KADDARA KO SAKACI CHAPTER B
Wata rana bayan Ruqayya ta dawo daga aiken da Malam Lawan yayi mata, tana k’ok’arin tafiya gida,taji ya rik’o hannunta surprisingly ta juyo,but me zai faru tana juyawa taji jikinta yayi wani irin mutuwa,kamar yadda bakinta ya kasa furta komai,a hakan ya jata jikinsa,even though Malam Lawan baya iya mik’ewa tsaye sosai but ya had’a jikinsu guri daya,b’angaren Ruqayyah ba’a cewa komai,Allah sarki baiwar Allah mai kamun kai da sanin ya kamata,wanda a da ko zancen banza mutum yayi mata sai ta fad’a masa magana mai zafi,but yau sai gata a jikin namiji,wanda ba muharramin ta ba ta kasa furta komai,hab’arta ya d’ago yana kallonta,tayi saurin rufe idanuta,yayi murmushi ganin ya fara samun nasara.
Hannunsa na rawa ya d’aga hijab dake jikinta,ya saka cikin riganta ya fara wasa dana shanunta,duk da Ruqayyah ta kasance kyakykyawa a fuska da kyan jiki wanda Allah ya bata,ta kasance irin matanan da suke da,coca cola shape,but ko kad’an ba tada manyan boobs,a hakan ya dunga jagwal-gwalata,sai da yayi mai isarsa sannan ya kyaleta,ta d’auki hijab d’inta tasa,tana k’ok’arin fita ya dakatar da ita,gefen tabarma ya d’aga ya d’auko k’udi yasa mata a hannunta,tayi masa godiya and then ta fita,ya bita da kallo yayin da ya bita da murmushin mugunta.
Kwanaki na ci gaba da tafiya,while a gefe d’aya wannan tsohon najadu ke neman hanyar rusawa baiwar Allah rayuwa,kusan kullum ne sai ya aiketa idan ta dawo,ba zai barta ta tafi sai ya tabbatar ya samu satisfaction,duk wannan budurin da ake yi ko sau d’aya bai taba k’ok’arin yin sex da itaba,tunda har fad’a mata yayi,wannan gurin idan na shiga yanzun zan ji miki ciwo,sai kin k’ara girma,sannan a gida za’a iya ganewa saboda haka na kyaleki amma badan haka ba da tuni labari ya canja salo.
Haka yake kasancewa kullum,sai dai idan bai kirata ba,wata rana bayan ya aiketa ta dawo ya janyota ta kwace hannunta tana a,yace “mene ne ya faru?” Tace “Ni ka sakeni na wuce gida” ya zaro ido saboda tsananin mamaki,ya saketa yana kallonta,ya fara tambayarta,tace idan bai kyaletaba wallahi sai ta fad’awa ummanta,yayi dariya sosai yace “idan za ki iya ki fada mata” Ruqayya ta bisa da ido,shi kuma yana ta dariya.
A kullum haka take masa biyayya duk lokacin da yake so yayi amfani da sassan jikinta,ba tare da musu ko gardama ba,wani lokacin har da safe idan zata tafi skul sai ta biya gurinsa ya bata kud’in makaranta sannan zata wuce,a haka aka share shekaru ba tare da kowa ya sani ba a gidansu,haka za taje gurinsa wani lokacin ya hanata zuwa skul d’in ya sata a d’akinsa,ba ita za ta fito ba sai dai² lokacin da take dawowa,idan ya tabbatar babu kowa a line,sai ya barta ta fito ta shige gida tana narke fuska,babu wanda zai ganta yayi tunanin bata je skul ba sbd face d’in da take wearing irin na wanda suka gaji ne.
Rayuwa taci gaba da gangarawa,yayin da gefe d’aya wannan tsohon banza yake shek’e ayarsa,ba tareda tunanin wani abu zai faru ba a gaba,har ya kasance kai tsaye Ruqayyah za taje idan tana buk’atar k’udi,ya d’auka ya bata ta kashe uzurin gabanta ba tare da tunanin makomarta ba,wani lokacin kuma kai tsaye za taje ta d’aga gurin da yake ajiye kud’in ta d’auka ta k’ara gaba abunta.
Kwanaki,zuwa sati ka,sati zuwa watanni sun yi ta zuwa suna wucewa,duk da kasancewar mahaifinsu Ruqayyah baya tare da su,ya watsar da su but hakan baisa mahaifiyarsu ta yi watsi da yaran taba,duk da manyan ‘ya’yanta suna jin haushin kasancewarsu tare su ta barsu a gidan mahaifinsu,burinsu a kullum bai wuce ta kyale k’annen nasu ba duba da yadda mahaifinsu yayi watsi da rayuwarsu ya koma garinsu da zama,wanda tunda suka yi aure da mahaifiyarsu Ruqayyah bai tab’a kaita ba,haka har suka haifi yaran ya bar mata d’awainiyarsu,duk da cewa tana k’ok’arin gwada sana’a daban² sai dai rashin dace kasancewar duk abunda ta fara ba ya d’orewa sai a k’i siya tamkar wacce ta kulla guba.
Kullum tana hakuri da dad’i da rashinsa tana tare da yaranta,wani lokaci idan babu abinci haka suke samun shinkafa ‘yar hausa abunda aka tsince,bak’i²n da na cikin kwanson su tarashi,idan babu yayi musu yawa su surfa,shi za su girka su ci,ranar da ya k’are a haka wuni suke yi a kwance,duk ranar da suka yi tuwo basa tab’a zubawa tukunyan ruwa,haka za’a barta akan wuta idan ya gasu,aka kankare sai a dana,duk ranar da babu abinci shi za’a kwad’a aci,fuska babu annuri,zuciyoyi a cunkushe saboda damuwa,kowa haka zai wuni da abunda yake sak’awa a zuciyarsa,a haka suke rayuwa cikin k’unci da talauci,a irin kud’in da Ruqayyah ke samu daga Malam Lawan take siyan wani abun su dafa su ci,idan akwae aci idan babu kuma a zubawa sarautar Allah ido.Washe gari da safe haka al’ameen ya tashi jiki a sanyaye ya nufin side d’in mom da shirin tafiya office bcos ya dad’e bai jeba,yana shiga kitchen ya nufa kasancewar ya jiyo motsinta a can,k’arasawa yayi har ciki,har k’asa ya tsuguna suka gaisa then yace “mom zan wuce office” tace “breakfast d’in kuma fa a ina za kayi?” Ta fad’a tana ci gaba da aikinta yace “mom ina sauri ne sbd akwai aiki a gabana” mom tace “dole kayi sauri tunda kai ka had’awa kanka aikin da kana zuwa da bakace haka ba,and baka isa ka fita yanzun ba tare da ka ci wani abu ba nemi guri ka zauna dama,haka jiya kace min ka ci kuma nasan babu abunda kaci,kawai dai ka fad’a ne don na kyaleka,amma yanzun ba abunda zaisa na kyaleka.”
Haka ya nemi guri ya zauna a dining kasancewar kana fitowa daga kitchen din sai dining area,jikinsa a sanyaye yake komai,bcus yasan bai isa ya fita ba,duk da kasancewarsa CEO na company d’in,yana da damar k’in zuwama gaba d’aya ba kuma tare da an tuhumesaba,yana gamawa ya mik’e ya yima mom sallama yayi waje rik’e da car key d’insa fuskarnan a had’e,kamar wanda aka yiwa mutuwa,a haka ya nufi company.
*****
Da safe da suka tashi,kowa da abunda yake sak’awa a ransa,a haka suka kammala duk wani abu da ya zame musu dole,kowacce tayi shirin tafiya skul,kasancewar aunty ni’ima ta kusa kamnala karuntun ynzn tana level 400 a b’angaren GEOGRAPHY,while RUKY tana level 200 a Bayero university,sai da suka shiga d’akin ummah suka gaisa,then kowacce tayi shirin fitowa daga gidan,kafin su k’arasa fitowa aunty Ne’eemah tayi hanzarin komawa take sanarma ummah idan ta dawo akwai maganar da za suyi,da to ta amsa tare da yi musu fatan dawowa lfy,suka sa kai suka yi waje,tafiya suke suna hirarsu ta yan uwa,har suka zo bakin get d’in new side,daga haka kowacce tayi hanyar ta,tare da yiwa y’ar uwarta fatan yin lecture lafiya.
Tafiya yake a motar but gaba d’aya,kamar wani mara lafiya har ya isa office d’in da yake mallakinsa,duk inda ya gifta employees da suke k’asansa sai kwasar gaisuwa suke,hannu kawai yake d’aga musu ya wuce,ko ya girgiza kai alamar ya amsa,kowane staff al’amarin sai bashi mamaki yake because basu saba ganinsa a haka ba,though dama shi d’in ba mai yawan magana bane,tun kafin ya k’arasa secretary d’insa ta k’araso tana wani lankwashe jiki kamar za ta karye,duk da kasancewarta yare ita kam tana son samun fada a gurinsa,even though babu fuskar yin hakan,but hakan bai hanata sake ci gaba da cusa kanta ba,files ta kawo masa ta ajiye tun kafin ta kai ga fita ya dakatar da ita ta hanyar kiran sunanta,da hanzari ta waiwayo “Ina son kafin nan da one week ki tsara schedule na meeting da duka staffs na wannan company” shi ne abunda kadai ya fad’a tace “OK! Sir” then ta nemi izinin fita,yana sallamarta tayi gaba,lokacin da ya mata alama da hannu taje ya sallameta.
Files d’in ya jawo ya shiga bud’ewa,ganin bazai iya yin komai ba ya mayar,mik’ewa yayi ya nufi resting room dake cikin office d’in ya kwanta,take bacci yayi gaba dashi,dan dama ba wani baccin kirki yayi ba.
Karfe 3:00pm RUKY ta fito daga lectures,sallama kawai ta yiwa sauran student y’an uwanta tayi gaba,kasancewar ba mai son tara kawaye bace,though akwai wad’anda suke son yin k’awance da ita,but tak’i amincewa,kawai dai ayi mutunci,tafiya take sae da tazo daedae gate tana shirin fita, taji an korata, ko bata juyaba tasan me kiran, saboda haka tsayawa kawae tayi harta karaso kusa da ita, sannan suka ci gaba da tafiya, wae har kun tashi kuma aunty??? Wllh tun 1:00 ma muka gama abunda zamuyi kawae mun tsaya ne,,,, Eyyahhhhhhhhh!!! Nikam fitowana kenan,,,, sannu ae da ganinki kin gaji, ke nan wae baki son wahala ko?? To wllh garama ki saba, idan kijaje level 4 anan wahalar take, kuma dae aure za kiyi, wa zae miki aekin gidanki,ko kuma housemaid zae samo miki ohhoo…. A’a wllh aunty ni banso, tabbb nifa a tsarina wllh babu wata housemaid, tasha zamanta, ni inba dolebama mae zaesa wata mace ta rabi mijina tabbb ae wllh sae dae su gansa daga nesa,,,,,,, tsayawa auntyn tayi tana kallonta kafin tace ”lallai yarinyar nan haka dama kike da danbanzan kishi to idan kuma wnd zaki auran yana da matafa kiyi yaya???? Tuni idonta ya soma kawo ruwa,, wllh ban san ya zanyiba amma harga Allah bana so,,,, tabbbb Lallai amma an gaesheki,,, to wllh garama ki sawa zuciyarki hakuri,,,, Allah dae ya rufa mana asiri,,, suka amsa da amin,daga haka kowa tayi shiru tana jinjina al’amarin zuciyarta,,, itakam RUKY tunanin wace mafita zata samu take akan abunda auntyn nata ta fada take,,, tabbas tasan gaskiya ta fada amma ita kam ta tsani zama da kishiya,sae dae kuma bazata ja da hukuncin mae dukaba, a haka suka Karasa gida…. ….
Koda suka je gida bayan sun kammala abunda za suyi, dakin ummah suka nufa,,, ko Wacce ta samu guri ta zauna, anan yaya nee’eema ta soma bawa ummah lbrn abunda ya faru tsakaninta da al’ameen da kuma yanda sukayi da RUKY,,,,,,,,,,,,, ajiyar zuciya tayi kafin ta kalli nee’eema tace, abunda kikayi tawata fuskar kinyi wauta, me yasa bakiyi shawara da niba kafin kuyi maganar da shi kika sanar masa da abunda yake SIRRINMU NE??? kuma bayan haka ai akwae kawunku da yace idan kun samu mazajen auren a sanar da shi zae tsaya muku kan komae, me yasa za kiyi garaje haka???? Duk da dae ban sanar da su abunda ya faru da ”yar uwarkiba gaba daya,,, kawae dae na fada musu maganar sammune yasa aka fasa wancan auren amma baki kyautaba me yasa ke da kike babba zakiyi haka??? Keda zakiga ”yar uwarki tayi kin mata fada amma ke kikayi??? Me yasa zakiyi haka??? Tunda suka fara maganar kanta ma kasa, sae yanzun ta dago ta kalli ummah kafin ta bude baki tace “Ummah wllh banyi haka sbd kowace manufaba, nayi ne dan kawae na kareta daga zargi da zae afku nan gaba, kuma koba ma hakaba a unguwar nan zasu samesa su kae masa tsaegumin mu ”yan ISKANE shi yasa na fada masa, ko da nan gabama bazae taba zarginmu da sunan mun yaudareshiba,, ko mun ha’inceshi
Shiyasa da mukayi maganar da ita tace kawae a fada masa,,,, sbd kada gaba yaji ya wulaqantata,,,,,,,,,, eh ba wae kunyi ba daedaeba ina nifin dae karku sake irin haka koda nan gaba kun gane ko??? Sbd wani idan yaji wnn bazae sake dawowaba, kuma zaeje ne yaeta yadawa,,,,, shi ne kawae abunda yasa nace haka,,,, amma Allah yasa wnn en na gari ne,, ameen suka amsa,, daga haka suka ci gaba da hiransu ta uwa da ”ya ”ya…………… Karfe 5:30pm wall clock en dake manne a office en ya nuna,harhada inasa*2 ya shiga yi, duk da ba wani aeki yayiba a office en, haka ya tarkato phones ensa da key en yayi waje baebi ta kan kowaba yayi gaba,, bae zame ko inaba sae gida,,,,,,,,,, yana shiga ya nufi side ensa sae da ya tabbatar ya watsawa jikinsa ruwa, sannan ya nufi side en mom, kamar ko wane lkc a parlor ya sameta,,,,,, yana shiga ya samu kusa da ita ya zauna,,, bayan ya gaesheta, take tambayansa office,,,,” ALHAMDULILLAH” yace,,,,,kafin ya fara da cewa,,, mom dan Allah ina so dan Allah ki fadawa baffa suje su nemamin aure????? Kallonsa take da mamaki dan batayi tsammanin wnn mgnr daga bakinsaba duk da ta dade tana addu’ar Allah ya kawo lkcn,,,, amma sae ta basar,,, tace “auuuu aure kuma za kayi??” Tana kallonsa ta gefen ido,,,dan Allah mom kinsanfa ban taba miki mgnr ba,,, ya fada kamar wnd zaeyi kuka,,, to naji zan masa shi kenan???? Eh mom amma dan Allah kada asa ya wuce 2 months,,,, Uhmmmm!!! Kawae tace,sannan tace “ko dama shi ne abunda yasa na ganka a dame kwana 2,,,murmushi yayi kafin yace “A’a” daga haka yayi waje sbd yasan ynzn sae mom taeta tsokanarsa,,, shi kuma mgnr da ya mata yayine dan baya so ya sake komawa gurin Ruqayyah ba tare da maganar tayi karfiba, duk da dama ba wae ya iya zuwa gurin budurwa bane!………… ???? _Muje zuwa ????♀_ *_SMASHER ??????_*
[6:07pm, 11/2/2017] ՏmɑՏհҽr??????: ????????????????????????
*KADDARA KOH SAKACI*
????????????????????????
Story continues below

*_BY.HAWWA MUHAMMAD USMAN {SMASHER}_*
*ADDU’AH YAYINDA AKAGA JINJIRIN WATA*
_ALLAHU AKBAR, ALLAHUMMA AHILLAHU ALAENA BIL AMNI WAL IYMAN WAS-SALAMATU WAL ISLAM, WAT-TAUFIQI LIMA TUHIBBU, RABBANA WATARDHA RABBANA WARABBUKALLAH………_
*Dedicated to Amina Salis Musa,I really appreciate for ur luv nd support,,, I luv u wujiga-wujiga?? #ANA MUGUN TARE ??????*
*Page 131-135*
Ficewa yayi daga gidan gaba daya, bae zame ko inaba sae gurin abokin nasa, dan tun ranar da yaje bae sake komawaba, ko wayama ba kasafae sukeyintaba,,,yau dinma bae kirashiba haka ya kama hanya……..
Kamar tadda yake tunani kuwa, yana gida, tunda yammane bb inda zaeje,,, amma sbd mulki irin na al’ameen da deen en yazo inda yake, ce masa yayi ”Karfa ka dauka gurinka nazo, dan ni mama kawae nazo gaesarwa na wuce” bae kulashiba, har sae da ya gama abunda zaeyi,,, yana shirin tafiya, bayan yama mama sallama zae tafi,,, gani yayi deen ya dauke Kansa daga inda suke, ta gefe ya kallesa hade da Yin kwafa, irin ta zamu hadu ne, shi kuwa deen hade rae ya kuma yi, yayi gaba abinsa,,,lbrn da ba a basaba kenan,,,,,, yayiwa Kansa tunda bazae iya lallabamuba ??…..
Kwanci tashi asarar mae rae,kuma duk abunda aka sawa lkc sae ya zo, har ya wuce kamar ba ayiba, bikin yaya nee’eema yau ya rage kwana daya tal a fara gabatar da duk wani events da za ayi a bikin…… A bangaren RUKY kam tunaninta da zuciyarta sun gama tsinkewa akan lamarin wnn guy en, ta tabbata shima dama abunda zae faru kenan, garama tunda wuri da aka sanar da shi, da magana tayi nisa ya kenan za ayi?? Garama da Allah yasa bata sawa ranta soyayyarsa ba,,,da ynzn ya barta a wahala,,,,,, godiya takewa Allah da hakan ta faru, kuma ba a waje aka bibiyeshiba duk da kuwa ynzn mgnr mutane ta dena bata mata rae… ………
Bangaren al’ameen kuwa shiri yake na zuwa gurin Ruqayyah, dan shi kansa kunyar abun da yayi yake ji, yasan tabbas zasu zargi wani abun akan rashin zuwansa,duk da bawae yayi ne dan sbd kaeba, sae dan maganar da sukayi da mom, wnd har ta sanarwa da baffan su kuma sukace “bazasu fara zuwa neman aureba sae sunyi bincike tukun sun san daga wane irin gida ta fito, gufun afkuwar matsala, ko suyi magana biyu, wnd basa fata”……
Tafiya yake wnd bae zarce ko inaba sae gidansu,,, tunda yaje unguwar ya rasa ya zaeyi tunda ita dae yasan ba waya garetaba, kuma bae amsa na auntyn nataba ko da irin haka zae faru,,,,,,,,,,, can yana ta jira, ya hango wani almajiri, kirasa yayi ya aekesa kiranta,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,tunda yaron ya fadi sakon da aka aekoshi dashi, take tunanin waye, gudun kada ummah ta mata fadan ta bar mutum na jirantane yasa tabi dan aeken ko tambayar wanda ya aekosa batayiba,,,,,,, tun kafin ta Karasa take mamakin ganinsa, dan batayi tsammanin ganin nasaba……….
_Kuyi hkr da short post, banjin dadine ssae,,,,, really luv u guys,,,, muaaahhhh ????_
*_SMASHER??????_*
[6:07pm, 11/2/2017] ՏmɑՏհҽr??????: ????????????????????????
*KADDARA KOH SAKACI*
????????????????????????
*_BY.HAWWA MUHAMMAD USMAN {SMASHER}_*
*SHIN KO KUNSAN WANDA YAYI WASALI TARE DA DIGON AL’QUR’AN???*
_Ba wani bane face:-HAJJAJ BIN YUSUF ASSAQAFIY,,, ya kasance tabi’i, snn ya kashe da dama cikin sahabbai,, hakan kuma ba zae hana duk wanda ya zageshi ya gamu hukunciba daga mae duka, kasancewarsa musulmi ??…._
*ALLAH YASA MU DACE………*
*Dedicated to Habeeba Idrees u r a true supporter,,,I really appreciate for ur luv nd support,, really luv u ??,,, #irin ana mugun taren nan ??????*
*Page 136-140*
Tafiya take kamar Wacce kwae ya fashewa a ciki,, kallonta yake har ta karaso, shi a nasa tunanin yanga ne hakan,,,,,,,ita kuwa ba komae yasa take hakanba sae ganin abunda batayi tunaniba,,,, bayan tayi sallama sun gaesa, kowa yayi shiru shi ua rasa ta inda zae fara, ita kuma ta sunkuyar da kae tana wasa da yatsun hannunta…..
Story continues below

Can ya lalubo abin fada, amma a zuciyarsa addu’ah yake Allah yasa kar yayi ba daedaeba, dan ba sabawa yayi da hakanba,,, ga abokin Rakiyar tasa sun kasa tsaewa su sasanta,,,,,, can yayi ta Maza,ya kalleta yace mata “ya mama da aunty??” A hankali tace “suna lapia”……
Nasan dae da kika ganni kin yi mamaki, abunda baki zataba ki ganni a wnn lkcn da wata kilama kin fitar da rae,,,,,,zuciyanta sae da ya tsinke sbd abunda ya fada,to shi wnn sae kace mae duba, ya akayima ya San abunda yake ranta, da har ya fada?? Ta tmby Kanta,,,, bata san duk wnn abun da take a fili ta fada ba,,,,,murmushi yayi mae sauti wanda yasata ta dawo hayyacinta…. Abunda ya fada ne yasa ta gane a fili tayi mgnr, take taji kunya ta kamata, kamar ta nutse haka taji, bata daddara ba ta ci gaba da cewa “wayyo Allah maganar ciki ta fito fili, ni da na fada ba dan yajiba yanzun kuma gashi ya ji ua kenan,,,, uhmm babu yanda zanyi da ya wuce hakuri dan shi ne mafita”.
Again taji ya sake yin wani murmushin hade da bata amsa da “hakane kam bb mafita,amma tunda mgnr sirrice banma jiba ??,,,,wae shima wnn en da na fada ya ji kenan ??,,,,,ssaema kuwa naji dan ba a boye kika fadaba a filine,,,, kunyace tasata rufe fuskanta da hannu tana dariya, dan itakam harga Allah bata san me ke damuntaba da har take magana a zuci amma yake fitowa fili,,,, daga haka ya fada mata dalilin rashin zuwansa, taji dadi ssae duk da ba wae tana sonsa bane, a nata tunaninfa kenan…
Lokaci ya dada ja a haka yadunga janta da hira, sama*2 take bashi amsa kasancewarta mace mae yawan kunya,,,,,,wrist watch en da ke daure a hannunsa ya duba, wnd ya nuna 9:30pm,,,,, kallonta yayi kafin yace” yaushene bikin auntyn namu da bb gayyata??? Duk da taji kunyar tambayan amma haka ta dake ta bashi amsa da wannan satin da muke ciki,,, Ohhhh!! ????♂ ae abunma ya zo daf kenan,,,,, eh kawae ta iya cewa,,,,, OK! Mu dama ae ba sae munjeba koh??? Uhmmm!! A’a,,,ae ba ganinka nayiba a wadancan kwanakin da suka wuce,,,uhmmm!! Da haka dae kawae kika fake,,,,,, A’a ae hakane,,, OK! Shi kenan a barshi hakan…… Toh idan gaskene ina namu goron gayyata ake cewa ba??? Murmushi kadae tayi Kafin ta ce bari ta shiga gida ta dawo,,,, tana shiga zauren gidansu, ta kara Sauri kamar zata kifa ta shiga gidan,,, tana shiga taga yaya nee’eema da ”yan uwansu da suka fara zuwa dan hidimar bikin,,,,,,Jan auntyn tayi sukayi cikin daki da hanzari,,,, ke lafiyarki kalau kuwa?? Kike wnn tapiyar kamar an koroki?? Uhmmm aunty Allah abun ne yaban tsoro,, amma dae bani I.V naje na dawo tukun zan baki labarin idan na dawo, ke bb a gurinki ne da kk tmbyta, nifa aunty na hadesu guri daya dama tunda wa zan kaema wani I.V?? , to ynzn kuma wa zaki bawa, malama mara kawaye??? ?? Wayyoo aunty zan fada miki daga baya,,, to shi kenan,,,ki duba bag en can zanje makota na dawo ynzn ummah ta aekeni,,, OK toh…. Kusan tarema suka fita daga gidan,,,,ita kam aunty sbd hanzarin da take bata wani tsaya duba dawa RUKY take tare a tayi gaba,,,,,,, karasawan rukyn gurin da sukene ta ajiye masa cards eb da ta debo,,? Kallonta kawae yayi yace” dama abunda ya maedake kenan?? To ae ni bana zuwa gurin taro irin wnn sbd bana son hayaniya da yawa ynzn sae ya samin ciwon kae,,,,,,,Uhmmm!! Kadae tace taci gaba da wasa da yatsunta,,,,,,,, toh ni zan wuce gida, ban son mom ta kirani gara nayi saurin komawa,,,,, to na gode ka gaeda gida a gaeda mom,,,, nima na gode ssae,, amma dan bani 2 minutes ynzn,,, tashi yayi ya nufi motarsa,, babban Leda ya ciro mae kyau,, nufota yayi, baeyi maganaba ya ajiye kafin ya juya da Sauri, yana waving mata, tare da cewa “ta gaeda mama da aunty, ayi hidima lapia…… Kasa magana tayi kamar yadda ta kasa tashi daga gurin har ya bar line en nasu,,,, sae da taga ya bace snn ta sauke ajiyar zuciya ta mike da kyar,,,,, tana kokarin tattara kayan da ke gurin sae ga aunty nee’eema ta fito,,,, A’a bakon naki har ya tafi naganki ke kadae?? Uhmnm!! Aunty wannan al’ameen en nefa ya zo,,, dagaske sister?? Allah kuwa shi ne,, wnn mene a jiye??? Shi ya ajiye kuma ya tafi ko bayani bb,, Uhmmm! To ae tunda kikaga haka naki ne, idan ba hakaba bazae ajiye ya tafiba,,, muje gida kawae…
Suna shiga basubi takan kowaba, sukayi daki bb kowa ciki sae su kadae, sbd aeki da mutane keta yi a tsakar gidan,,, suna shiga yaya nee’eema ta zazzage leder,envelope ne ya fado da wani kwali mae dauke da photon waya kirar company iPhone sae wani kwalin da kuma kaya kimanin set 5 wanda ba a dinkaba,sae turaruka da dama,,, kallon kayan kawae sukayi, suka kuma kalli juna,,,envelope en aunty ta bude, take kudi suka zubo bundle guda na yan 5 hundred, hadeda wani white paper sae kamshi yake,,, itakam aunty batabi takan komaeba sae phone en data dauka ta bude fito da komae tayi ta nufi socket tasa a charge kafin ta dawo kusa da RUKY,,,, ke wae dama shi ne yazo?? Amma ba motan da muka gansa da shi bane,ni na mayi tunanin wani ne daban yazo wllh….
Tattara kayan tayi ta mayar paper ne kadae bata saba tayi gaba da lader tayi dakin ummah,,,, bayanin komae tayi mata, ita kam ummah bata wani fuskanci konaeba tace to an godene kawae, tayi waje,,,,, itama wajen tayi ta koma daki gurin Ruqayyah,,,,,,,,,, basu samu damar ci gaba da maganaba sbd mutane suka shigo dakin daga haka suka ci gaba sabgogi,,,, a haka har sukayi bacci….
Yaune ranar da kowa ke burin gani mussamanma ma’auratan,,,, an shiga shagalin bikin babu ji bb gani,,, kowa yayi kyau daedae gwargwado,,, ansha hidima ta ko ina hasken camera ke tashi,,, amma duk gurin idan aka dauke amarya da dama take fita daban babu wanda ya kama kafar Ruqayyah gurin kyau,,,,,,,, a haka aka gama hidindimun biki aka tarkata amarya aka kaeta gidanta dake sulaiman crystal,,,,,, sae dae fatan zaman lapia ga amarya da angonta kuma,,,, wanda da kyar aka raba Ruqayyah da yaya nee’eema ………?? _Muje zuwa ????♀_
Story continues below

🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂
*KADDARA KOH SAKACI*
🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂
*_BY.HAWWA MUH’D USMAN {SMASHER}_*
*ADDU’AH YAYIN ZIYARTAR MAQABATA KOH WUCEWA TA KUSA DA ITA*
_ASSALAMU ALAIKUM AHLUD-DIYYAR MINAL MU’UMININA WAL MUSLIMIN WA INNA IN-SHA ALLAHU BIKUM LAHIQUUN WA YARHAMULLAHUL-MUSTAQDIMINA MINNA WAL MUSTA’AKHIRIN AS’ALULLAHU LANA WALAKUMUL AFIYATA….._
*Dedicated to Time Writer’s, cool Hausa Novels,Kaddara koh sakaci fans,,, ina matukar ji daku kuma ina alfahari daku,,, Allah ya barni daku har karshen rayuwa😍*
*Long live my lovely groups…* ❤💔
*Page 141-145*
Yaya nee’eema kuka ruky kuka,, sun kankame juna suna kuka maeshiga rae, babu Wanda basu bawa tausayina a gurin kowa ya kallesu sae ya tausaya musu, masu share kwalla nayi sbd saurin kuka (kamar sis meinerh da daughter khairat dae daga mgn sa sawa mutane kuka😜😜)…
Haka aka banbaresu daga jikin juna,aka fito da ruky dakyar daga gidan aka sata mota tana kokareen fitowa amma a haka aka ja motar sae gida………
Tunda suka Karasa gida, RUKY ta shiga gida, jikin ummah taje ta kwanta tana kuka,,,, shafa Kanta ummah ta shiga yi a hankali, tana bata baki,, da haka har tayi shiru, sae ajiyar zuciya da take,,,,,,, ummah ce tasata ta tashi taje ta kwanta badan ta soba haka ta tafi,,,, tun tana juyi ita kadae har bacci mae nauyi yayi gaba da ita…..
Bangaren al’ameen kuwa labarine mae dadi ya sameshi duk da wani Bangaren na Labarin ba mae dadi bane,, baffansa ya gama duk wani bincike da zaeyi akan RUKY, sae dae abunda yake gudu ya afku, wato kar mom taji wani sashin labarin taki yarda da alaqarsa da Ruqayyah,,, amma abunda ya bashi mamaki da mom taji sakamakon binciken,da farko ta so ta tsaeda abun amma daga baya ganin ya tada hankali yasa ta hakura,, ganin kuma ba wae hankalinta ya gama kwanciya bane yasa ya zauna
Ya mata bayanin komae, da halin da su Ruqayyah ke ciki a unguwarsu, wnn ne dalilin da yasa ta yarda dari bisa dari,,ta kuma karfafa masa gwiwa akan koda ma a gidan karuwaine ya ganta idan har Allah yasa dan ya taimaketa ne bb abunda zae sa ta hana shi,,,,ta daeyi addu’ar fatan alkhairi da samun zaman lapia mae dorewa a tsakaninsu,,, wnn kenan…….. Gidan yaya nee’eema kuwa a wannan daren jikinta sae da ya fada mata sbd wahalar da ta sha,,,,tunaninta baya wuce dama haka auren yake, to ita kuwa bata ga dalilin da zaesa ta kara yarda da wnn abunba,sbd wahalar da angonta ya bata, ta gurzu iya gurzuwa, dan ko kayan wanki sae haka 😂,,,ni kuwa cewa nae yarinya yanzun aka fara inda wnn harkallar ce,,sae bayan da komae ya lafa ya gane aeka aekar da yayi,,,, snn aka koma lallabata har ta samu tayi bacci bayan sun tsarkake jikinsu……. Washe gari da safe misalin karfe 10:00am ummah tasa Ruqayyah ta shirya domin aekenta gidan yaya nee’eema, ta kae mata wasu ragowar kayan da ba a tafi dasuba,,,,, da kuma sauran ”yan uwa wadanda basu samu damar zuwa kae amaryaba,,,,,,, suna zuwa, yaya nee’eema bayan sun gaesa taja hannun RUKY sukayi daki ba tare da sun bi takan kowaba, ”yan uwa sae tsiya suke musu, wae dama kukan na gulmane da suke yi idan ba gulmaba mae zaesa yanzun basuyi ba,,, basu kula suba sukayi daki,,,,,,, sae da suka tabbatar sun cika ”yan uwa da kaya tukun sannan suka nemi gurin zama, sun Kule a daki suna tattaunawa akan abunda ya shafesu,,,,, can yaya nee’eema ta ke cewa da Ruky wae kuwa kin kunna wannan wayar da aka kawo miki???? Budar bakin RUKY sae cewa tayi “tabbbb ni fa aunty wllh na Mantama da ita, tunda kika bani bayan kin cireta a charge ban sake bi takan kayanba”, Lallai RUKY hankali ya gama jikinki, ke wace irin mace ce da baki daukar shawara, wllh ki bude kunne kiji, wllh duk Wacce ta samu wanda yake sonta, ko da bata sonsa zata iya aurenta sbd kyaitatawa zata sa wata rana taji duk duniya shi kadae take so,,,, kuma duk kawar da ta kyalla ido taga al’ameen ina tabbatar miki sae dae kiji Labari ya canza,,,,ba kishiba ko hauka za kiyi,a banza zae tashi……. Gara kiyiwa kanki fada, tsakani da Allah yake sonki,,, kuma aurenki yake da niyyar yi, Munyi maganar nan da shi, sbd haka kiyi tunani,,,,,,jikinta duk yayi sanyi, haka ta bawa yaya nee’eema tabbacin in sha Allah za ta kiyaye, kuma idan ta koma gida zata duba kayan,,,,,,dan dama auntyn cewa tayi kada yayi tunanin bakya son sane,kuma kin raena kyautarsa, dan idan har ya gane baki sonsa zae hakurane, ita kuma Ruky wnn dalilin ne yasa jikinta dada yin sanyi,,, tabbas maganar aunty gaskiyace,,,,,da wnn tunanin fal zuciyarta ta wuni duk jikinta yayi sanyi kamar mara laka,,,, a haka ta wuni ranar,,, har lokacin tapiarsu yayi, suka yima auntyn sallama,,, yayinda ta sake jan kunnen Ruqayyah akan maganar tare da bata misalai da dama,,,,,,,,,da haka suka tafi suna kewar juna………… _Muje zuwa🏃🏻♀_ *_SMASHER 🤞🏻😘_*
🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂
*KADDARA KOH SAKACI*
🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂
*_BY.HAWWA MUH’D USMAN {SMASHER}_*
*ADDU’AH YAYIN FITA DAGA GIDA*
_BISMILLAHI TAWAKKALTU ALALLAH WALA HAULA WALA QUWATTA ILLAH BILLAH,, ALLAHUMMA INNIY AUZHU BIKA AN-ADILLA, AU-UDALLA, AU-AZILLAH,AU-UZALLA, AU-AZLIMA, AU-UZLAMA, AU-AJHALA, AU-YUJHALA ALAYYA…_
*Dedicated to Shamsuddeen Bello Yusuf😍 brother nd also friend really heart u guy 😘*
*Page 146-150*
Tafiya ce mae dan tsayi daga gidan aunty nee’eema zuwa sheka varenda,,, tunda suka hau tricycle en take nazari akan maganar da suka gama yanzun da auntyn,tabbas indae ba makiyiba babu wanda zae ki nuna maka hanyar gaskiya, kuma shi ne kadae zaega alkhairi ya sameka yatyita bakin ciki, tabbas bata isa ta tantance hakikanin gaskiyar zuciyartaba akan wnn al’amari, amma tana bukatar fuskantar al’amarin duk da cewa zuciyarta a cunkushe take, haka kuma ta wata fuskar tana kallon Maza a matsayin abu guda, idan ta tuna da abunda ya faru a baya,,,,,, hawaye ne ya gangaro mata ba tareda ta shiryaba ta,,,jin da tayi gwagwonsu ta tabata ne yasa ta juyo tana kallonta hade da murmushin yake,furucin gwagwon taji lkcn da take cewa “yarnan shi dama lamarin duniya sae anyi hakuri, kowa da haka ya bar gidansu, kema kamar yaune zakiyi auren ku bar mahaifiyarku ita ka dae,,,amma kiyi hakuri ki daena kukan haka kinji ko”, da kai ta amsa mata ta shiga goge hawayen sae ajiyar zuciya da take a hankali,, a haka suka Karasa gida……
Tunda suka shiga gidan bayan sun sanaema ummah dawowarsu, ta shiga daki ta kwanta, kewar “yar uwarta na ratsata, inama ace itama tayi auren a daedae wnn lkcn,,,,, wata zuciyar ce tace kinsan me kika ce kuwa??? 😳mema nace?? Ta tambayi Kanta 🤔,,dama ina sha’awar yin aure amma nake son cutar da kaena a wnn lkcn da dama ta zomin,,, Allah kasa kar na cutar da rayuwata alan wani banzan dalilina,,,,,, wnd yamin laefi daban amma wdnd nake son hukuntawa daban,,, Allah ka yafemin laefukana nayi kuskure kuma na tuba, domin kaene mafi alkhaerin karban tuban masu tuba,,,,, tana addu’ah tana hawaye,, wanda bata san lkc yayi nisaba daga nan bacci yayi awon gaba da ita, tana ta faman ajiyar zuciya……. Bangaren AL-AMEEN tunda sukayi mgn da yaya nee’eema bae bari zancen yaja da nisaba dama ya nemi ganin baffansu wnd, zuwa ynzn magana tayi nisa ta bangaren manya,,kuma ummah tana da masaniya akan komae dan duk abunda ake baffa na sanar da ita,,,, sae dae tayima Ruqayyah shiru ne dan ta fuskanci hankalinta baya tare da ita,,, shi yasa ta zuba mata na jiyamu 😂(kar ku biyoni da tmby bayan kun karanta OWL nake nufi,,,, nasan ”yan bin kwakwaf zasumin mgnr,, ehee! Na fada muku yanzun 😜),,,kuma fuskantar day tayi duk wani saurayi da zaezo bata sauraronsa shi yasa ta yanke wnn hukuncin,, dalilin da yasa ta fadawa baffan kenan,,, shi kuma ya dakatar da al’ameen akan zuwa gurinta kenan,,, kawae dae yabi umarni ne ba dan yaso hakanba,, amma yana masifar son ganinta,,, sae dae ba yadda zaeyi tunda umarnine daga federal 😜,,,dole yabi,,, gashi tsayin wadannan kwanakin sae kiran wayan da bata yake amma kullum amsa dayace a kashe take, shi ganima yake wnn ranar kamar bazata zoba,, wata 2 amma kamar shekara 2,haka dae yake a daddafe,, a haka lkcn yaci gaba da wucewa, ba tare da sanin rukyba,, kuma ko da yaje daurin auren yaya nee’eema bae nemi ganintaba, yayi hanzarin komawa inda ya fito ……………… Ba ita ta fatkaba sae da tsakiyar dare,,,,,,tashi tayi ta fita, alwala ta dauro tazo ta tada sallah,, sae da tayi nafilfili sannan ta zauna tana addu’ar neman zabin ubanhiji akan wnn al’amarin,,,, daga baya kuma ta mike ta nufi katifa,,,har zata kwanta ta tuna da maganar yaya nee’eema,, tashi tayi ta bude wardrobe, envelope en ta zaro daga cikin kaya,yanda aka ajiyeta haka ta daukota,,, bakin katifar ta dawo ta shiga fito da kayan ciki tana gama fi da su,,, paper dake ciki yana kamshi tayi arba da shi,,,, zaroshi tayi, ta shiga budewa, a hankali take karewa paper kallo, sbd stylistic din da akayi amfani da shi gurin rubutun,,, sakin baki tayi tana kallo,nan naga hubbeeyy tana leqen paper duk dan ta gano,,,,, ganinai RUKY ta mako mata harara tare da nuna mata, tare da cewa toh yar sa ido kin gani ae sae ayi waje 😏,,, meinerh da auta kuwa banda dariya bb abunda suke 😄,bama ganin yanda mutuniyar ta saki baki,,, babu shiri suka hadiye dariyar ganin kallon da aka musu yasa suka nutsu, dan sun San Idan suka ci gaba zasu tsinci kansu a bakin titi 🤣…. nutsuwa RUKY tayi ta shiga karanta abunda takardar ta kunsa, ga abunda ke ciki _”Kiyi hakuri da abunda zaki gani,,,duk da ban San da hidimar nan a wnn lkcnba,amma kiyi amfani da duk abunda kika gani, babu yawa,,,na gode,AL-AMEEN_ (Nasan su o’o ana nan an baza kunne da ido aji kalam love, to basu bane 😜😜)…. Tana gamawa ta mayar ta rufe,wayan ta jawo ta shiga kunnawa,a hankali ta fara shiga cikin cikin wayan,,,,tsarin wayan ya mata ssae, dalilin da yasa ta jima tana dubawa kenan har zuwa tsayin lkc,,,,,can kuma ta ajiye, tayi kwanciyarta……….Da safe da ta tashi, jinta take kamar babu wani abu da yake damunta, haka taita sabgoginta,,,,, tana kallon ”yan uwa da sukazo biki, sunata shirin komawa gidajensu da kuma ‘kauyukansu,,,, maganar da taji sunayi ne yasa ta kasa kunne tana sauraronsu
”Oh! Yanzu kam idan mun tafi muda dawowa sai ko bikin Ruqayyah, ko kuma zuwa ganin d’a, idan Allah ya kaimu na’imatu ta haihu”,,,, Allah dae ya basu zaman lapia, aka amsa da ameen. Basu dauki lkc mae tsayiba kowa ya kammala shirinsa, duk da dama wasu har sunyi gaba tun kafin rana tayi,,,, Ruqayyah na daki a kwance tana jinsu suka gama, Ana ta sallama da juna da fatan alkhaeri, fitowa tayi ta musu sallama kowa sae addu’ar fatan alkhaeri yake mata da samun miji na gari ake mata, da haka kowa ya debi ”yan kayansa yayi gaba,,, aka barta daga ita sae ummanta,gidan yayi shiru,,, sae a lkcn kewa ya dada kamata, inama ace basu tafiba,ynzn shi kenan daga ita sae ummah za a bari,, wayyo auntynah kin tafi kin barmu da kewa, haka taita fama da zancen zuci……. Gidan aunty nee’eema kuwa sae San barka dan tayi dace da miji na gari yana sonta ssae, kuma yana bata duk wata kulawa data kamata,,duk da kasan cewarsa dan kasuwa, amma abun sae san barka dan ko matar governor albarka………
Ruqayyah na kwance kamar Wacce aka tsikara ta tashi, kayan da ta gama dubawa da dare su ta dauko ta nufi dakin ummah da kayan a hannunta,,, ”ina kika samo kaya haka??” Ummah ta tambayeta, tana kuma binta da kallon tuhuma,,,kame2 ta fara kafin tace,”damafa ummah kayan nan ne da aka kawo rannan,,,”, waye ya kawo??? So nake ki fadamin wanda ya kawo ba ki tsaya kina kame-kameba,,,, ummah kayanfa da aunty nee’eema ta kawo miki ne kafin bikinta,,,,”ae ba wani abu naceba, kawae dae waye ya kawo??? Ita ce tambayar da nayi miki” da kyar kamar ana mata dole ta iya cewa “AL-AMEEN ne ya kawo”, to shi ne kuma abunda yake baki wahala a fadar?? Kae kadae ta girgiza, kafin umman taci gaba da cewa “ni dae har kullum bazan gaji da fada muku ba ku guji abun hannun mutaneba sbd kunga halin da muka shiga a sanadin al’ummah,,, Allah ya sake tsaremin ku a duk inda kuke,,,,, ummah nimafa banyi niyyar karba ba kawae ajiyewa yayi ya tafi,,, eh na sani amma dae ku yi hankali da mutane, sharrin mutum yafi gaban kwatance,,,jeki Allah yayi muku albarka….
Ummah ammafa harda Waya a cikin kayan,,, to Allah yayi albarka,,,ummah nifa banyi niyyan amfani da komaeba,kumafa harda kudi ummah a ciki,,, A’a babu kyau maeda kyauta, kije Allah yayi muku albarka baki daya,amma kudin ki bari idan Munyi waya da auntynki zamuyi shawarar abunda ya kamata …………
Tashi tayi ta fita, da wayan a hannunta, tayi daki ta shiga buga game kamar dama can ta taba amfani da phone,,,,,,,,,,, ummah kuwa lkcn da Ruqayyah ta fita binta kadae tayi da kallo, tana addu’ar Allah ya tabbatar musu da alkhaeri,,,, kasancewar tasan komae da kuma waye AL-AMEEN a gurinsu yasa batayi mata fadaba,,, abunda za ayi ynzn ta bari ni’ima ta dan huta tukun kafin su shiga hidimar bikin Ruqayyah………… Al’ameen kwance parlor kan sofa shi kadae, yayi shiru kamar mae bacci,,, bude idon da yayine yasa zaka gane ba bacci yakeba, dalilin bude kofa da akayi,,,,, ganin kamaludeen ne yasa ya maeda idonsa ya kulle,,, karasowa yayi kusa da shi ya zauna kafin ya fara cewa” yanzun akan abunda bae kae kayi fushiba shi ne har ynzn kk yi, har ta kae ga ansa ranar aurenka amma Saboda kana fushi dani kaki fadamin me ka dauki rushewar alaqarmu,kana tunanin abune mae sauki, wanda cikin kwana daya komae zae lalace,, ka ban mamaki ba kadanba, ko da a mafarki banyi tsammanin hakanba” saurarawa yayi kadan kafin ya ci gaba da fito masa da sirrin zuciyarsa akan alaqarsu da take kokaren rushewa,, jikin al’ameen yayi sanyi, hakan yasa ya dago ya kalli deen en kafin ya bashi amsa da cewa “ko kadan kar kayi tunanin wnn ne dalilin kawae dae bana fitane ynzn ssae dan ko office ba ssae nake samun damar zuwaba”, kayi rashin lapia ne naga ka rame haka?? Deen ya tamnayeshi,,,,ae garama mae jinya da halin da halin da nake ciki, amma karka damu komae ya wuce in sha Allah, kar ka sake cewa ina neman rusa alaqarmu,, hira sukaci gaba da yi, anan ya bashi labarin komae da yake faruwa,,,,,, cewa za kayi nesa ta matso kusa, nima na nemo matar aure kafin mama ta faramin maganar,,,,: “ato idan har ba so kake na baka ”yata ba gara kama kanka fada” ya fada fuska shaye da toka, 😎 juyowa deen yayi Allah ya rufamin asiri da har na rasa wa zan aura sae ”yata,kuma fatan da kake min kenan, na gode ae nina kawo kaena har ka samu damar fadan magana son rank a, idan ka kara ganina ka Fadi abunda yafi wnn,,, tashi yayi zae fice kafin ya karasa har al’ameen ya rigasa, dariya yake harda rike ciki saboda yasan abunda ya shuka,,,: haushi deen yaji ya kara gaba cikin sauri ko sauraronsa baeba, yana jin kiran da yake masa amma yaki juyowa ya fice a 360 sae gida…………… Kwanaki sunyi nisa yayin da duk motsawar seconds ake samun ci gaba a rayuwa,,, Ruqayyah kwance a daki bayan tayi game ta gama kamar kullum,,,,,, kamar daga sama taji ummah tana waya,da yake gidan ba babba bane yasa take iya jiyo abunda umman take cewa,,,, tunani ta tafi,,,, kayan lefen wa za a karba da taji umman tana fadawa mutane a Waya??? Dama akwae biki da zasuyi a kwana kusa a family,,, kae amma taji dadi wllh, zata ga ”yan uwa ko ba komae, murna take ssae, tun kafin taji auren wa za ayi…………… 😂😂😂 yarinya za kiyi bayani ne lkcn da kika ji ko aurenwa za ayi….
_Muje zuwa 🏃🏻♀_
Story continues below

🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂
*_BY.HAWWA MUHAMMAD USMAN {SMASHER}_*
*ADDU’AH YAYINDA KAJI WANI GURI YANA MAKA CIWO A JIKINKA*
_ZAKA DAFA GURIN SANNAN KAYI BISMILLAH ×3 SANNAN KA CE:” A’UZUBILLAHI WA QUDRATIHI MIN SHARRI MA AJIDU WA U’HAZIRU ×7………_
*WANNAN ADDU’AH INGANTACCYACE DAGA BAKIN ANNABI (S.A.W),KUMA DA ITA AKE KAMUN KAI IDAN YANA CIWO, HAKAMA MASU GYARAN TARGADE DA KARAYA DA ITA SUKE AMFANI MAFI YAWANSU……ALLAH YASA MU DACE……………👏🏻👏🏻👏🏻*
*Dedicated to my beloved doughter Maryam Abubakar Sa’ad (KHAUSAR) ❤*
*Page 156-160*
Wani tunani take akan abunda ummah ke ba tun kafin lkcn bikin aunty nee’eema, to wae mene wnn abun ta tambaya ba tare da tunanin tasan abunba haka ta hakura,, tare da cewa’to ae ni wnn abun damuwa bane a gurina tunda dae da zaki ai babu wata damuwa koma mene ohoo 🤷🏻♀,ta fada ba tareda damuwaba….
Da yake weekend ne karban kayan,tun da wuri aunty nee’eema ta zo gidan, murna Ruqayyah take ssae da ganinta, ba tare da damuwaba auntyn tace ke kuma shi kenan najiki shiru tunda kika je washe gari da kika raka su gwagwo koh 🙄,,,,,wayyo aunty kiyi hakuri ummace ta hanani zuwa ko ina ynzn daga makaranta sae gida, kuma ko fita zanyi sae tasani saka niqaf sae kace Mara gaskiya haka take sani yi, ni wllh har tsarguwa nake gani nake kamar ni kadae ake kallo idan na fita,ta fada kamar zatayi kuka…..
Dariya auntyn take tana kallonta, haba yarinya duk wannan budurin da ake ai danke akeyi, baki san aure zamu mikiba, ido Ruqayyah tafito waje kafin ta saki kuka mae sauti,,,, yaya nee’eema dafe kai tayi Saboda maganar da ta fada subul da baka tayi, coz tasan ummah ta hana a fada mata, wayyo ni niimatu yau taya zan kare kaena a gurin ummah 🙆🏻,,,babu shiri ta matsa kusa da Ruqayyah ta shiga rarrashinta tana bata hakuri, tare da cewa:”ba haka bane abunda ta fada tsokanarta take”,, sannan ta samu ta tsagaeta da kukan da take amma bawae dan ta yardaba haka ta fara share hawayenta,,sae ynzn take sake yin tunani akan ruwan wnn abun da ummah take sata sha, amma data tambayi ummah ce mata tayi maganine kuma yana maganin sanyi,, kuma ai ta tabajin cliques dinsu suna Hiran da za ayi auren wata course mate suna Hiran kayan gyaran jiki da ake bawa duk Wacce za ayi aurenta,,,,kenan dae itama hakan ce ta faru da ita kome?? Koma mene zata tambayi ummah kuma tasan ba za a mata irin wnn aurenba,tunda ba a faraba tun da bare a fara akanta,,,da wnn tunanin ta kauda wancan tunanin na maganar aure……………
Tunda deen ya tafi al’ameen ya dawo parlorn Mom ya shiga yana murmushi sbd dama sun saba da irin wnn halin, mom ce take sakkowa daga staircase tana cewa:”har mutumin naka ya tafine naganka a nan, dariya yayi mae dan sauti kafin yabawa mom Labarin dramar da suka gama har tasa ya tafi ba shiri,, mom ce ta hade rae sannan ta fara cewa “ae dole ya tafi irin wnn wulakanci da ka masa haka, tayama za ayi ya jira yarka, wnn ae baki ne kk masa, kae dinma ae sae da aka sha fama kafin, ko mace baka son kulawa, kuma komae Lokaci ne,kaema da naka ya zo gashi nan za kayi amma ka rasa me zaka ce masa sae wannan zancen Mara makama, Karka kara irin haka, ka masa fatan alkhaeri shima ya samu mace ta gari, kamar yadda muke sa ran kasancewar taka,,,,, murmushi yayi tare da fadin “wato mom yau juyamin baya zakiyi akan deen, tun banyi aurenba har zaki fara nuna kin sallameni,,, shi yasa ynzn ma ko tattalina bakyayi kamar da ya fada a shagwabe kamar wani dan goye….
Eyyahhh!! Son taya zan sallameka tun yanzu, ae sae naga ”yan dagwai-dagwai a gabana zan sallameka, ko da yakema kae kana Yin auren zan hada maka kayanka na sallameka kenan daga ranar,, ta fada tana masa dariya,,,,to ae mom tunda sallamatama za kiyi, tun kafin lkcn bari na sallami kaina, ya fada yana bin ganyan waje,,, ae fa saeka jira yaro, idanba hakaba ina haka matar a ranar da aka kawota,,,wani birki yayi kafin ya karasa fita,ya dawo a hankali tare da maraeraecewa kamar zaeyi kuka “Wayyoo mom so kike na mutu tun lkcna beyiba,,,,,daga magana sae ta mutuwa,,ai in Allah yaso ba yanzunba,,,,Yawwa momcy har naji dadi da kika ce haka,,, gaba yayi tare da cewa mom na tafi bikon abokina tun kafin yaki rakani,,,,,Uhmmmm!! Kanku ake ji, Allah kiyaye hanya…………
Story continues below

Tashi tayi ta shige daki, ko sauraren auntyn bata kuma yiba duk maganar da take mata,,, Hhhhhh!! Yarinya bakida wayo baki San dawar garinba, wae duk wnn abun da ake bata sani, tabbb Ruqayyah koi sokuwa,, ta sake shekewa da dariya,,, ganin Ruqayyah ta fito daga dakin ne yasa ta hadiye dariyan da take babu shiri, gudun kar tasha fada gurin ummah,sbd tace kar ta fada mata amma ta fada,,,,,, dakin umman ruqayyah ta shiga, samunta tayi a zaune kan abun sallah,,, jikinta taje ta kwanta, ke meye haka ummah ta tambaya, sae kace wata mage, ke kam kin cika son jiki da yawa, babu dama ki ga mutum a zaune, ynzn sae ki lallabo jikinsa ki kwanta, menema ya kawoki??? Ta tambaya tana kallonta,duk ta wani squeeze da fuaka kamar ta ga abun kyama,,,,, cikin shagwaban da ya zame mata jiki, idonta taf da ruwa ta soma cewa” ba yaya nee’eema ce tace wae aurena za ayiba,,, shi ne ke kuma kike damuwa to dan tafada sae ki yarda,ni na fada miki ko kuwa, da kika sa damuwa acikin abunda ta fada,,, kar kiyi kuka kinji uwata ba gaske bane shi kenan kinji?? Kae ta kada, sannan ta mike kamar wacce kwae ya fashewa a ciki tayi waje,,,,,,,,,,,tunda ta tashi ummah ta bita da kallonta,, wato akwae rigima kenan duk ranar da ta sani,,, Allah yasa komae yazo da sauki,, amma da tasani bata boye mataba,, duk da haka ynznma lkc bae kureba, za ta sanar da ita bayan an gama karbar lefan,,, da wnn tunanin hankalin ummah ya dan kwanta……… Fitowanta daga dakin ta wuce auntyn a zaune,tana shiga tabiyo bayanta,, me umman tace mikine kike wani kumbura fuska??? Babu kmae kawae dae tace ba wani aure da zatamin, banma isa aureba har yanzun,, wani kallon kin raenawa kanki hankali auntyn ta mata, kafin tace “haka ta fada miki umman?? To in kika wuce yarinya so kike a fara miki ruqiyyah kenan dan zato za ayi aljanu gareki,,, kallonta RUKY take babu ko ‘kifta ido,,ynzn aunty sae ace ina da matsala dan banyi aureba?? To tsaya wasa yarinya, kin manta ne har cewa aka dingayi da ummah ina da aljanu, idan basuba kuma wae nauyin jini ke gareni, kema dae ae kinji irin hakan tunda ta fada mana, saboda kaf line ennan babu Wacce ta kae shekarunmu batayi aureba,,,,,, haka ne kam aunty amma ni dae ban isa yin aure ynznba sae na kae kamarki,,, tabb baki da hankali ae sae kiyi ta zama, ki mutuma bakiyiba ki gani,,, tashi tayi ta fice ta barta, tana tunani tare da neman mafita akan hakan,,,,ita ba kawayeba bare ta nemi shawara,,, tabb wace kawama abunda ma cin amanar mutane mafiya yawa suke,, da wnn ta kori maganar ‘kawa a ranta ……………
Da yamma kafin sallar la’asar,bayan ta tashi daga bacci taji gidan da dan hayaniya, fitowa tayi ta shiga tayi wanka kafin ta zo suka gaesa da ”yan uwa da ta gani,,, sae mamaki take, me ya kawo wasu daga ciki, dan tasan basa xuwa haka kawae sae da dalili, shima sae idan za ayi taro da ya danganci biki ko wani abu dae makamancin haka,,, jiki ta duk yayi sanyi tunawa da maganar da aunty nee’eema ta fada mata kar daefa da gaske ne,,ko da yake ummah tace A’a ae, ummah zan shiga gidan maman abdul, to sae kin dawo ki gaesheta….
Ficewa tayi ta shiga gidan, tunda ta shiga suke hira, har aka gama budurin da za ayi agidan aka gama bata saniba,,, hira tayi dadi, sae da taji kiran sallah sannan ta tashi tayiwa maman abdul en sallama, har take cewa ta bari tayi sallah sae ta tafi, da taso ta musa, sae kuma tace to,,,,,, bayan ta idar tayi mata sae da safe,,,, Allah ya kaemu, ki cewa ummah zan shigo da safe Idan Allah ya kaemu,, to kawae tace tayi tafiyarta,,,,,,,,tana shiga gida ”yan uwa da suka karbi kayan,da abokan wasa suka sata gaba, masu guda nayi masu tsokana nayi,,, ita duk ta rasa inda wnn abun ya nufa,,, wae meke shirin faruwa ne wanda bata saniba?? Ita dae taga hatta wadanda basa janta da wasan yau sunayi,,, duk wannan al’amarin yafa daure mata kae,, daki ta nufa tana neman aunty nee’eema, da bata ganta a tsakar gidanba…………… _Muje zuwa 🏃🏻♀_ *_SMASHER 🤞🏻😘_*
🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂
*KADDARA KOH SAKACI*
🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂
*_BY.HAWWA MUHAMMAD USMAN {SMASHER}_*
🎊🎊🎉🎉🎉 *ALHAMDULILLAH!!!* 🎉🎉🎉🎊🎊
🎁🎁🎁🍾🍾🍾🍾🎂🎂 *_AM +1 2DAY,WISH MY SELF TO LIVE LONGER,ND MANY YEARS RETURNS, WITH PEACE OF MIN ND I ASK ALLAH TO PROTECT ME FROM ANY HARMFULL, MANY THANKS TO ALLAH FOR GIVEN ME A CHANCE TO LIVE HAPPIER, ND FOR BEING A MUSLIM,ALHAMDULILLAHIL-LAZIY BINI’IMATULLAHI SHUKRAN,,,,,,,,,I PRAY ND APPRECIATE FOR THOSE THAT WISHES ME A HAPPY BIRTHDAY_* 🎂🎂🎂🍾🍾🍾🍾🍾 🎁🎁🎁
Story continues below

*ADDU’AH YAYIN DA KAGA WANI WANDA HALITTARSA TA JIRKITA DA TAKA*
_ALHAMDULILLAHIL-LAZIY AAFANI MUMMABTALAKA BIHI WA FADDALANIY ALAA KHASIRIN MIMMAN KALAQA TAFDILAA………_
*ALLAH YASA MU DACE..*
*Dedicated to my lovely doughter KHADIJA ABUBAKAR SA’AD {KHAIRAT}, really love u,#HANJINA 😘 💔*
*Page 161-165*
Da saurinta ta isa gurin yaya nee’eema, Saboda sauri har tuntube takeyi, kadan ya rage bata fadiba, cikin sauri ta dafa bango,,,aunty wae Meye yake faruwa wnd ni ban saniba a gidan nan??? Fa sauri auntyn ta juyo tana kare mata kallo, ganinta a hargitse yasa auntyn ta janyo hannunta ta zaunar da ita, kafin ta fara magana cikin sanyi, “Ruqayyah duk abunda za kiji dan Allah kiyi hkr ki karbeshi a matsayin KADDARA,na San ke mae hakurice da duk abunda ya sameki, ina so kimin alqawarin duk abunda za kiji bazaki daga hankalinkiba, za kiyi biyayya da duk abunda ummah za ta fada miki, Kina da hakuri amma ki kara akan na da bana son wani abu ya sameki, kuma in Allah ya yarda hakan alkhairine a tare da mu baki daya” kinji?? …
Jikinta yayi matuqar sanyi, lokaci daya zuciyarta ta fara kokwanton akan maganar auntyn, tare da tunanin me zae faru?? me ummah zata fada mata??, tana wnm tunanin hankalinta a tashe dan ita harga Allah abunda za a fada mata take tsoro, amma koma Meye za ta jira cewar umman…..
Kowa yayiwa uah sallama tare da fat an Allah ya sa alkhairi,,,,,masu Murna nayi ”yan bakin ciki nayi, a haka kowa yayi gaba Ana yan tsegumi akan kayan,,, gida ya dawo sae ummah,yaya nee’eema da Ruqayyah, dakin ummah suka nufa, kirjin RUKY banda faduwa babu abunda yake fargabanta baya wuce abunda za taji, da sallama suka shiga kowacce ta nemi guri ta zauna tana jiran cewar umman…..
Kallonsu tayi hade da murmushi kafin ta soma da fadin ”ke nee’eema ba dake zanyi maganaba, amma kuma ina buqatar nutsuwarku a maganar da zanyi ynzn”, juyowa tayi bangaren da Ruqayyah take Kafin ta soma da fadin ” a matsayinki na ‘ya Wacce take da hankali, nutsuwa da kuma biyayya, a wnn karon fatan mu kiyi mana biyayya akan abunda muka riga muka Yankee a kanki, wnn shi ne fatan da mukeyi Saboda sa rae da mukayi bazaki kunyatamuba”,tsagaetawa tayi kafin taci gaba da cewa, “a wnn lkcn mun riga mun yanke hukuci da baffanku na bada aurenki ga wani bawan Allah,wanda a ynzn abunda ya rage bae wuce 3weeks ba….tunkafin ta Karasa tuni Ruqayyah har ta fara ruwan hawaye, da danasanin kin bawa al’ameen dama da tayi, ynzn gashi za a aurar da ita ga wanda bata saniba, ko ganinsama bata tabayiba, ita kam bata San inda zata sa trayuwantaba, to ynzn ma wae haka zata rayu da wanda zuciyarta bata karbaba? To yaya za tayi idan har bata karbeshi a matsayin abokin rayuwaba, tasan ba samari garetaba, amma batajin za ta iya sadaukar da zuciyanta ga wani…
Sae a ynzn take da nasanin rashin al’ameen a tare da ita, duk da bata sauraron kowa amma shi yana da wani irin sirri a tare dashi, duk wanda zaezo gurinta bata batawa Kanta lokaci akan saurarensa haka lokaci guda take jin tsanarsa, amma me yasa shi bata ji irin haka a kansaba,duk da taji haushinsa a da amma ba tsanarsa tayiba,me yasa za ta bar damarta ta wuceta??? Wani sashin ne na zuciyarta ya tunasar day ita cewa “ba shida amfani ki zauna tunanin wanda a ynzn baya tare da ke, gara ki fuskanci abunda shi ne mafita agareki, amma batajin zata iya zama da koma waye, sae dae zata rarrashi zuciyarta ko da bata sonsa zata yi biyayyah ga zabinsu”, ajiyan zuciya tayi kafin ta kalli ummah lokacin da take goge fuskanta, murmushi tayi wnd daga gani kasan yake ne takeyi wanda akance yafi kuka ciwo, haka ta bude baki ba tareda ta saurari abunda zuciyarta take son fada mataba,,,,,, tace “Allah yasa hakan shi ne mafi alkhairi, ummah in sha Allah za ku same mae biyayyah akan hukuncinku day zabinku”, daga haka tayi shiru, ummah ce ta shiga Santa mata albarka,,,,, tare da sallamarsu, Ruqayyah ce ta fara yin hanyar waje,ummah na cewa da ita “ga kayan da aka kawo can na lefe”, ba tare da ta daga kaeba tace Allah ya sanya alkhaeri, ta fice ba tare da ta kallesuba dab yanzun haushin komae take ji ita kam,ko waye zae aureta kam ya janyowa kansa bala’i dan abunda yake shirin yi dae-dae yake da ya rungumi transformer ana ruwan sama 😂 saboda ita kam ba zata taba sonsaba gara masa ma tunda wuri ya nemi wata hakan zaefi masa….
Kuka ta saka maeban tausayi dan tana sauyin rayuwarta da wanda bata so, “shi kenan rayuwata ta nakasa, nayi sallama da Farin ciki” ta sake fashewa da matsanancin kuka, lokaci guda kuma tayi shiru hade da goge fuskanta jin tahowar aunty nee’eema, tana shigowa ta bita da kallo, karasowa tayi ta zauna a gefenta kafin ta fara da cewa “me yasa kika ki tsayawa ki kalla kayan da ummah ta miki mgn akae?? “Bana son ganine aunty, gaba daya na tsani kayan da wnd yake mamallakin kayan, bana buqatar ganinsu, kiyi hakuri auntynah amma bana sonsa koma waye, ayanzun banida burin da ya wuce ganin al’ameen koda sau daya a rayuwata, shi zuciyata ke so ynzn, bazan iya rayuwa da waninsaba aunty kiyimin gata aunty ki hadani da shi please 👏🏻😭,ta hada hannayenta tare da Dora Kanta akan laps nata, tana kuka mae shiga zuciya,yayinda taci gaba da fadin “ban san ina matuqar sonsaba sae ynzn da yayi min nisa, a da ina wulaqantashi, lokacin da zuciyata taki amincewa da soyayyar kowa,ta yaudareni akan ba sonsa nakeba, sae ynzn da wannan boyayyen al’amarin ya faru sannan na fuskanci me zuciyata me so, ki temakeni aunty bani da wanda ya wuceki a rayuwa bayan mahaifiyarmu,ki taimaka kar na rasa farin cikin ratuwata”….
Sakin baki yaya nee’eema tayi tana kare mata kallo,ga tausayinta da taken ji, kenan bata san wa zae auretaba ma, har take wnn maganar haka, taji dadi ssae da abunda ta fada koba komae tunda ta fuskanci dukkansu suna son juna tabbas tasan wannan RUBUTACCEN AL’AMARI NE (littafin yar uwa Aisha Aliyu Garkuwa 😍),magana ta fara “to ke kinsan wa zaki aurane??”…koma waye aunty bani da buqatar sani, dan Allah kiyi hakuri karki fadamin, shiru kawae tayi ta rabu da ita tunda ita ta buqaci hakan dolenta tasa tayi shiru tare da tunanin wace mafita zata nemo…… _Nima dae mafitar na tafi nema 🏃🏻♀🏃🏻♀🏃🏻♀ ”yan uwa ku tayamu neman mafita_
_Muje zuwa 🏃🏻♀_ *_SMASHER 🤞🏻😘_*
Story continues below

🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂
*KADDARA KOH SAKACI*
🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂
*_BY.HAWWA MUHAMMAD USMAN {SMASHER}_*
🎊🎊🎉🎉🎉 *ALHAMDULILLAH!!!* 🎉🎉🎉🎊🎊
🍾🍾🍾🍾🎂🎂 *_AM +1 2DAY,WISH MY SELF TO LIVE LONGER,ND MANY YEARS RETURNS, WITH PEACE OF MIN ND I ASK ALLAH TO PROTECT ME FROM ANY HARMFULL, MANY THANKS TO ALLAH FOR GIVEN ME A CHANCE TO LIVE HAPPIER, ND FOR BEING A MUSLIM,ALHAMDULILLAHIL-LAZIY BINI’IMATULLAHI SHUKRAN,,,,,,,,,I PRAY FOR THOSE THAT WISHES ME A HAPPY BIRTHDAY_* 🎂🎂🎂🍾🍾🍾🍾🍾
🎁🎁🎁🎁🎁🎁 *REALLY APPRECIATE FOR UR WISHES 😘😘, U GUYS SUPPOSE TO KNOW #ANA MUGUN TARE 🤞🏻😘,,,,,,,REALLY HEART U HANJINAH 💔* 🎁🎁🎁🎁🎁🎁
*ADDU’AH YAYIN SHIGA GIDA.*
_BISMILLAHI WALAJNA,WA BISMILLAHI KHARAJNA,WA ALALLAHI RABBANA TAWAKKALNA………_
*ALLAH YASA MU DACE..*
*Dedicated to my beloved mom, one like no other H.MARYAM HAROUN SULAIMAN, ❤😍😘 💔*
*SAFE TRIP MOMCY ND SISTOOR MAMA ZEE,,WE OLL MISSING U 😰*
*KUYI HAKURI DA RASHIN JINA KWANA BIYU, HAKAN YA FARU SABODA WASU ”YAN MATSALOLI, AMMA INA TARE DA KU AKODA YAUSHE,,,, #ANA MUGUN TARE 🤞🏻😘*
*Page 166-170*
Wayanta da ta soma ring ya katse mata tunanin da takeyi, ba shiri ta daga tare da sallama” To kawae tace ta katse wayan”, mayafinta ta ja hade da jaka tayiwa ummah sallama, ta fito tana Dada bawa Ruqayyah hakuri, tana cewa “sae Munyi Waya sisterna”,,, yau kam ko Ladan rakiya bata samuba ta tafi sbd tasan kamwar tata tana cikin damuwa wanda maganinta addu’ah da nema mata saukin al’amarin a gurin ubangiji, ta tafi zuciya babu dadi Saboda yanayin da yar uwartata take ciki..………
Ganin babu kowane yanzun yasa Ruqayyah ta sake bude sabon chapter na kuka, yi take da zuciyarta ba da idonta kawaeba,,, jin kanta yayi mata nauyine yasa ta hakura badan tasoba tayi shiru, tana sakin ajiyan zuciya, wanda daga nan bata sake sanin inda Kanta yakeba,bacci yayi gaba da ita cike da mafarkai duk akan al’ameen…..
Al’ameen zaune office, abun duniya duk ya damesa,rashin ganin Ruqayyah duk ya fi komae tada masa hankali, me yasa ba za a kyaleshi ko da wayane suyima,,,,ganin tunani zae masa yawa yasa ya kira Deen a waya “Hello!! Babban mutum ya akayi???” Deen ya fada lkcn da ya daga wayan, murmushi kadae al’ameen yayi, Saboda yasan dan tsokana ya fada, tunda yace masa “zanyi aure na zama babban mutum, shi kenan ya canja masa name zuwa babban mutum”, ni kaga ba wnn yasa na kirakaba, kana ina yanzun??? Gani a gun aekina,,, ” ya za ayi mu hadu, akwae maganan da nake so muyi”, “to idan na dawo zan shigo, dan bae kamata babban mutum ya zoba, tunda gamu yara mu yakamata muzo har inda kuke” ya fada lokacinda yake sake fashewa da dariya,,,,,, kaga malam sae mun hadu, bani da lokacin batawa ynzn, dif ya katse wayan, yana murmushi….
Da matsanancin ciwon kae ta farka, wanda duk wanda ya ganta zae iya fuskantar bata jin dadi a wnn lkcn, amma saboda karfin hali irin nata, a haka ta daure take ayyukan gidan, duk wata damuwa ta barwa ranta, kuma a nata ganin zata boye komae ba zata taba bari ummah ta fuskantaba,,,,, tun tuni bata san cewa ummah ta karanci tana da damuwaba, sae da ta kirata ta tambayeta tukun,”uwata Meke damunki ne yau, tun safe na ga yanayinki ya canja??”, amsa ta bata da cewa “bana jin dadine ummah, da ciwon kae na tashi”, “Allah ya kara sauki” tace tana kauda kae,ba zata fadi komaeba ko tilastata akan damuwar da ta gani a tare da ita, tunda duk maganar da sukayi da yaya nee’eema ta sanar mata, saboda haka itama ta nuna kamar bata San komaeba, kawae dae tace mata ta bar aekin da take yi,taje ta sha magani ta kwanta,,,, “to” kadae ta iya cewa ta nufi dakin, cikin tausayawa, Ummah ta bita da kallo, har ta shige dakin,batayi yunkurin shan maganinba, haka ta nemi guri ta kwanta, duk zuciyanta babu dadi jikinta duk babu wani kuzari kamar yadda tayi loosing control, haka wani wahalallen bacci yayi gaba da ita ba tare da tayi tsammaniba……………
Kamaludeen ne ya shigo, yana qarasowa garden en ya nemi guri ya zauna,,, musabaha 🤝 suka yi, cikin zolaya deen ya kalli al’ameen hade da cewa “ya dae babban mutum??” Shiru Ka kirani al’ameen yayi masa bae ce komaeba, cikin hade rae yace “ya kuma zaka sani a gaba kayi shiru, idan baka yi niyyar fada baka shiryawa fadaba nayi gaba abuna” ya sake kallonsa, kamar mae jira kuwa ya dago yana hararansa yace “to dan ka tafi sae me ae ba yau aka faraba, sbd haka bazan damuba”, “kae matsalarka kenan kana kiran kanka babban mutum, amma kanawa mutane iskanci, haka zakayi auren ka kasa bawa matar hakuri idan ka mata Laefi”, ya fada teethingly 😁,,,to sae me ae tawace dae ko sbd haka chapter closed,,, ba wnn ya kawoka ba,muyi mae yiwuwa………
Kasan dae lokaci na dada matsowa,kuma bamu shirya ko wane program ba, “ae dama cewarka nake jira, Saboda kar nayi azarbabi”, hararansa kadae yayi ya dage kae sama tare da tamke fuska, kaema en kana da matsalar da kake cewa wani nada ita,,,, eh naji,”to back to our business” ya fada, to kae me kk ganin za ayi ynzn?? Koma dae mene na damkasa a hannunka, ka San yadda za kayi ni bazan iyaba,,, dama ae haka za kace, Allah ya bamu ikon yin komae lafiya……
Tun daga lokacin da aka kawo lefe har zuwa yau da auren ya rage Saura sati biyu Ruqayyah bata ko kalli inda aka ajiye kayan lefenba, bare har tasan wane irine,color nawane,ko adadin akwatinan,,,,,ko invitations da aka kawo bata kallesuba bare a sa ran zata dauka har ta bawa wani da sunan gayyata,,,,, sae aunty nee’eema ce ta dauka ta gayyato nata qawayen,,,sae kuma wata yar department en su rukyn da ta bawa ta bawa cliques en su,, amma dan ta Ruqayyah kowa yayi zamansa a gidansu ba sae yazoba, tunda ita kam ba wae wanda take so zata auraba, kawae dae zata auri ZABIN MAHAIFIYA NE……….
Lokaci sae dada matsowa yake,Ruqayyah duk ta rame sae kace kudin guzuri 😰,kowa sae sabgar gabansa yake,ana ta shirye2n bikin auta,ko magana ta dena yi sae idan ta zama dole, ga yawan ciwon kae da take fama da shi a kwanakin,,,kowa ya zuba mata ido ganin abun nata ba na kare bane,,,, a cewarsu zata dawo daedae da zaran ta san wa zata aura …………………
_Shin hakane fans,ko kuwa hasashensu ne kadae????_
_Muje zuwa 🏃🏻♀_
*_SMASHER 🤞🏻😘_*
🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂
*KADDARA KOH SAKACI*
🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂
*_BY.HAWWA MUHAMMAD USMAN {SMASHER}_*
*ADDU’AH YAYINDA AL’AMARI YA TSANANTA GA BAWA*
_ALLAHUMMA LAA SAHALA ILLA MAA JA’ALTAHU SAHALA, WA ANTA TAJ’ALUL HAZNA IZA SHI’ITA SAHALA….._
*ALLAH YASA MU DACE..*
*Dedicated To Fatima Abubakar (AFIRST)*
*QAWALLINA INA GODIYA SSAE DA SAKONKI, ALLAH SAKA DA AL-KHAERI, ALLAH YA BARMU TARE ❤ @ ԹհҽɾԵҽҽղյҽҽվ 😍💔*
*INA NEMAN AFUWARKU, “YAN UWANA DA KAWAYE, BISA RASHIN FADA MUKU BIRTHDAY NA DA BANBA KUMIN AFUWA, HAKAN BA ZAE SAKE FARUWABA😊😊*
🎁🎁🎁🎁🎁🎁
🎁🎁🎁🎁🎁
🎁🎁🎁🎁
🎁🎁🎁
🎁🎁
🎁
*INA MIKA DUMBIN GODIYA GA MASOYANA DA SUKA SAMU DAMAR TAYANI MURNAN KARIN SHEKARA,,,, WADANDA BASU SAMU DABA KARKUJIKOMAE A KODA YAUSHE NA KASANCE MAE MUKU UZURI, INA ADDU’AH JALLAH YA BARMU TARE DAGA NAN HAR AL-JANNAH…… #ARADU MUNA MUGUN MAQALALE….🤞🏻😘*
🎁
🎁🎁
🎁🎁🎁
🎁🎁🎁🎁
🎁🎁🎁🎁🎁
🎁🎁🎁🎁🎁🎁
*Page 171-175*
Kowa shiri yake,na biki,ruqayyah duk ta dada,ramewa sbd tunanin abunda zata tarar da irin rayuwar da zatayi shi ne abunda yake dada bata tsoro, shiyasa ko da al’ameen yatashi maganar event da duk abunda zata nema ya tura kamaluddeen ,rashin sani akace yafi dare duhu, kasancewar basu taba zuwa tareba yasa batayi wani tunaniba akan haka, ita dae damuwarta bata wuce rashin sanin Wanda zata aura, shi yasa duk lokacin da ta tuna hankalinta yake matuqar tashi…..
Kudurin da ruqayyah tayi baya wuce cewa da tayi babu wani events da zata ita kam sayi su kadae,amma idan an ganta a sare qafafunta ayi makamashi dasu🤣,abunda bata saniba aunty nee’eema tana gaba akan duk wani shiri da ake na events,a haka har aka shigo satin da shi ne na karshe, wato satin auren…..
A tsaytsaye ruqayya take jinya sbd tasan idan tace zata kwantama ba daga bikin za ayiba,kuma ta ga yanda kowa ke farin ciki,kudurcewa tayi aranta akan baxata yi sanadin da farin cikin zae rusheba ko da zata rasa ranta…. 😰
Yau ta kama ranaer laraba wadda hausawa kewa lakani da tabawa ranar samu,a yaune za a fara gabatar da duk wani programs, hankalin ruqayyah duk ya dada tashi sbd ganin kwanaki suna dada wucewa ,wnd a yau za ayi kamu dansu a al’adarsu ta familyn basa fara biki ba ayi kamuba……..
*kuyi hkr da wnn zuwa gobe, uzuri yasa banyi typing ssaeba 😍,love u guy’s, muuuuaaaaahhhh😘*