’a mazan danakeso yanzu kuma gashi suna nema susaka narasa rayuwata gabad’aya, matata wacca nawulakanta asma’u akanta batada aiki a kullum sai burin taga bayana tamallake dukiyata gaba d’aya…..” kuka ne yaci karfinsa yai shuru yana rerashi kaman k’aramin yaro,,,,..
“Natabbata asma’u hak’k’in kine dana yarki kefita akaina dan Allah dan Allah asma’u narokeki ki yafeman kuyafeman kozan sami sauk’in halinda nakeciki” shuru yaratsa falon sai sheshekar kukan KUBRAH dana habu dana maimuna,,,…
Maimunan ce tamatso kusa da asma’u tarik’o hanunta tana kuka tace “dan Allah asma’u ki yafeman abunda namaki” cikin kuka tace “ni bakiman komaiba maimuna” numfashi tasauke nannauya sannan tace “namaki laifuka da dama batareda kin saniba asma’u, nice silar makantar KUBRAH alokacinda kikashiga d’aki kina kwance lokacin ne nikuma bazo nadauki KUBRAH tareda rudarta da alawa nashiga d’akina da’ita nad’akko tirare nazuba mata acikin idanu har saida yakusa k’arewa acikin idanuwant….takasa k’arasawa saboda kukanda tafashe dashi mai k’arfi,, tad’an jima tana kukan sannan tacigaba “sannan namaki k’ulle k’ulle dayawa akan habu yasake wanda har saida nai nasarar yasakeki sakinda ba’asake dawowa dan Allah kiyafeni asma’u” tafad’a tana mai rik’o hanun asma’u tana matsanancin kuka,,,..
Dakyar asma’u tadaidaita nutsuwarta tajanyota tarungume tana fad’in “shikenan ya’isa haka maimuna dik abinda kikaman nayafe maki shima kuma nayafe mashi Allah i yafemana baki d’ai kidaina kuka” nagode sosai y’ar uwata Allah ibiyamaki dikanin buk’atinki na alkhairi. Ta amsa da ameeen cikin murmushi,, matsowa tai gun KUBRAH tana murmushi tace “y’ata KUBRAH koh” itama murmushin tai tad’aga mata kai alamar eh, duk’o da kanta tai ta sumbaceta a goshi sannan tace “Allah ya albarkaceki yakuma albarkaci rayuwar aurenki” nan dika falon suka amsa da ameen,,,,..
Matsowa KUBRAH tai izuwa gun mahaifinta tarik’o hanunsa takamasa tazaunardashi tana murmushi, wani irin farinciki yakeji azuciyarsa tamkar anmasa bushara da aljannah sai kallon KUBRAH yake wai y’arsa ce wannan,, Abbu ne yace “toh masha Allah Alhmdllh ala kulli haalin mungode Allah dayasaka muka fahimci juna Allah yak’ara had’a kawunanmu” suka amsa da ameen KUBRAH yakira sunanta tajuyo ta amsa da “na am Abbu” waennan sune y’an uwanki” yanunasu waenda suke a tsaye “wannan shine hassan sai k’anensa hussain saikuma d’an uwansu Ibrahim mai sunan maimartaba” masha Allah malam yafad’a “gasunan kuwa barikallah dik sunfiki tsayi kamarma sune yayanninki” saikuma akace sune k’annena ba” tafad’a cikin dariya,,,..
Wai nikam habu wannan ciwon naka kunyi maganin gargajiya kuwa kodai na turawannan ne kad’ai kukeyi” dariya Abban hussain yai kamar yanda suke kiransa sannan yace “a,a wallahi malam naturawanne dai mukeyi sai abun yatafi kuma yadawo” toh amma kam gaskiya yadace kufara na gargajiyar nan akwai wani aminina zan hadaku dashi jibi idan yazo d’aurin aure insha Allah. “toh Allah yakaimu” suka amsa da ameen,,,,..
Ganin komai ya daidaita yasa zinat tad’auki KUBRAH suka koma gida, daren yau KUBRAH da tsintsar farinciki ta kwana ji take kamar tafi kowa farinciki Alhmdllh rayuwa tamata dad’i ahalin yanzu buri d’aya kawai yaragemata tacika wanda tasan bazata tab’a samunsaba saidai tamaye gurbinsa da wani,,,..
Washe gari bayan sunyi break da hadaddiyar kazarsu ta hausa wacca tasha had’e had’e kala kala sai suka shirya domin suje gaida iyayensu da safiya,, tin kusan 9:00am dasuka fita basu dawoba sai kusan 12:00pm sannan suka dawo suna dawowa kuwa takwashesu suka wuce wajen saloon da lalle,, sai kusan 4:00pm sannan suka dawo inda sukasha kunshi mai kyan gaske ja da bak’i abun gwanin ban sha’awa yazauna daram a k’afarsu dakuma hanunsu, sumarsu kuma tasha gyara sai tauraruwar tamu tazamo tamkar hasken farinwata acikin sararin samaniya,,,,..
8:00pm dot suka wuce wajen event dinda za’ayi a yau ( mother’s night ) sunjima sosai ana rak’ashewa da cashewa inda mamai maimuna tasaka y’ay’an nata a tsaka tana cashewa, amaren sunyi kyau sosai pink material suka saka da veal d’insu sunyi matuk’ar yin kyau make up dinsuma na twenty thousand naira akamasu wanda shahararriyar make over dinnan tamasu wato MEENA BEAUTY,,,, saikusan 12:00am sannan aka watse aunty zinat tad’akko amare da k’awayensu suka dawo gida,,,,…
Yaudai kwana d’aya kacal yarage Captain Ahmad yamallaki KUBRAH amatsayin matarsa ta sinnah, tinawa da hakan kuwa bak’aramin farinciki yake sakashiba sabanin ita amaryar wacca dikta tina da hakan tsintsar damuwa ke tasomata…
#/Vote
#/Share
#/Comment
”’AUFANA for life ”’
*I.W.A*🖊® *INTELLIGENT WRITER’S ASSOCIATION~I.W.A*📚
*( ơŋщąγɖ ɬơɠɛɬɧɛγ )*
_*GANI GA WANE….*_🌷
_*STORY & WRITING ~BY*_
_*AUFANA*_✍
_Wattpad@Aufana8183_
_*Devoted to – Maryam Abdallah and Maryam ( mamu gee ) my granny’s*_
_*PAGE 59~60*_
_*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_
Washe gari around 4:00pm dot akafara gudanarda k’asaitacciyar walima wacca tasami halartar manyan malamai mata kamarsu FATIMA MAMS, AUFANA, MARYAM ABDALLAH, MARYAM MAMU GEE, ZAINAB MAKAWA, UMMUN MEENAL, HAUWA’U SMASHER, HABIBA IDRIS, H S M LEEMA, ZAHRA SURBAJO da dai sauransu,, ansha nasihohi sosai masu ratsa zuciya akan zaman aure daga bisani aka rarraba y’an kayan walima na ci sannan aka watse,,,,..
Kwance take itakad’ai acikin d’aki saitaji wayarta na rak’a, ahankali takai hanunta tad’akko tanadubawa saitaga sunan Yaya Amadi akan screen d’in wayar, wani uban tsaki tabuga tai cilli da wayar gefe d’aya tai kwanciyarta, haka yaita kira wayar na k’ara amma ta kyaleshi tai kwanciyarta zuciyarta namata k’una,,,,”…
Zinat ce tashigo tareda fatima saisukaji wayarta na k’ara gata kwance kuma ba bacci takeba, zinat tace “ke bakiranki ake a wayaba” b’ata fuska tai taitsaki tace eh. Wani kallo tamata sannan tad’akko wayar taga Amadi ne kekiran nata “amma yarinyar nan yar rainin wayoi ce ke Ahmad nefa ke kiranki” k’ara tsuke fuskarta tai ta b’ata ta kamar zatai kuka tace “wallahi aunty banasan kirannan nawa dayake haushi nakeji banasan na d’aga” hmm…!!! aikwa gwanda ma kidainajin haushinsa gobe i warhaka kina gidansa sai yanda yaga dama dake maza basuda tausayi ko hak’uri musamman a daren farko saboda haka wallahi gwandama kicirewa kanki wannan taurin kan naki”,,,…
Wata iriyar dariya fatima tadinga kyalkyala mata tana fad’in “ai wallahi khady tausayi kike bani sosai” hararanta zinat tai tace “kajita to kifara tausayin kanki yarinya dik abunda zai kasance gareta kema haka d’inne kilama naki yafi nata wahala” kaji aunty zinat toh wallahi bakinki yasari d’anyen kashi ni ai nawa ustazz ne baruwanshi. tafad’a tana rufe fuskarta da hannayenta tana dariya KUBRAH ma dariyan tai dan maganar tasu dariya tabata,,,…
Zama zinat tai kusa da’ita tad’ora hanunta akan shoulder d’in KUBRAH tai murmushi sannan tace “k’anwata wannan abun dakikeyi sam baki kyautawa bafa shine zaisa ki huce haushinsaba dan yariga daya shammaceki abunda nakeso gareki shine dan Allah KUBRAH kidaure kicire dik wata damuwa dake zuciyarki ki rungumi mijinki ki karb’eshi hanu bibbiyu kodon samun aljannarki dik wani abu dakikeji kidaure kiyi biyayyar aure kinji” kwantarda kanta tai ajikinta kwallah suka zubomata tai shuru takasa cewa komai sai zubda kwallah take ganin haka yasa takyaleta har zuciyarta ta sakko tana bubbuga bayanta alamar rarrashi,,,,”..
Ahankali tad’ago tashare kwallan da suka zubomata sanna takalli zinat tace “wallahi aunty zinat konaso nakoyawa zuciyata hak’uri na karb’i ya Amadi amatsayin masoyi sai nakasa zuciyata sai tai rauni har yanzu nakasa hak’ura da soyayyar yaya Abdallah nakasa cireshi acikin zuciyata” tasake rik’o hannayen zinat tana zubda kwallah tace “dan Allah aunty na kitaimakaman da abunda zanyi Abdallah yafita daga zuciyata pleace aunty” wani irin tausayinta taji yakamata tajanyota tarungume tana rarrashinta “kiyi hakuri k’anwata Allah ne kad’ai zai iya cire soyayyar Abdallah daga zuciyarki shida yasakata aciki” rarrashinta tadingayi hartad’an tsagaita kukan,,,..
Itadai fatima shuru tai tana kallonsu batace k’ala ba, tashi zinat tai tafita sannan tajanyomasu k’ofa, tana fita su najwa suka shigo sukafara fira suna d’an sako KUBRAH acikin firartasu, ahankali tinbata kulasuba hartafa sakewa tashigo itama akadinga firar da’ita,,,,..
Washe gari ranar Saturday around 10:00am dubbannin mutane suka shaida auren KHADIJATUL KUBRAH da angonta AHMAD dakuma FATIMA ZAHRA da angonta TAJUDEEN, d’aurin auren yasami halartar manyan y’an BOKO professor’s, Doctor’s dakuma manyan y’an kasuwa Abban hussain ansami sauk’i dan hardashi gun d’aurin auren Abbu ne yabada auren KUBRAH Abban hussain kuma yabada na fatima akan sadaki mafi tsada kowacce naira dubu Hamsin Alhmdllh taro yai taro,,, bayan angama d’aura aure Abban khalees yashiryamasu k’asatacciyar walima ta ci a k’oshi a wani katafaren holl inda manyan abokanan Abbu dana Abban hussain dakuma na Abban khalees suka halarci wannan walimar,,,,…
A b’angaren amare kuwa sunacan sunashan shagali kowa yasaka ankonsa kasancewar yaune za’ayi FAMILY AND FRIENDS DAY,,,, amare kuwa wani tsadadden material ne suka saka wanda akamasu wedding gown dashi mai kyan gaske blue and white color d’inkin yoruba,,,”…
4:00pm dot suka halarci gunda za’ayi event d’in, koda suka isa dama sukadai ake jira danhaka suna isa akafara gudanarda shagalin,, ancashe iya cashewa 6:00pm dot aka gama shagalin nan aunty zinat tad’auki amare suka wuce gida,,,,”..
Suna isa kuwa bayan sunyi sallar isha sunci abinci nan zinat tasakasu sukai wankan lalle sannan suka shirya cikin shiga mai kyau, kowaccensu atamface green mai ratsin fari acikinta super Hollandaise wax ce tamasu kyau sosai, bayan sungama shiri nan akasakamasu mayafinsu aka rufe masu fuska, 9:00pm dot tadaukesu izuwa gidan maigari koda suka kuwa suka tadda Abbu da Abban hussain acan, suna isa kuwa akasaka KUBRAH da fatima a gaba anamasu nasihohi masu ratsa jiki akan zaman aure dakuma ladarda ke cikin hak’urin zaman auren, KUBRAH kuka take sosai tana zubda kwallah saboda nasihohi suna ratsa zuciyarta suna karyamata zuciya akan k’udirinda tad’auka,,,,…
Saikusan 9:35pm sannan aka gama masu hud’ubar zinat ta d’akkosu a motarta suka dawo gidan malam,, ana suka tadda mami maimuna da mamin su fatima suma nan suka sakasu agaba datasu hud’ubar ta iyaye mata inda sukaita razanasu sosai akan sab’awa miji kokuma ka cutardashi,, kuka sukadinga sosai KUBRAH ta k’ank’ame asma’u tana kuka mai tsuma zuciyar mai karatu,, 10:00pm y’an d’aukan amare sukazo nan suka fito zinat narik’e da hanun fatima dan KUBRAH har yanzu tak’i tasaki asma’u sai kuka take,,,…
Lokacinda za’asakasu mota kuwa hmm k’aramin yaki akayi dan dakyar aka raba KUBRAH daga jikin asma’u wanda itama asma’un kukan take tana zubda kwallan rabuwa da y’arta abar k’aunarta haka tana kallo aka tada motar suka wuce,,,..
Wani katafaren gidane acikin wata had’addiyar sabuwar unguwa acikin garin ZAGA dan yanzukam yatashi daga village yakoma city saboda sababbin unguwanni na masu hannu da shuni da aka bud’a acikinsa gakuma sababbin gine gine acikinsa masu kyan gaske, sabuwar unguwace mai suna Millionian Quarter’s acikinta ne aka tak’ark’are aka ginawa KUBRAH gida acikinta nagani nafad’a dan tabbas idan kagansa dole kacika da mamaki idan akacemaka Amadi ne yaginasa zaka zata ko wani hamshak’in d’an kasuwa ne yaginasa saboda tsintsar haduwarsa,,, suna isowa gate yawangaremasu suka danno hancin motocinsu,,,,..
Saida suka kai tsakiyar gidan sannan sukai parking zinat tafito tabud’e mata tasakko k’afarta ahankali sannan tafito, itakad’ai ce sai aminiyarta najwa suka rakata, suna isowa k’ofar shiga falour saisuka tsaya nan tasakata takaranta ayatulkursiyu da kula’uzannan guda uku tahad’a da adduar shiga gida dakuma wasu y’an ta’awwizai sannan tai basmala tasaka k’afarta tadama sannan suka shiga,, kai tsaye d’akinda yake mallaki suka wuce da’ita har kan gadonta suka kaita tazauna a can gefen gado sannan suka juyo,, sauri tai tarik’o mayafin najwa tana kuka tace “yanzu tafiya zakuyi kubarni nikad’ai acikin wannan k’aton gidan” tausayinta ne yakamasu sai zinat tace “kiyi hak’uri k’anwata kowa haka aka masa dasannu zaki saba ai” najwa takwace mayafinta daga hanunta suka wuce,,,,..
Koda suka shigo mota suka tadda y’an cikin motar sunata fira suna santin gidan KUBRAH, dariya zinat tai tace “ai bakumaga komaiba saikunshiga ciki dan dik abunda yake a wajennan rabin abunda ke ciki ne” wata daga cikinsu tace “kai aunty zinat dan Allah kibari mushiga ciki mana” hararanta tai tace “ke kinada hankali yanzufa 10:30pm angwaye na nan shigowa sai mutsaya har suzo sutaddamu anan a,a wallahi kumama idan muka tsaya d’ayar amaryarfa” nan driver’s d’in suka tada motocin sukabar gidan,,,,”..
Zaune take itakad’ai harkusan 11:00pm ba ango ba labarinsa barekuma abokanansa, gajiya tai da zaman gakuma baccinda takeji saidai tsoro yahanata ko motsin kirki tayi, har kusan 11:15pm bataga kowaba baccinda takeji yasa ta tashi cikin tsoro tacire mayafinta taje tarufe k’ofar sannan tawuce tashiga toilet, alwala tad’auro tafito tabud’e wardrobe d’inta tad’akko sallaya tashimfid’a tayafa mayafinta ta tada sallah,,,..
Shafa’i da witiri tai sannan tasallame, bayan tagama sannan ta tashi tacire mayafinta talinke sallayar tabud’e wardrobe d’in tasakasu sannan tarufe tajuyo domin takashe fitilar dak’in ta kwanta,,,,…
Zaro idanuwanta tai ta firfito dasu waje tareda ja da baya a tsorace kuma a firgice tana fad’in “innalillahi wainna ilaihi raji’un, a’uzubikalimaaatillahit taamatim minsharri maakhalaka, hazbiyallahu wani’imal wakiil” tafad’esu a jeri cikin tsananin tsoro…..
#/Vote
#/Share
#/Comment
”’AUFANA for life ”’
*I.W.A*🖊® *INTELLIGENT WRITER’S ASSOCIATION~I.W.A*📚
*( ơŋщąγɖ ɬơɠɛɬɧɛγ )*
_*GANI GA WANE….*_🌷
_*STORY & WRITING ~BY*_
_*AUFANA*_✍
_Wattpad@Aufana8183_
_*Devoted to – Maryam Abdallah and Maryam ( mamu gee ) my granny’s*_
_*PAGE 61~62*_
_*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_
Tsaye yai yana kallonta yanda ta tsorace harma tana nema tajiwa kanta ciwo, cikin sakin fuska yafara matsowa kusa da’ita itakuma tafara ja da baya murmushi yai yace “ki kwantarda hankalinki KUBRAH namaki bayani” afirgice tace “ya Abdallah dan Allah kafita kafita kar ya Amadi yazo dan Allah kafita kafita kafita nace” tafad’a cikin d’agawar murya tareda rufe fuskarta saboda yazo dab da’ita,,,,…
Shan kunu yai yatamke fuska sannan yace “kisaurareni namaki bayani mana” bayanin me zakaman karfa ka manta ki matar wani ce idan akazo aka ganmu yanzu mekake tinani zai faru komaifa zai iya faruwa nidai dan Allah narok’eka katafi. Tai maganar cikin magiya tana hard’e hannayenta alamar tana rok’onsa, “ki saurareni nace nafad’a maki nine aka d’aura maki aure dashi a yau ba Ahmad ba tin shekaranjiya yaita kiranki domin yamaki bayanin yanda abun yakasance amma kikak’i d’aga wayarsa sanin ni konakiraki bazaki dagaba yasa shi yace bara yakiraki” tasowa tai daga tsugunenda take cikin tsintsar mamaki tazubamasa dara daran idanuwanta tareda fad’in “kaine wanda aka d’aura man aure dashi” eh tabbas nine rashin d’aga wayar Captain dakikai shiyahanamaki kisani dan kowa yasani kekadai ce. “yaya dagaskiya kake kana nufin kaine aka d’aura man aure dashi ba ya Amadi” tai maganar cikin murmushi tana zubda kwallah “Eh nine k’anwata” yafad’a shima yana murmushin aikwa nan tarungumeshi dasauri tana kuka,,,..+
A rungumen yaje kan gado da’ita yazauna yazaunar da’ita yasaka hanunsa yasharemata kwallah, d’agoda kanta tai tace “yaya kabani labarin yanda akayi wannan abun yajuya bayan kowa yasan ya Amadi shine wanda ake bikina dashi kuma shine wanda zai aureni” murmushi yai tareda shafa fuskarta sannan yafara bata labarin kamar haka “KUBRAH mutane da dama sunsan munasan junanmu kamar fatima da Aunty zinat hakama mami itama tasani, toh dikdai wannan abun fatima ce tayisa itace tasami Captain tabashi labarin kefa bakyasansa kawai biyayyace zakiyi sannan tamasa bayani ranarda kika cimman a d’akina, nasani Captain yanasanki sosai saidai dik sanda yake maki ko kwatankwacin wanda nakemaki baikaiba hakan yasa yahukara yaje yasami Abbu yamasa bayani yace yahak’ura dake yabarman tinda ni da ke masoyan junane, dafarko Abbu bai aminceba saima fadinga fada yana fad’in sam hakan bazata kasanceba saida Abban khalees yasaka bakinsa Captain kuma yadinga bashi hak’uri yana lallab’asa sannan yahak’ura, acikin kwana biyu kacal komai yasauya ina OSUN Captain yakirani saboda sam bazan iya kallon ranarda za’adaura maki aure da waniba, bayan yakira yabani hak’uri nacemasa bakomai nanne yaman bayanin komai wallahi KUBRAH ranar kasa bacci nai saboda tsananin farinciki nantake na tattaro nadawo a jiya a yau kuma aka d’aura aure na dake” yak’arasa tareda had’a goshinsu gu d’aya,,,…
Murmushi tai tace “tabbas ikon Allah dagirma yake shiyasan yanda zai juya abunda kowa yake ganin bazai tab’a yiwuwaba yasakashi yayiwu tayanda kowa saiyayi mamaki kuma saiya jinjinamasa, wallahi ya Abdallah tini yacire tsammanin zan zama matarka saidai har yau da’akace andaura man aure da ya Amadi banji sansa ko d’aya acikin zuciyataba kai d’in ne dai har yanzu” wani irin farinciki yaji yamamaye shi yarik’o k’ugunta tareda bata kissing a wuya yace “toh yanzu ina saurarenki zaki ce kinasona ko sai nabarma Captain ke” dariya tai sannan tace “Yaya na I really Love u, I love u so so much” shima dariyan yai tareda fad’in “me too my sweet Sister and my lovely wife”..
Tashi yai sannan yamik’ardaita tsaye yajata suka kama hanyar toilet, dasauri tace “yaya mezamuyi a toilet kuma…?” murmushi yai yace “alwala zamuyi” alwala kuma toh ai ni yanzu nai sallahr shafa’i da witiri ba’abina bashin sallah dik nayi. Dariyar wautanta yai sannan yace “sallah zamuyi ta nuna godiya ga ubangiji daya saka muka zama ma’aurata” ohhk tafad’a tana murmushi,,,..
STORY CONTINUES BELOW

Bayan sund’auro alwala suka fito tabud’e wardrobe tad’akko sallaya biyu tashimfid’a yahau kan d’aya itama tahau kan d’aya yatada sallah,, raka’ah biyu sukai yasallame sannan yajuyo yad’ora hanunsa kan goshinta yakaranto mata wasu addu’oi sannan yasauke hanunsa yarufe masu da addu’ah suka shafa,,,, bayan sungama talinke sallayar tamaidasu cikin wardrobe shikuma yafita, tana ganin yafita tarufe k’ofar saboda tasan d’akinsa yai nan tad’auki kayanta na bacci tashiga toilet tasake kyalkyala wanka sannan tasaka rigar tata ta bacci tafito,,,”..
Bayan tafito sai tai tsaye a gaban mirror tana kallon kanta yanda rigar tamata, tamata kyau sosai saidai transferred ce sosai ana hango jikinta gashi sam batasaba da bacci da braz ba iya pant datasaka shikenan sai tasaka kayan baccinta gashi kuma dik ba wando da riga riga ce kawai kala kala d’aya kawai tagani wando da riga suma gwanda tasaka rigunan kawai,, zama tai kan dressing mirror tafara shafa mayukanta da akahad’omasu daga DUBAI, tana cikin shafawa kawai saitaji yabud’e k’ofa zai shigo aikwa nan tamik’e tsaye dasauri tadaburce tarasa ina zata shige kar yaganta,,,,..
Yana shigowa yai still yana kallonta yanda dikta daburce takasa magana man ma kasa cigaba da shafashi tai taitsaye ajikin mirror tana rarraba idanu, murmushi yai yak’araso ya’ajiye ledarda yashigo da’ita sannan yasake fita, aikwa yana fita tsauke numfashi tareda rufe fuskarta da hannayenta tana dariya ganin irin shu’umin kallonda yamata, bayan tagama shafa man saitabude wardrobe d’inta tad’akko hijab tasaka sannan tazo gefen gado tazauna, tana a zaune yashigo rik’e da plate da cup’s guda biyu yazauna a k’asa sannan yajanyo ledarda yashigo da’ita yabud’e, kazace gashasshiya da fresh milk nan yazube kazar sannan yazuba fresh milk d’in acikin cup’s d’in yadago yacemata “bismillah sakko muci koh” sakkowa tai tazauna sukafara ci suna ci yanadan janta da fira,,,,”..
Batawani ci dayawaba tasha fresh milk sannan ta tashi taje can k’arshen gado dab da bango takwanta tajanyo blanket talullub’e, shikam cin abarsa yai saida yaji ba dad’i sannan yasha fresh milk yatashi yakwashe kayan yakai kitchen, d’akinda yake mallakinsa yawuce yai wanka sannan yasaka jallabiya kawai yafito yarufe dak’in yawuce izuwa d’akinta,,,,..
Ahankali yabud’e k’ofar dan a zatansa tai bacci hmm baisan har yanzu batai bacci ba takasa, bayan yashigo yarufe k’ofar sannan yakashe fitilar d’akin yawuce izuwa kan gado domin yakwanta,,,,..
Shi kansa yarasa wane irin nishadi ne yakeji sai faman murmushi yakeyi yayinda yakejin wani k’arfi nataso masa,, hawa kan gadon yai yakwanta a bayanta sannan yakai hanunsa yajanyota tafad’o kan k’irjinsa, tinda taji shigowarsa tsoro yakamata ta k’ank’ame jikinta tana addu’ah tarasa meyasa yanzu take tsoronsa bayan da har tsokanarsa take,,,,..
Lokacinda tafad’o k’irjinsa saida yaji wannan shook d’in yakeji a da idan gangar jikinsu tahadu dasuri ta tashi zaune zata sauka kan gadon yai saurin janyota tafad’o k’irjinsa, k’ara tai taredafadin “ah yaya miye haka dan Allah kaje dakinka ka kwanta mana” baice mata kala ba yaciremata hijab d’indake jikinta sannan yakwantar da’ita yafara kissing nata, bakinsa yakai ga wuyanta yana kissing d’insa cikin salo da kwarewa,, juyarda fuskarta tai tareda fad’in “dan Allah yaya kabari mana please kaje dakinka ka kwanta bacci nakeji” baiko saurareta ba yasaka bakinsa acikin nata yafaramata wani salon tsotsa cikin kwarewa harshensa yasaka yadinga tsotse yawunta yana yawo dashi acikin bakinta yana tsotsar yawunta, saida yai mai isarsa sannan yacire bakin nasa, ahankali yafara kissing d’in kyakkawar surarta tindaga wuyanta har izuwa tsakanin cinyoyinta,,,,,..
KUBRAH baki yarufe tinda yasaka bakinsa a nata tafara rikicewa saboda ita tana cikin kashin mata masu rauni ta wannan fannin, cigaba yai da kissing d’in surarta musamman cibiyarta wuyanta dakuma tsakankanin cinyoyinta, ahankali yad’ago yasaka harshensa acikin kunnayenta tana lasa yayinda hanunsa yake a k’asanta yana shafa, d’agowa yai yarabata da rigar baccin hmm…!!! ai lokacinda yai 2eyes da bobbs d’inta rud’ewa yai dan dikda dak’in nada duhu hakan baihana yahangosuba, wani irin murmushi yai ahankali yacusa fuskarsa a tsakankaninau yana juyata can kawai sai yakai bakinsa kan nipples d’inta yafara tsotsa cikin salo dakuma kwarewa,,,,..
Tsotsar d’ayan yake yayinda hanunsa kuma yake kan d’ayan yana murzasa, nishi tarafa tana fad’in “pleace yaya kabarni hakanan bazan iyaba” shikwa ko jinta baiyiba saboda yafara nisa, cigaba yake da tsotsar bobbs d’inta yana kuma murzasu san ransa yayinda itakuma take gantsarewa tana turomasa su tana nishi saboda wani irin masifaffen dad’inda takeji,, sake bobbs d’in yai ya sakko izuwa k’asanta ahankali yaciremata pant d’inta sannan yad’auki yatsansa yafara cusashi acikin HQ d’inta yana k’ok’arin yin fingering d’inta tareda saka harshesa yana lasa saman yana wasa da lab’attan HQ d’inta,, kuka tafarayi tana gantsarewa tanaso tahanasa amma ina jikinta yamutu batada k’arfi shikuma bai daina abunda yakeba,,,,..
Haka yacigaba da fingering d’inta tana kukan dad’i tareda nishi can saiyad’ago yarungumeta yana shafa bayanta, ahankali yad’aga yacire rigardake jikinsa sannan yadawo yafara k’ok’arin kusantarta, lokacinda zai shigeta kuka tafara tana masa magiya shikuwa sam bayajinta saboda yatsunsuma tsundum acikin babban birnin ma’aurata, k’ok’arin shigarta yake saidai yakasa saboda jin wajen a rufe gam amma baiyi k’asa a guiwaba yacigaba da neman hanyar inda itakuma tafabude shafin kuka saboda azabarda takeji,, kuka take sosai tanamasa magiya tana kiran sunansa “pleace yaya kayi hak’uri dan Allah wallahi bazan iyaba mutuwa zanyi pleace pleace yaya wayooo mami na zai kasheni dan Allah kizo” haka tadinga fada shikuwa baimasan tanayiba saboda sam bayacikin hayyacinsa burinsa kawai yaji yacimma gaci saidai haryanzu k’ofar tak’i tabud’e,,,,..
Haka KUBRAH tadingacin wuya ga yayanta shima kuma wuyar yakeci saboda har yanzu baisami hanyarba bare yasamu yabiya buk’atarsa yakyaleta,, dakyar da wala haula yasamu yabiya buk’atarsa badan yasami hanyar shigaba, iya wuya KUBRAH tashata haka shima wuyar yaci sosai, bayan yai releasing yasauka daga kanta yamirgina gefe d’aya ya kwanta,,,”..
Ranar yaudai Abdallah yakwace budurcin KUBRAH masha Allah wannan abun farinciki ne kuma abun alfaharine mace takawo budurcinta gidan mijinta na sinnah wannan k’alubale ne gareku y’ammata karki yarda namiji ya yaudareki dik dad’in bakinsa karki yarda kinemi tsari ga Allah daya kiyaye da sharrinsa matuk’ar yafito maki da wannan hanyar ta yakusanceki batareda d’aura aure ba koda kuwa yamaki sadaki ai sadaki ba aure bane rabin aure ne, Allah yak’ara tsaremu yakuma tsaremana zuri’armu baki d’ai ameeen..
Ahankali yadinga sauke numfashi saida yahuta sannan yatashi zaune tareda d’agota, k’ara tai mai k’arfi hakan yasa yamaidata yad’aga kansa yaduba lokaci 2:00am dot danhaka saiyasaike kwantawa yajanyota jikinsa yana rarrashinta,, har kusan 2:30am batadaina kukanba kuma yalura bata hard’e kafafuntaba a ware suke, hanunsa yakai yajanyo k’afarta d’aya yaharde da d’ayar aidasauri tawaresu tareda yin k’ara mai k’arfi,,,..
Tashi yai yajanyo wayarsa yabud’e torchlight d’inta yamatso yaware kafafunta yahaska hasken awurin, yasalaam yafad’a tareda dafe kansa cikin damuwa gashi har yanzu batadaina kuka ba jikinta ma baidaina rawa ba,, duk’owa yai yarungumeta cikin tausayi yana rarrashinta can saiyatashi yawuce toilet, ruwan zafi yad’ora bayan sunyi zafin sai yadawo yazo yad’auketa yawuce toilet d’in, acikin ruwan dumi yasakata yana sakata tamik’e tsaye tarungumeshi tareda buga wata iriyar k’ara wacca tasaka hankalinsa yak’ara tashi, kasa shiga ruwan tai dik yanda yaso yasakata amma ina abun yafi k’arfin ruwan dumi Haka yad’akkota suka fito toilet d’in,,,..
Bedsheet d’indake kan gado yacire saboda yab’aci da jininda yazuba yakwantar da’ita kan kujerardake d’akin tashimfid’a wani sannan yadorata kai, wardrobe d’inta yabud’e yaciromata wata gown yasakamata sannan yakoma toilet yaiwanka sannan yafito, bayan yafito yamayarda kayansa sannan yazo yakwanta kusa da’ita tareda janyota jikinsa, wani irin tausayinta yakeji har yanzu takasa hard’e kafafunta sai kwallah takeyi,,,,..
Araund 6:00am yafarka yai sallah bayan yai sallah sai yafita waje, motarsa yafiddo yagyaramata parking sannan yakoma ciki yabud’e wardrobe yaciromata hijab k’ato yazo yadagata yasakamata sannan yad’auketa yafita, yana fita yabud’e murfin mota na baya yakwantar da’ita sannan yajanyo k’ofar yarufe,,,..
Sake zagayowa yai yabud’e k’ofa yashiga yatada motar kasancewar gate d’in shike bud’e kansa yasa yana zowa saiyabud’e yafita,, kai tsaye wata private hospital yanufa da’ita…….
#/Vote
#/Share
#/Comment
”’AUFANA for life ”’
*I.W.A*🖊® *INTELLIGENT WRITER’S ASSOCIATION~I.W.A*📚
*( ơŋщąγɖ ɬơɠɛɬɧɛγ )*
_*GANI GA WANE….*_🌷
_*STORY & WRITING ~BY*_
_*AUFANA*_✍
_Wattpad@Aufana8183_
_*Devoted to – Maryam Abdallah and Maryam ( mamu gee ) my granny’s*_
_*PAGE 63~64*_
_*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_
Cikin y’an dak’ik’u ya’isa, yan isa kuwa cikin sauri yafito yawuce izuwa cikin hospital d’in yabarta acikin motar,, yana isa cikin hospital d’in kuwa yai dai dai dafitowar wata likita mace daga wani office nan yasha gaban yana fad’in “likita pleace kitaimakaman matatace ba lafiya” cikin kula tace masa “ok tana inane” cikin sauri yace gatacan acikin mota. “ok muje” nan tajuya bayanta takira wasu Nurse’s guda uku tace subiyota baya sannan yawuce tabi bayansa,,,..
Yana zuwa yabud’e murfin motar yad’akkota likitar tashiga gaba yabi bayanta suma nurse’s d’in sukabiyo bayansu,, kai tsaye wani d’aki suka shiga suna shiga tagyara gadon sannan yakwantar da’ita, kallonsa likitar tai tace “meke damunta ne” aifa nan yashiga in ina yana sosa kai yarasa me zaicemata ke damunta nantake likitar tafahimci abunda yake nufi danhaka sai tace masa yaje wajen dak’in yazauna nan yafita itama tafita waje,,,..+
Bayan tafita tasake dawowa tareda nurse’s guda biyu kowacce d’auke da farantin injections auduga da dai sauran kaya, koda tashiga ta tadda KUBRAH tabud’e idanuwanta sunyi jajir sosai saboda kukanda tai, wani irin tausayinta likitar taji sosai nan tajuyo tacewa nurse’s d’in sufita idan tana buk’atar wani abu zata kirasu nankwa suka fita,, ahankali tazo dab da fuskarta tarik’o hanunta sannan tace “sannu k’anwata har yanzu kinajin zafi sosai” juya fuskarta tai tarintse idanuwanta sannan tace “eh” murmushi likitar tai sannan tace “k’anwata inaso kidaukeni tamkar y’ar uwarki wacca kukafito ciki d’aya nima macece kamrki kuma ciwon y’a mace na y’a mace ne saboda haka karki damu kinji, yanzu zan bud’e naga yanda wajen yai saboda nasan abunda zanyi fatan zaki bani had’in kai” ahankali tabud’e idanuwanta tana kallon sama tareda cije leb’enta sannan tace “insha Allah” daganan kuma batasake cewa komaiba ganin haka yasa tawuce domin yin aikinta,,,,..
Rigarta takwashe tabud’e wajen, tsintsar mamaki da tausayinta ne suka bayyana a fuskarta tai shuu nawasu y’an dak’ik’u can tasauke nannauyan numfashi sannan tajuya tad’akko d’ayan farantinda nurse’s d’in suka shigo dashi,,, injection tahad’a tafara manta saita kyaleta taje tashirya kayanta saida takusa 5mnts sannan tazo tafara aikinta, saida ta wanke wajen sannan tasaka allura tafara dinke wajen ahankali, mamaki KUBRAH taje saboda sam batajin zafin abun, hhhh yarinya batasan ankashemaki jiki bane,,,, “..
Ahankali tadinga mata d’inkin har tagama sai tajuyo tana murmushi tace “k’anwata angama sannu koh” kasa kallonta tai sai dai tai murmushi batareda tace komai ba ganin alamar kunyartace take yasa tai murmushi takyaleta, hands gloves d’indake hanunta tacire sannan tafita,, koda tafita ta taddashi zaune yana ganinta yatashi tsaye yana fad’in “doctor yadai fatan komai yatafi dai dai” shan kunu tai tahararesa sannan tace “wallahi kabani mamaki haba kamar ba namijiba kana nema ka hallaka y’ar mutane” shuru yai yaduk’arda kansa yana soshe soshe kaman tsohon mak’aryaci “amin afuwa likita wallahi badasan raina nai hakan ba kuskure ne” hararansa tai sannan tace “angama zaka iya shiga ka ganta amma fa kasani bazan baka itaba har saitayi kwana biyar cif ahanuna kokuma namaidata gidansu” kwana biyar doctor. Yafad’a yana dafe kansa “eh kokuma namaidata hanun iyayenta saboda wallahi tana buk’atar hutu d’inki ne namata saitayi girki sosai wajen ya warke, saboda haka kwana biyar koma fin hakan take nema tai jinya”,,,..
Shuru yai can saiyace “toh doctor ammadai inaso natafi da’ita bazan barta ananba saboda jiya jiya aka d’aura mana aure bazan iya zuwa gida nacemasu tana asibiti ba gaskiya zan d’auketa mutafi insha Allah zankula da’ita sosai kuma zanyi taka tsantsan saidai gaskiya likita” wani kallo tamasa “saidai me…?” murmushi yai yace “gaskiya har kwana biyar yayi yawa nifa ango ne” wata uwar harara tawurga masa “to shikenan idan ka kasheta shikenan naga wata wacca zaka sake wahalwa” tak’arasa tana fita daga d’akin,,,,”…
STORY CONTINUES BELOW

Tana fita shikuma yashiga gun KUBRAH, koda yashiga kuwa har tai bacci saboda injections dinda tamata hadda na bacci aciki, tsaye yai yana kallon kyakkyawar fuskarta wacca takumbura saboda kuka, murmushi yai sannan yaje ya yaye zanenda aka rufe mata jiki dashi yana kallon gunda akayi d’inkin, tausayinta ne ya mamaye zuciyarsa sosai saboda shi kansa yasan yai b’arna kuma babban laifi, rufewa yai sannan yadawo yazuna kusa da’ita,,,,…
Fita yai yakoma gida yai wanka yakarya sannan yawuce can gida,, daisarsa kuwa mamin fatima ta tambayesa ina KUBRAH cikin mamakin tambayar yace “tanacan gida” wani kallon tuhuma tamasa sannan tace “kafada man gaskiya fa d’azu su hussain sukaje kaimaku abinci sukace basu tadda kowaba acikin gidan ina kukaje tin da sassafe” in ina yafara yarasa me zaice dakyar dai yacewa “dama nine banad’an jin dad’in jikina shine mukaje asibiti naga likita yanzin mukado shine nace bara nazo nagaidaku” wani kallo tamasa na naganoka fa sanna tace “shine kuma bazaka zo da’ita ba kuma ko itama d’in batajin dad’in jikinta ne” rkicewa yai yarasa me zaice, asma’u ce tai saurin cewa “a,a yo naji mamin yara mutum da matarsa saikuma a titsesa asakasa a gaba da tambayoyi meyasa ita y’ar taki bazaki kirataba ki tambayeta abunda yahanata zowa ta gaidaki tindadai ita d’in ma tanada waya” murmushi tai tace “au hakama zakice koh toh dama inaso muyi bankwanane mukam zamu koma k’auyenmu” nan dai sukai sallama sannan yawuce gunsu Amadi,,,,..
Sai 4:00pm sannan yaje yad’akko KUBRAH yadawo da’ita amma fa saida likitar takafa masa tsauraran dokoki saboda dai tabarshi suwuce yasa yaita amsa mata da toh toh danshi jinta kawai yake shida matarsa sannan asakamasa dokoki akanta hmm yajidai, haka yad’akkota suka dawo, su najwa ma aranar suka wuce yarage su asma’u ne kawai saura,,,…
Da dare bayan tai wanka tai sallah tashafe jikinta da wasu sihirtattun tiraruka da mayika masu dad’in k’amshi sannan tasaka kayanta na bacci batajirashiba tahaye gado tai kwanciyarta,,, har bacci yafara d’aukanta taji yashigo yakashe fitila sannan yahawo gadon, dasauri ta tashi zaune tareda fad’in “yaya kadawo ashe” murmushi yai saboda yafahimci abunda take nufi, janyota yai jikinsa tareda hard’e goshinsu gu d’aya sannan yace “Eh k’anwata nadawo” yafad’a yana cusa hanunsa acikin bobbs d’inta, azuciyarta tace “kai wallahi maza basuda kunya ba tausayi yanzu dik irin wahalarda nasha a jiya da yau amma dikda haka bazai kyaleniba” a fili kuwa sauri tai tarik’e hanun nasa ta marairaice fuska kaman zatayi kuka tace “haba yaya kafasan banida lafiya kuma kayiwa docor alk’awari bazaka man komaiba har saina warke” bakinsa yakai yatsotsi nata sannan yace “waya gayamaki namata alk’awari kuma ai bakomai zan maki ba kawai dai inaso nadan sami nutsuwa ne amma ba abunda zan maki” yana gama fadar haka yasaka bakinsa acikin nata yafara mata wani salon tsotsa tareda cakumo bobbs d’inta yamurzasu da dika hannayensa,,,,..
Hanunsa kasa tsayuwa gu d’aya yai nan yacigaba da yawo dashi ta ko’ina na jikinta, ahankali yasakko da bakinsa yafara kissing d’in ko’ina na jikinta musamman cibiyarta, wuyanta dakuma tsakanin bobbs d’inta, d’agowa yai yakai harshensa yasakashi acikin kunnayenta yana lasa sannan yakai hanunsa kan nipples d’inta yana murzasu yana shafa bobbs d’in, can kuma saiya sakko da bakinsa yafara tsotsar nipples d’inta cikin Wani irin salo da kwarewa,,,..
Lokacinda taji yafara kai hanunsa k’asanta dik yanayinda take ciki na shauk’i da dad’in abunda yakemata baisaka ta manta wahala da azabarda tasha ba nan take tasaka masa kuka dole yakauce daga nan yacigaba da jin dad’in sa ta hanyar wasa da kyakkyawar surarta har yasami nutsuwa sannan yajanyo masu blanket yarufesu, asuba ta gari,,,,…
Washe gari kuwa dakansa yamata girki sai rufe fuska take wai kunya shikwa dariyanta yadingayi yana cemata mai raki, dik yanda doctor tace tayi haka yamata bayan yagama sannan yabarta tai wanka shikuma yafito yawuce izuwa d’akinsa,, bayan tai wanka tafito tana tafiya ahankali saboda yanzu ko tafiyarma dakyar takeyinta saboda wahala, sallah tai a zaune saboda bazata iyayi a tsaye ba, bayan tagama tashirya cikin wata dakakkiyar atamfa super wax mai kyan gaske batai wata kwalliya kawai tafeshe jikinta da tiraruka sannan tasaka takalmanta tafito,,,,…
STORY CONTINUES BELOW

Falour tashigo tawuce dining area koda taje kuwa tini ankawo masu breakfast d’insu wanda tasan aikin mamin ta ne asma’u nan tabud’e tad’akko plate tazubama kanta sannan tahad’a tea tazuna tafara ci,, tana cikin ci saigashi yafito cikin wata dakakkiyar shaddah gizna shaku light blue mai kyau da tsada ga hularsa da takalmansa ma light mai ratsin fari fari aciki, yau kyau sosai,,,,…
Kasa d’auke idanuwanta tai daga kallonsa Saboda tsananin kyanda yamata gakuma wani kwarjini dayake bayyana a fuskarsa dakuma k’irar surarsa, har yak’araso kusa da’ita bata d’auke idanuwanta daga kallonsa ba, murmushi yai yalakuci dooogon hancinta sannan yace “habibty na wannan kallon fa kaman zaki cinyeni kodan kinga nafiki kyau shine kike nema ki cinyeni” murmushi tai tareda dukarda kanta k’asa, kujerardake kusa da’ita yamatso sannan yazuna tareda janyo plate d’in yad’auki cokali yadiba yakai bakinsa yaci sannan yasake d’iba yakai mata a baki sai ta dukarda kanta tak’i karb’a, b’ata fuska yai Alamar baiji dadiba, ganin hakan yasa tad’ago tabud’e bakinta sannan yai murmushi yabata taci tareda fad’in “yawwa my habibty na yanzu kinga idan mungama saikishiga ciki kisakko hijab kifito muje mugaidasu mami tinda kinga jiya bamujeba ni kad’ai naje kuma saida mami na ta tambayeki kamin su wuc….” bai k’arasa ba sukaji sallama a k’ofar shigowa, atare suka amsa tareda juyowa domin ganin mai sallamar,, abun mamaki Ahmad ne tareda najwa dasu khaleesat suna shigowa kuwa khaleesat da kursum sukazo dagudu suna fad’in “Aunty khady Aunty khadyy” itama cikin sauri ta tashi taje tarungumesu tana dariya tad’auki kursum sannan tagaida Ahmad, cikin sakin fuska da murmushi ya amsa mata sannan yaje gun Abdallah yana fad’in “ango kasha k’amshi ango kasha maik’o” cikin dariya yabashi hanu sukai musabaha sannan yajashi sukaje suka zauna, KUBRAH ma jansu Najwa tai sukai ciki,,,,..
D’akinta suka wuce bayan sun zauna najwa takalleta cikin tsokana tace “mu munzo idan ke bazakijeba wato ke alo miji dad’i koh ko y’ar gaisuwar safen nan ta iyaye bazakizoba” tafad’a tana hararanta, murmushi tai sannan tace “wallahi bahaka bane k’awata” to miye idan bahaka bane. Murmushi kawai tai sannan tace “hmm bazaki ganebane bara har kije gidan miji” dariya najwa tai tace “Atak’aice dai kinci wuya kinsha wuya” rankwashi takaimata tana dariya,,,..
Sunacikin fira Abdallah yashigo yace sufito suwuce gaba d’aya tinda suma can d’in sukai nan ta tashi tasaka hijab d’inta suka fita,, kai tsaye can gida suka nufa suna isa kuwa taje tafad’a jikin inna tana shagwab’a itakuwa sai nan nan take da’ita kamar wata k’aramar yarinya, sunjima sosai acan saida su asma’u suka wuce suka rakasu har airport sannan suka dawo gidansu,,,,…
****** *****
Yau kimanin kwana shida kenan da auren su wanda kuma yai daidai da kwana biyar dayimata d’inki Abdallah yace tashirya zasu wuce yola saboda yanasan yahadata da Salma saboda susan matsayin junansu gareshi,,,..
Around 12:00pm dot suka isa yola saidai koda suka isa Salman bata nan tana gun aiki bata dawoba kuma part d’in nasu arufe yake danhaka KUBRAH a d’akinsu na da tazauna, tana a zaune itakad’ai sai ta d’akko wayarta tai dialing number fatima kasancewar ita fatima anan yola aka kawota, kira d’aya har biyu bata dagaba danhaka ta kyale bata sake kiraba tai murmushi tace “amarya kenan anacan ana shan amarci” gajiya tai da zaman ta tashi tawuce kitchen tana taya mami aiki,,,,”…
Sai kusan 6:00pm sannan Salma tadawo aikwa tana shigowa sukai 2eyes da KUBRAH tajefomata wata uwar harara sannan tai tsaki tawuce abunta itakuwa ko kallon inda take bataiba,, around 8:00pm bayan KUBRAH tai wanka tasauya kaya tafeshe jikinta da sihirtattun tiraruka masu kamshin gaske sannan tasaka kayanta na bacci, tana kwance tana chat saiga Abdallah yashigo yacemata tafito suje part d’insu, kallonsa tai ta marairaice fuska kaman zatai kuka tace “dan Allah ni yaya kabarni anan zanyi zamana har mukoma KEBBI” ke kinada hankali kuwa dalla malama taso muje karki b’ata man lokaci. Ganin kamar ransa yab’aci yasa ta tashi tasaka hijab d’inta tabi bayansa,,,..
A falour suka taddata tanacin abinci sukai sallama batako amsa ba tamik’e tsaye da sauri cikin masifa tace “malama lafiya zaki shigoman gidan na gayyaceki ne” wani mugun kallo Abdallah yawatsa mata sannan yace “Habibty zauna” ta zauna sannan yakalleta yace “kema kuma ki zauna indai har inada iko akanki” zama itama tai amma tana jefawa KUBRAH muguwar harara,,,,..
Bayan ta zauna shima sai ya zauna a tsakaninsu sannan yafara magana kamar haka “toh dafarko dai inafarawa da sunan Allah mabuwayi gagara misali wanda yabani ikon mallakarku amatsayin matana na sinnah, inafatar zaku taimakaman kubani had’in kai domin insamu nutsuwar kula daku dai dai da yanda shari’ah tace batareda nanuna fifiko a tsakaninku ba, samun zaman lafiyarku da kwanciyar hankali shine zai bani damar jan ragamar aurenku batareda samun tintibe ko rauni ba, narokeki dan Allah badan ni ba kutaimakaman kuzauna lafiya kuso junanku kodon nasamu y’ay’a na sutashi cikin k’aunar junansu sannan nikuma nasamu tsira a gobe kiyama”,,,,…
D’agowa tai fuskarta a murtuk’e tamkar bata tab’a sanin miye dariyaba a duniya tace “aikwa indai sai munzauna lafiya y’ay’anka zasu had’a kansu sunkwa tabbata kansu a ware ai dama nasan tinda naga kana shisshigewa yarinyar nan itakuma tana yaya na yaya na nasan akwai wata k’ullalliya dakakesan kullawa toh wallahi bara kaji ni bazan tab’a zama da kishiyaba tinda natashi har na girma bansan Abbu yayiwa mami kishiyaba hakama mahaifiyarta har yanzu batada kishiya danhaka nima wallahi bazan tab’a zama da’ita ba”,,,..
Wani murmushin mugunta Abdallah yai sannan yace “toh abokiyar zama dai anriga da anyi kokice kinasanta ko kuma kice bakyasanta wannan dik matsalarkice d’ayan daki wanda yake na yara za’agyarashi gobe saboda mallakinta ne zata dawo itama nan, sai maganar kwananku zan rik’a kwana bibbiyu adakin kowaccenku girki kuma kowa tai nata tagirka wanda takeso taci” yana gama fadar haka yatashi itama ta tashi tabi bayanshi suka wuce izuwa d’akinshi saboda kwana d’aya yaragemata tacika 1week,,,..
Salma kuwa takaici kaman yakasheta nan ta tashi tad’auki wayarta tawuce d’akinta tana kuka,tana isa tai dialing wata nmbr tana kuwa ringing d’aya aka d’aga batajira komaiba tafara magana cikin kuka “kingani koh Batoul nagayamaki malamin nan bai iya aikiba yanzi gashinan sundawo gidana wai anan zata zauna pleace batoul help me Ina cikin tashin hankali u know everything dayake faruwa Abdallah basona yakeba nikuma inasansa wallahi bazan iya rabuwa dashiba” shuru tai tana sauraren abunda d’ayan b’angaren ake fada sainaga tai wata iriyar dariya sannan tace “ok my friend i really appreciate to u my best friend bye bye saimun had’u gobe” tana gama fadar haka takashe wayar sannan tafad’a kan gado tana dariyar mugunta…..
#/Vote
#/Share
#/Comment
”’AUFANA for life ”’
*I.W.A*🖊® *INTELLIGENT WRITER’S ASSOCIATION~I.W.A*📚
*( ơŋщąγɖ ɬơɠɛɬɧɛγ )*
_*GANI GA WANE….*_🌷
_*STORY & WRITING ~BY*_
_*AUFANA*_✍
_Wattpad@Aufana8183_
_*Devoted to – Maryam Abdallah and Maryam ( mamu gee ) my granny’s*_
_*PAGE 65~66*_
_*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_
Sukwa suna isa d’aki yacire rigarsa sannan yajanyota tafad’o jikinsa tareda ciremata hijab sannan yace “habibty na yaudai baza’ahanani na shoshaleba koh” nok’e kanta tai cikin k’irjinsa sannan tafara magana cikin shagwab’arta wacca take k’ara birgeshi take kuma k’ara sakashi yarikice tace “kai yayana gaskiya ni har yanzu ban warkeba da saura kasanfa kayiwa doctor alkawarin bazaka min komaiba har saina warke dakyau dakyau” tak’arasa maganar tana matsa kan nipples dinshi, “aaashhh….!!!” yai y’ar k’ara sannan yakalleta da sexy eye’s nashi sannan yace “habibty ramuwar gayyace zaki man” dariya tai sannan tace “ai kai naka yafi zafi sosai wannan ai ba zafi” wani kallo yamata “ok bazafi koh toh bara namaki kiji idan ba zafi” nan yajuyata yamaidata k’asa sannan yafara kiciniyar rabata da rigar dake jikinta,, ganin dagaske yake kuma tasan halinsa zai iya sake mata wata muguntar yasa tafara kuka tana neman tuba,,,,…+
Bai saurara mata ba nan yarabata da rigardake jikinta sannan yad’aga yakashe fitilar d’akin, kamar mayunwacin zakin dake zarya acikin dawa yana neman nakaibaki haka yafara murzarta,, dukiyar fulaninta yafara murzawa da dika hannayensa yana murzasu kuma yana tsotsar kan nipples d’insu tareda bata zafafan kisses tako’ina na jikinta yayinda kuma hannayensa suke zarya a surarta suna shafa dikkanin gangar jikinta,, ahankali yasaka bakinsa a cibiyarta yasaka harshensa yana lasarta tareda shafa cikinta cikin wani irin salo mai wahalar fassara,,,,…
Dawowa yai kasanta yakai bakinsa a tsakanin cinyoyinta yafara kissing nasu tareda shafa gabanta dakuma kan mararta,, nishi tafarayi tana gantsarewa da’alamu sak’onninsa naisar mata,, pant d’indake jikinta yacire yakai bakinsa kan HQ d’inta yafara lasa cikin salo dakuma kwarewa, lasarsa yake nan tafara nishi da k’arfi tana kuka tanaso tahanasa amma ina bazata iyaba saboda dik gab’ob’in jikinta yariga da yakashesu,,,,”..
Yatsansa yasaka acikin HQ d’inta yafara fingering nata ahankali, kuka tadinga masa sosai tana fad’in “pleace yaya pleace kabari bazan iyaba” eyyah KUBRAH ba’asababa bata saba shiga irin wannan yanayin ba. Cigaba yai da fingering d’inta tareda saka harshensa a ka yana lasa, ganin tariga data bada gari yasa yad’aga yacire kayansa yafara kiciniyar shigarta,,,,..
Addu’ar saduwa yai taredayin basmala,, Ahankali yafara shigarta saboda dikda baya cikin hayyacinsa amma yana takatsantsan kar ayi abunda akayi a farko wato (B’arna),,, ahankali yadinga bi da’ita har yasami k’ofa yafara shigarta dakyau dakyau cikin nishad’i wanda ma’aurata ke tsintar kansu alokacinda suke biyawa juna buk’ata,,,kamar jiya dai kamar yau dandai awajen KUBRAH bawani bambancin wahala da wuyarda tasha a first night dakuma yau saboda awajen yasake rufewa sake bud’esa ne yai, bayan yasami nutsuwa yasauka daga kanta sannan yad’auketa yawuce toilet da’ita,,,,..
Da ruwan dumi yagasa mata jikinta sosai tareda ruwan dettol sannan yabarta tai wankan tsarki da kanta,, bayan tagama tafito tai sallah bayan tagama sallah sai tai kwanciyarta saboda baccinda takeji, har bacci yafara d’aukanta yashigo d’auke da plate d’in abinci da cup na tea nan yatadata dakansa yadinga bata tanaci harta k’oshi sannan yabata magani tasha saboda jikinta dayaji yai zafi bayan yabata sannan yakwantar da’ita nan take bacci yai awon gaba da’ita,,,,…
Yau dai yagama kwanakinsa a d’akinta donhaka yau salma kedashi saidai tinda tafita aiki bata dawoba KUBRAH ce kad’ai acikin gidan sai autan mami dayake tayata fira,, girkinta tai namusamman tuwon shinkafa da miyar kuka wacca taji naman rago da man shanu kunsan Fulani akwaisu da san man shanu, ganin har 6:30pm Salma bata dawoba yasa yazo yakwashi daddad’an girkin KUBRAH yaci mai isarsa har saida yaji ba dad’i sannan yawuce dak’insa kasancewar angyarawa KUBRAH nata dak’in har ta tare aciki,,,,..
Sai 8:00pm sannan Salma tadawo daya tambayeta inda ta tsaya sai kawai tasaka mashi kuka wai yana zarginta ne toh ina yasan tana zuwa idanba gun aikiba, dole badan yasoba yakyaleta saboda yana gudun fushin mahaifinsa dan nan take zata iya zuwa tasharara masa k’arya da gaskiya tasaka yai fushi dashi,,,, adaren ranar gaba d’aya Salma batai bacci ba tadinga bin gidan tana binne binne tana tofe tofe had’e da kiran sunan KUBRAH wasun kuma a k’ofar d’akinta tabinne su wasun kuma a k’ofar dak’in Abdallah haka takashe daren nata da zinibi mai tarin yawa, saidai itakam azuciyarta cike take da farinciki mara misaltuwa,,,,…
Bayan tagama nata kwana biyun yadawo d’akin KUBRAH saidai dik walwalrsa ta ragu hidima tamasa yawa saboda shiryen shiryen da yakeyiwa KUBRAH nakomawa SUDAN saboda hutunsu yak’are kuma yanzu dik nauyinta yadawo kansa,, saidai ita Salma farinciki take da murna azatonta aikintane yafara ci hhhh Lol,,,,..
****** *****
KUBRAH ankoma Sudan ancigaba da karatu Abdallah kuma yakoma bakin aiki danhaka yanzu sunyiwa juna nisa saidai dikkaninsu suna matuk’ar kewar junansu bakadan ba KUBRAH na kewar d’umin jikin mijinta haka shima idan suka fara shan love a waya sai najwa tagaji ta tafiyarta ta barta haka zasu b’ata lokaci suna fira a waya wani lokacin harsai bacci yad’auketa sannan yakashe wayar,,,,…
Kimanin wata d’aya da komawarsu makaranta aka kirata ciwon Abban hussain yatashi yanzima yafi kowanne dagawa mutane hankali sai koke ake saboda faduwa yai faralisation yakamashi gaba d’aya sashen jikinsa d’aya yamutu baya aiki sakamakon hypotention d’inda yake dashi jininsa yahau sosai har yakai ga faduwa dik akan su hussain yanzin ma wani laifin yayi akazo akace dashi mahaifinsu za’atafi Cort bak’incikin hakan yasa nan taje jininsa yahau yafad’i k’asa,,,, KUBRAH batai k’asa a guiwa ba nantake tahau jirgi ta’iso KEBBI, kuka tadingayi sosai ganin irin halinda mahaifinta yake ciki Allah sarki d’a da mahaifi sai Allah, saidai ta kwana biyar yadan sami sauki saboda kularda yake samu sosai sannan ta tattara takoma School saidai kusan kullum saita kira waya ta tambayi jikinsa hakan kuwa bak’aramin dad’i yake sakashiba yana k’ara sakamata lada tareda mata kyakkwar addu’ah acikin rayuwarta,,,,”…
****** *****
Alhmdllh rayuwa natafiyar KUBRAH dai dai kuma cikin jin dad’i tana karatunta sosai kuma cikin nutsuwa, ahalin yanzu sunshiga 300level asma’u tasaka anfara koyamata yanda zata rik’a company nata wanda kuma yake mallakinta kuma ahankali tana fahimta dan har taje Company an nunnunamata comai tindaga office nata sauran office office na ma’aika da dai sauransu, abun yamatuk’ar birgeta saboda jin dad’i harda kwallah tai saboda ganin abun take kamar a mafarki k’aton Company tsadadde wai mallakinta ne ita kad’ai, rayuwa mai sauyi tabbas *BAYAN WUYA* sai dad’i marubuciyar zamani ( AUFANA )…..😜🤓
#/Vote
#/Share
#/Comment
”’AUFANA for life ”’
*I.W.A*🖊® *INTELLIGENT WRITER’S ASSOCIATION~I.W.A*📚
*( ơŋщąγɖ ɬơɠɛɬɧɛγ )*
_*GANI GA WANE….*_🌷
_*STORY & WRITING ~BY*_
_*AUFANA*_✍
_Wattpad@Aufana8183_
_*Devoted to – Maryam Abdallah and Maryam ( mamu gee ) my granny’s*_
_*PAGE 67~68*_
_*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_
Karatunta take cikin nutsuwa da jin dad’i ahalin yanzu sunfara zana jarabawan first smt danhaka basuda zama any time suna cikin karatu akan karatu harta rame idanuwanta sun fad’a tak’ara fari dukiyar fulaninta sun k’ara firfitowa sai cika suke suna batsewa gakuma matasan zamanta suma sai k’ara fitowa suke,, azuciyarta cike take da farinciki zata dawo taga abin k’aunarta mijinta abin alfaharinta saidai a b’angare d’aya idan tatina da Salma takanji zuciyarta ba dad’i sai tadingajin k’irjinta na bugawa lokaci d’aya tsoro da fargaba sai sukamata saidai ta dage da addu’ah ba dare ba rana kowanne lokaci tanacikin yin addu’oi dakuma karatun Qur’an wanda shine maganin kowacce cuta da damuwa,,,,…+
Alhmdllh sun kammala zana jarabawansu hankalinta yadawo jikinta saidai asma’u tahanata dawowa Nigeria tace saitayi 1week tadawo normal yanda take sannan tabarta tadawo, hakan kuwa baiyiwa KUBRAH dad’i ba yanda take zumud’in sugama takoma taga abun k’aunarta yanzu kuma gashi antsayarda ita, fushi tadingayi har asma’u tagano aikwa taita dariyanta amma fa tace ba inda zataje da wannan ramar sai tad’an mayarda jikinta,,,,..
Wani katafaren shagon gyaran jiki na mata takaita inda akamata jan lalle da kitso mai shegen kyau sannan akamata had’e had’en mayuka da sabulai da tiraruka da humrori kala kala na matan aure masu dad’in gaske dakuma tsada,, aranar wuni akai ana gyaranta dan gyara sukamata irin na sabuwar amarya saboda kud’i asma’u tazube masu masu yawan gaske, sai kusan 8:00pm sannan suka dawo bayan sundawo kuwa datakalli kanta a mirror hmm ita kanta tasan bak’aramin kyau taiba,,,, kimanin kwana biyar asma’u takwashe tana kula da’ita kula kuma tamusamman abinci mai kyau fruit’s kala kala take had’amata tanasha kankace me hmm KUBRAH saima tafi da d’in dan yanzu girmanta ke zuwa saboda tafara karb’an sandan girma hakan yasa komai najikinta wanda bai bayyana ba a farkon balagarta yanzu yake bayyana tinda sandar girma tafara ratsata,,,,”…1
Aranarda tacika kwana na shida aranar tadawo Nigeria, KEBBI tafara sauka tagaida su inna sai 4:00pm sannan driver yazo suka kama hanyar yola Adamawa, koda suka isa kuwa bakowa a gidan kasancewar ba weekend bane mami ce kadai acikin gidan, cikin murna da d’oki mami ta taryeta tana dariya, bayan taje tsauke kayanta tai wanka tasauya kaya sai tafito tashiga kitchen ta taya mami aiki,,,,..
Saida suka gama sannan tadawo part d’insu itama tad’ora nata girkin,, da dare koda asma’u tadawo kwatsam saitaga KUBRAH a falour tsintsar mamaki ne ya bayyana a fuskarta saboda ko acikin gida bataji ana zancen zatadawoba yau bare tasani, wani mugun kallo tamata sannan tashige ciki ita kuwa ko kallon inda take bataiba tacigaba da aikin gabanta,,, around 8:00pm KUBRAH na zaune acikin falour saiga Batoul k’awar salma tashigo tana shigowa taga KUBRAH nan tak’ara murtuk’e fuska tasha kunu tazabgamata wata uwar harara taredayin tsaki tawuce kai tsaye izuwa ciki,,,,…
Batafi 5mnts dashigaba saigasu sunfito kowacce tai d’amara kamar y’an dambe, tana a zaune sukazo sukamata tsaye agabanta rasa mezata cemasu tai can kawai saitaji Salma tawanka mata mari sannan tafara mata magana cikin d’agawar murya “ke shasha ki kalleneni nan dakyau kiga niba sa’arki bace banyi maki kama da irin matanda ake aurar mijinsu a zauna lafiya bane ki kalla kigani sam ruwa ba sa’an kwando bane nadad’e damaki kashedi a kan karki yarda ki auri mijina amma kikak’i to wallahi saina sakaki kinyi nadamar auransa dakikai saina lalata rayuwarki yanda dik wata mai irin tinaninki na auren mijin wata zata tsorata tayi gaggawar janye k’udurinta” dafe habarta tai gunda tamareta d’in saboda zafinda takeji,,,,’…
STORY CONTINUES BELOW

Ahankali ta d’ago kwallah nazubarmata tace “haba Aunty salma menamaki zaki mare wane laifi namaki dahar zaki d’aga hanu ki mareni nifa y’ar uwarkic…” bata karasaba Batoul tai saurin katseta da fad’in ke dallah shasha kima mutane shuru wacece y’ar uwar taki a ina tazama y’ar uwarki ba dangin iya bare na baba” takalli salma sukai dariya suka tafa salma tace “dan Allah ganeman hanya anaso a makalaman zumuntar kan hanya ke….” tafad’a da k’arfi tad’ago takalleta “wallahi yau saina cika burina saina cika kudurina tinda har kika iya aurarman miji nikuma saina zama ajalinki wallahi dan mijina yafi k’arfin kowacce y’ar banzar yarinya irinki dan ni kad’ai aka haliccesa nawane ni kad’ai bawata wacca zata zauna dashi amatsayin mata sai ni kad’ai wallahi”…
Hannunta takai tacunkumo wuyan rigar KUBRAH ta d’ago da’ita tasake wanka mata wani marin nan itama batoul tasake fizgota takaimata naushi a fuska, haka suka cigaba da dukanta tana kuka dakyar tasamu takufcemasu tai waje dagudu nan sukuma sukabi bayanta saida takai hanyar shiga part d’insu mami sannan sukakyaleta suka dawo suna huci,,,…
Koda taisa dak’in mami sam bata cikin hayyacinta kuma cikin rashin sa’a bata taddata a d’akin ba nan tafad’a kan gadonta tana shesheka tana mayarda numfashi gakuma bakinta nafitarda jini rigarta dikta baci da jini, mami ce dake cikin toilet tafito tana ganinta ahaka cikin tashin hankali tafara tambayarta abunda yasameta,, saida ta tattara nutsuwarta sannan tamata magana tace wai bigewa tai a k’ofarta tashiga d’aki, dikda tai maganarne kamar da gaske amma mami acikin zuciyarta bata yardaba tadai kyale kawai,,, nantake takira driver yazo yawuce dasu hospital dazuwansu kuwa ganin yanda jini kemata zuba yasa sukai saurin amsarta suka bata taimakon gaggawa, har kusan 11:00pm suna hospital d’in sai 11:30pm sannan akabasu sallama suka dawo gida, dasuka dawo kuwa bata yarda takoma part d’inba anan tai kwanciyarta mami nakula da’ita,,,,…
***** *****
Yau kimanin satinta d’aya kenan da dawowa kuma Alhmdllh taji sauki sosai saidai mami tini tagano abunda yajimata ciwo saidai tai shuru takyaleta batai maganaba haka itama har yanzu bata fadawa kowaba,,,,…
Tsaye take agaban mirror tana shafe jikinta da towel k’arami fitowarta kenan daga wanka, towel ne d’aure a k’irjinta k’arami sosai iya guiwarta yake, kalolin tirarukanta da humras d’inta tad’akko tashafe jikinta dasu bayan tagama sannan tabud’e wardrobe tafara duba kayanda zata saka na bacci, bata ankaraba kawai taji anrungumeta ta baya a tsorace tasake murfin wardrobe tajuyo saboda a zatonta salma ce, sassanyar murmushinshi wanda yake bayyanarda fararan hakoranshi ne suka tarbeta tareda daddad’an k’amshinshi, wani irin murmushi tamasa sannan tamashi dukan wasa tareda fad’in “yayana ka tsoratani” murmushi shima yamayarmata sannan yajuyota tareda hard’e goshinsu gu d’aya da tsinin hancinsu sannan yace “dama inaso nai surprising nakine shiyasa nakiyin sallama nashigo kawai,,,,…
K’ugunta yarik’a da hannunsa d’aya sannan yace “I really miss u my habibtyy ina kewar d’umin jikinki inafatar bazaki hanani morar sweet d’inki ba saboda kina matuk’ar sakani nishad’i da farinciki wanda kasa samu tsawon shekaru, habibty natabbata dana rasaki tabbas danayi babbar asara wacca zan dawwama batareda namayarda gurbintaba” itadai shuru tai tana saurarensa dan ita maganganunsa ma kunya suke bata,,,,”..
Ganin zancen nasa baya k’arewa yasa tazame jikinta tana dariya tabud’e wardrobe tad’akko kayanta tawuce toilet tasaka, dasauri yadamko hanunta cikin rashin sanin towel d’inda ke jikinta yakwance yafad’i k’asa, dasauri tazaro dara daran idanuwanta tareda bud’e baki shikwa tsaye yai yana kallon kyakkyawar surarta gakuma dukiyar fulaninta sunyi tsaye suna hararansa kaman bolom bolom,, tsaye yai yakasa motsin kirki kaman wani butum butumi idanuwansa kyar akan bobbs d’inta, sauri tai taduka zata d’akko towel d’in sai yai saurin janyo hanunta da k’arfi tafad’o k’irjinsa nan take saisukaji wani shook yakamasu dasauri yatureta tafad’i kan gadon,,,,..
Kasa hak’ura yai nan yasake janyota tareda cusa fuskarsa a tsakankanin bobbs nata yana juyata, hannayensa yasaka yadinga latsasu kaman mai latsa fulawar taliya, a da idan yana matsasu zafi takeji sosai amma yanzikan tini tasaba, bakinsa yakai yana kisses nata a ko’ina inda itakuma tarungemeshi tsam sannan takai bakinta kan nipples nashi tafara tsotsa da’alamu dai itama tana missing na ogan nata,, dasauri yad’aga yacire kayandake jikinsa, yanayin tsotsarda take masa yasa yakejin wani k’arfi da sha’awa tana motso masa hakan yasa baisan lokacinda yakai bakinsa kan bobbs nata yafara tsotsar nipples nata cikin salo dakuma kwarewa, ahankali yakai hanunsa k’asanta yafara shafar gabanta cikin wani irin salo, to itafa dayafara kai k’asan to yafara cimmata fahimtar hakan yasa yake wasa da kan HQ nata kokuma yadinga shafarsa,,,,’..
Tsotsar nipples nata yake hanunsa d’aya kuma yana k’asanta yana wasa da kan HQ d’inta cikin salo na manya inda itamakuma tafara shedewa tana fitarda nannauyan numfashi, sakkowa yai yarabata da pant d’indake jikinta hmm lokacinda yai 2eyes da vagener d’inta ai rikicewa yai saboda gani yai tadawo masa sabuwar budurwa, wani irin nishad’i yaji yaratsashi ahankali yakai bakinsa yasaka harshensa yafara lasarsa sannan yasaka yatsanshi yana fingering nata babban abunda ke sakata kid’imewa kenan aikwa nantake jikinta yafara rawa tafara masa kuka tana rok’onsa yabari,, bai saurara mata ba yacigaba da abunda yake can dai yatausayamata saboda irin magiyarda take masa sannan yad’aga yafara shigarta, lokacinda yashigemata ji yai tadawomasa sabuwa gall kamar lokacinda tana amarya,,, haka suka raya daren suna cikashi da sunnar manzon tsira har kusan 3:00am suna jin dad’insu lalli Abdallah yasan yai missing d’in Habibtyn shi haka itama tasan tai missing nasa sosai, bayan sungama yad’auketa suka shiga toilet sukai wanka ananma saida suka b’ata lokaci suna darzan junansu tin KUBRAH najin kunya har tafara sakewa dole,bayan sunyi wanka suka fito sannan suka koma bacci,,,..
Washe gari ma dakansa yashiga kitchen yahad’a masu break aikwa da Salma taganshi nan tafara bala’i tana masifa “shine zaka dawo ko kazo kaga lafiyata bakazoba kaje kabiyewa waccan yar iskar yarinya” wani lafiyayyen mari yasauke mata sannan yazaro idanuwansa yanunata da yatsa sannan yace “karki kuskura kisake kiran matata abar k’aunata da y’ar iska idan kuma kika sake to komai namaki kekija kuma karkiga laifin kowa dan wallahi zan iya yin komai akan ta ehi” yana gama fadar haka yad’auki kayanshi yafita yabarta acikin kitchen d’in dafe da hab’a,,,,…
Dayakaimata abincin ma dakanshi yazauna yadinga bata idan taci shima sai yaci dahaka har suka gama sannan yadubeta cikin murmushi yace “albishirinki habibty na” cikin murmushi itama tadube tace “goro fari tass kamar hasken kyakkayawar fuskar yayana” murmushi yai sannan yace “jiya a ka’ayi engagement na Captain Ahmad da kawarki NAJWA” daran daran idanuwanta ta zaro cikin tsintsar mamaki tace “kai yayana dan Allah fa” murmushi yai yace “Allah kuwa jiyama saida naje can bayan angama sannan muka dawo taredashi angon saboda haka kufara shirin biki daga yanzu” daritai sannan tace “wallahi ko sau d’aya k’awata bata tab’a man wannan zancenba ashe anjima anashan love bamusaniba” shima dariya yai sannan suka tashi suka shirya shi yafita itakuma tashiga kitchen domin dora girkin rana,,,,”…
Tana cikin kitchen d’in tafara dora girkin saiga salma tashigo d’auke da wani k’aton plate fuskarta cike da tsintsar mugunta, KUBRAH naganinta tafara neman tsari daga sharrinta sannan tajuya tacigaba da aikinta “ke” takirata ahankali tajuyo tareda fad’in “na am” nan tak’ara tufke fuskarta sannan tace “wato naga alama so kike kikwaceman mijina koh toh bara nahallakaki sai naga ta k’arshen tuggu da kisisina” abunda ke hanunta acikin plate d’in tawatsa mata a fuska dak’arfi,,,,…
Wata iriyar k’ara KUBRAH tai saboda wani irin azababben zafinda taji yaziyarci fuskarta tazube a k’asa tana k’ara mai sauti…..
#/Vote
#/Share
#/Comment
#/Comment
#/Comment ❤
”’AUFANA for life ”’
*I.W.A*🖊® *INTELLIGENT WRITER’S ASSOCIATION~I.W.A*📚
*( ơŋщąγɖ ɬơɠɛɬɧɛγ )*
_*GANI GA WANE….*_🌷
_*STORY & WRITING ~BY*_
_*AUFANA*_✍
_Wattpad@Aufana8183_
_*Devoted to – Maryam Abdallah and Maryam ( mamu gee ) my granny’s*_
_*PAGE 69~70*_
_*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_
Abdallah ne dake k’ofar shigowa yana jiyo k’ararta dagudun tsiya yashigo kitchen d’in, a tsaye yaga salma tana huci kamar kumurcin maciji tana rik’e da plate a hanunta, cikin tsananin tashin hankali yace mata “me kika mata ne muguwa” yafad’a yana zaro idanuwansa,,,..
Shuru tai tak’i magana dasauri yaje yarik’o KUBRAH cikin tashin hankali yana fad’in “habibty na metamaki ne” yajanyota yad’ora a jikinsa sannan yakai hanunsa domin yaware hannayenta data rufe fuskarta dasu, kuka take sosai mai cike da ban tausayi gashikuma takasa magana, rashin sanin abunda tamata yasa kawai yad’auketa yafita da’ita yabar ta tsaye tana dariyar mugunta,,,,…+
Part d’in mami yawuce da’ita mami naganinsu itama tazo cikin tashin hankali tana tambayarsa abunda ke faruwa nan yafad’a mata iya abunda yasani, shuru mami tai tab’ata fuska sannan tace “wallahi indai Salma ce komai zata iya aikatawa saboda nina raini salma nafikowa sanin halayyarta salma batada halin kwarai halayyarta batada kyau taurin rai ne da’ita akan abunda takeso komai zata iya aikatawa” numfashi yasauke yace “ashekwa watan iskancinta yakusa karewa dan wallahi yanda nahakura nai biyya na aureta yanzikan sam bazan tab’a hakuriba idan tacutarman da matata” shuru mami tai batasake cewa komai,,,..
Ahankali tad’an tsagaita da sheshekar kukanda take nan yajanyo fuskarta yad’ora kan cinyarsa sannan yaduk’o fuskarsa dai dai tata yamata magana kamar mai rad’a “habibty na bud’e idanunki kifad’aman abunda salma tamaki kinji” ahankali kuwa tabud’e su dik sunyi jajir sun sauya kala sannan tafara magana “yaya bansan ko menene ba nadora girki kawai sainaganta tashigo juyowarda zanyi sai kawai tawatso man wasu ruwa masu shegen zafi a fuska” jin abunda tafad’a yasa ransa yak’ara baci yak’ara jin tsanarta acikin zuciyarsa,,,”..
Ganin haka yasa tai saurin rik’o hanunsa ta k’ak’aro murmushi sannan tace “amma dan Allah yayana karka mata komai kaji komai tamun wallahi nayafe mata nasan wata rana zata gano gaskiya sonta nake ba kinta ba” k’ara shan kunu yai cikin masifa yace “haba KUBRAH yamutum zaiyi laifi kice baza’a hukuntashi ba” mami ce tace “tinda tace ta yafemata kayi hak’uri mana har idan tasake yin wani laifin” no no mami kinsan halin salma sarai ko gobe zata sake aikata wanda yafi haka ma. Rik’o hanunsa tai tana murmushi tace “kayi hak’uri yayana dan Allah nasan Aunty na tayi laifi amma ina nemamata afuwa” tashi tai ransa a bace batareda yasake cewa komaiba yafita,,,KUBRAH bataso hakan ba haka dai ta tashi mami ta taimakamata suka shiga ciki,,,,…
***** ******
Haka zaman KUBRAH da salma yacigaba da tafiya amma har yanzu KUBRAH bata biyemata wasunma idan Abdallah baiganiba a idonsa to bazata fadamasa ba saidai taje cikin gida tai zamanta har yadawo sannan tadawo cikin gidan kokuma idan ita salma tawuce gun aiki,,,, wata ranar Sunday ne Abdallah yaje gidansu Salma yad’akko Ummul khair yadawo da’ita hanun KUBRAH aranar kuwa k’aramin yaki akayi a gidan dan harda wuka tad’akko tace saitakashe KUBRAH aranar ne Abdallah yamata dukan tsiya kuma yakwashe komai na ummul yamaida d’akin KUBRAH,,,,…
Sannu ahankali kuwa shak’uwa tadinga shiga tsakanin ummul da KUBRAH saboda KUBRAH nakula da’ita sosai idan tamata wanka har goyata take saitai bacci sannan takwantar da’ita, zan iya cewa kularda KUBRAH kemata ko ita Salma data haifeta batamata ita tini kuwa yarinyar wani tinanin yafara shigarta tafara tinanin ko KUBRAH itace mahaifiyarta yarinyar akwai kaifin basira batada mantuwa ga shegen wayoi Momy sama momy k’asa hata take kiran KUBRAH salma kuwa takirata da Mama mami kuma mamin dady haka take kiransu, ayanzu tacika shekara uku cif cif aranarda tacika shekara uku kuwa KUBRAH tamata birthday tasaka Abdallah yakaisu Park tahau lilo tai wasa da dare kuma sukaje sukayo shopping sai tsalle take tana murna tanashan ice cream da chocolate kan sudawo tai bacci ajikinta, kitso kuwa wani bai tsufa ake sake yin wani kokuma tasakamata riboms kala kala a tufke sumar ga babyn shegen kyau gata kuma da suma,,,,..
STORY CONTINUES BELOW

Hakan bak’aramin dad’i yakeyiwa Abdallah ba saboda salma ko lokacin kanta batada barekuma na y’arta kullum tana gidansu acan d’in ma bawani kula ake bata ba amma yanzukam hmm idan kaganta babyn kaman d’auke ka gudu saboda kyanda tai sai tsalle take ajikin KUBRAH,,,,….
Yau dai koda KUBRAH ta tashi batajin dad’in jikinta komai yinsa kawai take wani irin zazzab’i da ciwon kai take fama dashi, tindawuri tayiwa ummul wanka tadafa mata indomie da kwai tasakamata a flask takaita part d’in mami tadawo, bayan tai wanka sannan tasha magani ta kwanta saboda batasan damuwa gashi haka kawai kwana biyun nan takejin b’acin rai sam batasan a dameta,, haka tawuni ta kwana da wannan zazzab’in,,,’…
Washe gari Abdallah a d’akinta yake gashi kuma yana shirin wucewa gun aiki saboda ankirasa daga can wanda hussain yadamfara kaya yazo yanasan ganinsa danhaka yafara shiri domin yabi jirgin 9:00am, haka ta tashi tasaki jikinta ta taimakamasa yashirya sannan tasako hijab d’inta saboda yace saisunmasa rakiya har airport inyaso Ammar yamaidasu saboda bayasan suyi driving dakansu, dasukafito kuwa nan Salma tace ita ba inda zataje agunsa yace tafi nono fari dama KUBRAH ce tace yaje yafadamata tashirya suje badan yanasoba, haka suka tafi shi da KUBRAH dakuma Ammar sai baby ummul daketa faman rigima ajikin mahaifinta,,,..
Abdallah yaso yafahimci KUBRAH batada lafiya amma saida tai yanda take tahanasa yagane hakan, cikin sa’a kuwa da isarsu baifi 30mnts ba jirginsu yad’aga ummul sai kuka take wai saiyatafi da’ita, bayan yawuce suma suka shigo mota suka dawo,,,,…
Bayan tafiyarsa abubuwa da dama sun faru amma ko sau d’aya bata tab’a fadamasa ba saboda ita tausayi Salma kebata saboda tasan dik saboda son Abdallah datake ne yasa take waennan abubuwan, data gaji da zaman sai tanemi yamata izina taje KEBBI baiko hanataba saidai yace idan zata taje da ummul karta kuskura tabarta hanun salma hakan kuwa baimata dad’i ba saboda batasan yarinyar taguji mahaifiyarta ita tad’auketa amatsayin wacca tahaifeta,, haka tashirya tashiryamata suka wuce,,,..
Inna tai mamakin ganinta sosai tafahimci hakan amma saita shareta, haka sukai zamansu anan sunajin dad’insu dan inna nakula dasu sosai, tinda inna taga KUBRAH tadinga mata kallon mai ciki saboda kamanninta dasuka sauya dikda bata amai amma akwai shegen kwadayi idan tace yanzu wannan takeso anjima zatace bashiba wani gakuma wani fari data k’arayi dukiyar fulaninta sun ciko sosai idan tasaka riga kamar sufito waje,, wata rana tana zaune tana karatun wani littafe mai suna INBA DUNIYA na marubuciyar zamani wato SAINAH UMMUN MEENAL saiga inna tashigo da ummul a hanunta tana rigima,,,,,’…
Bayan tazauna saita kalleta tace “wai KUBRAH anya kuwa ba cikine dakeba” kaman zuwa bazata haka taji maganar tata cikin mamaki tace “ciki kuma inna” eh mana tabbas cikine dake saboda wannan kwad’ayin ba abanza yakeba sannan kiduba yanda dik kika sauya kikai fari dubi k’irjinki kiga. Wata iriyar kunya taji takamata taduk’arda kanta k’asa tana dariya,,,,…
Basufi kwana uku dayin wannan zancenba ta tashi da wannan zazzab’in dake wahaldaita saidai wannan karon ba ciwon kai, mota malam yad’akko yasakata tareda inna da mahaifiyar Abbu sukaje asibiti a gwajin farko kuwa aka tabbatar tana d’auke da juna biyu na tsawon wata biyu lokacinda likitan yafad’a kuwa kunya tadingaji kamar tanitse acikin k’asa inna taita tsokanarta, saida takwana a asibitin sannan dasafe suka sallameta,,,,…
Sati uku kacal yarage hutunsu yak’are danhaka tafara shirin komawa yola saboda Abdallah yakirata yana nan dawowa yamata provision tawuce School, har yanzu takasa fad’amashi tanada juna biyu dakyar ta’iya mashi tex taturamashi aikwa dayaga tex d’inta farinciki kamar yakasheshi sanin kunyarsace tahana takirashi tafad’a mashi yasa shima yamata tex mai d’auke da dad’ad’an kalamai irin na masoya tareda yimata kyakkywar addu’ar Allah yasauketa lafiya,,,,…
Saida tak’ara kwana d’aya taji sauki sosai sannan tashirya suka dawo, koda suka dawo kuwa gidan dikyai datti sosai dikda batajin k’arfin jikinta amma haka tadaure ta tsabtace gidan tass tazubamasa tirare nan take ko’ina yad’auki k’amshi, bayan tagama sannan tashiga kitchen tayiwa ummul girkinta sannan itama tagirka nata,,,,”…
Falour tafito tazaunarda ummul tabata abincinta saboda ita batasan abata a baki tafisan taci da kanta, bayan tabata itama sai ta zauna tafaracin nata sanna tabud’e masu TV suka fara kallo,,,, shigowar Salma ce tadawo da tinaninsu daga kan TV d’inda suke kallo, ummul d’aga kai tai takalleta tasake mayarda hankalinta akan abincinta KUBRAH ce tace “a,a baby bazakiyiwa mama barka da zuwa ba” shuru tai tak’i cewa komai tacigaba da cin abincinta KUBRAH takalleta cikin murmushi tace “Aunty barka da dawowa ya aiki” wani mugun kallo tamata tareda watsa mata wata muguwar harara sannan tai tsaki taduka ta finciko ummul da k’arfi har saida tai k’ara tace “ke dan ubanki bazaki iya gaidanibako” dasauri KUBRAH ta taso tarik’o ummul tana fad’in “haba Aunty karki jimata ciwo mana dan Allah kiyi hak’uri kibita a hankali ummul yarinyace” wani irin mugun kallo tawatsa mata sannan tatureta da k’arfi tafad’i k’asa,,,,..
Tana faduwa tasauke ummul tawatsa mata mari tasake watsa mata wani sai kawai bakinta yafashe yafara zubda jini, dikda jirinda KUBRAH keji amma haka ta taso takwace ummul dak’arfi tawuce dagudu ganin haka itama tabi bayanta, ganin tabiyota yasa tarikece tarasa ina zatashiga tana kawowa k’ofar kitchen sai tashiga tareda rufo k’ofar saidai ina tarigada tacimmasu sai tabude k’ofar tashigo,,,,…
Juyowa KUBRAH tai cikin magiya tace “dan Allah Aunty kiyi hak’uri ummul fa y’arkice kuma yarinyace zaki iya jimata ciwo kinga yanzima bakinta jini yake zubarwa” toh ina ruwanki ne y’atace ninahaifi abuta ko kasheta nai miye naki aciki wallahi kibani y’ata konamaki illa. Magiya tadinga mata tana rok’onta amma ina zuciyarta ta bushe sai kawai taciro wuk’a tatinkarosu,,,,…
Ganin haka yasa tafara ja da baya itakuma tadinga yowa cikinsu tana fad’in “kibani y’ata ko na kasheki wallahi kibani y’ata nace” tafad’a dak’arfi cikin muryar kuka da magiya KUBRAH tace “dan Allah kiyi hak’uri Salm….” batako karasaba tayanka mata wuk’ar a hanu garta d’an sami ummul a yatsa kumbarta tacire nan yarinyar tai k’ara mai k’arfi KUBRAH ma tai k’arar saidai ta ummul tafi tata, dikda ganin jini amma hakan baihanata tasake yankamata a shoulder d’inta nan tasakeyin wata k’arar ganin zuciyarta tariga data bushe ko kashesu zata iya yasa itama tai taurin rai tazo tasaka hanunta d’aya tasamu tarik’e hanunda wuk’ar take sannan tabud’e k’ofar fita dasauri zata sake wuk’ar sai gunda kaifin yake yayanki tafin hanunta, k’ara tai tareda rintse idanuwanta dakyar tasamu tafita dagudu itakuma tabi bayanta,,,,..
Hanyar part d’in mami tabi itama tabi bayanta tanaso tadamkota saidai tamata nisa…..
Meyasa kuka rageyin comment 😡 maman sadiq naji dad’in comment naki najiya banmanta dakeba nasan kinabiye dani tin a BARKIN’DO ban manta dakeba gift naki yana zuwa very soon insha Allah.
#/Vote
#/Share
#/Comment
”’AUFANA for life ”’
*I.W.A*🖊® *INTELLIGENT WRITER’S ASSOCIATION~I.W.A*📚
*( ơŋщąγɖ ɬơɠɛɬɧɛγ )*
_*GANI GA WANE….*_🌷
_*STORY & WRITING ~BY*_
_*AUFANA*_✍
_Wattpad@Aufana8183_
_*Devoted to – Maryam Abdallah and Maryam ( mamu gee ) my granny’s*_
_*PAGE 71~72*_
_*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_
Hanyar part d’in mami tabi itama tabi bayanta bata daina binta ba taso ta damkota saidai tamata nisa, a rikice kuma a firgice ta’iso falour cikin sa’a kuma tana isowa Abbu da mami suna fitowa, arikice KUBRAH tafad’o falon tana shesheka suna ganinta sukasan ba lafiya ba koda mami tarik’ota saitaga jini nan take hankalinta yatashi, har tabud’e baki zatai magana saiga Salma ta’iso rik’e da wuk’a a hanu tana zazzaro idanu kamar mayya,,,,…
Dasauri mami tazo cikin tsintsar tashin hankali tai sauri tafizge wuk’ar daga hanun salma sannan tawanketa da kyawawan marika har biyu tarik’e shoulder d’inta tana jijjigata tareda fad’in “salma kinada hankali kuwa salma so kike kiyi kisan akai a gidannan zafin kishi yana nema yasakaki kiyi kisan kai kuma harda y’arki dakika haifa da cikink…..” kiranda Abbu yakwallah mata ne yasa takasa k’arasa maganar “Amina kizo ki taimaka man yarinyar ta suma ga jini yana zuba daga hanunta da kafad’arta sannan ga yarinyar nan amakale da’ita,, arikice mami taje ta b’ambare ummul ajikinta sannan tafita tad’akko wayarta, cikin sauri da gaggawa tai dialing number Abdallah yana dagawa batako jira amsa sallamarsa ba tafad’a masa abunda ke faruwa nan take yace gashinan zuwa yanzu,,,,..+
Abbu sam baiji dad’in kiran Abdallah dataiba yaudinnan fa yawuce kuma yanzi akirasa yadawo haba abun baiyiwa koma wace irin matsalace shi yadace yamaganceta basai ankirasa ba, itakuwa mami so take yazo ya yankewa salma hukuncinda yadace da’ita saboda nan gaba idan basa tare dasu zata iya yin kisa ta kashesu dan yanzima badanda suna tareba zata iya kashe KUBRAH,,,,”..
Abbu wayarsa yad’akko yakira wata hospital inda file d’in iyalinsa yake yashaidamasu abunda ke faruwa,, cikin gaggawa kuwa sukazo da ambulance suka d’auki KUBRAH suka saka aciki saidai sunce Abbu yaje yad’akko police saboda irin wannan case d’in dole sai an d’akko police su hospital bazasu karb’eta ba saisunga police, dole badan Abbu yasoba yaje yad’auki police sukai report suka tura sannan sukazo suka tafi da Salma sauransu kuma sukabi Abbu asibiti,,,..
Daisarsu kuwa aka shiga da KUBRAH theater room sannan aka wuce da ummul wani d’aki sukamata dressing a hanun suka sakamata bandage sannan sukamata injection saboda kukanda take tana kiran momy nan take bacci yad’auketa, likitocin sunyita fad’a suna masifa ya’akayi sukabari har akamata irin wannan mummunan aika aikan musamman dasukaga k’aramin cikindake jikinta,, cikin few mnts jirginsu Abdallah yasauka a airport cikin sauri yashigo motar haya saboda sam bazai iya hak’ura har azo d’aukansaba, koda yaiso kuwa har anfito da’ita dak’in hutu saidai sun rufesa ba wanda zai shiga, ta window yatsaya yana zubda kwallah yana hango gunda ta yanka mata wuk’ar dik anrufeshi da bandage tana kwance sai bacci take,,,,,”…..
Mami ce tazo tadafa kafad’arsa cikin tausayi ahankali yajuyo kwallah nazuba daga idanuwansa yace “wallahi mami yau saina nunawa salma ita k’aramar yar iska ce dan Allah mami karku hanani hukunta salma narok’eki mami” shuru tai tausayin d’an nata yana ratsa zuciyarta baijira tace komaiba yawuce yafita,, yana fita kuwa taki mahaifinsa tafad’a masa gashican zaije police station gun salma, bayan tafad’a masa sannan takira k’anwarta mahaifiyar salma tafad’a mata aika aikarda salma tai, sam batai mamaki ba saboda tasan halin salma komi akace zata iya aikatawa,,,,…
Daisarsa kuwa yanemi abud’e masa sell d’in yashiga dafarko basu bud’eba saida yafad’a masu shine mijinta sannan suka bud’e masa, aikwa yana shiga yazare belt d’insa yafara zabgamata shi dadika k’arfinsa, da kan belt d’in yake dukanta dakyar da walahaula police d’indake ciki suka kwaceta a hanunsa anan taje anan wajen yace yasaketa saki d’aya kuma karta kuskura taje gidansa y’a tashice bazata sake ganinta ba, yana gama fadar abunda yake fad’a yafita yabar station d’in,,,”…
Kankace me tini labari yakarad’e familyn gaba d’aya kowa yaji abunda yafaru koda fatima tazo hospital d’in sam bata cikin hayyacinta abunda ma yak’ara d’aga hankalinta koda tazo har lokacin KUBRAH bata farka ba saida Abdallah yaita kwantar mata da hankali sannan tad’an sami nutsuwa,, ummul ce tafara farkawa tana farkawa kuwa tafara kiran momy sai fatima tad’auketa tashiga toilet tawanke mata bakinta sannan tafito da’ita tabata abinci taci sannan tagoyeta,,,,,…
KUBRAH tajima sosai bata farkaba sai can cikin dare sannan tafarka farinciki gun Abdallah baya misaltuwa dan saida ta farka sannan rayuwarsa tadawo, tana farkawa akai saurin kiran doctor yazo yai y’an gwaje gwajensa yaga bawata matsala sannan yawuce, ganin ta farka yasa mami da Abbu suka koma gida da ummul akabar fatima da Abdallah saboda shikam yace bazai iya zuwa ko’ina ba har sai habibtyn shi tasamu lafiya,,,,…
Washe gari tin 8:00am iyayen salma sukazo saida suka fara suka duba jikin KUBRAH sukamata sannu sannan suka bama Abbu da Abdallah hak’uri akan abunda y’arsu ta aikata nan Abbu yanunamasu tsintsar b’acin ransa a fili dakuma rashin jin dad’in abunda salma ta aikata ga y’arsa, nandai sukaita bashi hak’uri daga bisani suka wuce station gun salma,, suna isa tahangosu hantar cikinta da hanjinta suka fara kugi suna hardewa gu d’aya saboda tasan halin mahaifinta sarai baya masu da wasa musamman idan zai hukuntasu, anbarsu sunganta amma mahaifiyarta kad’ai tamata danshi mahaifinta ko kallo bata isheshiba, dakyar suka samu akabasu ita shima saida Abbu yasaka bakinsa dan Abdallah yace baruwansa KUBRAH kuma tace tayafemata saidai kan subasu ita saida akai wasu cike cike sannan suka basu ita suka wuce,,,,,…
Suna isa gida mahaifinta yadamkota yawuce da’ita d’akinshi yarufe k’ofa tana kuka tana neman tuba dayimasa magiya akan bazata sakeba, ko kallonta baiyiba yarufeta da matsanancin duka wanda saida jikinta yadinga zubda jini bakinta yafashe da jini saida yaga tai laud’i ko wani motsin kirki batayi sannan yakyaleta haka yafito,,,,…
Aranar Abdallah ya’aiko mata da takardarta ta saki d’aya aranar kuwa mahaifinta yafara kwaso kayanta saboda bak’inciki da takaicin abunda ta aikata, dikanin takardunta na karatu ya yage harma dana aikinta dik yahad’a ya yage mahaifiyarta ko kala batace masaba saboda tasan halinsa idan tai magana itama laifin zai iya shafarta,, salma tai kuka tai kuka kamar ranta zai fita nantake tafarayin dana sanin abunda ta aikata yanzu gashi san zuciyata yakaita yabaro bataga tsuntsu bataga tarko ga zaman k’unci acikin gida,,,,”…
Kimanin sati biyu KUBRAH tai a hospital d’in anabata cikakkiyar kulawa sannan suka sallameta taje gida tak’arasa jinya acan kuma Alhmdllh tasamu sauk’i sosai, asma’u da Abban khalees sunzo hakama inna da malam da Amadi dik sunzo, mai gari da matansa kuwa mota Abbu yaturamasu da driver yad’akko su kwanansu biyu sannan suka koma,,,,, ahalin yanzukam Alhmdllh tasami sauk’i sosai hutunsu yajima da k’arewa tin sati biyu dasuka wuce Abdallah ne yahanata komawa wai sai tak’ara jin k’arfin jikinta dai dai lokacin d’an babyn sa yak’ara kwari,,,”..
Acikin sati d’aya Abdallah yashiryamata tawuce School tacigaba da karatunta saidai dik kusan bayan wata d’aya saiyaje yaduba lafiyarta da lafiyar abunda ke cikinta.
****** *****
Alhmdllh rayuwa tacigaba da tafiya cikin farinciki, soyayya, k’aunar juna dakuma nishad’i, ahalin yanzu su KUBRAH na gab da kammala 400level inda cikinta yake da wata takwas ummul tak’ara wayoi da girma ganin wayoi yayi yawa yasa Abdallah yasakata School a yanzu tana nursery 2,, fatima tahaihu tasami baby girl wacca taci sunan kakarta JALILA amma suna kiranta da AFRAH ansha shagalin biki sosai masu jego suna KEBBI sunashan jego, saida su KUBRAH sukai sati d’aya bayan biki sannan suka dawo tawuce School,,,,..
Wata d’aya yarage sukammala karatu nan aka saka ranar bikin AHMAD da NAJWA, cikin KUBRAH yafara tsufa hakan yasa Abdallah yadinga kula da’ita sosai hakama asma’u tana kula da’ita danma cikin baya bata wahala sosai komai ita keyiwa kanta bataso amata…..
#/Vote
#/Share
#/Comment
”’AUFANA for life ”’
*I.W.A*🖊® *INTELLIGENT WRITER’S ASSOCIATION~I.W.A*📚
*( ơŋщąγɖ ɬơɠɛɬɧɛγ )*
_*GANI GA WANE….*_🌷
_*STORY & WRITING ~BY*_
_*AUFANA*_✍
_Wattpad@Aufana8183_
_*Devoted to – Maryam Abdallah and Maryam ( mamu gee ) my granny’s*_
🌷 *END*🌷
🌷 *END*🌷
_*PAGE 73~74*_
_*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_
Zaune take tanacin faten doya saiga asma’u tashigo tazauna kusa da’ita, kallonta KUBRAH tai tagaidata ta amsa, ahankali suka farayin fira acikin firar ne KUBRAH tace “yawwa mami wai dahaske haihuwa batada wuya da wahala” dariya asma’u tai sannan tace “eh batada wahala kina bacci ma zaki farka kawai kiga kin haihu” dariya tadinga kyalkyalawa sannan tace “kai mami dan Allah” Ah! ohhk..wato bakima yardaba koh. Murmushi tai tace “a,a amma dai naji ance akwai wahala ne shine nakejin tsoro”,,,,…+
Murmushi tai sannan tace “kicire tsoro ko fargaba acikin lamarin haihuwa saboda karki sami matsala idan kintashi haihuwa” murmushi kawai tai batasake cewa komaiba firar tatsaya anan,,,”…
***** *****
Yau kwana uku kacal yarage sukammala zana jarabawan k’arshe shagalin bikin Amadi da najwa sai gudana yake hankalin su KUBRAH yarabu gida biyu ga wahalar exam gakuma ta shirin shan shagali,, tini yola tafara cika da bak’i daga garuruwa daban daban su Abdallah ko ganinsu ba’ayi sunacan suna shirin biki, su KUBRAH kuma sunacan SUDAN sai ranarda za’ayi kamu zasu dawo iyayen najwa tini suka sauka Nigeria hakama su asma’u dik sunacan Nigeria su KUBRAH kawai yarage,,,,…
Aranar Thursday suka kammala zana jarabawa aranar kuma suka sauka Nigeria aranar kuma akayi kamu a gidan KUBRAH, washe gari ranar Friday akayi walima inda sukayi shigar larabawa saboda k’awayensu dasukazo na Sudan sune suka shirya walimar, hmm zo kuga KUBRAH acikin abaya bak’a da veal ja tayi tsananin kyau idan kaganta zaka rantse da Allah itama jinin larabawa ce saboda gabad’aya fatarta ta sauya farinta yak’ara bayyana tass inda kyan fuskarta ke bayyana saitazama tamkar farin wata asararin samaniya d’an cikinnan nata yafito yamata kyau sosai gawata k’iba dayasakata tak’ara ko’ina najikinta bayyana idan kaganta zakayi zaton wata abbar macece hamshak’iya,,,,…
Manyan mata malamai aka kirawo suka zuba nasihohi masu ratsa jiki sannan aka rarraba kayan walima daga bisani kowa yawatse,,, washe gari around 8:00pm akafara mother’s night amarya da ango dakuma k’awayensu atare sukazo cikin galla gallan motoci sababi gall amma Abdallah kam yahana matarsa shiga motar kowa shiya d’akko abarsa dakansa tareda babyn su datasha kwalliya da wata tsadaddiyar riga iya guiwa da wasu takalma hils na yara masu shegen kyau sai kuma wani had’adden ribom da’aka tufke sumarta dashi, dik wannan yanacikin tsaraban momyn ta ne KUBRAH a SUDAN tasiyomata na biki,, saikusan 12:00am sannan aka gama shagalin kowa yawatse,,,,…
Washe gari tinda sassafe KUBRAH ta tashi da nak’uda saidai abunka da wanda bai sababa saibata gane wane irin ciwone yake damuntaba, 10:00am suka wuce wajen gyaran amarya acan Najwa takira Abdallah sucimmasu asibiti gasunan sunwuce da KUBRAH batada lafiya, cikin tsintsar tashin hankali Abdallah yawuce domin yatada mota yaje saiga Amadi yazo yakarb’i key d’in yashiga sannan shima yashiga, kai tsaye asibintinda sukamasu kwatance suka wuce koda suka isa kuwa harta sauka lafiya cikin k’oshin lafiya tasami baby boy saidaifa taci wuya saboda babyn yanada girma sosai saida sukamata k’ari a gabanta sannan wajen ya’isheshi yasami hanya yafito, bayan sunmata k’ari yaron yafito sannan sukamata d’inki suka d’inke wajen,,,’…
Bayan sun isa saida suka jira aka shafewa babyn jiki sannan akafito masu dashi sukagani, babyn sak da Abdallah yake kama danma yafi Ummul kama dashi sosai saboda shi namiji ne itakuma mace dole ne tad’an d’ibo wani abu na mahaifiyarta, bayan 1hr da haihuwa suka sallameta suka tattara suka wuce gida,, toh fa murna tazama biyu farinciki yakaru saida mamin su fatima tad’auke KUBRAH takaita wani d’aki tarufe sannan tasamu tai bacci saboda taron mutane gidan yak’ara cika sosai,,,,”….
STORY CONTINUES BELOW

12:00pm dot aka d’aura auren Captain AHMAD da NAJWA akan sadaki mafi tsoka naira dubu d’ari da hamsin, a ranar kuwa farinciki agun Amadi baya misaltuwa hakama Abdallah wanda yake babban aminin ango saidai shikam farincikinsa biyu ne, aranar akai diner saidai KUBRAH batajeba taso taje mami tahanata haka tahak’ura har aka kai amarya gidanta dik bada itaba,,,,…
Kwana uku dagama shagalin bikinsu Amadi akafara shirin bikin KUBRAH, kud’i masu yawan gaske Abdallah yafitar akaita hidimar shirin bikin, set d’in akwatayya uku Abdallah yamata na kayan goyo kowacce cike take dam da kaya sannan yayiwa babyn sa nashi daban wani surprise dayamata wanda saida takusa suma saboda farinciki set d’in gold wanda komai da komai akwai acikinsa sark’a zobe awarwaro da dai sauransu dakagansu kasan tamanin kud’i aka zube sannan aka d’akkosu,, aranar suna yaro yaci sunan mahaifin asmau MUHAMMAD sai sukamasa inkiya da AYMAN,,,,…
K’asaitacciyar walima asma’u tashirya tagani ta fad’a inda akayita narke naira kamar ba’asan zafintaba manyan k’awayen asma’u abokan business nata dik sinzo yanayin shigarda asma’u tai sam bazakace itace ta haifi KUBRAH ba, had’addiyar mai make up aka d’akko wato MEENAH BEAUTY inda tsantsare mai jego sannan tazuba wani tsadadden material bayan tasha lalle bak’i da ja, walima akai akataya Abdallah da KUBRAH murna da samun k’aruwarda sukai tareda yimasu fatan alkhairi a rayuwarsu, sai 6:00pm sannan aka watse daga walima bayan kwana uku da biki kowa yawatse yakama gabansa,,,,…
Su asma’u takoma Sudan ango da amaryarsa sunwuce OSUN acan zasusha amarci Abdallah kuma yakoma bakin aiki KUBRAH kuma anashan jego,,,….
Masha Allah rayuwa mai dad’i Captain Ahmad Allah yabaku zaman lafiya kai da amaryarka najwa KUBRAH kuma Allah i rayamaku babyn ku ameeen,..
Kwana uku kacal tak’ara akan kwana arba’in dagama jego tawuce Sudan aranarda taje asma’u takaita a company nata tagabatar da’ita amatsinyata na shugabar companyn kuma mamalakiyarsa bayan kwana biyu tafara fita aiki, Abban khalees yabata aron gida wanda zasu fara zama kan itama tagina nata, bayan sati biyu dafara zuwanta office tadawo Nigeria tad’auki Ummul taje KEBBI tayiwasu inna ban kwana sannan tadawo yola taje gidan fatima tawuni acan sannan tadawo sukai sallama, washe gari tinda sassafe tad’auki ummul suka wuce SUDAN, dazuwansu taje tayiwa ummul registration awata shahararriyar School ta y’ay’an manya y’ay’an masu hanu da shuni akasakata a primary 1, a yanzikam sunyiwa Nigeria bye bye saidai suzo sugaida su mami da inna tabawa dasu mai gari sukoma abunsu,,,,…
Ahalin yanzu rayuwa suke mai cike da tsintsar farinciki da jin dad’i wacca bak’inciki ko damuwa sukai bankwana da’ita, alokaci d’aya KUBRAH tazama tauraruwa abar koyi hamshak’iyar mai kud’i wacca take gudanarda aikinta bisa gaskiya dakuma rikon amana wanda yake karantawar ne daga mahaifiyarta, Ayman yak’ara wayoi sosai yanzi har yafara tafiya ummul kuwa sai k’ara girma ake Abdallah jin dad’i da hutu sun zaunamasa har yai k’aton ciki idan kagansa kaman wani mai shekaru dayawa nankwa baifi 35years ba,,,,…
A b’angaren Salma kuwa abun ba’acewa komai rayuwa tamata juyin waina tamata d’aurin gasasshiyar kazar turawa wacca ake gasawa a inji dik inda tajuya ba dad’i mahaifinta har yanzu fushi yake da’ita mahaifiyarta ce kad’ai takejin sanyi agunta zama gida ya’isheta k’unci yamamayeta ahalin yamzu tanagab da kamuwa da hawan jini saboda damuwarda take ciki,, tayi dana sani ba adadi zuciya da shawarar muguwar k’awa takaita ta baro yanzu hatta da y’arta data haifa tarasata mijinta datake matuk’ar k’auna shima tarasashi wacca take kishi ta tsana yanzu tamata nisa sosai tawuce ajinta,,,..
Wata rana kwatsam mami na zaune saiga salma tashigo badanda tasan Salma farin saniba da bazata ganetaba dik ta lallace kyau da gayu dikya fita babu shi ta rame tai bak’i kamar wacca tai ciwon shekara takwas, dakyar ta’iya gaida mami tarushe da kuka tafad’a jikinta taita bata hak’uri tana kuka tareda rok’onta akan tasaka Abdallah yamaidata d’akinta, tsananin tausayinta yamamaye zuciyar mami ta tadata tashare mata hawaye sannan ta tafad’a mata ai yanzu Abdallah da iyalansa gabad’aya basa Nigeria amma ta kwantar da hankalinta insha Allah zata rokesa yamaidata ammafa sai idan tai alk’awarin tatuba bazata sake maimaita kwatan kwacin abunda ta’aikata ba abaya nan take tace tayi alk’awari cikin sauri nan mami tace tashiga ciki zata kira Abban ta tamasa magana,,,,”…
STORY CONTINUES BELOW

***** *****
Yau kimanin wata takwas kenan dafara aikin KUBRAH nasarori sai samuwarsu suke acikin satin nan Companyn yakarrama ma’aikatansa yabasu lambar yabo da girma saboda jajircewa dakuma namijin k’ok’arinda sukeyi wajen ganin wannan Company yafi kowanne aiki da gaskiya,,,,…
Aranarda tacika shekara d’aya dafara aiki ranar sukazo Nigeria suka bud’e raishen Companyn a Nigerian saboda tanaso ta tallafawa samari marasa aikinyi masu zaman banza, tad’auki ma’aikata sama da d’ari tabasu aiki ciki kuwa harda masu secondry certificate maza da mata dika kowa tabashi aikinyi kuma da albashi mai tsoka hakan kuwa bak’aramin dad’i yayiwa Gomnatin KEBBI ba koba komai tarage yawan masu zaman banza,,,,…
A b’angaren habubakar kuwa abun ba’acewa komai kullum ciwonsa k’aruwa yake bawani sauk’i sai na ubangiji yanzu kowa baya ganewa komai sai anmasa sunan asma’u kawai yake kira yanaso yayi magana amma ina ba hali, ganin ciwon ya tsananta yasa Abbu yakira KUBRAH yafad’a mata arkice tazo Nigeria tadazo taga halinda yake ciki nantake tad’aukeshi sukawuce SUDAN, wata special hospital takaisa gun kwararrun likitoci suka duk’ufa akansa suna duba lafiyarsa, iya kud’i KUBRAH takashe akan habu tin Abbu na lissafawa har lissafi yab’acemasa saboda fiddosu kawai take tana badawa saidai ina idan lokacin tafiyar bawa zuwaga ubangijinsa tai bawanda ya’isa yahana suna kallo akazare ransa kuma ba abunda suka iyayi, har ransa yafita yana kiran sunan asma’u asma’u asma’u KUBRAH taita kuka koh Abbu dayake namiji kasa jurewa yai saida ya zubda kwallah Abdallah ne kawai baiyi kwallah ba amma shima daka kalli fuskarsa kasan ran maza yab’aci idanuwanshi suka kada suka sauya launi izuwa jajir,,,,,”…
Allah hu akbar Habubakar rai yayi halinsa ubangiji kasa mucika da imani ameen, saida akai wasu cike cike sannan akabasu gawarsa suka hau jirgi suka dawo Nigeria a ZAGA akayi jana’izarsa aka akaishi makwancinsa na gaskiya Allah kasa mucika da imani kasa muyi kyakkyawan k’arshe ameen,,,,,…
KUBRAH tayi kuka kaman ranta zai fita dakyar Abdallah ya rarrasheta tai shuru shima saida taga ummul tafara kuka itama shikam Ayman baisan wainarda ake toyawa ba, bayan kwana uku angama karb’an gaisuwa kowa yawatse amma KUBRAH bata tafiba nan ta tattara k’annenta da mahaifiyarsu maimuna tamasu nasihohi sannan tafadamasu dik hak’k’inta NA gado tabarma y’an uwanta su hussain sannan dasu zata wuce Sudan zata sakaki a company nata sannan tamayardasu makaranta sucigaba da karatu, wannan abun datai bak’aramin dad’i yayiwa Abbu ba hakama kakansu mai gari yaji dad’i sosai itakam maimuna harda kwallah saida tai saboda tarasa yanda zatayi waennan yaran marasa jin magana yanzu gayanan ana zaginta anafadin y’ay’anta ne suka kashe mahaifinsu da bak’incikinsu yamutu yanzuko idan suntafi tahuta tinda dama bawata uwarda suke k’ullamata sai Neman zagi agari,,,,..
Aranarda akai sati d’aya da mutuwar ta tattara suka wuce saida sukaje yola, koda sukaje kuwa Salma na nan dataga KUBRAH saida tai kwallah saboda tasan tafi k’arfinta sau millions dan ko kayandake jikinta kad’ai sun isheta taci tasha har tsawon wata goma, da KUBRAH taganta kuwa saida tai kuka saboda ganin yanda duniya tamaidata nan tazo tarik’e k’afafun KUBRAH tana kuka tana neman yafiyarta, itama kukan take dakyar tad’agota tace “kidaina kuka Aunty salma ni dama can ban rik’ekiba wallahi najima da yafemaki dik abunda kikaiman” nan taita godiya sannan takarb’i Ayman dayaketa rigima a saukesa k’asa yayi wasa, ahankali ta tako tazo gun Ummul tadurk’usa taje takamo hanunta saita nok’e tak’i bari, bakinta na rawa kwallah nazubarmata tace “baby bazakizo gareniba nicefa mamanki” boyewa tai a jikin KUBRAH tace “a,a nikam bake bace mama na ga mamana nan ni bansankiba” wasu irin zafafan kwallah suka sake zubomata tana murmushi ta tashi tasauke Ayman tawuce ciki da gudu,, wani irin tausayinta ne yakama KUBRAH aranta tace “tabbas lallai wannan duniyar ba’abakin komai mutum yakeba rayuwa ishara ce *GANI GA WANE* kad’ai ya’ishe wane tsoron Allah hmm Allah kasa mucika da imani,,,,…
Dik yanda KUBRAH taso ummul tajega Salma k’iyawa tai daga k’arshe saima tasa kuka dole takyaleta, hakama mami dik yanda taso Abdallah yamaida aurensa da Salma k’iyawa yai haka tahak’ura takyaleshi, washe gari dazasu wuce kud’i KUBRAH tabama salma masu tsoka tace tasami sana’arda tai tarik’e kanta nan taita godiya,,,,”…
Wasu dank’ara dank’aran motocine sukazo d’aukansu har shida sababbi gal masu tsadar gaske da salma tagansu kuwa saida idanunta sukai kusa fitowa waje saboda tinda uwarta tahaifeta bata tab’a ganin irinsuba haka takasake baki da hanci tana kallonsu lokacinda suke shiga zasu wuce Tana ganin ummul hartashige sauran suka shiga motocin suka tashi suka wuce shikenan bataga aurenta kuma tarasa y’arta har abada,, kai tsaye airport suka dosa suna isakuwa suka shiga jirgi yatashi suka wuce sai SUDAN,,….
***** *****
Rayuwa mai dad’i Alhmdllh ahalin yanzu rayuwa mai cike da nishad’i sukeyi wacca babu rashin jin dad’i acikinta KUBRAH na aikinta cikin jin dad’i hakama Abdallah yanzu ko wata d’aya baya iyawa baizo yaga iyalinsaba abun k’aunarsa su ummul anshiga primary 4 yanzu girma sai tasomata yakeyi Ayman kuma anshiga School yanzu yana nursery2,,,,”…
Shekarar Ayman uku da haihuwa KUBRAH tasake haifar d’a namiji aka sakamashi suna ALKWASIM, haka Abdallah yacigaba da kula da iyalinsa cikin tsintsar so da k’auna,,,,…
Zaune take a gefen gado tana bama Alkwasim nono saigasu ummul sun shigo suna rigima wai yao weekend amma ba’akaisu part ba, dariya tai sannan tace “kujira dadyn ku yafito kufad’amasa Nikam ba ruwana” aikwa zama sukai haryagama yafito suka shagwab’e fuska kaman zasuyi kuka sannan sukace dan Allah yakaisu Park, dariya yai sannan yajanyosu yarungume tareda sumbatarsu sannan yace “karku damu rabin jikina Park kawai kukeso kuje” sukace eh yace “toh karku damu yanzu kuwa zakuje” zaunardasu yai kan gado sannan yaje domin yashirya ganin alkwasim yai bacci yasa takwantar dashi taje ta tayaShi domin yashirya,,,,..
Bayan yashirya sannan tasaka abayarta tad’auki alkwasim tad’ora kan shoulder d’inta suka fita Izuwa Park, haka rayuwar farinciki tacigaba da gudana acikin wannan ahalin..
*Taamat Bihamdillah*
_Toh reader’s dika dika anan nakawo k’arshen wannan littafe nawa mai suna GANI GA WANE ina fatar kuskurenda nai acikinsa ubangiji ya yafeman yakuma shafeshi acikin zukatan dik wanda yakaranta ameeen, saikuma mun had’u a sabon littafena mai zuwa insha Allah_
*Ma’assalam muhuta lafiya*
*Zaku iya samun littafaina complete a wattpad@Aufana8183*