HADIN ALLAH CHAPTER B KARSHE

 HADIN ALLAH CHAPTER B KARSHE

Cikin mamaki nura da mumy ke kallon driver da yake ta faman shigo da kayan nur a akwati,

” lalaima yarinyar nan watakan bata san gatse ba kenan” nur ya fda a ransa

” Hadi me zan gani haka wadannan kayan fah, kan yay magana Nur ta shigo mumy nawa, Nur wannan kayan ai sunyi yawa

” a’a mumy basuyi yawa ba, toh nur Allah ya tsare ” Amin mum”

.

Washe da asuba Nur bata koma bacci ba daman batai wani baccin kirki ba,

Kara shirya kayanta tayi sannan ta fito ta Dora girki

A bangaran Aisha kuwa kaguwa  tayi nura ya dawo taji dalilin kwasar kayan, amma tin tana duba agogo har ta daina ganin bashi da niyyar dawowa a haka bacci ya kwasheta

Tin da tai sallar asuba ta shiga kitchen ta hadawa nura abinci kala kala, bayan ta gama girki tayi gyaran daki sannan tai wanka, dakin nura ta wuce kai tsaye, da sallama ta shiga dakin, ya amsa mata ba yabo ba fallasa, swt hrt ina zuwa haka naga kana shiri da wuri, unguwa zani, ya fda a takaice, wayarsa ya dauka da mokulli yabi ta gefenta zai wuce, swt hrt bafa ka ci abinci ba kuma na gama, ya juyo a fusace zaiyi magana, sai kuma ya fasa, muje na ci dan sauri nake, murmushi tayi ta rike hannunsa har dining, bayan sun fara cin abinci, Aisha ta dago ta kalleshi, swt hrt wai ina Nur ne naga bata kwana a gidan kwana biyu kuma sai naga jiya tazo ta dibi kaya,

Wani bakin ciki ne ya tokareshi shiyasa kenan yau har dayi masa girki ta zaci sakin nur din yayi kenan, nura ya fda a zuciyarsa, a fili kuwa yace ban sani ba nima jiyan ai da kin tsayar da ita kinji inda zata, ya fda rai a bace tare da daukan key dinsa yay waje daman ba jin dadin girkin yake ba,

Duk suna zaune a falo suna jiransa dan har kayanta ta fito dasu, da sallama ya shigo mumy ta amsa masa, nur kuwa ko kallansa batayi ba bare yaci arzikin gaisuwa, mumy kan kyalesu tai dan ta san da kansu zasu shirya,

Hadi ne ya zo ya debi kayan yasa su a mota sannan suka fice,

Nur ki gaishe da umma kafin nazo ga kuma wannan kya basu ita da Abban naki,

Mumy ta fda tana mika mata wata katuwar leda, toh mumy an gode ta karba tana sawa a motar, murfin motar baya ta bude zata shiga,

Cikin bacin rai nura ya daka mata tsawa ” uban waye drivern ki da zaki shiga baya,

” haba nura baka ga yarinya bace, da auta suna nan ma tare zasu tafi toh sun min yajin aiki nima, saura kana mata tsawa a hanya ma

” ke kuma ki fito ki koma gaba ban san rashin kunya, turo baki tayi sannan ta fito ta koma gaba yaja motar suka dau hanya

Tin da suka tafi ba wanda yay wa wani magana, ganin ta gaji da yin shiru yasa ta dakko wayarta da mumy ta siya mata jiya ta fara kallo da ita, a haka har suka karasa garin panisau mai albarka, gari mai niima garin da kowa yake son sa,

Yi hakuri sister Haima kar kiji ina koda garin mahaifata ce

Ihu nur ta Saki sanda ta ganta a kofa, wannan dalilin ne yasa nura sa burki bbu shiri

” ke meyasa baki da hankali nur sbda munzo zakinayi ma mutane ihu, turo baki tayi bata kulashi ba ganin bata da niyyar yin magana tasa shi jan motarsa sukai ciki,

” suna isa fada kowa ya bi su da kallo kuma ana yaba kyan yarinyar da ke gaban motar, a haka har suka shiga layin su, motar bata gama tsayawa ba nur ta fice da gudu

” ummana ummana ummana,

Kamar daga sama umma tajiyo muryar gudan jininta da sauri ta fito daga dakin dan ta tabbatar da ita dince ko gixon da ta sabayi mata nene

Allah ina rokonka da sunanyenka tsarkakaku guda dari bbu daya Allah ya bawa abul kair lpya Allah ya albarkaci rayuwarsa, Allah yasa ni auntynsa, mamansa da kuma duk wani alummar musulmai suyi alfahari da shi amin summa amin

.

Mutuwar tsaye umma tayi sanda taga yadda gudan jininta ta zama babba,

Rungumar da nur tayi wa umma ne ya katse mata tinaninta,

” ummana nayi misssin dinki alot,

Murmshi umma tayi dan ba sanin mene mssn tayi ba,

” nur kece kika girma haka,

” ummana nice ina Abba, kan umma tai magana nura ya shigo rike da karamar akwatin nura yara biyu kuma matasa na rike da sauran kayan

” yanxu nura da tare kuke kika kyaleshi da dibar kaya, sannu da zuwa nura umma ta fda fuskarta dauke da mirmushi kuma tana shimfida musu ta barma,

Bayan sun gagaisa umma ta gabatar musu da abinci da ruwa suka ci sannan suka dora hira sosai umma taji dadin yadda yarta ta ta koma

.

Bayan sallar laasar nur ta sake yin wanka ta shirya cikin wata dakakiyar doguwar riga ta shadda, tasa takalmi da jaka sai gyale kalar kayan, tsayawa fadar irin kyan da tayi bata lokaci, bayan ta gama shirinta ta fito ta tadda umma na shan inuwa,

Ummana bari na dan zaga zan iya kaiwa dare idan yayana ya dawo kice mashi na fita zaga gari,

” toh nur a dai kula, kai ummana yanzu fa na girma sosai, ” ai naga alama kan, dariya nur tayi tana ficewa

Ajiyar zuciya umma tace in banda *Hadin Allah* nur da ban san ya rayuwarta zata kasance ba, Allah ina godema, Allah kara hada kansu,

” nur na fita makotansu ta zazagaya duk inda taje sai tayi bayani ake gane ta

Wani gida ta shiga da ke gab da wakeken dutsen panisau yana kallon ramin da kuma masallaci a kofar gidan da sallama ta shiga,

Wata mata ta amsa mata tare da mata shimfida,

Bayan sun gaisa matar tace baiwar Allah ban gane ki ba fah,

Murmushi nur tayi,

” yanxu baba magajiya baki ganeni ba, daman zuwa nai ki kwatanta min gidan Asabe naje mu gaisa, cikin mamaki matar tace a ina kika santa, ” baba nur ce fah dazu nazo,

Sosai baba magajiya tai mamakinta,

Sannan ta kwatanta mata ta tafi,

Gidan dama ba boyayye bane a wajanta irin katan gidan nan ne da kowa da bangaransa,

Da sallama ta shiga ta kwa ci saa duk suna tsakar gida,

Wata kujera da ke gefe ta zauna tare da gaida su,

Sannunki asabe wallahi baki da kirki da auren ki ya tashi ko ki aika mini in ma fishi kike da ni ni yanxu nazo neman yafiya, cikin rashin fahimta matan gidan da kuma asabe ke kallonsu

” nifa baiwar Allah ban sanki ba, asabe ta fda cikin rashin fahimta

     ” mutum sai bakin jinin jaraba a kasa masa talla amma baa siya wlh in nice mai kasa miki tallan nan na dena kasa miki” amma ai baki manta mai fda miki wannan maganganun ba koh”

Nur ta fda tana kashe mata ido,

” in kinga na manta da mai fdan wadan nan zancen tah tabbas zan mata da zan mutu asabe ta fda tana kallon nur

” aikuwa rukayya (sunan asabe na gaskiya) kin manta kwa da zaki mutum dan kwa nur ce ni, ihu sosai asabe ta saki tana ruko nur yan gidan ma sakin baki sukai suna mamaki, dakin asabe suka nufa, sosai suka sha hira duk da mafi yawan maganar nur turanci ce yafiyar asabe ta nema sannan da zata tafi ta bata kyautar dubu goma, asabe sbda murna har kuka tayi, sukayi akan gobe da safe asabe zata xo gidan umma suje gidan ladidi sa sauran kawayensu,

Tana barin gidan asabe ba inda ta wuce sai gidan kaka,

Lkcin kaka na girkin abincin dare dan an kusa mangariba

” kaka wai umma tace ki bata dadawar hamsin da goran ashirin, nur ta fda tana turo baki a gaban kaka

Dariya kaka tayi ” jairar banza iskancin da kika tina kenan, murmushi nur tayi tare da rungumo kaka ta baya, a nan suka zauna suka fara hirar yaushe gamo har akai ishai ta ci abinci taiyiwa kaka sallama

Karon da nur taji tayi da mutum a sorone yasa kwala ihu

.

     Tsawar da taji an daka mata shi ya dawo da ita daga hayyacinta, ke! Bakya ganine kina buge mutane?, jin muryar Nura yasa ta danyi ajiyar zuciya, kokarin janye jikinta takeyi ya kankame ta ajikinsa, suna tsaye ahaka cikin soron, takun tafiya suka ji yayi saurin saketa.

         Ficewq tayi daga gidan, gidansu ta nufa, umma tana kwashe tuwo Nur ta shiga da sallama, ganin Nur yasa umma yin turus ke!,lfy kika dawo? Ina mijin  naki?, turo baki Nur tayi tace yana gidan kaka, kan ta karasa magana tajiyo muryar abbanta, “maza ki kama hanya ki koma gun mijinki wannan ai sakarcin banxa ne, ” haba abba nifa hutu nazo, hutun uwarki bace mun dagani cewar abban, da hanzari ta fice, tana tafiya tana hawaye.

        Sake karo tayi da mutum cikin hanzari ta dago jin kamshin turaren Nura ya tabbatar mata shine, toh ina zaije ta tambayi kanta, Kanwata ya ina kuma zaki?, ” abbane yace sai dai naxo gunka mu kwana tare bayan nikuma hutu naxo, taso bashi dariya amma ya gimtse dariyar yace”kanwata toh meyasa bakice musu ni nace ki kwana can ba, na fada musu abba yace ban isa ba, wani dadi yaji rike hanunta yayi suka juya gidan kaka.

.

         Sai karfe goma Nur ta tashi daga inda suke hira ta nufi dakin kaka, ai kuwa kaka tayi maxa tace”maza fitomun zokibi mijinki dakin shi, turo baki tayi ta fara bubbuga kafa tana kunkuni ita ba inda xata, Nura kam ko ci kanki baice musu ba ya mike ma yayiwa kaka sai da safe ya tafi daki, kaka ma ta mike, tayi nata dakin,  nur kuwa na tsaye abin duniya ya isheta, ta rssa nayi dankwalinta ta shimfida kan barandar inna ta kwanta, amma sam ta kasa bacci.

         Nura yana daki shiru shiru ba Nur ba alamunta, har bacci ya fara daukansa, mikewa yayi ya fito hango Nur yayi kwance akan baranda cikin hanzari ya karasa, Nur ya fada, bata tashi ba bare ta amsa, idonta arufe kamar me bacci, ya sake kiranta Nur, nan ma shiru sai daya sake kiranta akaro na uku sannan ta bude ido, ransa ya gama baci, cikin bacin rai yace” tashi mu tafi daki, ganin yanayinsa yasa ta mike ba musu, dakin ta shiga kan kujera ta xauna, anan ya taradda ita ya haye gado abinsa, bai kara bi ta kanta ba.

       Washegari tun kafin Nur ta tashi ya shirya yaje yayiwa su umma sallama ya bar garin, ransa duk a jagule.

     Nur lokacin data farka ta ganta kwance kan kujera, ta mike tayi salla sannan ta fita dakin kaka ta wuce taje ta gaidata, bata tambayeta Nura ba, itama kakan bata ce gashi ba haka tayi wanka ta nufi gidansu.

.

        Tun ransa nura yabar panisau bai kara waiwayar garin ba kimanin kwana ashirin da shida kenan, Nur kam duk tabi ta damu ta dena walwala kuma sam taki fadawa kowa halin datake ciki, haka abba yasa ta fara shirin komawa, tace ai sai yayanta yazo, nan abba ya rufe ta da fada akan maxa ta hada kayanta jibi xata bar gari.

  Hakan kuwa akayi ranar da xata tafi sai kuka takeyi, suna zaune da iyayen suna mata fada, driver yaxo daukarta, nan ta fito suka dau hanya.

       Direct gidan mummy aka wuce da ita, tarba kam tasha ta gun sirikanta.

.

      Nur tana zaune falon mummy tana kallo Nura ya shigo da sallama, ta amsa mai juyawa yayi gun da take ya watsa mata harar yayi gaba abinsa, murmushi kawai tayi, dakin mummy ya nufa da sallama ya shiga, ina kwana mummy”lfy lau ya Aisha take, lfy lau tana gaisheki, mummykam tajine amma tasan sam Aisha bazata ce agaidata ba, nan suka tattauna abinda ya kawo shi sannan ya fito, daidai coridor suka hadu da Nur sannu kawai tace mai tayi dakin mummy, shiko ya kuma cika fam yayi waje.

   Tunda ga ranar Nur bata sake sa Nura a idonta ba, haka ko yaushe xaixo bata sani sai dai taji yaxo, sosai abun ke damunta amma bata da wata mafita data wuce hakuri.

     *bayan kwana biyar*

.

  Nur tana son tafiya taje ta zaga gari, dakin mummy taje ta zauna, tayi shiru mummy tace”lfy kuwa yar mummy kikayi shiru koda damuwane?, kai Nur ta dagawa Mummy, sannan tace mummy dama ina so nadan fita na zaga garine, murmushi mummy tayi tace yo banda abinki ai mijinki xaki tambaya, inya barki shi kenan, maza kirasa awaya.

    MiMikewa Nur tayi ta  nufi dakinta, tagumi ta zuba, ta rasa ya zatayi tasan da kyar yayanta zai barta fitan nan, mika hanu tayi ta dauko wayarta akan bedsite, dialing number Nura tayi cikin sa’a kuwa ya shiga sai dai ba’a daga ba, ta kira kysan sau uku ba a dauka ba mayar da wayar tayi, can kusan minti talatin ta ji wayar na ruri, hanu takai ta dauko wayar, karawa tayi akunne tare dayin sallama.

   Hello yayana antashi lfy, lfy lau ya kuke yasu mummy”kowa lfy, yayana dan Allah inaso ne in dan fita xaga gari shine mummy tace na fada maka, shiru yayi yana wani nazari, har Nur tace hello yayana ko baka jina ne, gyaran murya yayi yace ina jinki, ba yau ba sai wani lokaci kawai ya katse wayar, bin wayar Nur tayi da kallo tana mamakin Yayan nata, toh meta mishi haka da zafi daxai sa ya tsane ta haka, haka ta wuni adaki jiki duk ba kwari, taki fadawa mummy gaskiya yadda sukayi.

        *3 weeks later*

Nur ce durkushe sai sheka amai rake, cikin hanxari mummy ta taimaka mata ta gyarata  suka nufi asibiti, a mota ma sai aman takeyi, waya mummy ta dauka ta bugawa Nura, a rude yace gani nan xuwa.

Minti kusan talatin da isar su har anbasu gado Nura ya iso, gani mummy na safa da marwa yasa jikinsa yayi sanyi, ganin Nura yasa tayi gunsa da sauri, lfy mummy? Ya tambaya kwantae da hankalinka Nura xata warware laulayine, suna tsaye sai ga dr ya bukaci ganawa da mijin Nur cikin hanxari Nura ya bishi office.

      Gaskiya tana tsananin bukatar kulawa, kuma ya kamata ta rage yawan damuwa don karya haifar mata da ciwon hawan jini domin yanxy ma jininta ya fara hawa kasan mai ciki, dafe kai Nura yayi yana sauraron likitan nan, godiya ya mai sannan ya fita.

   Dakin da Nur take ya nufa, tana kwance tana bacci mummy na zaune kusa da gadon da Nur take, sosai tabashi tausayi guri ya nema ya zauna yana ta karanto addou i gareta.

.

      Nur tana zaune falon mummy tana kallo Nura ya shigo da sallama, ta amsa mai juyawa yayi gun da take ya watsa mata harar yayi gaba abinsa, murmushi kawai tayi, dakin mummy ya nufa da sallama ya shiga, ina kwana mummy”lfy lau ya Aisha take, lfy lau tana gaisheki, mummykam tajine amma tasan sam Aisha bazata ce agaidata ba, nan suka tattauna abinda ya kawo shi sannan ya fito, daidai coridor suka hadu da Nur sannu kawai tace mai tayi dakin mummy, shiko ya kuma cika fam yayi waje.

   Tunda ga ranar Nur bata sake sa Nura a idonta ba, haka ko yaushe xaixo bata sani sai dai taji yaxo, sosai abun ke damunta amma bata da wata mafita data wuce hakuri.

     *bayan kwana biyar*

  Nur tana son tafiya taje ta zaga gari, dakin mummy taje ta zauna, tayi shiru mummy tace”lfy kuwa yar mummy kikayi shiru koda damuwane?, kai Nur ta dagawa Mummy, sannan tace mummy dama ina so nadan fita na zaga garine, murmushi mummy tayi tace yo banda abinki ai mijinki xaki tambaya, inya barki shi kenan, maza kirasa awaya.

    MiMikewa Nur tayi ta  nufi dakinta, tagumi ta zuba, ta rasa ya zatayi tasan da kyar yayanta zai barta fitan nan, mika hanu tayi ta dauko wayarta akan bedsite, dialing number Nura tayi cikin sa’a kuwa ya shiga sai dai ba’a daga ba, ta kira kysan sau uku ba a dauka ba mayar da wayar tayi, can kusan minti talatin ta ji wayar na ruri, hanu takai ta dauko wayar, karawa tayi akunne tare dayin sallama.

   Hello yayana antashi lfy, lfy lau ya kuke yasu mummy”kowa lfy, yayana dan Allah inaso ne in dan fita xaga gari shine mummy tace na fada maka, shiru yayi yana wani nazari, har Nur tace hello yayana ko baka jina ne, gyaran murya yayi yace ina jinki, ba yau ba sai wani lokaci kawai ya katse wayar, bin wayar Nur tayi da kallo tana mamakin Yayan nata, toh meta mishi haka da zafi daxai sa ya tsane ta haka, haka ta wuni adaki jiki duk ba kwari, taki fadawa mummy gaskiya yadda sukayi.

        *3 weeks later*

Nur ce durkushe sai sheka amai rake, cikin hanxari mummy ta taimaka mata ta gyarata  suka nufi asibiti, a mota ma sai aman takeyi, waya mummy ta dauka ta bugawa Nura, a rude yace gani nan xuwa.

Minti kusan talatin da isar su har anbasu gado Nura ya iso, gani mummy na safa da marwa yasa jikinsa yayi sanyi, ganin Nura yasa tayi gunsa da sauri, lfy mummy? Ya tambaya kwantae da hankalinka Nura xata warware laulayine, suna tsaye sai ga dr ya bukaci ganawa da mijin Nur cikin hanxari Nura ya bishi office.

      Gaskiya tana tsananin bukatar kulawa, kuma ya kamata ta rage yawan damuwa don karya haifar mata da ciwon hawan jini domin yanxy ma jininta ya fara hawa kasan mai ciki, dafe kai Nura yayi yana sauraron likitan nan, godiya ya mai sannan ya fita.

   Dakin da Nur take ya nufa, tana kwance tana bacci mummy na zaune kusa da gadon da Nur take, sosai tabashi tausayi guri ya nema ya zauna yana ta karanto addou i gareta.

.

Ku kasance tare damu  anjima .

Allah ubangiji ka karawa sis na lfy, shamsiya abokiyar aikina(antyn abul), amin ya Allah.

Hannun nur nai yay motsi, cikin Sauri ya kai dubansa zuwa kallonta,
A hankali ta fara bude idonta a kan fuskar nura ta sauke su, murmushi nura ya sakar mata, dauke fuskarta tai daga kallonsa,
” sannu nur” mumy ta fda tana karasowa gadonta, mumy DA sauki nur ta fda fuskarta dauke da murmushi,
Mumy ce ta taimakata taje toilet tai brush sannan ta dawo ta hada mata tea mai kauri bayan tasha ta musu sallama akan zata je gda ta dawo anjima
Mumy na fita nura yay saurin zama gefenta akan gadon, kanwata ya jikin, nur ta dauke kanta daga inda yake, a hankali ya dora hanunsa akan nata, kanwata kimin magana mana ko naji sauki a raina, ba yadda nura baiyi da nur akan tai magana ba amma tai bnza dashi kamar bada ita yake ba,
Jiki a sanyaye ya koma ya zauna akan kujerar dake gefen gadon a haka suka zauna bbu mai cewa wani a abu har mumy ta dawo
Nura bai bar asibitin ba sai kusan goma na dare amma har lokacin bai samu kalma ko daya a bakin nur ba duk jikinsa a sanyaye ya tafi
.
Washe gari karfe takwas nura ya nufi asibiti ko break fast baiyi ba, a hankali ya tura kofar dakin nur bata gadon sai mumy dake zaune gefen gadon
” mumy ina kwana, ” lpya lau, ” ya mai jikin, jiki Alhamdulilah yayi sauki, yauwa daman ina san zuwa gida yanxu in nur ta fito kace na tafi, plssss ka kula da ita dan zan dan jima,
” toh mumy Allah ya tsare, Amin mumy ta fda tana ficewa,
A hankali ta turo kofar bandakin ta fito ganin nura a tsaye yasata hade ranta, har ta karaso gadon ta zauna, ko kallonsa ba tayi ba ta jawo mai tana shafa
” kanwata kin tashi lpya, ya jikin naki, ko motsa baki batai ba bare ya sa ran zatayi magana tana gama shafawa ta kwanta akan gado tare da lumshe idonta,
Tabbas ta san yayan nata ba santa yake ba kawai tausayi take bashi, dan tausayin tane yasa ya dakkota daga garinsu ya kawota nan, inkwa haka ne tabbas zuciyarta bata mata adalci ba da ta raya mata nura na santa duk a cikin zuciya nur ke tunani a hankali hawaye suka fara biyo idonta suna fita
” kanwata me aka miki kike kuka dan Allah kiyi hakuri koh jikin naki ne,
Gyada kanta tayi alamar a’a
” kanwata dan Allah kiyi hakuri ki daina azabtar dani da yin shirunki, ki yafe mun laifin da na miki, tabbas nasan bn kyauta ba amma kiyi hakuri Allah yana tare da masu hakuri,
Nur ya fda yana rike da hanunta,
Ganin bazata kulashi ba yasa dole ya hakura ya kyaleta
.
Kwanan nur biyu a asibiti aka sallameta amma har lkcin nura bai samu sauki wajan nur ba sosai yaji ba dadi daman haka masoyi yake ji in abar kaunarsa ya juya mashi baya, tabbas baiyima nur adalci ba
” nura wai tinanin me kakeyi ne ka shiga motar mu tafi gda mana, mumy ta fda tana kallon nura
Murmushi yay yace toh mumy sannan ya shiga ya jasu suka tafi gda
Yau kwanan nur biyu daga sallamowa daga asibiti nura kullum nan gdan yake wuni amma ko kallo bai ishi nur ba
Da sallama ya turo kofar ya shigo gidan, mumy ce a falon cikin shirin fita unguwa,
” mumy ina kwana, lpya lau daman tin dazu nake jiranka zan fita ne kuma sai dare zan dawo dan Allah ka kula da ita, mumy ta fda tana ficewa
Tana zaune akan gado tana dadadn na wayarta daga ita sai wata doguwar riga blue, sosai riga ke nuna yanayin dirintq,
A hankali nura ya turo kofar ya shigo da sallama jin muryar nura yasata kin dagowa, ta amsa masa sallamar ciki ciki
A hankali ya karaso inda take tare da zama a gefenta,
” kanwata ya jikin naki, nura ya fda fuskarsa dauke da murmushi,
” ai kasan bn warke ba da zaka tambayan ya jikin, nur ta fda tana murguda baki
zaro ido nura yayi,
” ni kike harara kanwata harda murguda baki,
” eh din an murguda
” haba kanwata me yasa kika tsane ni haka kinsan irin kunci da matsin da zan shiga in kina min hakan, ko so kike ki doran hawan jini, nur ya karashe maganar kamar zaiyi kuka
“Ni da ka shareni tsawan lkci bance ka tsaneni ba sai kai, ba ka damu da halin da nake ciki ba baka damu da lpyata ko ta jaririn dake cikina ba ko baka sona ai naci albarkacin danka dake cikina amma kwata kwata ka juyan baya…… Kukan da yaci karfinta ne yasata kin karasa maganar
Sosai jikin nura yakara sanyi janyota yayi jikinsa ” kanwata kiyi hakuri wallahi batan rai kikayi shi yasa amma kinsan ina sanki kuma ko da yqushe da sanki nake kwana nake tashi kullum sanki kara shiga zuciyata yake kiyi hakuri kinji,
Nura ya karashe maganar kamar zaiyi kuka,
Na hakura yayana, kaima ka yafe mun nima na yafe miki kanwata, nura ya fda yana manna mata kiss a kumatunta
*ngde sosai da adduanki sisterna, Allah ya raya mana abul bisa turbar musulunci amin summa amin*
,
Nura ne ya taimaka mata sukayi girkin rana sunayi suna zabga soyayarsu, a haka ranar suka wuni da yamma suna zaune a dakin nur akan gado,
” kanwata, nura ya fda yana kallonta, wlh ina bukatarki fah yanxu, dariya tayi, yayana ba gani ba, ganin nur bata gane mai yake nufi ba yasa shi matsawa kusa da ita ya fara kissn dinta ko ta ina, nan da nan suka fita hayyacinsu, ganin nura na neman wuce gona da iri yasa na janyo musu kofa nai waje,
Kwanci tashi ba wuya wajan Allah nur an samu addmssn a b.u.k sun bata medcne, sosai ta maida hankalinta ga karatunta ba ta wasa kullum drivern mumy ke kaita ya dakkota a haka semester su ya fara ja
Kwanci tashi ba wuya wajan Allah cikin nur ya fito sosai kuma ya shiga watan haihuwa ko yau ko gobe, nura kullum yana makale da nur kamar zaa kwace masa ita, tin cikin nur na da wata shida akayi bikin kannan nura auta da yayarta,babar aka kaita kaduna sai auta kuma da ta auri dan kanin mumy aka kaita katsina
Aisha kuwa gaba daya ta mnta da wata nur dan ko zance nur basa yi a gdan da ita ce ke kokarin fda ma nura ina nur, ganin kamar ba yason zancenta yasa ta daina mashi
Yau kwanan su nur biyu da gama jarabawar second semestern su sun tafi hutu wanda suna komawa zasu shiga level 2 sosai nur cikin yasa girma amma yayi mata kyau ta kara cika indai mutum ya ganta sai ta burgeshi
Nur ce kwance a saman cinyar nura,mumy na gefensu suna kallon wani film a m.b.c drma, sosai nur ke jin dadin shirin,
” mumy wai yaushe nur zata koma gda na ne, nura ya fda yana shafa kan nur
” iyeeeee masu gda toh sai tayi arbain, da ko dan da kukasamu yayi wayau,
” kai mumy dan Allah, kinsan yadda nake kewa………karar da nur ta saki ne yasashi kin karasa maganar da yakeyi,
” nura me ya sameki haihuwar ce, mumy ta fda a rude, ganin halin da yarta take ciki, daki ta nufa ta dakko key nura ya sata a kafada suka nufi asibiti,
Cikin gagawa suka karbeta kasancewar asibitin na kudine,
Mumy da nura sai zagaye suke suna jiran fitowarta
.
Cikin mintunan da ba su wuce talatin ba nur ta zan kado kyawawan yayanta maza guda biyu
Wata nurse ta fita fuskarta dauke da murmushi ta sami su mumy
Congratulatn, an samu twince maza gaba daya, murna sosai mumy da nur sukai rafar dubu dubu nur ya bawa nurse din guda biyu, sosai tai murna
Bayan angama gyarata ita da jariran aka sallamesu kasancewar lpyarta kalau
” hello Alhaji nur ta haihu, daga daya ban garan aka ce ” haba me aka samu, ” yan biyu ne duka mata, sosai dady yay murna yace yqnxu zai kamo hanyar kano
Suna isa gda mumy ta hada ma nur ruwan wanka sannan akayi mata, nura kwa na makale da twince dinsa
Da kyar nura ya bada twince aka musu wanka, abba yayiwa waya da kaka ya fda musu nan da nan kaka ta fita tana fdawa makota, duk wanda yaji sai yayi mata murna,
Yau kwanan nur biyu da haihuwa har lkcn nura bai fdawa Aisha ba, kaka ce tai sallama tare da turo kofar Aisha na zaune tana kallo,
Ciki ciki ta amsa mata sallamar, ina nuran yake, ya nazo ganin mai jego naga gida ba kowa,
Duuuum gaban Aisha ya fdi, wace kuma me jego, Aisha ta fda rai a face,
Ke bansan bar badanci kina nufin kice kuna zaune gda daya da nur baki san ta haihu ba, kaka ta fda rai a bace
Cikin tashin hankali Aisha ta mike dan kwata kwata ta manta da wata nur, wace nur din ce ta haihu Aisha ta fda,
Kan kaka tai magana nura ya fito daga daki
A’A kaka sai yau zaki zo ai angwayan naki sunyi fishi dake ace sai da suka kwana 2 kika kazo, bari kawai wannan salamiyar matar taka batasan nur ta haihuba suna gda daya
” kaka ai nur tin da ta sami ciki mumy da dady suka kwace min ita, ba irin fishin da bnyi ba amma suka hanani ita, tana gdan mumy mu tafi, nura ya fda ba tare da ya kalli Aisha ba
Mutuwar tsaye Aisha tayi tabbas zuciyarta ta yaudareta da ta fda mata nura ya saki nur gashi har ta haihu kuma in ta fahimci zanjen yan biyu ta haifa kuma maza,
Kamar mahaukaciya Aisha ta shiga daki ta dau key din mota tai gidan mumyn ta
,
     Bankada kofar dakin tayi ta shiga bako sallama mummy! Mummy!! Mummy tana ta kwalawavmummyn kira cikin hanxari mummyn Aisha ta fito ta tarbi yar tata, lfy dai Aisha, ina fa lfy mummy Nur tana gidan mymmynsu Nura ashe bai saketa ba har ta haihu yan biyu duka maza, sallami Mummy ta shuga yi, ke da wasa kike ko da gaske? Haba mummy da gaske nake nima bai fadan ba yanxu kaka tazo daga kauye gunta nakejun lbrn.
      Zaunar da yar tata tayi kan kujera tace tirka shi toh au bamuci ta zama ba dole mu mike mu samu mafita, Aisha ta dybi mumynta tace mumy na shiga uku ki taima keni pls, kwantar da hankalinku yata xan share  hawayanki gidan Nur tamkar Nur ta barshi ne, mikewa tayi taje daki ta dauko gyalenta ta dawo tashi muje.
            Gurin wani shahararren boka suka je nan suka fara xayyana masa dalilin zuwansu nan boka ya tuntsire da dariya, ya dubesu yace angama amma akwai sharadi ita yartaki sai taxo na sadu da ita na kwana bakwai wa’uya zubilla cikin hanxari Aisha tace na aminve indai bukata ta xata biya na rayu da Nura ni kadai, dariyar mugunta boka ya dinga yi, nan ya umarci Aisha data shiga dakin dake yamma dasu, haka uwar tana kallo amma ta kasa komai saboda son xuciya waiyaxubillah.
     Haka ta kasance tsakanin boka da aisha har tsawon kwana bakwai, nura sam bai ma san tana fita ba tunda ya tare gidan mumy, anyi suna naganu na fada domin yara suncu sunan kakaninsu daddy da abban nur amma ana kiransu da *Aslam* da *Ashraf*, sosai yara da uwarsu sunga gata domin sun san su yan dangine, daddy ya musu kyautar filaye da kudi miliyan daidai a cikin acc dinsu, shagali kam anyi, ranar suna gida ya cika ya batse yan panisau ma ba’a barsu a baya ba domin sunxo kuma sunyi rawar gani.
.
*2 week later*
   Nur da yaranta suna cikin kawar mummy da dady da kuma uban gayya domin ya daina komawa gida ma, suma iyayen ganin irin rashin arzikin Aisha tasa sukayi burus da ita, haka suka kasance suna tarairayar surukarsu ta mutunci da jikokinsu.
.
      Wata ranar talata Nura ya fito sanye cikin suirt baki sunyi bala’in masa kyau yana ta kamshi, Nur ta dubeshi tana murmushi tace yayana sai ina kayi kyau fa sosai, ya janyo ta jikinsa yace gun auntynki xani, tuni Nur ta bata fuska tana kokarin xamewa, haba kanwata me nayi kuma kodan nace xani gun auntyki toh kwantar da hankalinki na fasa, Tayi murmushi tace ‘a a yayana kaje kar Allah ya kamaka da laifin rashin adalci, ya sumbaci goshinta yace kin amunce, tace eh yayana ya jen ya sumbaci yaransa da suke bacci ya fita.
      Tunda Nura ya fita yau kusan kwana biyar bashi ba labarinsa wayoyinsa duka akashe, har su mummy hankalinsu ya matukar tashi, Nur kam duk ta wani susuce daddy na zaune rike da ashraf mummy tana daki, Nur ta fito ta gaida daddy tace daddy ansamu labarinsa kuwa, ‘aa kawai yace daki nur ta koma cikin hanxari ta dauko mayafinta ta nufi kofar fita, Nur ina xaki daddy ya tambaya”gidanmu xanje na duba ko yana can tunda ranar yace gun Aunty aisha xashi, bata jira mai xaice ba tayi waje.
      Tana shiga gidan taga motarsa da sauri ta karasa bude kofar falon tayi ba tare da sallama ba, amma abinda tagani ya matukar bata mamaki, ta kumayi dana sanin zuwanta, Nura ta gani da Aisha suna tsakiya da shaaninsu na ma’aurata taja ta jingina da jikin bango saboda jirin dake dibarta innalillahi kawai take ambata.
      Aisha tagani akanta tana mata dariyar mugunta, malama lfy zaki shigo mun gida bako saklama?, ” cikin bacin rai Nur ta dau hanu ta wanke aisha da mari, zata kara mata itama taji an mareta, ganin Nura ne yasa ta budewa idonta toka ta fara zaxzagamai bala’i, ke wacw irun jaka ce karya, kin biyoni nan in miki meye?toh kafin na bude idona ki bace mun dagani cike da mamaki Nur ta ke kwllon Nura, haka taja jiki asabule ta juuya.
.
     Bankada kofar dakin tayi ta shiga bako sallama mummy! Mummy!! Mummy tana ta kwalawavmummyn kira cikin hanxari mummyn Aisha ta fito ta tarbi yar tata, lfy dai Aisha, ina fa lfy mummy Nur tana gidan mymmynsu Nura ashe bai saketa ba har ta haihu yan biyu duka maza, sallami Mummy ta shuga yi, ke da wasa kike ko da gaske? Haba mummy da gaske nake nima bai fadan ba yanxu kaka tazo daga kauye gunta nakejun lbrn.
      Zaunar da yar tata tayi kan kujera tace tirka shi toh au bamuci ta zama ba dole mu mike mu samu mafita, Aisha ta dybi mumynta tace mumy na shiga uku ki taima keni pls, kwantar da hankalinku yata xan share  hawayanki gidan Nur tamkar Nur ta barshi ne, mikewa tayi taje daki ta dauko gyalenta ta dawo tashi muje.
            Gurin wani shahararren boka suka je nan suka fara xayyana masa dalilin zuwansu nan boka ya tuntsire da dariya, ya dubesu yace angama amma akwai sharadi ita yartaki sai taxo na sadu da ita na kwana bakwai wa’uya zubilla cikin hanxari Aisha tace na aminve indai bukata ta xata biya na rayu da Nura ni kadai, dariyar mugunta boka ya dinga yi, nan ya umarci Aisha data shiga dakin dake yamma dasu, haka uwar tana kallo amma ta kasa komai saboda son xuciya waiyaxubillah.
     Haka ta kasance tsakanin boka da aisha har tsawon kwana bakwai, nura sam bai ma san tana fita ba tunda ya tare gidan mumy, anyi suna naganu na fada domin yara suncu sunan kakaninsu daddy da abban nur amma ana kiransu da *Aslam* da *Ashraf*, sosai yara da uwarsu sunga gata domin sun san su yan dangine, daddy ya musu kyautar filaye da kudi miliyan daidai a cikin acc dinsu, shagali kam anyi, ranar suna gida ya cika ya batse yan panisau ma ba’a barsu a baya ba domin sunxo kuma sunyi rawar gani.
.
*2 week later*
   Nur da yaranta suna cikin kawar mummy da dady da kuma uban gayya domin ya daina komawa gida ma, suma iyayen ganin irin rashin arzikin Aisha tasa sukayi burus da ita, haka suka kasance suna tarairayar surukarsu ta mutunci da jikokinsu.
.
      Wata ranar talata Nura ya fito sanye cikin suirt baki sunyi bala’in masa kyau yana ta kamshi, Nur ta dubeshi tana murmushi tace yayana sai ina kayi kyau fa sosai, ya janyo ta jikinsa yace gun auntynki xani, tuni Nur ta bata fuska tana kokarin xamewa, haba kanwata me nayi kuma kodan nace xani gun auntyki toh kwantar da hankalinki na fasa, Tayi murmushi tace ‘a a yayana kaje kar Allah ya kamaka da laifin rashin adalci, ya sumbaci goshinta yace kin amunce, tace eh yayana ya jen ya sumbaci yaransa da suke bacci ya fita.
      Tunda Nura ya fita yau kusan kwana biyar bashi ba labarinsa wayoyinsa duka akashe, har su mummy hankalinsu ya matukar tashi, Nur kam duk ta wani susuce daddy na zaune rike da ashraf mummy tana daki, Nur ta fito ta gaida daddy tace daddy ansamu labarinsa kuwa, ‘aa kawai yace daki nur ta koma cikin hanxari ta dauko mayafinta ta nufi kofar fita, Nur ina xaki daddy ya tambaya”gidanmu xanje na duba ko yana can tunda ranar yace gun Aunty aisha xashi, bata jira mai xaice ba tayi waje.
      Tana shiga gidan taga motarsa da sauri ta karasa bude kofar falon tayi ba tare da sallama ba, amma abinda tagani ya matukar bata mamaki, ta kumayi dana sanin zuwanta, Nura ta gani da Aisha suna tsakiya da shaaninsu na ma’aurata taja ta jingina da jikin bango saboda jirin dake dibarta innalillahi kawai take ambata.
      Aisha tagani akanta tana mata dariyar mugunta, malama lfy zaki shigo mun gida bako saklama?, ” cikin bacin rai Nur ta dau hanu ta wanke aisha da mari, zata kara mata itama taji an mareta, ganin Nura ne yasa ta budewa idonta toka ta fara zaxzagamai bala’i, ke wacw irun jaka ce karya, kin biyoni nan in miki meye?toh kafin na bude idona ki bace mun dagani cike da mamaki Nur ta ke kwllon Nura, haka taja jiki asabule ta juuya.
.
Cikin tashin hankali nur ta fita batasan inda take sa kafarta ba da taimakon Allah ta karasa gda,
  Yanayin da su dady suka ganta ba karamin daga musu hankali yayi ba, cikin tashin hankali mumy ta rukota nur me ya faru, da kyar nur ta basu lbri tana kuka,
    Inalilahi waina ilaihir rajiun, abinda mumy da dady ke yi kenan a bakinsu har suka samu nutsuwa, tabbas ko shakka bbu akwai abinda ke damun dan su amma ba yadda za ai suce ga takamai man abinda ya sameshi, da kyar mumy ta rarashi nur tayi shiru
    Abu kamar wasa nura yau kwanan sa goma rabansa da gidan mumy, kuma ya kashe wayoyin sa gaba daya,
  Nur kuwa duk ta rame dan gaba daya ta fita hayyacinta, ko abinci bata ci sosai,
” hajiya ki shirya ke da nur din muje gdan sa mu ga mu kuma da me zai kar be mu, ba musu suka shirya suka tafi,
Da sallama suka shiga falon, nura da Aisha na zaune ana ta faman shan soyayya
.
Mtswwwwww aikin banza kawai baza a taba barin mutum ya sake da iyalansa ba banda abin kunya ina na taba jin uban miji yazo gdan dansa Aisha ta fda cikin bacin rai,
   ” yanxu nura kana kallon abinda matarka kema mahaifinka kayi mata shiru, mumy ta fda cikin tashin hankali, ” toh mumy me Zan mata Ku fa kuka zo inda take ai gaskiya ta fda
   ” na Shiga uku na haifi da wata ta dinga juya minshi wallahi Aisha baki isaba Allah ya fiki, mumy ta fda tana kuka
Dady kan waje yayi dan tabbas yanxu ya tabbatar asiri ke dawainiya da dan nasa kuma insha Allahu zai yi iya kokarinsa dan nemawa dan nasa lpya wajan Allah
” kinga malama ki fice min daga gida sai ki tafi can ki karata da kukan ki, kar ki dagan hankali, Aisha ta fda tana nuna mumy da yatsa, nur wadda tin da sukazo bata ce komai ba ta matso kusa da mumy tare da rike hanunta, dan su fita
   ” banxaye kawai, kuma wallahi kuka kara shigo min gida sai kunyi da kun sanin zuwa gda na, ganin Aisha na zaginsu yasa nur juyowa cikin bacin rai
   ” ke dan ubanki ki gyara zancenki mu din ba saaninki bane bnza jahila kawai ni tinda nake ma na taba ganin jahilin mutum kamar ke, nur ta fda rai a bace
    Cikin bacin rqi Aisha ta dago hannu zata mareta, nur ta rike hanun ta wanka mata kyawaean mari guda biyu,
  Ganin nur ta mari Aisha yasa nura ya maso kusa da ita yana huci kamar namijin zaki, ya daga hanun zai mareta ta kauce
   ” zan maka uxiri daya ba a hayyacin ka kake ba amma wallahi da sai na gwabza muku rashin mutunci da ga kai har matar taka, nur ta fda cikin masifa, hanun mumy taja sukai waje
   Tin daga ranar gaba daya suka dukufa yiwa nura addua, sannan kusa sa ana mashi, sanda nur tai arba’in taje panisau tayi sati daya sannan ta dawo gda
   ” sosai ta maida hankalinta ga karatunta dan sun koma twince kwa anyi wayau sosai, kamaninsu sak da mahaifin su,
.
   Tin da boka ya sadu da Aisha shaidan ya kwawata mata boka gani take duk duniya yafi kowa sarrafa mace, hakan yasa wata rana taje ta sameshi
  ” hajiya kina da wata bukatarne dan nasan waccan bukatar ta biya, ” eh boka bukatata ta biya amma ina so na zamar maka tamkar mata dan sosai naji dadin muamala da kai,
” kar ki damu zan fi kowa san hakan dan ke din ta musammance nima kaina bntaba haduwa da wata mace da naji dadin harka da ita ba kamarke, tin daga ranar boka ya zama abokin alfashan Aisha
   Kwanci tashi ba wuya wajan Allah yau shekarar twince daya da haihuwa har lokacin nura bai waigesu ba, sosai sukai wayau ga baki suna tafiya ga kuma hakora, yaran abin shaawa duk wanda ya gansu sai sun bashi shaawa
  Da daddare suna falo suna hira dady ya kalli mumy yace ” na karbo rubutun wajan malam na kadage a jaba yace indai na bashi rubutun ya sha sau uku da safe da rana da daddare ba zaiyi kwana ukuba asirin bai karye ba amma fa sai mun dage da addua a daran yau,
Nur kema ki mashi, yaushe zaku gama exam din, saura kwana uku insha Allahu daddy
Inyeee kice yar gatan mumy an kusa shiga level 3, insha Allahu dady, Allah yasa gaba daya suka amsa da amin sannan sukaje sukai nufin kwanciya dan karfe daya zasu tashi suyi sallah dan nemawa nura sauki wajan Allah
Allah ka yaye mana duk wata damuwa dake damun mu, ina miko gaisuwa ga son dina sister haima a masa kisss hudu a kumatu

Yau sati biyu nura bai je panisau sbda kar Aisha tai zargin wani abun yasa bays zuwa, yana kwance akan doguwar kujera idonsa a lumshe kamar mai bacci amma kuma ba bacci yake ba, tinanin nur kawai yake, kullum da ita yake kwana kuma da ita yake tashi bashi da wani tinani in ba nata ba,
” honey, honey, Aisha ta fada tana tabashi, kamar bazai bude idonsa ba kuma sai ya bude a hankali, sweat heart ya akayi, ina bacci kina tashina koh ya fda cikin shagwaba, ” kayi hakuri honey ko zamuje kaje kaga likitane dan naga kwanan kamar baka da lafiya, ” sweat heart lpya ta kalau, nura ya fada yana yana mikewa daga kan kujerar,
” yauwa honey daman hajiya ce tamin waya wai zamu tafi abuja zamuyi sati daya, maganar ba karamin batawa nura rai tayi ba abinda ya tsana kenan  na halin mumyn su Aisha kawai saidai taima yayanta waya suxo suyi tafiya, Aisha ce ta katse masa tinaninsa, honey yanaji kayi shiru ba komai amma bn yarda da tafiyar nan ba amma fah in na isa, ya fda yana shigewa daki,

Da daddare nura na kwance a daki, shawara ta fado masa akan ya bar Aisha ta tafi shi kuma yay anfani da wannan damar yaje ya kara sabawa da nur tare da iyayenta, murmushin jin dadi yayi tare da mikewa yay falo, ganin tana zaune tana sharar hawaye yasa ya zauna kusa da ita sweat heart me aka miki kike kuka, haba honey kasan dai mumy kuma idan ka hanani zuwa Allah zata iya cewa na taho, ni kuma bazan so na tafi ba tare da  ixininka ba, ajiyar zuciya ya sauke, ya isa sweat heart kije ki hada kayanki ku tafi amma fah nima bazan iya zama gidan nan baki nan gidan kaka Zan tafi na gwadayin sati koh zan iya, toh honey a gaida kakan

Tin safe nura ya sauke Aisha gidansu, ya kama hanyar panisau, cikin mintinan da ba su wuce 40 ba nura ya isa garin panisau  da sallama ya isa gidan kaka bata nan, ganin bata nan ya taxi fada ko zai hadu da zabin ransa, haka ya gama zagayansa a fada amma bata nan *kofa* yaje ganin yana ta zagaye bbu ita bbu dalilinta, yasa ya tafi gidan kaka jikinsa a sabule,
Sanda yaje gidan kaka bata dawo ba, kusan mintinsa biyar ya gaji ya tashi da nufin yaje ya tambayi gidan su  nur, har yazo zaure ya hadu da kaka tana shigowa, a’ a nura kaine a gidan, ” eh kaka nine amma kuma kin fiye yawo, waya fadama yawo nakeyi, lkcn ne suka karasa cikin daki,
” kaka ina kikaje na kusa awa a garin nan ba kya nan, bari kawai nura wallahi nur ce …… Kaka mai ya sameta nura ya tambaya cikin tashin hankali, wallahi yau kuaan satin ta daya bata fita toh yau jikin nata yayi tsanani sosai yanxu ma wani magani zanje karbo mata a gidan wani wanxami…… Kaka wani irin wanzami kuma baku kaita asibiti ba, aa ba a kaita ba a gida ake mata magani,
Kaka tashi ki rakani gidan muje naga jikinta,
Toh amma ka jirani tukunna bari na dawo ba yadda nura baiyi yabi kaka ba amma taki
Sanda ta isa gidan wanxamin ta karbo mata magani sannan ta wuce gidan  su nur dan kwata kwata hankalinta baya jikinta tana shan tinanin matsanancin halin da ta bar nur a ciki
Ganin kusan minti 30 da tafiyar kaka kuma bata dawo ba yasa hankalinsa yaki kwanciya ya fito dan yay tambaya ko za a kaishi gidan su nur din

.

*1 *week* *later*

Nura yana ta shirin komawa kano, zuwa wannan lokaci ya saba da Nur sosai, yana tsaye jikin motarsa Nur ta fito daga gida, tayi haske ta rame sosai ahankali take tafiyar kamar bazata taka kasa ba, da sallama ta isa gurin motar, “yayana kardai har ka shirya? Ta tambaya tana rausayar dakai, sosai ta burge shi domin tana da sexy eyes, ya bude baki yace” kanwata karki damu xan dinga xuwa kowani karshen sati ina dubaki, kai kawai ta daga mai sannan sukayi sallama ya tafi.

     Tunda Nura ya bar garin Nur ta sake dawowa gidan jiya, kazanta sai abinda ya karu domin tama daina wanka, wata ranar laraba Nur ta dawo daga tallan gyada, tana dire tiren ta shige bayan gida, tana fitowa ba wanke hanu ta dauko abinci ta fara ci.

Ke baki da hankaline zakici abinci da hanunki baki wanke ba kin fito bayi umma ke magana, Nur ta turo baki tace”haba umma wani wanke hanu xanyi bayan bada hanun zanci ba, a zuciye umma ta biyota aikuwa maza Nur ta mike tayi haryar fita, sai dataga umma ta koma sannan taxo tadau abincin tayi xaure acan ta karasa ci.

.
     Yau jumaa yaune Nura xaixo amma aranar zai koma kasancewar Aisha ba lafiya tunda ta dawo daga tafiya, yanata shiri Aisha dake kwance kan gado tayi wuf ta mike tace, Honey ina xuwa haka? bayan kasan bani da lfy, ya dubeta sannan ya dauke kai batare dayace mata komai ba yace panisau zani.ta murtuke fuska wlh sai dai muje tare, da sauri ya juyo yace ina?” Tace gun kakar yace ina ai yau xandawo dan haka kawai ki zauna, tace gaskiya bazan xauna ba.ficewa yayi zuwa dakinsa ya barta tsaye bakin gado.

         Nura yana tsaye afalo yana tunanin yadda zaiyi da Aisha can dai dabara ta fado mai ya nufi dakin nata, a kan bedsite yasameta ta zuba uban tagumi yacire hannun ta dago ta kallesa sannan yace ki shirya muje, tsabar murna bata san sanda ta rungumeshi ba, ya rada mata akunne amma fa sai sunday zamu dawo, ta daga mai kai sannan ta zare jikinta ta fada toilet.

Basu fi mintina talatin ba suka isa panisau, isar su keda wuya ko gidan kaka basu isa ba, Nur ya hango suna gada, ganin tare suke da Aisha karta xargi wani abu yasa ya canja hanya, ashe Nur ta hango motarsa, taga kuma ya juya ta kumbura suntum tiran tallan ta dauka tayi gida.

       Kudin kawai ta mikawa ummanta ta wuce daki, batayiwa kowa magana ba, gadon ummanta ta hau ta kwanta sai bacci.

                Misalin karfe hudu da rabi na yamma Nura yaceawa kaka xashi gidansu Nur, ya fito lokacin Aisha tana tsakar gida yace mata xaije gidan abokinsa tace adawo lfy, ya fice da sallama ya shiga gidansu Nur, ummace kadai azaune tana tankade garin tuwo, kujera yar tsuguno ya dauko ya zauna, ya gaishe da umma cike da ladabi, baba bayanannane, wlh ya fita amma ya kusa dawowa.

        Umma taje ta kawo mai ruwa yasha yana ajiye kwanan shan yajiyo sallamar baba, ya amsa sanman ya karbi ledar  ya kai kusa da umma, sosai suka gaisa da baba, “ina Nur ne ko taje miki aikane?baba ya tambaya nan umma ta fadamai yadda akayi, dakin umman ya nufa yana shiga ya ganta zaune bakin gado, karasawa yayi ya zauna yace yar baba lfy?tace abba sannu da dawowa ba komai, toh taso muje ga yayanki can yaxo ta nuke kafada abba baxani ba ai tun xuwansa na hango motarsa daya ganni sai ya juya da motarsa shine yanxu xaixo.dariya tabawa baban nata dakyar yasamu ta fito.

Muje xuwa in munyi caji domin wayata ba caji yanxu

.
” mumy naga kinyi murmushi, ” toh nura me kake so na maka,
” mumy kina ganin nur zata gafarta min abinda na mata, me zai hana, kaje ka gwada ka gani mana, kamar jira yake ya mike yay dakinta,
Jin alamar ruwa a bandaki ya tabbatar masa da bata fito daga wanka ba
” a bakin gadon ya zauna yana jiran fitowarta, baifi minti goma da zama ba nur ta fito daure da towel iya gwiwarta, ganin nura a dakin yasata tai kicin kicin kamar bata taba dariya ba,
Ko kallonsa bata kara yi ba tai gaban mudubi dan ta shirya, a hankali ya taso yazo inda take gaban sa na  dukan uku uku

    ” kanwata” nura ya fda lkcn da yazo gab da ita, ko dagowa batayi ba bare yasa ran zata amsa

   ” tabbas na kasance mai laifi a wajanki, amma bazan gaza wajan baki hakuri ba, kiyi hakuri ki yafemun,kanwata wallahi bnda bakin baki hakuri dan tabbas na cutar dake keda yayana, idan baki yafen ba bazan taba samun nutsuwa,ki taimakawa rayu……. Harar da nur ta watsa mashi ya sashi kin karasa maganar da zaiyi,

   ” kaga malam ka tashi ka  fita zansa kaya hanxu ai bani na biyoka ba bare ka kirani da karya, nur ta fda tana nuna mashi kofa alamar yay waje, jikinsa a sabule yqy waje
Mumy bata falon hakqn yasa shi kwanciya akqn doguwar kujerq yana sharar kwallah
.
    Mumy ce ta fito rike da hannun twince zasu fita unguwa, ” mumy yanxu wai zaku tafi nur ta fda tana fitowa daga daki, ” eh dota so nake mu dawo da wuri, Mummy unguwa zasu, nura ya fda yana tashi daga kwanciyar yake, karar kofar da yadda aka turo kofar yasa mumy kin bada amsa gaba daya suka mai da duban su ga Wadda ke shigowa

     ” sbda tsabar ka mai dani yar iska ina tambayarka ina zaka shine zaka share ni koh, najika shiru baka dawo ba driver yace nan ka taho toh da izinin wa ka fito, Aisha ta fda tana huci fuskarta a murtuke, shidai nura mamaki ya hanashi cewa komai daman haka take mashi kamarshi Aisha ta zauna tana juyawa lalai zai koya mata hankali zabin da take ta zabgawa na rashin mutunci ne ya katse mashi tunaninsa,

    ” ke dallah malama ki fice mana daga gda kafin ranki ya baci banza jaka dabba, banda ke jahilace kyazo ki sami saar uwarki kice zakina fda mata magana, ai koh bata haifeki ba kya mutunta ta dan dan da ta haifo kika aureshi, nur ta fda cikin matsifa
” ni zaki fdawa magana mara dadi Aisha ta fda zata mareta, gam nura ya rike mata hannu, kyawawan mari yayi mata guda hudu a fuskarta, ke dan iskanci nur din zaki mara, sbda baki da mutunci uwata zaki nama rashin kunya, toh kije na sake ki saki biyu dan uwarki, kuma wallahi idan kika kuskura na dawo na sami ko tsinke naki a cikin gdana sai ranki yayi mumunan baci kuma kin rasa komai, dan dai ba a so ai saki uku a take da ba abinda zai hanani yimiki ukun kije ki auri fasikin bokan ki banza karya me bin maza,

   Aisha da tai mutuwar tsaye tin da ya saketa ta fara kuka, ” mumy dan Allah ki bashi hakuri wallahi Allah ina sanshi sosai,

    Mtswwwwwww, tsaki mumy tayi taja twince dinta tai waje, kuka sosai Aisha takeyi a gaban nura, ita kwa nur na zaune Akan kujera tana chrtn
” nur Dan Allah ki bashi hakuri, Aisha ta fda tana rike kafar nur, bugemata hannu tayi, dallah malama daina tabani da kazamtacen hanunki

  Ganin nura bashi da niyyar hakura yasa ta ficewa tana rusa kuka kamar mahaukaciya

” kanwata kuna da tea a kitchen yinwa nake ji,zaka iya zuwa ka duba nikan bn sani ba nur ta fda batare da ta kalleshi ba jiki a sanyaye ya hado tea dan kadan yasha

.

.
Yau kwanan nura uku da dawowa gda amma har lkcn nur bata kula sosai ya shiga damuwar haka,

Da daddare nur da mumy na hira, nur tace, mumy ina san zuwa panisau gobe, je ki fdawa mijinki shi ke da ikon barinki ba ni ba,
  ” mumy dan Allah ki barni ba sai na tambayeshi ba sbda naga da kina barina, nur ta fda cikin shagwaba,
  ” lalai kan baki shirya zuwa panisau ba da kin shirya zuwa da kinje kin tambaya, ba yadda ta iya dole ta nufi dakinshi tana turo baki,

Yana kwance akan gadonsa ya lumshe idonsa kamar me bacci, a hankali ta turo kofar tare da shigowa, da sallama ta shiga tare da zama a gefen gadon, ” yayana, nu ta fda tana kallonsa, sosai ya bata tausayi Dan kana ganinsa zaka San yana cikin damuwa sbda yadda ya rame,
  A hankali ya bude runanun idonsa da sukayi ja sbda kuka har wani kumbura sukai, ga wani azababab ciwon kai da yake damunsa,
” kanwata” ya fda da dashashiyar muryarsa, ” mumy tace nazo na tambayeka zani panisau gobe, shiru kawai yayi mata ya bita da kallo, ” yayana magana fah nake ma,
  ” nur kije Allah ya kaimu goben, ” Ameen” nur fa fda tana mikewa,
Hanunta ya ruko cak ta tsaya amma bata juyo ba a hankali ya taso da kyar ganin jiri na dibarsa zai fdi yasa nur zaunar dashi, itama ta zauna,

” nur ki duba girman Allah ki yafe mun, ki tina Allah ma muna masa laifi in munemi yafiya ya yafe mna bare kuma a tsakanin mu, kin dai san haka kawai bazan wulakanta ki ba aikin asiri, kuma kinsan asiri bbu wanda yafi karfin ya kama, toh ni meye laifina abinda na aikatashi ba a cikin hayyaci na ba, nur ki tina ku kuka dage da addua da karbar mun magani har na samu sauki, na sami sauki yanxu maimakon ki yafen muka rayuwarmu kamar da sai kuma ki juyan baya, da me zanji, bakin cikin da Aisha ta sani a ciki ko kuma azabar da kike min wadda zuciyata baza ta iya dauka ba, nur ya karashe maganar cikin kuka

Nur wadda tinda nura ya fara magana jikinta yay sanyi a hankli ta matsa kusa dashi tana share masa hawaye,
” yayana kayi hakuri ka yafe mun bazan karaba” ta fda cikin shagwaba, na yafe miki Nima ki yafen na yafema, ta fda tana rungumeshi,
Lumshe idonsa yayi, a hankali ta fara kisssing din sa, a take ya fara maida mata martani nan da nan suka bar hayyacinsu, ni dai auntyn abul dauko shi nayi nai waje na rufo musu kofa
A dakin  nura ta kwana sai da asuba ta koma daki ko wannen su fuskarsa dauke da murmushi,
Wanka tayi sannan ta fara gyaran daki kamar yadda ta saba karfe bakwai ta gama komai ta ciga kitchen dan dora girki,
Jitai an rike mata kugu da sauri ta juyo sbda tsoro, ido daya ya manne mata, murmushi tayi masa
” ina kwana yayana” ” lpya lau kanwata, shi ya taimaka mata sukayi girki sunayi suna shan soyayyarsu,
Karfe tara dai dai suka gama shirya komai a dining,
Nur ce ta taimaka mashi yayi wanka, sannan itama tayi wanka,
A tare sukai break fast, bayan sun gama break fast nura yaje aka rage mashi suma, sosai nura yay kyau,
Karfe hudu suka fara shirin tafiya, doguwar riga pink ta saka tai roln da blue din gyale sai blue din jaka da takalmi, wayyo zokuga yadda nur tayi kyau kamar a saceta, sanda ta fito nura na mota na jiranta, mumy tayi ma sallama ta ruko hannun twince suka fito, tinda nur ta fito  nura ya kafeta da idanunsa had suka karaso ajiyar zuciya ya sauke sanda ta hura  masa iska  a idonsa Tina nin me kake yayana,” ba komai. Kanwata kawai kinyi min kyaune nagode ta fda tana shiga motar yaja suka taxi

.

Sanda su nura suka isa panisau gdan su umma suka fara sauka sosai umma da Abba suka ji dadin ganin su kuma ko da yaushe suna wa Allah godia da wannan hadin tabbas wannan shi ake kira *HADIN ALLAH*

Basu bar gdan umma ba sai laasar a gdan kaka suka kwana, kwanansu biyu suka koma gda,

***********************************

Tinda Aysher ta fita daga gdan mumy a hargitse, gudu take sosai a titi ita kanta bata San inda take saka kafarta ba da temakon Allah ta karasa gda, kuka kan ta shashi kamar ranta zai fita,
Sai da Aysher ta kusan sati tana jinya har ta hakura ta fauwalawa Allah komai tai ta faman istigifari

.

Kwanci tashi ba wuya wajan Allah su haneefah ana level 4 saura shekara daya ta gare mata ta gama b.u.k twince kuma na wajan mumy tin da aka yaye su basu komo ba, har lkcn nur bata kara samun wani cikin ba, soyayya suke mai tsafta tsakaninsu

” yayana wai me na maka ne tin dazu fa nake kiranka amma kaki ko dago kai ka kalleni sai faman danna laptop kake, Aisha ta fda tana tsugunnawa gaban nura,
Dago kansa yay ya kalleta, sannan ya cigaba da danna laptop dinsa, cikin fushi nur ta dauke laptop din ta dora a gado,
” wai nur me yasa zaki dame ni ne aiki fa nakeyi, nura ya fda fuska a tamke,
  .
  ” wallahi yaya bazan bar ka ba sai ka fdan me nayi maka, haka kawai sai ka hau fishi da ni, nur ta fda tana mikewa

Janyota nura yayi ta fdo Kansa so kike kiji me kika min, nura ya fda yana shafata, daga masa kai tayi alamar eh

” suna nake so ki canza min bana son yayana din nan, amma kinki chanja min, nura ya fda a shagwabe,

Hmmmmm murmushi nur tayi kar ka damu yayana daga yau ka zama prince, 😳 zaro ido nura yayi,

” da gaske kike princess, daga mashi kai tayi, sosai yaji dadin sunan, nan danan ya rungumeta sosai a jikinsa ya fara kissing dinta ta ko ina,hannunsa ya zura cikin rigarta ya fara yawo dasu a ciki, ganin suna neman fita a hayyacinsu yasa na fita na janyo musu kofar

“A gurguje ta shiga wanka sbda lattin da tayi yau a makaranta gashi malamin da suke dashi bashi da kirki,
A falo ta tadda nura yana break fast, prince ina kwana, lpya lau princess, wannan saurin fa na meye, wlh prince na makara ne bnsan nayi latti shi yasa, toh muje na sauke ki sbda naga yadda kika makara din nan zaki iya tukin ganganci, nura ya fda yana mikewa,
.
Sosai yake gudu da ita akan titi har suka karasa cikin gate din makarantar motar doctor salim na tsayawa ta su nura na tsayawa,
Cikin hanzari nur ta bude murfin motar zata fita ya ruko hanunta, haba princess bbu ko sallama naga bai shiga ajin ba, prince ga motarsa nan fah ta fda tana ficewa,

Mamaki dauke a fuskar doctor salim yake kallon nur da ta fito daga motar abokinsa, cikin girmamawa ta gaidashi, ya amsa har lokacin fuskarsa dauke da mamaki

Kwankwasa masa windown da akayi ne ya sashi dago kanshi cikin mamaki ya fito daga motar salim, daman kana duniyar, dariya salim yayi toh ba gashiba ka ganni, ai anan nake aiki, salim ya fda, daman nur kanwar ka ce, dariya nura yayi a’a mata tace, sosai suka sha hira, yan ajin kuwa kowa sai yaba kyan nura suke suna dama ya sosu, sosai nur ta kulu ko me yasa ya fitoma,
Fatima plsss zo muje mu gaida doctor salim ko Allah zaisa abokin nasa yace yana sanmu, amma Maryam kar ya dizga mu fah insha Allahu bazai disgamu ba suka fada suna ficewa

Ran nur ba karamin baci yayi ba sanda su fatima suka fita

Malam ina kwana, su fatima suka gaida doc salim cikin sakin fuska, lpya ya fada a takaice,
Nura suka gaishar ya amsa musu cikin sakin fuska, ya karatu, Alhamdulilah, malam daman tambayarka zamuyi zamu karbo abu kar ka shiga ka hanamu shiga, toh kawai ya ce musu,
Gefen su can kadan suka zauna suna jiran nura,

Sai da suka kusa minti sha biyar sannan nura ya tafi saidashi sukai har lkcin idon nur na kansu,
Ba yadda basuyi ba ya basu number amma yaki, ya ce musu yana da aure dole suka hakura suka kyaleshi ya tafi

.

Suna shigowa aji ran nur ya kara baci, kusa da ita suka zauna,
Mtswwwww aikin banza mutum duk inda kuka ga namiji sai kun ce kuna sanshi, wallahi kunyi asara, nur ta fda cikin bacin rai,
.
Kiji mata ina ruwanki mu mukaga muna so, idan ma bakin ciki kike ya kashe ki kinga mutum ba irin mijinki ba,

Banza nur ta musu tq cigaba da saurarar karatunsa,

Karfe hudu dai dai suka gama lecture, su maryam na fitowa motar nura na tsayuwa, cikin sauri suka karaso wajansa a zatansu wajansu ya zo,
Sannu da zuwa, suka fda a tare, yauwa ya fda fuska a hade, kunga dan Allah ku fita harkata kan na gwabza muku rashin mutunci, salon matata ta ganni da ku ku samin zargi, zaro ido sukayi mata kuma, eh ko ban isa nayi matar Bane, ka isa mana Allah ya baka hakuri suka fda suna barin wajen, kusa da shi suka zauna suna kallonsa, ganin ya fara murmushi yana kallon wani guri yasa su saurin kallon wajan
Wayyo zo kuga yadda su fatima suka rude kaddai nur itace matar nura, indai kwa itace sun gama jin kunya,

A hankli take tafiya fuskarta a tamke, tinda  nura yaga ta hade rai ya sa shi jin gabansa na faduwa, baya san fushin nur dinsa ko kadan,
Da sauri ya karaso inda take littatafan hanunta ya karba, princess ya karatun, naga kamar yau kunsha wuya sosai, hararar da ta watsa mashi ya sashi yin shiru, shi ya bude mata gaba ta shiga ya saka littafan a baya sannan ya shiga ya ja suka tafi
Maryam da fatima sosai suka ji kunya, kuma tin daga ranar suka dau alkawarin dena kula duk wanda suka gani in ba shi ya kula su ba

Da daddare nur tana zaune tana shan ice- cream nura ya shigo tare da sallama, ciki ciki ta amsa, kusa da ita ya zauna,

” kanwata ki gayan laifin da nayi plsss kai ki azabtar da ni da share ni, bbu abinda ka min, ta fda a takaice, ” wlh akwai amma ni bn san mene ba, ” kaje ka tambayi yan matan naka mana
Lumshe ido nura yayi sai a lokacin ya samu nutsuwa,

Princess wlh ba yan matana bane nan ya kwashe komai ya gaya mata, turo baki tayi gaba,

Toh kuma mene ko baki gamsu ba, na gamsu mana amma ni ka daina kaini makaranta daga yau ni zan na zuwa da kaina

” yadda kika ce haka zaa yi ranki ya dade, yadda yayi ya burgeta sosai hakan yasata yin murmushi, nan suka cigaba da hirarsu har lkcn bacci yayi suka tafi suka kwanta,

Kwanci tashi ba wuya wajan Allah su nur a na semester karshe sosai ta maida hankalinta ga karatun ta bata wasa, ko abinci bata ci sosai, ta maida hankalinta ga boko, nura kansa baya samun kyakyawar kulawa

.
Kamar kullum nur na zaune a kan sallaya tana tq faman karatu nura ya turo kofar tare da sallama,  ba tare da ta dago ba ta amsa sallamar,
Yan boko karatun ne, eh yayana, gaskiya na kagu ki gama dan nasamu cikakiyar kulawa kamar da, kar ka damu prince ai na kusa gqmawa, sun dan taba hira kadan sannan ya fice dan ta samu damar karatun ta

Kwanaki haka suka dinga shudewa, twince sun girma sosai dan sun fara makaranta

**************************************

Aisha ba irin naci da batayiwa nura akan ya maida ta ba amma yaki, haka suka hakura ta fammalawa Allah komai sosai ta ke istigifari ta kuma koma makarantar islamiyyya,

A haka har wani ya ganta shima ba wani babba bane amma yana da yara biyu matarsa ta mutu wajan haihuwa,
Da kyar Aisha ta yarda ta aureshi, sosai take bawa yaran kulawa, kuma suma suka dauketa tamkar ita ta haifesu, nasir mijin Aisha na santa kuma yana bata kulawa soaai, da kyar ta yakashe son nura ta fara yiwa nasir shi

*Allah sarki duniya makaranta Aisha dai anyi ilimi a gidan duniya*

Kwanci tashi ba wuya wajan Allah su nur an kammala jarabawa kuma cikin ikon Allah tana daga cikin wanda suka fito da first klax an bata koyarwa anan jamiar bayero, murna wajan nur ba a cewa komai

Ranar da ta karbo takaddunta da daddare nura na kallo ta shigo falon a kasa ta zauna kusa da kafafunsa

” yayana na gode hakika bani da bakin godia a gareka dole na godewa Allah da ya hadani da kai badan taiman Allah sannan da taimakonka ba da banxo matsayin da nake ba, ta karashe maganar cikin kuka

Dagota tayi ya rungumeta,kanwata karki min godia, ngde da like bani cikakiyar kulawa fatana a koda yaushe ki cigaba da sona har karshen rayuwar mu
Insha Allahu yayana ni takace har karshen rayuwata
Kisss ya manna mata sannan suka cigaba da kallonsu cikin so da kaunar junansu

prince Dan Allah ka kaini gdan mumy gobe na yini, sbda nayi missing din mumy na,
Nur ta fda tana shafa sumar kan nura da yake kwance a cinyarta
A’A gobe fa lahadi kin San bbu fita ina gda na fiso na kasance dake, kina bani kyakyawar kulawa,
Murmushi nur tayi, yadda kace haka zaa yi my prince, yauwa my princess shi yasa kullum nake kara sanki fiye da tinani na, dariya nur tayi nima haka my prince
Zazzabi mai zafi nur ta tashi ga wani tashin zuciya da take fama dashi, da kyar tai sallar asuba ta kwanta ta janyo bargo tare da rufe jikinta
Ganin nur bata fito ba gashi har tara tayi yasa nura shiga dakin, yadda ya ganta lulube cikin bargo ya sashi saurin karasowa inda take
Princess me ya sameki ya fda yana zama kusa da ita, yaye bargon yayi ya dagota yadda ya ji jikinta yayi ya sa shi saurin kwantar da ita ya debo ruwa mai sanyi ya fara gasa mata jikinta bayan ya gama ya maida ya dawo ya shiga cikin bargon sannan ya rungumota ya rufesu, cikin minti goma bacci mai nauyi ya dauke su
Basu suka farka ba sai kusa biyu da rabi, zaro ido nura yayi sanda ya Dora idonsa kan agogo yaga biyu da rabi, cikin sauri ya nufi dakinsa yay alwala yay sallah, nur ma sallar tayi sannan ta fito falo, take aware yaje yayo musu, sannan ya dawo
Princess taho muci abinci, toh my prince, amma kuma Allah yasa na iya ci sbda tashin zuciyar dana ke ji,
” zaki iya insha Allahu princess ya fda yana juye abincin a plate, loma daya taji zuciyarta ta fara tashi ta nufi toilet da gudu
Bayan ta gama aman nura yace su tafi asibiti da kyar nur ta yarda suka tafi asibitin,
Gwajin farko aka tqbbatar musu da shigar ciki na wata biyu, wayyo zokuga murna wajan nura kamar wannan haihuwan nur na farko
Kyauta ta musamman yay ma likitan sannan ya ruko hannun nur suka fito, duk inda suka gifta sai an kallesu, sosai suke burge mutanan  da kansa ya bude mata mota ta shiga sannan yaja suka tafi
” yayana daman gdan mum ka wuce da mu wlh, banza yay mata Kamar bai ji ba
” yayana da kaifa nake kamin shiru,
Kallonta yay tare da harararta,
Dariya ma ya bata amma ta dake
” toh kuma me nayi na harara,
” au tambaya ma kike koh, ina tin jiya nace ba zancen zuwa gdan mumy koh kin manta ne”
A’A yaya ban manta ba amma kuma ai kaga jiya bamuyi zaton da ciki a jiki na ba, amma yanxu akwai ciki  a jikina kaga dole na tafi can nai goyan ciki na har na hai……..
Yadda nura ya taka motar a titi tai kara ya sata yin shiru tana kallonsa cikin tsoro
Cikin Bacin rai ya juyo ya kalleta,
” gdan mumyn zaki goyan ciki, toh wlh ban yarda ba, wancan karanma dan ba yarda zanyi ne shi yasa, amma wannan karan baki isa ba, ai ba haihuwar farko bace
Turo baki nur tqyi ta juya kanta tana kallon titi
” au tsabagen rashin mutunci ina miki magana shine zaki dauke kanki, wato ga dan iska koh, shi kadai ya dinga sababin sa amma koh tanka mashi batayi ba, shirun da nur tayi mashi ba karamin bata mashi rai tayi ba, cikin bacin rai ya ja motar ya nufi gda,
Tin da nura ya sauke nur ya fice bai dawo ba sai bayan sallar isha’i
.
Tana zaune a falo tana kallon t v wanda hankalinta ba a kan kallon yake ba, da sallama ya shigo fuskar nan tashi a tamke,
” au sbda sabar rashin mutunci yarinyar nan bata san ma ta min laifi ba shine take zaune harda dayin kallo nta, nura ya fda a zuciyarsa,
Harara ya makamata yay hanyar dakinsa, yana shiga ya fda toilet,
Nura na shiga daki, nur ta yanke shawar binsa dan bazata iya jure fushin mijinta ba akanta
Yana daure da towel sai kuma karami da yake goge gashin kansa, ya fito
Ganin wadda ke zaune a gefen gadon ya sashi kara bata rai ya nufi madubi tare da zama akan stl
A hankali ta karaso inda yake, ” prince kawo na gogema jikin naka, sosai nura yaji dadi a ransa, a fili kuma yace bashi zan iya, ba yadda batayi da shiba amma ya hanata dole ta tsaya tana kallonsa, a haka har ya gama komai ya mike da nufi zuwa yasa kaya
” haba yayana, nayi ma laifi, kuma nazo baka hakuri shine zaka share ni, nur tq fda tana shan gabansa
Banza yay mata yabi ta gefen tq zai wuce jikinsa ta fda tana kuka
Ganin yaki magana yasata dago kanta, ta fara kai mashi duka a kirji cikin wasa
” wlh sai ka yafen, ni ba da wasa nakema ba shine zaka fara fushi dani, yadda tai maganar ba karamin burgeta yayi ba
Rike hanunta yayi, toh my princess ki yi hakuri ki daina duka na mana, so kike ki samin ciwon kirji,
Toh bakai ka fara fushi dani ba, to ai na hakura, nura ya fda yana juyo da ita, a hankali ya fara shafa ta, itama tana fara maida masa martani, kafafunan su suka gagara daukarsu, hakan yasa suka fada kan gado, ni dai ganin bazan iya kallo ba yasa nace sister haima taho mu bar musu dakin, daga zuwa kallon sulhu
.
*bayan sati guda*
“Nur wallahi idan baki sauri ba zan tafi na barki baki ganin yamma  nayi, kuma kin addabeni muje zaki ga gari,
“Yayana gani nan kayafa nake karasa sawa shiyasa, nur ta fda tana fitowa rike da jaka a hanunta
Harara nura ya wulla mata, ba tare da yace mata komai ba ya nufi hanyar fita, itama bayansa ta bi suka fice,
Wani katon shopn mall suka tsaya, a tare suka jero har suka shiga cikin wajen, siyayya sukayi sosai na kayan abinci da ciye ciye, sannan ta koma kan turaruruka da man shafawa kala kala,
.
Bayan sun gama siyayya sun fito, har sun kusa mota nur taji ana kiran sunan ta,
zaro ido nur tayi sanda ta juya ta ga mai kiranta
” aunty Aisha kece, nur ta fda fuskarta dauke da murmushi,
” nice nur daman kina nan, Aisha ta fda tana kallonta,
“Wallahi aunty ina nan kin ganni, kwata kwata kin buya, ko a gr ba a jinki, ina su mumy, wlh kowa lpya, ina twince,
Twince na wajan mumy, kinyi aure ne kohu dawo biko, nur ta fda tana kallon nura da ya jingina jikin mota bbu alamar faraa a fuskarsa
Dariya Aisha tayi, a’a ni kan nayi aure, ai mijinki da ke kadai ya dace, kamar yadda nima na samu nawa mijin da yafi can canta ga rayuwata,
” kai aunty na mijina fah gwarxon namiji ne, nima nawan haka gama shi nan ku gaisa, Aisha ta fda tana nuna mijinta,
Cikin faraa ya karaso suka gaisa, nura ma zuwa yay suka gaisa, sannan kowa ya nufi motarsa bayan sunyi canjin number
Haka rayuwa ta cigaba da tafiya, cikin jin dadi, sosai nur take alfahari da mijinta, kwata kwata bayasan bacin ranta, a haka suke rainon cikin nur har Allah ya sa cikin ya shiga watan haihuwa
Nur ce kwance kan doguwar kujera kanta na kan cinyar nura,
“Princess nifa naga yau din nan kin tashi duk wani iri koh dai haihuwa ce, nura ya fda yana zura hanunsa cikin rigar nur yana shafa kirjinta, dan indai suna tare baya iya cikaken minti biyar ba tare da ya shafa kirjinta ba,
“Haba prince dan Allah ka kyaleni da ciwona da ya tameni, sai faman shafa ni kake, nur ta fda tana cire hanun nura daga rigarta,
“Allah ya huci zuciyarki bazan kara taba ki ba bare kimin gori, nura ya fda yana janye kan nur daga cinyarsa ya canza kujera
Minti goma da faruwar hakan bbu wani kalma da ya kara shiga tsakanin su
Ganin yadda mararta ta kulle yasata saurin sakkowa daga kujerar, juyi sosai nur takeyi a falo, amma nura yaki kulata
Wayyo Allah na prince ka taimakamin kar na mut………. Yadda mararta ya murda yasata kin karasa maganar,
Cikin tashin hankali nura ya taso ya dauketa ya sata a mota sukai asibiti
Cikin ikon Allah su nur na zuwa asibiti ta zankado kyakyawar yarta kyakyawa,
Su mumy nura ya kirawo ya fda musu, kasancewar nur bata sha wuyaba yasa aka sallameta suka koma gda
Tinda suka dawo gda gdan ya fara cika da jamaa, ba yadda nura yaso haka ya hakura ya fice sbda yawan jamaa
kwanan nur biyu da haihuwa, kaka tazo, zo kuga murna wajan kaka kamar me
Suna zaune a falo nur da kaka suna kallo, da daddare, sai kuma auta da tazo itama, nura ya turo kofar tare da yin sallama, suka amsa mashi,
Kusa da kaka ya zauna yana rungumota jikinsa, kakata ya gajiya, ba gajiya, hpe dai kina kulamin da baby na, bn sani ba dan rainin wayyo tashi ka bn waje,
Allah ya huci zuciyarki kaka, nur ya kalla, harara ta galla mashi sannan ta dauke kanta, murmushi kawai yqyi, nur dinshi akwai rigima jibi yadda take fushi dashi tin ranar da ta haihu, da a ce ba kowa gdan da tini ya shawo kan matarsa, ya fda a zuciyarsa, ganin bata da niyyar tanka mashi yayi dakinsa
Yana kwance akan gado auta tayi sallama tare da turo kofar ya amsa mata fuska a sake, yaya ga abincinka inji mumy twince, tnxs idan kinje kice ina kiranta, ina yaran naki, suna gdan mumy ta fda tana ficewa
Nur yaya na kiranki, toh kawai tace ta mike ta nufi dakinta tai kwanciyarta dan bata san musu kaka ta tilasta ta sai taje tana shiga daki ta kwanta bacci yay gaba da ita
Nura kwa na can yana ta faman jira ganin bata da niyyar zuwa yasa shi fitowa ya nufi dakinta
.
Cikin tashin hankali nur ta fita batasan inda take sa kafarta ba da taimakon Allah ta karasa gda,
  Yanayin da su dady suka ganta ba karamin daga musu hankali yayi ba, cikin tashin hankali mumy ta rukota nur me ya faru, da kyar nur ta basu lbri tana kuka,
    Inalilahi waina ilaihir rajiun, abinda mumy da dady ke yi kenan a bakinsu har suka samu nutsuwa, tabbas ko shakka bbu akwai abinda ke damun dan su amma ba yadda za ai suce ga takamai man abinda ya sameshi, da kyar mumy ta rarashi nur tayi shiru
.
    Abu kamar wasa nura yau kwanan sa goma rabansa da gidan mumy, kuma ya kashe wayoyin sa gaba daya,
  Nur kuwa duk ta rame dan gaba daya ta fita hayyacinta, ko abinci bata ci sosai,
” hajiya ki shirya ke da nur din muje gdan sa mu ga mu kuma da me zai kar be mu, ba musu suka shirya suka tafi,
Da sallama suka shiga falon, nura da Aisha na zaune ana ta faman shan soyayya
.
Mtswwwwww aikin banza kawai baza a taba barin mutum ya sake da iyalansa ba banda abin kunya ina na taba jin uban miji yazo gdan dansa Aisha ta fda cikin bacin rai,
   ” yanxu nura kana kallon abinda matarka kema mahaifinka kayi mata shiru, mumy ta fda cikin tashin hankali, ” toh mumy me Zan mata Ku fa kuka zo inda take ai gaskiya ta fda
   ” na Shiga uku na haifi da wata ta dinga juya minshi wallahi Aisha baki isaba Allah ya fiki, mumy ta fda tana kuka
Dady kan waje yayi dan tabbas yanxu ya tabbatar asiri ke dawainiya da dan nasa kuma insha Allahu zai yi iya kokarinsa dan nemawa dan nasa lpya wajan Allah
” kinga malama ki fice min daga gida sai ki tafi can ki karata da kukan ki, kar ki dagan hankali, Aisha ta fda tana nuna mumy da yatsa, nur wadda tin da sukazo bata ce komai ba ta matso kusa da mumy tare da rike hanunta, dan su fita
   ” banxaye kawai, kuma wallahi kuka kara shigo min gida sai kunyi da kun sanin zuwa gda na, ganin Aisha na zaginsu yasa nur juyowa cikin bacin rai
.
   ” ke dan ubanki ki gyara zancenki mu din ba saaninki bane bnza jahila kawai ni tinda nake ma na taba ganin jahilin mutum kamar ke, nur ta fda rai a bace
    Cikin bacin rqi Aisha ta dago hannu zata mareta, nur ta rike hanun ta wanka mata kyawaean mari guda biyu,
  Ganin nur ta mari Aisha yasa nura ya maso kusa da ita yana huci kamar namijin zaki, ya daga hanun zai mareta ta kauce
   ” zan maka uxiri daya ba a hayyacin ka kake ba amma wallahi da sai na gwabza muku rashin mutunci da ga kai har matar taka, nur ta fda cikin masifa, hanun mumy taja sukai waje
.
   Tin daga ranar gaba daya suka dukufa yiwa nura addua, sannan kusa sa ana mashi, sanda nur tai arba’in taje panisau tayi sati daya sannan ta dawo gda
   ” sosai ta maida hankalinta ga karatunta dan sun koma twince kwa anyi wayau sosai, kamaninsu sak da mahaifin su,
   Tin da boka ya sadu da Aisha shaidan ya kwawata mata boka gani take duk duniya yafi kowa sarrafa mace, hakan yasa wata rana taje ta sameshi
  ” hajiya kina da wata bukatarne dan nasan waccan bukatar ta biya, ” eh boka bukatata ta biya amma ina so na zamar maka tamkar mata dan sosai naji dadin muamala da kai,
” kar ki damu zan fi kowa san hakan dan ke din ta musammance nima kaina bntaba haduwa da wata mace da naji dadin harka da ita ba kamarke, tin daga ranar boka ya zama abokin alfashan Aisha
.
   Kwanci tashi ba wuya wajan Allah yau shekarar twince daya da haihuwa har lokacin nura bai waigesu ba, sosai sukai wayau ga baki suna tafiya ga kuma hakora, yaran abin shaawa duk wanda ya gansu sai sun bashi shaawa
  Da daddare suna falo suna hira dady ya kalli mumy yace ” na karbo rubutun wajan malam na kadage a jaba yace indai na bashi rubutun ya sha sau uku da safe da rana da daddare ba zaiyi kwana ukuba asirin bai karye ba amma fa sai mun dage da addua a daran yau,
Nur kema ki mashi, yaushe zaku gama exam din, saura kwana uku insha Allahu daddy
Inyeee kice yar gatan mumy an kusa shiga level 3, insha Allahu dady, Allah yasa gaba daya suka amsa da amin sannan sukaje sukai nufin kwanciya dan karfe daya zasu tashi suyi sallah dan nemawa nura sauki wajan Allah
Allah ka yaye mana duk wata damuwa dake damun mu, ina miko gaisuwa ga son dina sister haima a masa kisss hudu a kumatu
.
Karfe daya dai dai gdan duk suka mike, dady ne yay musu limanci,  su kansu basu san adadin sallar da sukai ba sosai sukai wa nura addua, tinda su dady suka fara addua nura ya mike kansa ya fara juya masa kamar zai cire yana son tina abu amma kwata kwata ya kasa tina komai
.
   Tin karfe bakwai Aysher ta tafi wajan mutuminta, nura yana zaune ya rasa me yake mashi dadi, tabbas akwai abinda yake son ya tina amma ya kasa,
    Daddy ne yay sallama tare da shigowa dakin, nura na ganinsa ya mike, dady sannu da zuwa zauna, ba musu ya zauna, nura ina matar taka, bnsan inda taje ba dady, amma na ganka shiru ko ba ka da lpya ne, wallahi dady tin jiya da daddare na rasa meke damuna Dan kwata kwata gani nake kamar akwai abinda ke damuna, kar ka damu nura, ga wannan kasha ba musu yasha sosai dady yaji dadi dan yasan tabbas adduarsu ta karbu,
” nura so nake ka rakani office Dan ina da aiki da yawa, toh dady muje, damanna gaji da zaman waje daya, ya fda yqna mikewa, rqnar bashi ya  koma gda ba sai kusan sallar isha’i dady ne ya sauke shi a gda, sannan ya koma, sanda ya koma har lokacin Aysher bata dawo ba
Yau su nur a ka gama exam din second semestern su na level 2 sosai take jin ta cikin nishadi, ana fitowa daga exam ta kamo hanyar gda daman dady yasa driver ya koya mata mota yanxu da motar ta take fita,
.
Nura na tashi daga bacci yqji Kansa  na masa ciwo, twince dinsa ne suka fado masa Take ya tino maganarsu ta karshe da nur dinsa, a hankali ya tuno ranar da tazo ya wulakanta ta, da kuma ranar da su dady suka zo Aisha tawulakanta su sosai ran nura ya baci, wash zafafan hawayene suka zubo mashi na Bacin rai tabbas sai ya koyawa Aisha hankali, cikin bacin rai ya nufi dakin Aisha,
” hello honey wallahi ina da bukatarka yau din nan kar kace min a’a, so nake ma ka kara mallake min nura dan kwanan na kasa gane gansa,
Amma da farko aikin yayi kyau dan ko leke har yau bema iyayensa ba bare kuma tsinanun yayqnsa da bakauyiyar matarsa
Mutuwar tsaye nura yayi ya fara karanto addu’oi a hankali, har ya samu nutsuwa cikin tashin hankali nura ya shigo falon ganinsa yasa ta bata rai ko kallonta bai yi na ya dau key dinsa yay waje, tana kiransa amma ko kallonta baiyi ba
Cikin tashin hankali ya tura kofar dakin, dady da mumy na zaune sai twince da suke wasa a falo,
Cikin farin ciki mumy da dady suka mike, nura, suka fda a tare,
A hankali nura ya sulale a kasa, dan Allah ku ya femun wallahi sharrin Aisha ne yanxu ma naji tana waya da bokanta abokin fasikancinta, nan nura ya kwashe komai ya fda musu, sosai sukai mamakin halin Aisha sannan suka ce sun yafe mashi da da mahaifi sai Allah nan da nan suka fara tarairayarsa,
Mumy ina twince dina, gasu can mumy ta fda tana nuna masa su
zaro ido yayi yana mamakin girmansu
Dakkosu yayi yna musu wasa nan da nan ya shiga ransu,
Suna hira su dukansu nur ta turo kofar ta shigo tare da sallama,
Mumy ta amsa mata, yar gatan mmumy kin dawo eh mumyna ta fda tana zama kusa da mumy sai a lokacin nur ta kula da nura da ya kafe ta da ido kallo daya ta mashi ta dauke idonta, ba laifi ya rame yayi baki ga uwar suma da ya tara da yawa kuma ga dukkan alamu bata samun kulawa kamar da
” mumy bari na shigq na dan watsa ruwa dan  na gaji sosai, Toh yar gatan mumy ajiyar zuciya nura ya sauke sanda nur ta bace da ganinsa,
Mumy nur kan ta kara kyau sosai dariya mumy tayi kawai
.
*wannan fajin naki ne aunty na  Ayusha Iliasu musa bn manta ki ba a ko wane lkci kina raina, fatana a koda yaushe Allah sa ki gama makaranta lpya ki kuma fito mana da sakamako mai kyau ur shamsiyya still luv yuh*
Ba karamin mamaki yay ba sanda ya ganta a kwance a tsakiyar gado sai faman suburbudar baccin ta take hankali kwance, cikin bacin rai na nufi wajan auta,
.
” dan wulakanci auta da nace ki cema nur tazo shine kika ki gayamata, nur ya fda sanda ya isa wajan su kaka
Cikin tashin hanki auta ta fara magana
” wallahi yaya na fda mata ina dawowa kuma ga kaka nan ka tambayetq bai ko kara kallonsu ba ya nufi dakinsa cikin bacin rai, ranar bacci barawone ya sace shi
Tin daga ranar nura in ya fita tin safe baya dawowa sai dare, sosai nur ta shiga tashin hankali ganin yadda ya canza,
Ranar suna yarinya taci sunnan mahaifiyar nur khadija ana ce mata islam, anci an sha kamar me yan panisau ma an mata kara anzazzo daman mutan panisau ba da ga nan akwai kara
Kwana 2 da suna gida ya watse bbu kowa daga me jego yarta, da daddare tana kwance a falo bayan ta kwantar da Islam a daki,
Nura ya turo kofar tare dayin salama, fuskarta dauke da faraa ta taso tare da karbar brief case dinsa bayan ta amsa mashi sallama
Yayana sannu da zuwa,
“Yauwa ” nura ya fda a takaice, hanyar dakinsa ya nufa, jiki ba kwari tabi bayansa, bayan ya fito daga kwanka ya shirya cikin  wata farar jalabiyya sannan ya hau gado yay kwanciyarsa tare da lumshe idonsa
A hankali nur ta matsa kusa dashi tare da hayewa kan gadon, kusa dashi ta kwanta tare da dora kanta a kirjinsa, ajiyar zuciya nura ya sauke sosai yaji dadi, domin yayi missing dinta alot,
A hankali ta zura hanunta cikin jalabiyarsa tana shafa jikinsa, hanunta ya rike, tare da bude idonsa Wanda har sun fara canza kala, plssssss bnso ki kyale ni bacci nakeji, ni kuma inaso bazan iya jure fishinka ba yayana nasan ni namaka laifi, amma nazo Neman yafiya sai faman shareni kakeyi,
Nur ta fda kamar zatayi kuka, ba irin magiyar da batai mashi ba amma yay mata banza, ganin bashi da niyyar kulata yasa dole ta daga shi ta zura kafarta kasa zata sauka, hanunta ya ruko cikin kulawa, na hakura kanwata amma Dan Allah ki fdan me yasa kika tsaneni,
Yayana ban tsaneka ba ina sanka, kuma insha Allahu daga yau bazan kara bata maka ba, promise nura ya fda cikin jin dadi, daga mashi kai tayi alamar eh, janyota yayi ta fdo jikinsa nan suka fara sunbatar juna, ni dai ja da baya nayi, nace a dai kula kar a wuce gona da iri sbda madam tana jinin haihuwa
*bayan shekara biyu*
Soyayya ake mai tsafta tsakanin nur da nura kwata kwata basa so Suyi nisa da juna, ko asibiti wajan aiki nur ta tafi suna makale da juna a waya, sosai yqn biyu sukai wayau kamar yadda kanwarsu ma tayi wayau
Nur da nura an zama iyaye, basa cikaken wata guda basu je panisau ba,
Yau ta kama lahadi nur da nura da kuma yayansu da mumy ta kawosu suyi week end na zaune a falo suna hira, nura ya kalli nur yace princess kullum kara godewa Allah nake da Allah ya mallakamin ke a matsayin mata ta, dariya nur tayi nima haka my prince gani nake duk duniya ba wanda ya kaini saar miji a duniya,
Yauwa princess na mnta bn fda miki ba aure zan kara,  toh yayana Allah yasa ka samo wadda zamu hada kanmu mu zauna lpya ba tare da mun daga mashi hankali ba, zaro ido nura yayi yanaga baki tsorataba,
Sbda me zan tsorata dan zaka kara aure ba a auren ka auroni, ta fda tana daga mashi gira, dukan wasa ya kaimata, Allah ya shirya ki princess sbda kinsan bazan iya kara aureba shine harda saurin yadda koh, dariya nur tqyi toh kma kara kaga inzandqmu, dariya gaba daya sukai sannan yq rungumota yq mannq mata kiss ita ta mashi suka kara rungume juna su da yaransu cikin so da kaunar junansu
Alhamdulilah anan muka kawo karshen wannan littafi namu mai suna asama.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *