JUYAYI CHAPTER B KARSHE BY NIMCYLUV (SARAUTA)

 JUYAYI CHAPTER B KARSHE BY NIMCYLUV (SARAUTA)

_The secret issues_
   *💖JYY💖*
*26-27*
*_Wattpad_*
https://my.w.tt/jN2GLY5RKcb or Nimcyluv

*_Telegram_*
https://t.me/joinchat/U6Qw0BuhKkqh5GZ8RadieQ
        *SELF DU’A🌚👇🏻*
”’Ya Allah ka yarda dani,kasoni kasa mala’ikunka su soni,kasanya mutanen kirki su soni,Allah ka rufamin asiri,kabani sa’ar rayuwa da mutuwa,ka samu rayuwata albarka..Allah ka kareni daga sharrin mutum..Aljan..da dabba,Allah na roƙeƙa ka karenu daga sharrin mai sharri da zargin mai zargi da munafunci mai munafurci da hassadar mai hassada,Allah kasa na gama da duniya lafiya Ubangiji ka sanyamin Albarka..”’
Not edited🥱
             ……Baki Sufyan ya saki tare da jinjina girman jin kai irinna Fahad ɗin,ata rihin rayuwarsa zai iya cewa bai taɓa ganin mutum mai ɗagawa da jijjida kai ba sai yanzu da Ubangiji ya haɗashi da Fahad haka kawai yaji bai masa ba,lkc guda yaji wani matsanancin kishinsa ya dirar maza a zuciya,basarwa yay tare da kallon Afnnerh yace “Muje ki tayani ɗakko kayan matana”washe baki tayi tare da kama hannunsa suka isa gaban wata ƙatuwar mota,bayan motar ya buɗe ya shiga sakko da kayan jiki saida ya gama ya rufe ya ɗibi manyan aƙwatinan ita kuma ta ɗauki ƙanana,yana gaba ta binsa a baya a haka suka ƙarasa cikin parlon,Momma da Mama ne zaune sai kuma Yusrah wacce take kusa da Fannerh,da sallama ya isa yana zuwa ya ajjiye aƙwatinan tare da zama a kan sofa mai ɗaukan mutum guda,Mamace ta amshe da faɗin “Sufyannu manyan yau dake bikin kane ai naganka a gidana ko,gaba ɗaya mantawa kake da gidan ƙanin wan mahaifin naka sbd kirki da yay maka yawa,na tabbatar a hanya ka haɗu da twins ba lallai kasan ka haɗa dangi dasu ba”ƴar dariya yay tare da cewa”yanzu Mama bagani ba and how many time I’m telling you  ki daina kirana da wani Sufyanu haba haka nan kamar wani tsohu just say Sufyan shine abun wahala haba Mamana”dry gaba ɗaya sukai.
Miƙewa yay tare da zubawa ƙofar bedroom da aka saka Lovely bbynsa a ciki kana ya girgiza kai yay flat ɗin da aka masa.+

yadda yake dreving cikin fusata tare dajan motar da gudu shi zai tabbatar maka baya cikin nutsuwarsa,why zuciyarsa zatai masa hk,mai yasa a kullum baya jikin nutsuwarsa da tunaninsa?.
Ina zan ganki when zuciyana zai daina beating a kanki?.
Idan akai da duba da shekarun baya da suka huce ba abin mamaki bane domin ta riga ta zama jinin jikinsa kamar yadda yake da tabbacin itama ya zama jinin jikinta.
Motar ya ficika da ƙarfi lkcn da ƙyar yake buɗe idanunsa wanda suka gama yi masa nauyi.
Wani ƙawataccen murmushi yay wanda ya ƙawata ƙyaƙƙyawar fuskarsa wacce take zagaye da yalwataccen saje baƙi siɗik zai ƙyalli yake.
Tura hannunsa yay cikin tulin sumar ƙansa wacce take ƙwance luff saman kansa.
A ƙaro na farko bayan rasuwar iyayensa yaji wata nutsuwa da kuma farin ciki sun saukar masa,bayace ga dalili ba domin shi kansa baisan dalilin hakan ba abu ɗaya ya sani he is in happiness.
Lafiyayyun jayayen laɓɓansa ya wara cikin lion voice yace “MY SUNSHINE BBY”.
Ƙira’ar sheik Sudais ya saka cikin suratul yaasin,ya shiga bin karatul cikin daddaɗar muryarsa ya nayi yana lumshe idanunsa a haka ya ƙarasu babban asibitin prvt hoptl dake unguwar  Folato a garin paskitan.
Parking yay a harabar asibitin tare da kashe ƙira’ar dake tashi fituwa yay daka ciki ganin yadda aka zuba masa idanune yasa shi tsuƙe fuska tare da sadda kansa ƙasa yana tafiya cikin nutsuwa.
Wata nurse  dake gefensa ita da wata mata tace.
“wow Rabbi yaban irin wannan mijin a matsayin maɗin rayuwata komai nasa ya haɗu kalli yake tafiya kamar wani ɗawisu”.
Taɓe baki yay tare da taune lips ɗinsa a ransa yana mamakin mata masu irin wannan halin.
Ganin bashi da wani tym ne yasa shi hucewa duba marasa lpa.
Sosai ya duba marasa lafiyansa yana shirin fita wani Dr ya shigo da sauri tare da faɗin.
“Dr Fahad pls wata zaka duba babu lpa”
Numfashi yaja tare da faɗin”babu tym”
Cikin sauri Dr ya ƙara faɗin”wlh she is critical condition  Asmer ya takura mata”
Jin cutar da yaji Dr ɗin ya faɗa ne yasa shi saurin kallonsa.
Runtsa idanunsa ya runtse da ƙarfi cutar daya tsana ko sunnanta baison jin cutar data takura masa little sis ɗinsa yana jin tausayin duk mai irin cutar.
“where is she?”…yana faɗa tare dayin gaba,cikin rawar murya Dr ɗin yace.
“tana Emergency”
Yadda zuciyarsa ke bugune yasa shi tsayawa daga ƙoƙarin shiga room ɗin.
Dafe zuciyansa yay tare da faɗin”ya rabb”
Yana faɗin hakan ya tura kansa cikin room ɗin,tun daga nesa ya kejin ɗaukewar numfashinta zai ƙoƙarin shaƙa mata inhela suke a baki.
“oya waje”shine abinda ya samu damar faɗe cikin sauri suka fice,a nutse ya shiga mata taimaƙon gaggawa cikin iƙon Allah numfashinta ya fara dai²ta Oxygen  ya saka mata tare da ɗaura mata drip ya zuba injection a ciki.
Ganin komai yay nrml ya fice daga ɗakin lkc ya duba yaga 2 saura daɗan sauri ya shiga cikin toilet ya ɗaura alwala.
Yana fituwa ya ɗauki key ɗin motarsa yay waje.
Motar yaywa key tare da janta da gudu ya nufi masallacin juma’a.

STORY CONTINUES BELOW

*SUFYAN POV*
  Yana shiga bedroom ɗinsa deret toilet ya nufa yana zuwa yay taken shower cikin sauri ya ɗaura alwala,bai jima ba yazu ya shirya cikin jallabiya ganin da sauran lokaci na zuwa masallaci,faɗawa kan bed yay tare dajan numfashi,rashin kulawar da Fahad yay masa sosai ya tsaya masa a rai,haka kawai ya kejin abin na damunsa”harni zai kalla ya watsar who is he”ya faɗa a zafafe tare da fiddo manyan idanunsa,ƙyaƙƙyawar fuskarsa wace take masa kama data Lovely bbynsa itace ta tsaya masa a rai,sosai fuskarsu ke yanayi data juna musamman eyes ball ɗinsu da yanayin yadda suke lumshe ƙawawan idanunsu,tsaki yay tare da faɗin “whatever dai she’s beautiful more than him” ya ƙara jan tsakai na rashin dalili a haka bacci yay gaba dashi ba tare daya sani ba.

Waje ne mai ƙƴan gaske musamman idan kayi duba da hasken glove ɗin dake bada difference colour masu ƙawatarwa,jama’ane gota ina duk inda ka juya su zaka gani sanye da fararen kaya tare da furanni a hannunsu,cikin farin ciki ya ƙarasa inda take zaune sanye da kaya na alfarma tayi kyau tare da haske kamar daran goma sha huɗu,yana zuwa ya saka hannunsa tare da miƙar da ita tsaye, murmushi ya saki tare da ƙoƙarin haɗata jikinsa fincigarta akai tare da ɗaukanta aka dannata cikin mota,ihu ya saki gannin yadda aka sace masa mata akan idanunsa a rana mafi muhimmanci a cikin ranakun rayuwarsa,kuka ya saki tare dayin jifa da dukkan abinda ya gani.
Some hours ago wata ƙyaƙƙyawar mota tayi parking wani matashin magidan cine ya fitu kana ya buɗe ɗaya side ɗin wata matashiyar budurwa ta fitu cikin shiga mai kyau,da gudu ya miƙe daga durƙushen da yake,hannu yasa zai kamata tayi saurin daka masa wata mahaukaciyar tsawa,sbd yadda idanunsa suka rufe da ganin matarsa yasa sam baiji tsawar da tayi masa ta shigesa ba,saima ƙara tunkararta da yay,ƙaton cikin daya gani a jikinta ne ya sashi sakin wata mahaukaciyar ƙara.

A firgice ya farka daga nannauyen baccin daya ɗaukesa gaba ɗaya jikinsa rawa ya firgita sosai da mafarkin da yay,wace wannan?waye ya ɗauketa?cikin waye?wannan shine tambayoyin dake ransa,sanin bashi dame bashi amsane ya miƙe jiki a sanyaye tare dayin toilet ruwa ya wasa tare da saka toilet a jikinsa,cikin sauri ya shirya tare da ɗaukan paryer mat da key ɗin motarsa da take ajjiye a gidan,yana fita ya yaga babu kuwa a parlo sai Mama,murmushi yay mata kana yace”Mama zanje masallaci amma zanga jikin matana”ɗan murmushi tai masa kafin tace”zamani kenan idan kuma aka fasa ita fa?..har kake wani Matana”saurin kallonta yayinda zuciyarsa ya bada sauti da ƙarfi kamar zai kuka yace”ayya Mama babu kyau irin wasanan fa,ita ɗin matana ce”yana faɗin hakan ya nufi ɗakinsu Afnerh ƙwance ya sameta sai sauke numfashi wahala ta faɗa sosai sai fari data ƙara,brest ɗinsa sun ƙarayin sama sam ba zakace tana halin ciwo ba,tsora mata idanunsa harya ƙarasu inda take ƙwance,gefen fuskarta ya shafa haɗi da riƙe hannunta yaɗan murza ya daɗe yana kallonta kafin ya shafi sumar kanta yay waje,yana fita ya nufi compound na gidan tare da shigewa mota ya nufi masallaci.

Misalin 4 Sufyan ya dawo daga masallaci saida ya tsaya yay la’asar,a hankali yay parking tare da fituwa ya nufi cikin gidan kai tsaya,a gajiye yay sallama gaba ɗaya suka haɗa baki wajan amsa masa,babu wanda ya kula sai wajan daining area daya nufa yana zuwa yaja kujera plate yaja tare da buɗe wamer ya zuba dambun shinkafa wanda yaji zugale da kifi sai ƙamshi yake zabgawa,cikin sauri ya ɗauki spoon ya shiga cin dambun saida ya gama sannan ya miƙe tare da dawowa parlon dryar Yusrah ce ta ƙwance kafin tayi magana Mama tace”ashe yunwa ta rufe maka idanu ka kusa taƙen ƙafa” dry suka ƙara saki mai kula kuwa ba yaje ya zauna kusa da Afnerh wacce tayi shuru tare dayin ta gumi”wannan tagumin fa?kamar ance maki saurayinki ya fasa aurenki”turo baki tayi kana tace”haba bro wlh ina sonsa kar kayimin baki”kaiya dunguri mata yace”eyee waye haka yay dace yay wuff dake”murmushi tayi sai kuma ta ƙwaɓe fuska tace”i luv him wlh ina sonsa bansan yaya zanyi ba”harara ya cilla mata yace”kaji shirme da wane yace baki sonsa?”hawayen da take ɓuyewa ne ya samu damar sakko mata tace”baya sona bro Fahad ne wanda kuka gaisa ɗazu” zuba mata idanu yay ashe kam zaki mutu wannan mai ɗan banzan mai jida kan,a fili kuma yace”Allah ya kyauta”hannunsa ta riƙe tana goge hawayen idanunta tace”pls bro do something wlh ba kaji zuciyata ba” Allah ya ƙyauta bai shirya ɗaukan wulaƙanci ba ya faɗa a ransa,miƙewa yay tare da shige bedroom ɗinsa ganin magrib ya kawo kai.

*FAHAD POV*
Tunda ya fita daga asibitin yaje majid bai dawo gida ba sai bayan isha’i,yana shiga Fauwaz ya bishi da idanu yana jin tausayin abokin nasa yasan rabonsa da abinci tun safe indai ba cewa akai ya zauna yaci abinci ba bazai taɓa zama yaci ba,bai taɓa ganin mutun irinsa ba wanda bai damu da lafiyarsa ba,abune mai wahala kaji cikin Fahad ga ɗan banzan miskilanci saiku shafe zama tare ba zaice ƙala,idan aka damesa ma tashi yake yabar wajan,”lafiya dai ka kai wannan daren?”lumshe idanunsa yay tare da buɗewasu a kan Fauwaz kai kawai ya jinjina masa ya shige cikin bedroom,girgiza kai Fauwaz yay tare da faɗin”Allah ya ƙyauta” wayar Fannerh  ya kira sbd yazu basa ganin juna wai ana mata gyaran jiki shikam wannan gyaran jikin ya cucesa tunda ya hanashi ganin wafy ɗinsa,sun daɗe suna shira kafin ya kashe wayar,da mamaki yake bin Fahad ganin har yay wanka ya sauya kaya yana latse² a p.c ɗinsa,”yause ka dawo?”banza yay masa yaci gaba da aikinsa shi kaɗai yasan mai yake a gobe ya ɗauki niyar zuwa garin yola tunaninsa acan ya manta takaddun da Dad ya basa,haushine ya kama Fauwaz yace”mutum shikenan fuska babu walwala babu farinci koda yaushe kana cikin ƙunci kamar kaika ɗurawa kanka damuwa wannan fa ba dai² bane bana jin daɗin yadda nake ganinka kullum,na ɗauka ganin Mama zai rage maka damuwa ashe ba haka bane”still bai ɗago ba kuma bai tanka saba,saida ya gama aikinsa sanna ya ajjiye komai ya ɗauki wayarsa yay waje,yana shirin ficewa sai kuma ya tsaya yace”tayaya farinci zai dauma a raina bayan babu silar farin cikin nawa”yana faɗin hakan ya fice daga cikin gidan deret get ɗin gidansu Mama ya nufa daga shi sai wando 3gauter sai black ɗin riga mai ƙaramin hannu hakan ya sanadiyar fituwar murɗaɗdiyar damtsen hannunsa tare da bayyanar faffaɗan ƙirjinsa har tsinin nipples ɗinsa ana gani sbd yadda rigan ya kamasa,hannunsa sake cikin aljihun wandonsa a haka yake typing cikin takunsa wansa yake nuna shiɗin lafiyayyen namijine mai taƙama da ƙyan halittar da bayyawar surar da ubangiji ya bashi haɗi da ƙwarjini,a haka ya isa ƙofar da zata kaisa babban parlo lumshe idanunsa yay haɗi da taune lips ɗinsa kansa ne ya sara sosai jiyaye kamar ya juya sai kuma ya tuna yau gaba ɗaya baiga Mamansa ba,a hankali ya murɗa handle ƙofar tare da turawa ya danna kansa ciki bakinsa ɗauke da sallama.
Gaba ɗaya suka juyo suna kallonsa har Sufyan dake zaune saman sofa yana waya,tsaki yaja mai tsauti a ransa yana faɗin “Mayu”yana faɗin hakan yay wajan Mama yana zuwa ya zauna kusanta tare da shigewa jikinta cikin sassayan muryarsa mai daɗi yace”Mamana nayi missed naki”kansa ta shafa tace”na ɗauka nayi laifine ai,yanzu nake shirin kiranka”lumshe gajiyayyun idanunsa yay tare da ƙara lafewa a jikinta,cikinsa ta shafa taji wayan ya lafe kamar zai haɗe da bayansa tayi sauri faɗin”Yarona mai yasa bakkason cin abinci?”Fannerh ta kalla tace”maza ɗauki plate ki cikomin shi da abinci tare da ruwa da kuma juice”Afnerh ce tayi saurin miƙewa bata daɗe ba ta dawo hannunta ɗauke da plate ta cikoshi da dambun cuscus yaji kayan lambu da bushasshan kifi sai ƙamshi yake.
spoon ta ɗauka zata kai bakinsa yay saurin riƙewa murmushi tayi ta ajjiye spoon tare dayin bisimillah tasa hannunsa a haka ya fara cin abinci wanda duk rabi sakalcine.
Baki Sufyan ya saki ganin sangarta ido biyi ko Yusrah ba zatai wannan taɓarar ba,amma ƙato dashi wajan shekara sama da talatin ya zauna yana wannan shagwaɓar ransa ne ya ƙara ɓaci ya shiga ja tsaki,ƴan matan kam gaba ɗaya idanu suka zuba masa musamman Afnerh da Yusrah wanda komai nasa yake tafiya da tunaninsu haɗi da zuciyoyinsu.
Sarai Fahad ya lura da yadda Sufyan yake ja masa tsaki amma shiko a jikinsa,da ƙyar Mama ta samu yaci rabin plate ɗin tare da shan gorar ruwa lemon kam cewa yay a’a,ƙara rungometa yay ya sakar mata sumba a kumatu yay saurin miƙewa jin kansa na sara masa ga yadda gudun zuciyarsa daya ƙaru,yana gab da ficewa daga cikin ɗakin yaji an saki wata mahaukaciyar ƙara daga cikin wani ɗaki,kamar an haɗa baki shida Sufyan suka zura da gudu cikin ɗakin har suna gware.
   Sorry for the short typing am not ok.

F@y@l.

_The secret issues_
    *💖JYY💖*

*28-29*

*_Wattpad_*
https://my.w.tt/jN2GLY5RKcb or Nimcyluv

*_Telegram_*  https://t.me/joinchat/U6Qw0BuhKkqh5GZ8RadieQ
    ”’About the Night”’
Not edited
  آللحمدالله
              ….Gudu suke har suka ƙarasa bakin ƙofar dasu an saki ƙara a cikinta,kansa ne ya sara da ƙarfi ya hakan ya bashi damar zubewa a wajan yay saurin dafe kansa tare da faɗin dukkan addu’ar da tazu bakinsa,yayinda ɓangare guda na zuciyarsa ya shiga beating very past hakan ya sanya ya ƙara durƙushewa a wajan tare da sakin wani wahalallan numfashi mai zafin gaske,ganin hakan ya sanya Sufyan sallake Fahad yay saurin faɗawa cikin ɗakin,abun mamakin tana ƙwance sambal a tsakin rayal bed ɗin idanunta na zubawar da hawaye yayinda ƙirjinta ke ɗagawa kamar zai fashe gida biyu,yadda take numfashi daɗan fisge² shi kaɗai zai tabbatar maka bata cikin nutsuwarta,duk da sanyin daɗin bai hana gumi zubu mata gaba ɗaya ta kiɗime ta fita hayyacinta,banda kanta da take fisgewa sai kuma bakinta dake rawa da alama tana son furta wani abu amma ta gagara,idan ka ɗauke waɗannan babu wani abu dake mutsi jikinta,ganin yadda take abu kamar zautacciya ya sanya shi hawa gadon tare da nufuwar inda take ƙwance.
+
Mama da take tsaye tana kallon Fahad tare da mamakin abinda ya samesa lkc ɗaya,cikin sanyin jiki ta ƙarasa wajansa tare da durƙusawa kusansa,kansa ta shafa tare da faɗin”Yarona mene yasa ka shiga wannan halin?”jikinta ya faɗa tare da ƙanƙameta gaba ɗaya jikinsa rawa yake jijiyuyin kansa su fitu sunyi raɗa² saman forehead ɗinsa,ganin kamar baya hayyacinsa yasa Mama fara tofa masa addu’a tare da bubbuga bayansa alamar rarrashi,ƙara matseta yay har sai data runtse idanunta,kansa ya ɗago ya zuba Mama tsumammun firgitattun idanunsa kansa ta shafa tace”Yarona”sharr wasu wahalallun siraran hawaye suka shiga zuba ta cikin idanunsa bakinsa na fara yace “Mamana zuciyata bugawa take ina jin zafi da raɗaɗi a heart ɗina tana beating tana tafiya da dukkan numfashi da tunanina haɗi da farin cikina”fuskarsa ta ƙara shafa jikin sanyin jiki tace”Yarona babu abinda yafi ƙarfin Ubangiji sai dai ba’a ruƙesa ba,ka miƙa lamarinka zuwa mahaliccinka tabbas sai shige maka gaba kuma zai zam gatanka,ka daina saka kanka cikin damuwa sbd bata magani,tabbas da ace damuwa nayin magani da tuni nima tayimin maganin abinda ke raina kayarda da ƙaddara ka ɗauki ta wakkali za kaji daɗi insha komai zai huce”numfashi ya sauke tare da lumshe idanunsa a ƙaro na biyu hawayen da yake ɓuyewa suka ƙara zubuwa daga cikin idanunsa,mai yasa ya bari rauninsa suka bayyana har haka?mai yasa ya kasa riƙe damuwar dake ransa?dole yay hankali ya shiga nutsuwarsa sbd lukutin yaƙine babba a gabansa idan har zai bari rauninsa ya bayyana mutane su fahimci damuwarsa,nauyayyiyar ajjiyar zuciya ya sauke a fili kuma ya fahimci Mama yace”tayaya zan samu sauƙi da sukuni a cikin zuciyata?tayaya damuwa zata bar zuciyata alhalin ita ta cancanta dani,Mama niɗin ban cika Ɗa ba,na kasa riƙe amanar da aka bani na zabi tsiratar da raina fiye dana Amanata,an yarda dani nayi ha’inci Mama bansan ina take ba,bansan inda zan ganta ba,zuciyata kullum na kukan rashin Amanata ina take?ina taje? Shine abinda yafi tsayamin,a ƙaru na biyu nacin Amana na yarda da wata Amanar Mama bansan ina nayar ba,bansan inda zai nemu wannan takaddun ba,tabbas suna da muhimmanci tunda Daddy da kansa shine ya bani na kula da ita tamkar yadda zan kula da cikina,a kullum nazu cin abinci wannan kalaman sukemin yawu cikin kunena na kasa mantasu”tsagaitawa yay da maganar lkcn da kuka yaci ƙarfinsa Allah yasa babu kuwa cikin parlon duk sun shige bedroom ɗinsu,rumgumesa tayi sosai tana sauraran yadda zuciyansa take ɗagawa,sumar kansa ta shiga shafawa tare da bubbuga bayansa sun ɗauki lkc mai ɗan tsayi kafin taji saukar numfashinsa mai zafi saman wuyanta,sai yanzu ta samu damar zubu da nata hawayen bashi kaɗai yay rashi ba,ita kanta tayi rashin babban yayan nata shi kaɗai take da shine jigunta shine bangun da take jin gina taji daɗi amma yau an wayi gari ta rasashi ta hanyar wasu mugwayen mutanan wanda suka nuna rashin imani a garesa da kuma iyalansa,sosai numfashin da yake fitawr cikin hancinsa ke dukan wuyansa gashi yay mata nauyi haka taci gaba da zama dashi a jikinta.
STORY CONTINUES BELOW

   Sufyan na ƙarasa hawa saman bed ɗin ya zuba mata idanunsa yana jin matsanancin sonta komai nata birgesa yake shikam ace zai ratsa ai baisan yaya zaiyi ba,babu shakka zai iya saceta ya ɗirka mata ƙaton ciki,idan kayi duba da halayen Sufyan zaka tabbatar mayan matane kuma yasan mace shiyasa tunda ya ɗura idanunsa a kanta lkcn da ƙaddara ta haɗasu yaji babu abinda yake buri da fata irinta,gaba ɗaya ya watsar da batun iskanci soyayyar gsky yake mata,da ace iya sha’awace da tuni ya cimma burinsa a wajanta  amma haka yake hqr kullum da matsanancin sha’awarta yake ƙwana yake tashi,ganin yadda take karkarwa ya sashi saurin ƙarasawa wajanta tare dakai hannu zai ta ɓata tayi saurin zillewa tare da buɗe manyan dara-daran idanunta,shuru tai masa tare da kafesa da manyan idanunta,sosai ta fita daga hayyacinta sai kuma ta fashe da kuka tare da faɗawa saman bed ɗin ta shiga birgima tare da buga kanta a fuskar bed ɗin,ƙara matsawa yay kusanta cikin tashin hankali ya kai hannunsa ya jawota cikinsa tare da matseta,jin jikin nasa take kamar wuta ga wani ƙunci da baƙin cikin dake ƙwance a zuciyarta,gaba ɗaya haushi ta keji musamman lkcn data fahimci ba a wajan Faisal ɗinta take ba,ganin  ba zata iya ƙwatar kanta yasa ta fashe da kuka tare dakai masa duka,bai kula ta ba,saima rarrashinta da yake ɗan sunkuyar da kansa yay zuwa fuskarta tare da zubawa peach lips ɗinta idanu,bai san lkcn daya sanya bakinsa cikin nata ba,saukar bakinsa cikin nata yay dai² da ƙara jin wata zafaffiyar tsanarsa a zuciyarta,hawaye ne kawai ke fita cikin idanunta jin yana ƙoƙarin tura halshensa cikin bakinta tayi saurin sakar masa cizu,zafi da raɗaɗin da yaji ya saukar masa saman tongue  ɗinsa ne ya sashi saurin sakinta ya shiga sauke numfashi,tunanine fal cikin ransa gefe guda kuma ƙarfin sha’awarta gaf take da tarwatsa masa mararsa miƙewa yay tare da ficewa daga cikin bedroom ɗin ya barta ƙwance tana kuka.

Yana fita ya tarar da Mama zaune a saman carpet jikinta ɗauke da Fahad tsaki yaja dan gaba ɗaya haushinsa ya keji haka nan,duk lkcn daya ganshi sai gabansa ya faɗi,murmushi Mama tayi masa tare da faɗin “yawwa Sufyanu ta yani ƙwantar da wannan shagwaɓaɓɓan pls”kawai ya jinjina mata dan baison yi mata musu,ƙwantar dashi suka nan Mama tayi masa yamai jiki kasancewar haryau bata ga yarinyar ba,”da sauƙi”ya mata a amsa tare da shigewa bedroom  ɗin da aka bashi,remote ta ɗauka tare da ƙaru gudun A.C sannan ta rufe ƙofar parlon kansa ta shafa tare dayi masa addu’a ta shafa masa,flat ɗinta ta huce sbd wani bacci daya cika idanunta,tana shiga tayi wanka tare da ɗaura alwala ta shirya cikin kayan bacci ta ƙwanta tare da kashe glove ta daja duvet ta lulluɓe jikinta.
Bayan fitar Sufya sosai Lili tayi kuka harta gaji fillow taja ta rungome a haka tai bacci bakinta ɗauke da sunan “Booby”

    Ɓangaren Sufyan rai ɓace ya shiga bedroom ɗinsa yana zuwa ya shiga fatali da dukkan abinda ya gani saida yay kaca² da komai sannan ya zube bisa gadon tare da dafe kansa,why komai nasu ya zamu ɗaya rainin hankali rashin son magana sangarta jijjida kai,hatta smooth skin ɗinsa iri ɗaya ne dana lovely bbynsa her eyes the same her eyes,mene hakan ko ƴan uwan junane suɗin?gaba ɗaya hankalinsa bai ƙwanta da zaman gidan ba,kamar yadda hankalin bbynsa da baya ƙwance yana jin someting bad gonna happen to his hrt,ya daɗe  yana tunani a ransa kafin ya yanke shawarar da yake ganin ba dai² ce,da wannan tunanin ya miƙe tare da shigewa cikin toilet ya watsa ruwa yana fituwa ya shirya cikin rigar baccinsa yay ƙwace sai juyi yake saman bed ɗin yana ji kamar yaje ya ɗaukota su ƙwanta tare koya rage zafin abinda ya keji haka yayta tunani a ransa daga ƙarashe bacci ɓarawo yay gaba dashi.

Misalin 2:30 na dare ta shiga buɗe nauyayyen idanunta da yay mata nauyi tare da ɗan dafe kanta,har zuwa yanzu numfashinta ba dai² yake fita ba hakan yasa ƙirjinta yake ɗagawa,a hankali ta saka hannunta tare da dafe cikinta jin yana ƙarar yunwa ya mutsa fuska tayi tare da miƙewa tana mamakin yadda zuciyarta ke bugawa da ƙarfi sosai yayinda ko wanne bugu baya fita saida tunaninsa,dukkan wata gaɓa ta jikinta baya iya wani ƙwaƙƙwara mutsi saida tunaninsa,ɗan murmushi ta saki tare da matsa ƙirjinta tace “My beautiful boo„ zame vail ɗin kanta tayi tare da bin jikinta da kallo ganin yadda aka sauya mata ƙaya zuwa na bacci,wando da riga ne kalan skyblue wandon riya laps ɗinta sai kuma rigar data sakko zuwa waist ɗinta kasancewar rigar ƙaramin hannune da ita hakan ya bawa ƙyaƙƙywan hannunta fituwa mai cike da gargasa,gashin kanta ta gyara tare da fice daga ɗakin domin samawa kanta abin sha.
Juyi yake saman bed ɗin tare da fitar da numfashi hannunsa dafe da cikinsa dake murɗawa,tunda yaje ya sauya mata kaya shikenan hankalinsa ya tashi wata wutar so da kuma sha’awarta suka ƙara nunkuwa cikin zuciyarsa da gaggar jikinsa shi kaɗai yasan abinda ya keji a cikin wannan daren,daren da komai nasa ya kunce miƙewa yay tare da ɗaukan wayarsa ya shiga yiwa Alhajinsa DM ta email ɗinsa yana gamawa ya shige toilet tare da haɗa ruwa mai zafi ya shiga cikin Jakuzzie  ɗin yana shiga ya fara yiwa kansa taimaƙon gaggawa ta hanyar yiwa kansa messges lkcn daya samu nutsuwa yaɗan saki wata ƙara mara sauti ya shiga fitar da numfashi.
  A hankali take tafiya harta kawo ƙofar shiguwa cikin parlon ɗan duhun data ganine ya sata tsaya tare da tunanin inda za taga maƙunnin fitulin parlon,ci gaba tayi da tafiya harta kawo tsakiyar parlon a lkcn ne kuma bugun zuciyarta ya ƙara ƙaruwa fiyeda da,ƙarfta da tayi mata nauyi ta ɗaga tare da sauketa a kan wata tattausar fata,zafin daya ɗan ratsane ya sashi mutsa ƙafarsa kaɗan ba tare daya ɗauke ba,lumshe idanunsa yay tare da taune lips ɗinsa yana mamakin wacce ta fitu a cikin wannan daren shafa zagayeyyen sajen dake fuskarsa yay haɗi da gyara zamansa,janye ƙafarta tayi cike da tsoro saida ta saita nutsuwarta sannan ta ƙara ɗagarta da niyar yin gaba cikin rashin sa’a tayi tuntuɓe da ƙafarsa tare da faɗawa jikinsa,lkc ɗaya suka saki nauyayyiyar ajjiyar zuciya,a lkcn ne zuciyoyinsa suka shiga halbawa a tare,baki ta buɗe zata saki ƙara yay saurin sanya jajayen laɓɓansa cikin bakinta..
   _he wattpad idan naga comment da vote da yawa zanyi posting da safe wannan alƙawari nane,pls kuna share ɗin link ɗin pls Anty🥰_

F@y@l

_The secret issues_
    *💖JYY💖*

*30-31*

*_Wattpad_* https://my.w.tt/jN2GLY5RKcb

*_Telegram_* https://t.me/joinchat/U6Qw0BuhKkqh5GZ8RadieQ
#Flash back

Not edited
              …..Wani shock ne ya kamata lkcn da laɓɓansa suka haɗu da nata,wani irin sayi da daɗine ya shiga ratsa zuciyoyinsu yayinda lkcn guda wutar kansu ya ɗauke suka shiga fitar da numfashi mai zafi,a lkcn gudu dukkan wasu damuwa dake ƙwancce cikin zuciyar ko wannansu takau,Fahad bada wata manufa ya ɗura laɓɓansa saman nata ba,saidai baison ihu da surutu sbd yadda kansa yake barazanar tarwatsewa gida biyu,a hankali ya zare bakinsa daga cikin nata hannu yasa ya dafe kansa dake ɗan halbawa tym to tym,samun kansa yay da jawota cikinsa tare da ɗura kansa a saitin ƙirjinsa dake bugawa da sauri,wata nutsuwa ce ta saukar mata wacce ta daɗe bata samu irinta ba,bata damu da waye ba ta ƙara shigewa jikinsa tare da ƙwantar da kanta saman faffaɗan ƙirjinsa tana sauraran yadda zuciyarsa ke bugawa very past,sun ɗauki lkcn a haka ta farajin zazzafan numfashinsa yana saukar saman wuyanta lumshe ido tayi tare da taune peach lips ɗinta cikin nutsuwa da ƙwanciyar hankali ta ware laɓɓanta cikin zazzaƙar muryarta tace”Boobyna ka tafi ka barni”ta faɗa cikin muryar kuka mai kama da sangarta sai kuma wasu hawaye suka zubu daga cikin sleepyn eyes ɗinta,cikin baccinsa wanda ya daɗe baiyi irinsa ba,yaji sautin siririyar muryarta ta kirashi da sunan da yay missed ɗinsa sunan da ya daɗe yana muradin son yaji wannan sunan,sanin babu wanda zai taɓa gaya masa wannan sunan idan ba lovely sister ɗinsa ba shiyasa ya hqr amma koda yaushe sunan yana manne cikin zuciyarsa, ɗan tsaki yaja a fili yasa hannu zai zareta daga jikinsa tayi saurin maƙalesa tana shassheƙar kuka,taɓe baki yay yaɗan saka yana ya bubbuga bayansa,jikinsa ne ya ɗauki sanyi ya farajin duniyar na juya masa few minutes idanunsa suka sauya daga fari zuwa jaa,cikin sauri ya hankaɗeta daga jikinsa ta faɗi ƙasa a daddafe ya nemi ƙofar parlon ya buɗe ya fice daga ciki,sosai ta bugu da jikin kujerar amma hakan baisa ta miƙe ta bi bayansa ba,tana gaf da ficewa taji yaja ƙofar da ƙarfi tare da rufewa,ƙofar ta shiga duka tare da kiran sunan “Booby” ganin yaƙi buɗewa ne yasa ta zube a ƙofar tare da durƙushe ta shiga rera kukanta kamar ranta zai fita.+

Gwaggwaran numfashi Sufyan yaja duk yadda yakai da ɓuye abinda ya keji ya gagara,ya daɗe a tsaye a parlon har lkcn da Fahad ya buɗe ƙofa ya fita duk akan idanunsa,runtsa idanunsa yay da ƙarfi sbd yadda zuciyarsa ke ta fasa,Meye haɗinta dashi? Me suka aikata? Meyasa take danya yafi ya barta?..wanna sune tarin tambayoyin da suke ƙwance a ƙasan zuciyarsa tamboyin da rashin amshoshinsu dai² yake da bugawar zuciyarsa,wani matsanancin kishin Fahad ne ya dirar masa a  zuciya,fesar da numfashi yay tare da takawa zuwa wajanta,ya daɗe a tsaye a kanta kafin ya durƙusa dai² da ita har suna iya jiyu hucin numfashin juna a sanyaye yasa hannunsa tare tallafu haɓarta,runtsa idanunta tayi domin bata son tabbatar da abinda take zargi,sam bata son ganin Sufyan bata sonsa babban tashin hankalin ba zata iya cewa bata sonsa ba domin haka babban butulcine,yaya za  tayi tayi imani da Allah auren Sufyan dai² yake da rasa nata ran,amma bata da wani zaɓi wanda ya huce zama dashi tayi masa biyayya tunda ita ɗin ba kowa bace face bara gata wacce ta rasa komai nata,zata zauna dashi har lkcn da numfashinta zai tsaya zata zauna dashi domin saka masa da alkairin da yay mata,ƙara runtsa idanunta tayi tare da saurin tashi jin yana ƙoƙarin jawota zuwa jikinsa,kanta ta shiga girgizawa tare daja baya ganin yana ƙara matsuwa gareta yasa ta ƙwasa da gudu ta nufi ɗakin data fitu tana shiga ta murza key tare da faɗawa saman bed ta shiga rusa kuka,ganin kukan baya da magani yasa ta miƙe tare da ɗauro alwala ta shiga gabatar da lafilfili,ta daɗe ƙafin a kira assalatu miƙewa tayi ta gabatar da Raka’atul fijir tana idarwa ta gabatar da sallah asuba ta daɗe tana addu’a tare da neman sauƙi wajan ubanhiji sosai ta yiwa Faisal addu’a harda kukanta, “Allah sarki Anty Najma ubangiji ya baki hqr da dangana ki yafemin da ace nasan zuwana zaisa maki baƙin ciki a ranki da banzu ba,nasan cewa tashin hankali ne ya saki yin haka,ki yafemin Sisina ina kewarki kene kawai kika ragemin kene nake tunawa dake naji daɗi,Allah sarki mutuwa mai yankan ƙauna ta ɗauken iyayene mafi suyuwa a gareni,ta rabani da farin cikina mijin ƴar uwata,ta nisan tani da bugun zuciyata yaushe ne zaka dawo gareni yaushe ne zanganka ina roƙan Allah ya haɗani dakai kafin ɗaukewar numfashi na” kuka ne yaci ƙarfinta ta ƙwanta saman paryer mat ɗin ta shiga rera abinta a haka har wani wahalallan bacci ya ɗauketa wanda bata shirya masa ba.
STORY CONTINUES BELOW

Zubewa Sufyan yay kan sofa tare da dafe kansa dake juya masa,murmushin takaici kawai ya saki dan yana tunanin haryau mutuwar Faisal ce ke damunta,ya daɗe a wajan kafin ya miƙe ya shig bedroom ɗinsa yana zuwa ya shige cikin toilte tare dayin wanka yay alwala ya nufi masallaci,a can suka haɗu da Fahad da Fauwaz,banda kallon Fahad da yake yana zabga harara babu abinda yake yayinda Fahad ko inuwar Sufyan bata ishesa kallo ba yana zaune yana lazibi har aka tada sallah,Ana idarwa ya miƙe yay gida bai jira komai ba ya nufi ɗakin da Lili da ƙwana still yana rufe ya daɗe yana bugawa amma bata buɗe ba haka ya gaji ya nufi nasa ɗakin,bacci ne sosai a idanunsa hakan yasa yana shiga faɗa kan bed lkc kaɗai bacci yay gaba dashi.

Misalin 9na safe ta shiga buɗe manyan gajiyayyun idanunta da sukai mata nauyi sbd kukan da tayi a hankali ta shiga karantu addu’ar tashi daga bacci tana gamawa ta miƙe tare dayin toilet ruwan zafi ta haɗa ta gasa jikinta sosai tare da wanke gashin kanta,brush tayi kana ta ɗaura light blue ɗin towel ta fitu,busar da gashin kanta ta fara sannan ta shiga gugawa fatar jikinta lotion mai ƙamshi,tana gamawa ta fesa body spray sannan ta nufi inda taga aƙwatin kayanta buɗewa tayi ta ɗauko wata milk ɗin abaya mai ƙyan gaske ta saka tare da yana mayafin a bayar saman sumar kanta wacce taci gyara ta ƙwanta luff sai sheƙi take,jin tana jin yunwa yasa ta miƙe tare da nufar ƙofa.

  Can parlour Mama ce da Momma a zaune sai Yusrah wacce take chart a wayarta”Afnerh go and call Fannerh don’t forget to tell her mai gyaran jiki tazu ta shirya kafin a gama mata matar Sufyanu ta fitu” miƙewa Afnerh tayi tare dayin bedroom ɗin da suka ƙwana,Sufyan ne ya ƙarasu parlour tare da zama ya gaida Momma sai kuma matar wan Babansa,hira suka ɗan taɓa kafin yace Yusrah ta haɗu masa break fast ya kaiwa Lili dan yaga an buɗe ƙofar,ƙamshin daddaɗan turarensa ne ya karaɗe parlour tun kafin ya shigo ciki,sanye yake blak ɗin boyal wanda akaiwa aiki da red ɗin yadi ba ƙaramin kyau yay masa sbd yadda baƙin boyal ɗin ya amshi farar fatar jikinsa,ya manna farin glass a idanunsa sumar kansa sai ƙyalli take kana ganinta kasan tasha gyara,fuskarsa babu yabu babu fallasa,cikin takunsa na isa da kuma ji da izza wanda ke nuna shiɗin lafiyayyen namiji ne mai jini a jika,cikin hadaɗɗiyar muryarsa yay sallama tare da ƙarasawa kujerar da Mama take ta durƙusa gabanta tare da langwaɓar dakai gefe yace “mrng Mamana” shafa kansa tayi tace “mrng too Yarona”kallon Momma yay ya gaisheta kana ya ɗauke kansa tare da maidashi wajan Mama yace”Asamin Albarka Mamana zani Yola”murmushi ta ƙarayi tace”Koda yaushe cikin sa maka albarka nake Yarona ubangiji ya baka abinda kakeso Allah ya rabaka da sharrin maƙiyya ubangiji ya haneka da son abinda ba zaka samu ba Allah yay maka albarka fiye da tubanka”ta faɗa tana shafa kansa,miƙewa yay yana shirin tafiya tace”Amma zaka dawo before bikin ko?”lumshe idanu yay yace”i’m not sure”..”ok ya kamata kaga Matar ɗan uwan naka ai” ƙwabe fuska yay kamar zai kuka yace”no Mamana Allah ya sanya Alkairi bikin naga soon me baifi 5days yay raguwa soni zanyi 1week” jinjina kai tayi kana tace”Allah yay jagora Yarona”lumshe ido yay tare jinjina kai ya zubawa ƙofar side ɗinsa idanu wacce yaji ana ƙoƙarin buɗewa an kasa,ƙafa ya ɗaga zai ƙarasa wajan ƙofar yaji taku a bayansa baki ya taɓe tare dayin gefe ya bawa Sufyan waje wanda yake ɗauke da plate ɗin break fast,sallama yaywa Mama tare da ficewa dan 10:30 jirginsa zai ɗaga.
Ta daɗe tsaye bakin ƙofar tana ƙoƙarin buɗewa ta kasa sbd gefen rigarta daya shige,tana gama gyarawa yana turo ƙofar ɓata fuska tayi tare daja baya,ganin tana ƙoƙarin fita kuma yasan Fahad na parlour yay saurin riƙeta tare da rufe ƙofar,nuni yay mata da break fast ɗinta haɗa rai tayi tare da zama ta suma ci hankali ƙwance amma duk wani abinda da take hankalinta na waje,fahimtar hakan da yay ya sanya ya murza key tare da neman waje ya zauna nesa da ita.

Fahad na fita ya waje inda Fauwaz yake jiransa babu jimawa ya shiga mota suka nufi airport,wajan 10min ya kawosu lkcn har pasinger sun fara shiga sallama yaywa Fauwaz sannan yaja trolly ɗinsa yay ciki saida ya gama komai sannan ya shiga cikin jirgin can nesa da jama’a ya zauna tare da kashe wayoyinsa ya fiddo mujallar ranar ya shiga karantawa,sanarwa akai kuwa ya ɗaura belt  ɗinsa,ɗaurawa yay kana ya jingina bayansa da jikin kujerar tare da lumshe idanun ya luula duniyar tunani kamar yadda jirginsu ya fara luulawa saman gajimare.
Haka ta dunga tura abincin badan yana mata daɗi ba sai dan yunwar data keji,duk abinda take yana kallonta yana mamakin sauyawar data yi masa,”Lovely bbyn idan baki sona a hqr da auren” kallonsa tayi kamar ba zatai mgn ba sai kuma tace”idan ban aureka ba, na auri wa kaika taimakeni a lkcn dana rasa komai nawa kaine ka kula dani a lkcn dana rasa mai kula dani,kaine ka bani gata a lkcn dana rasa nawa gatan,bayan wannan ɗumbin taimako da kayemin har ka nemi aure na kake tunanin zan iya fasa aurenka Sufyan”ɗan waro idanu yay dan yaune ranar data fara kiran sunansa a hankali ya nanata sunan cikin ransa “Sufyan” babu ko ɗan karawa,a zahiri kuma ya basar yace”ok wane na ganki dashi ɗazu?”ka faɗa ta ɗaga alamar na sani,gyara zama yay yace”Lubna yaya akai kika kuɓuta daga gidanku har na bigeki akan titi?”cije laɓɓanta tayi kana ta sadda kanta ƙasa tace”bazan manta ranar da yayana yaje B.u.k ya ɗakko ni ba a lkcn ina fama da rashin lpa daga wannan lkcn ban ƙara fahimtar komai ba,sai can cikin dare naji sautin bindigo na tashi a ƙofar gidanmu saurin buɗe idanu nayi tare da toshe bakina sbd kukan daya tawo min,abin mamakin shine ganina da nayi a motar Yayana Fahad hakan yasa nayi tunanin ko shima guduwa yay ya barni? Ko kuma mantani yay cikin motar ya tafi cikin gida,akan idanuna ƴan fashin suka kashe getman ɗin gidanmu kana sukayi cikin gidanmu,kuka na fashe dashi ganin tabbas Iyayena da Yayana suna cikin gidan bana da kuwa saisu,na daɗe a cikin motar kafin na jiyu wani ihu wanda na tabbatar sautin muryar Daddyna ne,hakan yasa na buɗe motar cikin iƙon Allah murfin motar ya buɗe ina fituwa na nufi get ɗin gidanmu da gudu(a zahiri Lubna ta riga Fahad fita daga cikin gidan) gudu nayi sosai kafin na samu wani ɗan lugu nesa da layinmu na fake ina nan tsaye naga motar Yayana Fahad wanda ina da tabbacin Ƴan fashinne suka saceta suka gudu(Rashin sani) wani ihu na fasa lkcn da naga gidanmu naci da wuta hakan yasa na fita hayyacina na shiga gudu akan titi ina wannan gudunne naji wani abu yay gaba dani ban sake sanin inda nake ba sai lkcn dana buɗe idanu na ganni a hospital”.
Murmushi yay ganin yana son yay nasara akan abinda yake muradi,tashi yay har wajanta kana ya zauna daf da ita saurin ja baya tayi murmushi yay mata yace”Nikam babu abinda zan ƙara taɓawa a jikinki harsai na tabbatar da kin zama mallakina,ina tunanin wani abu akan yayanki Fahad banjin ya mutu hasalima ina tunanin dashi aka haɗa baki wajan kashe iyayenku da dukkan alamu shi ba ɗan gidan bane”a hargitse ta ɗago kai tana kallonsa kafin ta shiga girgiza kanta tana ja baya bakinta ta shiga mutsawa alamar tana son faɗin wani abu amma ta gagara.
“control ur self bby harsashe ne am not sure ai take it easy ok,Amma yay akai Fahad ya barki a motarsa? Sannan kaf yawan manyan motocin gidan a rasa wacce za’a ɗauka saita Fahad no akwai lauje cikin ɗani wannan abin aƙwai JUYAYI a cikinsa,lkcn dana bigeki a motata na dawo daga gidan Yayen Mahaifina na nan kano ina hanyata ta kumawa Abuja naganki a tsakiyar titi kina gudu duk yadda nasu na ƙwauce abin ya gagara,tun farkon ganine dake naji kin ƙwayemin banyi wani dugun tunani ba na ɗaukeki na sakaki a mota sai Abuja,kisan Allah bbyn idan akace baki aureni ba babu shakka zan iya aikata abinda ba shikenan ba”

Baki kawai ta saki tana kallonsa tare da juya maganganunsa a ranta,tsaki kawai tayi dan bata son ya saka mata wani shakku akan yayen nata,murmushi yay cike da son cusa mata tsanar yayen nata tunda ba saninsa yay ba, gyara zama yay yace”ki manta da komai yanzu ina son sanin tarin rayuwarki domin sanin a salin matar tawa”

Fuskantarsa tayi sosai kana ta mutsa bakinta tace Sunan Mahaifina  Alhaji Mustapha Rano.

   _am sorry for the late posting jiya da yau ban samu zama ba,yanzu hakama na katse typing ne sbd uzurin daya tasumin,ayimin hqr aci gaba dayin comments da muhawara hakan nayimin daɗi sosai a raina😍😘_

Fahad and Lubna
Sufyan and Lubna
Afnerh and Fahad

Choose your favorite 😍😍😍and write a beautiful message for them😘a kafta  masoyana Juyayi nimcy ta kuce ta Amana no matter what we are together.
To me
Sufyan and Lili
Ina son kalan soyayyarsu tafi shiga rai ka samu mutum mai naci komai sai yay nrml,ƙaddarar Sufyan da Lili daga ubangiji take kuma matar mutum kabarinsa so ni ina Team Sufyan and Lili😍😍💃🏻.

_The secret issues_
     *💖JYY💖*

*32-33*

           *_NIMCYLUV_*
*_Wattpad_*
https://my.w.tt/jN2GLY5RKcb
*_Telegram_*
https://t.me/joinchat/U6Qw0BuhKkqh5GZ8RadieQ

         *Hey Guys*
  Ur big writer *MSS FLOWER* pls and be with her follow her on her wattpad accout Check out MssFlower20’s profile on Wattpad. https://www.wattpad.com/user/MssFlower20 don’t forget to vote and comments, her books
*Ƴar so*
*Sarki*
*Lafazi* and *Gumbar dutse* mss foller ta kuce😘.
     Speacail gift to
  *MaimunaAbdullah* my jaruma i lyk ur w hurt coffee and don’t forget to  wash ur hands and stay Safe😅🙇🏻‍♀️😘only u can relate.

#Back to story
Not edited
                ……Haifaffan garin Rano ne shi tun yana yaro Ubangiji ya amshi ran iyayensa sbd hatsarin daya faru dasu,hakan yasa sukaci gaba da zama shida ƙanwarsa Fatima a wajan kawunsu,haka sukaci gaba da rayuwa har girma ya sameshi yaje Cyprus  karatu yay karatu mai zurfi kafin ya dawo ya samu aiki acan,aiki mai tsoka kafin wani lkc ya zama shahararran mai kuɗin gske wanda duniya take taƙama dashi,yana da sauƙin kai sosai ga hqr uwa uba ƙyauta abun hannunsa bai rufe masa idanu ba,hakan tasa kullum cikin ƙyauta yake dalilin hakan ya sanya arziƙinsa ƙaruwa,cikin iƙon Allah haɗuwa da wata budurwar mai suna Khadija sosai suke san junansu kamar basa rabu ba,inda aka samu akasi iyayenta basa sonsa dalilin hakan yasa sukace ta rabu dashi,nanfa ta rufe idanunta tace idan bashi ba sai rijiyar,haka suka ɗaura mata aure dashi da sharaɗin koda wasa kada ta sake ta nemesu musamman yayanta da yafi kowa ɗaukan zafi akan abun shida cousin  ɗinta Fairus wanda ya nuna mata so tun tana yarinya amma rana ɗaya ta gujesa,haka akai auren inda Alhaji Mustapha Rano ya ɗakko matarsa suka dawo Gida nigeria da zama,shekara na zagayuwa suk haifi ƙyaƙƙyawan ɗansu fari tas dashi,yaro yaci Suna Fahad yarona mai wayon gske kuma mai aiki da ilimi ba daka ba,tun yana ƙarami yake da ƙwarjini da haiba uwa uba cikar zati,yana da juriya domin ko kukannan na ƙuruciya bayayi abu ɗaya ya sani zai zauna yayta zana ƙyaƙƙyawar yarinya a papper yana gama ya rubuta “my sunshine bby” haka iyayen zasita dry,haka rayuwa taci gaba har ya isa matakin zuwa university of Cyprus  domin shine ƙasar da tayi masa a karatu,daman tun yana ƙarami aka mai dashi wajan ƙanwar Babansa da zama Fatima wacce ake kira da Momma.+

Tayi aure inda ta auri abokin yayanta Alhaji Tijjani wambai,sosai soke son junansu kamarsu yime,saidai shuru bata taɓa haihuwa ba hakan yasa aka bata Fahad lkcn Khadija nada ƙaramin ciki.

Tasha rigima kafin ta samu yay hqr ya tafi karatun,bayan tafiyarsa da wasu watanni aka haifi yarinya inda taci suna Najma,bayan shekara biyu ta ƙara samun wani cikin inda ta haifi ƙyaƙƙyawar yarinya son kuwa ƙin wanda ya rasa,lkcn ɗaya suka haihu da Fatima,inda ta haifi tagwaye.
Ganin bata da wani wanda zai kula da ita yasa ta dawo gidan yayan nata da zama,a tare sukayi rainon Lili da kuma tagwayenta,Lubna ta tasu yarinyar mai hqr da kuma son rashin magana da wahala ta zauna a waje kaga tayi ƙiriniya,a wannan lokacinne Yayan Khadija shida cousin ɗinta suka kawo mata ziyara inda tayi mamaki sosai suka nuna mata komai ya huci,shi daman aure nufine na ubangiji,taji daɗi sosai har saida tayi kuka.

Yaransu nada shekera 5 Alhaji Tijjani ya ɗauki matar zuwa Pakistan,inda ta buƙaci yayanta ya bata wani kasu na daga cikin dukiyar da iyayenta suka bar musu,amma yace tayi hqr zuwa wani lkcn aƙwai wani plan da suke shiryawa kan kuɗi,nan tace bata san wannan zance ba,kan dole ya tattara kuɗinta ya bata kana yace duk abinda ya faru babu ruwansa,baƙin cikin hakan yasa tunda suka tafi bata kirasa ba,sannan bata gaya masa address ɗin inda take ba.
STORY CONTINUES BELOW

Sabu mai tsanani ya shiga tsakanin Lili da Fahad kullum suna vedio call a wayan Mamy,lokacin dana da shekara 18 yana da shekara wajan 30 domin akwai tazara mai yawa tsakaninsu,bata bacci sai yay mata waƙa ko kuma ta sashi a gaba taita kuka kamar ranta zai fita ita lallai ya dawo.
Soyayya mai ƙarfin gaske ta shiga tsakanin Lubna da Faisal wanda ya kasance lecture  ne a makarantarsu ta b.u.k,wata rana yazu zance gidan anan ya haɗu da yayarta Najma,to tun daga wannan rana Najma ta fara daƙon soyayyar Faisal tana dannewa ne kawai sbd kada ƴar uwarta ta fahimta,dan tayi imani da Allah Lili zata iya sadaukar mata da soyayyar Faisal ɗin indai ita zata farin ciki.
Ana saura ƙwana ɗaya ɗaurin auren Lili da Faisal,Fahad ya diru garin   saukar dare yayi inda yana zuwa ya shige flat ɗinsa bai fitu ba sai wajan 11 na dare,yana fituwa ya tambayi Lili dan itace sanyin idaniyarsa hasalima dan ita ya dawo,ya zama babban likita sosai taku wanne ɓangare ba’a barsa a baya ba.

A nan ya samu lbrn bata da lpa sosai ya girgiza dajin cutar da take damun ƙanwar tasa,juyawa yay ya nufi flat ɗinsa domin ɗakko first aid box ɗinsa,kafin ya dawo Najma ta miƙe tare da shigewa bedroom ɗin Lili.

Ruwa mai sanyi ta ɗauko tare da zuba  wani farin glass cup kana ta cilla wata ƙwaya a ciki tana gamawa ta fice ba tare data bari Lili ta ganta ba.

Fahad bayan ya shiga ɗakin ya ɗuki ɗukan abinda zai buƙata na duba Lilinsa,lkcn daya fitu tuni iyayen nasa sun shiga sun dubata ganin mai kula da ita yasa suka tafi flat ɗinsu,yana shiga yaganta flat a ƙwance sai kokawa take da numfashinta,lumshe idanunsa yay dan yau shine rana ta farko daya ganta a zahiri sai  a vedio call,zai iya cewa bai taɓa ganin wata halitta ta mace wace tafi ta ta ƙyau ba,sosai zuciyarsa ke zafi aƙan halin daya ganta,ɗan juyawa yay nan idanunsa suka sauka kan glass cup ɗin da aka zuba water a ciki,bai jira komai ba ya kafa a bakinsa saida ya shanye sannan ya nufi inda take tare da zama kan bed ɗin ya zuba mata rikitattun idanunsa,jingina yay da jikin bangun bed ɗin sannu a hankali wata kasala ta fara saukar masa gaba ɗaya ya koma very weak jin yadda take fisge² ya sashi buɗe sexcy eyes ɗinsa wanda sukai masa nauyi,baijin zai iya wani ɗaukan wani abu da niyar dubata kuma ya fahimci sosai take neman taimako,a hankali ya haura saman bed ɗin tare da ƙarasawa inda take ƙwance,a wahalarce ta buɗe manyan idanunta jin mutsin wani a kusa da ita,ƙara ware idanun nata tayi ganin abinda bata taɓa tunanin gani ba,a wahalarce ta miƙa hannu tare da shafa fuskarsa sai kuma ta riƙe hannunsa ƙam cikin nata a lkcnne lumfashinta ya ɗauke,baƙin ciki ne yasa shi fidda ƙwalla ga kayan aikin da zai taimaki ƙanwar amma wata ƙaddarar rashin kuzari ta saukar masa,bai tsaya wani dugun tunani ba ya sanya bakinsa cikin nata ya shiga hura mata iskar bakinsa tare da ɗan danna ƙirjinta kaɗan²,ya ɗauki lkcn kafin ya samu numfashinta ya dawo saidai bata cikin hayyacinta ga wani irin zazzafan zazzaɓi daya gama rufeta,hakan yasa yaɗan zare mata duguwar rigar jikinta ta zauna daga ita sai underwears daman saka beria bai dameta ba,shima jallabiyar jikinsa ya zare domin bani taimaƙon gaggawa bada wata manufar ba,saidai ko hannunsa bai ɗura akai na wani nauyayyen bacci yay gaba dashi,tashin hankali wanda ba’a taɓa sa masa rana farkawar da zanyi na ganni ƙwance a jikinsa gaba ɗayanmu naked muke babu komai a jikinmu,cikin tashi hankali na yunƙura zan tashi naji na ƙasa sbd wani azaba dana keji a ƙasa na,hankali na bai gama tashi ba saida naga jini na zuba ta ƙasa na a lkcn ne na gaba tabbatar da abinda nake zargi na Boobyna yay rappined ɗina for no reason wani jahilin kuka na saki,cikin bacci yaji kukanta yana farkarawa yay saurin jan duvet ya rufe jikinsa ya fara addu’ar da tazu bakinsa,hankalinsa ba ƙaramin tashi yay ba ganinsa da yay naked babu ya shiga tambayar kansa me yayi mai ya aikatawa ƙanwar tasa?akan idanuna ya sanya kayansa yay waje tun daga wannan ranar farin cikina ya tsaya tsanar Yayana ta mannu a zuciyata,dalilin hakan yasa nace na fasa auren Faisal,abun mamakin shine yadda Dr Laylerh ta tabbatarmin am still virgin jinin na meye? Ƙasana da yake ciwo na meye? Meya rabani da kayan jikina? Wannan sune tarin tambayoyin da nakewa kaina a koda yaushe kuma har yau ban samu amsar saba,harna rasa komai nawa,love,happiness,care,mentor,koda yaushe cikin baƙin ciki nake zuciayata na zubar da ƙwallar Rashin ganin Boobyn da banyi wanda nayi imanin yana yare kamar yadda nake raye kuma nake numfashi a doran ƙasa,a taƙaice wannan shine asalin labarina.

STORY CONTINUES BELOW

_Back to story_
Kuka ta saki lkcn data kammala basa tarin rayuwarta,sosai take kuka tare da ƙafarsa tace”Dan Allah dan Annabi Sufyan ka taimakeni idan har son da kakemin gsky ka tayani neman Yaya Fahad,su biyu nake kalla naji daɗi bana da sama dasu ka taimakeni inajin zuciyata na ciwo duk lkcn dana tuna da Booby”durƙushewa tayi gabansa ta saki wani wahalallan kuka mai ciwo a zuciya,kukan da yakewa Sufyan nuni da abubuwa masu yawan gske,zuciyarsa ta cunƙushe ransa yay baƙi faɗuwar gabansa ya ƙaru,dakewa yay yace mata”ok stop cry i will try my best,amma zai wahala idan ba rapped  ɗinki yay ba,kema ƙaramar yarinya bace Lubna dukkan wasu alama da zai nuna baki u are not virgin kin gani so why arw u hurting ur Heart  akan neman mutumin daya ɓataki sunan kina ƙanwarsa,bazan muzanta yayanki ba amma think about that,yana kula dake tun kina yarinya kinga zai iya zama yana da wata manufar akanki,than ranar daya fara ganin ya rabaki da kayan jikinki ya gama ganin halittar da ubangiji yay maki shin bazai saka ki tabbatar da abinda ya faru dake gsky ne ba? Tun daga ranar baku ƙara zama inuwa ɗaya dashi ba,bai ƙara baki farin ciki ba,tuke tunaninki yana ina kika kasa fahimtar gaky,gsky ya cuceni ya gama dani ba kiji yadda na keji a cikin zuciyata ba,wanina ya sanki bani ba”yana faɗin hakan ya miƙe tsaye tare da ficewa a ɗakin yana mai zabga murmushin cin nasara.
Bayansa tabi da kallo harya fice daga cikin ɗakin tana tunani hali irin na Sufyan,amma wani ɓangaren yana son gasgata mata maganganun Sufyan ɗin,Addu’ar neman tsari ta karantu kana ta miƙe tare da ficewa daga bedroom ɗin hannunta ɗauke da plate ɗin abincin da Sufyan ya kawo mata.

Parlon yay shuru baka jin ƙarar komai saina T.V wacce take a kunne suna kallan labarai a B.B.C,gaba ɗaya ƴan mata suna ɗaya ɓangaren wanda babu mutane a ciki ana yiwa amarya Fannerh gyaran jiki dan zuwa yanzu baifi saura ƙwana 2 ba a fara event ɗin da aka haɗawa amaren,Mama ce kishin giɗe tana ɗan gyan gyaɗi sbd baccin daya fara ɗaukanta,Momma kam tana can ɗaki tana tsarawa Amare yadda za’a gabatar da Bridel shower,cikin siririyar muryar mai sanyi tayi sallama tare da zubawa Mama idanun gani take kamar ta santa At where shine tunanin da take,Mama wacce cikin bacci taji sallama a kusanta hakan yasa tayi saurin buɗe idanunta,”Innalillahi wa’inna ilaihir raji’un” shine abinda yazu bakinta ganin Lilin ba ƙaramin tsoro ya bata ƙara mistsike idanunta tayi ganin tabbas ba gizu take mata ba it real yasa cikin ɗimauta tace”Mamana” ware manyan idanunta tayi jin ta kirata da sunanda mutum ɗaya ne yake kiranta dashi watu Daddy da mamaki ta ware laɓɓanta tace”who are u? How the know my favorite name?”da sauri Mama ta miƙe tare da zuwa wajan Lili ta rungometa tare da faɗin”Allah mai yadda yasu a lkcn dana rasa ɗan uwana sai gashi yaransa na zuwa gareni,Mamana niɗin uwace a wajanki ba lallai ki ganeni ba shekarun da yawa tun kina yarinyar,Masha Allah naji dɗin ganinki Mamana,lallai Fahad yay gsky da yace baki mutu ba”cikin sauri Lili ta kalli Mama tare da maimaita “Lallai Fahad yay gsky da yace baki mutu ba”kenan yana sane cewa tana yare? Yaya akai ya tsira da ransa kamar yadda ta tsira da nata ran,me hakan ke nufi ko mgnar Sufyan gaskiya ne? “no bazai taɓa zama gsky ba nafi kuwa sanin waye Fahad,Boobyn bazai ci amanar zumunci ba,a zahiri kuma ta kalli Mama cikin rashin fahimta tace”so u are familiar?  Cikin farin ciki Mama tace “yes my luv niɗin ƙanwar mahaifin kine,yanzu yyanki Fahad yabar gidan nan bansan yay zai jiba idan ya ganki,kullum zuciyarsa cikin kukan rashinki take baya iya dugun bacci baya iya cin abinci,Fahad bashi da walwala Lubna duk a sanadin rashinki cikin ikon Allah gaki kin bayyana a lkcn daya yanke rai da ƙara ganinki”sosai Mama takewa Lili bayanin halin da Fahad ya shiga akanta,kuka ta saka ita dole sai ankaita wajansa ba zata iya zama a inda baya nan ba.
Hqr Mama ta bata tare dayi mata alƙwarin nan da 1week zai dawo bayan anyi bikinki keda Sufyan,gaban Lili ne ya faɗi dan a zahiri mantawa take da zatai aure kuma auenma wai Sufyan shine mijin,ganin kukan yaywa yasa Mama ɗaukan wayarta tare da kiran number Fahad amma aka sanar mata a kashe take,haka ta gama rigimarta ta hqr daga ƙarshe tayi bacci jikin Mama.
To abu yay abu domin sosai aka shiga gyara amare Fannerh da Lubna wow faɗin ƙyan da lili tayi ba’a magana gaba ɗaya skin ɗinta ya ɗauki kala musamman da aka rage yawan gargasar dake jikinta saita ƙara fari har wani ɗaukan idanu take,tsakanin Fuwaz da  Fannerh saidai a waya inda shima yay busy dan yana saran a gobe familynsa zasu sauka daga ƙasa mai tsarki,haka Sufyan ya gagara ganin lovely bbynsa duk sanda yay sa’ar ganinta sai yaji kamar yay hauka sbd wani mugun sha’awarta dake tasu masa ga wani firgitataccen turare mai zautar masa da tunani dake fita a jikinta,banda yaywa kansa alƙwarin daina ta ɓata har lkcn da zata zama matarsa da babu shakka sai yay romantic ɗinta,hakan tasa duk wata hanya dazai ƙaucewa ganinta yake tushewa shi kaɗai yasan tana din daya keyi akanta ya ɗauki alƙwari zai jiyar da ita daɗi zai bata the best sex wanda ba’a taɓa yiwa wata ƴar mace irinsa ba.
Ɓangaren Lili gaba ɗaya taƙi ƙwantar da hankalinta kullum cikin kukan Booby take yayinda Mama koda yaushe cikin kiransa take amma amsa ɗaya ne wayar a kashe take,wannan dalilin ya fara baƙanta ran Afnerh ganin yadda Lili ke sakalci akan Fahad.1

Yauta kamata friday yayinda a ranar ne za’a gabatar da bride shower kamar yadda yake a tsare cikin jerin event ɗin da za’a gabatar a bikin,misalin ƙarfe 4 aka shiga tsarawa amare Make up ta gani ta faɗa(bari na leƙa ɓangaren yayan amarya Fahad😂)

_Ƙauyen Yola_
Haba Uwande ke kenan cikin kukan rashin ƴarki kamar ƙaramar yarinya abu yaƙi ƙarewa a wajanki shekara da shekaru sabida Allah,kina nunawa cewa baki yadda da ƙaddara ba kenan ko”sharce hawayen dake bin fuskarta tayi tare da face majina tace”Haba Baba Habu yaya kakeso nayi ita ɗaya nakeda amma na rasata sbd baƙin ciki irinna kishiya”baki ya buɗe zai magana yaji saukar muryarsa mai cike da kamala Fahad na gaba Musty na bayansa ɗauke da jakarsa,haba wani tsalle da Baba Habu yay tare da hankaɗe Uwande dake zaune yay ciki bukka yana faɗin”wayyo Allah kidnama wlh yau na tashi a zawayin da nake babu nama jikina Allah yaywa shanuwata guda rasuwa😅..

   *kai haba Ƙwace naje na wuta mana wannan typing kamar me🤣wata ta kawu ɗauki farfesun kai da ƙafa na rago wanda yaji kayan ƙamshi haɗi da daddawa😋saina ɗura*
  Kada ku manta da comments ya Sarauta na  keji👸🏻👸🏻👸🏼idan ba kuyi ba zanje Fada wutun mako guda🥰.

F@y@l

_The secret issues_

      *💖JYY💖*

*34-35*

*_NIMCYLUV_*

”’Wattpad@Nimcyluv”’

   Ya Allah dukkan wanda zamana dashi ba alkairi bane Ubangiji kayimin maganinsa domin kafini saninsa,Allah ka rabani da sharrin mai sharrin,da hassadar mai hassada,Allah kamar yadda bana ƙwana d wani a raina ina roƙanka daka nisan tani da maƙiyana,ubangiji kayimin tsakani dasu,Ya Allah ka rabi dayi da wani ubangiki ka ciremin tunanin abinda bazai amfaneni ya Amfani ƴan uwana ba🙌🏻👏🏻, *Allah ka ƙarawa maƙiyanmu nisan ƙwana dan suga ci gabanmu😅✋🏼*

  

             

            

    

              ……Wayyo Kidnama yana faɗin hakan ya ƙarasa shigewa bukkar tare da rufuta,wani ƙawataccen murmushi Fahad yay wanda a zahiri ya daɗe baiyi murmushi kamarsa ba,sosai murmushin ya ƙarawa ƙyaƙƙyawar fuskarsa kyau zati da cikar haybarsa suka ƙara bayyana,murmushin da yay sanadiyar bayyanar da fararen jerarrun haƙwaransu mai masifar ƙyau har wani ƙyalli suke,murmushin da yay sanadiyar lutsawar beautƴ poits ɗinsa wanda suke iri ɗaya dana Lili,hannu yasa ya shafi gefen sajensa tare dajan ɗan madaidaicin gemunsa,girgiza kai kawai yaya kana ya nemi wata tabarmar kaba irinta fulani ya zauna tare da tanƙwashe ƙafafunsa,lumshe tsumammun idanunsa yay kana ya taune lips ɗinsa some minutes ya ware idanunsa tare da mannasu akan Uwande yace”Adda ina yini”washe baki tayi kana tace”Lahiya walle ya tafiya”Jinjina kansa  cikin gajiyawa da maganar yace “Allahamdulillah” miƙewa Uwande tayi kana ta shige ɓangaren shanunsu hannunta ɗauke da ƙwarya,Nono ta shiga tatsu masa wanda ya kasance fresh babu mix tana gamawa ta miƙe tare da ficewa daga wajan,inda Fahad da Musty suke ta dawo inda suke shira ƙasa² wacce duk rabinta Musty ne keyinta,ƙwaryar Nonon ta bashi karɓa yay tare da faɗin “جزكالله” babu ƙyama yay bisimillah tare da kafa bakinsa a ƙwaryar Nonon,lumshe sleepyn eyes ɗinsa yay sbd yadda Nonon yay masa daɗi da kuma garɗi cikin bakinsa,kasan cewarsa babban likita ne wanda yasan makamin aiki yasa ya buɗe cikinsa yasha kindirmun danya san amfaninsa musamman mara mix,saida yasha fiye da rabi dan dama ba wani abin kirkine a cikinsa ba,hamdala yay kana ya miƙawa Musty ƙwaryar karɓa yay dan shima yana so,domin Baba Habu baya bari a tatsar masa nonon saniyarsa,miƙewa Fahad yay tare da nufar bukkar da Musty ke ƙwana yana shiga ya samu ɗakin komai need kamar ba’a ƙauyen fulani ba,rigar jikinsa ya zare ya saƙaleta a waya ƴar igiya kana ya zauna bisa shimfiɗar Musty,numfshi ya sauke tare da shafa ƙirjinsa murmushi ya saki a karu na biyu kana ya cije light red lips ɗinsa  cikin sanyin murya mai kama da amo yace “Ruhina” wayarsa ya ɗauka mai ƙirar iphone 11 pro password  ɗin wayar ya buɗe cikin harafin “HADNERH” yana gama wayarta buɗe cikin wani irin ya nayi ya zubawa ƙyaƙƙyawa photon ta idanu danyi dake da riga da wando na ball tun tana yarinya tana zaune ta rungome ta ball ɗin a ƙirjinta yayinda gashin kanta da aka tufke mata ya sauka har bayanta,idanunta a rufe yayin data tura small s peach lips ɗinta gaba cike da sha’awa,a hankali wani irin yanayi ya fara saukar masa yanayin da bai taɓa jinsa a kan wata ƴar mace ba sai ita,sanyine ya fara ratsa ƙofufin jikinsa tsigar jikinsa ta fara mimmiƙewa yayinda idanunsa suka fara lumshe a karu na farko kennan a rayuwar da yaji wani irin feelings ya tasu masa wanda bazai iya cewa ga dalili ba,dan bai ɗauki tunanin Lili ne ya haddasa masa hakan ba,yafi bawa zuciyarsa wani abu nada ban,cike da shauƙi wanda yake fisgarsa ya ɗura hannunsa saman cute lips ɗinsa tare da shafa,saurin ɗauke hannunsa yay jin wani abu ya suki ƙahun zuciyarsa,cike da bige ya manna wayar a saitin zuciyarsa tare da rungometa yana ji kamar Lilinsa a jikinsa,cikin lion voice yace “My sunshine bby sai yaushe ne zan ganki,sai yaushe zanyi arba da Amanata ki baiyana gareni zuciyata ciwo babu dɗi pls” ya faɗa yana tura bakinsa tare da langwabar da kansa gefe cike da shagwaba cikin abinda baifi 5min ba bacci ya ɗaukesa cike da begen Amanarsa.

+

STORY CONTINUES BELOW

Bai tashi ba sai misalin ƙarfe 6na yamma sosai ya bacci dan samun nutsuwar kansa,bakinsa ɗauke da salati ya farka tare da miƙewa zaune cike da kasala yana jima kafin ya tashi yay waje daga shi zai ƴar singlet ɗin jikinsa,a zaune ya samu Musty shida Baba Habu suna taɗi,”kaga Musɗapha kada ka ƙwana da kuran mutuminnan wallahi ɗan jinin da kake dashi sai yasa baki ya zuge tass,koka farka kaganka babu kai”dry Musty yay yace” to indai har babu kannawa tayaya zan farka?”kallonsa Babu yay yana ƙoƙarin magana Fahad ya ƙarasu wajan cikin tausassayiyar murya yace”babu shakka idan na tashi tafiya da kai zan tafi Baba”kafin kace me Baba habu ya saki ihu sai kuma ya saki gudawa a wando sabida tsananin tsoro da fargaba,girgiza kai kawai Fahad yay tare da zama kusan Musty,da saurin Baba Habu ya miƙe tare dayin makewayi,numfashi yaja tare da ƙara lanƙwasa ƙafarsa cikin nutsuwa ya kalli Musty yace”Nikam banyi mantuwar wasu takaddu ba a nan bro?”shuru musty yay kana ya girgiza kai yace”bana jin kayi mantuwar komai sai wannan ƙaramin photo mai ɗauke da zannan flowers i think ƙaramar yarinyar ce a jiki very ncy wlh bro yarinyar aƙwai ƙyau masha Allah dama a bani ita na aura”runtsa idanunsa yay da ƙarfi sosai maganganun Musty sukai masa ciwo a zuciyarsa wai yarinyar nada ƙyau shi bashi da prblms da ƙyau ɗinta,taɓe baki yay yace”abinda aka tambayeka daman abinda kake daban ko?”dry Musty yay yace”Allah da gaske komai naku iri ɗaya ne the eyes ball,the same beauty poits,the same smile everything dai”miƙewa yay jin Musty na neman bashi ciwon kai yana tashi yace”talkative” tare da shigewa bayi ruwa ya watsa a ɗan gaggauce sbd yanayin bayin sannan ya ɗaura alwala jin ana kiran magrib,shiryawa yay cikin wata farar jallabiya mai ƙaramin hannu tare da murza hula tashi ka fiya naci,ya ɗaura baƙin hirami sbd sanyin dake kaɗawa sosai yay kamar wani balarabe a jere suka nufi masallaci,Baba habu bai fitu ba saida yaji fitarsu waje da sauri yay alwala tare da shigewa ɗaki ya rufe Uwande sai dry dake masa,basu dawo gida ba saida sukayi sallar isha’i tare da shiga cikin birnin ƙauyen Fahad yay siyayyar kayan abinci mai yawan gske hadda gas su kayan miya nama kifi lemo ruwa kaya dai masu yawa,shine ke dreving a motar daya bawa Musty cike da ƙwarewa yake jan motar muryarsa na tashi sbd ƙira’ar daya keyi cikin suratul Anbiya’i tym to tym yana lumshe idanunsa sbd yadda karatun keyi masa daɗi,Idanu kawai Musty ya zuba masa danshi kansa yana injoy karatun bareshi dake rerawa tamkar waƙa sosai yay mamaki baiwar ilimin na Fahad dai bai taɓa kawuwa yay karatun addini mai zurfi har haka ba,murmushi Fahad yay kana ya karya kan motar zuwa layin kakannin Musty ɗin”Ka daina mamaki shi addini a zuci yake”yana faɗin hakan yaci gaba da karatunsa har yay parking a kasalance ya fitu daga motar tare da shigewa cikin gidan sbd baccin dake cikin idanunsa,Musty ne ya shiga fituwa da kaya kafin ya gama har Fahad yay bacci shima shiryawa yay cikin kayan baccin tare da ƙwanciya kusa da Fahad ɗin yana jinsa kamar ɗan uwana a haka bacci yay gaba dashi.

*** ****

Hadaɗdiyar ƙwaliyya mai make up da tsara masa nayin yadda tabi skin ɗin kuwa da special make up ɗin yasa ko wacce ta shiga bada kala,banbancin makeup ɗin a bayyana yake inda aka sakawa Fannerj red lipstic yayinda aka sakawai lubna bby pink lipstick  wow ya haɗu da fresh skin ɗinta yay mata kyau,wata red ɗim gwon aka sakawa Fannerh tare da ɗaura mata wani black ɗin head akanta,Lubna kuma farar duguwar riga har ƙasa aka saka mata wuyan rigara mai met ne hakan hakam ya bawa dugun wuyanta damar fituwa,red ɗin head aka ɗaura mata ɗaurin V tare da fitu da gashinta ta baya,kana aka saƙala mata wata red ɗin abu an rubuta bride to be,sai ƙatuwar flower mai ƙamshi fara tas mai ɗan zagayen green aka bata a hannunta ta riƙe,faɗin ƙyan da tayi ma’a magana a zahiri idan kaga Lili zaka ɗauka tana son auren amma dwon hrt ɗinta ita kaɗai tasan abinda ta keji,wani zafi da raɗaɗine yake ziyarta ta a duk sanda da ta tuna wai matar aure zata zama,idanunta ne ya cicciko da ƙwalla amma ta shanyesu dan bata son a gane rauninta,Afnerh da Yusrah ne suka shigo tare da wasu ƴan mata cikin shigar kaya mai colour white and red sunsha ƙyau amma ba wata ƙwailliya sukai ba,photona aka shiga fella masu tare da vedio banda turo baki babu abinda Lili take haka saiya ƙara mata ƙyau,jerawa sukai tare dayin compound ɗin gidan inda aka tsarashi tamƙar hall ya ƙawatu da flowers da kuma ƙwayen masu haske wanda suke bada colour daban²,cikin sanyin jiki da kuma nutsuwa amaren suke tafiya yayinda ƴan matan suke watsa masu furanni masu ƙamshin duk inda dukai camera man na biye dasu yana vedio,suna isa tsakiyar wajan M.C ya saki wata lafiyayyiyar waƙa mai daɗi da kuma sanyi tsuhuwar waƙace ta koredo bello,wani lafiyayyen murmushi Lili ta saki babu wanda ya faɗu mata a rai sai Booby domin wannan waƙar itace foravite ɗinsa acikin waƙoƙi,daɗi da sanyi waƙar ne yaɗe beta cikin sanyi ta lumshe idanunta tare dayin juyi nan take faffaɗan waist ɗinta ya shiga mutsa cikin farar gwon ɗinta,nan fa waje ya karaɗe da ihu camera man yace dawa Allah ya haɗani ba dake ba,ya saita camerar a kanta,duk wani juyi da take baya tafiya saida tunaninsa,haka duk wata kallama dazai fita a cikin waƙar saida begensa,salon waƙar da daɗinta yasa tama manta da cewa bason auren take ba,cikin yanga ta ƙwarewa take juyawa faffaɗan waist ɗinta duk da ita ɗin ba gwanar iya rawa bace ba amma yadda take juyi a hankali tare da ɗan ɗaga hannunta tana sama da ƙasa kaɗan² zaisa ka ɗauka ta shahara a iya rawa,baya taja kaɗan tare da ɗura hannunta na hagu a waist ɗinta tayi wani irin juyi sai wajan ya ɗauki ihu M.c ya ƙara sakin kiɗa danshi kansa yana injoy rawar,juyawa tayi zata bar wajan taji anyi saurin riƙeta tare ɗura hannayensa a waist ɗinta ya ɗan murza kaɗan ganin tana ƙoƙarin guduwa yasa yay saurin mannata da ƙirjinsa..

    *😂⛹🏻‍♀️⛹🏻‍♀️Allah yasu ku nayi typing amma da wlh ina ƙwance abuna ina hutawa🙇🏻‍♀️masu cewa zasu kawomin farfesu ina nan ina jira kada a manta yaji kayan ƙamshi🤏🏼😋*

F@y@l

*💖JYY💖*

*36-37*

*_NIMCYLUV_*

”’Wattpad@Nimcyluv”’

*_@Telegram_* https://t.me/joinchat/U6Qw0BuhKkqh5GZ8RadieQ

والذاكرين آلله كثيرا والذاكرات أ عدالله الله لهم مغفرة واجرا غظيما.

             …..Wani yawun takaici ta haɗiya tare da runtsa idanunta ta shiga kukawa da numfashinta daya ɗauke,yay mata abinda ba tayi zatu ba,yayinda wani shashi na zuciyarta ya cika da kunyar abinda yay mata a gaban mutane,lumshe idanunsa yay sosai ƙamshin dake fita a jikinta ta yafi dashi,ƙara ƙasa yay da kansa zuwa wuyanta tare da tura hancinsa wata ajjiyar zuciya ya sauke wacce take nuni da zallan abinda yake ransa da kuma yanayin dake gangar jikinsa,sosai feelings ɗinta ke neman zautar dashi ya tare da dagula masa lissafi,ware idanunsa yay tare da mannasu akan fuskarsa,a sanyaye yaɗan murza waist ɗinta haɗi da juyata suka shiga  fuskantar junansu,yadda ya sanya hancinsa a wuyanta hakan ya ƙara ɓata mata rai zuciyarta ta shiga ta fasa idanunsa ya ƙanƙance kaɗan hakan ya tabbatar ɓacin ranta yaje ƙarshe dan abune mai wahalar gaske kaga idanunta sun sauya,wani huci ta fita mai zafi tare da fincikar numfashinta wanda ya ɗauke sanadiyar murza waist ɗinta da yayi,kasa ɗago kai tayi saima wasu siraran hawaye da suka shiga zuba daga cikin idanunta,yadda hawayen ke fita ta cikin idanunta ya sashi sasauta riƙon da yay mata,hannunsa yasa ya tallafu haɓarta tare da zuba oval face ɗinta idanunsa,bakinsa ya masu daf da kunanta yace”meye na kuka bayan mun kusa cima burinmu?”still bata buɗe idanunta ba haka kuma ta gagara cewa komai sabida wani abu daya tsaya mata a maƙoshi,kalamansa jinsa take tamkar ruwan dalma a zuciyarta.
       “Meye?”
Shine abinda ya ƙara tambayarta a karu na biyu,bakinta ta shiga taunewa haɗi dasa hannu ta toshe bakinta ganin kuka nason ƙwace mata,kai ta shiga girgizawa tare dayin baya,ganin yadda ta ruɗe ta fita hayyacinta yasa yaja baya zuciyarsa a cunkushe ya juya yabar wajansa,wata ƙatuwar ajjiyar zuciya ta sauke tare da dafe ƙirjinta dake ɗagawa,a hankali taja jikinta zuwa wani ɗan luku da babu kuwa durƙushewa tayi a wajan tare fasa kuka mai ciwo,kuka take sosai kukan dake nuna zallar damuwar dake ƙwance a ranta,kuka take mai nuna abinda zuciyarta ke muradi d kuma son kasan cewa dashi,kuka take wanda yake nuna tana cikin kewa da buƙatuwa,ƙara ƙanƙame jikinta tayi tare da cusa kanta tsakanin cinyoyinta ta shiga rera kukanta mai cin rai.
+
   A can wajan amarya Fannerh sosai abin yay armashi sunsha rawa tare da cashewa,kana aka yanka cake saida komai ya lafa za’a yanka cake ɗin Lili aka shafa a kaga bata wajan,dariya suka saka Yusrah ta buɗe baki tace”ai kawai mucinye shi daman bai isheni ba tana can tabi mijinta daɗi soyayya Allah dai ya bamu masu sunmu”dry Fannerh tayi tare da faɗin Ameen dai ƴar uwa ga wannan sakalyar ta tsaya son masu wani”da sauri Yusrah tace “kai haba kice ƙaddarar soyayya ta faɗa mata,wama take sone?”taɓe baki Fannerh tayi kana taja tsaki tace “Yaya Fahad wai fa,inda yake dajin kai gashi nan ko kallo bai isheta ba,bama ƙya gabansa,aikin banza ayi mutun ko zuciya babu na fahimci wannan farar fatar da sajen ke ruɗarki”wani tari ne ya suɓucewa Yusrah tayi saurin ɗaukan ruwa tasha,numfashi taja tare da faɗin “Don’t tell me guy ɗin da nagani a gidanan?”Afnerh wacce tun ɗazu ba tai magana ba sbd ɓacin rai da kuma baƙin cikin maganganun Fannerh,sosai ta zubawa Yusrah idanu tana son gane mood ɗinta amma ta kasa saima cewa da tayi “to Allah ya ƙyauta” tana faɗin hakan taja bakinta tayi shuru tare da lulawa duniyar tunani,murmushi Afnerh tayi tare da faɗin “he’s mine tabbas Fahad nawa ne kuma zan tabbatar maku da hakan idanma wata na tunanin sonsa wlh tayi ƙarya” Babu wanda ya kulata bare tayi tunanin zasu tankata,Khalisat dake gefe wacce tun ɗazu take sauraransu tace “abun babu sauƙi mutuniyata gske zansu naga wannan guy ɗin”gira ta ɗaga mata tare da faɗin “zaki ganshi soon,amma zaki zaucewa sbd ƙyansa am telling u”gaba ɗaya suka rankaya zuwa cikin gida.

STORY CONTINUES BELOW

A parlour suka tarar da Mama da Momma sai kuma wasu mata guda biyu tare da wasu maza wanda shekarunsu masu huce irin 35 ɗinnan ba,zama ƴan matan amaryar sukai tare da gaida baƙin,Mama ce ta kalli su Afnerh tace.
“Wannan Yayan mahaifiyar Fahad ne,Sunansa Khalid wannan kuma cousin ɗin Khadija,Mamy kenan mahaifiyar Lili sunzu bikine a matsayinsu na iyayen amarya wanda zasu maye mata gurbin Mahaifiyarta,bayan ta gama bayanin mazan ta kalli matan tace”Wannan kum surukan Fannerh ne basu jima da sauka ba shine suka shigo tare da kawu lefe kamar yadda sukai alƙawari,Wannan yayar Fauwaz ne Suwaiba,wannan ma yayarsa ce sunanta Lawiysat” Sunna kai Fannerh tayi tare da ƙara gaishe su,baki suka haɗa wajan amsawa tare dasa mata albaka sosai suka yaba da hankalinta,sallama sukai masu tare da ficewa suka nufi motar dasu kazu da ita.
Fairus ne ya nisa yace “ni ina ƙanwar tawa ne da kuma ɗana,naga ban gansu ba” Mama ce ta kama zancen tare da faɗin “Yarona baya gari dan banjin yana nan za’a auren,Lubna kuma su Yusrah zan tambaya tana ina”munyi tunanin tun dazu tana cikin gida ai bama tare sun fita da Yaya Sufyan” daga bayanta taji ance “wane Sufyan ɗin? Malamai ku tashi ku nemu min matana” ya faɗa yana haɗa ransa.
Khalid dake matsayin Uba wajan Lili tunda yayan mahaifiyarta ne yace”aa barsu aiba zata ɓata ba,tunda muna nan ai zamu ganta”baki Mama ta buɗe zatai magana taji Lili tayi sallama,gaba ɗaya suka ɗago kai tare da zuba mata idanu,cikin rawar Murya Mama tace “Mamana meye kike kuka?”da gudu Lili ta faɗa jikin Mama tare da fasa kuka ta shiga dukan Mama kamar mahaukaciya,Cikin damuwa Mama ta ƙanƙameta a jikinta tsam har saida ta daina bige-bigen, cikin damuwa tace “Mamana daina kuka dan Allah hakan yana baƙanta raina,tashi kiga ƴan uwan mahaifiyarki sbd dake sukazu nan” girgiza kai Lili tayi bakinta na rawa tace “Mamana i want to see Booby zuciyana ciwo zan mutu Mam ki kiramin Boobyna” Maganar kamar saukar ruwan sama haka Sufyan yaji wani takaici ne ya kamashi cikin saurin ya buɗe baki zai magana sai kuma ya fasa ya fice daga cikin gidan.

Da ƙyar Mama ta lallaɓa Lili akan da kanta zata nemushi,jiki a sanyaye ta miƙe ta nufi bedroom ɗinta kota kan Khalid dake matsayin yayan mahaifiyarta bata biba bare Fairus ya saka ran zata kulasa shida ke matsayin cousin na Mamynta,sallama sukaiwa Mama tare da nufar hotel ɗin da suka sauka,Amarya Fannerh da ƙawayenta suka nufi ɗakinsu yayinda Afnerh tayi zamanta a parlour tunaninsa yabi ya addabi zuciyarta yadda zata mallakesa cikin ruwan sanyi take nema yayinda gefe guda na zuciyarta ya cika da tsanar Lili wanda ita kanta bata san dalilin hakan ba,miƙewa tayi ta shige ɗakinsu.
Lili na shiga bedroom ta huce toilet ruwa mai zafi ta haɗa tayi wanka tare gasa jikinta,al’wala tayi kana tayi brush ta fitu jikinta ɗauke da ƙaramin towel,wajan dressing mirrow ta nufa tare da juna handrayer ta busar da gashin kanta,buɗe ƙofar akai aka shigo ɗauke sallama,ganin Mamace yasa ta saki fuskarta,wajanta ta ƙarasa hannunta ɗauke da kaya,zama tayi kan stool ɗin dake gefen dressing mirrow,bata kalli Lili ba ta shiga zuba wani magani a glass cup sannan ta siyaya madara ta ruwa tasa spoon ta juya fuska babu walwala ta miƙawa Lili danta san halinta daƙin magani,ganin yadda Mama ta haɗa rai yasa ta amshi magani ba dan tana so ba,saida ta shanye tas sannan Mama ta miƙa mata wata zuma nanma ta amsa wannan karan hadda tanɗe baki sbd daɗin zumar,Hucewa Mama tayi ta nufi toilet ɗin Lili ta haɗa ruwa mai zafi tare da zuba turare a ciki kana ta dawo ta ɗauki wani ƙwabaɓɓen yellow abu a ruba ta shiga shafawa Lili a naked body ɗinta,Mama irin mutananne da babu ruwansa da batun kunya indai akan harkar gyara ne kanta a waye yake tana da sauƙin kai sosai shiyasa mutane keson zama da ita,bayan ta gama tace”nan da 30mins kije ki wanke jikinki sannan ki shiga ruwan zafin dana haɗa maki,idan kika fitu wannan lotion ɗin shi zaki shafa ga boner ki juna ki zuba turare ki tsuguna ya ratsa jikinki sosai”tana faɗin hakan ta juya zuwa wajan Fannerh.
Duk yadda Mama tace tayi saida tayi,hakan yaza mana kamar an sauya mata halittar jikinta banda ƙamshi babu abinda ke fita a jikinta,skin ɗinta kam har wani yellow yake sabida gyaran da yaji ta zamana kamar ƙwai ko ina shaning yake musamman fresh skin ɗinta,a gaggauce ta gabatar da sallah tare da hawaye bed ta rufe jikinta da duvet lkc kaɗan bacci yay gaba da ita sbd gajiya.
STORY CONTINUES BELOW

Bayan Mama ta kammala abinda take tayi wanka ta shirya cikin kayan bacci,dabarar yiwa Fahad MSM ta email ɗinsa ta faɗu mata,cikin sauri ta ɗauki wayarta tare dayi masa tana gamawa ta kashe bacci fal idanunta hakan yasa ta ƙwanta nan bacci itama ya ɗauketa.

Ranar Asabar aka gabatar da Henna day yayinda abin yay armashi amare aka tsara masu jan lalle na salatif har zuwa saman ƙafarsu,faɗin ƙyanda  Henna ɗin yay ɓata lkcne dake gaba ɗayansu farare ne,haka aka haɗa da traditional wedding  aka kama amare,Lili kam kuka tasa akan ita babu mai fesa mata wani turare abarta da abinda ta keji,kowa yay mgn tai burus dashi hatta Khalid saida yazu shiku albarkacin kallo a wajanta bai samu ba,wajan ƙwanansu uku amma ko gaisuwa bata haɗasu ba,saida Mama tazu da kanta sannan ta bari aka kamata kamar yadda ake kama sauran amanare,kuka ta fashe dashi kowa na wajan yasa mata dry ƙanƙame Mama tayi ta shiga rera kukanta”Haba Uwata ta kaina ya isa haka,baza a ƙara ba”ta faɗa tana bubbuga bayanta har saida tayi shuru,ba’a tashi wajan ba sai bayan isha’i.
Jikin kuwa a gajiye suka shigu cikin gidan,a gaggauce Lili tayi wanka ta gabatar da komai nata kasan cewar ba sallah zatai ba domin tun safe period  yazu mata,tana gamawa ta ƙwanta tare da lulluɓe jikinta.
Daman yadda tsarin yake sai anyi ɗaurin aure da yamma kuma ayi mothers day,da daddare kuma ayi dinner Sai award for the best couple.
Juyi yake kawai akan bed  zuciyarsa taki nutsuwa sai azalzalarshi take yaje gareta,musamman idan yaji mararsa ta murɗa masa,amma idan ya tuna gobe iyanzu ta zama mallakinsa sai kawai ya share,a hankali yake murza mararsa data kumbura  ciwo yaci ƙarfinsa,ganin idan bai bawa kansa taimaƙon gaggawa ba kamar yadda ya sama zai iya samu matsala,tashi yay tare da zare dugun wandon jikinsa yay cikin toilet,yana zuwa ya haɗa ruwan zafi tare da cire sauran kayan jikinsa ya shiga cikin ruwan,a hankali a ɗura hannunsa saman mararsa ya shiga jijjigawa,wajan 20mins da fara ya ɗan saki ƙara hakan ya tabbatar masa daya samu sauƙi daga sexcy pain  ɗin da yake,wakan sarki yay sannan ya fitu jikinsa ɗauke da towel,kan bed ya faɗa ya daɗe kafin bacci ya ɗaukesa.

Ceremony
Yauta kama Sunday ranar da za’a ɗaura aure,tun safe ta shige ɗaki ta ɗinga kuka ko abinci taƙi ci a wannan karan ba iya Booby take kira ba,hadda Mamy da Daddy haɗi da Faisal😢ita kanta mama zuciyarta tayi rauni hakan yasa ta shige ɗaki ta fara kukan rashin yayan nata,da ƙyar mijinta ya rarrasheta wanda yay shiguwar cikin dare,misalin ƙarfe baƙwai mai makeup ta ƙarasu inda aka tsarawa amarya Fannerh yayinda Lili tace bata buƙata a barta,girgiza kai kawai Sufyan yaya tare da miƙewa ya nufi ɗakinta,a ƙwance ya sameta sai sakin ajjiyar zuciya take,tana ƙwance daga ita sai towel iya waist ɗinta,numfashin sane ya ɗauke na wani lkcn sosai skin ɗinta da kuma ƙamshin dake fita a jikinta ya nemi zautar dashi,”lovely bbyn nine baki so ko auren yau kikemin hakane ba zakiji tausayina ba?”luff tayi tare da lumshe idanunta ba tare data tankasa ba,haurawa yay saman bed ɗin tare da birkitota ta faɗa jikinta,saurin dafe ƙirjinta tayi haɗi da suma girgiza kanta,wani shu’umin murmushi yay mata kafin ya sunkuyar da kansa zuwa wajan kunnanta,iskar bakinsa ya shiga wura mata tare da tura halshansa cikin kunnanta ya shiga lasa,runtsa idanunta tayi lkcn  hawaye ya samu damar zubuwa daga cikin idanunta,cikin rawar murya tace”banso pls kabari”cikin da ƙushewar murya yace”ni inaso bari kawai na mallakeki a nan tunda kinki fita a shiryamin ke nima na samu damar shiryawa naje a ɗaura mana auren”da sauri ta ƙwance jikinta tace “zani wallahi zani”tana faɗin hakan ta zari hijab ɗinta tayi ɗakin da ake makeup ɗin,ya daɗe zaune yana maida numfashi kafin ya miƙe ya nufi ɗakinsa.
Ɓangaren ango Fuwaz ba’a magana ya haɗe cikin light blue ɗin shadda wacce taji ɗinki riga da wando da kuma babbar riga,yayensa Suwaiba da lawiysat sai kuma sauran ƴan uwansa,misalin 10:30 abokansa suka shigo tare da ficewa dashi daga cikin gidan domin 11:00 ɗaurin auren,rashin Fahad a wajan ba ƙaramin ɓata masa rai yay ba amma ya share.
Sosai aka shirya Lili cikin duguwar riga ta shadda mai kalam milk ɗinki Bubaa yaji zare,idan kaganta sai kazu ƙara kallonta ta kuma kamar ƴar tsana,Sufyan ma ya shirya cikin ash ɗin shadda mai ƙyau babu babbar riga daman bai fiya sonta ba,amma yay ƙyau har ba’a magana.

Mutane kake gani kota ina babu matsakar tsinke kowa yana cikin farin ciki,musamman angwaye Sufyan da Fauwaz,addu’a aka fara gabatarwa kana aka amshe neman aure daga ku wanne ɓangare,inda Khalid ya zama Uba a wajan Lili ya bada aurenta wajan Sufyan,yayinda Alhaji mahaifin Sufyan ya bada auren Fannerh zuwa ga kawon Fauwaz,Uncle Mahaifin Fannerh ya amshi auren Sufyan da Khalid ya bashi,cikin farin ciki aka fara addu’oin ɗaurin auren,wata muryace mai sautin da amo ta sauka a tsakiyar wajan,malamin ɗaurin aurenne yace”Yarona lafiya dai” idanunsa da sukai matuƙar jaa suka ɗan rage daga girmansu ya zubawa Sufyan,yayinda Fauwaz kuma ya zubawa Fahad idanu yana mamakin dawowarsa,yana tsaye cikin shiga ta alfarma,sanye yake da farar shadda getzner yasha babbar riga sai walwali yake,haiba da annuri sun cika buskarsa hakan yasa kowa ya gagara ce masa ƙala,cikin tausassiyar murya yace “stop the ceremony” wani mugun kallo Sufyan ya watsawa Fahad cikin fusata yace”waye kai? Wanne matsayi kake dashi? Meye dalilinka daza kace a tsaya da ɗaurin aurena?” ya faɗa lkcn dake miƙewa tsaye ya nufi inda Fahad yake tsaye ya harɗe hannayensa,shima cikin ƙaraji da nuna cewa zuciyarsa a kusa dake yace “because she is my wife”.

  *Dan Allah dan Annabi idan har kinsan na faranta maki rai a wannan shafin ina neman alfarmar kiyi share ɗinsa zuwa groups ɗin da kike👏🏻👏🏻,idan kinsan kinyi farin ciki da abunda ya faru da Allah kiyimin Comment mai ma’ana pls,daga ƙarshe ina neman addu’arku ku tayi da addu’a pls🙌🏻ina maku sahihiyar ƙauna masoyana masoyan Juyayi😘*

F@y@l

*💖JYY💖*

*38-39*

”’SARAUTA”’ 👸🏼

*_@Telegram_* https://t.me/joinchat/U6Qw0BuhKkqh5GZ8RadieQ

   
     
      *Dedicated to*
Yaya Mu’az, Bro Muhammad Ibrahim, N.yareema, First class, Hassan basiru,Al’amee,   ”’kuna ƙoƙari sosai Allah ya saka da alkairi😍”’ 👏🏻

Not Edited
..A hargitse Sufyan yayu kan Fahad,Fahad na ganin hakan ya gyara tsaiwarsa tare da harɗe hannayensa a ƙirji,Wani shu’umin murmushi yaywa Sufyan,cikin kiɗima Sufyan yace”wat are you try to see?”gira Fahad ya ɗagawa Sufyan tare mutsa jajayen laɓɓansa yace “i knw u adry heard wat i’m say” wani mugun damƙa Sufyan ya kaiwa Fahad tare da faɗin” are u crzy matar da zan aura kake kira da ur wife,a wajan ɗaurin aurena da matana zaka kawumin maganar shirme kace matanka ne”lumshe idanu Fahad yay tare dayin wani murmushin gefen baki wanda ya ƙarawa fuskarsa ƙyau haibarsa ta ƙara fituwa,annurin dake fuskarsa ya ƙara bayyana,cikin lion voice Fahad yace “Ka daina haɗa kanka da macen da  take mallakina,she’s always mine not urs understand”ya faɗa cikin ƙaraji da kuma nuni da gargaɗi,ganin rigima nasun kaurewa tsakaninsu yasa gab ɗaya aka zaunar dasu,Fahad ne ya ɗaga kai ya kalli mutum dake gefensa wanda ko ba’ai magana ba yasan jinin Mamynsa ne,cikin fahimtar juna Alhaji wanda ya kasance uba a wajan Sufyan yace “Dr Fahad yaya akai Matar da ake shirin ɗaura mata aure da wani kazu kace matan kane,Alhalin kuwa yasan cewa ita single ce bata taɓa aure ba”jinjina kai Fahad yay tare da ɗan tafa hannunsa saiga Musty yay sallama tare da shiguwa cikin parlour,cikin muryarsa wacce take ɗauke tada jurumta yace “Musty karanta wasiƙar nan a fili yadda kuwa zaiji”

+
Babu ɓata lkc Mutsy ya buɗe takaddar hannunsa tare da gyara tsaiwa yace.
_Na san kuwa zai mamakin yadda Lubna zata kasance mata a wajan ɗana Fahad,Tabbas Lubna matsayin ƴar take a wajena amma a zahiri banine Mahaifinta wanda ya kawota duniya ba,Lubna ƴarce a wajan ƙanwata Fatima ita kanta bata san da hakan ba sai yanzu idan ta samu labari, wata rana kafin raɗin sunan ƴar da mamata ta haifa da kuma twinst ɗin da ƙanwata ta haifa kasan cewar ta dawo wajena da zama kafin arba’in,ta shine daga zaunan na nufi waje tare da shiga mota na amso wani saƙo wajan abokina wanda ya kasance Miji a wajan ƙanwata Fatima,bayan na shiga mota na dawo ina gaf da shiga gida naga wasu mutane sanye da fuska na girgiza sosai ganin gida suke kallo ba tare dason ganni ba,na rufe glass ɗin mota ta kasan cewar baƙina babu mai ganina na gangara gefen titi,abinda naji mutanan suna faɗa yay matuƙar ɗagamin hankali ɗaya daga cikinsu ne ya ƙara faɗin “Dama ɗaya ce garemu dole ne acikin yara ukun nan mu ƙwashe guda biyu,to dole zargi zai shiga tsakanin yaya da ƙanwarsa,kaga zata kaishi ƙara ƙilama a yanke masa hukuncin kisa,daga nan mun gama da ita domin a plan ɗinmu babu ita zamu koma kan matarsa Khadija domin ɗaukan fansa” cikin tsoro na ƙara  mai² ta kallamar “Fansa” wacce fansa? Shine abinda nake ta tunanin har lkcn dana rubuta wannan wasiƙar ban samu amsa ba,dan haka Lubna ƴar uwace a gareka Fahad “Afnerh” itace ƴarta amma bama mata kallon ƴar wannan Lubna itace farin cikina jin daɗina,bayan na gama jin abinda suke cewa har suka bar wajan ban kunna mota ta ba,bayan sun tafi na shiga cikin gida ina zuwa na tarar dukkansu suna bacci,ƴarta na ɗauka sannan na shiga ɗakin ƙanwata Khadija na ajjiye na ɗauki ɗaya daga cikin yaranta,kasan cewar kaya iri ɗaya ne a jikin jariran ga kuma yanayin halitta ɗaya abune mai wahala kasan anyi sauyin beby,nayi hakanne kuda sun ɗauke to bafa duk yaranta suka ɗauka ba,na salwantar da ran yarinta bisa farin ciki ƙanwata sbd Dr ya tabbatar ba zata sake haihuwa ba,tun cikin daren na tafi Matata na shaida mata kada ta kuskura kuda wasa ta ɗauki Nono ta bawa yarinyar domin bansan mai gaba zata haifar ba,cikin sa’a ba’a ɗauki beby ko guda ba sai kawai na share aka raɗawa yara suna inda nina zaɓi sunan Lubna sannan na zaɓi sunan ƴarta Afnerh, a lkcn da Mamana ta tabbatarmin ba zata auri Faisal ba saina yanke shawarar haɗa aurenta da ɗana Fahad a ranar da aka ɗaurawa ƴar uwarta aure da Faisal a ranar da daddare aka ɗaura auren Fahad da Lubna_
STORY CONTINUES BELOW

_Ban baka ita sbd yin kaina ba,a’a na baka ita sbd kasan cewarka jarumin namiji wanda zai zama jagora a rayuwarta,tabbas idan Mamana tayi kuka a dalilinka bazan faɓa yafe maka ba,na maka ita amana duk wahala duk daɗi kada ka sake ka rabu da ita kuda na kwana 2 ne,bare sakin aure,wannan wasiyyace_
_Wasiƙa ta biyu kuma kada ka sake ka buɗeta sai lkcn daka rasa mafita kumai ya tushe maka sannan zaka buɗa, wannan wasiya ce daga gareni_
    _Alhaji Mustapha Rano_
  _Sun/Dec/2020 10:30pm_
         ~MSRN~

   Musty na kawowa nan yana ya tsaya tare da jan numfashi,ninke wasiƙar yay tare da maidata aljihunsa,wajanne yay shuru kuwa da abinda yake tunani a ransa,Uncle mijin Mama ne yace”to masha Allah kai Sufyan sai kayi hqr tunda ba’a akan wani auren,daman shi aure nufin Allah ne kuma matar mutum kabarinsa,kuda ka aurenta idan ba baronka bace dole wani dalili ya tasu wajan zaku rabu da juna,Idan babu damuwa sai a maye maka gurbinta da ƴar uwarta Afner”
    Alhji ne ya amshe maganar tare da faɗin “Ai wannan ba abin damuwa bane da Lubna da Afnerh duk abu ɗaya ne,na amshi tayinka a matsayina na uba a wajan Sufyan” babu kunya wannan karan Alhji ya amshi auren Ɗansa Sufyan na mutane suke shaida ɗaurin auren *Sufyan Sulaiman ƙusawa da Afnerh Tijjani wambai* akan sadaki dubu ɗari cif,ana gamawa aka shiga raba alawa da goro nan akayi photuna taro ya ƙare,Fahad sun gaida da Khalid da kuma cousin ɗin mahaifiyarsa Fairus sun gaisa sama² sbd babu sabu a tsakaninsu musamman Fairus,zaman babbar rigarsa ya gyara tare da watsa wayoyinsa cikin aljihu,yana tafe yana kaɗa key ɗin motarsa,cikin nutsuwa da kamala yana gaf da shiga cikin gidansu sbd inda yake zaune masu wajan sundawo iyayen Fauwaz,yaji hankaɗesa tare da shaƙar wuyansa,cike da jarumta yasa hannu ya kaiwa Sufyan mari,zafin marin da ƙarfinsa yasa yay saurin sakin Fahad,cikin ɓacin rai Sufyan yace.

“wlh kayi gaggawar rabuwa da my lovely bbyna idan ba haka ba,ka siyawa kanka tashi hankali wlh bazan taɓa bari ka mallaketa ba bare kayi tunanin ƙwanciya da ita”tunda ya fara magana Fahad ya lumshe idanunsa saida ya kammla sannan ya buɗesu tare mannasu a kan Sufyan murmushi kawai yay danshi kansa yana mamakin yawan murmushinsa yana jin zuciyarsa wasai,yayinda nauyin kansa ya tafe dukkan wata damuwa tayaye ba tare daya san dalilin hakan ba,juyawa yay zai tafi Sufyan yay saurin shan gabansa yace “Ka saketa nace,idan ba….,”
  “Kadaman shirme ban waje naga lafiyar iyalina naji ɗumin jikinta”yana faɗin hakan ya juya tare da shigewa cikin gidan,bango ya kaiwa naushi tare da faɗin “i will kill u Fahad wlh zakai ladamar abinda ka aikata,wlh nizan fara sanin Lili before this is my promise”a zafafe ya juya tare da shiga mota ya bata wuta.
Yana shiga cikin parlour yaga mutane sbd baison takura ya gaidasu a taƙaice yay flat ɗin Mama,yana zuwa ya ganta gaban wadrope tana fitu da kaya,a hankali ya ƙarasa wajanta tare da rungometa ya shiga juyi da ita a parlour’n,Mama wacce tsoro ya kamata amma ganin Fahad yasa ta saki ajjiyar zuciya,Tsayawa yay tare da lafewa cikin Mama,wular kansa ta cire ta shafa kansa cikin farin ciki tace “Yaro na wannan farin cikin na mene,tnx God kazu akan kari kafin Uwata ta huce,Lili kullum cikin kuka take ita Yayanta bata da aiki sai kiran sunanka”Lumshe idanu yay tare da taune jajayen laɓɓansa yana jin wani sanyi na ratsa jikinsa,zame jikinsa yay tare da zubewa a ƙasa yay (Sujudur shukkuri)ya daɗe yana wa Allah kirari kafin ya miƙe tsaye fuskarsa fal farin ciki ya shiga zaiyyanawa Mama abinda ya faru,kuka Mama ta fara saida tayi mai isarta yana kallonta bai hanata ba,”Allah sarki ya sadaukar da yaran ƴar cikinsa akan farin cikina,wannan sadaukarwa ba kowane zai iyayinta ba,Allah ubangiji ya jiƙansa yay masa rahama Ubangiji ya ƙyautata ƙarshensa halinsa na gari ya bisa,Rabbil izzatu ya haskaka kabarinsa”da Ameen Fahad yake amsawa a zuciyarsa jin Mama nason tasu masa da miƙin dake Fama dashi yay saurin cewa “Mama na gaji bacci”ya faɗa yana ƙwaɓe fuska,hararar wasa ta watsa masa tace “ok bari  nazu na goyaka”dry yay wanda ya bayyanar da fararan jerarrun haƙwaransa masu ƙyau da tsari,murmushi daya haifar da lumawar Beauty points ɗinsa,sajen gemunsa ya shafa tare da jan gemunsa yace “laa bance ba,saidai kijira Ɗana wannan bayan nasa ne”baki ta saki tana mamakin rashin kunyarsa.
“Yaran zamani nifa sirikarka ce,yawwa akwai event after magrib”shuru yay kafin yaja numfashi yace “no Mama banson tarin bidi’ar nan,a hqr dayi ayi walima da saukar alkur’ani”jinjina kai tayi domin ta gamsu da bayaninsa,kan bed ɗinta ya faɗa daman Mijinta ba nan yake ƙwana ba,duvet yaja ya rufe jikinsa tare da lumshe idanunsa,daman ya gawa Mama kada ta sanarwa da Lili komai,babu daɗewa bacci yay gaba dashi.
Tunda aka sanar masu an ɗaura Auren Lili ta fashe da kuka haddasu birgima a ƙasa,rarrashin duniya su Fannerh sunyi tayi burus dasu,saida tayi mai isarta sannan ta miƙe tare dayin bedroom ɗinsa,cikin nutsuwa take tafiya amma kana ganinta kasan bata hayyacinta tana ƙoƙarin buɗe ƙofa ta shiga cikin bedroom ɗinta taji anyi saurin riƙeta tare da haɗata da jikin bango,tsoro ne ya kamata ganin Sufyan tsaye a gabanta kafin tayi magana ya haɗata da jikinsa tare da matseta ya shiga sauke numfashi,bakinsa ya ɗuran daman kunnanta yace “Lovely bbyna nayi missed naki,finally komai ya ƙare” ya yana tura halshensa cikin kunnanta ya shiga latsa,runtsa idanunta tayi da ƙarfi tana jin wani abu yana yi mata yawu a jiki, sam bata jin daɗin abinda yake mata ji take tamkar wuta ake watsa mata a jiki.

Najma pov
Ba ƙaramin hauka Najma tayi ba lkcn data tabbatar da Faisal ya mutu tayi kuka kamar ranta zai fita,da ƙyar aka lallaɓata hqr amma har zuwa yanzu bata da burin daya huce taga bayan Lili,wannan shine burinta tashi take ƙwana take tashi,yayinda kuma gefe na zuciyarta yake tunanin tarin kuɗin da mahaifinsu ya mutu ya bari wanda dana da tabbacin kuɗin sunnan kuma ta ɗauki alƙwari mallakar dukiyar gaba ɗayanta,hakan zai bata damar aikata abinda tayi niya ga kuɗin mahifinta gana mijinta daya bari,sosai take farin ciki da samun cikinta wanda take fata ace namiji zata haifa wannan shine zai bata damar yin abinda taga damar yi acikin gidan,a kuma ranar data haihu tana arba’in zata bar gidan ta shiga duniya neman Lubna mustapha Rano babbar maƙiyarta a duniya.

*** ***
Tsoro da fargaba sune suka cika zuciyarta yayinda take jin wani baƙin ciki ya cikata,tsoransa ya bayyana a ranta tasan abinda yake ba haram bane amma zuciyarta da ganggar jikinta sunƙi aminta da hakan,tana jin kamarta aikata ba dai² ba,jikinta ta shiga ƙoƙarin janyewa amma ta kasa sbd yadda ya ƙara matseta a jikinsa,cikin salo yake ƙoƙarin tura hannunsa cikin rigarta,numfashinta ne ya shiga ɗaukewa cikin fitar hayyaci ta fasa wata uwar ƙara wacce ta karaɗe gidan gaba ɗaya.
Yana tsaka da baccinsa mai cike da nutsuwa baccin daya daɗe bai samu irinsa ba,yaji sauƙar ƙara a cikin kunansa,runtsa idanunsa yay tare da dafe kansa daya sara masa a lkcn wata fargaba ta saukar masa a zuciya,yayinda yaji gudun zuciyarsa ya ƙaru ba kamar ɗazu ba,addu’a yay tare da sake lumshe idanunsa yaja duvet ya ƙara lulluɓe jikinta, “Booby” yaji saukar muryarta kamar a mafarki,muryar da har abada bai taɓa manta sautinta ba,a suƙwane ya diro daga kan bed ɗin gaba ɗaya manta ko riga babu ajikinsa,da gudu ya ƙarasa isa parlour’n zuwansa yay dai² da ƙarasuwar Mama,Momma,Fannerh,Afnerh,Yusrah,Uncle Alhaji,Khalid,Fairus..
Sassauta riƙon da yay mata yay tana ganin hakan ta ƙwace jikinta da saurin still idanunta a rufe bata san wake gabanta,a haka ta shiga tafiya da sauri harta faɗa jikinsa ba tare data san waye ba,a tare suka sauƙe ajjiyar zuciya,laɓɓanta ya mannu akan tsinin jajayen nipples ɗinsa,lumshe idanunsa yay a hankali tare da zagaye hannayensa ya rungometa tsam a jikinsa,kuka ne ya ƙwace ba ta shiga dukan ƙirjinsa tare da girgiza kanta tunanin Sufyan ne,ganin abinda take ya tabbatar masa bata cikin hayyacinta,a sanyaye yasa hannu ya tallafu haɓarta tare da tura mata babban ɗanya tsansa a cikin bakinta.

⛹🏻‍♀️⛹🏻‍♀️ayi comments,ayi comments ko a wanne grp kake kayi comment zan gani kuma a shirye nake dana duba,wlh rashin comments zaija maku nayi sati banyi update ba,wattpad,wasapp,telegram,facebook,ai comments😍😅😅wlh hankali ƙwance zan tafi FADATA nayi ƙwanciyata.

Juyayi fans
Sarauta place
Akafta🤾🏻‍♀️🤾🏻‍♀️🤾🏻‍♀️.

*💖JYY💖*

*40-41*

”’NIMCYLUV🤏🏼”’

*_@Telegram_* https://t.me/joinchat/U6Qw0BuhKkqh5GZ8RadieQ

”’Wattpad”’
https://my.w.tt/jN2GLY5RKcb

Ajjiyar zuciya ta saki tare da shigewa jikin Booby still tana dukan ƙirjinsa ba,lumshe idanunsa yay tare da ƙara matseta a cikin jikinsa yana jin yadda gudun zuciyarsa na ƙarauwa fiyeda da,sai yanzu ya tabbatar da bugun zuciyarsa da take bugawa da tunaninta bawai zumunci bane,soyayyace da kuma zallar ƙauna mara algus,ƙaddara babu ta inda bata haɗa mutum sai yanzu yasan ƙarfin ƙaddara yafi gaban haka,yarinyar daya ɗauketa matsayin ƙanwa uwa ɗaya uba ɗaya yau itace ta zama matarsa,matarsa ta sunna ta ina zai fara aƙwai tazarar shekaru masu yawa a tsakaninsu,ƙara lumshe idanunsa yay yana sauraran yadda take tsotsar yatsan sa kamar ta samu sweet,hannunsa yasa ya shiga bubbuga bayanta harya samu ta saurara da kukan sai sauke anjiyar zuciya take har zuwa yanzu taƙi yarda ta buɗe idanunta,sannu a hankali bacci ya shiga fisgarta jinta samu nutsuwa,Sufyan tunda ya kifa kansa a jikin bango bai ɗago ba,sai sauke numfashi yake da sauri idanunsa sun kala Tare da sauya kala,Mamace tace.
            “Yaro na”
Maza ɗauketa zuwa ɗaki naga bacci ya fara ɗaukanta da alama wani abun ya bata tsoro”kasa ce mata komai yay sai cije lips ɗinsa da yay,ɗaukanta yay cak tare mannata da ƙirjinsa yana jin yadda numfashita ke dukan ƙirjinsa,cikin sauri ya nufi ɗakin Mama da ita yana zuwa ya sawa ƙofar key,derect toilte ya nufa da ita yana zuwa ya haɗa ruwan zafi a cikin  bathtube yana gamawa ya sakata a ciki.
           Sauri buɗe idanunta tayi tare da ƙwaɓe fuska tsaye ta ganshi gabanta ya riƙe waist tare zuba mata narkakkun idanunsa wanda suka janye sbd baƙin cikin abinda Sufyan yay mata,da sauri ta miƙe da cikin ruwan sbd mamakin ganinsa a lkcn da matayi tsammanin ganinsa ba,yazu a lkcn da komai ya ƙare yazu a lkcn da zara fara rayuwa da mutumin da bataso bata ƙauna,kasa cewa komai tayi sai kuka data fashe dashi tare da faɗawa jikinsa ta ƙanƙameshi tare da cizonsa,runtsa idanunsa yay yana sauraran yadda take cizonsa haɗi da kuka,sosai kukanta yake taɓa zuciyarsa,ganin abinda bana ƙare bane yasa a hankali yasa haka tattusan hannunsa ya tallafu haɓarta,tsumamman idanunsa ya zubawa innoncet face ɗinta.
    Lumshe idanunsa yay naji wani abu a ransa wanda bai gama tabbatar da menene shi ba,hawayen fuskarta ya shiga goge mata tare suma rarrashinta ta hanyar bubbuga bayansa,ɗanya tsansa ta tura cikin baki ta shiga tsotsa tare da sauke ajjiyar zuciya ta nayi tana sakar masa cizo,saida ta gaji ta sakeshi tare da sauke manyan idanunta a kansa cikin muryar kuka tace.
                  “Boobyna”
Gira ya ɗaga mata ba tare da yay magana ba,sai yanzu ya fahimci zallar ƙuruciya a kan fuskarta,sam bazai iya ba,yana da tausayi yana jin tausayi mata masu ƙanan shekaru irin nata,tayaya zai iya rayuwar aure da ita harya sauke haƙƙinta dake kansa abunda kamar wahala,a hankali ya lalubar kallamar.
                “My sunshine bby”
  Turo baki tayi gaba tare da ƙwantar da kanta a jikinsa tana ji kamar zai ƙara guduwa yabar ita ɗaya,a yanzu bata jin zata jure rashinsa,tayaya zatar ruhinta da kuma bugawar numfashi taje ga son ranta? Wannan shine tamvayar da take ranta,cireta yay a jikinsa yace.
“oya wanka i will be back soon” kaita jinjina ta suma cire kayanta a gabansa yay saurin fita tare da dafe kansa.

+
Wani ƙyaƙƙyawan mari Alhaji ya kaiwa Sufyan cike da ɓacin rai ya ƙara ɗaga hannu da niya ƙara marinsa Khalid yay saurin riƙe hannunsa tare da faɗin “haba Alhaji wannan ba shine hukunci ba,dani daku kunsan cewa yana cikin hali na ɓacin rai da kuma kishi bai kamata ayi masa hakan ba,kai Sufyan kayi hqr kaje ka rungomi matarka sai Allah ya shiga lamarinka samakaƙon biyayyar da kayiwa iyayyenka”ɓacin rai yasa Alhaji yin shuru tare da girgiza kai,Momma ce ta kada baki tace “Sufyan kaban Mamaki hakan yana nuna zaka iya tarayya da matar wani ko,kasan cewa Lubna yanzu mallakin Fahad ce ba wakai ba,meye duk wannan abunda kake? Ba zaka iya sauya hukuncin ubangiji ba,wlh ka kiyayen na gaya maka”tana faɗin hakan ta shige flat tana jin ranta babu daɗi akan abinda ɗan nata ya aikata domin Uncle ya zayyane masu komai,cike da tashin hankali Afnerh tayi ɗakinsu yayinda Fannerh ta nufi ɗakin baki inda Mijinta ke jiranta,Yusrah ma bayan mahaifiyarta tabi tana jin zuciyarta a sunkushe,Uncle da Alhaji da Fairus sukayi waje,guri ya rage daga Sufyan sai Khalid.
Kallon Sufyan Khalid yay kafin yay murmushin gefen baki yace “nasan zuciyarka cike take dason ɗaukan fansa ko baka faɗa ba,ninan zan taimaka maka wajan faruwan ƙudirinka”da saurin Sufyan ya kallesa yana mamakin abinda ya faɗa idan bai manta ba shiɗin ɗan uwane wajan Fahad ko yace Uba gaba ɗaya,amma tayaya zai taimaka masa wajan cikar burinsa,kafaɗarsa ya tafa yace “ka ganni wlh bana da imani babu abinda bazan iya aikatawa ba wajan cikar muradina,kai na taƙaice maka har akan kabari nasha ƙwana sbd wani ƙuduri nawa,dukkan wannan dukiyar da nake samu akwai JUYAYI a cikinta,kawai haɗin kanka nake nema”murmushi Sufyan yay tare da faɗin “tayaya zan mallaketa kafin shi?”shuru Khalid yay kafin yaja kunnan Sufyan ya raɗa masa wani abu,dry suka saka a tare kafin su fice daga cikin gidan.
                   A sanyaye Mama ta tura ƙofar ɗakin da Afnerh take ciki sannan ta tura kanta tare da rufe ƙofar,ta daɗe tana kallon kafin ta ƙarasa inda take ƙwance tana kuka,hannu tasa ta jawota jikinta tare da share mata hawayen idanunta cikin muryar mai daɗi da kuma ƙyaƙƙyawan Lafazi tace “ashe ƴarta ba zata iya ɗaukan ƙaddara ba? Ashe ba zaki tawaƙƙali ki rungumi abinda yazu maki ba,ki sani ko Fahad ya soki ba zaku taɓa kasan cewa abu ɗaya ba,ke dashi jini ɗaya ne jinin dake gudana a jikinsa shine ke gudana a  jikinki,Yarinta cikar imanin mutum shine yadda da ƙaddara,damu dake dama kuwa babu wanda ƙaddara bata tare dashi ina roƙanki Allah da Annabi ki rungumi aurenki kada ki bari ki faɗa fushin Ubangiji,Aure kimane daraja ne, kuskure kaɗan zaki ki shiga fushin Allah dana mala’ikunsa,Yarinta kiymin hakan a matsayina na uwa a gareki” kuka Afnerh ta fashe dashi tare da rumgume Mama cikin muryar kuka tace “na yarda Mama wlh na Amince zan zauna da Sufyan har lkcn da Ubangiji zai ɗuramin sonsa,dan Allah Mama ki tayani da addu’a”shafa kanta Mama tayi tace “Ubangijin Rahama yay maki Albarka Allah ya baki ikon riƙe aurenki da gsky da Amana”shuru tayi ta lafe a jikin Mama tana sauke numfashi wai duk wannan soyayyar dake tsakani za’ace ba itace Mahaiciyarta ba,lallai hukuncin Ubangiji yafi gaban komai.
“Oyya tashi ki shirya ki amshi mijinki ina jin zasu  ɗan ƙwana biyu a nan sbd gyaran gida ake masu,wancan sabbi Flat ɗin guda biyu zan buɗe a bawa Fahad ɗaya Sufyan   ɗaya,zuwa jibi kayan da mumai order na furniture  ɗinku zasu zo”jinjina  kai Afnerh tayi tare da miƙewa ta shiga cikin bathroom,Mama kuma ta miƙe tare da ficewa.

STORY CONTINUES BELOW

_1 week letter_
Ankai Amarya Fannerh gidan gida mai kyau da tsari,tare suke zaune da iyayen mijinta saidai flat ɗinta daban nasu daban,komai yana tafiya cikin farin ciki bata da matsala da kuwa.
Wajan Sufyan da Afnerh babu yabu babu fallasa tsakaninta dashi gaisuwa idan ya fita tun safe sai dare zai dawo yayinda kullum suna tare da Khalid suna haɗa muna furcinsu,babu wanda yasan abinda suke aikatawa.

Ƙwance take tsakiyar makeƙen royal bed ɗinta ta lumshe idanunta tare da dafe ƙirjinta,yau tun safe ta kejin tsoro da faɗuwar gaba wanda bata san dalilin hakan ba,ƙara curewa take waje ɗaya tunanin yayanta wanda yazu ya zama mijinta a yanzu,tana mamakin yadda har yanzu bai taɓa tunanin yin wani abu da ita ba,me hakan ke nufi kodai bai sonta ne? Shuru tayi jin babu amsa ita kam sosai take jin zuciyarta da gangar jikinta suna muradin wani abu wanda ta kasa sanin menene,tsakinta da Fahad saidai da daddare yaɗan matseta a jikinsa ya shiga cakuɗa mata gashin kanta a haka har bacci ya ɗaukesa,saidai tana lura dashi duk dare saiya haɗa tea mai lemon tsami yasha haka zaita juyi,taita tambayarsa mene saidai yay mata shuru ko kuma ya jawota jikinsa har bacci ya ɗaukesa,numfashi taja tare da ɗauko wayarta tace ta shiga cikin wattpad tayi searching sunan Sarauta (nikam nai dry nace wannan sunan nada banne kamar yadda zai fitu a special book ɗina wanda zuwa yanzu komai ya kammala,salonsa dana banne kamar yadda kuke ganin Juyayi,da Jiddah, wannan za kuyi kuka harku rasa hawaye🤣”
                  Ganin bai bata result ba yasa ta rubuta _Nimcyluv_ murmushi tayi ganin sunan ya fitu littafai ta gani da yawa kawai hannunta ya sauka a kan book ɗin _SAI NA AURETA_ karantawa ta fara tana yi tana dry hartazu indai M.t ke aman jini akan dole saiya auri ƙanwarsa wacce suke uwa ɗaya uba ɗaya,yayinda ita kuma Diya keyin zauce da wani har mgnar aure ya shiga,nan hankali M.T ya tashi ganin da gske aurenta zai dan haka ya yanke wani hukunci a ransa,cikin isa da gadara ya nufi flat ɗin diya yana zuwa ya sameta ƙwance daga ita sai towel cikin sauri ya kashe fitalan ɗakin tare da nufar wajan.

Tsaki ta ƙara ja ganin yay ending amma taji dɗi domin taga number marubuciyar sbd paid book ne,cikin sauri ta tura 1k ta accout data gani babu ɓata lkcn aka cillata a _NIMCY VIP GRP_ komai yawan littafan da tayi na kuɗi da wanda zatai nan gaba kana bada 1k za’a cikka ciki posting kullum babu fashi,wanda yake da sha’awa zai iya biyan 1k domin karanta littafanta na kuɗi dama wanda zasu zo nan gaba 0116886423 sulaiman Naima s secreenshot na shaida 08119237616 ga ƴan sarauta place zasu iya biyan 500 sbd zama na amana pls show me some luv yanzu dai covid 19 da sauƙi🤣😍.
Bata gama ƙatun ba sai ana kiran isha’i ta miƙe tsaye zuciyarta cike da tsoro abinda ta karanta a book ɗin sai yanzu taji dɗi da Boobynta babu ruwansa,wanka tayi tare da ɗaura alwala,cikin sauri ta shirya fes cikin pech ɗin ƙaramin sket wanda iya karsa laps ɗinta,sai numa milk ɗin riga mai ƙaramin hannu,babban hijab ta zura tare da gabatar da sallah ta daɗe tana addu’a sbd bugun fargabar dake ranta.

tana kammalawa ta miƙe tsaye tare da feshe jikinta da turare ta zauna tare da ɗaukan hisilun muslim ta shiga karanta kafin Fahad ya dawo.
              Misalin 8:30 ya shigo cikin gidan nasa cike da gajiya bai tsawa ko’ina sai bedroom ɗinsa yana zuwa ya ajjiye ledar chocolate data meat ɗin daya siyowa Lili,wanka ya shiga bai daɗe ba ya kammala ya fitu yana gamawa ya shirya cikin sauri tare da saka wando three gauter ya feshe jikinsa da arnar turare,yau tun safe yake jin wani feeling na tasu masa,dalilin hakan bai dawo gida ba sai yanzu,ko riga bai saka ba ya ɗauki kayan ƙwaɗayin daya siyo mata yay waje,a parlour’nsa ya tsaya tare da buɗe ɗan ƙaramin fridge  ɗin parlou’r wata ƙaramar gorar ruwa ya ɗauka yana murza murfin ya buɗe babu tunanin komai  ya kafa bakin gorar cikin nasa bakin saida ya shanye tas sannan ya rufe tare da ajjiyewa,lumshe idanunsa yay yana jin wata kasala na saukar masa ga wani masifaffan bacci da yazu masa,jiki a mace ya ƙarasa wajan duguwar sofa ya ƙwanta tare da ajjiye ledar hannunsa,nan take wani nauyayyen bacci ya ɗaukesa.
Ta daɗe zauna tana chart a I.G kafin ta miƙe da nufin zuwa ɗakinsa sai taji sallamar Afnerh,murmushi tayi mata nan suka zauna a saman sofa suna shira kafin Afnerh ta miƙa mata wani juice tace “nasan wannan shine fovarite juice ɗinki shiyasa na kawu maki”cike dajin daɗi Lubna ta karɓa tare da faɗin “ayya aikam ngd sosai ƴar uwa kamar kinsan tun safe babu abinda na sawa cikina”tana faɗin hakan ta ɓalle murfin rubar tare da kafata a bakinta ta shiga ƙwanƙwaɗa saida tasha fiye da rabi sannan ta miƙawa Afnerh tace “amshi kema kisha ƴar uwa”kaɓa Afnerh tayi tare shanyewa tana mamakin abinda yasa Sufyan yace ta kawowa Lili bayan ita bai bata ba.
Can cikin dare da farka da wani matsananciyar sha’awa mai ƙarfin gaske,numfashi ta shiga fitarwa a wahalce tare da mamakin abinda ya rabata da ɗakinta ya kawota nan,tana cikin wannan halin taji an turo ƙofa tare da shiguwa bata damu da ganin ko waye ba,dan tasan babu mai zuwa wajanta a irin wannan lkcn sai mijinta,runtsa idanunta tayi tana jin wata a zaba a ƙasan mararta,hasken ɗakin aka kashe tare da suma takawa zuwa gareta,yana zuwa ya haura saman gadon tare dasa hannu ya jawota cikin jikinsa,yana jin wani daɗi da sanyi na ratsa zuciyarsa yau zai cikar muradin ransa na tsayin wani lkc,gyara mata ƙwanciya Sufyan yay tare da ta ƙoƙarin rabata da kayan jikinta,wata ajjiyar zuciya ta sauke tare da lafewa jikinsa jin tana samun ɗan sauki daga felling pain ɗin da take ji,sosai surar jikinta ta zautar dashi dan baiyi tunanin hakan ba,a haukace ya ƙwantar da ita tare dayi mata runfa,gaba ɗaya jikinta rawa yake sbd jin sabon baƙwan yanayin da ba tayi tunaninsa nan kusa ba,jin abinda yake bata ya ƙara bata tsoro cikin fitar hayyaci tace.
                “banso”
Ta faɗin hakan tana girgiza kanta tare dakai masa duka,ganin abinda take yasa yay saurin sanya bakinsa cikin nata ya shiga bata sumba,cikin zauvewa haɗi da ɗimuwa ya shiga neman hanya,raɗaɗi da azabar data jine yasa ta sakar masa cizo,amma ko ajikinsa,ƙara suka saki a tare yayinda tai ihun zaba shi kuma yay ihun samun nasarar shigewa jikinta,sabbatu ya fara tare da faɗin “wayyo…ni..Sufyanu..gsky lovely bbyna kinyi..da ban sameki ba wlh mutuwa zanyi…gsky Fahad kai lusari ne ka shanye maganin dana baka tass cikin ruwa…yanzu nine winner nina..amshi..virgin ɗin Lubna..saini Sufyan namijin duniya daman na gaya maka saina mallaketa kafin kai…”yana faɗin hakan ya saki kuka tare da ƙara shigewa jikinta.

*💖JUYAYI💖*

*42-43*

”’NIMCYLUV🤏🏼”’

”’Wattpad”’
https://my.w.tt/jN2GLY5RKcb

*_@Telegram_* https://t.me/joinchat/U6Qw0BuhKkqh5GZ8RadieQ

         Sadaukarwa ga masoyana da kuma masoyan _😍JUYAYI_ ina jin daɗin comments ɗinku da kuma soyayyarku I really appreciate thanks for luv and care  _SARAUTA👸🏼_ na maku sahihiyar ƙauna 💋🥰

A ɗan firgice Fahad ya farka daga baccin daya ɗaukesa,yana mamakin yawan baccin da yay ba tare daya duba lafar ƴar mutane ba,miƙewa yay a hankali hannunsa dafe da goshi ya nufi ɗakinsa jin an fara kiran sallah,yana ƙoƙarin shiga bedroom ɗinsa ya fara jiwo saurin kukanta tare da gurnanin mutum,zuciyarsa ce ta bada sauti damm,cikin sauri ya runtsa idanunsa tare da fara kiran sunan Allah,jikinsa gaba ɗaya ya ɗauki rawa ƙirjinsa ya shiga ɗagawa sbd fargaba da kuma tsoro,cikin mutuwar jiki ya ƙarasa shiga ƙaramin parlour’nta a nan ya ƙarajin sautin kukan ya kuma ƙaruwa,da gudu yay hanyar bedroom ɗinta yana zuwa ya tsaya cak sakamakon jin sautin surutan mutum tare da sambatu,a hargize ya biɗe ƙofar da sauri tare da shigewa ɗakin,kasan cewar ɗakin duhu garesa ya shiga lalubar maƙunnin ƙwan,cikin sa’a ya gani tare da kunnawa “innalillahi wa’inna ilaihir raji’un” shine abinda ya samu nasarar faɗa a fili,wannan abun shine ya dawo da Sufyan daga duniyar daya lulaa,cike da farin ciki da jin daɗi ya zare jikinsa bai damu da duba halin da take ciki ba,yana tashi yay saurin saka jallabiyar jikinsa,zubewa Fahad yay  a ƙasa tare da lumshe idanunsa,wasu hawayen baƙin ciki suka shiga zubu masa,wani ɗaci da zafi ya keji a zuciyarsa yayinda ya kasa ɗaga koda hannunsa ne,sunayen Allah kawai yake kira babu ƙaƙƙautawa har saida ya samu nasarar ɗaga jajayen idanunsa tare mannasu a kanta,saurin ɗauke kai yana faɗin “Hasbunallahu wani’imal wakil Astagafirullah” yana faɗin hakan wasu hawayen suka ƙara zubu masa yana ƙara girmama ƙarfin rashin imani irinna Sufyan,wani murmushin baƙin ciki yay yace.
          “Wait”
Sufyan na gafda ficewa a ɗakin yaji saukar muryar Fahad a kunansa,cike da gadara ya tsaya tare da faɗin “nasan baƙin ciki shine zai silar barinka duniya,tabbas yau ina cikin farin ciki wanda ban taɓa shiga irinsa ba,yauna cika muradin raina da kuma zuciyata,na bawa abinda gangar jikina ta daɗe tana muradinsa da kuma farkinsa,nasan abinda ciwo amma yana iya ƙwaɗayina bai tsawa kan kuwa ba sai matar aure matar da abokin gabana,am telling ai nizan fara amsar virgin ɗinta saika ƙarasa da raguwa ko?”takaicine ya cika zuciyar Fahad ya kasa ce masa komai,wajan 3min kafin ya miƙe tsaye cike da jarumta ya taka har gaban Sufyan yace “tabbas kayi nasarar amsar virgin ɗinta amma kasani kayiwa kanka domin ance idan zaka gina ramin mugunta ginashi dai² tsayinka,kafin ka tafi sai kaje ka ɗauki matarka a ficemin daga ɗaki” saurin kallon bed ɗin yay inda ya hangota ƙwance sai sauke numfashi wahala take bacci yay gaba da ita yayinda idanun yay faca² da hawaye,cikin ƙaraji yace.
              “What Afnnerh how can dat happen no wlh Lili nai rapping ba matana ba”Kafaɗa Fahad ya ɗaga tare da faɗin “banson surutu ka ɗauketa ka ficemin a ɗakin mata,kuma ka ɗauka wannan wasan namu yanzu ya fara wlh ka kiyayi kanka fushina ya kufce a kanka ban iya hauka ba,banza wawa wanda baisan darajar aure ba,kada ka manta komai kayi sai anyi maka wlh wlh dana san haka halinka yake bazan taɓa bari a ɗaura maka aure da ƴar uwata ba,sakalan banza get lost da Allah”wani abu mai ɗaci ya haɗiya kafin ya kalli Fahad yace “bana yafiya ba kuma zan taɓa yi a kanka ba,amma zan baka wata fitila domin ka haskawa kanka idan ka shiga duhu,bani kaɗai ne mai buri a kan Lili saika zage damtse game ɗin yanzu aka fara”yana faɗin hakan ya huce kan bed ɗin babu kunya yasa hannu ya ɗauki Afnerh wacce take baccin wahala”yawwa sai anemi ruwan zafi da gishiri a sakata idan kuma an samu ɗinki muna zauna mu Likitoci a iya nemanmu,munsha tabara munsha yasin tun acikin mahaifa dan haka notin happen with me”yana faɗin hakan ya zabe akan stool tare da dafe kansa take juya masa ga kuma yanayin yadda maƙoshinsa ke zafi sbd yawan maganar da aka sashi a wannan asubar,lallai ya kamata yasan me yake aurensu wajan sati zuwa sati biyu ko kiss bai taɓa yiwa matarsa ba bare wani abu,yana tunanin ba zata iya ɗaukan ɗawainiyarsa ba,amma gashi wani mahaukaci yana son karɓar abinda ba mallakinsa ba,ya tabbatar da Sunshine bbynsa akaiwa haka zuciyarsa bugawa zatai ya mutu sbd baƙin ciki,ya daɗe a zaune yana tunani kala² kafin ya fara tunanin inda take,miƙewa yay tare da nufar toilet yana zuwa yaga nanma bata nan,cikin sauri ya fice daga sashen nata ya nufi nasa sashen hashe ya kunna a ƙaramin parlour’nsa nanma bata nan cikin sauri ya danna kansa cikin bedroom ɗinsa tare da kunna shake,wata ƙatuwar ajjiyar zuciya ya sauke sbd hangota da yay tsakiyar royal bed ɗinsa ta cure waje guda tare da rumgome pillow yadda ta rumgome pillow zai tabbatar maka da bata sama bacci ita ɗaya ba sai dole,yadda take bacci zai nuna maka ayi mata sabu da ƙwana jikin mutum,mutum ɗinma wanda take samun nutsuwa dashi,a nutse ya taka inda take tare da zama a gefen bed ɗin,hannayensa duk biyu yasa tare da jawota cikin,sassayar ajjiyar zuciya ta sauke ta shiga turo bakinta tare mamula ita a dole ayi mata ba dai² ba,lumshe idanunsa yay yana jin wani matsanancin sonta da ƙaunarta na ƙara shigarsa,ji yake kamar ya tsaga zuciyarsa ya turata ciki koya huta,zai iya ɗaukan ko wacce ƙaddara amma banda ta rabuwa da ita,ya tsansa yasa ya shafi cute lips ɗinta data jiƙashi da sliva,gashin kanta ya shiga shafawa a hankali tare da ɗura bakinsa kunnanta cikin wata salon murya yace “wake up my nurulyahat lkcn ibada yayi”gajiyayyun idanunta buɗe tare da saukesu a kansa,saurin rufewa tayi sbd yadda mararta ta ƙarta mata ga wani irin hanayi data tsinci kanta tunda tasha wannan juice,tura baki tayi gaba tace “Boobyna” zuba mata rikitattun idanunsa yay ganin yadda take ta lumshe idanu,ganin lkc naja ya janyeta a jikinsa yace “oya tashi”yana faɗin hakan ya shige toilet ya watsa ruwa tare dayin brush ya ɗaura alwala,yana fituwa itama ta shiga kafin ta fitu  ya gama shiryawa cikin wata jallabiya sai zabga ƙamshi yake domin turaren asubarsa nada banne,tana fituwa yay saurin kamata tare da zura mata wata ƙaramar jallabiyarsa,zuruf ta shigeta sai yawo take a ciki,hancinta yaja yace “yarinya tana munna tasa kayan mijinta” washe baki tayi saida ya gama shiryata tare da gyara mata gashin kanta sannan ya jasu sallah dan bayajin zai iya fita ya barta,ya daɗe yana masu addu’a mai ƙyau tare da azkar sannan ya shafa yace ta ƙwanta yana zuwa,yana fita ya sawa ƙofar key,babu inda ya zame sai ɗakin Lili bedsheet ɗin ya cire tare da cillashi injin wanki,cikin ƙaramin lkcn ya gama ƙyara ɗakin sbd baison Lili ta fahimci wani abun yana gamawa ya koma ɗakinsa,zaune ya ganta ta dafe ciki,rigar jikinsa ya cire yana zuwa ya sunkuceta tare da ɗurata akan ruwan cikinsa yay copping face ɗinsu yace “ƴar ƙwailata ya akaine ko kina buƙatar wani abune”tsura masa idanu tai tabbas akwai abinda take buƙata amma Mene? Wazai bata? Ina zata sameshi” kaita girjiza masa cikin rawar murya tace “babu amma meye ƙwaila?”gira ya ɗaga mata babu kunya ce “wacce bata da brest”tura baki tayi tace “to aini inda…!” sai kuma tai shuru tare da kulle idanunta,sbd nauyin abinda tayi niyar faɗe,dry yay kaɗan yace “kina dashi lemme see” ya faɗa yana tura hannunsa cikin jallabiyar jikinsa,sauri riƙe hannunsa tayi jin wani abu nayi mata yawo,girgiza kai kawai daman wasa yake bata,shuru yay tare da lumshe idanun yana tunanin yadda zai bata farin ciki kamar ko wacce mace yana tunanin yadda zai sauke haƙƙin dake kansa dan yasa idan yace zai bata haƙƙinta tabbas zata sha wahala domin yafi kuwa sanin kansa,yana wannan tunanin yaji tana shafa jajayen lips ɗinsa tare da tura ya tsanta ciki,numfashi yaja mai ƙarfi jin yadda tsigar jikisa ta miƙe,buɗe idanunsa yay cikin daƙushasshiyar murya yace “kina sone”kaita ɗaga masa cike da buƙatuwa dan harga Allah bata ɗauki hakan wani abuba,mirginata yay ta koma samansa shi kuma yay mata runfa,hannu ya zura ta ƙasan wuyanta tare da tallafu kanta ya zamana fuskarsu tayi kusancin data juna yadda ta tsura mata idanu ne yasa ya girgiza kansa tare dasa hannu ya rufe mata idanu shima yaja nasa ya rufe,a hankali ya kusanto bakinsa wajan nasa,cikin salo mai ɗaukan hankali ya sanya lips ɗinsa na sama cikin nata bakin yayinda lips ɗinta ya ƙasa ya shige cikin bakinsa,numfashi ta fisga ta sauri jin numfashi ya ɗauke,a hankali ya shiga sucking lips ɗinta tare da zugar yawon bakinta,ƙanƙamesa tayi jin wani abu nayi mata tafiyar tsotsa,littafin IZZAR SO ne ya faɗu mata lkcn da Omehi ke kissing ɗin Mijinta Yarima Sudais ya batare da zato ko tsammani ba,yaji ta cafki lips ɗinsa ta shiga tsotsa.+

STORY CONTINUES BELOW

Cikin wannan halin bacci ya ɗaukesu cike da so da ƙunar junansu,masu farka ba sai 11 na safe shine ya fara farkawa bakinsa ɗauke da addu’a,a hankali ya zare bakinsa daga cikin nata peak yay mata a goshi sannan yaja mata pillow tare da rufeta da duvet,bathroom ya shige tare da haɗa ruwan zafi yay wanka sosai tare da brush ya nayi yana lumshe idanunsa sbd wani daɗi dake ratsa sa,duk wani juyi da yay sai yaji gaɗi da zaƙin sliva ɗinta,a haka ya kammala ya goge jikinsa tare da busar da gashin kansa,yana kammalawa ya lemi lotion mai daɗin ƙamshi ya shafa haɗi da fesa body spray,wajan wadrobe ya nufa tare da ɗauko milk ɗin yadi mai ƙyan gske,cikin sauri ya saka kayan masha Allah yay ƙyau sosai musamman yadda milk ɗin yadin ya amshi farar fatar jikinsa,tsarin ɗinkin yay dai² da surar jikinsa ƙaramin hannune da rigar yayinda tsayin rigar ya tsaya masa iya ƙasan waist ɗinsa,bakin toms na zama ya ɗauka ya saka tare manna agogon apple a hannunsa,bluetooth ya manna a kunansa cikin sauri ya fesa turare Ohud a jikinsa,wajan da take ƙwance ya ƙarasa yana zuwa ya sakar mata sumba cikin sauri ya fice daga ɗakin tare dajan ƙofa ya murza key daman ya bar mata wani a gefen bed.
Babu inda ya tsaya sai parlou’n Mama yana zuwa ya ƙara wajanta tare da gaisheta kansa ta shafa tace “lafiya lou Yaro na ya katashi Ubangiji ya tsaremin kai da tsarewarsa”murmushin jin daɗi yay tare da jinjina mata kai yace “Mamana tuwon shinkafa nakeso miyar wake pls, sai ƙwadon zagula asa tumatir mai kyau”dry tai masa kafin ta watsa masa harara tace “ina matarka?”shafa kansa yay baice mata komai miƙewa yay tare dayi mata sallama yana ƙoƙarin ficewa tace “kaga na mance ƴar uwarka Afnerh babu lpa ɗazun suka dawo daga asibiti yanzun haka Mommace a wajan ko zaka leƙa?”girgizai yay tare da faɗin “Allah ya bata lafiya”yana faɗin hakan yay waje tare da faɗawa motar cikin sauri ya harbata waje tare da sakin suratul Maryam cikin muryarsa mai daɗi ya shiga bin karatun harya ƙarasa hospital.

Afnerh kam sosai tasha jiki dan ƙashinta baiyi ƙawarin da zai ɗauki abinda Sufyan yay mata saida akai mata ɗinki kafin kace me zazzaɓi mai zafi ya rufeta,aikam yasha faɗa wajan Momma daga ƙarshe ta ɗauketa tare da maidata sashinta,cikin iƙon Allah tausayinta ya ɗarsu a zuciyar Sufyan tare da kuma ƙaunarta danta bashi mamaki,amma bazai nuna yana sonta ba sai lkcn daya samu cikar burinsa,da wannan tunanin shima ya fice daga cikin gidan.
Lili bata farkaba sai wajan 12 da sauri ta faɗa wanka tana gamawa tayi sashinta ƙwaliyya ta yarfa cikin green less ɗikin riga da sket sosai ɗikin ya amshi jikinta yay mata das,gashin kanta ta  gyara sannan ta ɗauki ɗan ƙwali tayi ɗaurin ture kaga tsiya,haka nan ta samu kanta da shafa beby lipstic ya ƙara fitu da cute lips ɗinta,ma dai² cin mayafi ta ɗauka ta yafa a jikinta tana kammalawa ta nufi waje,tana zuwa tayi ɗakin Mama samunta tayi tana sallar azahar saida ta gama sannan ta gaisheta,ɗan waskewa Mama tayi zuma ta ɗauko ta miƙa babu musa ta amsa tare da shanyewa sannan ta bata turare tace saita ƙwanta bacci,nan dai ta zauna wajan Mama har la’asar kafin su shiga kicin gaba ɗayansu a haka suka kammala tuwan shin kafa da miyar wake wacce taji naman gaza,sannan suka haɗa kayan ƙwaɗon zugalar tare da ajjiyeshi saiya dawo a haɗa masa.
Bai dawo gidan ba saida yay sallar isha’i sannan ya shigo a gajiye ya zuɓe a parlour’n sbd yunwa,nan Mama ta kawo masa komai gabansa sakkowa yay ƙasan carpet ya miƙe ƙafafunsa,Mama tashi tayi ta nufi ɗakinta,yana ƙoƙari faracin abincin ta fitu daga ɓangarensu sanye cikin ƙaton hijab wanda yay mata ƙyau sai zabga ƙamshi take,sosai yaji daɗin ganinta a haka hannaye ya miƙa mata,cikin kunya ta ƙarasu wajansa tare da zama kusansa tace “ina fatan farin cikin Lubna ya dawo cikin yarda da amincin ubangiji ya hanya”lumshe idanunsa yana jin daɗi kalmanta,gira ya ɗaga mata yace”lafiya lou ƴar ƙwailata” basu rufe baki ba Sufyan ya shigo ganinsu a parlour’n yasa ya zauna tunaninsa zai takurasu,Fahad dryr mugunta yay kana ya saka hannu ya jawota zuwa jikinsa cikin nishaɗi yace “ok tunda ba ƙwaila bace bari naji”sauri riƙe hannunsa tayi kana cikin shagwaɓa tace “no! Pls” ƙansa yay da ƙasa tare da fitu da tongue ɗinsa yace ohya take ur sweet”kamar jira take ta cafke ta shiga tsosa,lumshe idanunsa yay yana jin wani mahaukacin feelings ya tasu masa daurewa kawai yake,bango Sufyan ya kaiwa naushi tare da fitar da wani huci ko cikin gidan bai shiga ba yay waje,yana fita Fahad ya cire bakinsa ana Lili lkcn idanunsa ya gama sauya kala,sauka tayi daga jikinsa tare da zuba masa a bincin plate sai ruwa a ruba hannunsa ya wanke tare suma cin abincin itama hannu tasa sunci abincin sosai sannan Mama ta kawo masa ƙwaɗan zugalan a nan kallo ya komai sama dan har kuka akai tsakanin Fahad da Lili lkcn da zugalan yazu ƙashe da sauri ya ƙashe ya tura bakinsa kuka ta fashe dashi kafinta faɗa kansa ta shiga kukawa,saida ta samu nasarar saka bakinta cikin nasa ta ƙwaso na ciki ta cinye,dry yay mata sosai,miƙewa yay tare sosa kai yace “Mamana saida safe”harara ta watsa masa ba tare data ce masa komai ba,hannun matarsa yaja tare dayin sashinsu,yana zuwa ya saki hannunta ta sameshi zai watsa ruwa,itama wanka ta sauya tare da shafa turaren da Mamata bata,duguwar rigar bacci ta saka wacce tazu cinyarta kana ta saka bby hijab ta rufe ƙofar sannan tayi sashin,a zaune ta samesa yana danna P.c da alama aiki yake mai muhimmanci wajansa ta ƙarasu tare shigewa jikinsa ta ƙasa ta zuba p.c idanu can tace “booby”  a hankali yace “what?” kallonsa tayi tace “why kake ƙwashe documents  ɗinka zuwa wani accout ɗin” amsa ya bata  a taiƙaice yace “just” ok kawo kaga wani abu p.c ya bata ta shiga dannawa cikin ƙwarewa tana ji yana cire hijab ɗin jikinta,ƙwashe komai tayi ta turasu ta email ɗinta sannan ta saka pin tana gamawa ta kashe tare da ajjiyeta cikin hamma tace “bacci” ɗaukanta yay suka nufi bed ɗinsa,hasken ɗakin ya kashe a hankali ya jawota jikinsa yace “Lubna” sauri kallonsa tayi domin bata taɓa jin real name ɗinta a bakinsa ba kasa amsa masa tayi tana jin lkcn daya shammaceta ya cire rigar jikinta,cikin rawar murya yace “i need you..pls don’t cry” kaita ɗaga masa tsoron daya fara shigarta ganin yadda yanayinsa ya sauya lkc guda jikinsa ya fara musamman yadda yaga albarkatunta ba ƙaramin girgiza sa yay ba,rumfa yay mata cikin nuna shin jarumin namiji ne ya haɗe bakinsu ya shiga bata lafiyayyar sumba mai tsayawa a ran duk wanda akaiwa,martani ta fara basa hakan ya taimaka wajan rikicewa ya shigayin romance ɗinta gaba ɗaya ya manta dawa yake tare,ɓangarewa tayi jin yadda yake mata tafiyar tsotsa,wasu hawayene suka shiga fita daga idanunta jikinta ya ɗauki rawa,a hankali yake yawo da hannunsa a sassajan jikinta yanayi yana manna mata laifiyyyan kiss,ƙanƙameshi tayi lkcn da taji saukar bakinsa akan…Fahad yi yake like a child wanda mamansa take feeding nasa,yanayi yana shafa ƙasan mararta a hankali wasu hawaye suka fita daga cikin idanunsa suka sauka kan fuskarsa,saurin runtsa idanu tayi kafin tasa hannu ta goge masa hawayen ta shiga girgiza kanta,lumshe idanunsa yay lkcn da yake ware legs ɗinta cikin daƙushasshiyar murya yace “i’m sorry pls for give me” yana faɗin hakan lkcn da yake karatu addu’ar ƙwanciya da iyali “بسم الله الهم جننبنا الشيطان و جنب الشيطان ما رزقتنا ” yana faɗin hakan yay saurin haɗe bakinsu tare da shigarta,tashin hankali abinda yaji shine yasa yay saurin sakin bakinta tare da kifa kansa tsakanin ƙirjinta ya  fashe da kuka.

  _book 1 is ending bu haɗe a paid grp domin samun book 2🤣🥰kada ko manta akwai VIP grp ɗina wanda zaku samu littafan kuɗi da nayi,mai makon ko wanne guda a bada 300 saina haɗe a bada 1k da guda biyun da nayi na baya da kuma guda biyun da zanyi na gaba🤏🏼👌🏻300+4 =1200 amma an cire 200 ya koma 1k kawai👌🏻idan guda kuma kakeso 300 shine,ci gaban JUYAYI kuma 500 kawai🙌🏻😍ai nayi kirki kun sanni badai adalci ba, domin shiga VIP grp zaka bada 1k a turo ta accout no 0116886423 Sulaiman Na’ima s, union bank sai shaidar biya 08119237616 sai a tsundu maka NIMCY VIP grp wanda za’a dinga bawa ta prvt kuma zasu bada 1300 my guys nasan zaku iya ina tare da hajiyoyi😍🤣kuma babu corana dan haka saina jiku ku sani JUYAYI yanzu aka fara wasan🤾🏻‍♀️ mene yasa Fahad kuka? Bayan fitar Sufyan maiya aikata? Kuna buƙatar wannan amsar dan haka dole ku kasance dani san so nake maku kuma sahihiyar ƙauna wanda yake da shawara yana iya yimin mgana prvt thanks for the luv💋_

*💖JUYAYI💖*

*44-45*

”’NIMCYLUV🤏🏼”’

”’Wattpad”’
https://my.w.tt/jN2GLY5RKcb

*_@Telegram_* https://t.me/joinchat/U6Qw0BuhKkqh5GZ8RadieQ

        😍😝sorry Fans i knew hantarku ya juya so sorry dana saku a confuse  na shirya maku surprise me  i luv you all

Kuka ne mai nuni da tsantsar soyayya ƙauna da kuma zallar tausayi,sai yanzu ya ƙara girgimama hukuncin Ubangiji,yana iya komai aduk lkcn daya ga dama,babu shakka Allah shine abin gdy da kuma girmamawa,a yau matar daya kewa kallan ƙanwa a wajan ita ta zama a wajansa wacce yake saran zata haifa masa ƴar ƴar masu yawa da kuma tarin albarka,bai dama jin kansa a matsayin mutum mai cikakkiyar lafiya ba sai yau,sau tarin yakan tambayi kansa why baya son wata macen mai yasa baya da feelings da kuwa,ashe bugun zuciyarsa da kuma falkinsa itace rauninsa itace mai bashi barin ciki daga duniyar wanda yake fatan ace har lahira,lumshe idanunsa yay a ƙaru na biyu ya ƙara gwada shiga jikinta amma babu hanya wannan abun ba ƙaramin ɗaga masa hankali yay ba,yakai matakin da bazai iya hqr ba yana jin idan bai shigeta ba zai iya samun matsala da zuciyarsa haɗi da gangar jikinsa,babu yadda ya iya domin rabuwa da ita shine mafita tunda ya riga yasan matsalarta,ajjiyarsa zuciya ya sauke tare da mirginawa gefe ya juya mata baya,lips ɗinsa ya shiga taunewa sbd a zabar da mararsa take masa shikansa yasan yana buƙatar matar amma dole yay hqr zuwa lkcn da zai mata aiki shida kansa _(akwai irin mata da ba’a cire masu bile lkcn suna jarirai,idan har suka girma da ita haka babu yadda za’ai namiji ya raɓesu dole sai an masu aiki wannan matsalar ita ta samu Luban hakan zai tabbatar masu da she still virgin🤙🏼)_ tsoran daya gama ratsa tane yasa tayi saurin jan  blanket ta rufe  naked body ɗinta,gaba ɗaya jikinta rawa yake yayinda take jinta a cikin wani irin yanayi mara fassaruwa,a hankali ta ƙara shigewa cikin bargun tare da sakin kuka domin abun ya gaza ɗaukan hankalinta gama ɗaya wani abune mara daɗi yake mata yawo a jiki,ga yadda nipples ɗinta yake mata wani zafi da zugi sbd wahalar daya shafa,hannu tasa ta matse mararta wacce ta kumbura hakan ya nuna jikinta ya amshi sabon yanayin daya sameta kuma a shirye suke da ɗaukan abun, _(wannan ma hurumina bane dana faku wata fatawa😍🥱amma ƴan grp ɗin vip ɗina gada ku damu zaku samu maiso a dama dashi come and pay  1k only)_ dashin da taji a ƙasanta shine ya ƙara mata tsoro wanda ya sanya ta ƙara fita hayya cinta kukanta ya tsananta haka ya taimaka numfashinta ya suma shaking tare da suma ɗaukewa,zazzafan zazzaɓine ya rufesa ya shiga haɗa bakinsa jikinsa ya suma rawa sbd yadda ƙofufin jikinsa suka buɗe gargasar jikinsa ta mimmiƙe,hannu ya sanya ya dafe saman forehead ɗinsa dake bara zanar tarwa tsewa gida biyu sbd tsananin zafi da ciwon dake masa,ƙara runtsa idanunsa yay jin yadda take fitar da numfashi ƙirjinta na sama haka ya tabbatar masa da asmarta keson tashin,cikin dauriya da jarumta yaja jikinsa zuwa   gareta a hankali yasa hannu ya jawota jikinsa tare da rufe masu jiki da duvet matseta yay sosai a jikinta,a sonsa na dawo mata da numfashinta ya lalubu bakinta ya sanya cikin nasa ya shiga wura mata iskar bakinsa tare da ɗan danna mata ƙirjinta sama²,wajan 5min ta saki wani wahalallan numfashi ta buɗe baki zata saki kuka yay saurin sakar mata wata haɗaɗɗiyar sumba a tsakiyar bakinta,sanyin daɗin abinda taji duk bata cikin hayyacinta yasa ta lafe jikinsa ta shiga sauke numfashi sun ɗan jima a haka yaji saukar numfashinta a ƙirjinsa hakan ya bashi damar zare bakinsa daga ɗata,ƙwanciya ya gyara mata lumshe idanunsa yay wannan lkcn shine ya dace daya fara fahimtar wani abu wannan lkcn ne ya dace ya ɗauki fansar ran iyayensa ta hanyar gano wanda suka aikata hakan,da wannan tunanin bacci mara daɗi ya ƙwashesa.

+
Lkc guda suka farka da asuba mai tsaya jiran komai ba ya ɗauketa tare da nufar toilet da ita ruwan zafi a bathtube ya sakata kuka ta saka masa akan ruwan yay mata zafi bai kulata ba saima ƙoƙarin zare ɗan boxer dake jikinsa yay da sauri da kulle idanunta dan bata jin zata ita ganin surar jikinsa gefe guda kuma tana girmama rashin kunyarsa,tana jinsa ya gama wanka tare dayin alwala ta ɗaura towel a jikinsa,murmushi yay mata cikin murya mai sanyi yace “nikam na banu bayan kin kasance ƙwaila ashe hadda ƙauyanci mijin naki kike kunya” yana faɗin hakan ya fice a toilet,ajjiyar zuciyata sauke sbd tsoran daya gama ratsa,ƙirjinta ta kalla taga irin baiwar da Ubangiji yay mata amma a haka yake kiranta da ƙwaila,cije lips tayi lkcn data tuno moment  ɗinsu na jiya,saurin haɗe jikinta waje guda tayi jin tsigar jikinta na tashi wani feelings ya ratsa jikinta,tunanine kala² a ranta ita dai yadda take jin labarin aure da kuma abinda yake faruwa tasan ba haka bane ya shiga tsakaninta dashi,bata kai yay hakan da ita bane komai? Sonta ne ba yayi komai haka nan taji ranta ya ɓaci a kasalance tayi wanka ta fitu lkcn ya daɗe da fita masallaci,a nan ya samu lbrn Alhajinsu Sufyan ya koma nigeria domin gabatar da wani compny,Uncle kuma ya koma wajan aikinsa,yayinda Khalid da Fairuz suka huce gida,ya daɗe cikin masallacin saida rana ta fitu sannan ya miƙe tare da shigewa gida,dicret kichen ya nufa yana zuwa ya haɗa coffee yasha daga nan ya gaida Mama sannan ya huce sashinsa,ganin bata ɗakin yasa ya huce sashinsa ya watsa ruwa cikin sauri ya gama shirya cinin wata dakakkiyar shadda amy colour sai baza ƙamshi yake,da sassarfa ya shiga ɓangarenta ƙwance ya sameta tana bacci hakan yasa bata light kiss a lips ɗinta sannan ya fice a gidan.
Buɗe manyan idanunta tayi tare dasa hannu ta shafi laɓɓanta wajan da yay mata kiss pillow’n kusa da ita taja tana jin wata ƙaunarsa na ratsata amma wani gefe  na zuciyarta taƙi aminta da abinda yay mata a matsayin wani babban dalili,shiyasa tayi pretending  kamar bacci take,miƙewa tayi tare da zura ƙaton hijab ɗinta ta nufi ɓangaren Afnerh,a ƙaramin parlour ta sameta tana shan ice cream gefe ɗaya kuma Sufyan ne zaune yana latsa waya,da farin ciki Afnerh ta amsheta tare da faɗin “kaga mata a wajan Dr,nasan tunda kika fitu to baya nan”murmushi tayi mata tare da faɗin “nikam karki cika gani da surutu…yaya Sufyan ina ƙwana”kallonta yay sai kuma yay saurin ɗauke kai da murmushi a fuskarsa yace “yace lpa lou matar Dr fatan kina lpa dai?” a taƙaice tace “Allhdllah..nazu duba matan kane naji Mama tace ƙwana biyu zazzaɓi take nace ko an samu bbyne?”hararar wasa Afnerh ta watsa mata tace “ke ai saiki zauna kallo kina zauna zan haifawa my luv yara”da sauri Sufyan ya amshe mgnar ta hanyar faɗin “aa kada kiga laifinta kika sani ko mijinne baya da lafiya”saurin kallonsa Lili tayi tare suma kimantar maganarsa, rashin lpa kamar kodai da gske baya da lafiya shine ya ƙasa gayamin? Amma idan hakane aida ya faɗa mata shuru tayi na wani lkcn sa kuma ta kawar da zancan daga ranta dan bata son saka zargi a zaman aurensu.
“ayya nikam idan na samu beby dangi zata bi ina faɗa masu akace maku? Kuma dani daku ai duk ɗaya ƴar ƴanku nawa ne right? Than mijina lafiyar lou dan bana bacci saina tabbatar da lafiyarsa” ta ƙare tana amsar ice cream ɗin hannun Afnerh tare da kaiwa bakinta,wani yawon baƙin ciki Sufyan ya haɗiya yaushe ta zama haka ashe har zata iya gaya masa magana akan mijinta hakan ya nuna masa tun a baya ba sonsa take ba,shuru yay tare da jijjiga yana tunanin ta inda zai ɗauki fansar abinda Fahad yay masa,a zahiri kuma yace “kema kince wani abu to Allah ya ƙara ƙauna” …ameen tace nan ya miƙe yay waje suka dasa shira a nan Lubna ke ƙara warwarewa Afnerh zaman aure da kuma abubuwan dake cikinsa,ta ƙara fata wasu fa’idodi wanda idan ta riƙe za taji daɗin zaman auren lkc kaɗan kuma zata samu nasarar amshe zuciyar Sufyan wanda har yanzu basu gama zama nrml,haka sukai ta hira inda Lili ta ɓoye damuwar dake ranta a nan ta tallatawa Afnerh Nimcy vip grp aikam tayi farin ciki sosai bata bar gidan ba saida aka biya 1k aka saka Afnerh a grp ɗin,misalin 2:30 tabar gidan sannan ta nufi ɓangaren Mama ta sameta tana cin ƙwaɗon rama a nan wajanta ta zauna sukaci tare a taƙaice dai har isha’i suna tare da Mama saida Fahad ya dawo sannan ya jata suka huce sashinsu bata wani nuna masa ɓacin rai ba,a haka suka ƙwana babu wani abu daya kuma shiga tsakaninsu.

STORY CONTINUES BELOW

*** ***
Komai nada lkcnsa haka lukuta suka dinga hucewa ranaku suka dinga tafiya yau cikin Najma ya shiga watan haihuwa,farin ciki wajanta ba’a magana tana murna zata zama jagora a gidan haihuwarta shine zai bata amsar dukkan wata dukiya da Faisal ya mutu ya bari bayan tumunin ta kaba da za’a bata,ƙwance take tana faman juyi akan gado duk iyakarta da daure zafin ciwon amma abun yaci tura a haka Ammi tazu ta sameta cikin tashin hankali suka nufi hospital Papi da kansa yake dreving suna zuwa aka amsheta tare da shigewa da ita labour room,tasha wahala sosai  kafin ta haifi bebynta namiji mai kama da ita cikin sauri likitoci suka ɗaukesa tare da kaisa wani ɗaki sbd yasha ruwan mahaifa,farin ciki wajan Najma ba’a magana ganin burinta ya kusa cika,ranta fess take amsa sannun da Ammi take mata cikin muryar yaudara tace “Ammi kinga hukunci Ubangiji ko,Faisal ya tafi Faisal ya dawo insha wannan shine zai gaji dukiyar daya matu ya bari kuma inda ina numfashi babu wanda ya isa yaymin iko da Ɗana da kuma abinda ya mallaka na wajan mahaifinsa”ta faɗi hakan tana kuka,Papi ne yace “ayya wake maganar wata dukiya yanzu burinmu muga girman Lil Faisal,kinga na manta an samu address ɗin da Lubna ke zauna Allah mai hukunci ashe Fahad shine mijinta kinji rabo ajali ko?daman ance matar mutum kabarinsa nan ya basu labarin komai har inda suke zaune” wata ashariya Najma tayi tare da faɗin “ashema agula ce wlh inayin arba’in na amshi tumunin taka bata da kuma gadon ɗaya zanje gareta i will kill you Lili ki shirya ganina soon,wlh….,” bata ƙarasa maganar ba wata nurse ta shigo da sauri tare da faɗin “am sorry he ardy left munyi missing bebynsa Ubangiji ya amshi abinsa”wani ihu Najma tayi sai gata sumamniya daƙyar aka samu ta dawo hayyacinta,tasha kuka kamar ranta zai fita ƙwanansu biyu aka sallameta.
Bayan arba’in
Washe garin da zatai arba’in ta gama neman ticket ɗin tafiya pakistan nan kuma tasa gaba sai ambata dukiyar da Faisal ya mutu ya bari,Papi ya kira malami akai mata bayanin komai inda aka mata gadon ɗanta sannan aka bata tumunin ta kaba,gari na waye tayi airport bata jima ba jirginsu ya ɗaga.

Sosai Mama tayi farin cikin ganinta daman an shaida mata zuwanta tunda tayi waya gyara zama tayi tace “Mama ina ƴar uwarta Lubna da kuma yaya Fahad” jin Mama tayi tace “ayya matarsa yaywa aiki yauma ta samu sauƙi zasu dawo gida ai”cikin ranta tace “good” a zahiri kuma tayi kalan tausayi tace “Allah sarki rabin rai nayi missed nata sosai ƴan uwa masu daɗi inda na huta na leƙa wajan jinina Afnerh da kuma ƴar uwa Fannerh”sunyi shira kaɗan inda Sufyan yazu ya samesu faɗin daɗin da yaji na ganin Najma ba’a magana daman sun gama tsara komai ardy tasan daman Lili bata gida.
Tsaye yake ba’a iya ganin fuskarsa a hankali Khalid yace “hope kun gama shirya komai dan yanzu aikinmu zai fara”shuru yay yana sauraran abinda   akece masa jijjiga kai yay alamar gamsuwa kafin ya kashe wayar,yana ajjiyewa wayarsa tayi ƙara saurin dubawa yay ganin Sunan Fairus yasa ya taɓe tare da picking call yace “ɗan uwa yakake?” daɗan sauri yace “kai haba yaushe ka shigo pakistan”sun jima suna waya kafinsu kashe can Khalid ya fesar da iskar bakinsa yace “Fairus kada ka ɓatan tsari”yana faɗin hakan ya faɗa mota tare da janta da gudu yabar wajan.
Ɓangaren Fahad tun safe yake cikin farin ciki domin yana saran yau zai zama najimi kamar ku wanne namiji,ba ƙaramin hqr yay kusan wata 5 da aure zuwa shida haryau baisan matarsa ba,yasan cewa itama ba ƙaramin hqr tayi masa duk da bata san dalilin ba sai yanzu, tura ƙofar room ɗan ya sameta ta gama shiryawa yana ƙarasawa ya jawota zuwa jikinsa ya sakar mata murmushi yace “sunshine bbyna yau zan sauke duk wani abu na haƙƙin aure da ubangiji ya ɗuramin,zai maidaki cikakkiyar mace kamar kuwa zan baki farin ciki mai ɗura wannan daren zai zama dare mafi muhimmanci a rayuwar aurenmu,zan nuna maki niɗin ƙwarzone a shiri nake yau danna amshi virgin nami wify na”kunya ce ta kamata ta sunne kanta a ƙirjinsa,hannun ya zura ya shafi mararta zuwa cibiyarta tayi saurin maƙalesa,cikin shauƙin so da ƙaunarta da kuma wani mahaukacin feelings ɗinta daya tasu masa yasa hannu ya shafi nipples ɗinta tare da murzawa,ƴar ƙara ta saki tare da cizonsa a ƙirji,hannunsa ya zare tare da ƴar ƙaramar dry yace “no banyi baki komai a nan ai wannan daren specail ne,samun kanta tayi ta shafa ƙirjinsa cikin sanyin murya tace “ina maka sahihiyar ƙauna wanda baki bazai taɓa faɗin irinta ba,kaiɗin haske ne a rayuwata kaine farin cikina da kuma jin daɗina,ina kallonka matsayin wata katanga mai kare lafiyata, a duk lkcn dana tunaka naji daɗi da farin ciki ya ziyarci raina tabbas nayi dace da samun gwarzon namiji kuma adali ma’abocin addini da kuma ƙyautatawa ina sonka sosai fiye da sosai  bazai daina sonka ba har sai sanda numfashina ya tsaya”ta faɗa lkcn da wasu hawayen daɗi suka zubu mata,shima hawayenne ya zubu masa bai taɓa jin zafin so da kuma daɗinsa ba sai akanta,copping face ɗinsu sukai tare da sakin dry lkc ɗaya bakinsu ya haɗe ya shiga bata lafiyayyen kiss,kiss ne wanda duk yay katarin samunsa dole ya ƙara muradin samun a gobe kiss ne mai tafiya da tunanin wanda akaiwa kiss ne mai tsayawa a rai,sun daɗe haka kafin ya samu daƙar ya cire bakinsa,hancinta yaja ciki daƙushasshiyar murya yace “muje”hannunsu cikin na juna suka ƙara gaban sabuwar motarsa mai kalan blue black dafe kai yay yace “i forgot my phone pls ƙalbi 2mins”kaita ɗaga masa tare dayi masa bye,yana zuwa ya ɗakko wayar cikin sauri ya dawo ganin bata wajan yasa ya leƙa motar yaga babu kuwa,wajan getman yaje yace “Baba ba kaga matana ba?”…”ayya Yaro yanzu nadawo daga zaga banɗaki amma dai naga wata baƙa ta fita da gudu sai kuma wani talmi daya faɗi kagansa can”da sauri ya ƙarasa wajan takalmi da mamaki yake juya takalmi dan yasa na Lili ne wanda ta ɗauka a shopping da sukai,da gudu yay waje yana zuwa yaga motar na shillawa kan titi wata ƙara ya fasa tare da faɗin “Lubna”
   Tofa waya ɗauke Lubna Sufyan da Najma ko Khalid ko kuma Fairus?
_you guys kuna da abin mamaki mai yasa kuke tunanin zan maida JUYAYI na kuɗi? Yana nan free kamar yadda nai alƙwari addu’arku nake nema da kuma buƙata a koda yaushe👏🏻, masu buƙatar grp ɗina na Vip ƙofa a buɗe take ga dukkan maiso, zaka iya biyan kuɗinta ta wannan accout no 0116886423🤏🏼 Sulaima Na’ima s😍sai shaidar biya ta wasapp no 08119237616 kada ka bari a shiga  Vip grp babu kai wannan damar zata fara daga yau 28/1/2021 zuwa 30/2/2020 idan ya huce haka ya tashi daga 1k zuwa 1500 domin specail qrp ne karatu cikin sauƙi posting kullum topic masu ma’ana bada shawarwari ga ƴan uwa matan aure da kuma ƴan mata,ina nan ina zaman jiranku da kuma nuna soyayyarku🥰💋nasan ina tare da hajiyoyi🤾🏻‍♀️ ina maku sanso_
The Writer up

Ƙaddarar mace=free
Ashe ƴar babata ce=free
Lamrat=free
Izzar so=300
Raino ne sila=free
Jiddah=free
Sai na aureta=300
Juyayi=free
Masu zuwa

Uncle  Ne
The  New  Emir
Zarafi
Cutar  So
Zurfin Ciki

E.t.c idan kana Vip baka da matsala🤙🏼

*💖JYY💖*

*46-47*

”’NIMCYLUV🤏🏼”’

”’Wattpad”’
https://my.w.tt/jN2GLY5RKcb

*_@Telegram_* https://t.me/joinchat/U6Qw0BuhKkqh5GZ8RadieQ

_______
_______

Durƙushewa yay a wajan yayinda zuciyarsa ta shiga ta farfasa jikinsa ya ɗauki rawa idanunsa suka sauya kala daga farin zuwa jaa,wasu hawayene masu zafi suka shiga fita daga cikin idanunsa,ya rasa mai yasa yake da rauni a kanta,mai yasa ƙwalla bata fita daga idanunsa saita dalilinta,itace mutum na farko daya sashi zubda hawaye gashi still bai daina ba,shin wanne irin mijine shi da har yay sake aka ɗauke masa mata a lkcn da yafi buƙatar kasan cewa da ita a koda yaushe,hannusa yasa ya dafe kansa a hankali ya shiga furta “Hasbunallahu wani’iemal wakil,Ubangiji kayimin maganin abinda yake shirin tun karuni,ya Allah kayimin maganin waɗannan mutanan danka fini saninsu,ya wahabu kayimin tsakani dasu,ya ganiyu ka karemin matana daga kaidinsu,ya laɗifu ka haskamin inda zan ganta na samuta,ya hakamu ka sassautamin daga ciwo da raɗaɗin da suka saka zuciyna,Ya Allah nasan baka goyan bayan azzalumi Allah nayi tawassali da ƙyawawan sunayenka guda ɗari babu ɗaya,Allah nayi imanin da Annabi Muhammad S.a.w,Ya samadu nayi imani da ƙaddara wlh nayi imani da ita Allah ka shigemin gaba ka zama jagorana mai bani kariya My sunshine bby stop cry i knew kina cikin tashin hankali da yardar Ubangiji saina samuki”

+
Da sauri ya miƙe ya nufi inda motarsa take yana zuwa ya faɗa ya jata da gudu babu inda ya tsaya police station da Agent vizer sai kuma tashoshin mota haka ya dinga bulayi a gari babu Lili babu labarinta,lkcn guda ya fita a hayyacinsa baya gane komai sbd tsananin tashin hankali,bai dawo gida ba sai wajan 11 na dare,yana zuwa ya samu Mama da Najma sai Kuma Sufyan Fairus da Khalid,yana shiga bai tsaya takan kuwa ba duk da irin kiran da Mama take masa amma bai kulata ba bare tasa ran zai tankata,cike da tashin hankali Mama tabi bayan Fahad da kallo haka kawai jikinta ya gaya mata ba lafiya musamman da bata ganshi da Lubna ba.
“Mama lafiyansa lou kuwa banga rabin rai ba?”cewar Najma ta faɗa cikin damuwa kafin Mama tai magana Fairus yace “gsky dai banjin lafiya domin yanayinsa kawai zai nuna ba lafiya ba”shuru Mama tayi abin duniya duk ya dameta sosai zuciyarsata tayi sanyi jiki babu ƙwari ta miƙe tare da nufar ɗakinsa Najma ce fa rufa mata baya a tare suka shiga a nan tsakiyar bed suka samesa ƙwance idanunsa a rufe ruf,yana jin shiguwarsu amma ko mutsi baiyi ba,Najma ce tace “Yaya hope komai nrml”idanunsa da sukai masa nauyi ya buɗe tare da watsasu kan Najma hantar cikinta ce ta kaɗan musamman kallon da taga nayayi mata mai kama da tuhuma yasa tayi saurin ficewa a ɗakin,zama Mama tayi tare da shafa kansa tace “Yarona ina fatan ba wani abun bane na ganka a hargitse?”idanu ya zuba mata kafin wasu hawaye su shiga zuba daga idanunsa,a ɗan rikice Mama tace “ya salam kuka a idanun gwarzon namiji lallai ko mene wannan ya taɓa ranka”rungometa yay tare da fashewa da kuka bubbuga bayansa ta shigayi tare da shafa kansa sosai yake kuka da ƙyar Mama ta samu ya lafa ya shiga sauke ajjiyar zuciya “mene?” shine tambayar da Mama ta cilla masa,hannunta ya riƙe cikin muryar kuka yace “Mama sun ɗauken mata,sun ɗauken farin cikina zuciyata ciwo bazan juri rashinta ba dan Allah ki nemomin ita”salati Mama ta shigayi tare dayin shuru ta ɓoye damuwar dake ranta tace “Ka ƙwantar da hankalinka inaji a jikina babu abinda zai sameta duk inda take,kuma duk mai ƙoƙarin cutar da mutum Allah baya bashi iko,tabbas sun cika azzalumai mai suke so?mai suke nema da zasu ɗauki matar aure?”shuru yay yana tunani kala² a ransa yama rasa gane kan abun duk inda yake tunanin ganin ya duba babu ita,cikinsa ta shafa tace “Yarona ba dai bakaci abinci ba?”fuska ya ƙwaɓe ba tare daya ce komai ba,miƙewa tayi ta nufi haɗu masa coffee tana fita ya miƙe ya sawa ƙofar key dan baijin zai iyacin wani abu a halin da yake ciki.
STORY CONTINUES BELOW

Mama na fita suka haɗu da Najma gaba tayi ta barta a wajan tana tunanin tsaiwar mai takeyi haka,babu daɗewa ta haɗa masa coffee cikin sauri ta ƙarasa sashinsa tayi bugun duniya amma yaƙi buɗewa haka ta hqr ta juya zuciyarta babu daɗi,tana shiga ta kira Unlce Mijinta a waya ta shaida masa komai nan ya shaida mata gobe yana hanya insha Allah.

Hankali ƙwance Sufyan yay sashinsa yana jin zuciyarsa tass farin cikinsa da muradin zuciyarsa ya kusa cika,haka nan yau yaji yana son kasan cewa da matarsa yana zuwa ya nufi bedroom ɗinta can ya hangeta tana sharara bacci,kayan jikinsa ya rage yay shirin ƙwanciya,yana zuwa ya jawota jikinsa ya shiga rabata da kayan jikinta,cikin bacci taji abinda yake mata nanta shiga ƙwaɓe baki zatai kuka yay saurin jan tsaki yace “wlh koki tsaya konai maki ta ƙarfi banza raguwa komai kuka wlh za kija na ɗaureki”haka ta haɗiye kuka badan tasu ba amma haryau ta kasa sabawa da abun musamman yadda yake mata babu tausayi bare imani yayta durzarta kamar kayan wanki,haka ya ƙwashe lkc yana abu ɗaya idan yay kamar zai barta saiya ƙara ƙaimi wajan abinda yake mata,haka yabarta badan ransa yasu saidan kukan da take masa a haka saida yace tunda ta hanasa tayi sauri ta sama masa nutsuwa cikin komai take masa komai sbd yadda ƙasanta keyi mata wani raɗaɗin zaba,sai wajan 1 ta samu yabarta,cikin dauriya ta miƙe tarw da nufar toilet tai wankan tsarki tana kallonsa yay bacci dana jasa a jiki babu bakin magana,zaɓawa gefensa tayi ta ƙwanta nan itama bacci ya ɗauketa.
Lili’s pov
Bayan tafiyar Fahad zuwa ɗauko wayarsa ko minti guda ba’ai ba ta wani mutum ya faka a motarsa yana fituwa ya nufata tayi saurin jaa baya tana ƙoƙarin kurma ihu yay saurin danna mata abu a hancinta da bakinta,kafin wani lkcn jikinta ya saki numfashinta ya ɗauke nan ya turata a mota suka bar harabar asibitin.
Can cikin dare ta farka cikin nauyayyen baccin daya ɗauketa ganinta a wani ɗaki kuma an ɗaureta yasa ta saki wani ihu tare da rushewa da kuka tana kiran sunan Booby,kukan take sosai tare da ƙoƙarin kunce kanta babban burinta bai huce ta ganta wajan boobynta ba,tana tsaka da wannan halin taji an banko ƙofar cokin ɗan ɗakin da aka sakata,cikin kuka tace “dan Allah ka kaini wajan boobyna tsoro na keji”dryar mugunta yay mata saida yay son ransa sannan ya haɗe fuskarka tamkar bai taɓa drya ba, ƙarasawa wajanta yay tare da faɗin  “Ah lallai baki da hankali idan har zan maidaki to mai yasa na ɗaukoki eyee,yarinyar kima daina coz babu mai jinki bare yay ƙoƙarin taimaka maki  booby kuma kine kika sanshi bani ba”cikin kuka  ta tofa masa yawon bakinta tare da faɗin “ƙarya kake wlh idan ka manta da Ubangijin daya haliccemu toni ban manta ba sakare,kuma booby da kake mgn na rantsa da wanda ya busa numfashi shi zai kawo ƙarshenka” hannu ya ɗaga ya daki bakinta kafin ya shiga zabga mata wasu ta gwayen maruka ya shiga nunata da yatsa yace “what are u mad hanni zaki tofawa yawo lallai kinyi kuskure”zafi da raɗaɗin marin da yay mata yasa ta saki wani ihu tare da ƙanƙame jikinta tunda take zata iya cewa bata taɓa sanin zafin mari irin haka ba sai yanzu,kuka ta shigayi sosai yawan kuka da take ne yasa numfashinta ya samu ɗaukewa cikin ƙaramin lkc ta fita hayyacinta sbd ƙaramin abune yake sawa ta fita hayyacinta to hakanne yanzu lkcn kaɗan numfashinta ya ɗauke abunka damw asma,nan ta langwaɓar dakai jikin kujerar babu numfashi,tsaki yaja yay hanyar waje yana ƙoƙarin fita wani na ƙoƙarin shiguwa,baya yay tare da bawa mutum waje yace “Oga barka da zuwa ga yarinyar nan”jinjina kai mutumin yay kafin yace “why aka ɗaureta har haka?” sosa kai Baffade yay cikin rashin gsky yace Oga raini zata kawomin shine na kuya mata hankali”cikin ɓacin rai Oga yace “what duka fa? kada ka kuskura ka ƙara ina buƙatar lafiyanta da komai nata domin sai dasu zan samu cikar muradina”cikin girmamawa baffade yace “afuwa Oga zan kiyaye”jinjina kai mutumin yay alamar gamsuwa kana yay hanyar fita shima baffade bin bayansa yay suka fice ba tare da duba halin da take ciki ba,Oga na fita ya faɗa mota yace  “yawwa ka kiyaye muna gamawa zan nema maka ticket kabar garin domin an baza ko’ina ana nemanta da kuma wanda ya ɗauketa,kasan sun fimu kuɗi ka yarda aka kamaka babu abinda zan iya akai”yana gama faɗin hakan yaja motar ya fice daga mamakeken kangwan,baffade zama yay a harabar ƙangwan tare da ɗaunko sigari ya fara bata wuta.

STORY CONTINUES BELOW

Misalin 7 na safe ya gama shirinsa cikin blue wata dakakkiyar shadda faɗin ƙyan da yay ɓata baki ne,sai zabga ƙamshi yake,zaune yake saman sofar parlour’nsa tym to tym yakan shafa sajen fuskarsa tana ƙirjinsa ya saki murmushi hakan yana tuna masa ita dan tafi shafa nan a jikinsa,wani lkcn har mataji zata ɗauka da varsiline tace zatai masa kitso taita ja masa saje da gemunsa,lumshe idanu yay yana sauraran yadda zuciyarsa ke ɗagawa da sauri wata wutar sonta na ƙara cimmasa,shi kaɗai yasan halinda yake ciki,ƙwana yay bai runtsa ba sbd addu’ar da lafilfili daya dungayi,gani yake kamar ubangiji zai kamashi da sakaki da yay da Amanarsa dan ita ɗin amanane a wajansa,makekiyar wayarsa ya ɗauka tare da zubawa ƙyaƙƙyawan picture ɗinta idanu wanda ya ɗauka bayan anyi masu aure,tana sanye da wando na bacci pink colour iya cinyarta sai ƙaramar riga gashin kanta yasha ƙyara ta turo bakinta gama tare da juya manyan idanunta,a haka ya ɗauketa pic ɗinsa lips ɗinta ya shafa yace “Amanata kina raina  dan Allah ki bayyana gareni zuciyana ciwo babu daɗi inajin kamar zan rasa rai sbd ke,mai yasa kikeson yin nisa dani a lkcn da nafi buƙatarki,rashin babbar illah ne a gareni,dan Allah Amanata idan wasa kike ki daina banso”ya faɗi hakan yana ƙwaɓe fuska tamƙar tana gabansa sai kuma wasu lafiyayyun hawaye suka shiga zuba daga cikin idanunsa,yana cikin wannan halin yaji an tsaya a ƙansa sharewa yay tare dacin magani ya waske tamƙar bashi keyin kuka ba, “kuka kam aiya zama dole kayishi sbd samu sauƙi a zuciya,amma kuma yin masa baya da wani amfashi da kuka na yana maganin damuwa da tuni yay maka tunda kai shidane akan halin daka shiga na baya”cewar Fauwaz ƙara haɗe fuska yay yace “ke bar gurin nan”cikin sauri Fannerh ta juya tana guge hawayen idanunta, “aa malam kada ka firgitamin matana” miƙewa Fahad yay ya zubawa Fuwaz idanu sai kawai ya faɗa jikinsa yana maida numfashi ya kasa ɓuye rauninsa a kan dukkan abinda ya shafeta,bai san mai yasa baya iya ɓuye damuwa a ransa ba indai tata ce,bayansa ya shiga bubbugawa alamar numfashi sun jima a haka kafin ya zare jikinsa yace “boddy nayi wasa da Amanata a dalilina ta shiga wannan halin banajin zan iya riƙe wannan amanar domin ban cancanta ba”kallan tausayi Fauwaz yay masa yace “aa babu wani wanda ya cancanci ya riƙe wannan amanar saikai,kaine dai² ita kaine farin cikinta kuma muradin zuciyarta kunawa kanku so irin wanda bakinku bazai iya faɗinsa ba,so u have to think wannan damuwar is to much dole a nemi mafita,tun jiya ban runtsa ba nida matana itama haka ta ƙwana tana kuka mu gaba ɗayanmu muna cikin tashin hankali,domin Lubna haske ce a cikinmu kuma maganin damuwarmu”shuru kawai Fahad yay yana sauraran abinda abokin nasa cikin sauri ya ƙwashi wayansa da key ɗin motarsa yay waje ganin hakan yasa Fauwaz ya mara masa baya,a nan parlour suka sami Mama da Momma sa Uncle da zuwansa kenan,gefe guda kuma Fannerh da Afnerh da Yusrah sai Kuma Najma a gefe idanunsa yay jaa sbd kukan da tayi,cikin saurin Mama ta share hawayen fuskarta dan bata son yaga damuwarta bare ya ƙara girman tasa,da kallo ta bishi ganin ya faɗa idanunsa sunyi zuru²,amma idan ka ganshi ba zaka ɗauka yana da damuwa ba sbd haɗe fuska da yay tamau ya zura hannayesa a cikin aljihun rigarsa yana tafe cikin izza da kuma nagarta yana tafiyarnan tasa wacce take nuna shiɗin namijine mai ta ƙama da kuɗi izza haiba da cikar zati,idanunsa rufe yay waje yana cije laɓɓa domin sarai yaga kukan Mama hakan ya ƙara narkar masa da zuciya,yana jin Mama da Uncle na kiransa yay banza dan indai ya tsaya zuciyarsa zata iya karyewa,kuma baiso raini ga yara sun cika waje sai raba idanu suke,yana fita ya shiga side ɗin mai zaman banza ya cillawa Fauwaz key ɗin,mazaunin drever ya shiga cikin sauri ya tada motar da gudu suka bar cikin gidan.

Sanyin ruwan da taji ne yasa ta farfaɗuwa ta shi sauke ajjiyar zuciya mutumin ɗazun ta gani still a kanta hannunsa ɗauke da take away da ruwa,miƙa mata yay yace “ga abinci”kanta da kawai gefe tare da sakin sabon kuka tace “boobyna dan Allah ka kaini wajansa”kallon baki da hankali yay mata yace “kwananki biyu kenan a halin suma ama ba zakibar hauka bako dallah amshi abincin” abincin ta ƙarɓa ta watsa masa a jiki tace “banza mara imanin da izinin ubangiji sa Allah ya sakawa zuciyoyin da kuka raba”hannu ya ɗaga zai daketa mai ya tuna kuma sai kawai yay waje ya barta a nan tana kuka.

Tu abufa kamar wasa duk inda suke tunanin ganin babu yau wajan ƙwana uku kenan Booby ya fita hayyacinsa hakan shiga ɗaki ya kulle yayta kuka amma idan yana cikin mutane ba zaka taɓa ganin kukansa ba,ha yaɗa sosai ko abinci sai Mama ta sashi gaba haka zaice “Mama ban iyaci idan banga amanata ba”haka zatai ta bashi hqr gida ya zama babu dɗi duk farin cikin gidan yanzu babu kuwa yana cikin halin damuwa,a wannan lkcn Afnerh tayi ɓarin ƙaramin cikin dake manne a mararta sbd yawan takurar da Sufyan keyi mata shikenan abu ɗaya saidai idan basa tare,Yaci faɗa wajan Momma haryay ladamar abinda ya aikata domin Allah ya ɗura masa son cikin.
Yana ƙwance jikin Mama sai faman tura masa coffee take a baki yana ƙaucewa,da ƙyar ta samu yasha rabi kansa ta shafa tace “komai yay zafi maganinsa Allah muci gaba da addu’a ubangiji na tare damu bazai taɓa kunyatamu domin yana ganin ƙyaƙƙyawar zuciyanmu”kai ya ɗaga mata ana haka yaji wayarsa tayi ƙara alamar shiguwar saƙo buɗewa yay yaga an rubuta.

_Dr Fahad Mustapha Rano ashe iya nan ƙaunar ta tsaya lallai ka tabbatarmin kai lusari ne kuma sakarar zaka iya amsar fansar matarka idan kasu nan da zuwa gobe amma rashin hakan  kamar ka bata damar da wani zai amshi virgin ɗinta_
Da sauri ya miƙe daga jikin Mama gaba ɗaya jikinsa rawa yake cikin sauri ya tura masa.
_ka ajjiye wani shirmanka a gefe ka gayamin abinda kakeso_
Mamace ta miƙe tace “Yarona lafiya dai”wayar ya miƙa mata nanta shiga zabga salati tare da zubewa saman sofa ta zabga tagumi saurin duba wayarta jin ƙarar notification zaburar tayi tare da waro idanun tace “what”da sauri ya kalleta tarar da amsar wayar innalillhi wa’inna ilaihir raji’un kawai ya faɗa abinda ya gani ba ƙaramin tayar masa da hankali yay jikin Mama ya faɗa yace “shikenan Mama yanzu komai ya ƙare.

Comment
Share
Vote

_The secret issues_
         *JYY*

*48-49*

”’NIMCYLUV🤏🏼”’

”’Wattpad”’
https://my.w.tt/jN2GLY5RKcb

*_@Telegram_* https://t.me/joinchat/U6Qw0BuhKkqh5GZ8RadieQ

Not edited😎
Kai  Mama ta girgiza masa tare da ƙoƙarin danne damuwan dake ranta sosai abinda suke buƙata ya tada hankalinta,a ɗan rikice Mama ta kallesa tace “wannan mutanan basa tsoran Allah rayuwarka sukeson ruguzawa da kuma farin cikinka,kuma nasan sun sanka tunda suka buƙaci abinda ba kuwa yasan dashi a wajanka ba ya rabbi ka kawu mana ɗauki”lafewa jikin Mama yay yana fitar da numfashi hannu yasa ya dafe kansa dake juyawa masa tare da halmasa cikin juriya da nuna shiɗin namiji ne ta fesar da iskar dake bakinsa yace “Mama zan basu abinda suke buƙata koda zanyi yawo tsirara,rayuwar Amanata ita nafiso fiye da komai,bazan iya rayuwa cikin farin ciki babu ita ba”girgiza kai Mama tayi tare da shafa kansa face “Wannan lapton ɗin da suke nema itace rayuwarka gaba ɗaya kada ka manta duk wasu bayan files na companys ɗinka da kuma dukiyuyinka,ka sani wannan dukiyar bakai kaɗai bane aƙwai ƴan uwanka idan ka ɗauka ka basu,su kuma fa haƙƙin sune domin dukiyar mahaifin kuce gaba ɗaya”miƙewa yay daga jikin Mama yaja numfashi mai ƙarfi sbd yadda zuciyansa ke masa zafi da raɗaɗi ga yawon maganar da yake sam bai saba da ita ba,ya ɗauki lkc kafin ya kalli Mama da rinannun idanunsa yace “Mene kuɗin dana tara? Zan ɗauki lapton na basu su kuma zan basu dukkan kadarar dana tara,nida Amanata zamu rayuwa cikin inuwa ɗaya da kuma farin ciki da ƙaunar juna hakan ya wadatar dani ban damu da ajjiyar wani kuɗi ba indai baza suyimin maganin damuwata ba”kai Mama ta jinjina alamar gamsuwa kafin tace “Shikenan rabbi ya shige mana gaba saika shirya yadda zaka basu” gemunsa yaja tare da miƙewa manne da waya a kunnansa yana magana ƙasa² a haka ya fice daga cikin gidan ya nufi wajan motarsa,still waya ce manne a kunnansa a hankali ya lumshe idanunsa tare da shafa tunbinsa jin yadda yake ihun yunwa “ka nemi ticket saiku taho gaba ɗaya”yana faɗin hakan ya kashe wayar tare da cillata saman kujerar mai zaman banza,side ɗin drever ya zauna yana shiga ya tada motar tare dayin bisimillah ya fara murza kan motar,yana fita daga gidan ya saka suratul Ankabut ya shiga binta cikin nutsuwa harya harba motar kan titi.

+
Yana fita Mama ta mike tare da nufar ɗakinta ranta a jagule ta rasa gane kan wannan lukutar masifa abu daga wannan sai wannan,sai yanzu tasan cewa tabbas jininta ke guna a jikin ɗiyarsa tana sonta tana son ganin farin cikinta fiye da komai,tana son kasan cewa da ita taji ɗumin jikinta amma ƙaddarori sun hana faruwar hakan,tun tana ƙarama mugwayen abu kebin rayuwarta,tana shiga ɗaki ta nemi waje saman gado ta zauna tare da zabga tagumi ta shiga rera kuka kamar ƙaramar yarinya,tun shiguwarsa yake tsaye kanta harya gaji dajin kukan nata yaja jiki zuwa gareta zama yay kusanta tare da jawota zuwa jikinsa,jinta jikin mijin nata yasa ta ƙara fashewa da wani saɓon kuka shi har mamakinta yake wani lkcn,tabbas tana da hqr da kawaici haɗi da ɗauke da kuma rashin damuwa da abu,abune mai wahala kaga ta tayar da hankalinta har hawaye ya fita a idanunta indai kaga hakan tabbas ta shiga halin tsaka mai wahala idan kuma harta fara kuka mai rarrashin aikine kumawa take kamar yarinya taita kuka tare da   tunani kala²,bata taɓa samun sukuni saita samu abinda take so,a hankali ya shiga bubbuga bayanta tare da jijjigata alamar rarrashi,numfashi ta shiga saukewa can kuma tayi saurin janye jikinta cikinki kuka tace “ina son ganin ƴarta banso rayuwarta ta salwanta pls do something abban yara”hannu ya kama tare da faɗin “ashe faɗimatu ba zaki iya hqr da hukuncin ubangiji ba,kinsan cewa kuka bazai maki magani ba,wannan addu’ar dai da kike ita zakici gaba bi’izinillahi albarkacin annabi addu’armu baza ta faɗi a banza ba,insha Allah babu abinda zai faruwa da rayuwarsa daga ita har ɗannamu kuma sirikinmu”kanta ta ɗaga alamar gamsuwa sauke numfashi tayi tace “amma Abba yaran wannan lapton ɗin da suke nema aƙwai lauje cikin ɗani ina tunanin yadda suka san da ita a wajan yarona”kansa ya ɗaga kafin yace “tabbas nayi wannan tunanin daman ance ɗan adam 9 yake bai cika 10 duk yadda kake dashi kada ka bashi yarda,amma zato zunubi ne kada musa wani zargi a ranmu bare ubangiji ya kamamu da laifin hakan,ni yanzu bari naje na ƙara sawa ayi addu’a insha ubangiji na tare damu da kariyarsa”hawayen fuskarta ta goge sannan tai hugging nasa tare dayi masa fatan samun nasara dry yay mata yace  “Maman yara uwar rigima baki girma sam”gemunsa taja kafin ta kamshi suyi waje tace “koda zan girma a idanun kuwa ai banda idon jiguna right?”hannunta ya ɗan masa yace “u’re right   my unique” har compund ta rakashi ya shiga mota sannan ta dawo gida,a babban parlour ta tarar da Najma ita da Yusrah suna shira sama² ganin Mama yasa Najma zama kusa da ita tace “Mama daman inaso idan big bro ya dawo ki tambayarmin haƙƙina na wajan Daddy ina son fara business ne”tunda ta fara magana Mama ta zuba mata idanu tana mamaki abinda take cewa cikin dauriya Mama tace “Amma Najma kinsan komai no need nai waiting tym ɗina wajan yi maki explation”girgiza kai Najma tayi tace “Mama naga ɓatan Lili bashi da halaƙa da kuɗin dana tambaya ko?”jinjina kai Mama tayi tare da kauda kai tace “halan baki da labarin wanda sukai kidnap ɗin Lubna ƙadarar da mahaifin naki suke buƙata a basu kinga mganar a baki kuɗi babu shi”saurin kallonta Najma tayi tare da zaro idanu waje tace “eh Mama za’a iya basu amma a tabbatar an cire nawa haƙƙin before ayi hakan”tana faɗin hakan tayi ɗakinta zuciyar cike da baƙin ciki tana ji tana gani za’a mata sakiyar da babu ruwa haƙƙin tane ya zama dole a bata,da kallo Mama da Yusrah suka bita Yusrah na mamakin hali irinna Najma tana abu kamar ɓatan ƴar uwarta bai damunta,numfashi Mama taja daman tasa za’a rina kuma ta ƙuduriniyar bata abinda take buƙata,miƙewa tayi tare da kallon Yusrah tace “Yaya jikin ƴan matana,yau Momma shuru hope dai lpa?”murmushi Yusrah tayi tace “la Anty Afnerh sun fita da ya Sufyan kina bacci Momma kuma shiri take nanda 1week zanu huce zuwa gida”baki Mama ta riƙe tace “ni Faɗimatu amma shine babu sanarwa bari na kammala girki saina ƙarasa wajanta ko”miƙewa Yusrah tayi tace “Mama muje na tayaki yau gidan babu daɗi sam”jerawa sukai a tare suka nufi cikin kichin,wajan 1hour suka ɗauka suna shirya abinci kafinsu kammala lkcn anata kiran sallan magrib suna gamawa suka nufi yin alwama Mama tai sashinta Yusrah ta nufi ɓangaren Momma,a lkcn ne Sufyan da Afnerh suka shigo daga shopping ɗinda suka tafi.

STORY CONTINUES BELOW

Fahad bai shigo cikin gidan ba sai wajan 10 na dare yana zuwa ya faɗa toilet cikin sauri yay taken shower daga shi sai troser hannunsa ɗauke da towel yana goge jikinsa tun yadda kakai da kallon ƙurilla baka isa ka ganu abinda yake zuciyarsa bare face ɗinsa yay showing ainahin abinda ke ransa,iskar bakinsa ya fesar yana ciwo ziyansa nayin wata tafasa musamman da Mama ta shaida masa abinda Najma tayi ta waya bai dawo gida ba saida yaje ya saita komai na abinda zai bawa Najma’n daman ardy an masa bayanin abinda kuwa zai samu na  gadon nasu,ƙarasa goge jikinsa yay kana ya nemi versilen mara ƙamshi sosai ya shafa² saman fresh skin ɗinsa,gaba ɗaya baya cikin nutsuwarsa komai yake cikin dauriya yake hakanma ba ƙaramin ƙoƙari yayma sbd ƙarfin addu’ar da yake shiyasa zuciyarsa ta an lafa,wando three gauter ya saka sai t.shirt mara nauyi kana ya taje  kansa bai wani tsaya fesa wani turare ba,ya ɗauki wayarsa yay waje,yana shiga babban parlour’n gidan wayansa nayin ƙara cije lipa yay dan zuwa yanzu bai son magana ko takuri,makeken screen ɗin yaja nan take lafiyayyan pic ɗinta ya bayyana wani tsadaddan murmushi ya saki ganinta cikin farin ciki a pic ɗin yaji kasu 50 na damuwarsa ya kau,saman wayar yaja ya shiga notification ɗin daya gani saƙwannine guda biyu na farka anyi haiding number saƙon ya shiga karantawa kamar haka.
_Idan ka shirya gobe kazu ka da lapton ɗin sannan ka amshi matarka,ko 5minutes ka ƙara ina mai tabbatar maka zaka rasa lapton kuma zaka rasa ƙimar matarka i promise you_
Runtsa idanunsa yay da ƙarfi wata iriyar muryar yace “wlh ƙarya kuke duk sai naga bayanku na rantse da sariki dake busamin numfashi,ƙaramin ƴan iska matsoranta banza da iska”yana faɗin hakan yaka dugun fasali sbd yadda maganar tayi masa tsayin gske dafe kansa dake sara masa yaya cikin jarumtar daya aruwa kansa ya shiga saƙo na biyu ya suma karantawa kamar haka.
_na samu ticket kamar yadda kace amma dole sai zuwa gobe zamu samu damar ƙarasuwa,thank you once again frnd_

Cikin sauri yaywa kowannansu replay kana ya jefa wayar a pocket ɗinsa ya ƙarasa parlour,Sufyan da Mama ns wannan karan hadda Momma gefe guda Afnerh ƙwance tans ɓacci can ɓarin Najma da Yusrah ne kuwa na danna waya,tsakiyar sukansa kuma iyayensa ya zauna tare dayi masu sannu da gida sannan ya  gaida Mama,takaddun da suke cikin aljihunsa haɗi da trailer  ta kuɗi ya damƙawa Mama cikin ƙasa da murya kamar mai raɗa yace “Mamana kason tane da take buƙata,ga files na company ninta sai kuma takaddun filayensa guda 3 ga kuma kuɗinta nan 10.m”yana faɗi hakan idanun a lumshe,Mama ta kalli Najma tace “ga abinda kika buƙata nan”cikin sauri ta miƙe tare dare amsar files farin ciki fal fuskarta,tana amsa tayi ɗakinta,Yusrah kam mutuwar zaune tayi sbd wani muvun ƙwarjini da Fahad yay mata komai nasa cikin tsari yake sam baya da hayaniya uwa uba rashin magana,ta fahimci yana da ƙyautatawa da kuma tausayi da wannan ake samun nasarar ganin bayansa,abu mai birgewa a tare dashi ƙyawawan halinsa wanda sai kana tare dashi zaka fahimta hakan,amma miskiline shi na ajin ƙarshe bai damuwa da kuwa kamar yadda bai damu da adamu dashi ba,kafin kaga dryarsa zaka  wahalan gske,saidai ka yaya ya gyara fuskarsa hakan yana taimakawa beauty points ɗinsa damar lutsawa dalilin hakan za kaga kamar yay murmushi,numfashi tare da saurin ɗauke kai sbd hararan daya banka mata sosai taji kunyar kamata da yay tana kallonsa,5minutes bai ƙara ba ya miƙe tare da shigews sashinsa,parlour’n ya ɗauki shuru kuwa da abinda yake saƙawa a ransa,kafin lkc yaja kuwa ya nufi ɓangarensa,yana shiga ya zare rigar cikinsa tare da fesa turare ya ɓalli tables ya shafa saman makeken bed ɗinsa ya faɗa tare da kunna suratuƙ baƙara ya shiga bi har bacci yay gaba dashi.

Sufyan na shiga sashinsa ya faɗa toilet bai daɗe ba ya fitu,cikin sauri ya shirya cikin kayan bacci tunani kala² a ransa yana mamakin yadda abubuwan suke tafiya haka,idan har bashine ya ɗake Lili ba to waye? Meye amfanin karɓar lapton ɗin hannun Fahad? Bayan shida Najma da suka sakawa rayuwarsu idanu ya tabbarwa kansa cewa akwai wani ko wasu,da wananin ya gama shirya ya fice daga ɗakinsa zuwa ɗakin Afnerh ƙwance ya sameta saman bed harta fara bacci,kansa kawai ya girgiza yana jin sonta na shigarsa yanzu daya ta ɓata yaji raki,murmushi yay dan yasan shiɗin ba kuwa wacce mace bace tsararsa,da wannan ya refe mata ƙofa kai tsaye ɗakin Najma ya ƙarasa yana shiga ya sameta ɗaure da towel,da ɗan Mamaki ta kallesa tace “lapia dai a wannan lkcn?”dry yay mata kana ya ƙarasu ciki ya zauna daf da ita yace “wata shawara nazu baki idan kin shirya to lallai kina gaf da zama the richer young lady”waro idanunta cike da murna tace “harkar kuɗi waya baya sonta a shirye nake tsaf”gyara yay yace “na gano inda Lapton ɗin Daddynku take idan kika bani haɗin kai zan amsota na baki ita,kiga daga nan zan samu farin cikina Lubna ke kuma zaki samu kuɗi”jinjina kai tayi domin harta hango yawan kuɗin da zata samu kallonsa tayi tace “wanne haɗin kai kake nema a wajena?”matsuwa yay tare da shafa mazauninsa  yace “ina buƙatarki a wannan inaso na baki the best sexy”a ɗan tsorace tace “gsky ban iyawa saɓo ai sai yaymin yawa haba sake tunani dai”miƙewa yay ya nufi hanyar fita yace “ok shikenan saiki daina mafarkin ganinki a paris kamar yadda kike muradi”shuru tayi na wani lkcn ganin yana shirin fita tayi saurin cewa “na amince”wani shu’umin murnushi yay mata tare dasa hannu ya kashe hasken ɗakin da saurin ya nufi inda take zaune yana zuwa ya jawota jikinsa ya shiga ware towel ɗin jikinta a haukace ya hankaɗata saman bed ɗin cikin sauri yay naked bai tsawa jire komai ba ya shiga mata wani romance mai lafiya,cikin ƙaramin lkc ya tasu mata da ƙwantaccen tsumin dake jikinta,cikin sauri ya ta shiga bashi martanin abinda yake mata kafin wani lkc sun haukata junansu baka jin komai sai sautin fitar numfashinsu,lkcn da kuwa ya keso ya jisa a babban fakene yasa suka gyara ƙwanciya babu kunya bare tsoran Allah ya shiga ƙoƙarin cilla jikinsa cikin nata wani ihu suka saki a tare suka ƙanƙame juna summa manta cikin gidan mutane suke.

Cikin baccinta taji wata a zababbiyar yunwa da salati a bakinta ta miƙewa tare da nufar toilet ta wanke fuskarta a zuciyanta tana mamakin rashin ganinsa a ɗakin,dan tasan ko baizu ba shisai yazu,dicret babban parlour ta nufa tana zuwa ta shiga kichin gas ta kunna tare da ɗura ƙamar tukunya ta shiga dafa indomie da ƙwai wajan 30minutes ta ɗauka tana gamawa ta zauna a nan taji abincinta kana ta kura da ruwa,ɗakinta ta koma harta ƙwanta taji yau tana buƙatar mijinta miƙewa tayi ta nufi wajan dressing mirrow ta fesa turare tare da goga lipstic,ɗakinsa ta nufa tana zuwa taga baya ciki bata yarda ba ta shiga duba toilet da saurin ta nufi waje tana mamakin inda yaje a wannan daren,fituwa tayi a ɗakin ta nufi hanyar sashin Momma tana ƙoƙarin giftawa taji surutai a ɗakin najma haɗi da nishi sama² tun tayi kodai bata da lapia ne har zata huce sai kuma tayo baya domin duba lapanta,tana ƙoƙarin ƙarasawa ƙofar ɗakin taji anyi saurin riƙe hannu tare dayin baya da ita baki ta buɗe zata saki ihu akai saurin saka hannu aka rufe mata baki.

Comment
Vote
Share dan Allah

*💖JYY💖*

*50-51*

”’NIMCYLUV🤏🏼”’

”’Wattpad”’
https://my.w.tt/jN2GLY5RKcb

”’pls Aunty idan kina telegram kiyi join wannan  link ɗin coz 2days zanyi busy bazan samu damar posting a grps masu yawa ba,but kina grp ɗina na telegram zaki ga new update as soon as nayi sabon typing thank you guys i hrt u all😍”’
*_@Telegram 🤙🏼_*
https://t.me/joinchat/U6Qw0BuhKkqh5GZ8RadieQ

Tsoro da firgici ne ya hana Afnerh magana runtsa idanunta tayi dan bata son ganin abinda zai ɗaga mata hankali,gefe guda kuma na zuciyarta tunanin Najma take da kuma ihu haɗi da sumbatun da take jiyowa a ɗakin,sosai gabanta ke faɗuwa tana jin yadda ake janta kamar kayan wanki,a haka har suka ƙarasu wani ƙaramin parlour tana jin yadda aka rufe ƙofar da key,a hankali ta buɗe idanunta ta saukesu a kansa,yana tsaye ya juya mata baya sanye yake cikin kayan baccinsa daga shi sai three gauter sai farar singlet hannunsa ya ɗura akan waist ɗinsa tare da sunkuyar da kansa ƙasa alamar tunani,yadda bai kulata haka itama bata kulashi ba kuwa aƙwai tunanin da yake a ransa tare da nemawa junansu mafita,yayinda take tunanin mijinta Sufyan da kuma tunanin inda ya tafi a wannan daren ita dai haka kawai taji ranta bai ƙwanta da ɗakin Najma ba tai daiyi shuru ne coz bata wani kuzari ko kuma dalilinta na neman son jin ba’asin kukan da ake a ɗakin,yayinda Fahad zuciyar keyi masa lugude haɗi da tafarfasa kallo ɗaya zakai masa kasan cewa ransa ya gama ɓaci ,bai san haka yake ba,da babu abinda zaisa ya amince a bashi ƙanwarsa a matsayin mata,wani huci ya ƙara fitarwa domin wani ɓangaren zai iya cewa thank God da hakan ya faru domin a wannan daren ya fahimci abubuwa da yawa wanda yazu masa  a JUYAYI, lumshe manyan dara daran idanunsa yaya tare da cije lips ɗinsa kana ya fesar da wata zazzafan iska daga cikin bakinsa,a hankali ya juyawa zuwa gareta cikin nutsuwa ya zauna kujerar da take kusa da ita hannunsa yasa ya shafi sajan fuskarsa kana ya zuba mata idanunsa cikin ƙwantacciyar muryar mai cike da nutsuwa yace “fituwa cikin dare why” kanta ta sunkuyar ƙasa ba tare da tace komai ba,a fusace yace “kee!!! ni zaki maida mahaukaci?” kuka ne ya ƙwace bata saita tasu da gudu ta faɗa jikinsa ta fashe da kuka,runtsa idanunsa yay yana jin kukanta har ransa,sai yanzu ya kejin ƙanwar tasa cikin zuciyarsa dan yanzu duk duniya babu wani wanda ya fita a wajansa domin ita ɗin jinin sace,hannunsa yasa ya shiga bubbuga bayanta alamar rarrashi cikin kuka tace “am sorry Yaya ban fitu da wani abun bane na fitu neman Sufyan naga baya ɗakinsa ne”kallonta yay tare da cireta daga jikinsa kana yaja numfashi yace “alright maza koma bedroom naki,kada ki kuskura ki shiga ɗakin Najma”kaita jinjina masa kafin ta kallesa cikin sigar shagwaɓa tace “but Sufyan fa?” haɗa fuskar yay tamau kamar bai taɓa dry yaba yace “halan shiɗin ba yaro bane?” kaita jinjina masa tare da goge hawayen dake fita daga cikin idanunta,kanta ya shafa kana ya miƙe tsaye yay cikin bedroom ɗinsa zuciyarsa nata fasa,cikin mutuwar jiki tayi hanyar fita daga flat ɗin nasa,a babban parlour ta tsaya tare da shigewa duniyar tunani.

+
Sufyan da Najma kam sun daɗe da fita daga hayyacinsu babu abinda ke fita a cikin ɗakin sai sautin numfashinsu tare da surutai marasa amfani,sun ɗauki tsayin lkc suna aikata saɓon Ubangini saƙo mafi muni,domin daka aikata zina gwamma ace fyaɗe kayi ko akai maka,yin zini babban ɓata ne ɓata kuma mai munin gske wanda duk wanda ya aikata hakan bazai taɓa samun nutsuwa ba sai ancire haƙƙin Allah a kansa wato an jefesa kamar yadda yazu a hadisi,sun riga da sun mantan hakan shiyasa suke sheƙe ayarsu hankali ƙwance tunaninsu babu mai ganinsu tunaninsu wannan itace hanyar daza subi su samu muradin zuciyarsu,amma saƙwan Ubangiji da sukai sai ya hanasu ƙwanciyar hankali bare ma har suyi tunanin samun ƙudirunsu,haka suka dinga abu guda idan yay kamar zai barta saita ƙara tun zurashi,idan tai kamar zata kamsu saiya fita a jikinta yaci gama da romance ɗinta harta fara yi masa sunbatu sannan ya ƙara shigewa jikinta haka suka dingayi har aka fara kiran sallar farko na asuba sannan suka hqr da junansu,cikin sauri ya miƙe tare da shigewa bedroom ɗinta ya sakarwa kansa shower tare dayin wankan sarki a haka ya kammala ya fitu ya zura kayansa duk a kan idanunsa dry tai masa tare da faɗin “ka iya aiki”gira ya ɗaga mata yace “nima zam na jiki ƴan mata kamar sabuwa saidai ba ita ɗin bace”kanta ta girgiza tace “kusan hakan namiji  ɗaya ya sanni a lkcn ya haɗu da ajalinsa,bayan haka kaine na biyu” (kaji sakalya ubanwa yake faɗin sirrin zaman aurensa🤔).
         Baice bata komai ba ya kammala saka kayansa yay waje,itama miƙewa tayi tare da shigewa toilet tayi wankan sarƙi,sai a lkcn ta kejin kamarta aikata babban kuskure na amincewa da Sufyan da tayi,wata zuciyar kuma tace “a’a Najma kinye dai² wannan hanyar itace zata baki damar samun burinki da kuma ɗaukan fansa a kan Lili domin itane sanadin mutuwar mijinki” da wannan zancen tayi amfani a gurguje ta sanya kayanta tare da faɗawa saman gado sai bacci ta naji ana sallar asuba amma ko a jikinta.
      Sufyan na fita yay hanyar sashinsa da murmushi fal fuskarsa,tun daga nesa zuciyanta ya buga kanta ya shiga juyawa da sauri ya tasa hannu ta shiga murza idanunta still shi ɗin dai take gani yana fituwa daga ɗakin Najma,jikinsa tabi da kallo ganin yadda ruwa ke ɗiga ga yadda gashin kansa daya jiƙe, jikinta ne ya fara rawa da ƙyar bakinta ya samu damar faɗin “innalillahi wa’inna ilaihir raji’un”.
            Tsayawa yay turus   sbd baiyi tunanin ganinta at this tym ba,kansa ya sunkuyar alamar rashin gsky,kallonsa kawai take lkcn wasu hawaye suka shiga fita a idanunta,cikin sauri ya ƙarasu wajanta ya shiga ƙoƙarin jawota zuwa jikinsa tayi saurin yin baya kallonta yay yace “Baby na…”sauri ɗaga masa hannu tayi wanda ya hanashi ƙarasa zancen da yay niya,da sauri ta juya ta nufi ɓangarenta tana zuwa ta faɗa kan bed tare da sakin wani kuka mai ciwo,wato surutai da sumbatun data jiwo shine kenan,wata kan wannan dalilin yasa Fahad ɗauketa gudun kada taga abinda zaisa zuciyarta bugawa,hakan yana nufin Fahad yaji abinda suke kuma ya fahimta,how long suka kasance a haka?daman shi ɗin a haka yake ko yanzu ya fara? Hakan yana nufin yana tarayya da wasu matan ko kuwa? Kodai laifin tane da take masa raki har yaji haushin hakan ya faɗa wannan halakan? “No!!” ta faɗa cikin ƙaraji domin tasan halinsa duk kukanta idan har yay niya baya fasawa saidai idan ya gama ya bata hqr,kuka tayi sosai har bacci ya ɗauketa a wajan inda Allah ya taimaketa tana fashin sallah.
           Sufyan kam ji yay babu daɗi yayinda kunyar matansa ya dirar masa a zuciya idan kuma ya tuna cewa yayi hakanne domin ya mallaki muradin ransa da kuma farin cikinsa sai yaji wannan ba komai bane,ƙafarsa yaja zuwa sashinsa yana zuwa ya faɗa toilet yay alwala sannan ya sauya kaya ya fita zuwa maallaci, a can masallacin ya haɗu da Fahad da Uncle suna tattaunawa a kan yadda zaije ya amso matansa,ya tafi da ƴan sanda cewar uncle yayinda shi kuma yace shi kaɗai zai tafi haka Uncle ya rabu dashi badan yasu ba, cikin sauri Sufyan yabar masjid ɗin yayo gida babu inda ya tsaya sai sashin Fahad ya shiga neman lapton duk inda yake tunanin ganinta ya bincike babu ita babu dalinta,ganin idan ya tsaya zai iya cin masa yasa yay saurin barin ɗakin ya nufi ɗakin Afnerh ƙofar ya shiga bugawa amma taƙi buɗewa dolensa ya juya tare da shigewa ɗakinsa a ransa yana tunanin inda Fahad ya ajjiye lapton ɗin da wannan tunanin bacci yay gaba dashi,Fahad kamar yasan za’ai hakan lkcn da zai fita masjid ya fita da ita tare sa sanyata a mota hakan yasa Sufyan ya gama bincikensa bai ganta ba.

Misalin baƙwai na safe ya gama shirinsa cikin wata dakakkiyar shadda lemon green yay ƙyau sai zabga ƙamshi yake yana gamawa ya buɗe wata box ɗinsa wacce yake ajjiye muhimman abunsa a ciki,da sauri ya saka pin cikin harufan “SUNSHINE BABY” yana gama rubutawa ta buɗe wasu ƙanan abu ya ɗauka wanda baka iya tantance menene,yana gamawa ya rufe box ɗin tare da watsa abun a cikin aljihunsa,wayoyinsa ya ɗauka tare da key ɗin motarsa yay waje,ganin babu kuwa a parlour yasa ya huce sashin Mama nan ya sameta tana haɗawa Uncle tea gaishesu yay yace “Mamana Uncle zan huce amsu matana a sanyamin albarka”ya faɗa yana lumshe idanunsa kansa suka shafa a tare sannan suka sanya masa albarka tare dayi masa fatan alkairi,Mama tace “Yarona mai zai hana ku tafi sa Sufyan?”runtsa idanunsa yay saukar sunan Sufyan a kunansa dai² yake da a ɗauki mashi a caka masa baijin a ƙwai wani abu daya tsana sama da Sufyan kasa amsa mata yay sai miƙewa da yay tare da ficewa a ɗakin,bayansa suka bi da kallo suna Mamakin yadda yake nuna rashin damuwa a kansa,gaba ɗaya sabga idan ba tasa ba bata fiya damunsa ba,babban abinda yake bata mamaki yadda sometimes mgn take masa wahala ga kafiya da kuma naci,dan yana yaro idan aka fiya yi masa surutu fashewa yake da kuka ko kuma ya shiga jifa da dukkan abinda yaga dama,wannan dalilin yasa ba’a fiya ta kurasa ba,Fahad na fita ya faɗa motarsa ya jata da gudu yabar gidan,a hanya ya tsaya ya ciro kuɗi masu yawan gske a cikin motarsa ya rabawa almajirar nan suka dinga yi masa gdy da kuma saka masa albarka haɗi da addu’a, yana tafe cikin mota suna yi masa ƙwatancen inda zaizo ya amshi matarsa,a wani gefen titi ya tsaya,ya daɗe a tsaye kafin yaga wani ƙaton mutum mara fasali ya nufusa fuskarsa ɓoye cikin wani baƙin yadi,fituwa Fahad yay daga cikin motar tare da nufar mutumin yana zuwa gaf dashi yay tuntuɓe ya faɗa jikin mutum a rashin sani,wajan 2minutes ya dafa kan mutumin tare da janye jikinsa,Lapton ɗin ya basa mutumin na amsa yay masa ƙwatancen gidan da suka ajjiye masa Lilinsa,da sauri ya faɗa mota tare da janta da gudu cikin ƙaramin lkcn ya ƙarasa wajan,cikin isa da gadara ya shiga takawa inda yake da tabbacin ta nan,yana shiga yay saurin ɗauko wayarsa ya kunna sbd duhun ɗakin nan ya shiga haskawa,tsayawa yay cak tare da sakin wayar hannunsa.
  (kasa ai fushi da Sarauta na shiga sabgar biki💃🏻😂so typing ɗinma sai a hankali,kuyimin afuwa yau babu long typing but ina son long comments ohhhya kun gane ai😉)

”’NIMCYLUV🤏🏼”’
*52-53*

               Sorry guys vry busy wlh✋🏼🤙🏼
______
______
Wayar na faɗuwa ta tarwatse abinka da glass, cikin saurin ya ƙarasa inda yaga vail ɗinta yashe a ƙasa yana zuwa ya ɗauka,hankalinsa ba ƙaramin tashi yay ba da yaga babu ita a ɗakin da sukace tana ciki,vail ɗin ya ɗauka cike da fargaba haɗi da zullumi,ina take? Me sukai mata? Wannan shine tambayar da yake zuciyansa amma babu amsa,durƙushewa yay a wajan tare dasa hannu ya dafe kansa take juya masa,lkc kaɗan jiniyoyin kansa suka firfitu yayinda  gargasan jininsa suka shiga miƙewa sbd tashin hankalin daya shiya,wani zazzafan huci ya fitar daga cikin hancinsa,cikin mutuwar jiki yasa hannu ya safe tsakiyar forehead ɗinsa, ƙara runtsa idanunsa yay sbd lugudan da zuciyarsa keyi masa,da ƙyar ya samu ya ware jajayen laɓɓansa ya shiga faɗin “YA HALILU, YA NURU,YA ZUL’ARSHID MAJID,YA FA’ALILLUMA YURID”.
    Ya ɗauki tsayin wani lkc a wajan kafin ya miƙe tare da fice a wajan cike da kuzari,sosai  Booby yay ƙoƙarin danne damuwa da kuma raunin dake son fallasa a sirin zuciyarsa,hannayensa duk biyun ya zura jikin aljihun wandonsa,amma dwon hrt ɗinsa sosai take a zabantuwa sa rashin ganin Amanarsa kuma sanyin idaniyarsa,babban tashin hankalinsa ya kasance an taɓa lafiyarta,zai iya jure komai amma bazai jure zubar hawaye daga cikin idanunsata ba,yana cikin tafiya zuwa motarsa wayansa ya shiga ƙara alamar kira ya shigo,ɗan tsaki yaja kaɗan kamar bazai ɗauki wayar ba,sai kuma ya ɗauka a nan yaga irin fashewar da wayan tayi ko 2weeks bata rufa da siya ba amma ji yadda ta fashe,yana ƙoƙarin bai data aljihu wani kiran ya ƙara shiguwa,rikitattun idanunsa ya zubawa wayan ganin number ba suna,lumshe idanunsa yay tare da picking call ɗin ya manna wayan a kunnansa,daga can ɓangaren a kace.
+
_Hello Dr Fahad Mustapha Rano,to me kace? What the you think? You’re very stopid if you think zamu baka matanka cikin ruwa sanyi, no!! Ka maidamu wasu cat or dog something lyk dat dai,ur is with me kayimin rubushi yanzu na mai data a kuyana hhhh_
Wani huci Fahad ya shiga fitarwa jikinsa duka tsuma yake yayinda ya kawai motar wani wawan naushi kamar itane yay masa laifi, cikin muryar gargaɗi mai kamata kashe di yace.

_Hey!! Emty head i will kill u kada ka sake nayi gaba da kai i will give u yanyash on ur body salakan banza, meye wifyna ta maku ni zaku kama ba ita ba,than tell what the you need na baku,i need my wify frist_
Wata dry akai ta cikin wayar sai da yay mai isarshi sannan yay shuru tare da faɗin.
_calm down  my friend matanka yana lafiya fiye da kai,zan baka itane for one condition,just tell me ur password da kai using dashi  a lapton ɗinka and ur emal adress_

“Allahumma ajirni min musibti wa’aklifni khairan minha” shine kawai abinda Fahad ya samu damar faɗa,domin basu wannan abun dai² yake da rasa komai na rayuwarsa,dukkan kuɗin da yake ta ƙama yana dashi sai yaza mana ruwan sha ya gagareshi,amma Lubna’nsa ta fiye masa komai na rayuwa ko da kuɗin idan babu ita to babu jiɓ daɗi da ƙwanciyar hankali tattare dashi,hannu yasa ya hargitsa ƙyaƙƙyawar sumar ƙansa,runsa idanun yay da ƙarfi tare da taune laɓɓansa har saida jini ya fitu,cikin sanyi murya mai kama da yankewar jin daɗi yace.
_Password HADNERH,and email is 21lilinbooby@gmail.com_
Wata shu’umar tare dry akai daga cikin wayar kana akace.
_Dr Fahad lallai mahaifinka yabarka da dukiya mai yawa,good boy kazu titi zaka samu matanka a nan_
Yana faɗin hakan ya kashe kiran,bai jira wani lkcn ba ya faɗa motarsa tare dayi mata key ya jata da wani irin spend  yabar cikin kangwan,yana hawa kan ititi ya fara rage gudun mota ya shiga wulga fararen idanunsa zuwa gefen hanya.
STORY CONTINUES BELOW

Lili’s pov
Duk inda kuke tunanin wahala Lubna ta shigeta bata da wani aiki sai kiran sunan booby,duk abinda zasu bata da zummar abinci bata iya ci ruwa kawai take iya sha shima dan ya zama dole ne,tasha suma tana farfaɗuwa sbd kukan da take yana taimakawa asma ɗinta tashi hakan yasa take rasa numfashinta.
        Yanzu ma tana ƙauce cikin ɗaukewar numfashi ɗaya ta fita hayyacinta,duk irin gyaran da Fahad yaywa gashin amma abanza gashinta ya barbazu ƙasan wajan da take ƙwance,turo ƙofar ɗan ƙaramin ɗakin sukai tare da shiguwa ciki,kallonta sukai tare da sakin dry,ruwa mai sanyi suka ɗauka tare da sheƙa mata ruwan,wata ajjiyar zuciya ta saki tare da ƙanƙame jikinta ta saki kuka,ɗaya daga cikin sune ya taka zuwa inda take tare da fisgota,tirjewa ta fara ganin zata ɓata masa lkcn yasa hannu ya ɗauketa cak ya dannata cikin mota,a guje suka bar cikin waje saida suka nemi gefen titi sannan suka tsaya tare dayiwa Fahad waya su nayi suna danna lapton ɗin,saida suka gama buɗe komai sannan suka buɗe motar tare da fitu da ita daga cikin motar sukai sa’a babu kuwa a ciki hakan tasa sukaja motar a guje suka bar tsakiyan titi,yanayin sanyi da iskar dake kaɗawa  yasa ta suma karkarwa tare da tunanin inda zata ɓuye taji daɗi sbd ba wani abin arziƙine a jikinta ba,jan jikinta tayi zuwa gefen titi  tare da ƙanƙame jikinta waje guda,yadda ta cure waje ɗaya zai wahala ka gane mutum ne a wajan.
                Tunda ya hau kan titi yake juya fararen ƙwayar idanunsa saman titin da gefensa amma babu ita babu dalilinta,wajan 20 minutes yake nemanta amma shuru haka yake murza kan motar cike da tashin hankalin da yaƙi ɓoyuwa a fuskarsa,har kifta ta wani waje sai kuma ya dawo da baya a hankali yay ƙasa da glass ɗin motar tare da zura kansa kaɗan ta window motar,hangota yay ta zure waje guda sai rawar sanyi take,da sauri ya kashe motar ya fitu yana zuwa bai tsaya ɓata wani lkc ba yay sama da ita,baki ta buɗe zatai kurma ihu sbd tsoran da yake ranta yay saurin sanya bakinsa cikinta,lumshe idanunta tayi ta shiga sauke ajjiyar zuciya wani sanyi da nutsuwa suka dirar mata a zuciya,ƙwantar da kanta tayi saman ƙirjinsa tasan ko wanne bazai taɓa cutar da ita ba,haka nan taji ta samu nutsuwa dashi cike da izza da ta ƙama yake da tafiya da ita a jikinsa zuwa cikin mota, ya haɗe fuska sosai sbd kallon da mutane suke masa,yana zuwa ya buɗe side ɗin drever ya zauna da ita a saman kujera,dake baƙin glass garesa ya shiga yin sama da glass ɗin motar harya gama zugewa,jin gina bayansa yay jikin motar ya shiga hamdala a jikin zuciyarsa,jin yay shuru kuma still bakinsa yana cikin nata yasa a sanyaye ta zare bakinta tare da buɗe nauyayyun idanunta da sukai mata nauyi,ɗan ƙara ware idanunta tayi ganin mutumin da ba tayi tunanin gani dan zuwa yanzu ta hanke ƙauna da samun farin ciki balle harta kasance tare dashi,jikinsa ta faɗa ta shiga dukan ƙirjinsa tare da sakin wani sabon kukan mai cin rai,a hankali ya ware gajiyayyun mayan idanunsa a kanta,jin dukan yay yawa hadda cizo daya ƙushi kamar shine yay mata laifi yasa shi zagaye hannayensa tare da matseta a jikinsa tsam nan ya fahimci ƙaramin zazzaɓi dake jikinta,a hankali ya shiga zare rigan jikinta tana karewa,wani murmushin gefen baki ya sake sbd shi ɗin ba ma’abocin dry bane,dryarsa ya ɓuye dan yana fituwa da ita zai ƙara haddasa wata rigimar,a haka ya samu nasarar zare rigan jikinta,rigar shaddan jikinsa ya zare kana ya zura mata a jikinta,kallonsa tayi kana da saki murmushi wanda ya fitu da hawaye cikin sanyin muryar tace.
             “boobyna”
Gira ya ɗaga mata alamar tambaya dan baijin zai iya amsata hawayen ta guge tare da kama hannunsa ta ɗura bisa ƙirjinta tace “zuciya ciwo babu abinda yake min daɗi bana jin zan iya rayuwa babu kai,pls kada ka bari wani abu ya ƙara samuna pls boobyna ban hqr da rashinka”ta faɗi hakan tana ɗura cute pech lips ɗinta saman nipples ɗinsa,lumshe idanunsa yay tare da matseta a jikinsa yana ji kamar ya tsaƙa ƙirjinsa ya maidata ciki,kanta kawai yake shafawa tare da buga bayanta alamar rarrashi,babban ya tsansa ta tura cikin bakinta ta shiga sauke ajjiyar zuciya,lkc kaɗan bacci yay gaba da ita,tausayin kansu ne ya dirar masa a zuciya ƙaddarori da yawa sunna kunnuwa cikin rayuwarsu,kanta ya ƙara shafawa tare da bata wata lafiyayyiyar sumba,kana ya murza kan motar tare da bisimillah suka bar wajan.

_ƙauyen yola_
Yau tunda Baba habu ya tashi yake zabga gudawa abu kamar wasa yaƙi ci yaƙi sha,a haka suka ƙwana tun yana iya zuwa ban ɗaki harya kai da saidai yay a ƙwance hankali Uwande ya tashi cikin firgici tasa aka nemo mata Musty lkcn har Baba habu ya fara fita hayyacinaa ko yay bayan gida sai yanzu baƙiƙƙirin ga wani shegen wari daga ƙarshe saiya fara amai shima baƙi,da sauri suka ɗaukesa suwa babban asibitin dake cikin garin yola ƙwanansu biyu amma abu yaci tura,nan Dr yake shaida masu taifut ce dashi kuma taci ƙarfinsa,dam harta fara taɓa hanjinsa sai anyi masa aiki,cikin tashin hankali Musty yace “yanzu Dr meye mafita?”gyara zama Dr yay tare da zare glass ɗin fuskarsa kana ya kalli Musty yace “a gksy wannan abin yafi ƙarfinmu domin hanjinsa ne ya taɓo kuma dole sai anyi masa aiki,idan ba haka ba zai iya fashewa at any time” dafe kai Musty yay yama rasa mai zaice wannan wacce irin lukutar masifa ce ta kunnu masu,kallon Dr yay yace “inaga wannan ba abin damuwa bane a shirya yadda za’ai masa aikin” girgiza kai Dr yay cike da tausayawa yace “a halin da muke ciki babu halin yi masa wannan aikin”da mamaki Musty yace “but why?numfashi yaja yace “bamu da babban likita a yanzu kuma aikin na buƙatar kuɗi masu yawan gske,babban tashin hankalin shine indai aka huce ƙwana 2 ba’ai aikin ba aƙwai matsala so dole a fitar dashi”salatin kawai Musty yake gdy yaywa Dr kana ya miƙe ya nufi ɗakin da Baba habu yake,yana ƙwance sanye da drip numfashinsa na fita da sauri gaba ɗaya ya fita hayyacinsa,nan ya ƙwashe komai ya faɗawa Uwande,kuka ta saki sosai tare da faɗin “shikekan zan rasa mijina kamar yadda na rasa ƴarta wayyo Allah”rarrashinta ya shigayi sosai kana ya fice daga cikin room ɗin ya nufi compound na asibitin,rasa mai yake masa daɗi yay wata zuciyarta bashi shawara a kan ya kira Fahad yaji tunda likita ne,bai tsaya wani nazari ba ya danna masa kira,sun daɗe suna mgana kafin ya kashe kiran,yana gamawa ya shiga motar yabar asibitin bai dawo gida ba saida ya gama sama masu ticket gaba ɗayansu.

Washe gari tun da safe suka gama shirinsu domin jirgin ƙarfe 8 zasu bi,suna isa airport 7:30 nayi suna zaune suka gama cike ciken komai Musty ya bada motarsa wajan security  saida suka kammala kana suka shige jikin jirgin Musty waje guda suka zauna da Baba habu sai kuma Uwande a bayan kujerarsu, 8:5 dai jirginsu ya ɗaga zuwa paskitan.

Cikin nutsuwa yake dreving motarsa tym to tym yana sakin murmushi tare da shafa ƙwantaccen gashin kanta,saida ya biya wani waje ya amshi saƙo cikin sauri kana ya ɗauki hanyar zuwa gida,tun daga nesa yake danna wani lafiyayyen horn da gudu mai gadi yazu ya buɗe masa get,da sauri ya cino hancin motar zuwa cikin farfajiyar gidan a rumfar ajjiye motoci yay parking kana ya fitu ɗauke da ita a jikinsa,yana tafe yana ƙara matseta cikin jikinsa wani daɗi ya keji haɗi da farin ciki yayinda wani sanyi yake ratsa sassan jikinsa,cike da izza haɗi ta kuzari yaci gaba da tafiya harya ƙarasa ƙofar babban parlour,cikin daddaɗan muryarsa yay sallama,cikin sauri Sufyan ya miƙe wanda ke zaune duk abu ya damesa duk inda yake tunanin ganin lapton ɗin abun yaci tura har bai san abinda zaice da Najma ba,domin yana son ya samu lapton dan ya ƙara zuwar mata da buƙatarsa,zuba masu idanu yay sai kuma yay saurin janye idanunsa sbd wani ƙwarjini da Fahad ɗin yay masa,ko mawa yay ya zauna yana wasi wasi a ransa,kai tsaye Fahad ya nufi sashinta da ita yana zuwa ya shimfiɗeta saman lafiyayyen royal bed ɗinsa tare da gyara mata ƙwanciya,da sauri ya ƙarasa wani ƙaramin ɗaki ya haɗu kayin drip tare da dawowa kusanta ya zauna,cikin sauri ya gama kammala saka mata drip ɗin kana ya haɗa injection wacce zata ƙara taimakawa jikin nata ya zuba cikin drip ɗin,kanta ya shafa tare da sauke mata kiss a gefen lips ɗinta cikin zazzaƙar muryarsa yace “luv u my baby girl, you’re the rest of my life.. Mu’ahh 💋”ya  ƙara sakar mata kiss tare daja mata duvet ya rufe mata jikinta,cikin nutsuwa ya juya tare da ficewa daga sashinsa ya nufi ɓangaren Lili domin zaɓu mata kayan sawa,nan yaga ikon Allah anyi kaca² da ɗakin kome ake nema ohhhu girgiza kai kawai yay kana ya nufi wadrube ɗinta ya zaɓu wata wasu ƙananun kaya masu ƙyan gske,dan yana ji ajikinsa yau shima zai angwance,ƙwasu kayan yay tare da komawa flat ɗinsa ya sakarwa kansa shower wanka yay sosai wanda ya manta rabon da yay kamarsa,cikin ya shafa wanda ya keji kamar zai haɗe da bayansa sbd yunwa,sai yanzu ya kejin yunwar dan rabon daya samu yaci wani abu a cikinsa ya manta,a gurguje ya kammala komai ya sanya wani haɗaɗɗan boyal mai ƙyan gske sosai kalan boyal ɗin yaywa fatansa ƙyau,orange ne wanda akai masa aiki da baƙin zare,sumar kansa ya gyara kana ya murza hula zanna bukar,wani lafiyayyen turare ya ɗauka mai daɗin ƙamshi ya fesa,yana gama komai ya juya ya zuba mata rikitattun idanunsa wanda suke cike da so da ƙaunarta haɗi da wutar sha’awarta yana jin yau ɗinnan maza tsallake tarƙwansa ba,a yau ɗin nan zai maidata cikakkiyar mace kamar kuwa, a yau ɗinan zai bada jindaɗi da farin ciki wanda ya fata ya kasance har ƙarshen rayuwarta, a yau ɗinan zai tune duk wani Juyayin da ɓoyayyen sirrin dake ƙwance cikin zuciyarsa,a yau ɗinan zai sata kuka,kukan farin ciki wanda zaiyi farin ciki da jinsa,ma dai² cin gemunsa ya shafa tare da lumshe idanunsa,cikin wani saɓon shauƙi daya samu kansa ya shiga takawa zuwa gareta.”’NIMCYLUV🤏🏼”’

         JUYAYI

*54-55*

       Our TAURARUWA kiji daɗinki ina yinki irin sosai ɗinan😍😍 QUEEN  NASMERT yabonki yaymin Sarauta taji daɗi har zuciyanta yay fess ina sonko har ƙasan zuci irin can can ɗinan ehhh kun gane ai,wannan page ɗin na kune halak malak rabbin rahama yay maku albarka👏🏻😘.

Cikin tafiyarsa mai cike da izza haɗi da nutsuwa wacce take nuni da shiɗin naminmji ne ya ƙarasa gareta,zama kusanta tare da zuba mata narkakkun idanunsa wanda suke always sleepyn,cikin wata fitinannan shauƙi ya sunkuyar daf da fuskarta ya sakar mata wani lafiyayyen kiss mai tsayawa a zuciya,kanta ya shafa tare da sauke ajjiyar zuciya cikin wata narkakkiyar murya yace “kin zama jini da tsoka na jikina,keɗin garkuwa ce gareni ina sonki fiye da komai na rayuwarta,kin zama wani jigo na rayuwata i can’t life without”ya kai ƙarshen maganar yana shafa cute pech lips ɗinta masu ɗan tudu,ya daɗe yana kallonta kafin ya miƙe ya nufi waje.

         A can parlour ya samu Mama da Momma sai Afnerh da Yusrah suna kallon wani Indian series film  mai suna The Vow,gaba ɗaya hankalinsu naga film ɗin sbd sonda da suke masa,tafiya yake cike da kamala yana tafe yana sakin wani tattusan murmushi yaɗe da shafa sajensa zuwa gemonsa,bakinsa ɗauke da sallama ya shiga babban parlour waje ya samu ɗan nesa dasu tare da ɗauko wayarsa ya zubawa photon idanun yana ji kamar ya haɗiyeta ya huta,a yanzu ya rasata dai² yake da bugawar zuciyarsa da kuma taiwar numfashinsa wanda hakan zai tabbatar daya zama gawa,sam ya manta dasu Mama a ɗakin sai saukar muryarta da yaji tana faɗin “Yarona naji dadi Ubangiji rahama ya ƙara kareku da kariyarsa,ya rabaku da sharrin maƙiya da kuma mahassada Allah ya baka ikon kula da matarka”lumshe idanunsa yay sbd yaji dɗin addu’arta ɗan ware laɓɓansa yay cikin muryarsa mai daɗi yace ا مين يا رب العرش الكريم  thank you soo much Mamana we really luv u”jinjina kai tayi zuciyarta fal farin cikin ƴarta ta dawo lafiya,Momma itama ta tayashi murna haka Yusrah da Afnerh,dake yana cikin farin ciki na abu biyu yau matansa ya dawo kusansa,yau yana tabbacin cikin yardar Allah shima zai angwan ce,wannan dalilin yasa ya kejin zuciyarsa fal farin ciki,saurin miƙewa yay yana ƙara gyara zaman bluetooth ɗin kunnansa,wayarsa ya ɗauka cikin sauri ya shiga kiran wata number ringing biyu tayi aka ɗauka cikin wata murya yace “ohhya maza kuje airport zasu bar gari”yana faɗin hakan ƙitt ya kashe wayar,yana ƙoƙarin fita Najma na shiguwa parlour da sassarfa ta ƙarasa wajansa tace “Brona nayi farin cikin dawowar rabin rai,daman wannan kuɗaɗan daka banine da kuma files shine nace bari na dawo maka dasu nayi tunani naga zamansu wajena baya da amfani”taɓe baki yay irin bai damu ɗinan ba,kamar bazai magana ba sai kuma yace “bawa Mamana” yana faɗin hakan yasa kai ya fice daga cikin gidan,Najama ta miƙawa Mama kamar yadda yace kuma tayi hakanne sbd dogaro da lapton ɗin da Sufyan zai ɗauko mata da tayi,Mama na amsa tayi cikin ɗakinta itama Najma ta juya zuwa ɓangarenta,tsaki Afnerh taja tana jin ranta duk a jagule wata tsanar Najman ta sauka cikin ranta tun ranar da wannan abin ya faru,ji tayi ba zata iya ƙarasa kallon ba ta miƙe tare da nufar sashinta.

+

*** ***

Gudu suke sosai a mota zuciyarsa fal farin ciki he get what he want ta cikin ruwan sanyi,daman yace saiya ɗauki fansar abinda Mamansu tayi masa naƙin aurensa da tayi,Baffade na ajjiye Lili daga mota ya ɗauki hanyar wani babban hotel dake garin bai wani daɗe ba ya ƙarasa ɗakin da oga ke cikinsa,yana shiga ya sameta a tsaye ya gama shirinsa na barin garin kafin a fara wani tunanin nemansa,jinjina kai Baffade yay tare da faɗin “oga ga lapton ɗin”wata dry wanda aka kira da Oga yay kafin ya fara jiyowa a hankali,ya salam nikaina saida na ware ido ganin mutumin da baiyi tunanin gani ba, FAIRUS ne cousin ɗin Mamy tsaye yana sheƙa dryar mugunta,cikin farin ciki yace “good Baffade ka shirya zuwa airport yanzu zamu bar gari”farin ciki ne ya bayyana fuskar Baffade yace “aini a shirye nake Oga muje kawai”yana faɗin hakan yay gaba shima Fairus ya taka masa baya,suna zuwa harabar hotel ɗin suka faɗa mota tare da janta da gudu suka nufi airport,basu daɗe ba suka ƙarasa suna zuwa wani jirgin na sauka,cikin sauri suka gama cike komai suka faɗa cikin jirgin suna jiran lkc yaya su tashi zuwa Cameroon,baifi 5minutes aka fara sanarwar kuwa ya ɗaura blet ɗinsa,jirgi na shirin tashi akai saurin dakatar dashi,wasu manyan jami’an S.V.I suka shigo passingers suka fara dubawa,hankalin Fairus ba ƙaramin tashi yay ba,ya shiga sadda kansa zuwa ƙasa,amma duk da hakan bai hana suƙi ganeshi ba,suna zuwa ƙansa suka ce “Fairus  Haruna you are under arest” haka suka kamashi tare da mai take masa baya Baffade suka nufi cikin motarsu dashi suna zuwa suka cillashi tare da jan motar a guje.

STORY CONTINUES BELOW

  Wani shu’umin murmushi Fahad yay wanda ke gefe yana jiransu Musty su ƙarasu yakai Baba Habu hospital, lumshe idanunsa yay kana ya zare wani ƙaramin voice recoding daya maƙala cikin kunnansa,cikin muryar da take nuni da farin ciki yace “you are a loser malam Fairus Haruna”yana faɗin hakan ya cilla na’ourar da yay conecting da ita a jikin Baffade, (kada ku manta lkcn da Fahad yaje bawa Baffade lapton haryay tuntuɓe ya faɗa jikin baffade to yana sane yay hakan dan ya samu nasarar saka masa na’ourar ɗaukan magana da kuma wannan damar ya samu ya kamasu coz duk maganar da suke yana jinsu kuma yay recoding nata as evidence).

        Yana wannan tunananin yaji maganar Musty kusansa,da farin ciki ya rungome Musty kana ya amshi keken da ake tura Baba habu ya nufi wajan sabuwar motarsa cikin saurin suka sanyashi a mota kana Musty ya amshi dreving ɗin shi kuma ya koma side ɗin mai zaman banza,Uwande ta zauna kusan Baba habu a side ɗin baya,suka nufi wani sabun asibiti wanda Fahad ya buɗe ko ma’aikata bai zuba ba sbd wannan matsalar daya shiga.

      Kasan cewar gudu suke yasa basu jima ba suka ƙarasa *Hadnerh teaching hospital* a wani specail room aka saka Baba habu cikin sauri ya maƙala masu wasu manyan na’ourori a jikinsa tare da sanya masa Oxygen  yana gamawa yace Uwande ta zauna a nan zuwa anjima Musty zai kawo mata abinci da kuma kayan sawa zuwa gobe za’ai masa Aiki,yana gama faɗin hakan ya juya suka bar ɗakin dake asibiti ne babba kuma ga tsaro yasa baiji fargabar ajjiyesu a cikinsa ba,suna zuwa harabar asibitin suka faɗa mota tare da hucewa zuwa gida.

Jama’an C.v.i ɗin babu inda suka tsaya sai babban station  ɗinsu dake pakistan,suna zuwa aka cillasu cikin dugun ɗaki mai duhun gske babu ɓata lkc aka cire kayan jikinsu kana aka ɗauresu a jikin wani ƙarfe suna kammalawa suka fice daga cikin duhun ɗakin,wani ne wanda shima yake a ɗauren ya ƙyalƙyale da dry kafin ya tsuke fuska yace “san zuciya ya kawoku kabarinku”zare ido Baffade yay alamar tsoro yace “kamarya?”shuru mutumin yay dan yawanci idan yay mgn ɗaya bai ƙarawa,wajanne ya ɗauki shuru kuwa da abinda yake tunani can wani yace “Ni mahaifina na kashe a kan na gaji sarauta kufa?”wata harara Fairus ya watsa masa yace “is not ur business”dry mutumin yay yace “ok nga gwamma musan juna kuma mu saba,idan kana tunanin fita a nan kayi ƙaryya saida gawarka ta fita daga nan badai kai ba”kuka Baffade yasa tare da faɗin “nidai ka cuceni wlh ko haƙƙin rayukan dana kashe bazasu barni ba,ni baƙin cikina ba bansan dalili da  yasa kace na kashesu ba”shikansa Fairus ya shiga tashin hankali da fargaba hakan tasa yaja bakinsa yay shuru.

Najma na shiga ɗaki taja wayarta tare da kiran number Sufyan cikin sa’a taji ya ɗauka kafin yay mgna tace “Sufyan u keep me waiting kasan ina cikin Juyayi ka ƙwamusheni kasa kullum kai nake tunani,sannan mgnar lapton naji shuru wlh…,”ƙitt ya kashe wayar ba tare data kammala ba,baki ta saki tana mamakin dalilinsa nayin hakan,sai kuma wata zuciyan tace kodai yana cikin mutane? Haka taita tunani a ranta har bacci ya ɗauketa.

Misalin shida na yamma ta shiga buɗe idanunta wanda yay mata nauyin gske bakinta ɗauke da addu,ar tasgi daga bacci,drip ɗin hannunta tabi da idanu tana mamakin lkcn aka sanya mata,ganin ya ƙare yasa ta runtsa idanunta tarr da zare allurar daga jikinta,miƙewa tayi jiki a sanyaye ta nufi cikin bathroom ɗinsa ta haɗa ruwan zafi mai kana ta shiga cikin bathtub ɗin,lumshe ido tayi sbd ruwan yay mata daɗi ta daɗe cikin ruwan zafin kafin ta sauya wani tai wanka,sai lkcn taji ƙarfi a jikinta rabonta da wanka harta manta,a ɗan gaggauce tayi brush tare da ɗaura tana astagafirullah a ranta,cikin sauri ta shafa lotion mai daɗin ƙamshi kana ta sanya wata duhuwar abaya ta fesa turare samun kanta tayi da zizara ƙwalli da bby pink lipstic,sosai ta kalli kanta a madubi ganin tai wani ƙyau haɗe dayin wani fresh kamar ba ita ga,lallai babu abinda yafi zama da masoyi daɗi,hijab ta sanya kana ta shinfiɗa paryer mat ta tada sallah,ta daɗe tana addu’a kana ta shafa,wayarta ta ɗauka tare da kunna data ta shiga wattpad nan taga new posting na Nimcyluv wanda zata fara sabon book ɗinta na *The New Emir* sosai taji daɗi dan tasan book ɗin zai bada ma’ana how wanda baya ƙasar na kimanin shekara goma zai dawo gidan sarautar a lkcn da *kuyanga zarina* ta bayyana s matsayin baiwa, tayaya wanda yake matsayin *soja* zai zama *Emir* ? Small bro ɗinsa na sonta,yayinda *Sarki* maici a yanzu yake kiwata ta domin cimma buƙatarsa,shin zaibar hakan ta faru ko yaya? Cikin sauri ta shiga tai comment da _Sarauta pls ki fara posting ɗinsa wlh ko nawane zan baki_ tana gama yin send ta miƙa jin ana kiran sallar magrib,sallah ta gabatar kana ta ɗauki wayarta dan wata yunwa ta keji kamar me,direct waje ta nufa domin zuwa wajan Mama,tana hanya taji karar D.M cikin sauri ta duba ganin Nimcy ce.

  _Ga mata wajan Dr Fahad ardy kina cikin Vip so kada ki damu,wannan book ɗin koda ace na kuɗi ne to wlh Allah saida rabonka,na tura abu cikin Vip nasan zai maki amfani musamman yanzu da kike tare da mijinki😝_

Dry tayi kana tayi replay sannan tayi offline,dagu ta ƙarasa parloun tana kiran “Mamana” Mama dake zaune ta saki dry tace “aa kaga uwata kuma Mamana ur wlcm”dry Lili ta saki tana faɗawa jikin Mama,ganin  babu kuwa a parlour’n yasa Mama rungome ƴarta tana sauke numfashi, “Mamana nayi missed naki sosai”ta faɗa lkcn da idanunta yake fitar da ƙwalla,goge mata hawayen tayi kana ta sumbaci forehead ɗinta tace “Uwata nima nayi missed naki sosai,komai ya ƙare tunda gaki ga Mamanki ko?”gyaɗa kai Lili tayi tare da shigewa jikin mahaifiyarta ta,tana jin wata nutsuwa na saukar mata,kama hannunta tayi tace “ohhya muje ki sama cikinki wani abu”jerawa sukai suka nufi flat ɗin Mama.

Bayansu Fahad sunbar asibitin ya shiga bincike domin tabbatar da abinda yake zargi,saida suka ɗauki lkcn suna yawo kafin ya samu cikakken bayanin daga bakinda bazai masa ƙarya ba,kana suka huce wani botic suka ƙwashi kaya kamar hauka, suna fituwa suka nufi wani haɗaɗɗan wajan cin abinci yay masu take way masu yawa kana ya bada umarnin a zuba masa mayan gasassun kaji buda biyi a leda😂dai kuma ɓanƙararran kifi irin gashin larabawan nan shima guda biyu,kana a zuba masa juice masu daɗi da kuma tsada shima guda biyu,ana gamawa aka kai masa cikin mota ya biya kuɗin sannan suka koma cikin asibitin ya sauke Musty domin shine zai zauna dasu a cikin asibitin,kana ya juya zuwa gida zuciyarwa wasai sai sauke lafiyayyen murmushi danshi kaɗai yasan abinda ya shirya,saida ya tsaya ya gabatar da sallah magrib da isha’i sannan ya nufi gida.

             Yana zuwa ya shige cikin sashinsa tare da faɗawa toilet yay wanka versiline ya ɗauka mara zafi ya shiga shafawa naked body ɗinsa,yana gamawa ya sanya trouser  a jikinsa tare da feshe jikinsa da wani lafiyayyen turare mai daɗin ƙamshi ga wani sanyi dake sanya zuciya nutsuwa,saman bed ya ƙwanta rigingine wayarsa ya ɗauka ya kira Mama tana ɗauka yace “ardy night a bani matana” yana faɗin hakan ya kashe wayan.

       Daman tasan za’a rina shiyasa ta sanya Lubna yin wanka ta shafeta da wata hadaɗɗiyar humura,kallon Lili tayi cikin tausayawa tace “Mamana mijinki na kira maza tashi”haka ta miƙe badan ranta yasu ba tayi sashinta,a babban parlour taga Sufyan hannunsa ɗauke da wata  katuwar ƙwalba da alama,giya ce cikin sauri ta shige sashinsu,tana zuwa ta nufi sashin Fahad,bakinta ɗauke da sallama ta shiga tare da zama kusansa,kasa amsata yay sai kafeta yay da jajayen tsumammun idanunsa,hannu yasa ya fisgota zuwa jikinsa kana ya mirginata ƙasa tare da zare hijab ɗin jikinta,tsoro ne ya kamata ganin yadda gaba ɗaya jikinsa ke rawa,jikinta ta cure waje guda ganin harya rabata da kayan jikinta,hannu tasa ta shiga turesa cikin rawar murya ya ɗura bakinsa saman kunnanta yace”pls wify ban cutar dake”ya faɗi hakan lkcn da yake tura halshansa cikin kunnanta._JUYAYI_

_Wattpad:  *Nimcyluv*_

*56-57*

  Wannan page ɗin gaba ɗayansa sadaukarwa ne ga *M.K PLACE* ngd sosai da addu’oinku gareni ubangiji ya ƙaremu da lpa baki ɗayanmu,Allah yabar ƙauna da zumuchi ina maku sahihiyar ƙauna har zuci😘wlh ina sonku da gske mg special writers Allah ya ƙara mana basira da ɗaukaka baki ɗaya.

Saukar numfashinsa cikin kunnanta yai² da ɗaukewar nafa numfashin sbd sabon yanayin daya saukar mata a yanzu,tsigar jikinta ne ya fara tashi ga wani abu mara daɗi daya shiga yi mata yawo a jiki,tsoro da fargaba gaba ɗaya sun gama cika mata zuciya,gaba ɗaya ta shiga ruɗu da juyayi domin ba tayi tunanin wannan abun a dai² wannan lkcn ba,kukawa ta shigayi da numfashinta dake ƙoƙarin ɗaukewa da gske,nayayin yadda naked body ɗinsa ya haɗu da fresh skin ɗinsa ya ƙara zautar dashi tare da ƙara tura tongue ɗinsa cikin kunnanta ya shiga guga mata sajen fuskarsa,a hankali ya janye jajayen laɓɓansa dagq cikin ears ɗinsa ya shiga manna mata kiss a naked body ɗinta,cikin salo ya ɗura tafin hannunsa a saman lafaffan cikinta ya shiga shafawa tare dayin sama dashi,wni ajjiyar zuciya ta sauke lkcn da taji saukar hannunsa saman albarkatunta,cikin fitar hayyaci ta shiga girgiza kanta sbd tsoran da yagama ratsa zuciyarta,jajayen narkakkun idanun ya zuba mata yana jin wani irin tausayinta na ratsa zuciyarsa,da ace zai iya rabuwa da ita da yay hakan amma shi kansa abin a tausaya masa ne,wani irin masifaffen feelings ne yake barazanar tarwatsa masa mara,a hankali yar copping face ɗinsu cikin daƙushasshiyar murya mai nuni da zallar abinda mutum keso yace “pls wify ki tausaya boobynki”ya faɗi hakan yana ƙara shigewa jikinta tare da ware laps ɗinta jikinsa na rawa da ɓari ya shiga neman hanya,zafi da raɗaɗin da taji ya fara tsata yasa ta buɗe baki zatai kuka yay saurin sanya bakinsa cikin nata ya shiga bata wani lafiyayyiyar sumba mai tsaya a zuciyar dukkan wanda akaiwa,runtsa idanunsa sbd jin yadda kansa ke tsarawa tare da juya masa,ganin idan baiyi da gske ba bazai taɓa samun hanya cikin wani guzari daya zo masa ya shiga karatu addu’ar dasuwa da iyali kana ya shiga jikinta da ƙarfi,ihu da ƙara suka saki lkcn guda yayinda tayi ihun a zaba data shige wacce bata taɓa tunanin aƙwai irinta lkcn kaɗan ta fita hayyacinta banda girgiza kai haɗe da taune bakinss dake cikin nata babu abinda take,nutsuwa farin ciki sune suka sauka a zuciyarsa da kuma gangar jikinsa,wasu hawayen farin ciki ne ya shiga fita daga cikin idanunsa yama rasa mai zaiyi gaurantakar zai sauke mata ko kuma tuzuruntakar jinsa yake a sama gaba ɗaya kansa ya juye cikin fitar hayyaci ya suma shige jikinta ya suma raya sunnar ma’aiki  kamar yadda yazu a addini,banda surutai da sanya mata albarka babu abinda yake sosai yake raya daren cikin nutsuwa da kuma ƙwarewa kafin wani lkc baiwar Lili ta fita hayyacinta ko hannu bata iya ɗagawa sai hawaye dake ambaliya cikin idanunta,gaba ɗaya fuskarta ya haɗe majina hawaye ta haɗu tayi jajir,bai samu nutsuwa ba sai daf da kiran sallar asuba,kana ya saki wata ƙara tare da faɗa jikinta ya rungometa tsam a faffaɗan jikinsa ya suma fidda wani numfashi,lkc kaɗan wani zazzafan zazzaɓi ya rufesa su duka biyun,yayinda Fahad fever ɗinsa ke nuni daya samu kuma ya zama cikakken namiji kamar yadda yake fata,ya fitar da dukkan wani sifam ɗinsa wanda a koda yaushe yake takurasa gefe guda kuma ya juye dukkan wani sha’awarsa gareta dalilin hakan zazzaɓi ya rufesa,zafi da wahalar data sha ga kuma yanayin jikinta da ba lpa gareta hakan ya haifar mata da zazzaɓi cikin ƙashi haɗi dana fata,yadda take fitar da  numfashi da ƙyar ne yasa shi dawowa hayyacinsa,a hankali ya zare jikinsa daga cikin jikinta tare da mirginawa gefe ya zuba mata gajiyayyun idanunsa yana jin wani sonta da ƙaunarta na ratsa sassan jikinsa,jawota yay jikinsa ya matseta ya shiga sanya mata albarka lafewa tayi jikinsa tana sauke numfashi murmushi yay tare da shafa mararta yace “ƙwailata kin sanyamin farin ciki wanda ban taɓa shigarsa ba,nayi imani da Allah yau ƙwaina zaikai ga raga nan da 9mouth zan sami beby Allah yay maki albarka”kanta ta cusa cikin ƙirjinsa  ta sakar masa ciwo tare da ƙwaɓe baki ta shiga kukan shagwaɓa,dry yay mata cikin ɗauriya ya miƙe da ita a jikinsa suka nufi toilet,da kansa yay mata wanka kana tayi na tsarki kafin ta gama ya gyara ɗakin tare da sauya bedsheet, paryer mat ya shimfiɗa masu sannan ya tada sallah itama tayi a zaune tana sallah tana kuka har suka idar,ɗaukanta yay cak ya azata bisa bed kana ya cire jallabiyar jikinsa itama ya cire mata,sosai yay hugging ɗinta yana ɗan bubbuga bayanta,ƙoƙarin ƙwace kanta take amma ta kasa gane haka yasa a hankali ya sanya bakinsa cikin nata kana ya rufesu da duvet.

+

Bayan Lubna tabar Sufyan a babban parlour yana shan giya,sai abun ya ƙara ta’azzara haka ya dinga ƙwanƙwaɗar giyar har saida ya shanye tas,cikin maye ya miƙe yana tangaɗi ya nufi ɗakin Afnerh,tana ƙwance taji an faɗo kanta ana shirin rabata da kaya jikinta,da sauri ta hankaɗesa yay baya sbd tun dga wannan ranar bata ƙra yadda dashi ba, ƙara kusanto ta yay ta ƙara ja baya da hannu ya shiga nunata yana lumshe idanu  cikin sarƙewar murya yace “sai naga bayansa,Fahad ya shiga tarkuna yau shine zai ƙwanta da matar da nake sha’awa nake burin kasan cewa da ita,yay kaɗan saina kashe i will kill him ehhh na faɗa”nan ya dinga surutai marasa kan gado,ƙara nufuta yay tare da cillata kan gado ya faɗa samanta ta saki wata ƙara sbd wahala,ganin da gske so yake ya ƙwanta da ita ta sakar masa cizo a hannu babu shiri ya fara dawowa hayya cinsa ya zuba masa idanunta cike da takaici yace “kije ba’aso ma,ke bana sonki ma na sakeki saki biyu”yana fɗin hakan ya zari key ɗin mota yay waje,kuka ta saki tare dayin hamdala haka nan taji tayi farin ciki da sakin da yay mata,wajan 2 minutes ya dawo ya cillo mata takaddar saki tare da ficewa da sauri yana tan gaɗi,kuka ta shiga rerawa wanda bata san dalilin yinsa ba,a haka har bacci ya ɗauketa a wajan,Sufyan na fita ya faɗa cikin mota tare da janta a guje har wani tashi sama ta keyi kamar zata faɗi haka yayta yawo a wajan harya tsaya a wani haɗaɗdan club parking yay tare da shigewa ciki yana shiga idanunsa suka fada kan wata haɗaɗdiyar yarinya ƴar zamani wani yawo ya haɗiye nan take mararsa ta karta,yana cikin maye yaje yaja yarinyar suka nufi wani ɗaki cikin son ransa da kuma rashin tsoran Allah suka shiga aikata alfasha _(Ubangiji ya tsaremu da tsarewarsa ka rabu sa son zuciya irin wannan Allah kasa mana tawakkali)_ haka suka dinga lalata har kiran sallar asuba.

Ango da Amarya basu tashi ba sai wajan 12😝soyayya daɗi,a tare suka buɗe idanu tare da saukesu a cikin idanun junansu,ko wanne na wassafa irin son da yakewa ɗan uwansa,murmushin ƙarfin hali ta saki dan bata son nuna masa gazawarta,hannu tasa ta shafi sajensa cikin daddaɗar muryarta tace “mrng my happiness”sumar kanta ya shafa kana ya murza lips ɗinta yace “mrng too my ƙwailata”turo baki tayi ta shafi lallausan gashin ƙirjinsa cikin shagwaɓa tce “uhm uhm a’a”gira ya ɗaga mata cikin do da ƙauna ya sunkuceta sama ya nufi bathroom da ita.

Sai wajan 1 suka gama shiryawa ya mata magani tasha kana ya rufeta da bargo,hancinta yaja yace “u’re my life my happiness kice komai nawa”ya faɗi hakan yana sakar mata kiss a gefen lips ɗinta,kana yay waje tare da rufe mata ƙofar,gana ganinsa zaka san yana cikin farin ciki da ƙwanciyar hankali.

Rayuwa kenan anyiwa baba Habu aiki kuma an samu nasara,yayinda a ƙwana biyun nan Amarya kuma Uwar gida take fama da ciwon kai bata cin komai sai chocolate ƙwaɗon zugala,gwajin farko a tabbatar da shigar ciki na sati biyu,farin ciki wajan Fahad ba’a mgn haka ya dinga rabon kuɗi wa almajirai da kuma masallatai,a wannan ranar kuma lili ta nuna masa ƙadarorinsa wanda ta maida cikin email ɗinta saida yay sujudul shukkuri yaywa ubangiji gdy.

Najma uwar biyu itama ta kamu da samun ciki na tsawon sati uku,wanda ta tabbatar cikin Sufyanne sosai ta shiga tashin hankali ta fara ladamar haɗin kan data basa taci kuka ta gode Allah.

Yau aka sallami Baba habu daga asibiti a hankali Fahad yay parking a compund na gidan ya fitu,yana gama Uwande na bayansa sai Musty daya riƙe baba habu a haka suka ƙarasu cikin,Da farin ciki Mama ta amshesu Fahad wajan matarsa ya nufa ya zauna kusanta,idan mutane ya faka ya sakar mata kisa kana ya aza ƙafartaa saman cinyarta ya shiga matsa mata,hakan yay mata ta lafe cikinsa babu jimawa bacci yay gaba da ita,Haba habu da Musty suka nufi ɗakin da aka basu kana uwande ta zauna suna hira da Mama,Najma ce tai sallama tare da shigowa cikin parlour,Uwande ce ta ɗago kai cikin sauri ta miƙe tare da nuna Najma da hannu cikin ɗaga murya tace “Hansai!!!!

  *_sorry guys kunjini shuru wlh bana da lpa 2days ina ƙwace a hospital🙁ku sani a addu’arku dan Allah dan Annabi kuyi share,kada ku manta ina buƙatar comments ɗinku 😍😘dan Allah ai comments_*1

_JUYAYI_
_Wattpad *Nimcyluv*_
*58-59*
*_@Telegram_*
https://t.me/joinchat/U6Qw0BuhKkqh5GZ8RadieQ

“Hansai!” shine abinda Uwande ta ƙara faɗe lkcn da take tun karar Najam,gaba ɗaya mutanan wajan suka zubawa Uwande idanu hatta Fahad dake ɗan matsawa Lili ƙafa kallonta yay na wani lkcn kafin ya ɗauke kansa ya maida ga matarsa yaci gaba da abida yake hankali ƙwance,ganin matar tana kusantu ta kuma gaba ɗaya ta birgice sai Hansai take faɗi yasa Najma ƙwasa da gudu tayi bayan Mama😂 _(Uwande taga Hansai chajiii)_ ,Mama ce tayi juriya da kuma ƙarfin halin kallon matar tace “Ƴar wacce Hansai kuma?”cikin rawar murya Uwande tace “ɗiyata Hansai wlh ita ne,Allahu akbar daman nasa tana raye tunda har yau ban daina mafalkinta ba”kafin Mama tayi mgn Afnerh ta gyara zama tace “ayya Umma kila kamace kawai amma wannan sister tane her name is Najma how zata zama Hansai bayan bata taɓa saninki ba as her mother🤔”ta faɗa riƙe haɓa alamar mamaki,jinjina kai Mama tayi kana tace “gsky ne Dota amma bri naji ko tana da wata hujja halan…”bata da wata hujja kawai da kama ce”cewar Musty dake shiguwa bayan ya ƙwantar da Baba habu daga ɗaki”Fahad wanda tunda suka fara mgn baice komai ba ta matarsa yake wacce yake jinta a cikin zuciyarsa ta zama komai nasa ya kalli Musty tare da haɗe fuska yace “meye naka kai? Koka fita sanin yar cikinta ne so let her talk abeg”shuru Musty yay ya zubawa Afnerh idanu wacce itama shi take kallo,murmushi ya sakar mata kana ya nemi wajan zama yana jiran jin lukutar mgnar da Kakar tasa zata sake faɗe,Afnerh ɗauke kai tayi nan taji zaman ya fara damunta coz duk wani juyi nata tana jin idanunsa na yawo a kanta, majinar dake fituwa a hancinta ta sharce cikin kuka tace “tabbas aƙwai shaida a jikin ƴarta idan har aka duba babu ita na sallama na amince ɗiyata bata raye”dry Musty yay yana jin maganar nata kamar ta wanda ya samu tamun brain yace “to Uwar gidana faɗi muji”guge hawayen fuskarta tayi tace “tun Hansai na jaririya nayi mata shaida a gefen cikinta ta hanyar zana mata farko sunanta da reza”Najma najin hakan tayi saurin ƙanƙame jikinta tare da sakin wani kuka mai ciwo sbd alrdy tasan aƙwai abinda yake ɓoye a jikinta wanda ita ta san da zamansa,jawota Mama tayi cikin muryar rarrashi tace “meye na kuka Dota bari na duba wannan labarin babbane fa”ƙara dunƙule jikinta tayi cikin kuka tace “no Mama i nver be her daugter dan Allah let go of me “tsawar da Fahad ya daka mata itane  tasa ta dawo cikin nutsuwarta cikin nutsuwa da kamala yace “wanne irin shirme ne wannan kina abu kmar ƴar local area dan malama ki tsaya”ya faɗi hakan yana bubbuga bayan Lili wacce take shirin farkawa daga baccin daya ɗauketa jikin booby,a hankali Mama ta shiga ɗaga rigar dake jikin Najma,yayinda Najma jikinta duka rawa yake dan ba tayi expecting  wannan abun nada a laƙa da rayuwanta ba,da saurin Mama ta saki rigar tare da zabga salati sosai idanunta suka sauka a gefen cikin Najma wanda zannan harafin “H” ya fitu ɓaro²,Uwande kam zubewa tayi kan ƙafatunta tare dayiwa Allah gdy daya bayyana mata ɗiyarta wacce ta mallaka,Fahad kasa mgn yay sbd wani tsoro daya kamashi tayaya zata zama ƴarta tsahun wannan lkcn ba tare sunga wata shaida ba,Musty da Afnerh baki suka saki sunma kasa cewa komai sbd tsoro a lkcnne Sufyan ya shigo cikin parlour tare da zama ya zubawa afnerh ido wacce a yanzu yake jin wani mugun sonta na ratsa zuciyarsa,gaba ɗaya wajan ya ɗauki shuru cikin dakiya Mama tace “Yarona kayi shuru,shin Yaya Mustapha ya taɓa gaya maka zancd makamanci wannan kam?”girgiza kansa yay kafin kuma yace “Wait Mamana bani 2min”yana faɗin hakan ya sunkuci matarsa cikin tafiyarsa mai cike da taƙama ya nufi sashinta da ita.

+
Yana zuwa ya shimfiɗeta saman royal bed ɗinsa tare da zare mata hijab ɗin jikinta ya shafi kanta yace rest of my life,  Luv u wify na, muu’ahh💋” ya sakar mata kiss tsakiyar forehead ɗinta kana ya buɗe inda yake ajjiye muhimman abunsa,yana zuwa wajan ƴar ƙaramar box ɗin ya danna pin ɗin jiki mai haraɗin.
            “H A D N E R H”
Yana gama rubutawa box ɗin ta wangane cikin sauri ya ɗauki wasiyar da Daddy ya bashi yace karya buɗe saiya rasa mafita,yana ɗauka ya rufe box ɗin  yay waje,yana zuwa ya miƙawa Mama taƙaddar dan bai yarda ya buɗe ba,kallon mutanan wajan tayi kana ta mayar da hankalinta kan taƙaddar ta shiga karanta kamar haka.

STORY CONTINUES BELOW

_Banson na ɓoye wannan sirrin ba,domin ya kasa the big secret issues kuma ya kasance abunda zaisa zuciyoyinku *JUYAYI* amma banyi hakan da wata manufa ba saidai nuna cewa kuɗin gaba ɗaya matsayin ƴar yar na ɗaukeku,amma a zahiri bana da wani ɗa daya huce FAHAD shine ya ratsa jini da tsokata yazu duniya,LUBNA kusan wacece ita kamar yadda na faɗa a baya yanzu kuma ina magana a kan NAJMA ne,a zahiri sunanta HAFSAT na tsinceta ne a kan hanya ta dawowa gida daga Yola zuwa kano,na tsinceta ne cikin zanin goyanta haɗe da wata taƙadda wacce ta ɗauke da rubutu kamar haka *Sunanta Hafsatu dukkan wanda ya tsinceta anbar masa halak malak* a ranar dana ɗauketa lkcn Fahad yay shekara guda da tafiya karatu Mama kuma bata gari sunje ƙasa mai tsarki ita da mijinta,tun daga wannan ranar na ɗauketa na sauya mata suna kuma na maidata kamar ƴar dana haifa a cikina domin in ganta rayuwarta,dan haka ko bayan babu raina na bata gidana guda ɗaya da kuma company na dake nan kano domin bata da gado na,wannan shine abinda zance game da rayuwar Najma wacce a yanzu take matsayin Hafsatu_
             _Alhj Mustapha  Rano_
          _Sun/dec/2021_
             ~MSRN~
Tana gama karantawa da yaga taƙaddar tare dajan Numshi,Najma kam nan take wani ƙunci ya gama ziyarta zuciyarta na dama da dana sani ta gama sauka cikin zuciyarta da kuma gangar jikinta,Fahad kam shuru yay yana girmama hukunci ubangiji domin wannan abun ba ƙaramin tsaya masa rai yay ba,dan wannan ƙaddarar zata iya faɗawa kan kowa shiyasa a koda yaushe akeso ka zama na gari mai tsoron Allah da kuma ƙyautatawa mutane amma ita gashi san zuciya yana shirin kaita ga halaka,a kullum idan ya tuna cikin jikinta dake manne a jikinta baya iya bacci,gashi cikin ikon Allah ya tsarkake zuri’arsu daman duk wani ɗa nagari bazai so tuzarta ahalinsa ba, koda wannan ubangiji ya barta aita gama jin kunyar duniya haka yayta zancen zucinsa ba tare daya ce ƙala ba,Momma da zuwanta kenan ta shiga bawa Najma hqr haɗe da nusar da ita yarda da ƙaddara,miƙewa tayi ba tare data kula kuwa ba tayi cikin ɗakinta,Uwande ta nufi ɗakin da aka ƙwantar da Baba habu wanda a yanzu ya zama _(Uban Hansai😂)_ zuciyarta fal farin ciki,Musty da Fahad kuma sukayi waje Sufyan kuma ya nufi ɗakinsa Yayinda Mama kuma ta nufi kichen domin haɗawa Lili ƙwaɗon zugala.

*** ****
Ina labarin Dr Laylerh tun lkcn data sami labarin mutuwar Dr Fahad Mustapha Rano shine iyayensa da kuma ƙanwarsa Lili wacce yanzu take matsayin mata garesa,ta shiga tashin hankali tayi kuka kamar ranta zai fita da ƙyar iyyensa suka rarrasheta harta amince da auren cousin ɗinta Saydeek zuwa yanzu tana tana da yaro guda ɗaya wanda yaci sunan Fahad,sai ƙaramin ciki kimanin watanni uku kenan data ɗauke dashi,haka take zaune da mijinta cikin soda ƙauna basu taɓa samun matsala ba sai lkcn da tace tana son a sama ɗanta sunan Fahad yace bai yarda ba,nan fa tace saida ya bata saki dan ba zata zauna ba,haka ya hqr aka saka sunan dake yana sonta daga wannan basu ƙara samun matsala ba.

_Mai duguri road_
Ammi Papa sosai sukaji baƙin cikin abinda Najma tayi masu a nan kuma suka fahimci kuskuren da suka tafka na amincewa da aurenta sa sukai,Ammi tayi kuka harta gaji domin gani take itane silan mutuwar ɗanta Faisal,kullum cikin nema masa Rahama ubangiji suke har suka hqr,cikin ikon Allah kuma raguwar kadarorinsa da suka rage suka ƙaramun samun albarka kullum buɗi ake samu ta ɓangarensu,Anty Khausar da ƙara haihuwar ɗa namiji yaci sunan Faisal inda ake kiransa da little.

*** ***
Bayan wata taƙwas
Sosai cikin Lili da Najma ya girma kuma ya shiga cikin watannin haihuwa,sosai Lubna ke samun kulawa wajan mijinta abin alfaharinta,bata da wata matsala saita girman cikinta wanda ya sauya mata kama ta zama ƙatuwa ga wani uban haske da ƙiba da tayi,kullum cikin kuka take ita ta gaji a cire cikin ta huta kawai,haka zai lalace wajan bata hqr da kalamai masu daɗi da kuma sanya nutsuwa a zuciya.
Soyayya tsakanin Afnerh da Musty ta ɓalle sosai suke nunawa junansu ƙauna,yayinsa Sufyan aka yanke shawarar haɗashi aure da Najma bayan ta haihu.
Yauta kama ranar da aka ɗaurawa Afnerh da Musty aure a kuma ranar ne Najma ta sauka cikin rashin sa’a ta samu yayyun fitsarin sbd hawalar data sha kafin haihuwar,duk yadda Fahad yasu gujewar faruwar hakan amma abin ya gagaresa haka aka maƙala mata rubar fitsari abun tausayi,a wannan ranar kuma aka ɗaura auren Sufyan da Najma dan Alhajin Sufyan yace aure babu fashi sbd dukkan abinda ya sameta ai dalilinsa ne tunda cikin sane ba,dan haka aka ɗaura aure gaban shaidun kowa.
Nan abu yaywa Sufyan yawa gani a karo na biyu ya ƙara rasa wacce ya keso sbd son zuciyarsa ga kuma baƙin cikin abinda ya samu Najman,ga ɗan shege daya samu da ƙuruciyarsa cikin tashin hankali ya ɗauki key ɗin mota yay waje,yana zuwa ya faɗa motar ya jata da gudu kamar za’a tashi sama,sosai yake gudu cikin fitar hayyaci ba tare daya san inda zashi ba,cikin rashin sa’a motar ta ƙwace masa ta daki wata bishiya take gefen titi,na motar tai wata katantanwa ta kifa lkc kaɗan ta fara hayaƙi kafin kace me mutane harsun rufe majan da ƙyar aka fitu da Sufyan daga cikin motar,kamar jira ake motar ta kama da wuta, ambulance  ce ta ɗaukesa suka nufi asibutin *Hadnerh teaching hospital* nan Dr Fahad da wasu likitoci suka rufu a kansa da ƙyar aka tsaida jinin dake zuba a ƙasansa sbd wani ƙarfe daya cakesa,sun ɗauki lkcn mai ɗan tsahu kafin su shawo kan matsalar,gumi Fahad ya goge tare da fesar da wata iska cikin bakinsa a hankali ya furta ‘Innalillahi wa’inna ilaihur raji’un” wani Dr dake gefensa yace “lafiya?” girgiza kai Fahad yay tare da faɗin “Mazantakarsa ta daina aiki😱.

_Daga gobe ne fa🤾🏻‍♀️🤾🏻‍♀️🤾🏻‍♀️kawai kuci gaba da bina kamar yadda kuka saba kada ku kaji,farin cikina ku kasance dani kuma kuso littafaina wanda nake kawowa,jin daɗi na kuma kuyi share ɗinsu zuwa wani wajan idan kukai hakan kun faranta raina 😍🥰  *THE NEW EMIR*  is loading kada ayi babu ke kada kice baki san da zamansa,shi naso farayi na fasa na fara Juyayi sbd ban gama bincike a kansa ba,so dan Allah dan Annabi ba danni ba dukkan inda ki kaga *THE NEW EMIR*  kiyi share ɗinsa zuwa grps ɗin da kike ciki wannan shi nake buƙata ku riƙe comments abunku na yafe🤣_

_JUYAYI_

_Wattpad: *Nimcyluv*_
*60-61*
_*@Telegram*_ https://t.me/joinchat/U6Qw0BuhKkqh5GZ8RadieQ
        *_FINALLY🤾🏻‍♀️✋🏼_*
Masha Allah,yau Mon/Feb/15 Ubangiji ya bani ikon kammala JUYAYI so a tayani da addu’a.

Ƙawayen amana😅

My Heroine kuma jaruma jagora a book ɗina na THE NEW EMIR.

Hajajju Haseenatu autar manya banda ni😟taƙi bani ƙyautar page halan sai taje yin ZARAFI.
Fatima bintu mss flower kina zuciyata😍, Fauziya s madaki dole na sakaki,My Star bazan mance dake ba, Queen Nasmert kema kina side ɗina😘 Antyna Hassana Ɗan larabawa har yau bani da bakin gode maki, Ummu Najma babar gayya kenan,Zee kumurya dole nace maki weldone,my sister Nanatou ina yinki thank you😍kai ysin kuna da yawa ga jama’ar *M.K Place*.
+
Ƴan uwa nagari kuma ina gdy sosai Allah yabar zumunci.

Muhammad ibrahim ango
Bro Mu’az
N.Yareema
Fast class
Abbakar Ak saraki
80k
Muhammad Kareem
Al’ameen
Its saydeek
Hassan tanko
Hassan basiru

     Gaba ɗaya book ɗinnan sadaukar wane ga mahaifina *ALHJI SULAIMAN SHU’AIBU DAGACIN JA’OJI*

Zaro idanu Dr yay tare da faɗin “what ta daina aiki ya subuhanallah” girgiza kai kawai Fahad yay tare da ficewa da cikin room ɗin,shima Dr rufa masa baya yay suka fice daga cikin ɗakin yana mai jin tausayin Sufyan a zuciyarsa domin wannan ba ƙaramar lalura bace,da wannan tunanin ya koma office ɗinsa ya fara duba marasa lpa,Fahad ma Office ɗinsa ya shige yana zuwa Momma da Alhaji tare dasu Mama suka shiga tambayarsa abinda yake faruwa,zare glass ɗin idanunsa yay tare da fesar da wani huci mai zafi cikin sanyin murya mai tattare da nutsuwa yace”Alhaji saidai aiwa Sufyan addu’a kawai”cikin firgici da tashin hankali Unlce yace “kamarya?”kasa bashi amsa yay sai sadda kansa ƙasa da yay,Momma fashewa tayi da kuka cikin ɓacin rai Uncle yace”wai Fahad mu zaka saka cikin zullumi ko me?”cike da kunya Fahad ya shigayi masu bayanin abinda ya samu Sufyan ɗin,shuru wajan ya ɗauka kowa da abinda yake tunani a ransa,kukan da Momma ta ƙara fashewa da shine yaja hankalinsu cikin muryar ladama mai cike da tausayi tace” wannan ranar nake guje maka Sufyan,ranar da maka isa ka tseratar da kanka a kan abinda kai ka jawa kanka,duk yadda nasu na nusar dakai abinda kake ma dai² bane amma ka gagara fahimta sam,ka maida hulda da mata tamkar ruwan shanka kaƙi aure kaƙi fahimtar abinda kake ba dai² bane,gashi tun ba’aje ko inaba Ubangiji ya nuna maka kai ba komai bane,ka cuci kanka Sufyan ka cucemu amma bazan maka baki ba abinda ubangiji ya ɗura maka kaɗai ya isheka”takai ƙarshen maganar lkcn da take ficewa daga office ɗin.

Unlce ne ya jinjina girman abin kafin yace “Ubangihin rahama ya yaye masa wannan lukutin iftila’i”Ameen Fahad Alhaji suka faɗa kana suka miƙe gaba ɗaya sukai waje,Direct room ɗin da aka ƙwantar da Sufyan suka shiga lkcn ya farka sai kuka yake Mama da Momma da Yusrah na gefensa suna bashi hqr banda sunan Fahad da Lili babu abinda yake kira,ana haka suka shigo baki ɗayansu,yana ganin Fahad yay saurin ɗauke kai sbd wata kunyarsa data kamashi,cikin muryar kuka wacce take nuni da zallar ladama yace”haƙiƙa nasu cutar da bayin Allah’n da basu jiba basu gani ba,idan nace zan faɗi abinda nayi tabbas nai ƙarya ina roƙanka daka yafemin kaji da tausayina,wlh nasan haƙƙinku bazai barni ba haƙiƙa bazai barni inji daɗi wannan duniyar ba,inajin zafi da ciwo a raina kuma ina mai cike da ladamar abinda na aikata maka dan Allah ka yafeni pls”
Murmushi Fahad yay danku guda mai riƙi Sufyan a ransa domin yana sane da dukkan abinda ya aikata masa,cikin kuzari da nagartarsa yace “babu komai ubangiji ya yafemu baki ɗaya”Ameen aka amsa gaba ɗaya sannan suka nufi ɗakin da aka ƙwantar da Najma,da sauri suka rufe hanci sbd  wani zarni daya daki hancinsu,shikam Fahad ko ajikinsa,nan ma kuka ta shigayi tare da neman gafararsu,nan Fahad yace babu komai Allah ya bata lpa ya kuma raya abinda ta samu,ana haka aka kirasa Lili babu lpa da guda ya ƙwasa tare da ɗaukan dukkan abinda yake buƙata na karɓar haihuwa,cikin sauri ya isa gidan lkcn tazu daf da haihuwar da bata sha wata wahala ba sosai,Uwande da Afnerh ce wajanta sai kuma Fannerh da zuwanta kenan,yana zuwa ya sunkuci matarsa ya nufi sashinsa sa ita,cikin ƙwarewarsa ta likitoci ya shiga bata taimaƙon gaggawa,yana jin wani irin tausayinta na ratsa jikinsa da zuciyarsa,cikin hukuncin ubangiji da kuma taimakonsa ta samu nasarar haifu ƙyaƙƙyawar yarinyarta fara tas mai kama da mahaifinta,cikin sauri ya ɗauki ya yanke mata cibi tare da mannata a ƙirjin mahaifiyarta wacce bata cikin nutsuwarta,cikin farin ciki yakai goshinsa ƙasa yaywa Ubangiji gdy tare dayi masa kirari,cikin sauri ya goge jikin ƴar tas da man zaitun ya shiryata cikin kayansa masu ƙyau da taushi kana ya ɗauki showel ya goyeta😂ya dawo kan uwar,kafin wani lkc ya gyara uwa da ƴarta tsaf ya shimfiɗesu saman makaken gandonsa sai bacci suke gwanin sha’awa,sashinsa ya gyara tas ba zaka taɓa cewa anyi haihuwa ba sai zabga ƙamshi gidan yake,shima yay wanka tare da gyara jikinsa farin ciki dake ƙwance saman fuskarsa sam yaƙi ɓoyowa,yana jin wani on top wanda yafi kuwa dace da samu mace ƙamila kuma nagartacciya mai tsayawa akan al’amurar mijinta da gidanta baki ɗaya.

Ranar suna yarinya taci sunan *Khadija* mahaifiyar Fahad sai suka bata nick name mai daɗi ana kiranta da *Hibbat* sunan yarinya ta shiga ran kowa sbd farin jini gareta,ƙyaƙƙyawa ce ajin farko komai na fahimta babu inda ta barsa hakan yaywa Lili daɗi sbd kamar da tayo ta farin cikinta kuma mahaɗin rayuwarta,sun samu gift wajan mutane da yawa inda Mama ta bawa jaririya ƙyautar gida Uncle kuma ya bata ƙyautar mota,Fauwaz kan abubuwan da yay ba’a magana hakama Musty,Uba kuma jagora viza tafiya ƙasa mai tsarki yay masu dashi da iyalansa.
*** ****
Bayan wata 8 abubuwa da yawa sun faru daga ciki har hukucin da aka yankewa Fairus da Baffade,wata kam hukuncin KISA ta hanyar rataya,sosai sukai kuka kuma suka amshi hukuncin da akai masu domin shine jin daɗinsu an fidda haƙƙin Allah jikinsu.
Najma kuma ta samu lpa sbd kulawar da Fahad ke bata,kuma taje ta roƙi gafarar Iyayen Faisal,abu ɗaya ke damunsu rashin lpar Sufyan wanda kuma samuwarta sai wani hukunci na Ubangiji.
Yusra amarya ita tayi aure harta cikinsa samun shiga saidai muce ubangiji ya bada zama lpa,Allah ya sauki Afnerh ta samu ɗa namiji inda aka saka masa sunan Daddy ana kiransa da *Muhib*.

Arziƙi sosai ya bunƙasu wajan Fahad sbd taimako da yake abin sai san barka,sosai suke kulawa da Junansu,yayinda Lubna ta zama uwar bata ta zama babbar mace ajin farko,yarinyarta tai wayo sosai amma ba tayo iyayenta ba sbd shegen surutu gareta,sunje Nigeria a nan suka haɗu da Dr Lalyerh sosai yaji daɗin ganin lil Fahad taƙwaransa,haka yay mata alheri domin daman sallama yazu masu a gobe jirginsu zai ɗaga zuwa ƙasa mai tsarki.

Suna zaune jikin jirgi manne da juna,hannunsa ya cusa cikin mararta da mamaki da kallesa kuma ta kalli mutane wajan,gira ta ɗaga masa alamar tambaya🤨,murmushi ya sakar mata yace “vry soon zan saki ajjiyar ƙwaina kuma jinina”lafewa jikinsa tayi tare da shafar sajen fuskarsa tace”zanso hakan nima domin na tara maka iyali masu albarka gwarzon mijina abin alfaharina”kiss ya mannata yace “dat’s good idea ƙwailata”ya faɗa yana shafa ramin cibiyarta,baki ta tura ceke da shagwaɓa yana shirin haɗe bakinsu *Hibbat* ta shige tsakiyarsa tare da faɗin “Papi mima” ta faɗa cike da gwaranci,dry sukai gaba ɗaya kana suka sun baci kuncinta a tare,cike da soyayya Dr Fahad Mustapha Rano ya rungume iyalinsa,a dai² nan kuma jirginsu ya fara harbawa sararin samaniya,cikin daddaɗar Murya Lubna tace _”Allahamdulillah”_

  Allahamdulillah Nima na ƙara faɗe lkcn da nake sauke hannuna a kan wayata ta rubuta labarin *JUYAYI* bazance komai sai gdy,nasan dole aƙwai kuskure amma dai² yafi kuskuren yawa,abin na faɗa dai² Ubangiji yaban ladansa Wanda nai kuskure Allah ka yafewa baiwarka Ni’eemerh,Ina gdy da dukkan wanda suka kance dani a lkcn da nke rubuta wannan labarin ƴan manata kuma fans ɗina, *Sarauta place ina gdy*🥰 *Juyayi  fans ina gdy* 😚 *Nimcyluv place on telegram ina gdy* 😍 *my fans my happiness kai gsky na yaba maku my readers on WATTPAD thank you soo much*  sai kuma sauran grps kuyi hqr kuna raina sosai.
  Dan Allah ina jiran comments ɗinku mai ma’ana kada a bani kunya wannan shine last a juyayi,and don’t forget wlh it gonna be damn yes kada ayi babu ke ko kai,dan zaka ciji yatsa😅😅😅😂amma da sauƙi idan banawa za’a ciza ba ahha *The New Emir* ya kusa.

Mai ƙorafi ko gdy gareni
08119237616
*_Tammat bi hamdillah_*

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *