JUYAYI CHAPTER A BY NIMCYLUV (SARAUTA)
*💖JUYAYI💖*
”’The secret issues”’
*N.S*
EPISODE 1
Destiny
……Zaune take tsakiyar tafkeken royal bed ɗinta,Ta cure waje guda banda sauke numfashi babu abinda take,sai yalwataccen gashinta wanda jifa² iskar ɗakin ke kaɗashi,Zuwa yanzu ta gama yanke jindaɗin rayuwarta,A yau tasan cewa bata da wani gata face na Ubangijin daya halicceta yanzun mai zata kira kanta *ƘARUWA* ko *ƳAR ISKA* ko kuma wacce yayanta ya lalata a dare mafi muhimmanci,A hankali ta ɗago manya-manyan lulu eyes ɗinta wanda suke always sleepyn ta zubasu kan oval face ɗinsa mai matuƙar kyau da kuma tsari Allah yay masa baiwar kyau da kuma kwarjini ba zaka taɓa iya yin 4eyes dashi ba sbd wasu kifiyo masu kaifi da suke cikin idonsa,Dubanta takai kan faffaɗan ƙirjinsa wanda ya cika da yalwataccen gashi baƙi siɗik mai sheƙi,Wasu siraran hawaye ne suka shiga zuba daga cikin idonta,bata taɓa jin tsanar wani ɗan adam aduniya ba sai yau,tayi masa tsana mafi muni da ace tana da ikon kashe kanta kota kashe shi babu shakka da tayi hakan
Numfashi ya shiga fitarwa a hankali ga wata zufa da take keto masa duk da sanyin A.C’n ɗakin,Cikin kasala da kuma ɗan saurin ƙarfin daya rage masa yasa hannu ya dafe saman forehead ɗinsa,Sannu a hankali ya kejin duniyar na sauya masa wani abu ya tokare masa ƙirjinsa,Jin kansa yake a wata duniya ta daban yayinda tsoro da fargaba suka dirarwa zuciya a lokacin guda,Mamaki ne ya cikasa baya da tsoro haka baisan yadda ake jin saba amma yau shine tsoro ya sauka a cikin zuciyarsa Why!! Why!! Why!! Shine abinda yake tambaya amma babu maiyi masa bayanin akan dalilin faruwar hakan,lumshe manya² idonsa yay wanda some minutes suka koma asalin red,Saurin dafe saitin zuciyarsa yay sbd saukar kukanta daya jiwo meya faru cikin wannan daren har take kuka haka,wanne irin kukane wanda ya cika gidan gaba ɗaya,he hope ace ba jikinta bane ya tashi,Jin kukanta yay yawa ne yasa cikin yanayi na kasala ya ware sexcy eyes ɗinsa zuwa saman ɗakin,Tun daga saman ɗakin ya fahimci bawai a cikin ɗakinsa yake ba,kansa ya juyawa zuwa side ɗin daya kejin kukan a ɗan tsorace ya ƙara ware manyan idonsa,jikinsa yabi da kallo ganinsa naked hatta boxer jikinsa babu,Zuciyansa ne ya bada sauti damm gaba ɗaya badsheet ɗin ya ɓace da blood,”Innalillahi wa’inna ilaihir raji’un”shine kaɗai abinda bakinda mai yasa yay loosing control a kanta abinda bai taɓa yi ba,shikenan ya ruguza rayuwar his biogical sister ɗinsa ya rabba how can dat happen shine ya amshi virgin ɗin sister ɗinsa wacce suke the same mom and Dad da ita a dare mafi muhimmanci,Mai zaice mata tayaya zai mata bayanin bada gangan ya aikata hakan ba,wannan abin kunyar har ina kodai ya haukace ne ko kuma ya sha wani abune no it’s impossible pls FAHAD wake up in ur bad dream.
Jiki a sanyaye ya zura jallabiyarsa haɗi da saka boxer ɗinsa,runtsa ido yay ganin duk blood a jikin laps ɗinsa,yana kammalawa yasa kai ya fice daga ɗakin ya nufi flat ɗinsa,yana gaf da shige yaji saukar muryar Dad a kunnansa,Tsayawa yay cak tare da ignoring maganar Dad ɗin” Dr hope dai lafiya ka fito tsakiyan wannan daren?”Dad ya ƙara mai²ta tambayarsa zuwa FAHAD taune jajayen siraran laɓɓanta yay kafin ya fesar da numfashi mai zafi cikin son kawar da abinda yake damunsa gudun kar daɗi ya fahimci komai yace”notin”kafin ya tafi Dad ya ƙara jefa masa tambaya”yaya jikin OUR LILI?”ɗan juyowa yay tare da zuba Dad ɗin nasa ido na wani lokacin “she is fny”yana faɗin hakan yasa kai ya fice.
*Maidugori road*
Washe gari
Juyi yake saman fafaɗan bed ɗinsa wanda a ƙallah zai iya ɗaukan mutum wajan 6,tym to tym yakan ɗanja tsaki haka nan kawai yake jin kansa cikin fargaba da kuma faɗuwan gaba yay try numberta harya gaji,yauce rana ta farko daya kira bai sameta ba jinsa yake kamar someting bad gonna happen to his LILI,ɗan murmushi yay ganin cewa nan da 5hours ta zama mallakinsa kuma halaliyarsa a yau zata kwana a gidansa matsayin matarsa,yana mata wani irin mahaukanci so wanda ko a baki aka tambayeshi wanne irin so yake mata bazai taɓa iya faɗa shi dai yasan he luv her more & more most.
Turo ƙofar ɗakin nasa akai wasu frends ɗinsa ne suka shigo fuskarsu wasai sai fara’a suke,Cike da zulaya Abdul yace”ango ango today is ur tym fa harna hango ka kana..”murmushin gefen baki FAISAL yana jin wani daɗi na ratsashi kallon Abdul yay yace”u never undertsant my emotion for her inajinta fiye da yadda nakeson komai na rayuwata Abdul inajin idan babu ita life is ending ta zama kamar itane numfashin da Faisal ke shaƙa a koda yaushe i luv you my Beby boo”
Dariya su Abdul sukai daga nan suka shiga nuna masa hall ɗin da za’ai event ɗin after an shafa fatiha.
*Nasarawa*
Zaune take akan luntsumemiyyar sofar da take parlon hannunta ɗauke da wayarta tana latsawa amma kana ganin yanayinta kasan She is not felling Wall,idonta ya kumbura sosai sbd kukan data kwana ta nayi,lips ɗinta ya ƙara jaa sbd taunashe data ringayi,jin an zauna kusa da ita yasa ta ɗaga dara-daran idonta tare da saukesu akan Najma wacce ta zuba mata ido tare da faɗin”are you ok?”ɗanya tsuna fuska LILI tayi tare da faɗin”more than you are”ɗan jinjina kai Najma tayi tare da ƙara zubawa Lili ido tana son fahimtar halinda ƴar uwarta take ciki amma ta kasa,Gyara zama tayi tare faɗin”today is ur wedding day and you’re sitting so carelessly busy with ur fucking phone don’t know that we have lots things to do?” Najma ta faɗa tare dasa hannu ta amshe wayar hannun Lili,taune laɓɓanta tayi tare da lumshe idonta sosai ta kejin bugun zuciyarta na ƙaro haka numfashinta guda dazai fita baya taɓa fita ba tare da tsanar yayanta mai ƙaunarta da sonta ba FAHAD,tayi masa mummunar tsana bata ƙaunar ji ko sauraran muryarsa ko kuma ganin mummunar fuskarsa wacce a daren jiya ta ɓata komai najin daɗin rayuwa,tana kuɗi ilimi asali kyau diri amma hakan bai sata jin daɗi ba saima tsanar komai da tayi,ta rasa mutuncinta ta siyar Yayanta yaya sunan wannan auren da zatai me zata gayawa FAISAL idan yasan cewa ita ba budurwa bace wasu siraran hawaye ne suka shiga sauka daga cikin idonta a hankali ta furta”what should i do?”.
Kafin ta ƙara magana Mamy ta ƙarasu wajan hannunta ɗauke da wata roba,murmushi fal fuskarta tace”hi my bebies” baki suka haɗa wajan faɗin “good morning Mamy”..morning my grils,My Lili how is ur body?”kanta a ƙasa tace”felling much better Mamy”robar hannunta ta miƙa mata da alama zuba ne a ciki tace”oyya drink kije Dad na kira”she said it in serious voice.
Ba tayi musu ba ta amsa tasha tare da miƙewa ta fara jan ƙafarta tare daɗan ɗingisawa Najma da Mamy ne suka zuba mata ido ba tare da kowa yay mgn ba.
Lokaci kaɗan ta isa flat ɗin Dad yana zaune saman kujera yana duba jarida ya amsa mata sallamarta tare da faɗin”Mamana badai jikin bane naga ɗingishi?”murmushin da baya rabuwa da fuskarta tayi tare da ƙarasawa wajan Dad ta gaishesa,cike da so da ƙauna ya shafa kanta”Maman soon za’a manyanta igiyar aure zaihau kanta,Allah yay maki Albarka naji daɗi fiye da tunanin mai tunanin yau zanga auren ƴarta kuma zai kaita gidan mijinta tare da mutuncinta,tabbas kin cika ƴar ta gari wacce ta killace mutuncinta har zuwa gidan mijinta,nan da wasu hours za’a ɗaura Aurenku nasha tambayarki duk da kene kika kawo Faisal da kanki a matsayin mijin da zaki aura amma haƙƙine a kaina na kara shaida irin sonda kike masa”shuru yay na wani lokacin kafin yaja numfashi haka kawai yaji fargaba ta ziyarci zuciyarsa,cikin son kawar da abunda yake damunsa yace.
“kin tabbatar kina son Faisal kuma kin amince a yau a ɗaura maku aure dashi?”
*Tofa mekuke tunanin zai faru,shin za’ai wannan auren ko yaya? Aci gaba da biyoni*
Wattpad@Nimcyluv a nan zaku samu ci gaba thank you.
Pls and pls wani ɗan short story ne,dukkan wanda yake wasapp pls yaymin copy tare da share zuwa gruops ɗinsa na wasapp shine kawai soyayyar da nakeso pls Vote and Comments*💖JUYAYI💖*
*N.S*
EPISODE 2
Tension
*SELF DU’A👐🏻*
Dear God if i am wrong,right me.
If i am lost,guide me.
And if i start to give up,keep me going👏🏻
…..Sadda kanta ƙasa tayi haɗe da lumshe dara-daran manyan idonta lips ɗinta ta shiga taunewa ta nayi tana runtsa idonta sbd yadda zuciyanta ke bada bugu da ƙarfi ga yanayin yadda gudun zuciyarta daya ƙaro,wasu wahalallun hawaye ne suka shiga fita daga cikin sleepyn eyes ɗinta wanda suke koda yaushe a rufe,ƙasa cewa komai tayi domin bata da amsar da zata bawa Dad a wannan lokacin,Kallonta Dad yay tare da zuba mata ido yana son karantar yanayin ƴar tasa but he did’nt understand her condition cikin serious voice yace.
+
“Mamana bazan maki dole ba bcz ur happiness is my happiness,bana da wani jin daɗi daya huce na faranta maku keda yayyanki banda wani ambition wanda ya huce naga ko wannanku ya cimma ambition ɗinsa wanda yake aceving domin inganta rayuwarku,i wish ace kin auri wanda zai kula dake sbd rashin lafiyanki…shuru yay tare da zuba mata ido yana mamakin irin hawayen dake fita daga idonta,fesar da numfashi yay kafin ya ƙara dubanta yace “Mamana i’m with u i need ur amswer tym is not ur side ok”.
Shassheƙar kuka ta fara few minutes eyes ball ɗinta suka ƙanƙance jikinta ya shiga rawa jijiyoyin ƙanta suka fara tashi ta ƙyar ta samu tayi tear out voice ɗinta na creating tace”i don’t love him anymore,my life is nothing for him,pls Dad ada katar da bikin nan a kaina,ina neman alfarmar a bayar da bikin kan Yaya Najam gudun kada girmanka ya zube idon mutane”
Wani murmushin kin rainamin hankali Dad yay mata,gefe guda na zuciyarsa ya najin tausayi da kuma rauni haɗi da bugun zuciya,tabbas zai mata abinda takeso duk da yasan zallar wawta ke damunta musamman idan yay duba zuwa ƙanƙantar shekarunta,Jaridarsa ya ɗauka tare da kawar da kansa gefe yace”get out”.
Jiki a sanyaye ta miƙe tana ɗanjan ƙafarta waccw tym to tym take riƙe mata sbd tsananin zabar data keji a ƙasanta,Dana daurewa ne kawai sbd bata son barin wani sing da zainuna tana da matsala,tsayawa tayi ta goge hawayen fuskarta tare da saita nutsuwarta,Ci gaba tayi dajan ƙafarta zuwa parlo taji daɗin ganin babu kowa dan haka tasa kai ta shige bedroom ɗinta,Darect bathroom ta shige tana zuwa ta shige cire kayan jikinta tare da zubasu a hanger ɗin da take saƙale kayanta idan zatai wanka,Ruwan zafi ta haɗa sosai cikin Jakuzzie tsayawa tayi tana tunanin da wanne magani zatai using wanda zai rage mata pind ɗin data keji,Ganin bata san komai yasa tayi shahadar shiga cikin ruwan ƴar ƙara ta saki jin wani zafi haɗi da raɗaɗi ya ziyarceta lokaci guda,kuka ta shigayi tare faɗin”Ya rabb ka samamin sauƙi a cikin zuciyata ubangiji ka fini sanin dai² da kuma ba dai² ba ina roƙonka da dukkan sunayenka ka haskakamin zuciyata dan haske Alkur’ani mai girman,tabbas nasan itace ƙaddarata kuma ƙaddara mafi muni a cikin ƙaddarori Allah ka bani ikon cinye jarrabawar daka ɗuramin, Na tsaneshi tsana mafi muni kamar yadda na tsani kaina,Ubangiji ka ɗauki raina idan hakan shine mafi sauƙi a cikin rayuwata nasan baƙin cikin YAYA shine zai ajali naيا الله يا رحمن يا رحيم يا رب العرش العظيم 🙌🏻😢 saida ruwan ya gama ratsa jikinta sannan ta ƙara sauya wani ruwan tayi wankanta sosai,gaban mirrow taje ta zuba kan ido ta cikin tafkeken mirrow’n dake manne a toilet ɗin nata,murmushin baƙin ciki tayi wanda yafi kuka ciwo LILI kyakkyawace ajin farko Allah ya bata manyan ido farare tas tana da blue eye ball ɗin sai zara-zaran eye lashis baƙi siɗik wanda ya sauka saman idonta yay luff dashi,tana da Oval face ƴar madaidai ciyya mai kyau da tsari haɗi da dugwan hancinta wanda ya tsaya dai² ɗan ƙaramin bakinta wanda yake ɗauke da siraran jajayen laɓɓa masu kyau wanda kullum ƙara red suke sbd taunesu da take anytime,tana da gashin kai mai tsayi sosai wanda ya sauka har gadon bayanta saidai gashinta ba baƙi bane yay colour tana turawa,tsarin halittar cikin ƴar madaidai ciyya tana ɗan faffaɗan waist dai² da faɗin ƙirjinta,sai ƴan ma dai-dai tan brest wanda suke da ɗan girma amma ba sosai ba saidai tsayi,cikinta a lafe yake kamar babu kayan ciki ko bata cin abinci,tsaki taja mai ɗan sauti a taushashe ta wara laɓɓanta cikin muryarta wacce ta gama dadishewa sbd kukan tace”Kyau masifa ne lallai idan namiji yace zai auri mace dan kyanta babu shakka zai auri kusan matan duniyyar nan” ash long towel ta ɗauka ta ɗaura saman ƙirjinta tare da ɗaukan ƙaramin ta shiga goge kanta saida ta gama sannan ta ajjiye towel ɗin tare da fice daga toilet ɗin,manyan idonta ta shiga ƙifƙifawa sakamakon ganin Mamy zaune a gefen bed ɗinta a zaune,a sanyaye taja kujerar dake manne gaban mirrow zata zauna taji saukar muryar Mamy na faɗin “Zonan Lili”bata kawo komai a ranta ba ta ƙarasa wajan Mamy tare da zama kusanta tare da sadda kanta ƙasa ba tare da tace komai ba,fuska Mamy ta ɗaure kana ganinta kasan babu wasa tace”Lili meke damunki kike jan ƙafa?”
STORY CONTINUES BELOW

Ya iliahi tabbas da ace tasan wannan tambayar zatai mata kuma tasan tana ɗakin da ba zata taɓa fituwa daga toilet ɗin ba,shuru tayi Mamy ta shiga wasa da hannunta ran Mamy ba ƙaramin ɓaci yay ba,dan idan masiface wajan Mamy ba laifi a kwaita cikin muryar faɗa tace”i’m i ur mate da zanna magana kina ignoring nawa” turo baki Lili tayi cike da shagaɓar data zauna mata tace”is noting serious naɗan ji ciwo ne a lap ɗina”tsaki Mamy taja tasa hannu ta kwantar da Lili akan bed tare da ƙoƙarin ware towel ɗin dake cikinta,cikin Sauri Lili ta miƙe zaune tare da riƙe hannun Mamy tace”Ayya Mamyn Ubangiji ya haramta kallon tsaraicin Mutum fa”zubawa Lili ido tayi tare da sakinta ta miƙe tsaye tace.
“Allah subuhanahu wata’alah da kansa ta faɗa cikin Alkur’ani mai girma ta kuma hadisi yace _بسم الله الرحمان الرحيم da ƴar ƴar da dukiyya amanane gareku,idan kunci amanarsu kamar kuci amanta ne,Rana gobe alƙiyyama zan tambayeku amanar dana baku_
Kinga hakan na nufin idan nayi tarbiyarku na kula da dukkan wani mutsi na naku,na baku rayuwa da ilimi mai kyau ina da tabbacin Allah bazai tambayeni haƙƙinku ba,amma ki sani muma iyaye muna da haƙƙi a kanku,bana da burin naga na kaiku gidan mazajenku da mutuncinku wanda mijinku zai Alfahari daku Lili kiji tsoron Allah kada ki watsa tarbiyyar da nayi maku wannan tunatarwa nai maki Allah yay maki albarka”
Tana faɗin hakan tasa kai ta fice daga bedroom ɗin,faɗawa saman bed Lili ashe ma kuka rahama ne,dama zata iya da taji sauƙi a cikin ranta,wani zafi haɗi da raɗaɗi ta keji a cikin zuciyarta yauta ƙara tabbatarwa bata da wani sauran gata daya huce gatanta na wajan Ubangiji,Addu’ar neman sauƙi take a cikin zuciyarta kafin daga ƙarshe ta fashe da wani irin kuka mai tsuma zuciyar dukkan wanda ya saurara.
FAHAD
Tunda yabar ɗakin Lili ya shige flat ɗinsa ya kasa zaune ya kasa tsaye sai safa da marwa yake a tsakiyar tafkeken bedroom,duk ƙoƙarinsa nason bawa ƙwaƙwalwarsa damar yin tunani amma abun ya gagara brain ɗinsa a cunƙoshe take yayinda gudun zuciyarsa ya ƙara gudu very past,hannu yasa ya dafe ƙansa wanda yake barazar tar watsewa sbd tsananin ciwo da azabar da yake masa jijiyoyin kansa sun tashi sunyi raɗa-raɗa sbd tsananin a zaɓa,gaba ɗaya birkice ya zama kamar bashi ba,banda fesar da huci da yake akai² babu abinda yake daga ƙarshe ya fasa wani ihu ya shiga watsi da dukkan abinda yay ƙaro dashi saida ya gama har ƙisa ɗakin tas sannan ya tsaya yana kallon hannunsa wanda yak ɗigar jini sbd kwalbar data yankesa,a hankali yake takawa zuwa wajan wata loker cike da kuzari data ƙama yake takonsa harya isa wajan loker,ɗan durƙusawa yay tare dasa hannu ya buɗe lokar hannu yasa a ciki tare da ɗakko first aid box ɗinsa yana buɗewa ya ciro wata injection,saida ya mayar da komai sannan ya cire jallabiyarsa bai tsaya sauraran komai ba yabi abinda ruhi da gangar jikinsa suke buƙata ya cikawa ƙansa injection ɗin tare danne ruwan allurar a jikinsa,yana gamawa yay cilli da sirijin some minutes jikinsa ya ɗauri rawa gargasar jikinsa ta miƙe hannu yasa ya shiga hargitsa tulin sumar ƙansa kafin kace me ya fita hayyacinsa baya iya gane komai tunaninsa ya tsaya cak kamar yadda brain ɗinsa ta tsaya da aiki,a zafafe ya kaiwa bango naushi tare da faɗin”Yes i’m a mad,i don’t have any importand for her life i’m notin for her”ya faɗa yana buga ƙansa da jikin bango tan gaɗi ya fara a haka ya faɗa saman royal bed ɗinsa ya shiga surutar idonsa fal hawaye wanda ya hana idonsa zubarsu baison raunin da yake ɓuyewa ya baiyya a haka bacci yay gaba dashi.
Ƙarfe 7 alam ɗin ɗakin ya fara ƙara wanda ya haddasa farkawarsa,a hankali ya shiga buɗe dara-daran manyan idonsa wanda suke cike da magagin bacci,a hankali ya miƙa hannunsa ya kashe ƙarar Alam ɗin, kansa ya ɗaga ya duba lokaci da sauri ya diro daga kan bed ɗin bakinsa ɗauke da sallati ganin ko sallah baiyi ba,ɗakin yabi da kallo ganin duk ya hargitse tunanin abinda ya faru ya shigayi amma ya gagara tunanin komai,toilet ya faɗa a gurgoje yay wanda tare da ɗaura alwala da brush kansa da gashin faffaɗan ƙirjinsa na ɗigar ruwa haka ya zura wata farar jallabiya ya nemi gefe ya shimfiɗa prayer mat ya data sallah ya idarwa ya shiga salatin annabi da neman ya fiyarsa akan lattin da yayi yana idarwa ya shafa,cikin sauri ya shiga gyara ɗakin yana gamawa ya faɗa kan bed ɗinsa tare da lumshe idonta yana jin kamar ya aikata wani abu ba dai² ba a cikin rayuwarsa amma ya manta komai bazai iya tuna komai ba amma ya najin babu daɗi a zuciyarsa,wani baƙin ciki da takaici haɗi da tsanar rayuwarsa ya dirar masa,a haka yay ta juyi yana dafe kansa har bacci yay nasarar ɗaukesa.
Maidugori road
Misalin ƙarfe 10:30 gidansu Faisal ya gama ciki da ƴan uwa kowa yasha kwalliya ban damu da ganin nan ba,a hankali na duba saman bene jin an rangaɗa muɗa tare da faɗin”Masha Allah” wow kawai na faɗa Faisal ne cikin shigar manya kaya yasha farar shadda gezner ɗinkin riga da wando da kuma babbar riga,kansa sanye da black ɗin hula mai tangaran sai sheƙi yake,ƙafarsa sanye take black ɗin cobbet shoe mai tsadar gaske,fuskarsa ɗauke da zallar murmushi wanda yake ƙawata fuskarsa,Faisal kyakkyawa ne ajin farko dukkan inda ake faɗar cikar kamala da kuma ta ƙama Faisal yakai fari ne tas yana da zagayayyiyar fuska mai ɗauke da ɗan gemu but babu saje idonsa farine tas,cikin kuzari yake sakkowa daga saman benen zuwa ƙasa babu inda ya nufa sai wajan mahaifiyarsa yana zuwa ya faɗa jikinta tare da sauke ajjiyar zuciya yace”Ammina zamu tafi asa mana albarka”dariya Anty Billy tayi masa tana faɗin”tab there’s a big problems fa,today is ur weeding day but ji yadda kake abu kamar ɗan goye”kwaɓe fuska yay tare da kallon Ammi yace”Ammina kin ganta ko?”murmushi tayi masa irin na mayan mata tace”little forget about her sister kaji,Ubangiji yay maka albarka kaida iyalinka Allah yasa maka farin ciki kamar yadda ka farantamin naga ranar aurenka Allah ya nunamin yaran da zaka haifa nima naga jikoki na,my little an girma za’a guda abar Ammi”ta faɗa tana maida ƙwallar idonta,faɗaɗa fuskarsa yay tare da faɗin “Madallah da addu’ar uwa ta gari ina roƙan Allah ya bawa Ammina nisan kwana domin taga yaran da zan haifa”riƙe baki Anty billy tayi tare da faɗin”wonderfull shall never end”gwalo yay bata tare da faɗin”ban bari ki ɓatamin rai a rana mafi muhimmanci a wajena bye Ammina”ya faɗa tare dayi mata peak a forehead ɗinta ya fice.
Ƙofar gidan Alhj Mustapha Rano ciki yake da ɗumbin jama’a wanda suka halacci ɗaurin auren ƴar tasa,manya-manyan gari da ƴan siyayasa haɗi da ƴan jaridu,saura ƴan minutes a ɗaura auren FAHAD ya fito sanye da wani milk ɗin boyal mai shegen kyau sosai cikin yadin da yake da manyan zane kuma shara-shara ana ganin farar singlet ɗin daya saka, ya saka cofie ɗin hular mai taushi dan bata fiya haske ba,ga sajen fuskarsa sai sheƙi yake yay kwance luff a fuskarsa,ya manne idonsa da farin glass mai tsaka irin na likitoci dan kana iya ganin eye ball ɗinsa wanda suka ƙanƙance haɗi da ƙara lumshe su da yake,saurin juyawa yay domin ɗakko wayarsa daya manta a flat ɗinsa,amma kallamar da yaji maroƙin ya faɗa ita tasa zuciyarsa bugawa da ƙarfi idonsa ware waje tare da zare glass ɗin idonsa cikin ƙaraji yace “WHAT?.
*(Kada ku manta da Comments da Kuma share haɗi da Vote domin shine jin daɗin Sarauta,ina son ayi share ɗinsa ya basu ko ina harma da inda banyi tunani ba,idan kukaimin hakan kun faramin rai sosai🥰😍i luv u my real fans na TELEGRAM WASAPP WATTPAD FACEBOOK)*
*Wattpad@Nimcluv*Thank you soo much my Elizabeth dedicated to you*
+
…..Wata irin bugawa zuciyar FAHAD tayi lokacin guda yaji duniyar na juya masa,lumshe lumtsumammun idonsa yay yana mai baƙin ciki rayuwarsa a halin yanzu,da ace duniya za taji abinda ya aikata wa ƴar uwarsa babu shakka dasai an samu mai tsine masa,bai ƙara tabbatar da abinda yaji ba saida Maroƙin ya ƙara faɗin *An ɗaura auren Faisal Khalil Jibaɗo da Amaryarsa Lubna Mustapha Rano akan sadakin dubu hamsin Allah ubangiji yaywa rayuwarsu albarka* cikin sauri Fahad ya juya tare da ficewa daga wajan darect wajan haɗaɗɗiyar motarsa ya nufa blue black mai ƙirar Ferari 2020,yana zuwa yasa key ya buɗe motar tare da faɗawa ciki ya jata da guda yabar anguwar tasu,Abdul abokin ango shine ya ɗan taɓa ango tare dayi masu showing motar Fahad wacce ta tashi daga wajan yace”frend i think he is ur wife’s brother right?”taɓe baki Faisal yay domin haushin Fahad ya kejin haka nan musamman miskilancinsa da kuma girman kansa shi yafi bashi haushi,jin shuru yay yawa yasa Abdul ƙara taɓu Faisal yace”kai dilla i’m talking to you ka naji kayi shuru”kallon Abdul Faisal yay kafin yace”yerh he is”yana faɗin hakan ya kalli Najeeb yace”les’go muje naga amaryata”dariya sukayi gaba ɗaya sannan suka shige cikim Compound ɗin gidan.
Can cikin gida kowa Najma ce zaune gaban dressing mirrow ta caɓa uban ado tayi shiga ta alfarma,Sanye take cikin farin lass wanda yasha manyan flowers mai red colour,Kanta saman dressing mirrow haka nan yau ta kejin faɗuwar gaba tunaninsa gaba ɗaya ya hanata sukuni dajin daɗi,bata iya ganin komai cikin eye ball ɗinta sai kyakkyawan sexcy eyes ɗinsa mai masifar kyau da kuma kwarjini,Soyayyarsa tayi mata masifar kamu a lokacin da ba tayi tunanin hakan ba,wasu hawayen tausayin kanta ne suka shiga zubuwa daga cikin idonta,yaya zatai da soyayyarsa shin ta gaya masa tana sonsa ko ta rabu dashi domin tasan yay mata nisan da ba zata iya kamushi ba,ƙatuwar wayarta ta ɗakko tare da zubawa kyakkyawar fuskarsa ido mai cike da haiba da kuma kwarjini,lumshe ido tayi tare da manna wayar a saitin zuciyarta,cikin muryar kuka tace”i luv you soo much zanci gaba da sonka har ƙarshen rayuwata koda sonka zai zama ajalina,Ubangiji ka fini sanin dai² ina roƙonka ka yayemin abinda na keji game da bawan Allah nan naka ya rabb ka kawowa zuciyata ɗauki” ta faɗa lokacin da wasu hawayen na ƙara zubu mata,turo ƙofar da akai da saurin ne yasa tayi saurin goge hawayen fuskarta tare da gyara ɗaurin kanta,a hankali ta juyo tare da zubawa wacce ta shigo ido,ɗan girgiza kanta tayi tana mamakin sauyawar ƙanwar tata a kwana biyun nan,tashi ta ƙarasa wajanta tare da kama hannunta tace”what happen again Lilin Faisal today is ur special day banga abinda zai saki kuka at this time ba,Ya kamata ace kinfi kowa farin ciki bcsz u have what u need”kasa cewa komai Lili sai jikin Najma data faɗa tare da saka kuka,Sosai kukan ke taɓa zuciyan Najma a hankali tasa hannu ta shiga bubbuga bayanta tare da rarrashinta,Lili bata da riƙe mutum sannan bata fiye saka abu a ranta ba,dan haka ta kasa ɓuye abunda yake damunta ƙara lafe jikin ƴar uwarta tayi ta shiga sauke ajjiyar zuciya,cire jikinta tayi daga jikin Najma tayi tare dasa hannu ta riƙe hannun Najman tace”Yaya Najma ki taimakeni ki taimaki rayuwata ina son kimin wata alfarma pls kada kice a’a”..baki da wani abu da zaki nema a wajanki na kasa yi maki bana da kowa wanda ya huce keda Yaya Fahad,bana tunanin akwai abinda zai gagareni na kasa yi maku shi,nayi maki alƙawarin ko menene zan maki”Najma ta faɗa tana ƙara matse hannun Lili jin jikinta ya ɗauki zafi,a karo na farko tun bayan abinda ya faru tsakaninsu da Fahad tayi murmushi tare da kawar da abinda yake ranta tace”ina son kije flat ɗin saukar baƙi ki zauna ki karɓi Faisal a zummar nice,banson ya ganni sai a gidansa pls”waro ido Najma tayi tare da furta”lallai Lubna baki da hankali i can’t gsky,he is not blind da zai kasa gane ni haba think before you talk”ƙwaɓe fuska Lili tayi tare dayin raurau da ido tace”but you promise me tun kafin kiji mene and banda abinki ai zaki iya kashe hasken ɗakin saiki shiga shadow kinga ɗakin nada duhu he can’t understand any indai bake kika bada hanyar a gane ba,dan Allah kimin kodan farin ciki na pls we have are the same voice and body dan haka komai zai dafi dai² by thw grace of God”jinjina kai Najma tayi tana ganin haukan sister ɗinta ta,Ganin ta riga da tayi mata alƙawari yasa tace”ok fine zani are you happy?”taune lips ɗinta na ƙasa Lili tayi ba tare data kalli Najma ba tace”Thank you”tana faɗin hakan tasa kai ta fice daga cikin ɗakin,Lili na ficewa Najma ta ƙarasa gaban dressing mirrow tana zuba kanta ido ta cikin madubi,ganin bata da matsalar komai kuma make up ɗinta ko Amarya albarka yasa tayi murmushin gefen baki wanda kana ganinsa na zallar baƙin cikine,saman bata son zuwa wajan Faisal as his wife bayan she is not,Kwalin turarenta ta ɗakko irin na Lili ta shiga feshe jikinta dashi saida taji komai yayi sannan ta ajjiye turaren ta ƙara goga pink lipstics a lips ɗinta mai ɗan faɗi,wajan wadrope ta isa tare da ɗakko vail ɗinta ta yafa saman kanta cikin sauri ta fita daga ɗakinta tare da kullewa ta nufi guest room some minutes ta isa tana shiga ta fara gashe gloves ɗin ɗakin yaza mana baka iya ganin komai a cikin parlon harma da cikin bedroom ɗin,a hankali ta juya tare da nufar duguwar sofa ta zauna hasken kayan jikinta shi zai tabbatar maka akwai mutum a cikin parlo.
STORY CONTINUES BELOW

FAHAD
Gudu yake bana wasa ba ya nayi yana cije lips ɗinsa shi kansa baisan inda ya nufa ba,yabar gidanne sbd bazai iya cigaba da sauraran abinda Maroƙin ke faɗa ba,saida yay nisa da gida sosai sannan yay gangara gefen titi tare dayin parking a wajan ya kashe motar,fesar da numfashi mai zafi ta cikin bakinsa,yanzu wanne kallo mijinta zai mata zai iya yi mata uzuri akan bata da laifi ko kuma zai mata kallon ƴar isaka wacce ta bada mutuncinta a waje kafin taje gidan mijinta,ko kuma yaje yakai kansa wajan wajan ƴan sanda ya gaya masu gskyar lamarin,”no Fahad think about that hakan ba mai yiwuwa bane” hannunsa ya tura cikin tulin sumar kansa ya hargitsa ta,cikin zazzaƙar muryarsa mai fita a hankali yace”ya rabb what should i do now?” yana ganin kawai zaibar wannan maganar ta zama *SICRET ISSUE* ganin bashi da wani mafita yasa ya fara karanto sunayen Allah tsarkaka a haka har yaji zuciyarsa ta fara sanyi,Gorar ruwa ya ɗauka a gefen kujerarsa ya ɓalle murfin haɗi da kaf bakinsa akan gorar ruwan ya shiga ƙwanƙwaɗa saida ya shaye tas sannan ya rufe emty rubar ya ajjiye a side ɗin mai zaman banza,a lokaci ya duba yaga wajan 12pm sanin cewa yana da tiater 12:30 yasa shi yiwa motar key tare da harbata tsakiyar titi ya nufi AMINU KANO TEACHING HOPITAL.
Kasan cewar gudu yake sosai yasa lokacin kaɗan ya isa asibitin,a compound na asibitin yay parking motarsa tare da fituwa daga cikin motar harabar asibitin ya shiga ƙarewa kallo na wani lokacin kafin ya zura hannayensa cikin aljihun wandonsa ya fara tafiyarsa wacce take nuni da cewa tabbas ya isa namiji cike da kuzari haɗi izza da gadara yake tafiya har isa emagency yana zuwa mutane suka fara tururowar gaishe shi,idonsa kawai yake lumshe tare da waresu akan mutunan hakan ya tabbatar masu da amsawa yake,a haka ya isa office ɗinsa yana shiga ya zauna tare da fara duba files ɗin gabansa,knoking ƙofarsa yana ji yay burus kamar baiji ba,cigaba da buga ƙofar akai tsaki yaje tare da cije lips ɗinsa sbd tsaɓar baison mgn da takura yasa faɗin cewa”who is dat?”daga can waje matashiyar budurwar ta ƙara langwashe murya cikin salo tace”sir dr Layler speaking”lumshe idonsa yay tare da ɗan jujjuya kujerar da yake kai wajan 5min ya ɗauka kafin yace”come in”handle ɗin ƙofar Layler ta kama tare da murɗawa ta shiga cikin,da sallama ta shiga a kwance saman duguwar kujera ya lumshe idonsa,ajjiyar zuciya Layler ta sauke kafin taja ƙafafunta ta ƙarasa wajansa tare da durƙusawa kusansa,cikin mayan so da kuma takai hannunta ta shafa kyakkyawan sajen dake gefen fuskarsa cikin wata makirar muryar tace”dr na u have to get ready it ardy 12:30pm yaron na cikin matsala”ta faɗa tana ɗura kanta saman faffaɗan ƙirjinsa,jin yay mata banza yasa ta kama hannunsa ta riƙe cikin nasa tare da faɗin”how long zamu kasance a haka,pls do something i really luv with all my heart mai yasa kake nuna ƙyama a gareni,kasan cewa ba mutum ne ke faɗawa soyayya ba soyayyace ke faɗawa mutum kaga bazan hana zuciyata sonka ba domin kana da abinda ya dace ko wacce ƴar mace ta soka,Nayi zaman jiranka na wasu shekaru gashi yanzu ka dawo sai wata hanya hanya kakemin,ware manyan manyan sexcy eyes ɗinsa yay tare da mannasu akanta,saurin ɗauke kanta tayi daga kallonsa dan ba zata iya jure kallon cikin ƙwayar idonsa ba,hannu yasa ya cireta a jiinsa ba tare da yace komai ba ya miƙe ya ɗauƙi green ɗin rigarsa ta aiki,cikin sauri ya zare farar rigar boyal ɗinsa nan faffaɗan ƙirjinsa ya bayyana wanda ya cika da yalwataccen baƙin gashi wanda yay luff a ƙirjin nasa,lumshe ido Layler tayi tana saƙa abubuwa da dama ta yadda za’ai ta mallaki dr cikin sauƙi,gani ba zata iya jure ganin jikinsa a haka ba yasa ta miƙe tare dayin waje,a ɗan hanzarce ya ƙarasa zura rigar aikin nasa cikin jarumta yasa kai ya fice daga office ɗin nasa babu inda ya tsaya cikin tiater room.
LILI
Bayan ta bar ɗakin Najma cikin sauri ta shige flat ɗin tana zuwa ta zura dugwan hijab ɗinta tare da saka liƙaf wayarta ta ɗauka tare da key ɗin motar ta tayi waje,da sauri² take tafiya domin barin parlon don bata so taga Faisal bare hankalinta ya tashi dan she ardy make a decision bata jin ko zata mutu zata sauya abinda tayi niya, kanta a ƙasa take tafiya ta nayi tana duba cikin jakarta daf da zata fice daga babban parlon sukayi karo da juna cikin saurin taja baya tare da ratsa ta gefensa ta huce ganin babu kowa a compound na gidansu yasa tayi saurin ƙara sawa wajan motarta ta shiga tana shiga ta rufe motar tare da sakin wani marayan kuka ita kaɗai tasan abinda yake damunta inama wani zai fahimci halinda take ciki koya tausaya mata, cikin kukan take faɗin” BOOBI ka cuceni ka cuci rayuwata ka cuci mai sona ka wargatsa duk wani farin cikin masoya na tsaneka har abada bazan taɓa sonka ba,abinda kayimin Allah shine zai sakamin ba wani ba”jin numfashinta na ɗaukewa yasa tayi saurin ɗakko *INHELER* ta shiga shaƙa da sauri saida ya lafa mata sannan tayiwa motar key tare da fisgarta da ƙarfi tayi waje.
Faisal bin bayanta yay da kallo ya najin kamar yabi bayanta yaga wacce mai irin sufar matarsa,wata zuciyarce tace”mezai saka wify ta fita a wannan yanayin”da wannan tunanin yay hanyar guest room yana shiga ya tsaya ganin parlon yay duhu murmushi yay ganinta zaune akan sofa baya iya ganin face ɗinta sai hasken kayanta,a hankali ya yaka zuwa gareta yana zuwa yasa duka hannayensa ya miƙar da ita tsaye tare da faɗin”amincin Allah ya tabbata ga ruhin Faisal sai yau Ubangiji ya bani damar taɓa jikinki a iya shekarun da muka kwashe Aure rahama ne,Allah ya nunamin ranar da zaki haifamin yara kyawawa masu kama dake”ita dai Najma binsa kawai tayi da kallon zuciyar banda bada sauti babu abinda take,a hankali take control kanta ganin abinda take ɓuye yana shirin bayyana kansa,kasa ce masa komai tayi sai sunkuyar da kanta kasa tayi tana sauraran bugun zuciyarta dake fita da saurin,bata tsinke da lamarin Faisal ba saida ta jita saman ƙirjinsa yana faman shafa kwantaccen gashin kanta daya cire mata ɗan kwalin kanta,wani yamm yarr taji a jikinta gaba daya gargasar jikinta ta shiga miƙewa,tana jin wata muguwar faɗuwar gaba na ziyartar ta,ƙoƙarin kwace kanta take ganin abinda yake bata bai dace ba domin shiɗin ba muharraminta bane Mijin ƙanwarta ne,ƙara matseta yay a jikinsa tare da manna mata sumba a tsakiyar wuyanta ajjiyar zuciya ta sauke ba shiri ta lafe a jikinsa tana sauke numfashi akai²,gaba ɗaya brain ɗinta ce ta tsaya da aiki ta farajin baƙon yanayi na shigarta a hankali eye ball ɗinsa keyi mata gizo tana jin wata kewarsa na ratsa dukkan wata gaba ta jikinta,wasu hawaye ne suka shiga zuba daga cikin idonta sai yaushe ne zata ganshi? Sai yaushe zata fallasa asirin zuciyarta,jin hawaye mai zafi na sauka a ƙirjinsa yasa yay saurin ɗagota daga jikinsa hannunsa na rawa ya taɓa idonta domin tabbatar da abinda ya keji”ayya my beby boo ba sai kinyi kuka zai tabbatar min kina cikin farin ciki ba,i’m always be ur side i luv you for rever and ever my wify ina ji kamar na mai daki zuciyata na huta da abinda na keji game da ke”ganta ta ɗaga a hankali ta zuba masa ido bata iya ganin komai sai jajayen laɓɓansa,shima ita yake kallo musamman lips ɗinta da suka ji lipstic,hannunsa ya saka ya shiga shafa lips ɗin nata mai ɗan faɗi matsuwa yay daf da iya cikin kasalalliyar murya yace”i need ur cute lips”kafin tayi wani tunanin taji ya haɗe bakinsu waje guda,jikin Najma ne ya fara rawa jin baƙon yanayin daya ziyarce ta a lokacin da bata shirya masa ba,lumshe idonta tayi tana mai jin wai daɗi na ratsata cikin goshewar hankali itama ta cafki lips ɗinsa.
*💖JUYAYI💖*
*N.S*
EPISODE 4
Relationships are like a Book. It takes years to write but second to burn. *DADICATED TO YOU👉🏼🧝🏻♀️ SIS KAUSAR AGLAN NISSA🥰* kiji daɗinki
……Tattara dukkan wani feelings da emotion dake gaggar jikinta haɗi da zuciyarta tayi zuwa garesa,A lokaci guda wata wutar feelings ɗinsa ta tasu mata gaba ɗaya ta manta dawa dake tare bare ta gojewa afkuwar wani abu a tsakaninsu,Inama wanda take muradin kasancewa dashi ne tabbas data nuna masa zallar ƙauna,yadda Faisal ke mata ne yasa ta ƙara haukacewa hakan yasa ta ƙara lafewa jikinsa ta shiga fitar da numfashi mai ɗan sauti,babu abinda ke yawo a cikin eyes ball ɗinta sai kyakkyawar surarsa haɗi da beautifull sexcy eyes ɗinsa wanda yake ƙara dilmiyar da ita a ƙaunar,Wani daɗi ne ke ziyarta dukkan wata gaba ta jikinta sosai ta kejin daɗin silver ɗinsa da take zuga ta riga data manta da MIJIN ƘANWARTA take,A hankali ta ƙara shigewa jikinsa tare da ƙara ƙarfafa abinda yake matan.
Sosai zucyar Fahad ke beating very fans,gefe guda kuma ji yake kamar ana buga masa wani abu a tsakiyar kansa,dalilin hakan yasa jijiyoyin kansa sukai raɗa² yayinda jikinsa ya shiga rawa dukkan abinda yake mata yi kawai yake dan yaga tana buƙata amma sam ba daɗinsa ya keji ba,wani wawan numfashi ya sakar mata mai zafin gaske a tsakiyar bakinta,A zafafe ya shiga zuge zip ɗin rigarta jin mararsa tayi wani irin murɗawa haɗi da kumbura kamar zata fashe.
Jin yana ƙoƙarin sutale mata riga yasa tayi saurin dawowa hayyacinta tare da buɗe baki daɗan ƙarfi tace” no Najma con he is my sister’s husband how can that happen Astagafirullah”da sauri tayi baya haɗi girgiza da kuma rufe bakinta da tafi hannunta ta shiga ƙifƙifta idonta tana tsoran ko yaji abinda tace,Shikam banda Lilinsa babu abinda yake ganin a cikin idonsa gaba ɗaya brain ɗinsa tsaya tayi da aiki jin wani abu ya sukesa a saitin zuciyarsa ba tare daya fahimci abinda take faɗi ba yay kanta,cikin sauri ta zulle tare dayin waje tabar parlon baƙin,Ɗan tsayawa tayi ta saita nutsuwarta tare da gyara zaman rigarta a hankali ta fice daga gidan gaba ɗaga darect hanyar da zata kaita Lambun gidan tayi tana zuwa ta zauna ƙansar shuƙar Fasadabir da yay girma sosai haɗi da nuna,Lambun cike yake da shuke² na fruit kala²,cure jikinta tayi waje guda yayinda ta shiga sauke ajjiyar zuciya akai² kamar wacce tayi tseren gudu,jin wani abu na binta kamar kiyashi yasa ta ƙara cure jikinta waje guda yadda abin keyi mata wani yamm yarr ajikine ya sata fashewa da kuka,saidai tayi mai isarta sannan ta miƙe tare da ficewa daga Lambun kai tsaye bedroom ɗinta ta nufa tana shiga ta faɗa saman bed,Lumshe ido tayi tana jin wani fitanan feelings na ƙara tasu mata wanda bata san na menene ba,Juyi ta shigayi a kan makeken royal bed ɗin nata da ace mutum ke ɗurama kansa son wani babu shakka da tuni ta cire sonsa a zuciyarta ta fahimci ita kalan ƙaddararta ce haka son wanda baisan ta nayi ba,A hankali moment ɗinsu na ɗazu ita da Faisal ya shiga dawowa cikin brain ɗinta ƙara lafewa tayi a tsakiyar bed ɗin cikin abinda bai huce 10min ba bacci yay gaba da ita.+
Bayan fitar Najma Faisal ji yay kamar ya zunduma ihu sbd wata irin azaba data ziyarci dukkan wata ƙofa dake jikinsa,a zafafe ya dunƙule hannu ya kaiwa wool naushin kafin yaɗan saki ƙara mai sauti jin yadda mararsa ke murɗa masa,Jikinsa ne ya shiga rawa yayinda jijiyoyin kansa suka fito raɗaɗa baya yaja kaɗan tare da faɗawa saman duguwar sofar dake gefensa,A hankali ya runtsa idonsa sbd a zabar zafin da ya keji a gaggauce ya fara bawa kansa taimakon gaggawa lumshe ido yay tare da ƙanƙame jikinsa ya saki ƙara kafin ya lafe jikin sofar hakan ya tabbatar daya samu nutsuwa daga pain ɗin daya keji,A kasalance ya miƙe tare da saita nutsuwarsa yay waje,tunda ya fita Abdull ya zuba masa ido ganin yadda yake haɗa hanya gane hakan da yayne yasa ya haɗe ransa,Yana ƙarasuwa wajan frnds ɗin nasa Abdull ya tuntsure da dry tare da faɗin “Jaraba da tsakar rana haka wlh my eyes can’t stop looking you when you are doing..dan nasan za aga true luv”Najeeb ne ya karɓe zancen ta hanyar faɗin”sai aje a nemi lemon tsami ko a samu sauƙi jan kwaluwa kai da akai”baki Faisal ya taɓe haɗi da faɗin”na you sabi”yana faɗin hakan ya faɗa motar Kabeer tare da rufe ƙofar dan gaba ɗaya sun bashi haushi,Cikin sauri suma suka shige motar a hankali suke cinna hancin motocin zuwa waje a haka har suka fice daga cikin gidan.
STORY CONTINUES BELOW

LILI
Zaune take gaban dr Layler tana shassheƙar kuka wanda ita kanta bata san na mene ba,da ace kuka na maganin damuwa da tuni damuwarta ta daɗe da yayewa daga cikin zuciyarta,Tabbas koda ace kuka na maganin damuwa tayi imanin wannan damuwarta ta kuka bai isa yay mata magani ba,bata da kamar dr Layler duk da cewa ta girmeta nesa ba kusa ba amma bata iya ɓuye mata damuwar dake kwance ƙasan zuciyarta ba,dr Layler zubawa Lili ido tayi ba tare data hanata kukan da take ba da ace itama tana da ikon kukan a wannan lokacin data daɗe dayi kota samu sauƙi abunda yake damunta a zuciya,Tana masa mahaukacin so ta yadda bakinta bazai iya faɗin a dadin son da take masa a cikin zuciyarta ba, Tunanin mafita take amma still bata samu wani hanya da zata cimma buƙatar ta ba,Ganin kukan nata yay yawa ne yasa ta shafa kanta a hankali tace”Lubna a ina kika taɓa ganin kuka ya zama maganin yayewar damuwar mutum? Kuka baya maganin komai face cefa mutum cikin damuwa ki zama mai ta wakkali ki zama irin matan da babu wanda ya isa ya sauya masu ra’ayinsu,Ki zama mace da take ɓuye rauninta haɗi da damuwarta ta yadda babu wanda zai iya ganewa,Yanzu kizumin kina kuka shin kuka kikeso nayi nima ko kinsan abinda na keji a raina nima so pls stop cry kinji Lilin Boobi” jin ta ambaci Boobi yasa Lili ƙara fashewa da kuka dan babu sunan wanda ta tsani jin irin sunan yayan nata,da ƙyar dr Layler ta shawo kanta ta labarta mata dukkan abinda dake faruwa har hukunci data ɗaukan naƙin auren Faisal tace a ɗaura dana Najma amma Dad yaƙi amince saida aka ɗaura da ita.
Kallon dr Layler tayi kafin ta runtse idonta da ƙarfi haɗi da taune lips ɗinta na ƙasa ta najin zuciyarta na beating very past,ware manya-manyan idonta tayi akan dr Layler tayi kafin ta ware ƴan ma dai² tan laɓɓanta tace”ya kikeso nayi yanzu mai zancewa Faisal a lokacin daya fahimce i’m not virgin ina cikin damuwa fiye da tunaninki,Inajin ajikina akwai tarin ƙaddarorin da suke jirana a nan gaba saidai nasan komai da lokacinsa ita ƙaddara abace mara tabbas a koda yaushe tana iya sauyawa”takai ƙarshen maganar tana ƙara lumshe idonta haɗi curewa wajan guda sosai ta kejin kanta na mugun sarawa.
Sosai maganar Lilin ta shigi dr Layler ganin idan ta nuna damuwarta a fili Lili zata ƙara shiga damuwa yasa ta basar tare da jinjina kanta tace”Amma Lubna yana da kyau a fara bincikar jikinki kafin mu tabbatar da abinda muke tunani..” saurin katseta Lili tayi ta hanyar faɗin “wanne bincike kike magana nida abin ya faru dani,Nasan inada ƙarantar shekaru amma hakan bazaisa na kasa gane abinda ke faruwa ba,Inada ilimi nasan menake” murmushi dr Layler tayi kana tace”nasan da hakan amma ki yarda da maganata pls”jinjina kai Lili tayi haɗi da lumshe gajiyayyun idonta few minutes ta ƙara waresu tare da mannasu akan dr Layler’n hakan da tayi ne ya tabbatarwa da Layler’n cewa Lili ta amince,wayarta ta ɗauka zatai kira sai kuma ta manta ardy ya shiga Tiater room,Ajjiye wayar tayi kana ta miƙe tsaye tare da riƙe hannun Lili suka fice daga Office ɗin gaba ɗaya.
*Maidoguri road*
Cikin nutsuwa motocinsu sukai parking a parking space,daɗan sauri ya buɗe murfin motar da ya fice daga ciki,Darect cikin gidansu ya nufa idonsa a lumshe yayinda yasa hannu ya dafe kansa dake barazanar tarwatsewa sosai ya kejin zazzaɓi haɗi da ciwon kai,a babban parlo ya tarar da Anty bily da Anty kausar cike da zulaya suka amsa masa sallamar da yay,bai ƙara kallon kowa a cikinsu ba duk da irin tsokanar da suke masa,ɗan gyara zama Anty kausar tayi kafin tace”meke faruwa da babban yayane?”hular kansa ya cire kafin ya yatsuna face yace”i’m ok”yana faɗin hakan ya haura saman benen a hankali ya murɗa handle ɗin ƙofar ɗakin nasa,Yana shiga ya fara sutale kayan jikinsa yana sawa a datti close saida ya rage daga shi sai boxer sannan ya shige cikin toilet yana shiga ya haɗa ruwan zafi a cikin jacuzzie a hankali ya shige cikin ruwan wata sassanyar ajjiyar zuciya ya sauke jin yadda ruwan zafin yana ratsashi,lumshe idonsa yay a hankali moment ɗinsu na ɗazu shida Lilinsa ya fara dawowa cikin brain ɗinsa,Lokaci guda gargasar jikinta ta shiga buɗewa wani sanyi ya shiga ratsashi some minutes wani zazzafan zazzaɓi ya rufesa daƙyar ya samu yay wankan tare dayin brush ya ɗauka alwala,Ya fitu sanye da long peach ɗin towel a jikinsa,ko lotion bai iya shafawa ba a gaggauce ya zura jallabiya tare da gabatar d sallah yana idarwa ya faɗa samen bed ɗinsa tare da lulluɓa da balget ya shiga rawar sanyi a haka wani wahalallan bacci ya ɗaukesa.
STORY CONTINUES BELOW

..da kallo Anties ɗin nasa suka bisa harya ɓacewa ganinsa,kafin suyi magana Ammi ta shigo parlon hannunta ɗauke da place ɗin dambun nama,tana tafe tana ɗan ɗingisa ƙafarta sbd ciwon da take mata,A hankali ta samu ta zauna kusa da Anty kausar da sauri Anty billy ta dawo wajan mahaifiyartasu ta shiga matsa mata ƙafarta”naji dawowar motoci hala yaro nane ya dawo ko?”cewar Ammi
Anty billy ce ta amshi zancen da cewa”you are right Ammi yaronki ya dawo amma baya cikin mind ɗinsa i think someting bad happened to him but I’m not sure” zare farin glass ɗin dake manne a idonta tayi dan tafi kowa sannin halin ɗan nata da kuma abinda yake sashi damuwa,Shuru tayi tana tunani a ranta kafin ta ɗauki wayarta ta shiga dailing number jinta a kashe ya ƙara tabbatar mata da akwai problm yauce ranar daya kamata ace yafi kowa farin ciki to mezai sashi damuwa har haka,kallon yaran nata tayi kafin tace”yushe zaku tafi gidajanku tunda angama biki sai kawo amarya”turo baki Billy tayi kafin tace”haba Ammi nifa 1week zanyi”ita kam Anty kausar ba tace komai ba daman bata fiye surutu ba,harara Ammi ta watsa mata tace”kinji sakalci wannan yana ɗaya daga cikin abinda yasa maza suke ƙara aure sbd shirme dan kinzu biki sai kinyi 1week wlh ko wacce ta ɓacemin da gani kuje ko fara shiri kafin gobe kowa ya huce gidansa”cikin sauri gaba ɗayansu suka miƙe tare da shigewa cikin bedroom ɗin da suka sauka.
Can waje kowa bayan Faisal ya fita a mota shi kansa Kabeer saida yay murmushi ganin zallar abinda yake damunsa ya bayyana akan fuskarsa,basu ɓata lokaci ba suka ƙara yiwa motocinsu key tare da barin gidan darect Tahir guest place suka nufa domin a nan suka sauka.
*NASARAWA*
Wajene mai kyan gaske wanda yake cike da furanni masu kyau da ƙamshi tana sauye da wata red ɗin t.shirt wacce a gabanta akai mata ado da stone tare dayin rubutu da manyan baƙi aka saka MY HAPPINESS,A hankali ta ɗaga idonta tare da saukesu akansa yasha ado sai zabga ƙamshi yake amma fuskarsa babu walwala kana ganinsa zaka tabbatar yana cikin damuwar da bazai iya ɓuye taba kuma a koda yaushe sirrin zuciyarsa gaf yake da tunuwa musamman idan akai duba da yadda ya kejin faɗuwar gaba haɗi da bugawar zuciya,murmushi tayi mai cike da kissa jiki na rangaji ta miƙe tare da nufar inda yake zaune kansa a sama yana shaƙar ƙamshin furanni da suke zuba a wajan,Tana zuwa ta zauna kusansa tare da shigewa jikinsa ta ɗura kanta saitin zuciyarsa sosai ta kejin yadda heart ɗinsa ke beating,A hankali ya ware lumshasshun idanunsa tare da mannasu akanta cikin sauri ya ƙara matseta a jikinsa,Wani tattausan murmushi ya saka wanda ya kara bayyanar da zallan ƙyansa ganin fuskar da yake muradi ta bayyana a wajansa a koda yaushe da ita yake kwana yake tashi bashi da burin daya huce ya sanyata cikin idonsa,Sai a yau mafarkinsa ya zama gsky bakinsa yakai dai² goshinta yana shirin sumbata yaji wata iska mai daɗin gske haɗi da wata cool voice ta doki cikin kunnanta bai gama tabbatar da muryar daya keso bace saida yaji ance”hakan da kake shirinyi dai² yake da bugawar zuciyata,kai nake muradin a koda yaushe mai yasa idonka ya rufe kake ƙoƙarin aikata abinda bai dace ba,i luv you for rever and ever da inajin sonka shine a jalina”da sauri ya hankaɗe wacce ke jikinsa ya miƙe da gudu ya nufi inda ya kejin muryar yana gaf da ƙarasawa yaji saukar wani abu mai kama da itace ƙara ya saki tare da sulalewa a wajan jini ya shiga zuba daga cikin kansa,Da sauri ta yarda itacen hannunta tayo kansa tare da jijjigashi tana ambatasan sunansa ganin baya numfashi ya tabbatar data kashesa.
Wata ƙara ta fasa tare da faɗin “Bani na kashesa ba” tsaki Mamy taja wacce ta daɗe da shigowa cikin ɗakin Najma ganin tana bacci yasa bata tasheta ba.
Firgigit ta farka daga nauyayyen baccin daya ɗauketa tare dayin addu’ar duk da tazu bakinta,Shuru tayi tana tunanin mafarkin da tayi yanzu gaba ɗaya bata lura da Mamy da take kusa da ita ba saijin saukar muryarta tayi”mutum yayta bacci har la’asar ba dole ya dunga shirme mafarkai ba,maza tashi ki shirya kizu flat ɗin Daddynku yana jiranku keda Lili don’t wast our tym ok”da kallo Najma tabi Mamy harta ɓacewa ganinta cikin sauri ta miƙe tare da nufar toilet Tana shiga ta zare kayan jikinta tare da sakarwa kanta shower wanka tayi sannan tayi wankan tsarki domin bata yadda da kanta ba,brush tayi tare da ɗaura alwala saida ta gama komai sannan ta fitu daga cikin toilet ɗin a gaggauce ta gama shirinta tare da gabatar da sallah tana idarwa Mamy na ƙara shiguwa,rusunawa tayi tare da faɗin”barka da yamma Mamy”..”yauwa beb maza kije ki tahu da ƴar ukarki Daddynku na nemanku yanzu na faɗa masa nazu na gaya maki amma ya ƙara turoni”cike da fargaba Najma tace”ok Mamy we will be there insha Allah”murmushi Mamy tayi tare da ƙarewa bedroom ɗin Najma kallo kafin ta miƙe tayi waje,Tana fita Najma taja wayarta da saurin ta shiga kiran Lili amma bata shiga.
HOSPITAL
Suna fita babu inda suka nufa sai LAV ɗakin gwaje²,dr Layler ce ta bawa Lili umarnin kwanciya akan wani ɗanma dai-daicin gado wanda ke cikin Lav ɗin,cike da ƙwarewa ta farayi mata duk gwaje-gwajen daya kamata,ido ta ware waje ganin abinda result ɗin ya bata,hannu tasa ta shiga share zufar dake zuba daga kanta kafin wasu hawayen tusayin Lili’n suka shiga sauka daga cikin idonta,zama tayi daɓas akan wata sofa tare da ƙifa kanta tama rasa meza tace dan gane da wannan babban labarin yaya yaruwar Lubna zata ƙare,Murmushi baƙin ciki Lili tayi kana ta miƙe zaune lumshe sleepyn eyes ɗinta tayi tare da cije lips ɗinta tace”now you can agree with me rayuwata ta lalace bana da wani saurin amfani daga nan ba zanje gida ba wlh guduwa zanyi kinga dole a suke aurena da Faisal”cike da tashin hankali dr Layler ya kalleta kafin ta miƙe tsaye ta ƙarasu wajan Lili tace.
*(Ruwan Comments ɗinku kawai nake jira kafin gobe mu ɗura dan ko fara wasan ba’ai ba👯🏻♀️👯🏻♀️😍🥰aƙi Comment na hau bed nayi baccina mai cike da farin ciki🤗 aha kada a manta da share👌🏻)*
*Wattpad@Nimcyluv*
*Sun/Dec/2020 1:27pm*
*💖JUYAYI💖*
*N.S*
EPISODE 5
When someone with mouth odour talking to you show ur reaction using emoji.🤷🏻♀️💁🏻♀️😂😅
……shuru dr Layler tayi tana sauke numfashi tare da zubawa Lili idanu tana mai jin tausayinta cikin ranta,gajiya Lili tayi da kallon da dr Layler keyi mata hakan yasa tace”uhm i’m with you ke nake saurare” wani ihu dr Layler tayi tare da rungome Lili tace”you still virgin Lubna ke budurwace”kallon kin rainamin hankali tayiwa dr Layler tare da zura hijab ɗinta ta ɗauki wayarta da hand bag ɗinta saida ta gama komai sannan ta kalli dr Layler tace”you’re so funny wlh,how can that happy da zaki ce am virgin i’m not baby am adult nasan komai idan ni virgin ce what about the blood?”wasu files dr Layler ta ɗauko tare da result ɗin scaning ɗin da tayi mata kafin ta kalli Lili cikin nutsuwa da kuma fahimta tace”Look Lubna yana da kyau ki ajjiye ƙuruciyarki a gefe kiyi tunanin future ɗinki,zai iya zama ace yay ƙoƙarin rapping ɗinki amma bai samu dama ba dalilin hakan kika samu ciwo a jikinki,sannan ciwon da ki kaji a ƙasanki zai iya zama yay romance ɗinki before yay ƙoƙarin shigarki,akwai wasu halittu a jikin mace wanda basa aiki sai lokacin da namiji ya raɓeta musamman ga budurwa,lokacin da ake romance da mace a lokacinne suke buɗewa tare da kumbura shine za kiji mararki ta kumbura tare da ɗaurewa a hankali kuma zasu fara fitar da wani ruwa idan abun yay nisa idan akayiwa mace haka shine dukkan wani feelings ɗinta ke fituwa abun yay mata daɗi shine ba’a samun wahala wajan shiga jikin mace,amma abinda ya bani mamaki duk wannan halittun basu nuna sun taɓa aiki a jikinki ba i’m scared Lili labarin nan yabani tsoro amma thank God tunda abinda muke tsoro bai faru ba,kici gaba da addu’a amma akwai Ɓoyayyen labarin cikin rayuwarki wannan abun yasa brain ɗina JUYAYI”.+
Cike da farin ciki mara misaltuwa Lili ta rungome dr Layler tare da sakin kuka wanda bata san dalilin yinshi ba,sosai ta samu farin ciki a zuciyarsa ta najin yanzu bata da wata sauran damuwa hatta Yayan Boobi taji bata da wani problm dashi am dwon heart ɗinta sosai take beating very past,raba tsaninsu dr Layler tayi kafin ta ƙara da cewa”maza jeki ga mijinki Lili yanzu ne lokacinki ya suma kada kibar duk wata hanya da wata ƴar mace ko wani ɗa namiji ya shiga rayuwarka har saku a JUYAYIN da zaku kasa gane abinda ke tsakanin,ki zama mace mai jajircewa ki rage wannan shurun naki,ki zama mace mai tsayawa akan ra’ayinta all the best bebyn Boobi no more faɗa tsakaninki da yayanki oyyah go”.
Cikin saurin Lili ta fice daga office ɗin babu inda ta tsaya sai compound ɗin asibitin inda ta ajjiye motart,Tana zuwa ta buɗe motar tare dayin bisimillah ta faɗa ciki bata tsaya jiran komai ba ta yiwa motar key da gudu ta fice daga cikin asibitin.
Da kallo dr Layler tabi bayan Lili haka kawai taji wata far gaba mai kama da tsoro sun shigeta,tabbas she still virgin amma tayaya za’ai brother yaywa sister nashi haka,shiyasa a kace duk inda mace da namiji suka keɓe na ukunsu sheɗanne,haka kawai ta samu kanta da son ganin yayan Lili wanda taji tana gaya masa suna Boobi,Lumshe ido tayi lokacin data tuna da farin cikinta wanda ta kejin ko duk mutanan duniya zasu haɗu babu wanda ya isa ya hanata mallakarsa a matsayin mijinta,bata son kowa ya raɓu dashi hatta ƴan uwansa tafi son ace komai nasa itace ta zama ruwa da tsokar jikinsa(uhm abeg Halima muhamman umar come carry ur ƴar uwa😅).
Ji tayi aikin duk ya dameta babu wanda ta keson gani sai dr ɗinta cike da zumuɗi ta cire farar rigar jikinta ganin ardy tym ɗin tashi yaya dan wajan 5:30 wata blue black ɗin abaya ta ɗauka ta saka a jikinta tare dayin rolling da vail ɗin rigar a kanta wani peach ɗin lipstic ta ɗauka a cikin hand bag ɗinta ta shafa saman faffaɗan lips ɗinta mai ɗan duhu tana gabawa ta ɗauki perfume ta shiga fesawa a jikinta dashi saida ta gama komai sannan ta fice daga office’n ta nufi office ɗinsa,A hankali ta shiga knoking amma shuru ba’ai magana ba kasancewar tasan halinsa bazai magana ba musamman idan yasan itace,Murɗa handle ɗin ƙofar ta shiga,fituwarsa kenan daga cikin toilet ya wasa ruwa yana ƙoƙarin saka rigarsa ta shigo ciki,Idonta ne ya sauka a gashin ƙirjinsa da yake baƙi siɗiƙ yay luff sai ɗigar ruwa yake ido ta lumshe ta najin wani abu nayi mata yawo a jiki musamman yadda lafiyayyiyar skin ɗinta ke zubar da ƴan ƙananun ruwa sai shaning take gaba ɗaya surar jikinsa abin kallonce musamman idan kayi duba da lafiyayyiyar arms ɗinsa wacce take a murɗe,lips ɗinsa ta zubawa ido ganin yadda yake ta taunesu tare da lumshe idonsa banda shi babu wanda taga yana yawan taune lips sai Lili ta rasa abinda su keji game da hakan,Murmushi tayi tare da zura lips ɗinta na ƙasa ciki bakinta ta haɗa da haƙoranta ta taune lips ɗinta cikin sauri ta fitu da harshenta tare dayin wata ƙara sbd azabar da taji,Tsaki Fahad yaja jin kamar zata fasa masa kai sbd ƙarar da tayi key ɗin motarsa ya ɗauka yana shirin fita tayi saurin shan gabansa tare da faɗin”Haba Fahad amma yana da kywu ka tsaya kaji me zance maka ko”lumshe idonta yay yana jin kamar ana buga masa guduma aka sbd tsananin ciwon da kansa yake masa,Ko kallonta bai yiba yana ƙoƙarin hucewa yaji ta shige jikinsa tare da sakin kukan munafurci da kissa”meye laifina dan zuciyata tasu wanda ya kamata ace ana sonsa,pls Fahad kaji tausayina wallahi ina sonka sosai dan Allah kada kasa sonka ya jani na aikata abinda bai dace ba”takai ƙarshen maganar tana ƙara ƙaleshi,lips ɗinsa ɗinsa na ƙasa ya shiga sucking a rayuwarsa ya tsani mace mai bibbiko matsifa shifa yana da hankali yasan mai yake tayaya take tunanin zaiso mace kamarta wacce bayyana tsaraici bayayi mata wahala ɗan tsaki yaja kana yasa hannunsa ya zareta daga jikinsa tare da kama hannunta suka fice daga office ɗin,Suna fita yay saurin sakinta tare da rufe office ɗin nasa,Baibi ta kanta ba ya huce harabar asibitin yana zuwa ya nufi wata ƙaramar motarsa mai kyan gaske wacce ake yanzu yana zuwa ya buɗe tare da ɗaga rigarsa ya zauna ya daɗe a cikin motar kafin yay mata key yabar asibitin da sauri.
STORY CONTINUES BELOW

*Maiduguri road*
A hankali ya shiga buɗe idonsa wanda sukai masa nauyin gaske sbd daɗewa da yayi yana bacci,bakinsa ɗauke da addu’ar tashi daga bacci ya gama ware idonsa da suka ƙanƙance sosai zallar damuwa ta bayya saman kan fuskarsa duk ƙoƙarinsa nason ɓuye abinda yake damunsa amma ya gagara yin hakan,sosai abinda sosai abinda sukai shida Najma keyi masa yawo a brain ɗinsa duk da cewa baisan cewa Yayar matarsa bace gaba ɗaya tunaninsa bbynsa ce,amma mai yasa rauni keson bayyana a tattare dashi mai yasan yake tsintar kansa cikin faɗuwar gaba haɗi da bugawar zuciya,Ganin baya da amsa ga kuma yadda yaji masallatai suna kiran sallar magrib yasa ya miƙe jiki a sanyaye ya shige toilet ɗin dake cikin ɗakinsa,yana shiga ya zare jallabiyar jikinsa tare da saita ruwan shower’n yazu daɗan ɗuminsa,a tsakiyar shower’n ya tsaya tare da sauke ajjiyar zuciya sbd yadda ruwan yake dukan jikinsa yana ratsa duka wata ƙofa ta gangar jikinsa,Ya daɗe ruwa na ratsashi kafin ya shiga yin wankan yana kammalawa yay brush tare da ɗaura alwala ya fitu daga cikin toilet,Wajan dressing mirrow ya nufa ya shiga tsane kansa wani lotion ya ɗauka ya shafa a jikinsa yana gamawa ya fesa body spray,Ganin bayajin daɗi kuma babu inda zashi hasalima matar tasa sai gobe za’a kawota yasa ya ɗauki wata jallabiya mai sauƙin nauyi yasa baya jin zai iya zuwa masallaci dan haka ya shimfiɗa paryer mat ya data sallah.
A can parlo kuma Ammi ce zaune ita da Papa suna ɗan tattaunawa a tsakaninsu,ɗan gyara zama Papa yay tare da faɗin”wai ina son ne i have been see him lpa dai”cikin muryar damuwa Ammi tace”tun bayan ɗaurin aurensa daya shigo ya shige ɗakinsa bai ƙara fituwa ba amma inajin there’s a prblm am not sure dai bari na kirasa”ta faɗa tare da ɗaukan wayarta,jin alamin ana sauka daga steps ɗin bene yasa ta ɗaga nan sukai haɗa ido dashi ido ta zuba masa tana son ganin abinda ke damunsa dake Faisal bai iya riƙe damuwa a ransa ba nan take fuskarsa ta nuna damuwar da yake ciki.
Ɗan murmushi yay tare da ƙarasawa wajan mahaifin nasa ya gaidashi,kallonsa Papa yay kafin yace”meke damunka?”…”no Papa i’m ok don’t wurry” Faisal ya faɗa lokacin da yake kunna wayarsa,Murmushin jin daɗi iyayen nasa sukai kafin Papa ya miƙe tare da faɗin”follow me”yana faɗin hakan ya huce flat ɗinsa,Jiki a sanyaye ya miƙe tare da bin bayan mahaifin nasa.
*Nasarawa*
Lokaci kaɗan ya ƙarasu harabar babban gidan nasu yana zuwa ya samu wajan yay parking a parking space,cike da nutsuwa da kuma kamala haɗi da juriya da kuma kwarjini ya fitu daga cikin motar hannunsa ɗaukw da P.c ɗinsa wacce yake using da ita kai tsaye cikin gidan nasu ya nufa taɓe baki yay jin gidan shuru kamar babu mutane dan daman yasan Najma tafi kowa tsuru more than Lili,ambatar sunanta da yay cikin ransa yaji gabansa yay mugun faɗuwa,baisan mai yasa ta ɗauki gaba dashi har haka ba bai san mai yay mata da zafi haka ba shida yay amfani da kalaman data faɗa masa a matsayinsa na wanda ya lalata mata rayuwarta wanda ya rasa lokacin da hakan ya faru a duk lokacin daya takura kansa wajan yin tunanin gaskiyar abun amma ƙwaƙwalwarsa bata bashi damar hakan a lokacin kuma ji yake kansa kamar zai tarwatse,sautin waƙa yaji na ɗan tashi daga ɓangaren Lilin girgiza kansa kawai yay dan tabbas idan kaji Lili najin waƙa tana cikin matsanacin farin ciki ba ɗan kaɗan ba,Cike da taƙama yasa kai tare dayin hanyar flat ɗinsa dake ƙarshen gidan,yana zuwa yasa key ya buɗe ɗakin nasa wani ni’imataccen ƙamshine ya daki hancinsa ka sancewarsa bai bala’in son ƙamshi,shi yasa ya ƙara buɗe dugun hancinsa ya shiga shaƙa ya daɗe a wajan kafin ya ɗura ƙafarsa akan italian carpet ɗinsa nan take ƙafarsa ta shige cikin carpert ɗin,daman tun a hanya yay sallar magrib da yaji anayi ƙarasawa yay ya ajjiye p.c ɗinsa inda yake ajjiyeta tare da wayarsa ya shiga zare kayan jiinsa ya zubasu a wani ɓangare dake wadrope ɗinsa,Yana gamawa ya shige cikin bathroom kai tsaye wajan shower yaje ya sakarwa kansa ruwa kasancewar bai fiya son ruwan zafi ba,hannayensa duk biyun yasa ya dafe bango ruwan ya shiga dukan tsakiyar bayansa numfashi ya shiga fitarwa mai zafi jikinsa ya ɗauki rawa ba komai ya haddasa masa hakanba sai brain ɗinsa da take son wargatsa matsa lissafi a lokacin da baya buƙatar wani tunani duk yadda ƙwaƙwalwarsa ta keson sashi tunanin ya hanata faruwar hakan,a haka ya kammala wankan tare dayin brush ya ɗaura alwala jin amfara kiran sallar issha’i,wani light blue ɗin toiwel ya ɗaka ya ɗaura a waist ɗinsa kana ya fice daga toilet ɗin,gaban dressing mirrow ya ƙarasa tare da ɗaukan cump ya fara gyara kansa lokaci kaɗan kansa ya shige gyalli haɗi da fitar da wani sahihin ƙamshi sumar tayi luff har ƙasan wuyansa,wani versiline ya ɗauka ya shiga shafawa tattausar fatar jikinsa yana kammalawa ya ɗauki wani turarw oud ya fesa a jikinsa kana ya ɗauki wani abun baki mai fitar da ƙamshi strawberry ya shiga fesawa cikin baƙinsa ɗan lumshe tsumammun idonsa yay sbd daɗin da yaji yana ratsa shi,jikin sanyin jiki ya ƙarasa wajan wadrope ɗinsa ya ciro wata jallabiya fara tas ya zura a jallabiya ganin jam’i ya huce sa ya shimfiɗa dadduma ya data sallah mai cike da zallar nutsuwa.
Lili
Bayan ta gama wankan haɗi da shirya kanta ta sanya wata ƴar duguwar riga iya laps ɗin tare da saka wani 3guater hakan ya basa ɗan ma dai-dai cin hips ɗinta fituwa yay zamansa cikin ƴar rigar data saka,daga sama rigar tana da ɗan faɗi hakan ya bawa rigar damar zama a faffaɗan ƙirjinta gashin ƙanta ta tattara haɗi da ɗauresa da ribbon ya sauka tsakiyar bayanta a hankali take mutsa ƙaramin bakinta ta shiga rera waƙar wait for me,wayarta ta ɗauka tare da shiga wajan messages wata number ta shiga wacce aka rubuta Soulmate ta fara typing kamar haka.
_i can’t live without you, without you what’s my worth,if i get separate from you than I will get separate from self (my world) because you are the only one i most love madly,you’re the only one my eyes want see you, my ear want hear ur voice, i love you more and more most._
Tana gamawa ta tura masa fuskarta ɗauke da zallar farin ciki ta kusa samun muradin zuciyarta,wani black plate shoe ta ɗauka tare da zura cikin ƙafarta,a haka ta fice daga cikin ɗakinta babu ɗankwali tana ɗan tsallanta na ƙuruciya ta ƙarasa daining area don a nan ta kejin maganar mutanan gidan tana zuwa ta ƙara wajan Dad tayi masa sumba tare faɗin”barka da dare my lovely”kanta ya shafa tare da faɗin”yau mamana bakya son saka kallabi a kanki baki jin tsoron jinnu ko?”turo baki tayi gaba ba tare da tace komai ba ta nufi wajan Mamy tare da shigewa jikinta jinjina kai Mamy tayi kafin tace”our Mama ni ba za’a gaidani bako?”ɗan lumshe ido Lili tayi kafin ta ware manyan idanun nata akan Mamaynta tace”ayya Mamy nina isa kece fa rayuwarta”dry sukayi gaba ɗaya kafin Mamy ta ƙara cewa”to ɗagani mana mutum ya girma baisan ya girma ba haba”ɗan buga ƙafata tayi a ƙasa kana ta juya idanunta kasancewar bata son magana yasa taja bakinta tayi shuru,gefenta ta kallah taga Najama ta zabga tagumi ɗan zugurarta tayi tare dayi mata alama da idanu tace”lpa dai beb?”da idanu Najma ta bata amsa da “i’m ok”jinjina kai Lili tayi kafin tace”i’m gland” ƙamshin da taji yana dukan hancinta tun ɗazu yasa ta ɗaga manyan blue eyes ball ɗinta takai duba zuga kujerar dake farcing ɗinta,A hankali ta sauke ganinta a kansa yana zaune ya sadda kansa ƙasa yana latsa wayarsa sosai yay kyau cikin sky blue ɗin singlet ɗin daya saka tare da wando 3guater cikin sanyi murya tace”Boobi barka da hutawa”jice lips ɗinsa yay dan baiyi tunanin zatai masa magana ba haka kuma baya jin zai iya ɗago kai ya kalleta dan haka kawai ya jinjina mata kai,idan ka ganshi zaka ɗauka wayarsa yake dannawa amma garesa babu abinda yake sai santala-santalan fararen legs ɗinta ya zuba ido ta ƙasan daining babu abinda yake bashi mamaki a jikinsa sai yawan gargasar dake kwance jikin ƙafarta sunfi luff-luff abin sha’awa fatar ƙafar sai shaining take.
Mamy ce ta ɗauki spoon haɗi da ɗebo fatan dan kalin turawan daya sha kayan lambu haɗi manyan kifi sai zabga ƙamshi yake,babu inda ta nufa sai bakin Lili wacce ta lafe jikinta tana jan numfashi alamar zatai bacci,cikin sauri Lili ta janye bakinta tare da shagwaɓe fuska kamar zatai kuka,Dariya Dad yay kafin yace”kinsan cewa Mamana ba tacin abinci da spoon saida hannu”Mamy ma dry tayi sannan ta ajjiye spoon ɗin tayi bisimillah tare da saka hannun cikin plate ɗin ta ɗebu abinci tare da kaiwa bakin Lili bisimillah Lili tayi sannan ta amshi abincin tana lumshe idanunta.
Saida kowa ya gama cin abinci sannan Daddy ya gyara murya tare da kallon yaran nasa sauke idonsa yay akan Fahad da babu abinda ya taɓa sai coffee da Mamy tayi masa,Maida idonsa yay kai Lili sannan yace”Mamana nayi maki abinda kikeso kamar yadda kika nemi buƙata a wajana dole na cika maki ita,a zahiri kinji anyi aurenki da Faisal wannan a gsky al’amari ba dake aka ɗaura ba da ƴar uwarki Najma aka ɗaura Faisal aure”wani ihu Lili tayi tare hantsilawa ta faɗi ƙasa daga kan cinyar Mamy..
*_Nimcyluv ce😘_*
I think zan daina posting a wattpad no comment no vote
*Wattpad@Nimcyluv* *Tue/Dec/2020 3:43pm*
08119237616*JUYAYI*
*E 6*
_NIMCY SARAUTA😘_
…..A zaune Faisal ya samu mahaifin nasa da sallama ya shiga bedroon ɗin kasan cewar ya nayin sanyi ya suma,A gefen bed ɗin ya zauna tare da ɗura kansa a shoulder ɗin Papa,Sosai ya kejin faɗuwar gaba haɗi da bugawar zuciya wayarsa yaji tayi ƙara alamar Notification ya shiga yasa ya ɗan zame daga jikin Papa ya ɗauki wayarsa dake cikin aljihu gana shiga yaga alama new messge cikin sauri ya buɗe saƙon ganin sunan BEBY BOO na yawo,Wani ƙawataccen murmushi ya saki mai tsadar gaske karanta saƙonta dai² yake da wanke damuwar da tayi maƙale a zuciyarsa wani sanyi yaji na ratsa shi yayinda ya kejin a kashi ɗari na damuwarsa kasu wajan 90 sun tafi,Yafi 10min ya kallon specail luv messge ɗin da akayi masa kafin yaji saukar muryar Papa a kunansa “Faisal bani hankalinka nan” jin abinda Papa yace ne yasa ya ajjiye wayar hannunsa tare zubawa masa ido,A sanyaye Papa ya kalli ɗan nasa wanda yake alfahari dashi yana jinsa har jini da tsukar jikinsa baya son abinda zaizo ya juya masa lissafi dalilin hakan yake ta fargabar tayaya zai masa magana baya so ace sai ankawo masa yaga kamar anyi masa ba dai² ba,Numfashi Papa yaja kafin yace.
“Faisal khalil Jibaɗo shine sunanka da kake alfahari dashi kuma kamar yadda kake alfhari da sunanka nasan haka kake jin dukkan wata maganata kuma nasan ina da ikon da zanyi maka zaɓan abu domin nayi imani da tarbiyar dana baka ba zaka taɓa watsamin ƙasa ka kunyatani jama’a ba,Nasan baka da burin daya huce Auren Lubna amma ka sani zanen ƙaddararka data Lubna ba ɗaya bace dalilin hakanma aka samu matsala wajan aurenku inda aka juya maka aurenka akan ƴar uwarta Najma,Ina son ka amshi ƴar mutane da amana kayi haƙuri ka samawa kan nutsuwa Har abada Lubna ba zata taɓa zama mata a wajanka ba ina fatan zaka amshi wannan auren hannu biyu”.+
Wata zufa ce ta shiga zubuwa Faisal lokacin ɗaya jikinsa ya ɗauki rawa yayinda dukkan wani tunaninsa ya tsaya cak baya jin akwai wani abu mafi muni wanda yake ƙoƙarin sa zuciyarsa bugawa irin wannan,Tabbas banda mahaifinsa wanda ya haifeshi ne ya bashi wannan labarin da babu abinda zaisa yaƙi ƙaryata shi,ganin baya da wani abu da zaiyi a ɗakin Papan yasa ya miƙe a hankali ya nufi flat ɗin zuciyarsa fal tunanin abinda suka aikata shida Lilinsa ɗazu.
Bin bayansa Papa yayi da ido yana mai tusayin Ɗan nasa wanda baya iya riƙe damuwarsa a cikin zuciyarsa,Glass ɗinsa ya mayar saman idonsa yaci gaba da duba Jaridar hannunsa yana yiwa yaron nasa addu’ar samun juriya a cikin zuciyarsa.
Faisal na shiga flat ɗin nasa yasa key ya rufe ƙofar bedroom ɗin nasa duguwar Jallabiyar jikinsa ya zare darect wajan wata drower ya ƙarasa yana zuwa yasa hannu ya jawo drower tare da saka hannu ya ɗauki wani Tablet na Effective Relief from pain and fever kana ya ɗauki ruwa a glass cup yasa maganin tare da kafa bakinsa a saman ruwan ya shiga kwankwaɗa saida ya shanye sannan ya miƙe lokacin zufa ta gama wanke masa jiki,Banda harbawa babu abinda kansa keyi masa ya najin wani matsanancin ciwon kai wanda yake bara zanar tarwatsa tunaninsa na kamashi ga yadda mararsa keyi masa azaba haɗi da raɗaɗi tamkar zata fashe a haka ya sulale ya faɗa kan bed lokacin da ƙyar yake buɗe idonsa sbd tsabar damuwa da tunanin daya gama ratsa brain ɗinsa,Banda juyi babu abinda yake gaba ɗaya Papa yasa tunaninsa a JUYAYI ya shafe 30min kafin baccin ɓarawo ya samu nasarar ɗaukesa.
Rano’s family
Jin maganar Dad take tamkar saukar ruwa’n sama da ba’a shirya masa gaba ɗaya tunaninta ya tsaya dan ba tayi tunanin Dad ya ɗauki maganarta da gaske ba harya zartar da hukunci akai kasa cewa komai tai sai numfashinta daya shiga ɗaukewa hakan ya nuna alamar ASMARTA nason tashi,Dama ace mafarkine ta keyi ba gasky ba dama ace idan ta farka zata ganta kusa da farin cikin ranta jin yadda zuciyarta ke beating ga yadda kanta ke juya yasa lokacin ɗaya ta fita a hayyacinta,Me zata cewa Dad ya fahimcita tunda ita da bakinta tace bata son Faisal a bawa Najma shin idan ta yiwa Dad tawaye ta kyauta masa kowa?,Maganar Dr Layler ce ta faɗu mata musamman inda take cewa “Ki zama mai tsaya akan ra’ayinki kada ki bari wani yazu ya shiga tsakaninki keda mijinki” Wasu hawaye ne suka shiga zuba daga cikin idonta yayinda ƙirjinta keyi mata zafi da kuma raɗaɗi babu abinda yafi zama da masoyi daɗi sannan babu abinda yafi rabuwa da wanda kakeso ɗaci tabbas tasan rabuwa Faisal tabkar rabuwa da numfashinta ne,Amma tasan Najma bata son Faisal ta fahimci akwai wanda ta keso tunda daɗewa dan haka zata nemi taimako wajan Yayarta Najma.
STORY CONTINUES BELOW

Najma kam lumshe ido tayi lokacin da taji abinda Dad ɗin yake faɗa lokaci guda ciwon data keji acikin zuciyarta ya tafi,Wani silver mai daɗi ta haɗiye wanda ya huce da wani abu daya tukare mata maƙoshi wasu kyawawan hawaye ne suka zubu daga cikin idonta wanda bata san kona mene ba,Ɓangare guda kuma na zuciyarta tana ji kamar abune mai wahala taci Amanar ƴar uwarta ba zata ita zama da Faisal a matsayin miji ba kuma ba zata iya bijirewa umarnin mahaifinta ba,Mai ya kamata ace tayi yanzu lumshe ido tayi tana sauraran yadda zuciyanta suke mata shawara kala-kala,A hankali kyakkyawan idonsa ya fara yi mata yawo cikin idonta cure jikinta tare waje guda lokaci ɗaya tsigar jikinta ya mimmiƙe nan take ta farajin wani abu mai kama da feelings ƴar yamm haka taji a jikinta lokacin data tuna yadda tattausan lips ɗinsa ya shige cikin bakinta sosai ta lula duniyar tunani sama-sama taji maganar Dad nayi mata yawo cikin kunanta.
“Nasan dukkanku bana da wani matsala daku ina neman alfarmar daku zama masu biyayya a dukkan umarnin dana shimfiɗa maku nasan ko bayan babu raina ba zaku taɓa dana sanin abinda na zaɓa maku ba,Mamana kece ƙarama dan haka nafi jin rayuwarki ta tsaya musamman yadda Ubangiji ya jarabceki da cuta mai wahalar gaske a kullum ina maki addu’ar samun sauƙi cikin rayuwarki,Najma ki shirya dukkan wasu kayanki zuwa gobe da yamma za’a miƙaki gidan mijinki Allah ya baki ikon yi masa biyayya kamar yadda Mamynki keyimin shi aure ɗan haƙuri ne sannan ki zama mai haƙuri da kuma kawar da kai”
Mamyce takai dubanta ga Lili wacce take zaune zamar dirshen a ƙasan carpert ɗauke Mamy tayi domin tabbas Lili zata shiga damuwa dan ba ƙaramin so ta kewa Faisal ita kanta tasha mamakin wannan abun lokacin da Dad yake sanar da ita tayi shuru ne kawai dan bata da wani power abinda Dad ya yanke dashi ake aiki babu wanda yake masa musu,A hankali Mamy ta miƙa hannu ta ɗago Lili wacce take zaune ta sadda kanta ƙasa kamar mai tunani amma ita kaɗai tasan abinda ta keji a ranta,Lafewa tayi jikin Mamy tana sauke numfashi.
Boobi kam duk yadda ka kai da karantar halayar mutum da wahala ka fahimci halinda yake ciki wayarsa kawai yake dannawa tym to tym yakan ɗan shafa kwantaccen sumar kansa tunda ya zauna ko mutsi bai yi ba haka babu abinda ya taɓa na abinci sai coffee ɗin daya sha shima da ƙyar yake iya haɗiya.
Ganin lokaci yaja yasa Najma miƙewa a hankali ta yiwa iyayenta magana tare da shige flat ɗinta,A hankali ya ɗaga shanyayyun idanunsa wanda suke a lumshe kamar maijin bacci ya mannasu akan Dad dake duba wayarsa,Kujerar da yake kai yaja zuwa baya a hankali ya miƙe tare dayin wajan Dad yana zuwa yaɗan rungomesa ta baya tare dayi masa peak a ƙoshi a hankali ya ware laɓɓansa yace”sweet dream Dad” ya faɗa lokacin da yake lumshe idanunsa wanda suke ɗanyi masa zafi sbd baccin da baya samunyi akan lokaci,Murmushi Dad yay yace”and you too miskilin Dr”ƙara lumshe idanunsa yay tare da shafa tulin sumar kansa Mamy ce ta kallesa tare da faɗin”My Dr a taimakawa Mamy akai Lili ɗaki mana” fuska ya ɗan ya mutse tare da fiddo idanunsa dan baiyi tunanin abinda za tace ba kenan,Shuru yay baice komai ba tamkar baiji abinda tace ba,Dad ne ya ƙara cewa”Dr matata kakeson wahalarwa ko kasan Lili tayi girma fa ba kamar lokacin da kake ƙasar waje bane,Pls maza ɗauketa Mamy ta huta bansan kalar matar da zaka aura ba amma am sure Mamy zata fita kyau” jinjina kai kawai Boobi yayi yana tunanin ta yadda zai ɗauki miskilar yarinyar nan wajan Mamy ya nufa dan baya son su fahimci komai yana zuwa yay yaɗan durƙusa tare da saka tattausan hannunsa ya ɗauketa zuwa jikinsa,ƙara shige jikinsa tayi jinta samu sauyin waje ta shiga fitar da numfashi a hankali,Taɓe baki yay ganin yadda take shigewa jikinsa kamar mage tuno lokacin da suke vedio call yay always a kwance zai ganta ko kuma yaga ta rungome pillow idonta a lumshe sai tayi magana zai tabbatar idonta biyu amma sai suyi vedio na wajan 30min bata buɗe ido ba,A haka ya ƙara flat ɗin nata yana zuwa ya murɗa handle tare da tura kansa ciki wani daddɗan ƙamshine ya daki hancinsa ƙamshin daya daɗe baiji kamarsa ba,ya daɗe a tsaye yana shaƙar ƙamshin har baisan lokacin daya lumshe idanunsa ba,Wani ya nayine mai daɗi ya fara tsintar kansa a ciki ganin idan baiyi da gske ba bazai iya fita daga ɗakin ba yay saurin ƙarasawa wajan bed ɗin nata yana zuwa ya saketa daya tsaye ta faɗa saman bed yana jin lokacin data saki ƙara baiko juyawa ba yay ficewarsa tare da banko mata ƙofar ɗakin.
Boobi yana fita babu inda ya tsaya sai ɗakinsa yana shiga ya zare siglet ɗin jikinsa nan ƙyaƙƙyawan gashin ƙirjinsa ya bayyana ya kwanta yay luf abinsa sai ƙyalli yake murɗaɗɗan jikinsa ya bayyama musamman Arms ɗinsa sosai Boobi yake da kyan jiki mai ɗaukan hankali komai nasa a nutse ya keyinsa baya son hayaniya da son magana daman Lili ce kawai yake jure magana da ita amma tunda wannan Juyayyen abin ya shiga tsakaninsu yaji kamar an ɗaure masa baki ko magana yake idan ya ganta zaija bakinsa yay shuru yayi kamar bai ganta ba,Sosai gabansa ke faɗuwa idan ya ganta yana dakewa ne a matsayinsa na namiji abune mai wahala ka gane damuwar Boobi yana da juriya da kuma haƙuri uwa uba miskilanci baya ɗaukan raini ko kaɗan yana da zuciya fiye da tunanin bai karatu sai dai yana da ɗauke zakai masa abu da yawa ya ɗauke bawai dan bai gani ba sai dan baka gabansa,Ganin tunanin da yake bazai ɗauke masa damuwarsa ba wayarsa ya kunna tare da saka ƙira’ar Sudais cikin suratul YAASIN saman bed ɗinsa ya haura tare da kashe glove ɗin ɗakin ya shige cikin blaget,Lumshe ido yay yana sauraran ƙira’ar dake fita daga cikin wayar tasa a hankali ya shiga bi cikin zuciyar sosai damuwarsa ke raguwa a haka bacci yay nasarar ɗaukesa.
_Washe gari_
Misalin ƙarfe 7 na safe Lili ta shirya cikin shigarta ta alfmar wani blue ɗin boyal ne a jikinta anyi masa ɗinki buuba tayi rolling kanta da pink ɗin vail mai kyan gaske gashinta ya sauka har baya kasancewar vail ɗin ƙara mine hannunta ɗauke pink ɗin hand bag kai tsaye compund ɗin gidan ta nufa tana zuwa ta nufi wajan motar ta,Tana zuwa tasa key ta buɗe motar tare da shigewa cikin a hankali tayiwa motar key tare da danna horn mai gadi ya buɗe mata get ɗin ta harba motar ta kan titi sai B.U.K.
Bata daɗe a hanya ba ta isa B.u.k lokacin har 8:20 tayi cikin nutsuwa tayi parking a parking space lokaci ta duba taga 8:30 ta kusa kuma shine lokacin ɗaukan darasin Faisal ɗan tsaki taja dan bata jin zata iya saka idonta cikin nasa ganin lokaci na shirin ƙurewa yasa ta buɗe motar tare da zuro da kyawawan ƙafafunta waje zuwa wani ɗan lokacin ta gama fituwa daga cikin motar,Lumshe ido tayi tare da cije jajayen laɓɓanta a hankali ta buɗe bakinta cikin siririyyar muryarta tace” Ya rabb” tana faɗin hakan taɗan ware manyan idanunta tare da juya da nufin ƙarasawa department ɗinsu, ta ɗaga ƙafa ɗaya biyu taji an damƙe hannunta tare da janta da ƙarfi jin hakan yasa ta buɗe baki zata kurma ihu taji an ɗura wani tafin hannu mai sanyi da kuma taushi an rufe mata baki tare da dannata cikin wata mota aka rufe motar,cikin sauri ya koma ɓan garen drever yana shiga yaja motar da wani irin spend yabar makarantar.. *_NIMCYLUV CE😘_*
*am sorry for the late update kuyi haƙuri pls ina cikin busy ga kuma wani series film da zan fara rubutawa so kuyimin afuwa kuna raina kada kuyi fushi i knew ban kyauta ba sbd da yawancinku kunata zaman jira na so bana da laifi pls acpect my apologies 🙌🏻 I luv you more and more ku sani a addu’arku mai albarka pls*
Masu wattpad pls follow and Comments with Vote ina ganin abinda kuke no Comments no Vote😉😉pls a sauya hali kafin *FAYAL* ta sauya ok
*Idan anga typing errow suri hilis😅🙌🏻*
*JUYAYI*
*E 7*
Wattpad@Nimcyluv
🥰🤣am so sorry 2days kunjini shuru it’s all ur fault not my💁🏻♀️.
…….Ihuu Lili ta fara a cikin motar tare da runtsa idonta tana mai jin tsoran buɗesu domin bata san dawa za taci karu ba,Ganin bashi da niyyar tsayawa yasa ta ƙara buɗe bakinta cikin fitar hayyaci ta fara kuka haɗi da ihu,Tsaki ya shiga ja akai jin kukan nata damunsa ƙara gudun motar yay gaba ɗaya baya cikin hankalinsa da nutsuwarsa sanadiyar hakan idanunsa suka sauya launi daga fari zuwa jaa jijiyar kansa tayi raɗa-raɗa sbd a zabar ciwon da kansa keyi masa,Wanini wawan birki yaja cikin zafin nama haɗi da ɓacin rai yace”Kee dallah nine shuru a nan kada ki fasan kunne”ai kamar ƙara mata gudun kukanta yay dan gaba ɗaya bata fahimtar abinda yake faɗa ganinsa take kamar ɗan yankan kai,Wani zazzafan numfashi ya shiga fesarwa ta hancinsa a hankali ya shiga girgiza kansa kamar mai tunanin tabbas abinda yaji yau da kuma abinda ya gani yay matuƙar tayar masa hankali duk yadda yakai yayi tunanin a kan abinda ke shirin faruwa abin yaci tura,Cikin nutsuwa ya gangara motarsa gefen titi tare da kasheta a hankali ya buɗe side ɗinsa tare dq zuro da kyawawan legs ɗinsa waje lokaci kaɗan ya gaba bayyanar da gangar jikinsa,Lumshe gajiyayyun idanunsa yay haɗi da ɗan taune lips ɗinsa,A hankali yake buɗe hancinsa yana shaƙar daddaɗar iskar titi yayinda gefe guda na zuciyarsa yake karantu Sunayen Allah guda 99 a haka ya ɗan samu sauƙin zuciyarsa daga ciwon da take masa,A gaggauce ya buɗe side ɗin baya jin tana tari tare dajan numfashi da ƙyar yana buɗewa ya shiga ya zauna tare da rufe ƙofar ganin yadda take kokawa da numfashinta ya tabbatar masa da Asmarta ya tashi,Ɗan diriricewa yayi gaba ɗaya baison kallonta bare taɓa jikinta a sanyaye ya buɗe baki yace”Kee open ur eyes is me Boobi”ganin tana fisge² da kuma sandarewa ya sashi saurin kai haɗu ya ɗagota zuwa jikinta.
Gyara zamansa yay ta hanyar miƙe ƙafafunsa a kan duguwar kujerar dake bayan motar kwantar da ita yayi yaɗan miƙar da ƙafafunta tabi jikinsa luff ta kwanta sai kokawa take da numfashinta dake ƙoƙarin barin gaggar jikinta,Lumshe fitinannun idanunsa haɗi da cije lipa ji yake kamar ana buga masa guduma a kansa sbd rabuwa da jikinta da yay jijiyoyin kansa sun fito sunyi raɗa² ga yadda gargasar jikinsa suka mimmiƙe wani sanyi ya fara shiga ƙofofin jikinsa take yaji zazzaɓi na neman rufesa numfashi mai zafi ya shigar fesarwa ta cikin hancinsa.
Cikin dauriya da kuma dakiya ya saka tattausan hannunsa mai sanyin gaske ya ɗura bisa ƙirjinta ya shiga danna mata a hankali tare da murza mata tsakiyar forehead,Tsananin azabar data jini yasa tayi wata iriyar zabura ganin hakan yay saurin mai data jikinsa tare da mannata a ƙirjinsa ya shiga tufa mata addu’oin da sukazu bakins dan gaba ɗaga brain ɗinsa ta tsaya da aiki shi kansa yana buƙatar taimako,Wani bottle water ya gani a gefen daya ajjiye jiya a cikin motarsa sbd ɗan sanyin dake busawa a gari yasa ruwan har yanzu da ɗan sanyinsa a hankali ya ɓalle murfin gorar ya kafa mata a ɗan ƙaramin bakinta cikin sa’a ruwan ya dinga shigewa cikin bakinta saida tasha mai yawa sannan ya cire bakin gorar daga cikin bakinta ya shiga shafa mata ruwan a oval face ɗinta zuwa wuyanta jin yadda,A hankali jikinta ya saki numfashinta ya shiga fita a hankali hakan ya tabbatar masa data samu relief daga pain ɗin data keji gane hakanne yasa shi ɗan zareta daga cikinsa tare da cillata gefe ƙara ta saki sbd kanta daya daki gefen murfin ƙofar motar,Cikin sauri ya buɗe murfin motar tare da ficewa ya koma side ɗin drever bai wani ɓata lokaci ba ya murzawa motar key tare da harbata kan titi ya nufi asibitin Aminu kano.
+
B.u.k
Fitar motar Boobi daga cikin makarantar keda wahala aka fara jin saukar Harbin bindigo ta ko’ina,Cikin tashin hankali da kuma firgici students da lectures ɗinsu suka fara neman hanyar tserar da rayuwarsu.
Yana kishin giɗe akan luntsumemiyar kujerarsa wacce take office ɗinsa yana tunanin yadda zaiyi rayuwa da wata ba Lilinsa babban tashin hankalinsa da baisan asalin dalilin daya saka aka fasa aura masa ita ba shidai yasan har abada Lili ba zata taɓa cewa bata sonsa ba kuma ya ɗauki alƙawarin bazai taɓa haƙura da ita ba duk yadda zaiyi ya aureta sai yay no matter how,Ɗan tsaki yay tare da duba tym yaga wajan 8:25 mamakin yadda har yanzu bata ƙarasu makaranta ba yake,Miƙewa yay a hankali ya isa zuwa window’n dake manne a office ɗinsa ɗaga labulan window’n keda wahala yaji ƙara kamar daga sama kafin yayi wani tunanin yaji ƙarar bindigu tako ina kafin kuka da ihun students ya ƙara cika makarantar,Ƙara zuge labulan yay sbd wasu manyan mutane masu baƙaƙen kaya daya gani sunke waye wata ash ɗin mota sai harbi suke wajan 30min suna abu ɗaya kafin yaji ƙarar ta lafa cikin sauri ya buɗe ƙofar office ɗinsa ya fita,Gaba ɗaya makarantar tayi shuru baka jin ƙarar komai saita tsuntsayen da suma suka tsorata yana fita yaci ƙaro da lecture Bilal shima da fituwarsa kenan a tare suka jera tare da ƙarasawa wajan motar da akayi fata-fata da ita sbd ƙarfin da kuma yawan harbin da akai mata Innalillahi wa’inna ilaihir raji’un kawai Faisal ke furtarwa da sauri² lokaci guda jikinsa ya ɗauki rawa zallar tashin hankali ya bayyana akan kyakkyawar fuskarsa ba komai ya tayar masa da hankali ba sai ganin duk irin harbin da akai ashe motar Lili’nsa ake harbi jikin ƙaraji da fitar hayyaci ya kwarara wani ihu tare da yin wajan motar da gudu yana faɗin “No pls my you are the only one i luv if you go i way i will day”ganin yadda motar ke fitar da wani yaƙi haɗi da ƙauri ne ya nuna gaf take da kamawa da wuta,Cikin sauri Bilal shida Abdull wanda ƙara suwarsa wajan kenan sukayi saurin riƙesa tare da janyesa da sauri nanfa yace sam baisan hakan ba suka shiga kukawa da ƙarshe ya samu nasarar kaiwa Abdul wani wawan naushi cikin sauri suka sakeshi da gudu ya juya ya nufi wajan motar yana zuwa motar na kamawa da wuta,Kuka ya fashe dashi tare da zubewa a wajan me hakan ke nufi sunkashe masa rayuwarsa kenan? Suwaye wa ɗannan ɗin waya turusu meta aikata a garesu har suka zaɓi kasheta? Rauninsa ne ya bayyana akan fuskarsa kamar ance ya juya yaga takalminta cikin sauri ya ɗauki takalmi lumshe ido yay nan wasu zafaffun hawaye suka sakko daga cikin idanunsa zuwa kan fuskarsa bazai taɓa manta lokacin dasu kaje shopping ta ɗauki takalmin sbd yace yay masa kyau,Hannunsa ya tura cikin aljihunsa ya ɗauko wayarsa numberta ya shiga kira tana ringing amma ba’a picking lamarin daya ƙara saka masa tsoro da kuma fargaba kenan,Cigaba yay da kira saida yay wajan five miss call kafin ayi nasarar ɗaga wayar muryarsa na rawa yace.
STORY CONTINUES BELOW

“Hello hear beat where are you” iska mai zafi aka sakar sama ta cikin wayar kafin aja numfashi kamar ba’a son magana daga can ɓangaren aka ce.
“She is with me”yana faɗin hakan ya datse kiran…Wata sassayyar ajjiyar zuciya Faisal ya sauke domin ya gane mai maganar wani sanyi yaji ya ratsa masa zuciyarsa,Amma maiya kawo motarta da kuma ta kalminta nan sannan mene ya haɗata da Fahad tunawa da yayi yayanta ne yasa ya share tunanin komai daga cikin zuciyarsa,Miƙewa yay ya nufi inda yay parking motarsa dan bazai iya jurewa rashin ganinta ba ji yake kamar yay hauka sbd rashin ganinta da baiyi ba kwana biyu yana zuwa ya faɗa cikin motar tare dayi mata key ya jata da wani spend yay waje yana fita motar ƴan sanda domin ardy sun samu labarin abinda ya faru.
Asibiti.
Lokacin daya isa asibitin 1:30 sbd ya tsaya wajan wani shop yayi shopping a hankali yay parking motarsa a parking space jin gina yay da kujerar motar tare da lumshe ƙanƙan tattun idanunsa da sukai jaa sbd tsananin tashin hankali da kuma far gaba duk yadda yasu yay tunani a kan tashin hankalin daya samesa yau amma abin ya gagara zuciyarsa taƙi bashi damar hakan eyes lashis ɗinsa ya ɗaga a hankali idanunsa ya bayya wani wahalallan numfashi ya fitar a hankali yasa hannu ya buɗe murfin motar ya sakko da ƙafafunsa zuwa ɗan wani lokaci gangar jikinsa ta bayya rufe motar yay kafin ya zaga ya buɗe side ɗin baya a shimfiɗe ya ganta sai fitar da numfashi take a hankali gaba ɗaya gashin kanta ya barbazu a kan fuskarta yana jin tsoron barinta cikin mota da babu shakka a cikin motar zai barta harya gama abinda yake,Ɗan juyawa yay yaga yadda mutane ke zirga² a harabar asibitinne yasa shi jan tsaki buɗe motar yay tare da sunkuyawa ya ɗaga kanta sannan ya nemi waje ya zauna,Ɗagota yay gaba ɗaya ya ɗurata bisa laps ɗinta gashin kanta ya tattara waje guda ya ɗaure da ribbon tsaki ya ƙara ja ganin ɗan ƙaramin vail ɗin data ɗauka a haka ya samu ya naɗa mata shi a saman gashin kanta,Juya da ita yay suna farcing juna hakan ya bawa full face ɗinta damar bayyana.
Lumshe gajiyayyun idanunsa yay tare da taune lips ɗinsa sosai zazzafan numfashin da take fitarwa ta cikin bakinta yake dukan faffaɗan ƙirjinsa,Murfin motar ya tura tare da ficewa da ita a jikinsa fuska ya haɗe tamau sbd yadda mutane suke ta kallonsa motar ya rufe jikinsa ida da gadara haɗi izza ya fara takawa cike da kuzari yana jin yadda mutane ke gaidashi amma yay burus babu inda ya tsaya sai office ɗinsa,Yana shiga ya shifiɗeta akan duguwar sofa cikin sauri ya ɗaura mata drip tare da injection yana gamawa ya fice tare da rufe ƙofar.
Marasa lafiyansa ya shiga dubawa bai samu kansa ba sai wajan 3:45 a gajiye ya turo ƙofar office ɗin a kanta idanunsa suka sauka tana kwance flat numfashinta na fita a hankali hannunta ya kallah yaga drip ya ƙare a hankali yasa hannu ya zare drip ɗin cikin sauri ya shige toilet ɗin office ɗin nasa.
Dr Layler.
Yadda take buga ƙofar kuma taji shuru shiya sata kanta cikin office ɗan murmushi tayi dan tunaninta yana jinta yay shuru sai taji saɓanin hakan sbd ƙarar shower da taji a toilet ya tabbatar mata wanka yake.
Zama tayi a kan kujerar dake office ɗin mutsin da taji a gefenta ne ya sata juyawa cikin sauri ta miƙe tsaya tare da ƙarasawa inda take kwance ƙara mara sauti ta saki tare da dafe ƙirjinta tace “What Lili a office ɗin Dr na?” kafinta ƙara magana taji mutsin fituwarsa cikin sauri ta nufi wajansa bata da yadda murɗaɗɗiyar surar jikinsa ke ɗigar ruwa ba muryarta na rawa tace” Dr wacece wannan mene haɗinka da Lubna?
Kallonta yay tare da ɗauke yana jin tambayarta tamkar rainin hankali banza yay mata ya nufi inda ya ajjiye rigarsa yana zuwa ya ɗauki farar singlet ɗinsa yana shirin saka rigar shaddarsa ta ƙara cillo masa wata tambayar “i’m asking you?” taɓe bai yay tare da lumshe idanunsa yana jin maganarta kamar tana watsa matsa wuta sbd yadda kansa keyi masa bala’in ciwo,Kamar baison magana ya wara saffan laɓɓansa yace” she is my biogical sister the same father and mother” cikin tashin hankali Dr Layler tazu wajan Boobi tare da dafe ƙirjinta tace “you mean Lubna is ur blood sister?” kallon sama da ƙasa yay mata kafin ya juya tare da faɗin “yerh that what i mean” yana faɗin hakan yasa hannu tare da matsar da ita daga gabansa.
STORY CONTINUES BELOW

Takaici ne ya kama Dr Laylerh nan take zuciyarta ta fara harbawa,Babu abinda yake mata yawo cikin kunne sai maganganun da sukai ita da Lili daman wannan shine Boobi ɗin shine wanda ya aikata hakan ga ƙawarta ta,Wani kukan baƙin cikine ya kamata ta durƙushe a wajan ta shiga rera kuka,Tausayinta ne ya kamashi dan baison yaga mace tana kuka kuma yasan abinda yake mata baya kyautawa dawowa yay tare dasa hannu ya miƙar da ita tsaye fuska ya haɗe tamau kafin yace”Cry?.. I’m telling you the true kina son na miki ƙarya?”kasa cewa komai tayi sai jikinsa data faɗa ta shiga rera kuka tare da faɗin “Dan Allah Fahad ka soni wallahi zan iya mutuwa idan baka amince dani ba,Ka soni kwatankwacin yadda nake sonka pls kayimin rai ka samamin gurɓi a zuciyarka” zareta yay daga cikinsa tare dayin wani killer smile sandarewa Dr Laylerh tayi sbd wani mugun kyau da yay mata iya kacin rayuwarta bata taɓa ganinsa yana murmushi ba sai yau,Daf da ita ya tsaya tare dasa hannu ya kama tafin hannunta ya murza a hankali kana yace “bana da ra’ayin soyyaya Layerh da ace zanyi soyyaya babu shakka zan zaɓeki a matsayin mata a gareni amma soyayya shirmece da kuma ɓata lokaci ina maki addu’ar samun miji na gari idan kuma nina nagarin saiki ta add’uar samun nawa ina maki fatan alkairi a cikin rayuwarki nagode sosai da soyyayarki”yana faɗin hakan ya sumbaci tafin hannunta tare da juyawa ya nufi inda Lili take kwance hannunsa duka biyun yasa tare sukutarta yay waje abinsa hankali kwance tafiya yake cike da nutsuwa da kuma kuzari yana tafiya ne cike da jarumta sosai yake da kwarjini haɗi da haiba a idanun jama’a musamman ƴan mata.
Yana zuwa wajan motarsa ya buɗe tare da kwantar da ita a gidan baya kana ya zauna mazaunin drever cikin sauri yaja motar tare da ficewa daga cikin asibitin.
Dr Laylerh kam tunaninta ne ya tsaya cak yayinda tsoro da fargaba ya shiga ratsa zuciyarta,Hannunta daya sumbata shi kawai take kallon kafin ta ɗura hannun saman ƙirjinta tana jin wani daɗi na ratsata ta ɗauki alƙawari kuma taci alwashi indai tana da rai da lafiya babu abinda zai hanata samun muradin zuciyarta,Dole itace matarsa ta har abada babu wata ƴa mace data isa tayi mata shamaki dashi,da wannan tunanin ta fice daga office ɗin tare da rufe masa.
Maidoguri road.
Parking yay a compund na gidan tare da fituwa hankali kwance ya fitu daga cikin motar tare da shige cikin gidansu,Lokaci ya duba yaga 6:10 kai kawai ya jinjina kafin ya haura saman steps ɗin gidan ya nufi flat ɗin Dad ɗinsu.
Da sallama ya shiga a zaune ya sameshi akan kujera yana shan coffee cikin sauri ya ƙarasa wajan Dad ɗin yana zuwa ya zauna kusansa tare da hugging ɗinsa cikin sakakkiyar fuskarsa yace “Barka da hutawa my luv” kansa Dad ya shafa yace “Yawwa Dr na yaya jikin sister ɗinka hope dai da sauƙi? Kai kawai ya jinjina wasu files masu yawa Dad ya ɗauka tare da tamƙawa Fahad ɗin dannan ya ɗauki wata farar takadda wacce akai rubutu a ciki ya tamƙa masa a hannunsa sannan ya dubesa yace “Fahad kayi haƙuri da dukkan abinda zaka gani cikin wanna taƙaddara kasani ƙaddara bata huce kan kowa ba nasu yi maka bayani tunda daɗewa amma ina tsoro,Baka da ƴan uwan da suka huce Lubna da Najwa..Najwa ba abar damuwa bace tunda yanzu da jima a gidan mijinta tun bayan fitarka aka kaita abin damuwa shine Lubna wacce kusan rabin rayuwarta yana wajena wanda a yanzu zai tamƙashi zuwa gareka Kaine babba sai Najma sai Lubna uwa ɗaya uba ɗaya haka kuke dan Allah ka kula da ita fiye da yadda zaka kula da cikinka ka dubi rashin lafiyarta ka bata farin ciki kuma kana da iƙon zaɓa mata mijin aure a duk sanda kasu..Jeka ubangiji yayi maka albarka Allah ya kareka daga sharrin mai sharri da kuma zargin mai zargi”Dad na faɗin hakan ya miƙe tare da fice daga parlon ya nufi bedroom ɗinsa.
Jiki babu ƙwari haka Fahad ya ɗauki files ɗin da Dad ya bashi ya nufi hanyar flat ɗinsa,Yana zuwa ɗakinsa ya nemi wata baƙar Jaka ya zuba files ɗin a ciki tare da takaddar haɗi da wayarsa duk ya cillasu a ciki.
Misalin ƙarfe 2:30 na daren ranar yana zaune a kan kujerar ɗakinsa yana danna lapton sanye yake da guwan wanda na amy colour ɗin shaddarsa daya saka ɗazu da yay wanka sai farar singlet,kamar daga sama ya farajin saukar ruwan bingidu a tsakiyar cikin gidan nasu,Hankali tashe ya ƙarasa bakin window’nsa ƙirji ya dafe haɗi da tushe bakinsa ganin wasu ƙartin mutane majiya ƙarfi suna haurawa saman flat ɗin su Daddy hannayensu ɗauke da manyan bindigu yana nan tsaye duk jikinsa rawa yake yaji saukar wata ƙarar bindiga wacce ta tafi da sautin ƙarar mutum wanda yana da tabbaci ta Daddynsa ce.
Ganin bashi da wani lokaci yasa yay saurin ɗaukar baƙar Jakar daya zuba files ɗin da Dad ya bashi idanunsa taf da kwallar ganin yake kamar shine yay silar abinda ya faru tunda ya kasa tseratar da iyayen nasa,Cikin sauri ya ɗauki key ɗin motarsa a hankali ya haura ta window derect ya kaisa ya harabar gidan yana zuwa yaga motar cikin sauri ya buɗe motar tare da faɗawa cikin motar yay mata key ya fice da gudu shaf ya manta da batun wata Lili na cikin gidan.
*_Nimcyluv ce😘_*
Wattpad readers aƙi Comments da vote nai sati banyi update ba
*idan anga errow am sorry pls👌🏻🙌🏻*
*NIMCYLUV MARUBUCIYA*
_Assalamu Alaikum_
Hey Guys I hope all of you are fine?,So I want to thank you all for supporting me thank alot may Allah bless you all.
I knew most of you are following my new book JUYAYI (the secret issue) right?.
So I have a wonderful and amazing game for you guys but only wattpad readers can join the game.
Madam if don’t have wattpad appilication I want to say sorry for yourself because you miss it, it gonna be 💃🏻👯🏻♀️.. Understand? .
I’m so sorry naƴi intertement ne GAME ɗin dai kashi biyu ke akwai WRITERS akwai READERS muda kanmu zamu zaɓi wanda za’ai Game ɗin dasu daga writer zuwa readers, dukkan maiso zai iya yin searching ɗina a Wattpad *Nimcyluv* sannan yayi following ɗina ta yadda idan akwai announcement zai gani cikin sauƙi.
Kada kayi tunanin shira zamuyi da mutum idan hirana ne muna dasu kala².
Akwai
Coffee with heroine in english, wanda MaimunaAbdullahi ke gabatarwa da hausawanmu da kuma yare. @+234 816 712 0325
Sai kuma.
Zauren MissMeemah on wattpad da ake gabatarwa iya hausa zallah @Kitty😘 .
Ina fata zakuyi following ɗinsu, Game ɗina zaizo maku as happy new year idan kinsan baki da wattpad yana da kyau kije ki ɗauko a play store domin har gift zaki iya ci a wannan game ɗin.
Ina buƙatar jin ra’ayinku ta hanyar yimin messages 08119237616 Writer or Reader duk kuna da damar bada gudunmawarku a wannan tafiyar🥰🤗.
Nasan ba lallai ku fahimci wacce game bace amma indai za kuyi following ɗina zaku iya fahimta ngd sosai da kuka samu damar karanta saƙo na thank for dat.
*Wattpad@Nimcyluv*
*Sat/Dec/26 9:23pm*
*💖JUYAYI💖*
*E 8-9*
Wattpad@Nimcyluv
*Listen guys* you got to understand that some people don’t come in your life to love you, They come into your life to see you, They don’t come to bring to your life, They come to take from you.
They don’t see you as a person, They see as a opportunity, These are the type of people that don’t love you for you, They love you for what they can take from you.
They’re not loyal to you, They’re loyal to the benefits that Come with you, That’s why they never show up.
No matter how many times you showed up for them, That’s why they never offer help, No matter how many times you helped them😫.
+
No edit 🧐
……Kasan cewar tsakiyar dare ne ga yadda gare yay shuru da kuma rashin abeban hawa a hanya yasa Fahad ƙara gudun motarsa kamar zai tashi sama,Babu abinda yake masu gizu cikin eyes ball ɗinsa sai fuskar Dad da Mamy iyayensa kuma abin alfaharinsa a koda yaushe wasu zafaffun hawayene suka shiga fita daga cikin narkakkun idanunsa wanda zuwa yanzu suka rikiɗe suka koma few red sabida tsananin tashin hankali da kuma firgici.
Lokaci kaɗan ya fita hayyacinsa idanunsa har wani ruwa² suke sabida tsananin fargaba da kuma tension ɗin da yake tun karusa kuma ya faru.
Gargasar jikinsa ne suka shiga mimmiƙewa ƙofufin jikinsa suka shiga amsar sayin dake kaɗawa a kan titin,Sannu a hankali raɗa² manya² jijiyoyin kansa suka shiga firfituwa a saman forehead ɗinsa lokaci kaɗan sukai raɗa² a kansa har wani halbawa suke sabida yadda kansa keyi masa matsanancin ciwo tare da bara zanar tarwatsewa gida biyu.
..Sanyin dake kaɗawa a kan titi shine ya ƙara bawa ƙofufin jikinsa damar buɗewa sosai,Lokacin kaɗan sanyin ya gaba ratsa jikinsa wani zazzafan zazzaɓi ya lulluɓesa dreving kawai yake ba tare daya san inda yake cilla kan motarsa ba.
Zafin zazzaɓinne ya gama gauraye jikinsa ya shiga rawar sanyi tare da haɗe haƙuransa suna bada wani sauti Ƙas..ƙas..ƙas Ƙirjinsa ne ya bada sauti damm sabida gabansa daya faɗi kan motar yaɗan saki tare da kaucewa daga kan titi ya nutsa motar cikin wani ƙauye lokacin yay tafiya takai ta 3hours domin har amfara kiran farko na sallar asuba.
Idanunsa ne suka rufe ruff sabida zafi da a zabar daya keji na ratsa tsakiyar kansa haɗi da gangar jikinsa,Ƙara gudun motar yay ya ƙara nutsa kan motar cikin ƙauye daf da zai huce wata unguwa motar ta tsaya cak alamar mai ya ƙare, Kan staring motar ya ɗura kansa ya shiga fitar da numfashi a kai².
.Su Baba Habu da jikansa Mustapha da fituwarsa kenan daga ɗan ƙaramin gidansu zuwa masallaci suna tafe suna lazimi a haka suka ƙarasu gaban motar zasu gifta kenan Mustapha ya dawo da baya jin motar na fitar da wani tiririn zafi hakan ya tabbatar masa da ba’a daɗe da ajjiyeta a nan ba.
Ganin Mustapha ya tsaya yasa Baba Habu dawowa da baya tare da tsayawa musan Mustapha yace “ji kana lahiya dai ka tsaya a nan bisa hanya?”.
Girgiza kai Mustapha yay tare da kunna wayar hannunsa yace ” banjin lafiya bari na duba” yana faɗin hakan ya zagawa side ɗin drever tare da haskawa salatin ya fara ganin wani baturen mutum mai kyakkyawar sura daga shi sai singlet da dugwan wandonsa na amy colour ɗin shaddarsa yana fitar da numfashi sama².
Baba Habu ya saki salati tare da riƙe haɓa yace “yau naga abinda ya dameni yanzu haka irin samarin burnin nanne masu kidnama😅 da kuma fyaɗe” A ɗan tsora ce Mustapha ya kalli Grandfather ɗin nasa yace.
“Haba GF how many times that i talk do you ka daina faɗin haka wa jama’a wallahi matsalar ƙauye kenan akwai kuskuran fahimta” Daƙuwa yaywa Mustapha yace “Ƙaniyarka nace ƙaniyarka ja’irin kawai kaf ƙauyen nan babu wanda ya kai ubanka gidadanci,Kuma kai daga ganin wannan ƙuriyar fatar nan ba mutumin kirki bane”.
Girgiza kai kawai Mustapha yay dan yaga GF ɗin nasa he never understand,Ƙofar motar ya buɗe tare dasa hannu ya ɗago Fahad wanda yake cikin tsaka mai wuya saurin ɗauke hannunsa yay jin wani a zababban zafi ya daki hannunsa,Ƙoƙarin fitu dashi yay amma ya kasa hakan yasa ya kalli GF yace.
STORY CONTINUES BELOW

“Pls GF i need ur help..taimaƙonka make mena wannan mutumin yana cikin wani hali” badan ransa yasu ba ya ƙara tare da taimakawa Jikan nasa ya fitu da Fahad daga cikin motar babu inda suka tsaya sai ɗan ƙaramin gidan da suka fitu daga ciki wata ƴat bukka suka ƙarasa dashi tare da shimfiɗesa a kan tabarmar Kaba.
Ganin yadda yake haɗa teath da ƙarfi ga yadda jikinsa ke rawa alamar sosai zafin zazzaɓin ke shigarsa,Sunkuyawa Mustapha yay tare da sutale singlet ɗin jikin nan yalwataccen baƙin gashin jikinsa ya bai yana yay luff saman faffaɗan ƙirjinsa,Tashi ya ɗauki wani kwano ya siyayo ruwa mai sanyi a cikin Tulo ya shiga shafawa Fahad a saman ƙyaƙƙyawar fuskarsa da kuma naked body ɗinsa,Wata ajjiyar zuciya Fahad ya sauke mai ƙarfi.
Arm robbers.
Faɗin tuzarcin da kuma cin mutunci haɗi da rashin tausayi da kuma tsantsar rashin imanin da suka aikata a gidan Ahj Mustapha Rano,Bayan sun tabbatar da sun kashe kowa na gidan amma ba suga mutum 2 zuwa 3.
Nan take ogansu ya ƙara basu umarnin dukkan inda suke su nemusu sabida muddin aka kashe iyayen ba’a kashe Ƴar ƴan ba to anyi a banza kamar an kashe macijine ba’a sare kan ba.
Ƙofar farko ta shigowa cikin gidan ita suka nufa wanda wannan ɗakin ya zama shine mallakin Lili babu irin bugawar da sukai ba’a buɗe ba saima kamar sautin kuka da suke jiyowa daga cikin ɗakin,Ganin ƙofar ba zata buɗe ba yasa suka shiga zazzagawa ɗakin Petir suna gamawa suka cinna masa tare da juyawa suka nufi saman bene inda ɗakin Dad suna zuwa suka tarar da ogansu na shirin fituwa,Idansa ya sauke akan gawar Mamy da kuma Dad wacce suke kwance jini yana malala daga jikinsu,Yayinda Dad yake kwance flat idanunsa a sama fuskarsa ta faɗaɗa da murmushi yayinda Mamy kwance jikin Dad ta ɗura kanta bisa ƙirjinsa a haka rai yay halinsa suna manne da juna.
Babu inda basu binka ba sabida dasu ganu inda dukiyar Ahj Mustapha Rano take amma babu ita babu labarinta,Ɗakin da yake ƙashe na gidan suka shiga wanda ɗakin ya zama mallakin Fahad ganin ɗakin tangameme ya haɗu iya haɗuwa yasa suka saki baki tare da bin ɗakin da kallo,Ogansu ne ya shiga dube² nan gaya ƙofar window a buɗe cikin sauri ya ƙarasa tare da leƙawa aikam abinda yake tunani ya gani ga sahun ƙafar mutum nan sabida danshin ruwan dake tafin ƙafar Fahad ya bayya a kan tarazu ɗin gidan.
Banbo ya kaiwa naushin cike da ɓacin ganin yadda sukai gagarumin kuskure domin rasa Fahad dai² yake da rasa ransu a wajan Alhji,Wata dower suka buɗe nan sukayi arba da kuɗi masu yawa wanda a ƙallah za sufi dubu ɗari biyar nan kowa yasa hannu ya kwashi nasa rabon,ganin Asuba na shirin yasa suka gaggauta fita tare da yanke shawarar cinnawa gidan wuta sabida basa su subar wata shaida da zata nuna sune suka aikata hakan,Gaba ɗaya suka watsa gidan petir tare da cinna masa wuta cikin sauri suka shiga motarsu tare barin Estate ɗin gaba ɗaya.
Maƙota kuka banda kuka babu abinda suke gashi babu damar fituwa kaima kayi silar naka ran amma dukkan Harbin da Arm robbers ɗin suke sunaji,Babu abinda ya ƙara ɗaga masu hankali sai wutar dasu kaga tanaci har saman gidajensu suna ganin hasken wutar,A dai² lokacinne aka fara kiran sallar asuba dalilin hakan yasa mutan unguwa suka firfituwa daga cikin gidajansu lokacin wutar ta gama cinye komai sai motocin da suke compound na gidan sune kawai wutar bata taɓa ba,Nan unguwa ta cika da kukan jama’a sabida kowa yasan waye Alhj Mustapha Rano mutum ne kowa mai son talakawansa da kuma son taimakasu cikin lamuransu kowa nasa ne ya ɗauki kuɗi masu yawa ya bawa mutum ba komai bane kana zaune zaice ya biya maka zuwa Hajji bana,Sosai akai baƙin ciki da rashin a dalin mutum kamarsa da ƙyar aka samu mutane suka shiga masallaci a kayi sallah tare dayi masa addu’a shida iyalansa kowa na faɗin “Allah sarki Najma ita tana da tsahun raine shiyasa tunda safe aka miƙata gidan mijinta wannan yarinyar Allah ne kaɗai yasan tashin hankalin da zata shiga” kowa dai da kwai abinda zaice a haka gari ya ɗanyi haske kafin wani lokacin unguwar ta cika da Ƴan jaridu da kuma manyan Ƴan sanda masu faɗa aji.
Ganin babu wata jana’ida da za’ai sabida gama ɗaya gidan ya ƙone ƙurmus haryau da raguwar wuta naci kaɗan² yasa aka rufe gidan gaba ɗaya ta hanyar saka ƙata gwaɗo a gate ɗin gidan zuwa 7 na safe kowa dukkan wata media tasan da labarin mutuwar Alhji Mustapha shida iyalansa gidan T.V,Redio,Wasapp,Facebook,istagram, Da dai² sauransu Addu’a kam sun shata wajan mutane tare da addu’ar bayyana dukkan wanda ya aikata masu wannan ɗan yan aikin,Haka ƴan sanda suka gama bincikensu amma babu wata shaida da zata nuna ga wanda sukai wannan abun.
STORY CONTINUES BELOW

Maidugori road.
Tunda aka kaita da idanunta ba zata taɓa cewa taga Faisal ba, any tym tana flat ɗinta dake cikin makeken gidansu Faisal ɗin banda sallah da wanka babu abinda yake tayar da ita a haka har dare yay mata,Daren da yayi mata tsayin a cikin daren ranakun rayuwarta gaba ɗaya ta gasa bacci sai juyi take a tsakiyar bed ɗinta tym to tym gabanta na faɗuwa ƙirjinta na bada sauti tsoro da fargaba haɗi da kuma dana sanin abinda ta aikata ya gama ziyartar zuciyarta,Taci amana ƴar uwarta amana mafi muni tafi kowa sanin shaƙuwa da kuma soyayyar dake tsakaninta da Faisal tabbas idan labarin soyyayar Faisal da Lili zata bawa mutum tana iya yini da kwana bata kammala ba,Idan rubuta labatin zatai kowa zata iya rubuta Episode 50 a haka saidai ya tashi a season tabbas ta zama butulo kuma maci amana cin amanarma ta ƴar uwata ta jini ina zata kai wannan haƙƙin wanne hali Lubna zata faɗa ta sanadiyar hakan? Allah shine kaɗai ya sani domin abune mai wahala mutum ya ganu gaskiyar abinda ke zuciyar Lili duk da hausawa sunce bayanin zuciya a tambayi fuska to ita ko face ɗinta baya showing abinda yake ranta tana da zurfin ciki fiye da tunanin mutum da wahala mutum yay mata abu kaga ta nuna baƙin cikinta ko damuwarta kenan hakan yana nufin na haddasawa Lili baƙin ciki da kuma damuwa a ranta wanda bazai taɓa gogewa ba,Wasu zafaffan hawaye ne suka ƙara sauka daga cikin idanun a lokacin data tuna bawai Lili bace ta wargatsa aurenta sannan kuma ba ita bace ta jewa da Dad akan tana buƙatar a haɗa auren Faisal da kuma Najm ba,ƙara juyawa tayi a kan bed lokacin da komai ya fara dawowa cikin brain ɗinta haƙiƙa tayi wawta da kuma sakalci toshe bakinta tayi jin kuka na neman ƙwace bata,Mai yasa ta aikata hakan meyasa ta rusa rayuwar Lili cikin sauƙi haka tunawa da lokacin da Lili ta shiga ruɗu tayi a lokacin data fahimci kamar Boobi yay rapping ɗinta bata san cewa duk Najma itace sila ba🙀.
Wanni ɓangare na zuciyarta kuma yana tuna mata zallar soyyayar data kewa Faisal a lokacin da idanunta suka fara ganinshi a lokacin ta fara ƙaunarsa a ranta ƙunar da bata taɓa yiwa wani ɗan adam ba face iyayenta,Sosai take mutuwar ƙauna da kuma son Faisal har tana jin zata iya komai domin ganin ta mallakesa ya zama nata ita ɗaya,Ta jima tana danne soyyayar Faisal da kuma muradin kasancewa dashi sabida ƙanwarta Lili ba tasu ta fallasa a sirin zuciyarta sabida Lili domin tasan koda zata rasa ranta zata iya haƙura da Faisal ta mallaka mata shi a matsayin masoyi shiyasa tabi komai cikin ruwan sanyi yau gata a ɗakin masoyinta Faisal kuma a matsayin matarsa amma saidai tana jin kamar ta aikata babban kuskure ganin idan bata cire tausayin Lili a ranta ba zaija mata itama ta rasa buri da muradin ranta yasa ta tattara komai ta ajjiye a gefe ya zauna Faisal babu wanda yake mata gizu cikin idanunta a haka bacci yay gaba da ita bacci mai cike da mafarkai mara kan gado.
Misalin 7 na safe ta fitu daga flat ɗinta cikin shigarta ta alfarma sai baza ƙamshi take,Tafe take tana ɗan ƙifta ƙananun idanunta sabida yadda ta kejin gabanta na faɗuwa a haka ta ƙara flat Ammi domin gaidata,Tun daga nesa ta kejiyo kukan Ammi sama² cikin sauri ta ƙarasa shiga cikin parlour mutuwar tsaye tayi ganin Faisal yashe gaban Ammi ko motsi ba yayi gefe guda kuma family Doctor ɗinsu ne yake du basa,Ɗaya ɓangaren kuma Papa ne zaune akan sofa ya zabga uban tagumi yayinda idanunsa suka sauya kala daga fari suka koma jaa sabida tension ɗin da yake ciki haƙiƙa rashin Aminin nasa ba ƙaramin ɗaga masa hankali yay ba da kuma da gula masa lissafi yayi ba.
A hankali ta ƙarasa shigowa ɗakin lokacin hawaye ya gama wanke mata fuska duk da bata san abinda yake faruwa ba,Ganin Najma a cikin parlour ga ƙara Ammi sautin kukanta domin ta tabbatar idan ta samu labarin mutuwar iyayen nata ba ƙaramin tashin hankali zata shiga ba ko kuma itama zuciyarta ta buga ayi mai gaba ɗaya dan haka suka yanke hukuncin ba zasu faɗa mata ba sai komai ya dai² ta.
Zama tayi ƙasan carpert ɗin tare dasa hannu ta shafi sumar kansa a lokacinne wasu hawayen suka ƙara sakkowa daga cikin idanunta zuwa kan fuskarsa,Ammi ce ta goge nata hawayen tare da faɗin “ba kuka ya dace kiyi ba addu’a ita ya dace kiyi a dai² wannan lokacin ki sama ranki cewa akwai ƙaddararsa babu wanda zai ɗauki ƙaddarar wani ya ɗurama kansa,Dukkan abinda ya faru da mutum hakan a tsare yake wajan ubangiju so take it easy kiyi addu’a wa mijinki da kuma iyayenki da suka aura masa ke kiyi godiya garesu ki bisu da addu’arki mai albarka”.
Shuru Najma tayi tare da zurfafa bran ɗinta wajan yin tunani amma ta gagara tunanin komai zuciyarta da kuma ruhinta mijinta kawai suke fata gani a yanzu curewa waje guda tayi tana mai jin dama daga ita sai shine kawai a duniyar inama ace yanzu iyasu biyu ne babu su Ammi da babu abinda zaisa taƙi kwanciya cikin mijinta ɗumin tayi missed daddaɗan ƙamshinsa haɗi ɗumin jikinsa da kuma sweet saliva ɗinsa lumshe ido tayi ta ƙara cure waje guda tana jin kamar lokacinne yake sucking bakinta tare da zuba mata daddaɗan miyun bakisa mai garɗi da kuma zaƙi.
Ƙauyen Yola.
Tunda aka shimfiɗe Fahad bai farkaba har zuwa yanzun da ake kiran sallar magrib yana shirin kwana a kwance kuma cikin mawuyacin hali domin ɗagawar da ƙirjinsa keyine kawai zai tabbatar maka yana da rai.
Duk wata kulawa daya dace a bashi ayi musamman mustapha shikam Babu Habu kira yake “ka gama kiwansa ya samu lafiya yazu yay kidnama ɗinka wallahi ko sisina bare kuma shanuwana ato,Mutane babu tsoran Allah a ransu musamman mutum mai ƙuriyar fata ka gani satsaɓar shan jinin mutuna har ƙure yake” Ai kamar ance Baba Habu ya Juya yana juya ya gansa tsaye akan ƙafafunsa ga yadda surar jikinsa ta bayya musamman muɗaɗɗiyar damtsen hannayensa ga yadda ƙirjinsa ya ƙara faɗi yawataccen gashin ƙirjinsa yay luff sai gyalli yake nipples ɗinsa sunyi tsini tare da yin red,Da gudu Baba Habu ya saki sandar hannunsa tare da kurma ihu haryana faɗuwa cikin sauri ya shige ƙaramar bukkarsa yana faɗin “Wayyo kayimin rai kidnma shanuwa biyar gareni🤣…
*Nimcyluv ce😘*
1
*NIMCYLUV MARUBUCIYA*
_Assalamu Alaikum_
Hey Guys I hope all of you are fine?,So I want to thank you all for supporting me thank alot may Allah bless you all.
I knew most of you are following my new book JUYAYI (the secret issue) right?.
So I have a wonderful and amazing game for you guys but only wattpad readers can join the game.
Madam if don’t have wattpad appilication I want to say sorry for yourself because you miss it, it gonna be 💃🏻👯🏻♀️.. Understand? .
I’m so sorry naƴi intertement ne GAME ɗin dai kashi biyu ke akwai WRITERS akwai READERS muda kanmu zamu zaɓi wanda za’ai Game ɗin dasu daga writer zuwa readers, dukkan maiso zai iya yin searching ɗina a Wattpad *Nimcyluv* sannan yayi following ɗina ta yadda idan akwai announcement zai gani cikin sauƙi.
Kada kayi tunanin shira zamuyi da mutum idan hirana ne muna dasu kala².
Akwai
Coffee with heroine in english, wanda MaimunaAbdullahi ke gabatarwa da hausawanmu da kuma yare. @+234 816 712 0325
Sai kuma.
Zauren MissMeemah on wattpad da ake gabatarwa iya hausa zallah @Kitty😘 .
Ina fata zakuyi following ɗinsu, Game ɗina zaizo maku as happy new year idan kinsan baki da wattpad yana da kyau kije ki ɗauko a play store domin har gift zaki iya ci a wannan game ɗin.
Ina buƙatar jin ra’ayinku ta hanyar yimin messages 08119237616 Writer or Reader duk kuna da damar bada gudunmawarku a wannan tafiyar🥰🤗.
Nasan ba lallai ku fahimci wacce game bace amma indai za kuyi following ɗina zaku iya fahimta ngd sosai da kuka samu damar karanta saƙo na thank for dat.
*Wattpad@Nimcyluv*
*Sat/Dec/26 9:23pm*”’💖THE SICRET ISSUES”’ 💖
*JYY*
*10-11*
Wattpad@Nimcyluv
*Happy new year*
Dear 2021
Be the best new year please, There’s so many traggicc happen in.
2020
I hope that in coming 2021.
No killings
No viruy
No War
Spread peace and love, we hope that.
2021 will be the best year to come 🙌🏻. *Happy new year to all my Fans and Fam🤾🏻♀️*
……Fahad kam sam bai fahimci abinda Baba Habu yake faɗa saima ƙara zuba masa shanyayyun idanunsa yay zuciyarsa fal mamakin abinda ya kawoshi yay yasan kaf a tarihin rayuwarsa bai taɓa saman ƙauye ba,Musamman wannan ƙauyen daya fahimci zallar fulanine a cikinsa lumshe tsumammun idanunsa yay tare ds cije lips ɗinsa sosai kansa keyi masa bala’in ciwo ga kuma yadda zuciyarsa keyi masa zafi.
A hankali komai daya faru iyayen masu sonsa da ƙaunarsa ya shiga dawowa cikin brain ɗinsa dama ƙwayar idanunsa,Babu abinda yake damunsa a rai wanda har yanzu yake masa sauti cikin dodon kunnan wato lokacin da ƙarar harbin bindigar ya tafi da ƙarar mahaifinsa wanda ya tabbatar zuwa yanzu ya rigasa gidan gsky.
Me suke so?..waya turusu har suka nunawa iyayensa wannan zallar rashin imani da tsusayin,Hannu yasa ya shafi kwantaccen gashin ƙirjinsa wanda yay baƙi siɗik sai ƙyalli yake,A hankali ya ɗura hannun nasa a saitin zuciyarsa tare da murzawa jin yadda take buga masa kamar zata fito waje ji yake kamar yayta kurma ihu amma bazai iya ba sabida baison raunisa ya bayyana har haka,Yasan iyayensa a yanzu ba kuka suke buƙata ba addu’arsa kawai yake buƙata zuwa yanzu baya da burin daya huce ya gano wanda sukaiwa iyayensa haka.
Jin an taɓa kafaɗarsa ne yasa ya buɗe gajiyayyun idanunsa tare da ɗurasu akan fuskar Mustapha ko kallan 2min baiyi masa yaja idnunsa ya kulle tare da ɗan jingina bayyansa da bukkar dake kusa dashi “I most go” shine kawai abinda ya faɗa cikin zuciyarsa,”Ga motarka can nasa an petir an zuba maka a ciki” maganar Mustapha kenan wacce ta ƙatse masa tunaninsa,Ware manyan idanunsa wanda wuka ƙanƙance a yanzu yay tare da mannasu a kan Mustapha’n ɗan lumshe ido yay tare da jinjina kansa alamar “Thank you” raɓawa yay ta gefensa tare da bin hanyar da yake tunanin itace wacce zata sa dashi da waje,Cike da kwarjini haɗi da haiba mutanan ƙauyen ke kallonsa musamman ƴan mantan da suke zaune a wata ƙasan bishiya ɗauke da ƙoƙwan nono a gabansa,Ƙara tamke fuska yay tamkar bai taɓa dariya ba koda yake ni kaina bana ce na taɓa ganin dariyar Fahad Mustapha Rano ba.
A hankali yake tafiya tare da bada faɗi cikin isa da kuma gadara wacce ta riga ta zama jinin jikinsa a haka ya ƙarasa inda motarsa take ajjiye tsaf da ita sai ƙyalli take da alama tana shan wanki wajan Musty.
Yana zuwa yasa hannu ya buɗe motar tare da shiga ya zauna a kan kujerar drever,Lumshe gajiyayyun idanunsa yay tare da fitar da wani huci mai zafi tunawa yay da files da kuma takaddar da Dad ya bashi ne yasa yay sauri juyawa ya kalli gefensa baƙar jakar ya gani ajjiye a gefen kujerar cikin sauri yasa hannu tare da ɗaukan jakar ya buɗe files ɗin ya ɗaukko ya shiga dubawa.
Wasu zafaffun hawaye ne suka taru a cikin idanun ba tare da sun zubu ba,taune jajayen laɓɓansa yay yana jin wani zafi da kuma ciwo a cikin zuciyarsa sosai yake baƙin ciki da kuma takaicin rayuwarsa a kan idanunsa an kashe masa iyaye amma baya da ikon hana faruwar hakan,Sosai yay mamakin ganin files ɗin ashe duk ƙadarurin Dad ɗinne hatta A.T.M ɗinsa wajan guda 10 tare da Pin ɗinne kowanne a rubuce jikin wani files hatta Banks ɗinsa da suke ƙasar waje ko wanne da bayaninsa.
Ajjiye files ɗin yay a gefe ya ɗauko takaddar daya basi guda biyu ne ashe ba ɗaya ba,Guda ɗaya ya fara ɗaukkowa yaga ansa.+
_From Mustapha to my lovely son Dr Fahad._
Wani wahalallan numfashi ya sauke tare da ƙara dafe saitin zuciyarsa wacce take ƙoƙarin fasa ƙirjinsa ta fitu,Ɗaya takaddar ya ɗauka tare da dubawa itama rubutu akai a jiki kamar haka.
_From Mustapha Rano to Mamana i wish u all the best zanyi kewarki,Insha Allah ko bayan babu raina ba zaki kukan maraici ba kina da yaya wanda yake tamƙar uba a wajanki Mamana kina da gata gaba da baya Booby yana tare dake i love you._
STORY CONTINUES BELOW

Kansa ne ya buga da ƙarfi yayinda zuciyarsa ta shiga tunanin sunan da yaji an ambata na “Mamana” wace haka tunawa da itane taya jikinsa ya fara rawa jijiyoyin kansa suka shiga miƙewa idanunsa ya sauya kala har wani ruwa² yake sabida tension bakinsa na shaking yayinda teath ɗinsa suke haɗewa suna bada wani sauti ƙas…ƙas…ƙas cikin hawalalliyyar murya yace “Liliana.. She is not OK” ya Kai maganar muryarsa na creating.
Yaya akai yabar gidan ba tare daya tuna tana ciki ba? Meya aikata yanzu yaci amanar da Dad ya bashi kenan jiyayi gaba ɗaya duniyar tayi masa girma gaba ɗaya yaji ya tsani rayuwarsa domin idan zai manta da ita tamkar zai manta da kansa ne ko kuma ya manta wasiyar Dad ɗinsa she is to yought she can’t life without mentor “Where is she now?” itane tambayar da yaywa kansa ne cikin sauri ya buga kansa da jikin ƙofar motar lokacin daya tuna acikin gidan ya barta shida kansa ya kaita ɗaki ya kwantar saida ya tabbatar ya rufe mata ƙofar ɗakinta sannan ya huce ɗakinsa.
Cikin sauri ya ɗauki wayarsa wacce take cikin jakar yay daining numberta abunda yaji yay matuƙar ɗaga masa hankali wajan 10 miss calls yay abu ɗaya ake gaya masa shine “a kashe take” notipications ne suke ta shiguwa wayarsa ganin haka ya shiga B.B.C news sbd yana buƙatar sanin wani abu.
News farko shine wanda yafi ɗaga masa hankali ya sashi cikin shiga firgici wanda bai taɓa shiga irinsa ba,labarin mutuwar iyayensa da kuma wutar da aka sakawa gidansu yasa yaji zuciyarsa tayi irin bugawa wanda hasa yay saurin sa hannu ya danne zuciyarsa.
Zai jure komai na rayuwarsa amma banda ita domin zannan ƙaddararsa haɗe yake da tata,Rashin kamar tsawar numfashinsa ne ko kuma tawaya a rayuwarsa,idan duk duniya za’ace ta mutu shikam bazai taɓa yarda da hakan ba, she’s a life tabbas da bata numfashi da tuni numfashinsa ya daɗe da ɗaukewa.
Buga ƙofar da a kaine ya dawo dashi hayyacinsa wani ajjiyar zuciya mai ƙarfi ya sauke tare da ɗaga rinannun idanunsa wanda suka gama yin jaa ya mannasu a kan Musty.
Cikin daƙushasshiyar muryar mara sauti yace.
“i have to go now”.
_Abuja private hospital_
A hankali yasa hannu tare da ɗura akan handle ɗin ƙofar ya murɗa ya shiga bakinsa ɗauke da sallama Momma wacce take zauna gefen bed ɗin marasa lafiyar ta amsa masa sallamar cikin muryarsa mai cike da jarumta.
Kallonsa tayi ganin bashi da niyar magana yasa tace”Sufyan me Dr ɗin yace?” ɗago kai yayi ya kalleta cikin muryar damuwa yace”he have noting to say Momma kawai mu ɗauki wannan bawar Allah mu tafi da ita gida”…shuru tayi tana tunanin maganarsa sai kuma ta sauke numfashi tare da faɗin”you don’t have any problm about this,Ina maganar her condition” zubuwa mara lafiyar ido yay wacce take kwance flat a kan bed ɗin marasa lafiya duk da bata da lafiya tayi kyau sosai kamar ka ɗauke ta ka gudu sabida matsifar yadda tayi kyau da kuma fresh.
Dr ne ya shigo hannunsa ɗauke da wani file yana zuwa ya shiga dubata cikin farin ciki ya kalli Sufyan yace.
“Any tym zata iya farkawa saika kula naga dukka ruɗe ko?”.
Murmushi kawai Sufyan yay dan bayajin zaiji daɗi da farin ciki indai ba gani yay ta farkaba.
Momma ya kalle yace”you have to go back home saiki turomin da coffee danshi kawai na kejin zan iya sha”.
Dariya Momma tayi ganin yadda ɗan nata ya susuce akan yarinyar da bai gama sanin wacece ita ba,ita dai tana fata ace bata da aure domin wannan yarinyar abar so ce daka gani zatai haƙuri kuma akwai baiwa a tattare da ita.
Miƙewa tayi tare da faɗin”Mijin ƴar tsuntuwa zan tafi gida ka kula da ita”shagwaɓe fuska yay tare hugging ɗinta yay mata peak a kumatu yace”bye Momma take care of ur self”.
“i will” shine amsar data bashi lokacin da take barin room ɗin,Sufyan juyawa yay tare da zama gefen bed ya kamata hannunta a karon farko ya riƙe cikin nasa wata ajjiyar zuciyar ya sauke a hankali sbd sanyi da taushin hannunta daya gama ratsashi,A hankali ya murza hannunta yace”lovely bbyn my hrt can’t stop cry untill u open ur beautiful eyes,lovely bbyn tun lokacin dana ganki i’m madly love with u i knew u love me too u can’t say now i knew dat”ya faɗa lokacin da yake sauke idanunsa a ƙirjinta ganin duk saman brest ɗinta ya fitu wajan ya zubawa idanu tare da cije lips ɗinsa shi kaɗai yasan halinda yake ciki sbd yafi kowa sanin waye shi da kuma halinsa haɗi da abinda gangar jikinsa ke buƙata,Lokaci kaɗan idanunsa sukai jaa tare da ƙanƙancewa sabida zallar fitina irinta Sufyan miƙewa yay a hankali tare da ƙarasawa saman kanta sunkuyawa yay tare da sakar mata lafiyayyan peak a forehead ɗinta tare da shafa cute pink lips ɗinta wanda suka haukatasa lokaci guda jiyaye indai ba tsotsesu yayba bazai taɓa jin daɗi ba ganin mood ɗinsa yana sauyawa yay saurin ficewa daga ɗakin ya nufi masjid domin gabatar da sallar magrib.
_Maidoguri road._
A hankali ta raɓa gefen Faisal wanda ke kwance kan bed yana baccin wahala sabida ciwon da yaci ƙarfinsa,sabida zazzafan zazzaɓin dake jikinsa yasa aka zare masa ƴar farar singlet ɗin dake jikinsa daga shi sai ɗan ƙaramin boxer wanda ya kama jikinsa,Zare blaket ɗin dake rufe a jikinsa tayi ido da zuba masa tana jin wata wutar sonsa na ƙara ruruwa a cikin zuciyarta da dukkan wata gaɓa ta jikinta yayinda ta cire babu tunanin Lili da kuma tausayinta a ranta domin a kan mijinta zata iya komai hatta rayuwarta zata iya sadaukarwa.
Zuwa yanzu babu mutumin data tsana kamar Lili ganin duk silarta ne mijinta ya shiga wannan halin da yake ciki na ciwo da ace tana da iƙon sadaukar da farin cikinta a kan nasa da tayi,Da ace zata iya haƙura dashi ta bawa Lili da tayi hakan amma rashinsa cikin rayuwarta tamkar rasa numfahinta ne da kuma cikar burinta.
Ta ɗauki alƙawarin shida ganin Lili sai dai a mafarki badai a gaske ba amma muddin tana raye shida ita har abada kai har gaban abada ma idan akwai _(Fatima Ali Adam the you think Najma zata iya cimma burinta kowa🤔?)._1
A hankali ta ɗura hannunsa saman ƙirjinsa ta shiga shafa sumar da tayi kwance a ƙirjinsa sannu a hankali ta kwanta a jikinsa tare da hugging ɗinsa kamar zata shige cikin jikinsa lips ɗinsa ta shiga shafawa tana jin wata wutar sha’awarsa na cinta kamar ta mutu idanunta sun jaa sun ƙanƙance sabida tsananin ciwon mara wacce ta ƙulle mata sabida wata zuma da Ammi ta bata tasha tayi ladamar shan zumar dan alokacin ji tayi kamar tai hauka babu wani abu da take buƙata a rayuwarta sama da Faisal domin shine kaɗai maganin damuwarta.
Bakinta ta ɗura saman nasa ta shiga tura tongue ɗinta in his mouth wani shock taji ya shigeta sabida haɗuwar ɗumin bakinsa ya shiga wargtsa mata lissafi.
Ganin ya datse bakinsa babu yadda za’ai ta iya kama nashi halshan yasa ta cafki lips ɗinsa na ƙasa ta shiga sucking,saukar bakinta cikin nashi ne yasa yaji ƙamar an watsa matsa wuta a zuciya sabida baƙin ciki babu wanda yaywa tana din hakan sai Lilinsa gashi yanzu bata raye kuma yay alƙawarin shima sai dai ya mutu a haka ba tare daya san mace ba.
Yadda take shafa naked body ɗinsa ne yasa ya miƙe da sauri tare da mirginta ta faɗa saman bed ɗin yayinda shi kuma ya faɗa samanta yay mata rumfa🏃🏻♀️.
_Ƙauyen Yola._
Cikin saurin Fahad ya gama shirinsa na barin gari sbd ya sami ticket a nan Yolan sosai yaywa su Baba Habu Alƙairi kafin yay wanka ya ɗauki kayan da Musty ya bashi ya saka alfarma ya nema a kan musty yazu ya rakashi airport babu musu ya amince aikam caraf Baba Habu yace”Ubangiji ya ƙaddarar saduwarmu Musɗapha nidai ko shanuwa ɗaya bazan bayar ba na gaya maka mutuminnan ɗan Kidnama ne kaƙi ka duba girman rigar nan kaf cikinta babu da kalar shuɗin mutum sai wannan mutumin Allah kai ɗai yasan kawonan mutunan daya ci ƙila ma ɗan damana🤣( wai ɗan daba)” .1
Shidai Fahad bai saurari maganar shirman tsuhun ba yay gama abinsa zuwa wajan motar,Ganin bashi da wani ƙauri yasa Musty ya zauna side ɗin drever tare da murzawa motar key da wani irin spend ya jata suka nufi airport.
Suna zuwa ana ƙiran persinger da ɗan harama ya gama cike komai tare da damƙawa Musty key ɗin motar yace “yaje ya barmasa”sosai Musty yay gdy ya juya tare da barin harabar wajan.
A gadarance ya shiga cikin airplane ɗin ya zauna a can side baya domin shine waje na musamman lumshe ido yay tare dasa hannu ya ɗaura jikin blet numfashi ya sauke tare da ƙara kulle idanunsa ya lulaa duniyar tunanin a dai² lokacin da jirginsu ya fara lulawa zuwa ƙasar Pakistan.
_Abuja Private hospital_
Tun daga bakin ƙofa yake jiyo shassheƙar kukanta wanda baya fita sosai sabida muryarta data ƙoma very low,Cikin sauri ya ƙarasu bakin bed tare da zama kusanta ya riƙe hannunta tare da faɗin”Lovely bbyna wannan kukan yana hurtting zuciyana pls stop it”ganin da gaske kukan take yasa yay azamar mannata da ƙirjinsa ya shiga shafa gashin kanta tare da bubbuga bayanta bakinsa ya ɗura a kunnan ya shiga wura mata lafiyayyiyar iska tare da sakar mata sumba cikin kunnanta,Maƙale shi tayi ta shiga sauke ajjiyar zuciyar ita kanta tasan tana buƙatar rarrashi domin bata fata ta tuna abinda ya faru a daren shekaran jiya dare mafi muni a cikin daren data riska na rayuwarta bata komai yanzu bata da kowa sai wannan bawan Allah wanda take masa kallo irin na yayanta Booby sannan take masa na masoyinta abin alfharinta Faisal sannan take masa kallon HELPER.
Dara-daran idanunta ta ɗaga tare da saukesu a full face ɗinsa ƙoƙarin cire jikinta take ya ƙara matseta bakinta ta shiga mutsawa tare da mamula a ƙoƙarinta nason furta wani abu amma ta kasa.
Ganin yadda cute pink lips ɗinta ya jiƙe da silver ga yadda mamularsu yasa Sufyan fita daga mood ɗin cikin saurin ya manna bakinsa a kan nata.
*Nimcyluv ce😘*
”’Muje dai zuwa🤾🏻♀️naga ruwan comments gobe kuka posting aƙi comments na kwanta nayi bacci abuna🤣😘”’
Wallahi Wattpad baku da kirki ace Vote and Comments ko 20 baya kaiwa mene hakan kenan shine fa ƙarfin guiwwarmu a wattpad amma bari nagani zuwa gobe indai babu vote da Comments zan daina update
*1/1/2021 3:42pm*
Nimcy Luv:
_The sicret issues_
*💖JUYAYI💖*
*12-13*
*WATTPAD..* https://my.w.tt/YwoNkzV5Icb or *Nimcyluv*
*i’m not perfect.. but I’m perfect about what I’m doing 🤾🏻♀️* اللحمد لله رب العالمين *JUYAYI* ba readers ba koni da nake rubuta shi zan yabesa duk da kasancewar bashi kaɗai na rubuta ba amma ya zamutu garkuwa a gareni domin saƙon wata *Reader* dana amsa daga cikin saƙonnin masoyana kuma masoya littafina ya ƙara farkar dani da kuma ƙara bani ƙarfin yin rubutu a duk lokacin da buƙatar hakan ta tasu🤗👌🏻, bana zance labarin yaya ko bai yiba domin karɓarsa da readers sukai ya tabbatarmin da hakan domin labari da kuma tsaruwarshi shine yake saka ya yaɗu wa jama’a ma’abota karatun littafi.+
*Kira ga readers*
Kuci gaba da antayomin Comments tare da share ɗinsa ya yaɗu media domin wanda basu karanta ba su nema su karanta👯🏻♀️sabida kada ayi babu ko salon labarin da kuma ma’anarsa nada banne🤾🏻♀️ ga dukkan mai so a yau na bashi dama yaymin magana private ان شاء لله zan tura masa
No edit🧐
……Yadda ya sakar mata nauyin jikinsa ne yasa ta shiga fitar da wani wahalallan numfashi,Idanunta ta rufe ruf sabida wani hurt feelings daya tasu mata amma tasan ku zata mutu ita da Faisal sai kallo domin ta fuskanci yay mata tsana mafi muni tsanar da bai taɓa yiwa kuwa irinta ba,Baƙin ciki dake da irin rayuwarta a yanzu domin zama da mijin da baya sonka babu abinda yake haddasawa a cikin zuciya sai zallar baƙin ciki.
Da ace tana da iƙon cire soyayyar Faisal daga cikin zuciyarta babu shakka da tayi hakan amma Ubangiji ne ya ɗura mata wannan matsananciyar soyyeyar da ba tayi tunanin zatai irinta ba.
Sai yanzu ta yarda cewa ba mutum ne ke faɗawa soyayya ba,Soyayyace ke faɗawa zuƙatan mutanan a duk lokacin da taga dama.
Ta so Faisal a lokacin data fara ganinsa yazu wajan sister ɗinta,Ta shiga tashin fiye da tunanin dukkan mai tunani babu abinda ya ɗaga mata hankali ya kuma tsaya mata a rai saida ta fahimci da gaske Faisal sister Lubna zai aura ba itama.
Lumshe idanunta tayi lokacin wasu zafaffun hawaye suka shiga sauka daga cikin idanunta,Lokaci guda tsanar Lila ta ƙara shiga cikin zuciyarta domin a ganinta sabida ita Faisal yaƙi accept ɗinta a matsayin matarsa,Tanaji a ranta ƙo zatai yawo tsirara I most separate them koda hakan zai zama shine abu mafi muni da zan aikata a rayuwa i’m ready to do anything indai akan Faisal ne zan iya bada abinda na mallaka indai zai zama nawa forever and ever.
Baƙin cikin da yaywa Faisal yawa ne yasa ya kasa cewa komai saima sakar mata nauyinsa da yay,Wani yawo ya haɗiye mai ɗacin gaske sabida he lost his appetite.
A yadda ya kejin zuciyarsa na bugawa ga wani baƙin ciki dake ziyartarsa yasa yay saurin ɗaga ta tare da hankaɗa ta..ta faɗa bayan bed tabbas idan yana ganinta a cikin zuciyarsa zai iya yi mata illah.
“Lubna” zata iya sadaukar da komai nata sabida farin cikin ƴar uwarta amma ita son zuciya da kuma ruɗin shaiɗan yasa ta farauci abinda ƴar uwarta take da muradi haɗi da fatan kasancewa dashi kasancewarma irinta har abada ɗinan.
Yana da yaƙini haɗi da tabbacin Lilinsa na raye a nan gidan duniyar bugawar zuciyarsa kaɗai ta zama shaida a wajansa,Hannu yasa ya dafe kansa tare da girgizawa kaɗan a kasalance yace “i’m always love you YES i’m crazy about you Lubana zanta jiranki untill the end of my life”.
Cikin saurin Najma dake bayansa ta ƙarasu wajanta tare da faɗawa jikinsa ta ƙanƙameshi ta saki wani kukan baƙin ciki bakinta na rawa tace.
“Wlh baka isa ba danni aka hallieka ba Lili ba nice matarka ta har abada kuma kaida ganin Lili saida a mafarki wannan alƙawari na ɗauka zuciyata kuma dukkan abunda na faɗa saina tabbatar maka dashi dole ka zauna dani as ur wife”.
Cikin ɓacin rai yasa hannu ya wanketa da mari kafin ya nunata da yatsa tare da faɗin “Stay away for me how many times i told you i don luv u anymore,Zannan ƙaddararta yana haɗe da nata u need to understand dat”
Kanta ta girgiza haɗe da tiƙe waist ɗinta tace”Nice ƙaddararka kuma zan tabbatar maka da hakan”tsaki yaja mai sauti haɗi da faɗin “Getout u datti girl”yana faɗin hakan ya sh
STORY CONTINUES BELOW

ige cikin bathroom tare da sakarwa kansa shower wajan 10min ya ɗauka yana kammalawa ya fitu tare da shiryawa cikin cotton boyal mai ƙyan gaske key ɗin motarsa ya ɗauka tare da ficewa daga cikin gidan gaba ɗaya.
Compound ya ƙarasa yana zuwa ya shiga cikin motarsa tare dayi mata key ya fita,A masjid ya tsaya tare da gabatar sallar magrib ya daɗe ƴana addu’ar ubangiji ya bayyana masa Lubna kafin ya bada sadakar kuɗi yace a ta yashi da addu’a.
Tunda yabar masjid ɗin yake yawan neman Lili amm no more new information about Her.
Najma.
Tana fita tayi hanyar flat ɗin Ammi ciki da kissa da kuma munafurci ta ƙara wajan Ammin tare da share hawayen fuskarta ta rusuna har ƙasa ta gaida Ammin.
Cikin kulawa Ammi tace”Najama lafiyanki ɗaya?” fashewa tayi da hadda sujan majina,Sosai hankalin Ammi ya tashi tana tsoron cin amanar marainiyar Allah cikin kaɗuwa tace”Kiyi shuru ki gayan damuwarki wannan kukan is no good for u”.
Tsagaitawa tayi da kukan ta shiga sauke ajjiyar zuciyar kamar wacce ta shekara tana kuka,ɗaga idon ta tayi tare da saukesu a kan Ammi cikin rawar muryar ta shiga faɗin “Ammi ina son Faisal amma zamana dashi baya da amfani kullum cikin baƙin ciki da kuka nake,Bansan maina aikata a garesa baya kulani baya cin abincin da nayi ko naje wajansa kurata yake,Ammi ki taimaka kisa Faisal ya sallamemin ban sani ba ko dole akai masa ya aure ni ina son Faisal Ammi amma bazan iya zama dashi yana nuna ƙyama a gareni kullum cikin tunani yake dan Allah Ammi ki taimaka”.
Takai ƙarshen maganar ta rushewa da wani irin kuka wanda cike yake da kissa da kuma kisisina irinta mata.
Idan ran Ammi yay duba ya ɓaci nan take zallar damuwa ya bai yana a kan fuskarta cike da takaici yace.
“Nina yafi Faisal kuma nai maki alƙwarin daga rana irinta yau kin daina fuskantar wani problms daga wajan Faisal zaki farin ciki da aurensa kuma dukkan abinda yay maki inaso kizu ki gayamin maza tashi kije ina nan zaizo ya sameni”.
Wata ajjiyar zuciya Najma ta sauke tare da ɓoye farin cikin dake ranta tace.
“Allah ya ƙara girma Ammi nagode” tana faɗin hakan ta miƙe tare da komawa flat ɗinta…Tana zuwa ta daga tsalle tare dayin juyi ta shiga faɗin”ni banda damuwa in har zan buɗe ɗan idanuna na kalleka gaka daf dani tome zaya damu ƙalbina🤾🏻♀️💃🏻”haka tai tayi waƙa tare da juya ganin burinta ya cika cikin sauƙi babu wata wahala,Tayi imanin indai kissa da kuma kisisina haɗi da makirci yana ƙwatarwa mace ƴan cinta babu shakka dole Faisal ya zama nata ita ɗaya babu wata ƴar mace da zata samu damar ƙwace mata shi babu boka babu malam amma zata nuna masa zallar makirci irin nata.
Da wannan tunanin ta shige bathroom cike da ɗokin ganin Faisal dan yau tasan bed ɗaya zasu kwana taji ɗumin jikinsa.
11:30 yay parking a parking space na gidansu idanunsa cike da bacci sabida gajiyar da yayi a haka yaci gaba da jefa ƙafunsa yana layi tamƙar ɗan ƙwaya,ganin parlon shuru babu mutane yasa kai tsaye ya nufi flat ɗinsa,Yana gaf da shigewa yaji saukar muryarta a bayansa kasa juyawa yay sai tsayawa yay cak ya fasa shiga bathroom ɗin nasa.
Ganin ya tabbatarwa da Ammi yaji maganar kawai zunzurutun miskilanci yasa bazai amsata ba.
Bata damu da hakan ba sai gyara tsaiwa da tayi cikin kakkausan Lafazi ta fara faɗin.
“Idan harka yadda ni mahaifiyar kace kuma ka yarda ni nayi rainon cikinka na tsawon wata 9 da ƙwana 99 kuma na shayar da kai ruwa nonona na tsawon shekara 2 cif ban yarda ba kuma ban aminci ka ƙara kwana a wannan bathroom ɗinka ba ka koma flat ɗinka kaida matarka kuma duk ranar da Najma tayi kuka ta silarka wallahi wallahi wallahi kaji na rantse maka za kaga fushina wanda baka taɓa gani ba i will make my promise”
Tana faɗin hakan ta juya cikin flat ɗinta cike da baƙin cikin abinda Faisal ɗin ya aikatawa marainiyar Allah.
Zubewa yay a wajan ya shiga fesar da wani zazzafan numfashi kansa ya dafe wanda yake juya masa,baƙin ciki da kuma takaici Lafazin Ammin yasa shi fidda wata ƙwalla Lafazin Ammin dai² yake da rugujewar rayuwarsa haɗi da daƙushesar Muradin ransa.
A nan ƙofar bedroom ɗinsa ya baje tare dayin flat ƙirjinsa ya shiga sama da ƙasa tayaya zai iya kwana da wannan
emty head ɗin God forbid.
Yana yin yadda ƙirjinsa keyi masa zafi tamkar ana rura wata ya sashi fara yin wani tari wanda ya keji kamar da numfashinsa yake fita ganin tarin yaci ƙarfin sane kuma bai son kuwa na gidan yaji yasa yay saurin saka hannunsa ya rufe baki jin wani abu mai ɗumi ne yasa yay saurin cire hannun nasa tashin hankali abinda ya gani yay matuƙar firgitashi jinin hannun nasa ya shiga bi da idanunsa jin tafiya a bayansa ya sashi saurin ɓoye hannunsa cikin aljihun wandonsa.
STORY CONTINUES BELOW

_Folato city in pakistan_
Misalin 7:25 jirginsu ya sauka a filin tashi da jirgi dake Folato airport,Mutane da yawa ne suka shiga fituwa daga cikin jirgin cikin nutsuwa da kuma izza haɗi da gadara ya tsaya a bakin ƙofar jirgin tare da lumshe ido ya shiga shaƙar sanyi dake fita a wajan sabida weather su is very high taune lips ɗinsa yay yana jin wani mood nada ban na shigarsa ba wanda yake ciki ba,Tattausan hannunsa yasa a tulin sumar kansa tare da shafawa yaɗan hargitsa sai tayi kamar Daada numfashi ya fesar ta cikin bakinsa tare da buɗe mayatattun idanunsa wanda suka ƙanƙance sabida zallar damuwar da yake ciki wacce taƙi barin zuciyarsa yana jin zafi da kuma raɗaɗin rashin iyayen nasa musamman rashin ganin fata da kuma muradin zuciyarsa wacce ya keji baya da ita a kaf duniyarnan rashin ganinta dai² yake da wani daƙushewar farin ciki gani yake kamar dukkan abinda ya sameta shine sanadi ya manta da ita a lokacin da take neman taikonsa,Taimako kuma mafi muhimmanci a rayuwarta,Ina take? A wanne ya nayi take? Yaya jikinta da ciwonta? Wannan sune tambayoyin da suke ƙasan zuciyarsa wanda a kullum dasu yake kwana yake tashi amma yana hope a kan she’s a live tana raye tana rayuwa kamar ko wanne mutum haka tana shaƙar numfashi wanda yake da tabbacin baya fita saida tunaninsa wanda ita kanta bata san da hakan ba.
Cikin mutuwar jiki da kuma ƙonar rai yaja ƙafafunsa tare da jan trolly ɗinsa ya fara sauka daga steps ɗin benen ɗin jirgin.
Tun daga nesa yake hango Fuwaz amma yay burus dashi kamar bai gansa ba,yanayin yadda yake tafiya rigarsa jikinsa na kaɗawa sabida tsabar rashin nauyinta da kuma tsananin sanyi dake kaɗawa saika rantse sanyi baya damunsa amma a zahirin gaskiya gani yake tamkar yafi kowa jin sanyi domin har laɓɓansa ne suke mannewa wajan guda yayinda tsigar jikinsa ke mimmiƙewa sabida sabuwar weather data samu kansa a sunkuye ya ƙarasa wajan motar Fauwaz.
Da murmushi Fauwaz ya tari baban abokin nasa sabida ardy yasan da zuwansa tun jiya sabida sun daɗe suna magana dashi ta Email.
Hugging ɗin juna sukai Fauwaz fuskarsa cike da farin cikin abokin nasa a haka suka ƙarasa mota suka nufi Folato Estat gidaje ne masu kyau da tsari wanda basu fiya tsayi da girma ba,a ƙalla za suyi gida wajan ashirin a jere ko wanne gida da number a jikinsa.
Cikin nutsuwa Fauwaz yake murza kan motar har suka ƙarasu wani gidan mai number 5 get aka buɗe masa yay parking a ma dai² cin compuond ɗin gidan,A tare suka buɗe ƙofa suka fitu tare da jerawa suka shige cikin gidan Fahad gaba Fauwaz na biye dashi da trolly ɗin kayansa a wani ƙawataccen parlo suka zube tare da sauke numfashi.
Surutu ya fara yiwa Fahad yayinda shi kuma yaja bakinsa yay shuru ya lulu duniyar tunanin wanda ya zabe masa nada ban da sauran tunanin da yake babu wacce ta faɗu masa a rai sai Dr Laylerh ganin duk wani tunani bazai ka masa ya tattara dukkan wata damuwarsa ya sata a gefe babu abinda yake tunani a yanzu sai yadda zai ya gano criminals ɗin da suka kashe masa iyayensa da kuma idan zai gano farin ciki da fata haɗi da muradin rai da kuma gangar jikinsa da wannan tunani wani nauyayyen bacci yay gaba dashi a kan duguwar sofa dake parlon.
Gani hakan yasa Fauwaz ya miƙe tare da ɗaukan trolly ɗin Fahad ya shige da ita cikin wani ƙaramin bedroom mai kyau da tsari wanda yaji kayan italian.
A gurguje ya fice daga cikin gidan yana fita ya nufi wani gida mai number 7 wanda yake jikin gidansu,mai gadi ya gani nan suka gaisa wayarsa ya ɗauka tare da kiran wata number ringing biyu aka ɗauka cikin sauri yace.
“sweetie ina compund maza fitu ina sauri”yana faɗin hakan ya katse kiran tare da zubawa w
ata green ɗin flower ido some minute ta fito cikin wata pech ɗin abaya tari rolling kanta da vail ɗin a bayar murmushi fal fuskarta ta gaidashi tare da zuba masa ido cike da farin ciki.
“I hava a guest a haɗa masa wani speacil dinner mana saiki kawo masa keda Afnerh”.
Daf dashi ta ƙarasu kamar zata shige jikinsa sai kuma taja baya tana tare da faɗin.
“shikenan yau bana da tym ɗin shira farin cikin raina kenan ko” .
Shagwaɓe mata fuska tare da tsuƙe bakinsa ya hura mata kiss iskar bakinsa ta daki fuskar saurin lumshe ido tayi tare da waresu da manna a kansa cikin sanyi murya tace.
“I love u with all my heart i really love you my husband to be” murmushi yay mata tare da faɗin “I luv u too wify na”yana faɗin hakan ya juya tare dayi mata bye da hannunsa.
Cike da soyyayarsa Fannerh ta shige cikin gidan nasu domin ta samu Afnerh su shirya dinner kamar yadda ya bata izini.
Tun daga ƙofar parlo ike jiyo bige-bige da haɗi ƙaraji kamarna kumurcin zaki cikin sauri ya ƙarasa cikin parlon abinda ya gani yay masifar ɗaga masa hankali.
Da gudu yay kan Fahad ganin yadda yake ta buga kansa da jikin bango jini sai zuba yake yayinda duka jikinsa yake rawa kamar ana kaɗa masa mazari saukar hannun da yaji ne yasa yay saurin juyowa cike da bacin rai ido rufe yasa hannu ya hanƙaɗa Fauwaz cikin rashin sa’a Fuwaz yaje ya daki jikin bango wata razananniyar ƙara ya saki tare da zubewa a wajan babu numfashi😱(jama’a Fahad yay kisan kai).
_Abuja private hospital_
Saukar bakinsa cikin nata yasa ta zaro ido waje tare da mannasu akan kyakkyawar fuskarsa domin wannan shine karan farko da wani ɗa namiji taɓa kissing ɗin bakinta,kanta ta shiga girgizawa tare da ƙoƙarin zare jikinta daga nasa domin abinda yake matane dake ganinsa tamkar wani magic banda haka tayaya wani ƙato zai haɗa bakinsa da nata bayan tana da wanda ya fishi ta riga data sallama soyyayarta ga wani dan bata jin a ko wanne hali na rayuwa zata iya matawa da soyyayarsa gani take kamar taji amanar zuciyar data gama yarda da ita.
Ɗumin bakinta yasa Sufyan firgita domin a iya tarin rayuwarsa bai taɓa jin wani kissing da yay masa daɗi fiye da tunaninsa ba sai yanzu,yayi kissing da mata da yawa amma wanda yay da Lili nada banne hakan yasa ya kejin wani hurt feelings a kanta cikin shauƙi ya ƙara tura tongue ɗinsa in side her mouth tare da cafke nata halshen yaci gaba da sucking tare da goga mata sajen fuskarsa a kan tata fuskarsa.
Sosai abinda yake mata yake ƙara dagula mata lissafi amma babban abin mamakin bata ƙara yunƙurin tashi ba saima luff da tayi a jikinsa ta shiga sauke numfashi mai zafi amma ƙasan zuciyarta wani ƙunci da baƙin ciki ta keji tana jin tamƙar ta mutu ta huta da baƙin cikin rayuwa babu abinda keyi mata gizo cikin idanunta sai kyakkyar fuskarsa haɗi da sexcy eyes ɗinsa.
Saurin buɗe idonta tayi cike da tsoro da kuma far gaba ganin a wannan karon ba fuskar data saba gani bace cikin idanunta ta bai yana cikin ruɗu da tashin hankali ta ƙara rufe idanunta domin tabbatarwa kanta abinda take gani.
Wani ihu ta saki tare da ƙwace kanta cikin sauri ta shiga girgiza kanta tare da faɗin.
“Why Booby how can that happen i lost him mutumin da baya raye ya mutu kamar yadda iyaye na suka mutu mai yasa zai dingayi mata gizo cikin eyes ball ɗinta”.
Ganin yadda jikinta yake rawa gaba ɗaya ta fita hayyacinta yasa Sufyan saurin tashi yana isa wajanta ya mannata da jikinsa tare da ƙanƙantar da murya yace.
“Nine ko lovely bbyn”yana faɗin hakan ya sakar mata wani lafiyayyar sumba a dugun wuyanta.
Sanyin laɓɓansa data ji a skin ɗinta yasa tayi saurin maƙalesa tare da tura kanta cikin ƙirjinsa.
*_Nimcyluv ce😘_*
Only ur comments i need👌🏻.
Littafan Nimcyluv.
Ƙaddarar mace.
Ashe ƴar babata ce.
Lamrat.
Sai na aureta 200
Raino ne sila.
Difference calture (izzar so)200.
Jiddah(Heart beat)
👇🏻
The sicret issues
*JUYAYI*
Masu zuwa nan gaba
👇🏻👇🏻
*Uncle ne* (Age is just a number).
*Kuyanga Zarina* (The new Emir).
*Ƴar aikin gida*
E.t.c
_The sicret issues_
*💖JUYAYI💖*
*14-15*
*WATTPAD..* https://my.w.tt/jN2GLY5RKcb or Nimcyluv
Accept your self the way you are be kind ur self 🥰🙇🏻♀️..
……Sosai kukanta ke ƙara dagula masa lissafi a kwanta biyun da yay da ita wata muguwar soyyayarta ce ta gama shiga zuciyarsa babu abinda yake buri irin yaga ya kasance da ita,yana jin zuciyarsa na gaya masa cewa akwai ƙaddarori tare da ita amma babbar ƙaddarata shine kasancewa dashi yayinda shi bai damu da hakan ba shine dai kawai ta kasance mallakinsa
Ƙara cusa kanta take sabida fargaba da kuma tsoro daya gama cikata babu abinda yake mata a cikin eyes ball ɗinta sai shi tunani ne fal a ƙasan zuciyarta amma brain ɗinta yaƙi bata damar yin tunanin da yake ranta da kuma zuciyanta, “Meyasa na kejin bugun zuciya idan na tunasa? Mai yasa tunaninsa ya fara addabar zuciyata? Hakan yana nufin yana raye ba kamar yadda mutune suke tunanin shima an kashesa?” wannan tambayoyin shine kwance a zuciyarta amma babu damar furtasu sabida babu mai bata amsar tambayarta.
Ya nuna mata so ya fifita fiye da Najam ya danu da duk wata damuwa tata a lokacin da yake U.S mai yasa komai ya sauya a lokacin da take buƙatarsa mai yasa yay nisa da ita danta tabbatar yana yare domin wannan bugun zuciyar a kansa kawai ta keji ko Faisal bata bugun zuciya a kansa sai yayanta “Booby”…”why” no amswer shine abinda ɗaya zuciyarta ta bata amswer.
Sufyan kam gaba ɗaya yanayin sane ya sauya gefe guda na zuciyarsa najin matsanancin wani irin firgitattan hurt feelings akanta sosai smooth skin ɗinta ke zautar dashi da kuma dagula masa lissafi,jin ƙirjinta na beating so past ne yasa a hankali ya shiga bubbuga bayanta tare da faɗin”shuru kinji lovely bbyn..nine ko ban iya jurewa ina sonki da yawa pls ki amince min i will give you anything u need”.
Mamaki ne yaci kata wai “SO?” kalmar da a bakin mutum ɗaya kawai take mata daɗin saurare shine kawai bata gajiya dajin dadaɗan kalamansa masu sanyaya mata zuciyata mutumin da har yau dake da hope a kansa kuma take jiran dawowarsa gareta,soyyayarsa ta riga ta zama jinin jikinta bata jin zatasu wani mutum bayansa koda ace bazai zama mallakinta ba.
Kallonsa kawai take ko ƙiftawa babu cikin rawar muryarta mai daɗi da kuma sanyi tace.
“Booby” shima kallonta yay jin sunan data ambata fuska yaɗan ɗaure tare faɗin “i did get u”girgiza kanta tayi tare da zare jikinta daga nasa a bakin bed ta zauna tare da lumshe dara-daran manyan idanunta wanda duk baƙin ciki da kuma shiga damuwa da wahala kiga sunyi jaa saidai su rage girma,Cije lips ɗinta tayi tare da murza ƴan yatsun hannayenta ganin idan ba tayi da gaske ba damuwa na iya tarwatsa mata zuciya da kuma saka rayuwarta cikin wani hali yasa a hankali ta shiga karanta sunayen Allah guda ɗari babu ɗaya.
Nutsuwa taji ta fara saukar mata da kuma sanyi a cikin ranta a hankali taci gaba da karanta يا حي يا قيوم tare da انن لله وإنا إليه راجعون اللهم عجلن فل مسيمت و اكلين
شيرن منه
Sosai ta kejin tsuwa na ƙara shigarta haɗi da raguwar bugun zuciyar wasu taƙwayen ajjiyar zuciya ta shiga saukewa tare da cure jikinta lokaci guri guda.
Kaɗaici data samu kanta a cikine da kuma rashin hayaniya ya sata lulawa duniyar wanda babu komai acikin sai baƙin ciki da kuma zallar damuwa.
Jin ambaton sunnan Booby da yaji a kunnansa yasa Sufyan daskarewa a wajan tare da jin gina jikinsa da jikin bango “BOOBY” ya ƙara maimaitawa cikin ransa zuciyarsa yaji ta bada sauti damm domin jin sunan wani a bakinta ba shiba dai² yake da rushewar duk wani plan ɗinsa baƙin cikinsa ɗaya ace sunan data ambata na boyfrined ɗin tane babu shakkar bazai iya jurar hakan ba kuma dole ya gabatar da maganar neman aurenta wajan Alhji domin shine fata da kuma muradin ransa itace macen da tayi dai² da tsarin rayuwarsa.
Ganin yadda ta cure waje guda ga kuma yadda jikinta ya saki yasa shi ƙarasawa wajan a nutse yana zuwa ya zauna kusanta tare da kiran sunanta cikin muryar dashi kansa baisan yana da ita ba sai yanzu.
“Lovely bbyn”..ya ƙara mai²ta sunan a karo na biyu jin babu respond yashi saka hannu a hankali ya taɓa shoulder ɗinta baya yaga tayi zata faɗi yay saurin tareta ta faɗa jikinsa baki ya buɗe yana tunanin yadda bacci ya ɗauketa a ƴan minutes ɗinan.
Gyara mata kwanciya yay a jikinsa tare da juyo da fuskarta garesa nan full face ɗinta ta baya,wani ajjiyar zuciya ya sauke wani irin magaɗisun hurt feelings ɗinta ne ke ratsa zuciyarsa da kuma gaggar jikinsa haɗuwar jikinsu waje guda tamƙar haɗuwar ruwan sanyi da kuma na zafine domin sosai yake samu realif a wajanta musamman idan ya shaƙi dadaɗan turaren da Momma ta fesa mata.
A hankali ya saka hannu tare da ɗurashi akan innocent face ɗinta ya shiya shafa fuskarta ta zuwa dugun wuyanta mai ɗan ma dai²cin tsayi.
Kasa contorl kansa yay har baisan lokacin da laɓɓansa suka sauka a gefen kunnanta ba wani lafiyayyiyar sumba ya sakar mata cikin daƙu shasshiyar muryarsa da kuma wani sauti wanda yay kala da sexual sound yace.
“Lovely bbyn u are mine forever and ever kece tawa nima nine naki babu wani ɗa namiji dazai shigo rayuwarmu na rabu dashi never indai ina numfashi sai naga bayansa a komai ni winner ne bazan taɓa zama loser ba this is my promise i make my world true” yana faɗin hakan yay mata wani shegen kiss a gefen lips ɗinta mai tsayawa a zuciyar duk wata ƴar mace da akaiwa bare kuma su Lili da suke sabbin ƙinƙisa😂.+
STORY CONTINUES BELOW

Ƙarfe 6 na yammacin rana aka sallamesu zuwa gida babu ɓata lokaci suka shirya komai nasu tare da shigewa mota suka nufi unguwar G.R.A dake Abuja some minutes ya kasuwa unguwar mai cike da kyau da kuma tsari babu tarin jama’a ko yahaniya balle ya damu mutane hakan yaywa Lili daɗi domin sab bata buƙatar takura domin hakan na haddasa bata ciwon kai.
Yanzu ma shuru tayi tare da lafewa jikin Momma tym to tym tana sauke ajjiyar zuciyar da ita kanta bata san ta mece saidai tasan ita ɗin ba wata aba bace a yanzu domin bata da wani gata da kuma mai tamaƙonta a yanzu sai HELPER ɗinta wanda take masa kallo kamar na yayanta “Booby” saidai shiɗin abinda yake mata yafi kama dana farin cikinta da kuma muradin ranta “Faisal” me hakan yake nufi? Shine abinda take ranta amma babu wanda zata tambaya.
A haka motarsu tayi parking a lafiyayyen harabar gidan mai kyau da kuma tsari cikin ƙwarewa Sufyan yay parking a parking space tare da fituwa ya buɗewa Momma ƙofar side ɗinta fituwa tayi hannunta riƙe dana Lili wacce kanta yake sunkuye ko gidan bata tsaya gani ba hakan ya nuna masu gidan data tashi yafi wannan domin duk wanda bai taɓa ganin gida irin nasu ba dole idan yazu ya tsaya kalle²,da wani mayataccen kallo Sufyan ya bita dashi ganin yadda faffaɗan hips ɗinta ke motsawa jikin abayar da Momma ta saka mata ga yadda gashinta ya sakko ta ƙasan vail ɗin dake kanta,wani wahalallan miyau ya haɗiye tare da shafa ƙirjinsa yana jin wutar sonta na ƙara yawan cikin zuciyarsa.
Da wannan tunanin suka kawo baban parlon gidan daga nanne kuma za kaga ƙofar shiga bedroom ɗin mamallaka gidan,da gudu su Yusrah suka ƙarasu wajan tare da kama hannun cike da murna take kallonta ganinta samu ƴar uwa dama ita ɗaya ce acikin gida domin yayan nata Sufyan bai fiya zama a gidan ba.
“Yawwa Yusrah maza jeki da ita ki haɗa mata ruwan wanka ki bata kaya tasa tayi sallah saiku fitu kuyi dinner”cewar Momma ta faɗa tare da shigewa flat ɗinta Sufyan ba flat ɗinsa ya shige yana jin babu daɗi cikin ransa domin yasu a bashi ita su zauna a flat ɗinsa🤔amma yasan koyasha giyar wake babu mai yi masa haka abu guda zaisa ta zama mallakinsa idan igiyar aure ta shiga tsakaninsu cikin sauri ya shige flat ɗinsa don a yau yake son gabatar da maganar aurensa da Lovely bbynsa.
Yusrah na shiga bedroom ɗinsu ta saki hannun Lili tare da shigewa bathroom ruwa mai zafi ta haɗa mata tare da fituwa ta kalli Lili tace “Sister maza shiga wanka” ita dai Lili da idanu kawai take kallon Yusrah domin babu abinda yake bata mamaki da ita sai zallar kirkinta komai nata a nutse saidai tana da surutu sosai wanda yake damun Lili domin har tsakiyar kanta ta kejin maganar Yusrah tana daurewa ne kawai.
Cikin sanyin jiki ta shige toilet ɗin bakinta ɗaike da addu’ar shiga ban ɗaki “Allahummaa innii auzuu bika minaal kubuusi walkabaa isii”tana gaba faɗin hakan tasa ƙafarta ta hago tare da shige toilet ɗin.
Kayan jikinta ta cire tare da tare da saƙalesu a hanger gaban tafkeken madubin dake banne a toilet ɗin ta tsaya tare da zuba ƙyaƙƙyawar surarta kallo ta cikin madubi sosai Allah yaywa Lubna tsari da halitta mai kyau komai nata speacial ne musamman yalwataccen gashin kanta wanda yake har baya sai kuma ƙyaƙƙywar innocent face ɗinta mai ɗauke da yalwatacciyar gira mai kyau gashin yay luf a saman idanunta sai kuma zara-zaran lashis ɗin idanunta wanda sukai mata ƙawanya saman idanunta.
A hankali take kallon maya-mayan sexcy eyes ball ɗinta tare da dubawa ƙwayar idanunta kallo ganin kamar sun ƙara blue,turo baki tayi tare ƙwaɓe fuska ganin yadda saffan brest ɗinta suke tsaye curr tasu pink nipples ɗin sai sharning suke ita sam baya birgeta hasalima kunya ta keji sai taga kamar ita kaɗaice mai shi musamman ita da bata damu da saka brezia ba(kuskure kenan rashin saka brezia yana saka brest zubewa sannan kwanciya rufda cikima yana saka brest ya zube,kina budurwa mai jini a jiki brest ɗinki ya zube ya zama irin nazu gwaggo da ina masu shayarwar yara biyar ko bakwai aida matsala😱mata a farka domin akwai masu irin wannan halin ki sani wani namiji shine kawai ya birgesa a jikinki🥰hattara a tashi a gyara).
Idanunta ne suka cicciko da hawaye ganin duk wannan baiwar da Allah yay mata ba zata taɓa zama mallakin sanyin idaniyarta ba,sosai ta keji zafi da kuma raɗaɗin rasashi amma idan ta tuna ya zama mallamin ƴar uwarta Najma ta kanji daɗi sa sanyi a ranta domin ita da Najma abu guda ne.
Buga ƙofar da akene yasa ta dawo cikin nutsuwarta tare da zubawa ƙofar idanu ta shiga motsa ƙaramin bakinta a sonta na furta na wani abun amma ta gagara cewa komai sabida nauyin da laɓɓanta sukai mata.
“Sister Momma na jira be past” jinjina kanta kawai tayi tamkar Yusrah na gabanta a kasa lance ta shige cikin Jakuzzie tare da sakin ajjiyar zuciyar zuciya sabida ɗumin ruwan daya ratsata.
Sosai ruwan yay mata daɗi har wani bacci ne ya fara ɗaukanta ganin jiranta ake yasa tayi saurin yin wankan tare da yin brush ta gabatar da alwala.
Wani long ash ɗin towel ta ɗauka tare da ɗaurawa a jikinta saida ta tsane sumar kanta tare da busar da ita sannan tasa hannu tare da fituwa daga toilet ɗin.
Da kallo Yusrah take binta dashi tare da mamakin baiwar sumar da Allah yay mata musamman leg ɗinta da gashi yake kwance baƙi siɗik sai gyalli yake ko’ina yay luff dashi,cikin sauri ta gama shiryawa tare da gabatar da sallah wani ƙaton hijab ta saka harjan ƙasa yake tana gamawa Yusrah ta riƙe hannunta sukayi waje.
Tun daga nesa ya zuba mata mayatattun idanunsa ko ƙiftawa ba yayi yana jin wani irin magaɗisu na ɗibansa a kanta lumshe idanu yay tare lashe laɓɓansa kamar wani maye.
Kanta a sunkuye suka ƙarasu daining area ɗin duk da jikinta ya gama gaya mata kallonta yake amma saita basar tare da zama nesa dashi cikin baƙunta da kuma sanyin murya tace “barka da gida Momma da Alhaji” kamar yadda taji suna faɗa fuskarsa fal murna yake kallon Lili domin nutsuwarta ta gama yi masa yaji ta kwanta masa fatansa Allah yasa ta amincewa Sufyan kamar yadda yay masa bayani.
“Yawwa ɗiyata yaya jiki?”ya faɗa tare da zuba masa idanu,ido ta lumshe tare da buɗewa kana ta cije bakinta tare da taunesu sai kuma wasu hawaye suka shiga fita daga idanunta ganin Alhajin ya tuna mata da Daddynta.
Cikin sauri Sufyan ya miƙe tare dayin wajanta amma hararar da Momma ta watsa masa ya sashi sosa kai tare da shigewa flat ɗinsa domin bazai jure ganinta haka ba.
Babu wanda ta ƙara cewa komai sai abincinsu kawai suke ci Lili babu abinda ta iya ci sai fruit salad ɗin da Momma ta haɗa mata,saida suka gama ci sannan Alhaji ya kalli Lili tare da faɗin.
“Ɗiyata yayanki Sufyan yazumin da wata buƙata a kan yana neman alfarmar a bashi auranki ni kuma na amince da hakan domin yanzu matsayin uba nake a wajanki kuma keɗin amanace a wajanmu kuma zamanki haka bazai yiwuba tunda Sufyan yana sonki sosai kuma kema kina buƙatar mai kula dake a halin yanzu so I already make my decision to be his wife ” a mugun kiɗime Lili ta ɗagu tare da zubawa Alhaji idanu yayinda wasu hawaye masu zafi suka ɓallemata tare da bin kan fuskarta,Kanta ta shiga girgizawa bakinta ya shiga rawa cikin suɓutar maki tace.
*Gadai yau ɗinnan ko suwaye ya suyi na sara tsakanin SARAUTA PLACE da JUYAYI FANS💃🏻🎉🤾🏻♀️ ina zuba idon ganin Comments ɗinku*
F@y@l_the sicret issues_
*💖JUYAYI💖*
*16-17*
Wattpad@Nimcyluv
*PEOPLE* may destroy your image, stain your personality, but they can’t take away your good deeds because no matter how they describe you, you will still be admired by those who really know you matter.
*Dedicated to* Ummu aymana Alkairin Allah ya tabba gareki naga saƙonki ina gdy sosai Allah ya saka da firdausi🙌🏻thanks for the ƙauna Sarauta na maki sonso🥰😘.
No edited🙇🏻♀️.
……”Na amince Alhaji” itace kalmar data faɗa lokacin da wasu siraran hawaye suka shiga zubu mata daga cikin idanunta,gefe na zuciyarta kuma tana yi mata wani irin ciwo haɗi da raɗaɗi da kuma baƙin cikin kalmar data faɗa wanda ita kanta bata san ta faɗe ta ba,Tayi hakanne sabida taimakonsu a gareni inaji suɗin alkairine tunda har suka amince da zamana a garesu rashin amincewa tamkar yankewar zamana a garesu.
Bana da kowa bana da komai su nake gani a matsayin ahalina Momma matsayin Mamy yayinda Alhaji yake matsayin Dad,Yusrah matsayin Najma sai kuma babban jigo wanda tayi rashinsa a lokacin da komai ya ƙare mata tayi kukan rashinsa lokacin da take buƙatarsa yay mata nisa when all is gone ta rasa madafa bata da nutsuwa farin ciki yay ƙaura daga gareta ina zata ganshi domin ya taimaki rayuwarta.
Har abada tunaninsa shine a ranta domin ta fahimci da jininsa take rayuwa duk wani bugun da zuciyarta za tayi haɗi da fitar numfashi basa fita saida tunaninsa sai yaushe ne zata ganshi? yaushe ne za taga garkuwarta? A kullum tambayar da take yawan yiwa kanta ne a ɗan lokacinnan amma babu amsa saidai tai ta tunani ita ɗaya wanda kuma tunanin a gareta bara zanane wa rayuwarta amma babu yadda zata iya tunanin shine abincita da kuma ruwanta haka kuma shine abokin hirarta rayuwa dashi ya zame mata dole.
Faɗaɗa fuska Alhaji yay cike da farin ciki ya shiga sawa Lili albarka dan yasan she never rejecting his ambition ƙara bata haƙurin rashin iyayenta yay domin ta sanar masu komai ya kuma shaida masu aɗan ƙaramin lokaci za’ai bikin yana fita gobe sai sanarwa da Kawon Sufyan yana gama faɗin hakan ya miƙe tare da shigewa flat ɗinsa.
Kifa kanta tayi saman daining ta shiga sauke ajjiyar zuciya rashin iyaye masifane haka mutuwar iyaye tuzarcine tana jin tausayin mara amma bata taɓa jin tausayin wani mara mai tsanani a zuciyarta ba saida ta rasa nata iyaye hausawa sunyi gsky da sukace duk wanda bai iya kuka ba iyayensa basu mutu ba,ta tabbatar yadda ta kejin damuwa da kuma hali na rashin lafiya da tuni Ahalinta sunyi rufdugu a kanta haka nan ba zata taɓa bacci ba sai a jikin wani nata,saukar muryar Momma da taji ita ta dawo da ita daga dugun tunanin data luula,kasa amsawa tayi sabida laɓɓanta da sukai mata nauyi a hankali ta ɗaga manyan idanunta tare da saukesu a kanta Momma ba tare data amsa kiran sunanta da tayi ba.
Ganin hakan ya tabbatarwa Momma Lubna tana ɗaya daga cikin mutana nan wanda basa son surutu haɗi da takura musamman a wajan wanda basu sani ba kuka ta lura Lubna irin mutananne masu zurfi ciki da kuma riƙe damuwa da kuma haƙurin zama da mutane,ta fahimci ita ɗin irin mutananne masu rama alkairi da abun alkairi ta fahimci ta amince da auren Sufyan ne kawai sabida taimaƙonsu gareta bawai ta amince bane dan tana sonsa da kuma son zama dashi ba cikin tatausan Lafazi ga wanda ake son ayiwa magana ya kuma fahimci abinda ake faɗa masa Momma tace.
“Soyayya abace mai wahala gaske amma idan kayi dace da masoyi na gaskiya mai yarda da kuma amana haɗi da ɗauke kai babu shakka kayi dace da masoyin gaskiya Lubna,akwai ƙaddarorin cikin Soyayya haka kuma akwai alkairai masoyin da zai ɗauki damuwarki ya maidata tashi shine masoyi haka kuma Masoyin da zai baki farin ciki fiye da yadda zaki bashi wannan shine “ƘAUNA” kada ka taɓa zama da Masoyi domin kancewarsa mai kyau ko mai Arziƙi ko kuma Dangi aa ka zauna da mutum a kan ka amince sabida kana sonsa da ƙaunar sabida Allah ba dan wani abuda yake dashi ba,Soyayya nada daɗi musamman ka samu wanda zuciyarka ta amince dashi amma wasu nayi mata wani kallo a kan a bace mai tarwatsa zuciyoyin mutane tabbas Soyyaya nasa mutum yaji inama baizo duniyar ba dalilin yaudararsu da a kai amma abun fahimtar dukkan saurayin daya rabu da mace Ubangiji ya ƙaddara hakan فمن قددر الله حقا قدره ita ƙaddara ta riƙa fata daman shiɗin ba alkairi bane garesu domin ace Matar mutum kabarinsa,duk daɗewar mace a gidansu da kuma yawan shekarunta batai aure ba wannan ba abinda za’a ɗaga hankali bane domin ubangiji ne bai bata mijin auren ba kuma lokacinta ne baiyi ba domin kafin a haifi mace an haifi mijin aureta…”Numfashi Momma taja tare da zubawa Lubna ido ganin tana fahimtar abinda take faɗa mata tana fahimta Thank God domin duk hankalin Lubna na kanta,numfasawa Momma tayi tare da faɗin.
“Wannan fitila na baki keda kanki zaki haska zuciyarki domin tabbatarwa kanki wanda kikeso kuma kike muradi abu ɗaya na sani Sufyan na sonki”tana faɗin hakan ta miƙe tare dayiwa Lili alamar “Goodnight” da hannu wata sassanyar ajjiyar zuciya Lili ta sauke mai ƙarfi tare da lumshe luntsuma-luntsuman idanunta haɗe da taune cute peach lips ɗinta jiki babu ƙwari ta miƙe tare dayin bedroom ɗin Yusrah tana zuwa ta cire zumbulelen hijabin dake jikinta wanda duk ya dameta daman ta sashi ne sabida Sufyan toilet ta shiga tare da ɗaura alwala haɗi dayin brush kana ta fitu tare addu’ar bacci ta shafe jikinta kana ta haye bed ɗin tare da shigewa jikin yusrah ta shiga sauke ajjiyar zuciya duk yadda tasu tayi tunani a kan maganganun Momma amma ta gagara blanket taja masu tare da ƙara shigewa jikin Yusrah domin tana bala’in son ta jita jikin wani few minutes bacci yay gaba da ita.+
STORY CONTINUES BELOW

Wasa-wa yau satin Lubna biyu a gidansu Sufyan sosai suke bata kulawa har yaza mana ta manta da wasu abubuwan da suke faru da ita shaƙuwa mai ƙarfi ta shiga tsakaninta da Yusrah wacce ta kewa kallon Najma komai tare suke abu na farko da zai baka mamaki yadda soyayya mai ƙarfin gaske haɗi da shaƙuwa ta shiga tsakaninta da Sufyan saida ta nuna masa ɓacin rai sosai kafin ya daina taɓa jikinta amma idan ya ganta ji yake kamar yay hauka shiyawa bai damu da zaman gidan ba,yafi zama a office ɗinsa yayinda ya tilastawa Alhaji ya dawo da maganar aurensu kusa cikin sa’a aka mai dashi sati biyu kacal.
Hakan yaywa Lili daɗi domin ta gaji da halinda Sufyan ɗin ke nuna mata dan har wasan ɓoye yake wani lokacinma saiya kaiwa Momma ƙararta sannan take fituwa suyi hira amma tunanin ɗan uwanta kuma yayanta yana nan maƙale a ranta musamman yanzu da take yawan mafarkinsa wanda ya zame mata al’ada.
**** ****
Zafin bugun da Fahad yay masa ya sashi ɗaukewar numfashi na wasu sakanni hannu yasa a saman kansa jin laima nabin gefen fuskarsa ɗan waro ido yay cike da tsoro ganin jini kwance a jikin hannunsa.
Yadda yake fitar da wani numfashi mai ƙarfi tare da hurga da dukkan abinda yay karo dashi yasa Fauwaz saurin miƙewa tare dayin wajansa a karo na biyu.
Yana zuwa yaɗan ja da baya tare da zubawa Fahad ido sosai yake jin tausayin abokin nasa musamman idan ya tuna bashi da kuwa komai ya ƙare masa,babban abinda yake damunsa ganin har yau bai yarda Lubna ta rasu ba ƙaddara tazu when all is gone,baya da farin ciki,walwala,ƙwanciyar hankali,bashi da komai sai yau tunani gashi murɗaɗɗan mutum wanda sam bai damu da kuwa ba kamar yadda bai damu da asan abinda ke ƙwance cikin zuciyarsa ba,shi ɗin mutunne mai zurfin ciki da wahala ka gane abinda ke damunsa bare kuma face ɗinsa yay showing abinda yake ɓoyewa a zuciyarsa ba.
A sanyaye Fauwaz ya ƙira sunan Fahad tare da faɗin “how long zaka kasance a cikin damuwa?damuwa bata kamace ka ba a wannan lokacin ya kamata kana maida damuwar zuga Allah ubangiji maɗaukakin sarki shine ke ɗurawa bawa lalura kuma shine ke yayewa,maimakon ka samu sauƙi a ranka saika ƙara samun damuwa cikin ranka,kai musulmi me yana da kyau ka ɗauki ƙaddararka mai kyau ko mara kyau kasan cewa ƙaddara abace mara tabbas,tabbas ƙaddara lokacine bawai kullum mutum ke kasancewa a cikin taɓa akwai lokacin da zaizo sai kaga kamar ba’ai ba,Fahad imaninka bazai taɓa cika ba saika yarda da ƙaddara kaci gaba da haƙuri da kuma addu’a sai kaga ka fita daga cikin JUYAYIN da kake ciki amma ni kaina wannan sicret issues ɗin yana juya tunani kayi dan Allah tun kafin a haifi mutum an riga da an rubuta ƙaddararsa a jikin allon Lauhil Mahafuz allon da babu wanda ya isa ya goge abinda yake jiinsa”.
Ajjiyar zuciyar Fahad ya shiga saukewa tare da fesar da wani zazzafan numfashi daga cikin bakinsa,sosai yake ladamar kasancewarsa a raye mai yasa bai tsaya sun haɗa dashi sun kashe ba? Mai yasa Dad ya bashi amanar Lubna?mai yasa Dad ya haɗa dukkan wasu ƙaddarorinsa ya bashi?mai yasa bai duba taƙaddar da Dad ya bashi ba?mai ya kawoshi pakistan mai makon ya juya zuwa mahaifarsa kano?shin da gaske Lubna bata raye? Shin ƴan fashin da suka kashe masa iyaye sun manta cewa sunbar iri wanda zai iya zama shuka harya yaɗu yay furanni tare da zuba ƴar ƴar?mai yasa ya manta ta ƙaddarar da Dad ya bashi ba tare daya duba ba”.
All this daya faru ƙaddara ne wacce tana iya faɗawa kan kuwa kuma idan ubangiji ya jarabceka da ƙaddara yay hakanne dan gwana imaninka bawai dan baya sonka ba.
Lumshe idanunsa yay wanda suka gama sauya kala daga fari zuwa jaa wanda har wani ruwa² suke sabida tsananin damuwar da yake ciki,tabbas idan har yana son cimma burinsa da kuma muradin ransa tare da ɗaukar fansa dole ne ya aro jarumta tare da ƙarfin guiwwa ya sama ransa,a karo na barkatai ya ƙara sakin ajjiyar zuciya tare dasa hannu ya dafe saitin zuciyarsa wacce keyi masa matsanancin bugu a hankali ya suma girgiza kansa wanda yake masa ciwo domin duba ɗaya zakai masa kasan cewa kawai dauriya yake musamman idai mutum ya kalli yadda jijiyoyin kansa suka firfitu tare dayin raɗa² saman forehead ɗinsa.
Bakinsa ya shiga mutsawa a ƙoƙarinsa nason furta wani abun amma yadda laɓɓansa sukai masa nauyi ne ya sashi taune lips ɗinsa cikin zuciyarshi ya shiga faɗin.”يا الواحد “
“ka kawomin ɗauki da gaggawa” yana faɗin hakan ya ƙara lumshe idanunsa wanda suka suma lumshe sabida jirin dake ɗibansa,ganin hakan yasa Fauwaz ya ɗauko masa gorar ruwa mai sanyi baiyi musu ba amsa domin yana buƙatar jin sanyi a ransa murfin gorar ya ɓalle tare da ƙafawa a bakinsa saida yasha fiye da rabi sannan ya cire bakin gorar daga cikin bakinsa ganin ya samu nutsuwa ne Fauwaz ya amshi raguwar ruwan tare da faɗin.
“Destiny lots of folks confuse of bad management with destiny, destiny is no matter of chance’s it not a thing to be waiting for, it’s a thing to be achieved, ur destiny change with ur thought”.
Wani sanyi ne ya shiga ratsa zuciyarsa tare da ganggar jikinsa zuwa yanzu ya kamata ace ya yadda da ƙaddara kuma ya maida hankalinsa zuwa ga abida zuciyarsa domin yana jin abun a matsayin heart dream first aid box Fauwaz ya ɗauko tare da zama kusa da abokin nasa tare da gyara masa wajan da yaji ciwo ɗago jajayen idanunsa yay tare da mannasu a kan Fauwaz cikin lion voice yace “ka kula da kanka” yana faɗin hakan ya miƙe tare da shigewa cikin bathroom yana shiga ya cire ƙananun kayan dake jikinsa ya sakale saman hanger,tsakiyar shower ya tsaya tare da shakarwa kansa ruwa’n shower’n hannayensa duka biyu ya dafe bango dasu tare da sadda kansa ƙasa ruwan ya shiga duka back naked skin ɗinsa mai kyau da kuma tsari.
Ya daɗe yana sauraran dukan ruwa’n shower’n kafin ya ɗago kansa tare da lumshe idonsa ya saida full face ɗinsa tsakiyar ruwan sosai ruwan ya shiga dokan fuskarsa tare da shigewa cikin hancinsa ta bakinsa saiya zamana kamar wata a zabace yakewa kansa,ɗan tari yay tare da janye fuskarsa jin numfashinsa na ƙoƙarin ɗaukewa alwala yay tare dayin brush kana ya saka bathrope a jikinsa ya fitu kansa na zubar da ruwa tare da ƙwantaccen gashin jikinsa.
Bedroom ɗinsa ya nufa yana zuwa ya fara gyara kansa cike da nutsuwa da kuzari ɗan lokaci kaɗan gashin kansa ya shiga fidda wani ƙamshi mai daɗi shaƙa sumar tayi luff a kansa har zuwa ƙasan wuyansa bai wani shafa mai ba sabida babu irin wanda yake using dashi ganin akwai body spray ne ya sashi ɗauka yare fesawa a jikinsa domin Fahad yana bala’in son ƙamshi baya wasa da turare,yana kammalawa ga buɗe wadrope ɗin kayan Fauwaz ɗan taɓe baki yay dan baison sharing kaya,cikin sa’a yaga ɓangaren wasu kaya sabbi wata coffie ɗin jallabiya ya ɗauka tare da zurawa a jikinsa ya shimfiɗa prayer mat ya tada sallar magrib.
Fannerh na shiga cikin gidansu ta tarar da Afnerh kwance a kan sofa ta zurfafa cikin tunanin da kullum dashi take kwana kuma take tashi har yau ankasa gane abinda yake damunsa cike da zolaya Fannerh tace “pls Hadnerh zoki ta yani aiki mana” ɗago ido Afnerh tayi tare da zubawa Fannerh ido kafin ta murguɗa baki tare da faɗin.
“Kin daɗe baki aikin ba”dry Fannerh tayi kana tace”a’a nikam zanyi tunda bake zanyiwa,na fahimci baƙin ciki kikewa My Husband to be sabida ba Heart dream ɗinki bane ko?”tsaki Afnerh taja tare da faɗin “Na you sabi”.
Ganin idanta biyewa Afnerh zata ɓata mata lokaci ne kawai yasa kai tsaye tayi kichen tana shiga ta tarar da Lami mai aiki cikin girmamawa Fannerh ya gaidata tare dayi mata sannu da aiki.
Kayan da zata buƙata ta ɗauka cikin sauri ta shiga yin aikinta wajan 1hour ta ɗauka kafin ta kammalawa pepper soup and white rice sai cipis tare fruits salad sai lafiayyen coconut juice,tana gamawa ta haɗa komai cikin basket tare da barin kichen ɗin daret flat ɗinsu ta nufa tana shiga ta tarar da Afnerh tsaye gaban madubi tana gyara kanta da alama daga wanka ta fitu.
“yawwa beb shirya ki rakani” tana faɗin hakan itama ta shige cikin toilet basu wani ɓata lokaci ba suka gama shiryawa cikin abayarsu iri ɗaya Fanner tasa milk wacce take da adon red flowers Afnerh kuma tasa red mai adon milk ɗin flower kasan cewarta chocolate colour sai abayar tayi mata kyau sosai suna matuƙar kama da juna dake suɗin twints ne Afnerh nada tsiwa sosai sannan bata fiya ɗaukan raini ba amma tana da sauƙin kai,yayinda Fannerh take da surutu sosai da kuma kyauta amma tana da nunƙufarci da kuma riƙo a tare suka fitu daga bedroom ɗin nasu inda suka tarar da Mama zaune a parlour tana kallon tashar zee world lokacin sun fara haska fire and ice kallonsu tayi tare da murmushi kafin ta sauke idanunta kan Fannerh tace”2weeks ya rage bikinki amma still baki bar fita ba?”turo baki tayi tare faɗin “Mama alrdy night fa wazai ganni yanzu?” girgiza kai kawai Mama tayi tare faɗin “yaro man kaza be carefull dai”Afnerh ce ta ƙarasu hawa wajan hannunta ɗauke da basket ɗin abincin a tare sukai hugging ɗin Mamansu tare da sakar mata peak a ko wanne kumatunta shafa kansu tare cike da soyayya tace “Allah yay maku albarka”da “Ameen” suka amsa tare da ficewa daga gidan.
Da kallo ta bisu tana jin wani zafi da kuma raɗaɗi na damun zuciyarta tana jin har abada wannan baƙin cikin na zuciyarta bazai taɓa guguwa ba dashi zata mutu,ɗauke kai tayi jin idanunta na cicciko da hawaye.
Suna tafe suna shirya cikin tafiyarsu mai nutsuwa a haka har suka ƙarasu Get ɗin gidan cikin ladabi Fannerh ta gaisar damai gadi yayinda Afnerh ta ɗauke kanta tare da shige cikin gidan tana gaf da shiga ɗan ƙaramin parlour’n Fannerh ta cimmata tsaki Afnerh tayi tare da faɗin”talkative”girgiza kai kawai tayi kana suka shiga parlon bakinsu ɗauke da sallama.
Tsaye suka ganshi gaban t.v yana ƙoƙarin kunnawa shuru yay masu bayan ya amsa sallamar tasu cikin ransa.
Sanye yake cikin baƙin wando 3 guater ko riga babu hakan ya bawa ƙyaƙƙyawar surarsa bayyana skin ɗinsa Afnerh tabi da ido ganin ko’ina yalwataccen gashi ne yay kwance luff cikin white sharning skin ɗinsa ga wani sahihiyin ƙamshi dake fita a jikinsa kamar daga zama suka ji saukar daddaɗar muryarsa “stop looking”shine kawai abinda ya faɗa lokacin daya gama kunna t.v
Afnerh daskarewa tayi a wajan tare da mamakin mamallakin muryar domin wajan mutum guda ta taɓa jinta cikinsu babu wanda ya samu jarumtar ce masa ƙala duk da cewa basu ga fuskarsa ba amma sosai yay masu ƙwarjini.
A hankali ya juyo tare da sauke ganinsa a kansu ƙarar da Afnerh ta ƙwala ya sashi saurin runtsa idanunsa tare da toshe kunnuwansa.
Gaba ɗaya jikin tane ya shiga rawa sabida bayyanar ƙyaƙƙyawar fuskarsa wani irin shock ne ya kamata tare da bugawar zuciya hannunta ta ɗaga ta shiga nunasa ganin hakan yasa Fannerh tayi saurin riƙeta tare da jijjita”Afnerh” Afnerh” Afnerh” bakinta ne ya shiga mutsi a ƙoƙarinta nasun furta wani abu amma ta gagara hakan sabida numfashinta daya ɗauke ta saki basket ɗin hannunta tare da faɗawa jikin Fannerh babu numfashi.
*DAN GIRMAN ALLAH DA ANNABI IDAN KIN KARANTA KINJI DAƊI KIYI SHARE PLS*
F@y@l_The secret issues_
*💖JUYAYI💖*
*18-19*
*_Wattpad_*
nimcyluv
Before we ask
God for anything we must first thank him for everything 🙌🏻🙇🏻♀️
*Dedicated to MaimunaAbdullahi* still waiting for ur hurt coffee I luv u my jerry🥰🌹
Not edited.
…..Cikin tsoro da firgici haɗi da ƙaraji Fannerh ta shiga girgiza Afnerh tare za kiran sunanta “Afnerh pls wake up pls Hadnerh,ganin Afnerh ko mutsi ba tayi ne ya sashi taɓe baki tare da juya zai shige cikin bedroom ɗinsa sai kuma yaga rashin da cewar hakan ko babu komai baƙin Fauwaz ne kuma Fauwaz ya zama jininsa bazai taɓa iya wulaƙanta jinin abokin nasa ba.
Bak damu da yadda surar jikinsa da take a buɗe ba a hankali ya taka tare da ƙara sawa wajansu cikin muryarsa wacce bata fita sosai sabida tsaɓar rashin son maganarsa,lumshe gajiyayyun idanunsa yay tare cije lips ɗinsa ya ƙara mutsa bakinsa tare da ware laɓɓansa yace.
“ke Aljanu gareta halan?” baƙin ciki ne ya kama Fannerh har bata san lokacin data wurga masa wata uwar harara ba tare da faɗin”what Aljanu fa?Allah yay mata tsari dasu”ƙara taɓe fuska yay irin ko’a jikinsa ɗinan “ok farfaɗiya take kenan?”ya ƙara jefa mata wata tambayar cikin sauri Fannerh ta ɗago kanta tare da zuba masa baki ta saki ganin gama ɗaya ya maida hankalinsa kan T.V tamkar bashi yay maganar ba.
Ganin ta ɗauke daga garesa ne yasa ta juya tare zuwa wajan freezer tare da saka hannu ya ɗauko gorar ruwa mai sanyin gaske cikin gajiyawa da kukan da Fannerh take ya lumshe idanunsa haɗi da saka hannu ya shafi ƙwantaccen gashin da yay luff a ƙirjinsa a haka ya ƙarasa wajan da suke,tsaki yaka cikin lion sound voice yace “oyya gefe”yana faɗin hakan ya sunkuya tare da riƙe gefen rigar Afnerh ya jawota haɗi da jinginata da jikin sofar dake parlon,murfin gorar ruwan dake hannunsa ya ɓalle kai tsaye ya sheƙa mata ruwan a jikinta.
Wata wawiyar ajjiyar zuciya ta sauke tare da ƙanƙame jikinta jin wani a zababban sanyi daya ratsa jikinta lokaci guda a galabaici ta shiga faɗin.
“shine wallahi shine tabbashi shine my heart dream shine mafarkin zuciyata a kullum dashi nake ƙwana nake dashi bana da burin daya huce na kanga a gaske,a kansa na guji dukkan waƴanda suka ce suna sona wallahi kaine eyes ball ɗinka sune suka ƙara tabbatarmin da haka,fatana da kuma muradina haɗi da cikar farin cikin zuciyata shine Allah ya bayyana min kai ubangiji kada ya ɗauki raina sai naga wanda zuciyata dake mafarki a kansa sai gashi na ganka when all is gone a lokacin da komai ya ƙare yanzu kaine duniyata kaine jindaɗi na,kaine muradina,kai farin cikina,kaine mahaɗin rayuwata,kaine bangwan da zan jingina naji daɗi a raina,dan Allah ka taimaki zuciyar data mace a kanka tun kafin tasan waye kai”ta ƙare zancen lokacin da take fashewa da wani irin razanannan kuka mai taɓa zuciya.
Lallai “SO” masifa ne a duk halin da mutum yake ciki baya hana zuciyarsa bayyana abinda yake so da kuma muradin kasan cewa dashi koda ace bazai samu wannan abunda ƙaddara ta haɗa Afnerh da Fahad duk a cikin mafarki wanda a kullum tana tunanin mafarkinta gaskiya ne dalilin hakan ta sauya sunanta daga Afnerh zuwa “Hadnerh” suna mafi soyuwa a gareta.
Lallai marfin Afnerh ya zamantu gaskiya domin gashi ubangiji ya haɗata da mafarkin zuciyarta ko hakan na nufi wani sabon shafin ƙaddarar wani daga cikinsu?.
Ganin ta fita a hankalinta kuma ya gama tabbatar da abinda take faɗa gaskiya wanda tasa ƙwaƙwalwarsa ta tafi wani dugun tunani dasun tunasar dashi wani alƙawari da yay a baya wannan wanne alƙwari ne?wa yaywa shi?wannan sune tambayoyin da suke ƙasan zuciyarsa amma babu amsa.
Cikin sanyin jiki tare da kasala ha saka tattausan hannunsa tare da ɗurawa saman fuskarta a sanyaye ya shiga goge mata hawayen dake zuba cikin idanunta.
Haɓarta ya ɗago tare da zubawa oval face ɗinta idanu kafin ya taɓe baki tare da saurin saki fuskarta,kamar bazai magana ba sai kuma yace.
“فاذكروني اذكر كم واشكرولي ولآ تكفرون. (آلبقرة ١٥٢)”.
“ku ammabace ni zan ambace ku,ku gode mini kada ku butulce min (baƙara aya ta 152).+
STORY CONTINUES BELOW

Numfashi ya fitar tare da ɗaure fuska ganin kallon da take masa,lumshe ido yay sosai maganar da yay tayi masa kafin ƙara saki numfashi tare cije lips kana ya ware laɓɓansa tare da faɗin.
“mai yasa kika zama mai butulci wa Ubangiji?ya baki komai na rayuwa sai ɗan wani buri dake banne a zuciyarki amma ki kasa yiwa ubangiji tasbihi da kuma neman sauƙi daga wajansa,nayi tunanin kina da hankali ashe sakalyace?kulna ƙarajin kuka domin baya maganin damuwa akwai dubban mutanan da suka fiki shiga damuwa da kuma ƙuncin rayuwa su kuma suce me?idan mutum bai gode ni’imar Ubangiji ba amma ya gode azabarsa,ki zama mai ta wakkali kuma me yarda da ƙaddara ki ɗauki hakan matsayin ƙaddararki da ubangiji ya jarabceki da ita danya gwada imaninki kinji ko?
Ajjiyar zuciya ta shiga saukewa tare da zure jikinta waje guda tare kafa masa idanunta tana ji dama ta dauwama a haka tana kallon baiwar zati da kuma surar da ubangiji yay masa.
Raguwar ruwan daya zuba mata ya kafa a bakinsa ya shiga ƙwanƙwaɗa saida ya shanye tas sannan ya cire gorar ruwan daga bakinsa.
A fili ya saki ajjiyar zuciya sosai ruwan yay masa daɗi maƙoshi tare da magana a zuci”Rabbi ka shayar damu ruwan alkausara”.
Cikin nutsuwa ya juya tare da zama a kan duguwar sofa ganin gaba ɗaya ya gaji ga wani bacci daya keji ne ya sashi ware idonsa tare da mannasu a kan Fannerh wacce ta zubawa Afnerh ido domin sosai ta kejin tausayin ƴar uwarta ta, saukar muryarsa data jine ya sata ɗago kai tare da zuba masa ido dan baza taɓa iya cewa taji abinda yake faɗa ba.
Ya tsuna fuska yay tare da ɗauke kai ya maida kallonsa wa Afnerh wace take zauna ko mutsi ba tayi sai ajjiyar zuciya take saukewa a kai²,Tausayin tane ya kamashi cikin taushasshiyar murya yace.
“mai kuka aban abinci ina jin yunwa”cikin sauri Afnerh ta miƙe jikinta har rawa yake dan ba tayi tunanin hakan a wajansa ba,kallo ɗaya tayi masa ta fahimci shiɗin mutum ne wanda bai damu da magana ba sannan shiɗin miskiline uwa uba girman kai amma sam bata damu da hakan ba indai zai nuna mata ƙauna zai zauna da ita zata iya jure duk wata halayya tashi.
Basket ɗin abincin ta ɗauka tare da ƙara sawa inda yake zauna tana zuwa ta zauna ƙasan sofar tare da ɗaukan plate ta buɗe wata wamer nan ƙamshin abincin ya daki hancinsa cikin saurin ya lumshe idanunsa wanda hakan ya zame masa ɗabi’a.
Zallar chips ɗin tare da ɗaukan wani glass cup ta siyaya masa fruit salad ɗin,cikin rawar murya tace”gashi”yi yayi kamar baiji abinda ta faɗa domin ya fahimci itama bata son magana sosai.
Turo baki tayi kamar zata fasa ihu tace”the food is ready”ware manyan dara-daran idanunsa ba tare daya kalleta ba ya zamu da ƙafarsa ƙasan sofar tare da sakkowa ya zauna a kan capert bai damu da zaman da yay kusa da ita ba,dan ko ajikinsa impact bai ɗauketa wata babbar macen dazai damu kansa danya zauna musanta halima shi mata duk kallon maza yake babu wata macen da zaiji wani feelings a kanta.
Zamansa kusa da ita yasa taji wani mugun shock ya kamata take wutar sonsa da ƙaunarsa ta ƙara huruwa cikin zuciyarta,tabbas ya cika namijin da dukkan wata ƴar mace ta ganshi za taji ƙaunarsa a lokaci guda,ware ƙofar hancinta tayi tana ƙara shaƙar ƙamshin dake fita daga jikinsa a sanyaye tayi magana yadda shine kawai zai iya jin abinda ta faɗa banda Fannerh da take tsaye sai kuma Fauwaz wanda zuwansa gidan kenan.
“kai ɗin gwarzu ne”
Girgiza kai kawai yay tare dayin bisimillah ya saka zara-zaran ya tsunsa tare da fara cin abincin,Fannerh tunu taja basket ta zubawa habibinta abinci sunayi suna shira.
Fahad bai wani ci abincin da yawa ba ya ture ko fruit salad ɗin bai sha ba ya miƙe tare da shigewa cikin toilet ya ɗauki lokacin kafin ya fitu suna zaune ya fitu sanye da bathrobe jikinsa na ɗigar da ruwa a haka ya ƙarasu wajansu tare da kallo Fauwaz taɓe baki yay shi a dole soyayya yake cikin ransa”ƙaddararka soyayya da underage”a fili kuma yace “boddy goodnight”ɗaga kai Fauwaz yay tare da murmushi kafin yace”Na ɗauka zakuyi hira da Afnerh”kallonsa yay da alamar tambaya sai kuma yace”wani abune haka?”dariya Fauwaz yay tare da kallon Afnerh wacce take turo baki gaba tare da fidda wasu sabbin hawayen ɗauke yay tare da faɗin”eh wata abace gata nan a bayanka ai”tsaki Fahad yaja dan ardy yasan wace Afnerh ɗin tun ɗazu yaji sister ɗinta na kiran sunanta,baice masa komai ba ya juya zai shige bedroom ɗinsa tayi saurin miƙewa tare da sakin kuka danji take zuciyarta kamar zata fashe,waro manyan idanunsa yay ganin kuka baya yi mata wani ƙawataccen murmushi yay lokacin daya tuna da Lili ko magana ce bata gamsheta ba yanzu zata saka maka kuka harda birgima bare kuma faɗa cije lips ɗinsa yay tare da ware laɓɓansa a fili yace”i’m still waiting for u my sunshine bby”jin haka yasa Afnerj da katawa da kukanta tare da zuba masa idanu ta gefenta ya huce ko ƙara kallonta baiyi ba.
STORY CONTINUES BELOW

Sun ɗan jima a gidan kafin su ɗauki basket ɗin tare da yiwa Fauwaz sallama suka koma gida.
Da kuka Afnerh ta shiga gidan tana zuwa ta faɗa jikin Mama tare da fashewa da kukan cikin kiɗima ta fara tambayar abinda ya faru,cike da nutsuwa Fannerh ta shiga gawa Mama komai har rashin ko in kula daya nunawa Afnerh ɗin.
Da ƙyar Mama ta rarrashi a Afnerh tare dayi mata alƙawarin ita da kant zata amsar mata soyayyarsa.
*** ***
Wajan satin Najma uku kenan gidansu Faisal dukkan wani jin daɗi Ammi na bata shi,amma batun farin ciki wajan Faisal babu shi kullum rashin kulawarsa gareta ƙara yawa yake.
Misalin 7 na dare shiguwarsa daga sallah kenan ya zauna a babban parlon gidan tare da kunna karatun Sudais cikin suratul Maryam,sosai karatun yake masa daɗi kuka yake sashi nutsuwa domin baƙin ciki da damuwarsa suna nan kwance ƙasan zuciyarsa saima abinda ya ƙaru.
Lallai Ƙur’ani haske ne aduk zuciyar data ƙawatu da son karanta shi kuma dukkan wanda ya dogarar da alƙur’ani bazai taɓa taɓewa ba.
Ƙamshin turaranta daya daki hancinsa shine kawai ya tabbatar masa data ƙarasu parlon ganin tare suke da Ammi ne ya sashi sakin fuskarsa tare da zubawa abin idanu gani yake kamar yau ya fara ganinta idanunsa da suka cicciko da hawayene yasa yay saurin ɗauke kai tare da faɗin”barka da dare my luv”cikin so da ƙaunar ɗan nata ta zauna gefensa tare da shafa sumar kansa tace”yawwa yaya aiki?”…”mungode Allah” shine kawai abinda yace..ɗaga kai Ammi tayi tare da faɗin Najma zauna ma..ruwan hawayen data gani kan fuskar Najama shine ya hanata ƙarasa abinda tayi niya cikin kulawa tace”lafiyanki lau?”wasu hawayenne suka ɓalle mata ta shiga girgiza kanta kafin ta durƙushe gaban Ammin tace”Ina son komawa gidanmu domin na gaji da zama da Faisal,banyi iskanci tun ina budurwa ba haka bazanyi ina matar aure ba,amma yasan da cewa nima mutumce kamar kowa kuma dole akwai haƙƙina daya rataya a wuyansa,bansan mai nayi masa amma baison haɗa gado dani😳hakan kuma illah ce wa rayuwata koda ace bashi da lafiya ya kamata ace ya faɗamin tunda niɗin matarsace bawai zaman dadiro muke dashi ba”.
Ai maganarta tamkar saukan ruwan dalma haka yake jinsu cikin zuciyarsa baƙin ciki takaici ladama na aurenta babu wanda baiyi ba,hakan kuma ya tabbatar masa bata da kunya ko kaɗan sannan ita ɗin ba matar sirri bace,cikin ɓacin rai Ammi ta kalli Faisal wanda idanunsa yake a rufe ruf tamkar maiyin bacci tace.
“ka tabbatarmin niɗin ban isa da kai ba kuma baka ɗauki maganata da muhimmanci ba,ka sani indai ni nayi cikinka nayi naƙudarka kuma na shayar dakai ruwan nono a yau basai gobe ba nakeson ka bawa Najma dukkan wani haƙƙinta da yake kanka idan kuma ba haka ba wallahi Faisal zan sallamawa duniya kai badan kaga mahaifinka baya nan ba kakemin wannan abun to kaje dani dakai za’aga wanda zaici riba”.
Idanunsa ne yay jajur tamkar gauta sosai kalaman Ammi suka daki ƙawon zuciyarsa meyasa Ammi ba zatai masa uzuri ba?mai yasa ba zata fahimci zafi da raɗaɗin abinda yake damunsa ba? Mai yasa ba zata fahimci abinda zuciyarsa da gangar jikinsa suke muradi ba? Runtsa idanunsa yay da ƙarfi tare da miƙewa cikin zafin rai ya kalli Ammi yace
“zanyi dukkan abinda kikeso koda bakan zai baƙanta raina,zanyi abinda kikeso Ammi koda zuciyata zata buga,zanyi abinda kikeso koda hakan zai zama sanadiyar rasa raiana,tabbas inajin hakan shine ƙaddararta kuma shine silar rasa raina,zanbar duniyar kamar yadda Lubna da iyayenta suka bari inaji a raina I think my Lubna is calling me, I think it’s time to go tabbas lokacina na zuwa wajan mahaliccina yay Ammi kuma insha Allah indai kece kike haifeni kika kula dani da yardar ubangiji bazan bar duniyar nan ba saina tabbatar maki da kalamanki zanyi tabbas zanyi abinda kikeso Ammi”
Yana faɗin hakan yasa hannu ya riƙe Najma tare da janta da sauri a haka suka ƙarasa flat ɗinsu,tsoro da fargaba gaba ɗaya sun cika zuciyar Najma babu kalaman da suma tsaya ma sai “tabbas zabar duniyar kamar yadda Lubna da iyayenta suka bari”me hakan ke nufi wace duniyar zai bari? Ina zaine’inane inda Lubnan da iyayenta suka tafi”tambayoyin da suke zuciyanta kenan amma babu wanda zata tambaya ƙara ta saki sabida cillata da yay kan gado kanta ya daki fuskar bed ɗin a zafafe ya cire rigar jikinsa tare da long jeans ɗin dake jikinsa ya rage daga shi sai boxer cikin saurin ya faɗa kan gadon,babu ɓata lokaci ya zare zanin dake jikinta babu wani romance haka yay bisimillah tare dayin Addu’a ya shiga jikinta.
Zafin da raɗaɗin da ta jini yasa ta fasa wata mahaukaciyar ƙara ta shiga ya ƙushinsa tare dayi masa Allah ya isa ganin hakan bazai mata ba ta shiga cizonsa tare daya ƙushinsa.
Faisal bai rabu da ita ba saida yay mata lilis yay mata fata-fafa sannan ya zare jikinsa tare da sakin wani mahaukacin kuka kamar mace sunayen Allah ya shiga kira tare da salatin Annabi hannunsa dafe da saitin zuciyarsa wata bugawa da zuciyarsa tayine yasa shi faɗin “La’ilah ha’illahu Muhammadur Rasulillah” wani gudan jinine ya fitu ta hancinsa da bakinsa lumshe idanunsa yay yana mai ƙara jadadda sunayen Allah a zuciyarsa,dai² lokacin da Ammi ta buɗe ƙofa ta shigo yay dai² da lokacin daya saki wata shaƙuwa mai ƙarfi.
*Dan Allah dan Annabi kuyimin share dan Allah wlh bbu lokaci groups sunmin yawa sai kuna taimakawa🥰👏🏻luv u all*
Team Najma
Congratulations🤾🏻♀️💃🏻
_The secret issues_
*💖JUYAYI💖*
*20-21*
*WATTPAD*
Nimcyluv
*Telegram* https://t.me/joinchat/U6Qw0BuhKkqh5GZ8RadieQ _Masoyan *NIMCYLUV* ga mahajarmu na telegram yana da kyau kuyi join domin samun littafai cikin sauƙi da kuma amfanuwa da_
*programs* _ɗin daza muna gabatarwa kuma dukkan wani posting ɗina zai kuma can zai zama VIP group ɗina na musamman kuyi share zuwa wasu groups ɗin dan nuna ƙauna dan Allah._
……Jinin dake fita ta hancinsa da bakinsa ne yasa Ammi saurin fasa ƙara tare dayin kansa tana zuwa ta durƙushewa gabansa ta shiga girgizashi tare da kiran sunnansa “Faisal” Faisal”..ganin ko mutsi ba yaye bare ta saka ran zai buɗe idanunsa har yay magana.
Da gudu tayi waje tana rabza kuka ganin halinda ɗan nata ke ciki tana ƙoƙarin ficewa daga parlon domin ta samu ta kira mai gadi ya taimaka mata,a nan sukayi karo da Papi wanda ke ƙoƙarin shiguwa.
Ganinta a rikice ne ga kukan da take ya sashi saurin sakin jakarsa tare da jawota jikinsa,kuka ta fashe dashi tare da faɗin.
“wacce uwace ni?ina ƙoƙarin kashe ɗana da kaina wlh..”kukan da yaci ƙarfinta ne yasa bata samu damar ƙarasa abinda tayi niya ba.
Bayanta ya shiga bubbugawa tare da jijjigata,shi kansa tun safe ba dai² yake jinsa ba fargaba tsoro bugun zuciya faɗuwan gaba shine abinda yake damun ransa dalilin hakan ya tattaro kayansa zuwa gida,cikin dauriya yace.
“lafiyanki ɗaya wannan kukan duk na mene?”.
Cikin firgici ta shiga bashi labari ai bata ƙarasa ba yasa hannu ya tureta da gudu yay flat ɗin faisal,yana shiga ya ganshi yashe a ƙasa bai tsaya jiran komai ba ya sunƙuci ɗan nasa yay waje.
Hijab Ammi ta ɗauka tare da rufa masu baya cikin sauri ta shiga motar da wani irin speed Papi yaja motar daman tuni mai gadi ya buɗe get cikin sauri ya halba hancin motar kan titi.
Lokacin kaɗan suka isa Amino kano teaching hospital,suna zuwa ma’aikantan asibiti sukayo kansa a haka aka ɗurashi zuwa bed ɗin marasa lpa akai cikin emagency room dashi.
A nan ƙofar emagency ɗin suka shiga zirga-zirga sosai zallar tashin hankali ya bayyana kan fuskar Papi tym to tym yakan girgiza kansa tare da fesar da numfashi.
Sun ɗauki wajan 1hour kafin likitocin su fitu da sauri Papi yay wajan babban likitan tare da faɗin.
“Dr meke faruwa da lafiyan ɗana?”
Gomi Dr ta ya share kana ya kalli Papi yace.
“follow me” yana hakan ya juya zuwa cikin office ɗinsa,jiki babu ƙwari suka rufa masa baya,glass ɗin idanunsa ya zare kafin yaja numfashi yace.
“tunda na ganka nasan ciwon Faisal yayi tsauri kusan kullum yana zuwa amsar magani”cikin rashi n fahimta Papi yace.
“kullum fa Dr ka sani a fargaba pls meke faruwa?”.
Tausayin Ahalinne ya kama Dr numfashi ya ƙara kafin ya maida glass ɗinsa yace.
“ciwon zuciya ya kama Faisal kuma ciwo mai tsanani irin na lokaci guda ɗinnan,yanzu mun ɗurashi bisa magana kamar su,H2Blockers,
Lisinopril
Perindopril
Quinapril
Trandolapril
Angiotensin,ya buƙaci kada na sanar dakai sabida yana saran samun lafiya nan kusa,amma abin mamaki kullum Faisal cikin ƙunci da damuwa haɗi da tunani nayi nayi ya faɗamin damuwarsa yaƙi,yanzu haka zuciyar sace ta buga bashi da wani sauran lokacin sai wanda ya ubangiji ya tsara masa but i’m sorry to say zai wahala ya tashi zuciyansa yaje matakin ƙarshe ta tashi daga aiki”.
“Innalillahi wa’inna ilaihir raji’un”shine kawai abinda Papi ya shiga faɗa gaba ɗaya jikinsa rawa yake kansa ya ɗura kan table ɗin dake kusa dashi idanunsa na fitar da wasu ƙwalla na tausayin kansa da kuma ɗan nasa.
Ammi kam tsoran da yay mata yawa ne yasa yawa ne yasa ta kasa cewa komai kukanma ya tsaya gaba ɗaya sai kanta data ɗaga sama tana tunani.
Miƙewa Papi yay kai tsaye special room ɗin da aka kwantar da Faisal ya nufa yanz ya gansa kwance flat gaba ɗaya jikinsa na’oruri ne sai ƙara suke hannunsa ɗaure da drip,zama yay gefen bed ɗin tare da riƙe hannunsa cikin muryar kuka Papi yace.
“Son kada kayimin haka dan Allah ka tashi ka faɗamin damuwarka wlh wlh na ɗauki alƙawarin cika maka ita da dukkan aƙarfina lafiyata aljihuna dan Allah ka tashi na tsani ƙwanciyar nan”ya faɗa lokacin da kuka ya ƙwace masa,ƙansa yaji an dafa hakan yasa Papi saurin ɗaguwa cikin farin cikin ganin Faisal na mutsa hannunsa,hannun ya kama ganin rubutu a tafin hannunsa ya sashi riƙe hannu abinda yaga an rubuta ya sashi saurin runtsa idanun ko shine ya nuna masa ba dai ba,a fili Papi ya ƙara duba rubutun.
“I want see her,my eyes want to see my Lili,i knew she’s alive itane damuwata pls”.
Cikin damuwa da kuma aro jarumta Papi yace.
“tabbas tunda zuciyanka yaƙi baka Lubna ta rasu babu shakka akwai wani ɓoyayyen sirri akan hakan,zanje insha Allah zanyi ƙoƙarin naga na haɗaka da muradin ranka”yana faɗin hakan ya fice daga cikin room ɗin.
+
STORY CONTINUES BELOW

Najma
Baƙaramin wahala tasha wajan Faisal ba domin ba tayi tsammanin hakan ba,ta ɗauka abin zai ƙayatar za taji daɗi fiye da yadda ake fasallata mata daɗinsa,ta ɗauka zai mantar da ita duniyar da take cikin ta hanyar dulmiyar da ita a cikin salon nasan ƙwarewar,ta ɗauka zai jiyar da ita daɗi da kuma farin cikin da’a taɓa yiwa wata ƴar mace ba,amma saiya shayar da ita gubarsa da kuma ɗacinsa haɗi da azabartar da ita ya dasa mata tsoran abun.
Da rarrafe ta shiga toilet ruwan zafi da haɗa tare da zare rigar jikinta cikin ruwan ta shiga azabar data jine yasa ta fawa ihu tare da ƙanƙame jikinta waje guda,sosai take kuka cike da muradin rama abinda yay mata danta ɗauki alƙwarin nemo maganin dake saka feelings in five minutes,wanka tayi tare dayin wankan tsarki tare da ɗaura towel a jikinta tana tafe tana kwala ƙafa,ta kusa zama kan bed ta hangi wani dairy ɗauka tayi tare buɗe shafin farko da manyan baƙi taga an rubuta MY BEBY BOO kafin a rubuta wasu zafafen kalaman soyayya a haka ta shiga duba sauran shafukan har tazu last page inda aka rubuta “WHEN ALL IS GONE” tashin hankali wanda ba’a saka masa rana jikin Najma ne ya shiga ɓari tare da karkarwa yayinda wata zufa ta shiga ƙeto mata dai² lokacin da tabbas baya nan da Faisal ya rubuta ya gama tabbatar mata Dad da Mamy haɗi da Fahad sun jima da rasuwa kuka ne ya ƙwace mata ta rerawa saida tayi mai isarta kafin ta duba bayanin ƙarshe.
_ko kowa zai yarda kin mutu babu ni domin zuciyata a kullum da tunaninki take bugawa,ina nan ina zaman jiranki daga nan har ƙarshen rayuwata,kece farin cikina muradin raina da sonki nake ƙwana nake tashi i luv u i luv the rest of my life i luv soo much i’m always be ur side my Bby boo mu’ahh💋_
Wani ƙyaƙƙyawan murmushine ya suɓucewa Najma cikin farin ciki tace “Mutuwarki ya zama abu na farko daya sanyaya miƙe daya daɗe yana damuna shekara da shekari kin ƙwace komai nawa ƙyau ilimi farin jini gata muradin raina hankali nutsuwa komai dai kin ƙwace why Lubna i lost everthing because of u pulish gril i hate u tsana mai yawa,koda baki mutu ba na ɗauki al’ƙawarin ra baki da ranki kamar yadda kika rabani da dukkan wani farin cikina zuwa now he is mine for rever and ever”.
*** ***
Abuja.
Idan tace abun duniya bai isheta ba tayi ƙarya gaba ɗaya cikin firgici take kullum a tsorace take,ita kanta bata san meke damunta amma ƙasan ranta tana ji akwai wani baban kuskure data tafka kullum ciki tunani da zullumi take yayinda a koda yaushe ƙyaƙƙyawar fuskarsa keyi mata gizu a cikin dara-daran manyan idanunta waye shi?a ina yake wannan shine tambayar dake damunta wacce a kullum take son furtawa wa wani ko zata samu sauƙi a ranta amma babu dama,babu wanda zata gayawa taji daɗi,Yusrah da take matsayin ƙanwar wanda zata aura ko kuma Momma dake matsayin uwa a wajansa ko kuma shi ɗin kansa zata tambaya tace zuciyarta wani take muradi bashi ba? Lumshe idanunta tayi hakan ya bawa hawayen cikin idanunta damar sakkowa daga cikin idanunta zuwa kan fuskarta,lumshe ido ta ƙara cike da muradin son ƙara ganin fuskarta duk da har yau ba full face ɗinsa take gani ba amma ganin fuskar tasa ya fiye mata komai a yanzu domin sosai takesa zuciyarta nutsuwa da kuma dai² tuwar bugun zuciyarta,ɗan cije lips tayi ganin ba taga abinda take muradin gani ba hakan yasa ta fashe da wani irin kuka haɗi da cusa kanta cikin fillow ta shiga rera kukanta,sai yaushe ne zata daina jin abinda ta keji a cikin zuciyarta,yaushe ne zata daina kukan rashin Ahalinta?mai yasa ƙaddara take juya rayuwarta kamarta samu ƙwallo a cikin fili.
Bata ji a wannan karan zata iya rauninta domin damuwar sosai take son fallasa abinda yake cikin zuciyarta cikin sauri ta miƙe tare da sakin siririyar ajjiyar zuciya,Tunawa da yayarta ta ya zama wani garkuwa a gareta ya kuma zama wani farin cikin daya samu gurbin raƙe mata damuwar ranta.
Ƙatun hijab ɗinta ta ɗauka tare da kallon madubi ya mutsa fuska tayi ganin yadda fuskarta ta faɗa sai idanunta daya ƙara girma ga ƙyan fuskarta ya ƙara fituwa babu abinda ke birgeta a fuskarta sama da cute peach lips ɗinta daya ƙara ɗan tudu da kuma sharning sosai take samun kulawa wajan Momma da kuma gogan nata Sufyan.
Ficewa tayi daga ɗakin ta nufi parlo a nan ta tarar da Momma sai Sufyan da shiguwarsa kenan sosai yay kyau cikin shigar blue ɗin t.shirt sai long dark black jeans dake jikinsa yana zauna yana danna waya,ƙamshin turarenta ya kawowa hancinsa ziyara lumshe idanunsa yay tare da buɗesu ya mannasu akanta sosai tayi masa kyau yana jin ina babu Momma awajan da babu abinda zai hana ya shaƙi daddaɗan ƙamshin turarenta.
Jikin Momma taje ta lafe tana ji tamkar a jikin Mamynta take bakinta na rawa tace.
“Momma ina neman izinin zuwa kano wajan sister na tuna da ita ina buƙatar ganinta”.
Kanta Momma ta shafa tare da faɗin “Lubna kin faɗa a ƙorarran lokaci gashi jibi jirginmu zai tashi suwa bikin ƴar uwar mijikin a can za’a haɗa ai naki keda Sufyan”
Turo baki LILI tayi tare da ƙara shigewa jikin Momma ta shiga sauke numfashi ita sam ta manta matsayin uwar miji take,cike da zallar shagwaɓa tace.
“pls Momma i want see her ita ɗaya nake da”murmushi Momma tayi tare da zare jikinta daga na Lili tace.
“babu damuwa kuyi magana da Sufyan gobe da safe saiya kaiki”gdy tayi mata.
Miƙewa yay ya dawo inda take zaune kallonta yay sosai kafin ya maida idanunsa kan lips ɗinta ganin ya fara fita on his mood domin sosai ƙamshin turarenta yaƙe ƙara masa wutar sha’awarsa harya matsu sati ya zagayo domin ta zama mallakinsa.
Miƙewa yay tare da kallonta yace “7 zamu bar gida so don’t keep me waiting”yan faɗin hakan ya shige cikin flat ɗinsa jin wani hurt feelings ɗinta na tasu masa.
_The secret issues_
*💖JUYAYI💖*
*22-23*
*_Wattpad_*
https://my.w.tt/jN2GLY5RKcb or Nimcyluv
*_Telegram_*
https://t.me/joinchat/U6Qw0BuhKkqh5GZ8RadieQ
_Just follow me,follow my pen,be with me,luv my story🥳rubutu yanzu muka fara karantu yanzu kuka fara fas masoya i solute you maƙiyama i solute you🤾🏻♀️_
بسم الله الرحمان الرحيم اللهم صل وسلم على سيدنا محمد رسول الله عليه و سلم.
……Lumshe lulu eyes ɗinta tayi tana jin wani irin ya nayi na ratsa sassan jikinta,peach lips ɗinta ta shiga taunewa tana me fitar da wani zazzafan numfashi,a hankali ƙyaƙyawawan sexy eyes ɗinsa suka shiga bayyana cikin idanunta ƙara curewa tayi waje guda tare da saki wani ƙawataccen murmushi mai cike da nuna “SO” da kuma “ƘAUNA” daga zuciya zuwa zuciyar da aka amince da ita,babu abinda yake faranta irin taga ƙyaƙƙyawar fuskarsa nayi mata gizo wanda har yau bata gama ganin his full face ba kuma tana ganin rabi sometimes afi ɓoye mata fitinannun idanunsa wanda tafi muradin,tunaninsa ya zama patner ɗinta bawai yanzu aka fara hakan ya samu a saline wajan 7year back da suka shuɗe.
+
Cike da tunaninsa da kuma kewar wani haɗaɗɗan bacci yay gaba da ita a nan kan sofa,sanyin asuba tana A.c sune suka data da ita daga dugun baccin data tafi,a sanyaye ta miƙe tare da shigewa bedroom ɗinsu tana shiga ta huce toilet ta haɗa ruwa mai zafi a hiter cikin sauri tayi wanka tare dayin brush ta ɗaura alwala,jallabiya ta mata ta zura a jikinta tare da saka hijab ta shimfiɗa prayer mata ta data sallah raka biyi (Raka’atul fijir)lazimi ta tsaya yi kafin ayi Assalatu ta miƙe tare da gabatar da sallah ta daɗe tana yin addu’a tare da neman zaɓin uban giji a kan auren,duk da haryau bata baƙin ciki da auren kamar yadda bata ɗauki Sufyan matsayin abokin rayuwa ba,amma ta ganin ƙimarsa cikin sanyi jiki ta ɗaga hannunta sama idanunta na fidda ƙwalla ta fara addu’a.
_Ya Allah kaine ka halicceni kuma kaine ka ɗuramin duk wata ƙaddara dake zuwarmin badan baka sona ba sai dan gwada ƙarfin Imani na,tabbas na amince wlh na yarda ƙaddara mai kyau da mara amma zuciyata bata ƙwari mai rauni banjin zata iya ɗaukan lukutar ƙaddarar,inajin zuciyata nayimin zafi da raɗaɗi ubangiji ka kawomin ɗauki Allah ka haskamin zuciyata domin fahimtar abinda ta keso,Ya Allahu ya Samadu Ya Malikil mulkuzul jalalu wal’ikram ka bayyanin sayin idaniyata kuma ka nunamin cikakkiyar fuskarsa ko Allah zan ganshi a gasken gaske kuma a zahiri,shiɗin garkuwa ne tabbas bangone na rayuwata Ya rabb kasa ya zama muradin rai da ruhi haɗi da gaggar jikina,Allah kayi iyayena sakayya tun a nan gidan duniya Allah ka kawo makamin da zai taremin ƙatun yaƙin dake gaba na Ameen ya rabbil alamin_
Lumshe idanu tayi tare da fitar da wasu siraran hawaye,sosai take jin matsanancin kewa haɗi wutar son ruhin cikin idanunta shiɗin farin cikin tane, murmushi tayi tare da faɗin “Allah sarki Faisal luƙutar ƙaddara mai zafi ta rabani dakai ubangiji yasa Sufyan ya zama mai hqr da sanyi hali irin naka,Allah ka raba Sufyan da zafin rai da miskilanci haɗi da kafiya irin na Boobyn”
Ganin lokacin naja yasa ta miƙe cikin ƙaramin lokacin ta gama shirinta cikin wata lafiyayyiyar duguwar riga ta atamfa ɗinkin Ashap gashin kanta ta gyara tare da tufkewa bata wani saka ɗan kwali ba ta ɗauki milk ɗin beby hijab ta saka wata ya dace da milk and cofie ɗin atamfar data saka,babu wani tarin make up a fuskarta sai bby peach lipstic data saka a lips ɗinta,sabuwar wayarta ta ɗauka tare da saka cikin hand bag ɗin hannunta kana ta kalli Yusrah dake bacci har yau bata tashi ba kasan cewar ba sallah take ba.
Zaune tasa mesu a parlo ya gama shirinsa cikin shaddarsa mai kyau yana danna wayarsa,wajan Momma ta ƙarasa tare da shigewa jikinta,murmushi Momma tayi tare da faɗin “Amaryar Sufyan an fitu maza ku tafi tym is not our side kusan gobe zamu ɗaga yana da kyau kuyi sauri”jinjina kai Lili tare da sakinta “oyya muje ko”ya faɗa tare da ficewa daga parlour’n.
STORY CONTINUES BELOW

Lokacin data isa harya shiga mota yay mata key ita kawai yake jira,side ɗin mai zaman banza ta zauna tare jingina jikinta ta jikin kujera,cije lips yay tare da ɗauke kansa taga kallonta, key ya ƙara yiwa motar tare da cillata kan titi ya farara sharara gudu daman sam bai iya dreving a cikin nutsuwa ba,few hours suka ƙarasu garin kano ta dabu tubbin giwa ko dame kazu anfika.
*** ***
Duk yadda Fahad yasu zillewa Afnerh abun yaci tura kullum cikin kuka take masa akan yay hqr ya nuna mata so amma taƙi yarda duk yadda ya keson fahimtar da ita illar hakan idanunta ta rufe yanzu da safe saida yay mata tsawa tare da alƙawarin zaizo kiranda Maman take masa sannan ta hqr ta barshi ya tafi hospital ɗin daya samu aiki domin duba marasa lpa.
Shiguwarsa kenan ya watsa ruwa tare dayin sallar la’ar ya kwanta saman duguwar sofa bacci fal idanunsa gashi sam baison tunani da zarar ya rufe idanunsa firgitattiyar surar jikinta take masa yawo cikin idanunsa duk yadda yasu yaga fuskar mamalkin tsarkakkiyar surar abin yaci tura,shi kaɗai yasan wahalar da zuciyarsa kesha idan surarta ta gama haukata tunanin wani lokacin a kan Fauwaz yake hucewa yayta surfa masa ƙatuwar masifa a haka harya gaji ya daina,kuma abin mamakin yana gama masifar zai dawo jikin Fauwas ɗin ya shigesa yayta sauke ajjiyar zuciya a haka bacci yake ɗaukesa wani lokacin.
Ƙara lumshe tsumammun idanunsa yay tare dajan sajen daya ƙawata zagayayyiyar fuskarsa mai cike da kwarjini da kuma haiba haɗi da hasken addinin daya gama rasa zuciyarsa da gaggar jikinsa,baiji shiguwarta ba sai hannunta da yaji ya sauka a kan fuskarsa,ko mutsi baiyi domin ta fara bashi haushi sam baisan raini kuma ya fahimci tana dash,turo baki Afnerh tayi tare da faɗin “Allah ka tashi bafa bacci kake ba”still shuru ya ƙarayi kafin ya ankara ta fasa masa wani ihu aka,cikin firgici ya miƙe tare da jawota ya ƙanƙameta danshi tsakani da Allah ya ɗauka wani abunne ya bata tsoro koya cijeta.
Lafewa tayi jikinsa ta shiga rera kuka ganin babu komai iskancinta ne yasa hannu ya janyeta jikinsa tare tsuke fuska ya miƙe tsaye,da sauri ta riƙe hannunsa tare da faɗin”ka Manta kiran Mama?”hannunsa ya zare tare dayi mata kallon sama da ƙasa da ƙyar ya wara laɓɓansa ta hanyar cewa.
“Ban hanaki koda wasa ki ƙara taɓa jikina ba?keko kunyata baƙya ji”tayaya zan soki ina son mace mai kunya da kamala da kuma riƙo da addinin Annabi muhammadu S.W.A,kije darajarki ta ƴar mace idan kina son naga ƙimarki kira kuma zanine ai dan haka ɓace daga ɗakin nan kafin na ƙwarfeki”
Yana faɗin hakan ya shige cikin toilet few minutes yay taken shower ya fitu ɗaure da towel a waist ɗinsa jikinsa na ɗigar da ruwa,sosai yay mamakin ganinta a tsaye taurin kai yay mata yawa,tsaki yaja tare da shigewa cikin bedroom ɗinsa,cikin saurin ya shirya tare da saka dark blue ɗin yadi mai ƙyan gaske da manyan zane sosai yadin ya amshi farar fatar jikinsa har singlet ɗin jikinsa ana iya gani,sumar kansa ya gyara tare da ɗaukan mayataccen turarensa na Ohud mood mai daɗin ƙamshi farin glass ɗinsa ya ɗauka tare da mannashi a fararen manyan idanunsa wayarsa kawai ya ɗauka ya fitu,a nan parlour ya tarar da Fauwaz yana shan coffe,zuba masa ido yay na wani lokaci kafin yaɗan ya mutsa fuska sosai maƙoshinsa keyi masa zafi sbd da maganar da Afnerh ta sashi ɗazu.
“oya Man tashi” sarai ya gane nufinsa amma ya share yace “inafa nikam na gaji”haɗe rai Fahad yay tare da matsawa bakin ƙofa yace”banzon tantirance”dry Fauwaz yay tare da ajjiye glass cup ɗin hannunsa ya miƙe suka jera suna tafe yana jansa da shira kasan cewar shiɗin ba gwanin shira bane sai yaja bakinsa yay shuru saidai kawai ya jinjina kai,a haka suka isa bakin get ɗin gidan cike da mutuntawa Getman ɗin ya buɗe masu ƙofa.
A compound na gidan suka tsaya Fauwaz ya ɗauki wayarsa ya kira Fannerh lokacin ana tsaka dayi mata gyaran jiki taji wayarta na ƙara Afnerh ce ta ɗauka tare dasa a speaker”gamu a compound hope dai Mama na nan dan yace bazai daɗe ba baijin daɗi” dry Afnerh tayi farin ciki fal zuciyarta danta tabbatar yau Mama zata amsar mata soyayyarshi kamar yadda tayi mata alƙwarin.
STORY CONTINUES BELOW

“ok come in side mana”shine abinda Fannerh tace tare da kashe wayar dan ita ɗagawar Fahad ɗin mugun fusata ta keyi fushinta ya kusa kufcewa a kansa,da gudu Afnerh ya miƙe taje ta faɗawa Mama ita kuma ta shige bedroom ɗinsu tare da sauya kayan jikinta aka fesa uban turare.
Da sallama suka shiga parlour Fauwaz na gaba Fahad na bayansa fuskar nan tasa a haɗe babu yabu babu fallasa,gaba ɗaya suka durƙusa tare da gaida Mama kafinsu miƙe tare da zama kan sofa,”Fahad kaji saƙona wa…”maganarce ta maƙale mata bakinta na rawa ta shiga kallon Fahad tare da nunasa da hannu tace”Fahad kaine..kaine yau a gidana kuma a gabana?”ɗago kai yay cikin sauri zabura yay ya miƙe da sauri ya ƙarasa gabanta tare da faɗawa jikinta a hankali yace “Mamana” sai kuma ya fashe da kuka tare da ƙanƙameta ya shiga rera kukansa a hankali wanda ita kaɗai take iya jin kukansa,lallai ran maza ya ɓaci ba ƙaramin abu zaisa kaga Fahad na zubar da hawaye ba,ita kanta sau ɗaya ta taɓa ganin kukansa lokacin dazai tafi U.S karatu sosai yay kuka kamar ransa zai fita sbd bai son zuwa,bayansa ta shiga bubbugawa tare da shafa sumar kansa “kuka kuma kamar ga ƙwarzon yarona ba ya isa haka nan”ƙara shigewa jikinta yay yana jin kamar ajikin Mamynsa yake,ya jima maƙale da ita kafin ya zame jikinsa ya zubawa Mama idanunsa tare da shagwaɓe mata idan da sabo ta saba da shagwaɓar Fahad.
“Mamana ina Uncle ɗina?”hararar wasa masa tare da faɗin”wanne irin uncle ɗinka kaifa nake shirin tambaya coz wajan watansa guda da rabi da tafiya wajan Daddyka why kuma nida nake nan zaka tambaye ni shi”kallon rashin fahimta yay mata tare da faɗin”u mean Uncle na wajan Daddyna how can that happen? Daddy is no more baya raye wajanwa zashi to”kallon maras hankali tayi masa tare da cewa”wannan wacce lukutar magana ce,waye baya rayen? Idanunsa ne suka sauya kala bakinsa na rawa yace “Mamana niɗin marayane mara gata i lost everthing luv,happiness,care,everthing Daddy,Mamy,Lili babu ko ɗaya cikinsu duk an kashesu”cikin firgici da fitar hayyaci ta ɗaga hannunta tare da sharara masa wasu firgitattun mari,tsabar girman mari saida yay maya lokacin hawayen idanunsa suka sami damar zubuwa daga cikin idanunsa,durƙushewa yay gaban Mama tare da kifa kasan in btw her laps ya shiga zauke numfashi mai zafin gaske jikinsa duka rawa yake.
*** ***
_Maiduguri road_
Horn suka danna da gudu mai gadi ya leƙo ganin sabuwar mota bata gidan ba ya sashi leƙowa tare da faɗin.
“yallaɓai wajanwa kake nema?” kallon Lili Sufyan yay kanta ta leƙo dashi waje tace”Anty Najma fa?”jim ya ɗanyi kafin yace”ayya ai ƙaramin mai gida Faisal ne babu lpa suna Emergency na Aminu kano”.
Faɗuwar gabanta ce ta ƙaru lokaci gudu tsoro ya kamata tare da tunanin abinda ya sami farin cikin nata“Astagafirullah”shine abinda tayi saurin faɗa sanin cewa yanzu ya haramta gareta tunda yana auren ƴar uwarta,hawaya ne ya ɓalle mata ta shiga zubar dashi,Sufyan ne ya leƙa yace”mungode Baba”yana faɗin haka yaywa motar key tare dayin ribers ya jata da gudu tare da harbata kan titi.
Lokaci kaɗan suka isa asibitin har lokacin kuka take wanda ita kanta bata san na mene ba,wayarsa ya ɗauka tare da latsata yana sauraran kukanta,ganin bashi da niyar fituwa yasa tayi saurin buɗe ƙofar kafin ta buɗe ya danna mata pin,kallonsa tayi da alamun tambaya”ki tsaya ki gama kukan ko?”share hawayen tayi cikin rawar muryar tace”pls get in”jinjina kansa yay kafin ya buɗe ya fitu itama ta fita, a tare suka jera suka nufi cikin Emergency ɗin.
Ɓangaren Faisal kam tunda ya fita bai ƙara shiguwa ba sai cikin dare,yana shiga Faisal na buɗe idanunsa tare da zubasu a kan mahaifin nata,haka ya tabbatarwa da Papi tambayarsa yake game da Lili,zana yay tare da shafa kansa yace.
“Kayi ta wakkali Faisal cikar imanin mutum shine yadda da ƙaddara,ka yarda Lubna bata raye kuma kowa na haka ne kaci gaba dayi mata addu’a itane abinda take buƙata indai ka yarda kana sonta Rabbi yasfika Allah ya baka lpa ka rungomi matarka ka ɗauki hakan matsayin ƙaddararka”murmushi kawai Faisal yay domin yasan babu wanda zai yarda dashi a kan Lilinsa bata mutu ba,bai taɓa son Najma ba haka kuma bai taɓa tsanarta ba hasalima tausayinta ya keji ganin bata da kowa amma ta zaɓi baƙanta rayuwarsa da kuma duniyarsa,ta zabi ha ɗashi da mahaifiyarsa har tayi mummunan Lafazi a kansa meye laifinsa kodan ya nuna ƙauna da soyayya wa ƙanwata kodan zuciyarsa taƙi yarda ta amsheta matsayin mata,yayi hakanne sbd bai son ya tafi yabarta da marayun yara dan yana tabbacin bazai taɓa tashi ba.
Washe gari da safe Najma ta karasu asibitin tana tafe tana buɗa ƙafa dan sosai tasha wahala wajan Faisal ita yanzu haka maza tsoransu take,wajansa ta ƙarasu tare dajan kujera ta zauna lokacin ya samu bacci zuba masa ido tayi ganin ya ƙara mahaukacin kyau tare dayin wani fari fiye da jiya fuskarsa ta faɗaɗa ta yalwataccen murmushi,wata wutar sonsa ce ta ƙara tasu mata tana jin a duniya tafi kowa dacen mijin ɓangare guda kuma tana jin tsanar Lili fiyeda da,domin ita ta haddasa komai a kanta yaƙi amsarta a matsayin mata a kanta ta shiga damuwa.
Ta daɗe a zaune har bacci ya ɗauketa a jikinsa,wata ƙarar na’oura ce ta farkar da ita daga bacci cikin tashin hankali ta miƙe ganin gudan jini na fita ta hancinsa da bakinsa hannunsa dafe da ƙirjinsa,jikinsa gaba ɗaya rawa yake,da gudu ta tayi waje domin kiran Dr tana ƙoƙarin fita suna ƙoƙarin shiguwa Ammi ce sai Papi sai kuma wani ƙyaƙƙyawam namiji a bayan kafin wata mai hijab ta biyo bayansa,cikin farin ciki Papi yac”indai Lubna ce damuwark daga yanzun ta kau,domin ga muradin ranka a gabanka”
A hankali ya ware idanunsa tare da zare oxcygen dake bakinsa muryarsa na creating yace “Bby..boo”da gudu ta ƙarasu tare da faɗawa jikinsa ta saki wani mahaukacin kuka mai tsuma zuciya,kanta ya shiga shafawa tare da ɗura bakinsa saitin kunnan ta yace “i luv u more most”ya manna mata lafiyayyen kiss a wuyanta.
Kallamar shadar da taji yana faɗa ne yasa tayi saurin ɗago kanta wani ƙawataccen murmushi ya sakar mata fuskarsa ta cika da fara’a kafin yaja idanunsa ya rufe tare da sakin hannunta,gaba ɗaya na’ourorin da suke cikin room ɗin suka shiga ƙara a lokaci ɗaya,kaita shiga girgizawa tare ƙanƙameshi tan faɗin “no pls no Faisal why zakai bacci a lokacin da nake muradin ganinka da son jin muryarka dan Allah ka tashi”
Likitoci ne suka shigu da gudu tare dayin kansa suna zuwa suka shiga dubashi tare da girgiza kai wani Dr yace “saidai kuyi hqr Ubangijin daya samar dashi ya amshi abinsa kum… Ihun da Lili tayi shine ya dakatar dashi daga faɗin abinda yay niya kanta tayo ta shiga dukansa tare da faɗin”wlh ƙarya kake bai mutu kuma bazai taɓa mutuwa” cikin saurin Sufyan yazu ya ƙwace daga jikin likitan tare da mannata a jikinsa ya shiga jijjigata”dan Allah Sufyan kace bai mutu ubangiji kasa mafarki nake ba gsky ba”tana faɗin hakan tayi kan Faisal lokacin har an lullubesa da farin yadi,kafin ta ƙarasa taji saukar wani ƙarfe a tsakiyar kanta ƙara ta saki tare da juyawa da hannu ta shiga nuna Najma wacce take tsaye hannunta ɗauketa da wani ƙarfe cikin kuka Najma tace”wlh kema saikin bishi shegiya mayya aida lafiya muke zaune dashi Wlh nice aljalinki kamar yadda kika sani kuka nayi alƙawarin ganin bayanki”ƙara ɗaga ƙarfenta tayi zata ƙwaɗa mata a kai Sufyan yay saurin riƙewa tare da sauke mata wasu lafiyayyen mari,zafi da raɗaɗin ƙarfin dukan da taji ya sata yin baya lokacin jini ya gama wanke mata fuska nanta sulale ta faɗa jikin gawar Faisal babu numfashi..
_Wlh wlh wlh Allah kenan indai yau mutum sama da ashirin ba suyimin comments ba,kuma dukkan wanda yasan yana karantawa baiyi comments babu shakka zai koma na kuɗi duk nayi alƙwarin free ne amma naga baku da halin kai ina ƙoƙarin na ɗauke kai ni ban fiya kace nace ba abu ɗaya nake faɗa,wlh duk wanda yake karantawa yau bai comment ba ya tabbatar kuɗinsa zai kuka domin ko biyar na rabaka da ita nadai rabaka da itan🤷🏻♀️shawara yana wajanku_.
F@y@l
_The secret issues_
*💖JUYAYI💖*
*24-25*
*_Wattpad_*
https://my.w.tt/jN2GLY5RKcb or Nimcyluv
*_Telegram_*
https://t.me/joinchat/U6Qw0BuhKkqh5GZ8RadieQ
يايهاالذين ءامنوا اذكروا الله ذكرا كثيرا، وسبحوه بكرة وآصيلا.
……Cikin tashin hankali Sufyan yay kanta tare da ɓanɓareta daga jikin gawar Faisal,ɗaukanta yay tare da fitar da ita daga cikin room ɗin gaba ɗaya.
Tashin hankali wanda ba’a saka masa rana tabbas ko wanne bawan Allah saiya ɗanɗani cin mutuwa da raɗaɗinta haka da zafinta,kuma dukkan mai rai mamacine,Allah baya barin wani dan wani yaji daɗi a ko’in kake Ubangiji na iya ɗaukan ranka a duk lokacin daya gadama,Allah daya halicce mutum shike da ikon karɓan ransa saida wani yay sanadi.
+
Papi duk dauriyarsa saida ya zubar da hawaye,a hakan ba ƙaramin ta waƙƙali yay ba domin Faisal yay mutuwa mai kyau mutuwar dako wanne bawa zaiso yay irinta,Ammi kuka tayi harda suma yayinda tsanar Lili ta dira acikin zuciyarta lkc guda tsanarta mai girma ta shiga ko wacce ƙofa ta jikinta,ta tabbatar da baƙin cikin Lilin ya mutu aida bai mutu ba saida tazu,da ƙyar aka samu kan Ammi,Najma kusan haukacewa tayi saida aka yi mata allurar bacci ta wajan 24hours,haka aka ɗauki gawar Faisal aka saka a ambulance suka nufi gida da ita,lokacin mutane sun cika cikin gaggawa aka shiga da Faisal tare dayi masa wankan gawa aka shirya yashi cikin lafiyayyen kayansa kaya na har abada kayan da ya zamewa ko dolen sashi a ranar da zaiyi kwanan ƙarshe a nan gidan duniya,ana gama shiryasa akai waje da gawarsa cikin makara.
Sufyan na fita da Lili babu inda ya tsaya da ita sai wani specail room,aka shiga dubata tare ɗinke inda Najma taji mata ciwo,ganin ciwonta na Asma na shirin tashi yasa sukayi mata allura tare da ɗaura mata drip,ganinta samu baccine yasa Sufyan fita tare dayin harabar asibitin ya shiga motar ya nufi gidan da suka baru dan yana da tabbacin nanne gidan da akai rasuwar,tunda yake bai taɓa ganin mutuwa ido biyu wacce ta tsora tasa tare da ƙara masa ƙarfi imani ba irin mutuwar Faisal,sosai yake gudu harya isa unguwar Maiduguri road yana zuwa ana gama sallatarsa mutum biyu ne suka shiga motarsa cikin saurin suka rufawa motar gawar lokaci kaɗan suka isa maƙabartar,lkcn angama haƙa kabarinsa babba da uwar ɗaki,bisimillah akai tare da sakashi a ciki idan nan bai cika ba sai ɗebu ƙasa tare da dannawa cikin kabarin,daga ƙarshe aka ɓallo ƙatun reshan bishiya aka ciccika a cikin kamarin ana gamawa aka shiga zuba ƙasa saida aka gama sannan aka shiga yi masa addu’a tare da kafa allo aka rubuta.
_Rest in peace_
_Faisal khalil cibaɗo_
_wed/jan/13_
Ana gamawa kuwa ya shiga mota aka barshi shi ɗaya daga shi sai halinsa,mutuwar Faisal ba ƙaramin girgiza Papi taima amma yay ta wakkali tare da rungumar ƙaddararsa,kuwa ya ganshi sai yaga ramar da yay ya faɗa lkc guda idanunsa yay zuru-zuru,ta’aziya Sufyan yay masa tare da bashi ƙaramin card ɗinsa mai ɗauke da adress haɗi da number waya sannan yay masu sallama a kan zaije ya ɗauki Lili su tafi Abuja kar dare yayi.
Sufyan na shiga mota yay asibiti da gudu bai daɗe ba ya isa cikin asibitin,yana shiga daret babu inda ya nufa sai room ɗin da take ƙwance zuciyar cike da tsanar yayarta ta,ƙwance take flat tana sauke numfashi a hankali kana kallan fuskarta kasan bata cikin nutsuwarta musamman idan ka lura da yadda ta haɗe fuskar hawaye yay mata fata-fata a saman innocent face ɗinta,zama yay tare da kama hannunta ya ɗan murza ka ɗan tare da ranƙwafawa ya sakar mata sumba a gefen lips ɗinta cikin sanyin muryar yace.
“Lovely bbyn am sorry bansan zaki tarar da ƙatuwar tashin hankalin nan ba daman kawo ki ba pls for give me ban ƙarawa..numfashi yaja tare da shafa gefen fuskarta yana mai jin wani iri a jiki tabbas da ace matarsa a yanzu babu abinda zai hanashi jin ɗumin jikinta,lumshe ido yay yana maijin wani abu a zuciyarsa mai kama da fargaba,ƙara kallonta yay yace”Lovely bby ina kishinki sosai da wannan mamacin amma bana fushi dashi domin shiɗin abin tausayi ne amma banjin zan iya hqr dake komai wahala komai daɗi dama yau igiyar aure ta shiga tsakanina dake da yau saikin tabbatar da zallar ƙaunar da nake maki ruhi da kuma gangar jikina,amma babu damuwa kamar yadda na jure sati huɗu haka zan jure sati ɗayan ban dama bikin waccan sakalya mai zaisa subar gari”.
Haka dai yayta surutu shi ɗaya kafin ya miƙe ya zare drip ɗin hannun ya saɓata a shoulder ɗinsa yay waje,yana zuwa ya buɗe side ɗin mai zaman banza tare da ƙwantar da kujerar ya ƙwantar da ita akai ya sakar mata wani lafiyayyar murmushi”yi baccinki bbyn zuciyanki na buƙatar hutu akwai lokacin da shayar dake zallar soyayyar zan maki madarar soyayyar da babu wani namiji dazai iya baki ita”gefen wuyanta ya shafa tare da rufe ƙofar ya koma side ɗin drever yaywa motar key tare dayin ribers ya figeta da wani irin speed yay waje yabar cikin asibiti yana fita ya harba motar kan titi sai Abuja.
STORY CONTINUES BELOW

Basu isa Abuja ba sai dab da magrif ganin sun ƙarasu area ɗinsu ya shiga dreving a hankali harya kawo babban get ɗin gidan wani ƙyaƙƙyawan horn yay da sauri Getman yazu ya wangale masa get ɗin,hancin motar ya cilla cikin harabar gidan yana gama parking a parking space ya fitu daga cikin motar tare da ɗaukanta ya nufi cikin gida da sauri jin yadda jikinta ta ɗauki zafi.
Da mamaki Momma ta tsaya tana kallonsa bakinta ɗauke da tambaya amma ta share,bedroom ya nufa tare da ƙwantar da ita har ya saka hannu zai cire hijab ɗin jikinta sai kuma ya fasa yaja mata duvet tare da ƙara gudun A.c’n yay waje.
A nan parlon ya tarar da Momma ita da Yusrah sai haɗa kayan tafiya suke,daman Alhaji baya gari sai ana ƙwana ɗaya ɗaurin aure zai dawo,zama yay kusan Momma tare da ɗura kansa a kafaɗarta ba tare data kallesa ba tace
“Meya faru?” kallonta yay da idanunsa da suka sauya kala sam baison tafiyar nan gani yake kamar akwai abinda zai faru,nan ya shiga labarta mata abinda ya faru,shuru tayi na wani lokaci sai kuma tace.
“Allah sarki wannan bawan Allah tabbas naji wannan mutuwar Allah ya jiƙansa,daman aƙwai ƴan uwa masu irin wannan halin jin ƴar nan inda ta tunda murnar ganin ƴar uwarta amma ji abinda ta aikata mata dole a kira Dr yadu bata before mu huce gobe”
Jinjina kai kawai Sufyan yayi kafin ya miƙe tare da shigewa bedroom ɗinsa,a daren aka kira Dr yadu bata inda ya tabbatar masu babu matsala amma sai zuciya gobe zata farka sbd tsoro da firgicin data shiga,sallama yay masu sannan ya huce abinsa.
Yana fita Sufyan ya kalli Momma yace”amma mai yasa dole sai munyi tafiyar nan ina ganin a hqr kawai ayi auren a nan a bani matana”
Harara ta watsa masa kafin tace”idan bakka so babu dole kana iya zama”tana faɗin hakan ta huce flat ɗinta,ya daɗe yana kallon Lili kafin ya sakar mata sumba tare da tsotsar laɓɓanta ya fice da sauri,flat ɗinsa ya huce shima yana shiga ya faɗa saman bed ɗinsa tare da lumshe ido hannu yasa ya shiga danna mararsa tare da shafawa jin yadda ta kumbura tare dayi masa zafi ya daɗe yana juyi kafin ciwon ya lafa masa ya shiga sauke numfashi a haka bacci ya ɗaukesa.
*** ***
A can Kano kuma bayan tafiyar Sufyan manyan mutane ne suka shiga zuwa wajan Papi ta’aziyya kowa da ƙyaƙƙyawar addu’a a bakinsa,babu abinda za’ace sai halinsa na gari ya bishi domin duk wanda yasan Faisal ansan mutumin ƙwarai ne hankali nutsuwa biyayya uwa uba riƙo da addininsa.
Haka akai ta karɓar gaisuwa har dare yay Papi ya koma cikin gida,yana zuwa yay flat ɗin Ammi amma taƙi buɗewa yay yin duniya taƙi buɗe,rabuwa yay da ita sbd yasan condition ɗin da take ciki a yanzu babbar rigarsa ya cire tare da ƙwanciya akan duguwar sofa cikinsa ya shafa jin yana masa zafi da murɗawa sai lokacin rabosa da abinci tun jiya da safe shima tea kawai ya iya sha,tunanin Lili ne ya faɗu masa a zahirin gsky yana tausayinta domin baisan halin da zata shiga ba,batun Najma kam bai fiya damunsa sbd ba ƙaramin haushi ta bashi ba duk da yana jin tausayinta a cikin ransa domin baisan a wanne hali zata farka ba,a haka bacci ya ɗaukesa.
Washe gari tun shida na safe Anty Kausar ta sauka sbd tun jiya jirginta ya tasu wajan baƙwai kuma Anty billy ta shigo tun daga waje ta fasa wani kuka mai rikitarwa suka ƙanƙame juna ita ƴar uwarta Anty kausar sosai suke kuka kamar ransu zai fita,da ƙyar Papi ya rarrashesu domin har sukai shuru kallonsu yay yace.
“ya kamata kuje wajan matarsa can asibitin”Anty Kausar ce ta turo baki tare da faɗin.
“Allah Papi ban zuwa sam ba taimin ba,ba zance ita ta kashemin ɗan uwa ba,amma tunda ya aureta Faisal baya da sukuni bashi da fara’a kullum cikin ƙunci da baƙin ciki yake,ko vedio call muke haka zai sakarmin kuka yin duniya amma bazai faɗan damuwar ba,Papi idan ba ita ba wake da alhaƙin saka Faisal damuwa”
Ta ƙarasa faɗa tana faɗawa jikin Papi tare da sakin kuka dan gani dake tafi kowa jin mutuwar Faisal ɗin.
Papi ya gama sanin ƴar tasa daka fiya dan haka yace Anty Billy ta shirya ta tafi babu musu ta ɗauki key tare da basket ɗin abinci tayi waje.
STORY CONTINUES BELOW

Rumgome ƴar tasa yay tare da tapping ɗin bayanta ya shiga rarrashinta tare da nusar da ita yadda da ƙaddara da kuma hqr a kan hali da bawa ya tsinci kansa kuma mutuwa nakan kuwa yanzu Faisal addu’arsu kawai yake buƙata a haka ya samu ta shiga sauke ajjiyar zuciya.
Anty few minutes da ƙarasa asibitin babu inda ta tsaya sai ɗakin da aka ƙwantar da Najma tana zuwa ta kanta ƙwance sai numfashi take saukewa hannunta ɗaure da drip,juyawa tayi tare da zama kan sofa ta gumi tayi domin sosai take tausayin matar yayan nata duniyar tunani ta lula a haka bacci ya ɗauketa sbd kukan data ƙwana ta nayi jiya.
*** ***
Tun asuba da suka farka basu koma ba sbd bakwai na safe jirginsu,Momma da kanta ta shirya Lili take ƙwance kamar gawa ta saka mata wata a baya mai blue black ta gyara mata gashin kanta tare da naɗa mata vail ɗin a bayar a kanta ta fesheta da turare,tana gamawa ta fice daman ardy ta gama shiryawa sun zuba kayansu a mota Sufyan kawai suke jira.
Cike da ta ƙama yake tafiya harya ƙarasu inda Momma da Yusrah suke zaune gaisheda Momma yay Yusrah ta gaidashi,kallonsa Momma tayi tare da faɗin.
“daman kai muke jira kaje ka ɗakko Lili kasa memu a mota kada ka tsaya sakalci”.
Kai kawai ya jinjina mata tare da nufar cikin bedroom ɗin yana shiga ya lumshe manyan idanunsa tare da buɗe hancinsa ya shiga shaƙar daddaɗan ƙamshin dake fita a cikin ɗakin,can tsakiyar bed idanu ya zuba mata ya daɗe yana kallonta harya ƙarasa wajanta sunkuyawa yay ya ɗauketa tare da matse a jikinsa ya shiga fitar da numfashi ji yake inama zai iya mai data jikinsa babu shakka da yay hakan sosai wutar sha’awarta ke barazana da numfashi da kuma ganggar jikinsa a dukkan lokacin daya haɗu da ita musamman sukai haɗu jiki da ƙyar yake iya jan numfashinsa tare da dai² ta nutsuwarsa,ƙara matseta yay tare da sunkuyawa tare da cafke lips ɗinta na ƙasa ya shiga tsosa,kasancewar bacci take bata san abinda yake aikatawa ba,ƙara shigewa jikinsa tayi ta shiga mamul² da lips ɗinsa sai haka yay kamar tana sucking lipa ɗinsa take,saurin cire bakinsa yay lokacin idanunsa ya kama sauya kala sosai yake fitar da numfashi mai zafi saida ya dai² nutsuwar dankar Momma ta gane kana ya saka kai ya fice daga cikin gidan.
Tun daga nesa ta zuba masa idanu domin ganu abinda take tunani haɗe fuska tayi lokacin da tunaninta ya gama bata abinda zuciyarta ke rayawa,yana ƙarasuwa ta zabga masa harara tare da faɗin”sakalan banza Yusrah koma gaba ya miƙomin ita nan”haka akai badan ransa yasu ba ya ƙwantar da ita cinyar Momma sannan Yusrah ta shiga gaba shi kuma ya shiga mazaunin drever,key yaywa motar sannan ya cilla hancin motar waje,da sauri drever’nsu ya nemi napep yabi bayansu sb shine zai dawo da motar.
Sun isa fitin tashi da jirgi take garin abuja lokacin har sun makara suna zuwa ana kiransu basu ɓata lokaci ba suka shiga cikin jirgin Momma da Yusrah suna ƙujerar tsakiya yayinda Faisal ke rumgome da Lili a ƙujerar baya,ya matseta a jikinsa tare da zare vail ɗin kanta ya tura hannunsa cikin sumar kanta yayinda ya sauke laɓɓansa a dugun wuyanta, a haka jirginsu ya lula sama.
*** ***
_Folato_
Ganin yadda ya birkici mata ne yasa ta tsaya da kukanta ta shiga shafa sumar kansa tare da karanta masa addu’ar samun sauƙi a cikin zuciya sun daɗe a haka kafin ta samu jarumtar yi masa mgn”Yarona kana son gayamin ɗan uwana kuma yayana baya yare,kana son gayamin nima na tabbata marainiya mara gata kamarka”ƙara shigewa jikinta yay yana lumshe idanunsa sosai maganganun ƙanwar Daddynsa keyi masa barazana a zuciyarsa sosai ya kejin zafi da raɗaɗin maganganunta amma ƙaddara ta riga fata dashi da ita babu yadda zasuyi da hukuncin ubangiji haka ya tsara masu dole su amshi jarrabawarsu hannu bibbiyu,ɗago kai yay a lokacin idan ka ganshi baza kace idanunsa sun zubar da hawaye ba sosai ya dai²ta nutsuwarsa ɗan ƙwaɓe fuska yay tare da faɗin.
“Mamana amma wannan yarinyar fa?”
Murmushi tayi tare da shafar sumar kansa tape.
“laa yarona ya manta twins sister ɗinsa” ware manyan idanunsa yay tare da faɗin”what twins don’t tell me suka dawo haka?”
Dry tayi masa tace.
“Yarona shekara nawa rabonka dasu tun muna nigeria bama kasan mundawo nan ba sai ƙaddara data kuma haɗamu”
“kuma danta rainani shine za tace tana sona kamar wani sa’anta”
Shuru kawai Mama tayi masa danza tafi kuwa farin ciki idan hakan ya faru,hannunsa da taji saman fuskarta shine ya dawo da ita daga tunaninta”Lili fa bata mutu ba Mama zuciyata ta kasa yarda sister bata raye inajin zafi da raɗaɗin rashin da ace tana kusa dani da zuciyata ta samu sauƙi daga ciwon da take min,Mamana bana iya bacci ban iya cin abinci ko hospital naje ban iya aiki banjin daɗin duniyar sam ina zan ganta wanne hali take ciki shine ban sani ba”
Sassautar muryarta tayi tare da faɗin”idan bata raye tana ina,yana da ƙyau ka ɗauki ƙaddararka a matsayinka ma musulmi ka yarda Lubna bata yare”
Runtsa idanunsa yay idan akwai abinda ya tsana bai huci a kira masa Lili da sunan matacciya ba tana raye tabbas tana numfashi a doran ƙasa kamar yadda shima yake numfashi.
Haka ya ƙare yinin ranar wajan ƙanwar Mahaifin tasa wacce a yanzu yake mata kallan Mamynsa,tasha taɓararsa duk mutsi kaɗan zaice”Mamana”yana faɗin hakan zaija idanun ya rufe ruf,sai dare ya miƙe tare dayi mata sallama kamar baiso tafiya haka Fauwaz yaja hannunsa suka nufi flat ɗinsu.
Jikin shirinsa na fita hospitan ya fitu wata gezner nace mai kalan skyblue tare da black coppet shoe mai ƙyau ko hula bai saka ba,sai sumar kansa da tayi luff tasha gyara sai sheƙi take idanunsa manne jikin farin glass,tun daga nesa zaka san yana tafe sbd wani daddaɗan turare daya saka mai sanya nutsuwa.
A hankali yake takawa hannayensa ya zurasu jikin aljihun rigarsa compund ɗin gidan yabi ganin cars sun ƙara taɓe baki yay tare da sanya kansa cikin babban parlon gida bugawar da zuciyarsa tayi ne yasa shi runtsa idanunsa tare da saka hannu ya dafe saitin zuciyarsa a hankali ya ware jajayen laɓɓansa yace “MY SUNSHINE” mutsin daya jine ya sashi ware manyan idanunsa tare da saukesu a kan wani matashin sauri wanda kallo ɗaya yay masa ya fahimci yaro ne dan zai girme masa da wajan shekara uku zuwa huɗu,kallon 3min yay masa ya ɗauke kai,shikam matashin saurayin sosai ya shagala da kallon Fahad duk ƙyansa amma saida ya raina kansa da yaga Fahad baiwar ƙyau da kuma tsarin halittar da ubangiji ya bashi yake kallo ga wani ƙwarijini haɗi da haiba daya gani ƙwance saman fuskarsa uwa uba kuma annuri addinin musulunci daya gani a kan fuskar tasa.
Afnerh dake tsaye tace”laa bro Fahad wannsan Sufyan kenan sunzu bikin Fannerh wanda za’a haɗa da nasa matarsama na ciki babu lpa”
Tsaki yaja cikin wata murya mai sanyi da daɗi yace”talkative” yana faɗin hakan yaja tsaki tare da juyawa ya shiga mota ya jata d wani irin mauƙacin gudu yabar gidan gaba ɗaya.
_wanda yay dai² ya sani gashi nan dai Readmore 4 ne,ƙyautatawar daza kuyimin shine comments da share_
F@y@l