KADDARA KO SAKACI CHAPTER C KARSHE

 KADDARA KO SAKACI CHAPTER C KARSHE

Tafiya suke hakan baesa ta daga kaeba bare ta kalleshi ,ta ga ko a kusa dawa take zaune,,,,, shi kam tunda ta shiga idonsa na kanta ,kallonta yake kamar ba gobe, shi kam zae iya cewa tunda yake bata taba masa kyau irin na yauba,,, kallonta yana tasbihi a zuciyarsa, game da kyau da Allah yayi ga wnn baewa tasa,bae San sun zoba sae da yaji deen na masa magana da cewa “to ango ae sae Ku fito koh”…………

Dagowa yayi ya gansu gaban *JAMEYS PLAZA* sae a lokaci,ya sake juya gefen da take kamar zaeyi magana ,,,,,sae kuma ya fasa,

Murfin motar ya tura kamar Wanda zae fita kafafunsa waje,,,kamar kuma Mae jiran wani shi dae kadae,yana zaune yayi shiru,,,,,yana kallo kamal ya fita,har ya dawo bae ce komaeba ,saima kafarsa da yake wasa da ita,,,, fitowar sune da jin hayaniyarsu yasa Ruky dagowa tana kallon side enta kasan cewar ta nan gefen suke shiyasa bata kuma dayan side en ta ga dawa take tareba,,,,, haka suka jeraa har bakin kofan shiga hall en………. Suna daf da shigane kamar an ce ta dago ta kalla side enta,kasancewar gurin akwae yalwar haske ssae,idonta ya sauka akansa,kadan ya rage bata fadiba saboda shock 😲 da jikinta yayi, take jikinta ya dauki rawa,tana kallonsa kamar taga abun tsoro…… Dae-dae lokacin data harde da dogon weeding gown nata,ta tafi kamar zata kifa,Al’ameen ji yayi zuciyansa na masa matsanancin bugu,bae yi shawara da zuciyarsaba yaja hannunta hadeda daukanta cak,kamar wata baby,haka ya dagata irin bridal style ennan 😜,kwantawa tayi a saman kirjinsa tayi luf, hadeda rufe idonta,samun kanta tayi cikin kwanciyar hankali, ga nutsuwa yana dada shiga

Jikinta,,,, amma tunanin dake zuciyarta ta kasa samun amsarsa,,, wa zata tambaya taya wnn al’amarin ya faru ba tare da ta saniba,shi ne kadae abunda yake mata yawo a kwakwalwarta da zuciyarta,,,, wata zuciyarta ce ta bata amsa da cewa “koma ta yayane dae na godewa Allah da yasa banyi missng nasaba,,,,, wayyoooo Allah da na tafka kuskuren da bazae goguba a rayuwata”, ajiyar zuciya ta saki,lokacin da ta gama zancen zucin,,,,,,tafiya yake yana kallonta, lokacin da gaba daya gurin ya dauki sowa da ihun jama’ah,,, wasu na fadin kae wnn ango ya burgemu, wasu kuma haushi suke ji ganin basu samu irin haka daga mazajensuba…………… Tafiya yake dauke da ita ,masu binsu na fesa musu weeding perform,kida na tashi cikin yanayi najin dadi cikin sanyi-sanyi, yayinda hakan ya saukar musu da kasalar da basu taba tsintar kansu cikin makamanciyartaba,,,, da haka suka karasa mazaunin da aka tanadar musu………..

Sae da ya tabbatar ya zaunar da ita dae-dae kafin ya zauna kusa da ita,,,,har lokacin bata iya bude idonba ,saema dada damkesu da tayi,,,, matsawa yayi kadan kusa da ita cikin voice en da yasan zataji me zaece yace “To gimbiya ae sae ki bude idon ko,,,, ko kuma kunyar mutanen gurin kike???? Jinsa kusa da ita cikin sauri ta bude ido tana kallonsa,batace komaeba,ta juya kanta tana kallon jama’ar dake gurin fuskanta a sake ba kamar dazunba ,kallonta yake daedae lokacin da jama’a suka fara snapping pictures, haske ke tashi a wajen na cameras 📷 ta ko wane gefe…………….

MC ke sanarwa,tare da zuzuta wannan kauna da angon kewa amaryarsa tare da fatan kasancewar cikin farin ciki,,,,,,sanarwar ana buqatar ganin ango da amaryarsa tare, yasa na sake bude ido naga ta inda zasu nufa,,,,,cikin taku na isa Al’ameen ya mike tare da mikawa Ruky hannu yana alama da ta mike su fita,noke kafada tayi alaman a’a,,, ita da ya daukota dazun ynzn kuma yace zae sake rike mata hannu, ita kam ina wnn kayan kunyan bada itaba,,,, “mene abun kunya aciki dan miji ya dauki iyalinsa saboda yaga tana shirin faduwa, idan wani Abu ya sameta wa zaeyi jinyar?”, ya fada yana Winkle da ido 😉……………. Kunya ne ya kamata dan bata yi tunanin a fili tayi maganar ba, to ita me yasa haka yake faruwa da ita duk lokacin da zasu hadu sae tayi irin haka,,,,,,lokacin ne kuma taji MC na fadin amarya banda Jan aji idan yayi yawa zae tsinke,,,,,,a lokacin wasu da dama suke fadin ” indai har a gurin wnn angon ne babu abunda zae faru,,,,,, hannun ta ya rike hade da mikar da ita tsaye suka nufi gaban katon abu dake rufe, wanda bata San mene ne a cikiba,,,,,,,sae da suka kusa daf da shi snn aka yage abunda aka rufe,,,,,cake ne wanda da gani kasan wnn irin na manyan masu ji da kansune,,,, da yawa

basu saba ganin irinsaba duba da yanda jama’ah suke kallon abun kamar a dreaming 💤 bama kamar *Hubbeeyy da bilkisu* yanda suka sake baki kamar wasu villagers 🤣,ba kowa ya saba ganiba shi yasa suke mamakin kasancewarsa cake,cikin nutsuwa ya riko hannunta lkcn da zasu yankayanka,itaita kam Ruky duk ganin wadannan al’amura take kamar almara, haka suka yanka ya sa mata a baki,,,,,,,,, sae da akayi da gaske kafin Ruky ta iya masa a baki duk kunya ya isheta ga idanun mutane akanta, haka dae suka koma suka zauna ,kafin akaci gaba da shagali…………….

Can na hango *Bestie Meinerh* bakinta duk yayi nasha-nasha da maeko, ina dubawa naga plates ne gabanta sae hadiyan abinci take kamar bazata bariba, na juya da niyyan kiran *Hubbeeeyy, Pherteenjeey,Autah,’Yar Abba* amma kash nayi latti duk tafiyansu daya, ita kuwa *Husna* harda guzuri naga tana Adanawa a bag enta 😜……………….

Haka dinner yaci gaba da tafiya, yayinda aka yiwa mawaka barin naira,,,,, kowa sae son barka yake wasu kam har da addu’an Allah kawo biki irin haka a debi gara,,,,,,yanayin lokaci ya nuna dare ya fara jaaa sossae kasancewar da amarya za a wuce daga nan tunda duk wani nasiha da fada an rigada anyi mata ,bata buqatar sake komawa gida, saboda sun San idan akace sae an koma da ita za a sha daru kafin a banbarota daga cikin gidan ,,,yasa duk wacce aka aurar bata kara kwana a gidan idan an yi daurin aure,,,,,,,,,,,mutane sun fara watsewa, yan gulma da yan ganin kwakwaf su sae sunje sunga me akasa a gidan amarya,,,,, fita mutane suka fara aka dauki hanya sae gidan amarya, wacce aka bari a gurin dinner da wasu jama’an da bazasuba sae wani lkcn……………. _Muje zuwa🏃🏻‍♀_

*_SMASHER 🤞🏻😘_*

Story continues below

🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂

*KADDARA KOH SAKACI*

🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂

*_BY.HAWWA MUHAMMAD USMAN {SMASHER}_*

*HAKIKA ANNABI (S.A.W) YANA FADA A HADISI CEWA:” HAKIKA UBANGIJI YA HANAKU YIN RANTSUWA DA IYAYENKU,DUK WANDA YA KASANCE ZAEYI RANTSUWA TO YA RANTSE DA ALLAH, IDAN KUMA BA HAKA BA TO YAYI SHIRU………{BUKHARI DA MUSLIM}…*

*ALLAH YASA MU DACE..*

*Dedicated to HAFSAT MAI SHARREEF, #IYA WUYA MUNA MUGUN TARE 🤞🏻😘*

*Ina godiya ssae bisa kauna,soyayyah da kika nunamin,nayi matuqar farin ciki da samun “yar uwa daya tamkar da millions😍 FATEEMA IBRAHIM {MUNEERAH} na gode ssae Allah ya barmu tare #IYA WUYA SMASHER TACE ANA MUGUN TARE 🤞🏻😘*

*Page 191-195*

Fitar da sukayi niyyah a gurin dinner shi ya bawa sauran al’ummah Mara musu baya,koda suka fito a gurin da Mom Al’ameen yaci karo tana masa mugun kallo kafin tace ” ina fatan dae ba cewa za kuyi da ita zaku tafiba”, kae ya sunkuyar kasa,yana dan taba kamal dake gefensa hade da nuna masa yace eh, banza deen en yayi masa saema cewa da yayi “A’a Mom dama gidanki za a kaeta daga nan sae ki sa wadanda zasu kaeta can gidan, juyawa tayi ta barsu tsaye su biyun ba tare da ta ce komaeba taja hannun Ruky dake tsaye kamar status,,, muje yata sukayi gaba wajen motan dake jiranta zasu tafi, sae da ta fara saka ruqayyah a motan sannan ta shiga,driver yaja sukayi gaba,nan suka barsu Al’ameen tsaye suna bin motar da kallo………..

Juyowa yayi ya makawa deendeen harara kafin cikin jin haushi ya fara magana da cewa “amma kae wllh anyi dan iska kasan mene nufin Mom da ka fadi hakahaka?? Koma mene ni dae na bata zabi,,,, kuma da kake cemin dan iska ae dae ban rabo kowace yarinya daga gidansuba bare na koya mata darasi 😏wani kuwafa,,, gani yayi bazae iya ba kuma idan ya biye masa maganar za tayi tsayi, amma bari yaje ya bama Mom hakuri ta bashi matarsa dan shikam baega abunda zaesa yayita zama ba mataba har tsawon sati saboda wani dalili na Mom en da shi sam baesan me take nufiba,,,,, juyawa yayi zae wuce ta kusa da deen hakan ya bashi sa’ar take masa kafa hade da fusge key en motar, sbd jin haushin abunda ya fadawa Mom ,,,,,,Arrghh!! Yayi kara saboda abun ya zo masa a bazata shi yasa yaji zafi,sae jijjiga kafa yake kamar wani mace,,,, ganin Al’ameen na shirin tada motar yabar abunda yake a 360 ya isa bakin motar ya shige yana hararansa shima,,,dauke kae Al’ameen en yayi kamar baega abunda yayi masaba,sae dada hade rae da yayi,ya fusgi motar da karfi sae gidan Mom……….

Shigar Mom gidan yayi daedae da zuwan yaya nee’eema,tazo yima Ruky sallama, dan itama a daren zata wuce gida saboda uncle ya hura mata wuta, dole tazo gidan,,daga dan nesa da ita ta zauna sbd tana gudun daru irin nata,,a gurguje tadan jamata kunne, sannan tayi mata sallama tayi hanyar fita cikin sauri Ruky sae kiranta take tana kuka amma hakan baesa ta juyoba saema sauri data kara tayi gaba cikin sassarfa ta bacewa ganinta……….

Daedae nan motarsu Al’ameen ta kunno kae cikin gidan anzo bawa Mom hakuri 🤣,,,jikinsu a sanyaye suka shigo cikin gidan babu kowa a parlor kowa ya watse, gidan shiru, sae wadanda baza a rasaba dake bangaren baki,,, deen kam komawa yayi ya nufi mota sbd key en na hannunsa bayan sun fito daga motar Al’ameen ya mika masa,,,komawa yayi motar yana jiran fitowar angon,,,, ganin shiru har wajen 1 hour ganin babu kyallinsu yasa yaja yayi gaba……….

Can kuwa, bayan shigar Al’ameen, dakin Mom ya tura a hankali,,,,ganinsa ne yasa Mom fadin “me kake jira son har yanzun baka wuceba???, rasa abun cewa yayi da kyar ya iya cewa ” dama na zo na miki saeda safene”, to Allah ya kaemu maza kayi saurin tafiya dae kar dare ya dada yi Maka a hanya,,,, mikewa yayi ya nufi hanyar waje,yasan tabbas Mom bazata fasa kudurintaba tunda ta fada,,,,,,,,, yana fitowa har zaeje gurin deen sae kuma ya fasa,,ya nufi hanyar side ensa wata kila Mom taji tausayinsa ta bashi matarsa su tafi,yama manta da cewar tare suke da deen yana jiransa, ya nemi guri ya kwanta jikinsa babu laka…………..

*KUYI HKR DA WNN BABU YAWA………………..*

Story continues below

*Muje zuwa 🏃*

#REAL SMASHER.😘

🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂

*KADDARA KOH SAKACI*

🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂

*_BY.HAWWA MUHAMMAD USMAN {SMASHER}_*

*HADISI DAGA ANNABI (S.A.W) YANA CEWA:”IDAN DAYANKU YAYI HAMMA,TO YASANYA HANNUNSA AKAN BAKINSA,HAKIKA SHAIDAN YANA SHIGA TARE DA HAMMAN DA YAYI…….(BUKHARI DA MUSLIM)….*

*ALLAH YASA MU DACE..*

*Dedicated to HAFSAT MAI SHARREEF (pretty hammud) #IYA WUYA MUNA MUGUN TARE 🤞🏻😘

*Page 196-200*

Sae da ya dauki tsawon lokaci kafin ya samu bacci yayi gaba da shi,,, cike da mafarkin yanda first night en su zae kasance………..

Gari yayi tsit banda kukan tsuntsaye babu abunda kake ji, yayinda ko wane mae rae bashida burin da ya wuce kwanciya bisa hakarkarinsa,don samun Hutu…………

Bangaren ummah kuwa a yau tafi kowa farin ciki da kasancewar wnn lkcn da Allah ya nuna mata auren yaranta da ta dade tana addu’ar Allah ya kawo lkcn,da ada gani suke kamar bazaezoba daga ita har yaran nata,ganin tsawon lkcn da aka dauka ana musu sharri akan abunda ba haka yakeba, *(kawae burin mutane a wnn zamanin su batawa jama’ar da Allah yayi musu wata baewa imma ta ilimi,dukiya,kyau,daukaka da makamantansu,wasu kuma lalatattune basu da burin da ya wuce su basu hadin kae su bata musu rayuwa,idan kin ki amincewa kuma duk Wanda zaezo kuma sae ace ae yarinyar yar duniyace,lalatacciyace……..Allah yayi mana tsari da irin wadannan makota…ameen)* ………….. Dare yayi nisa ssae,lkcn ummah ta mike ta dauro alwala,abin sallah ta nufa ta tada sallah,,,,sai da taji kafafunta kamar bazasu dauketaba sannan ta idar,ta jima tana addu’ah akan baewar da Allah yayiwa yaranta na samun mazaje na gari,tare da zaman lapia Mae dorewa a rayuwar aurensu,zuri’a dayyiba……… Ta jima ssae a zaune banda addu’o’i babu abunda take,har sae da taji kiran sallah tukun ta mike tayi raka’atanul fajr *(RAKA’A BIYU DA AKE KAFIN SALLAR ASUBA,ANNABI (S.A.W) A HADISI YANA CEWA:”RAKA’O’I BIYU NA BAYAN BILLOWAR ALFIJR YAFI DUNIYA DA ABUNDA YAKE CIKINTA………YAN UWA MU DAURE KO DAN SAMUN WANNAN LADA MAE DUNBIN YAWA……ALLAH YASA MU DACE.)*…………..

Ko bayan ta idarma sae da gari yayi haske tana zaune tana addu’ah…….ganin rana ta hudo yasa ta mike ta sake kabbara sallah,sae da tayi raka’a biyu kafin ta sallame sallan ta ci gaba da addua’h *(HAKA KUMA RAKA’O’I BIYU BAYAN HUDOWAR RANA SHIMA ANNABI (S.A.W) YA FADA A WANI HADISIN CEWA:”DUK WANDA YA JIRA HUDOWAR RANA SANNAN YA SALLACI SALLAH RAKA’A BIYU,ZAE KASANCE KAMAR YAYI HAJJI DA UMRAH TARE DA ANNABI (S.A.W)*…………….

Bangaren ango Al’ameen sae da asuba ya farka,toilet ya nufa,bayan ya fito ya shimfida pray mat, raka’atanul fajr yayi kafin ya fito ya nufi masjeed dake kan line en nasu…….ko da aka idar da sallan sae da gari yayi haske tukun ya nufi cikin gidan……….. Shigowarsa kenan sukayi clash da mom ta fito zata side en baki,kallonsa kawae tayi,ya gaesheta cikin ladabi,ta amsa,tana kallonsa da alamun tambaya fal a fuskanta,ganin ya nufi side ensa ne hakan ya tabbatar da agidan ya kwana kenan…………. Gaba tayi tana tunanin abunda ya hanasa tafiya…..dariya tayi tunawa da tai,ashefa ita ta jawo ya kwana a gidan, tafiya tayi tana saqe² aranta wanda ita kadae tasan me take nufi da hakan……….

Haka lokaci yaci gaba da wuce,Mom na sane da Al’ameen a gidan yake kwana kullum,har tsawon kwanaki shida,abunda Mom bata saniba Al’ameen fa na satar hanya musammanma idan ta fita kitchen……….

Ita kanta ruqayyah ta fuskanci irin sonda Al’ameen yake mata sae dae dan jan aji irin namu na mata 😉………… Duk da Mom ta fuskanci abunda Al’ameen yake nufi koda bae ce mata komaiba,sarae ta baro ✈ sa,amma tabbas bata da niyyar bashi ynzn…………. Takanas tasa ake zuwa gida ake mata gyaran jiki,duk wani abu da ya kamata ayiwa duk wata amarya “yar gata shi tasa ayi mata,sbd ta fada ” ita ba matsayin suruka ta dauketaba,”ya ta dauketa”……………. Ssae gyaran da ake mata yayi,kyau kam ba a maganarsa, zuwa wnn lkcn Mom bata sake da barin Ruky ita daya, kome za ayi sae dae tasa housemaid en ta da akawo mata sabuwa, “yar dattijuwa, hakan ne yasa Al’ameen bai cika shigowa ssaeba ynzn, ko dama can da cin abinci yake fakewa………….

Yau kwanan ruqayyah 7 a gidan Mom,badan ta soba sae dan tausayin tilon dan nata yasa zata hakura,dan a yau tayi niyyar surprising nasa, ganin ya zama kamar wani mara lapia,duk ya zama so 🆒,tun kafin mae gyaran jikin ta karaso ta mata waya,tana so yau ta zo da wuri kasancewar ta ”yar maiduguri,kuma kwararriya wajen shirya amare…………… Kamar yadda Mom ta ambata haka ta faru,dan basu jima da gama wayanba ta karaso gidan,bayan ta gama mata gyaran jiki, aka fara dan²sa mata kunshi wanda ba duk kaeba,both ja da baki haka aka mata, duk wanda ya kalleta sae ya so ya sake ganinta,saboda kyau da tayi,wadanda suka san tayi aure kuwa da ace ita ta fara aure kafin aunty nee’eema zasu cewa juna biyu gareta,daf da sallar margheb an gaba dandasa mata ado hade da make up, ta fito sak amarya,duk da dama itance…………….. Misalin 8:30pm Mum ta bugawa Al’ameen waya,bae bata lokaciba wajen answering call en nata,abunda ta fara fada a wayan shi ne”kana ina? Cikin rashin karfin gwiwa “yace Mom ina side ena”, maza kazo ina son ganinka,da “to” ya amsa,cikin shigarsa ta manyan kaya kakasancewar tunda aka daura auren ya koma

sanya manyan kaya…………..

Cikin nutsuwa yayi sallama ya shigo parlor,ganin bata nan ya karasa dae² bedroom enta,nocking yayi,daga ciki Mom ta bashi izinin shiga,a hnkl ya murda handle en kofan,ya shiga da sallama, guri ya samu ya zauna,daga gefen kafarta,hade da kallon Ruky da ya ganta jikinta lullube da lafaya har kanta,gabansa ne ya fadi da sauri ya dauke kae tare da cewa a ransa “ita kuma wnn shigar da tayifa ina zata haka?? Mom ce ta katse masa tunanin da yakeyi ta hanyar kiransa da tayi,dagowa yayi ya kalleta,ba tare da yace komaeba,yanayin maganar da Mom take masa yasa jikinsa yin sanyi dan ko bae tambayaba wnn nasihar da take masa ya bashi tabbacin abunda take nufi, lokacin ne kuma yaji tana fadin ” gatanan kasan amanace a gareka,iden ka zalunceta koda da rana daya ne Allah yana kallonka, kuma bazae kyalekaba,ina fata ka fuskanci abunda nake nufi?? Murmushi yayi ssae mae dauke da jin dadi da farin ciki, godiya ssae yayiwa Mom,har da kwalla ta farinciki,ganin muryanshi ta fara rawa, yasa Mom dafa kafadarsa,tare da cewa “ya isa Son,ku tashi kuje Allah ya Baku zaman lapia,har bakin mota Mom ta rakasu,rungume da Ruky dake ta faman sharar kwalla acikin mayafinta,sae da Mom ta tabbatar ta sata Mota,

bata bar gurinba sae da taga fitarsu daga gidan sannan ta koma jikinta duk babu dadi sbd kewar yaranta da taji, bae taba nisa da itaba tun da ya taso sae a yaune taji kewar faruwar hakan…………

Tun da suka futa daga gate en gidan yake kallonta yana driving,amma gaba daya ya kasa nutsuwa sbd tun suna dakin Mom yana lura da lokaci² tana goge fuskanta,bama kamar ynzn da she²kar kukanta yake futowa,gefe titi ya sauka, jin motan ya tsaya yasa ta kallon side enta,batayi zatoba sae jin hannunsa tayi duka cikin nutsuwa ya janyota,hade jikinsu yayi guri guda,tun daga lokacin da taji hannunsa a jikinta kirjinta ya fara dukan 1000² sbd tsoro da taji ya shigeta lokaci guda……………..

Rasa kalman da zaeyi amfani da ita yayi,hakan yasa ya fara patting bayanta ahankali har saeda yaji tayi shiru,sae ajiyar zuciya da take,sakinta yayi yaja motan ba shi ya tsayaba sai a cikin da ya kasance muhalli garesu,wnd zasu rayu karkashin inuwa daya………… Fitowa yayi bayan ya kashe motan,zagayowa yayi gefen da take ya bude mata kofan,ganin bata da niyyan fitowa yasa ya mika hannu ya dauketa,tsoronta ya dada karuwa dan tasan yaukam mae kwatanta sae Allah, kuma ba zata fara abunda tasan zae janyo mata fushin Allah da tsinuwar mala’ikuba, bayan tasan hakan zunubi ne mae girma,kobama hakaba yanda yake rawar kafa akanta,bayan yasan duk wani sirri nata na rayuwa,bae kamata ta masa butulciba, ko da kuwa ba sonsa takeba……………

Batae auneba tana can tana tunani,sae ji tayi ya dureta bisa tamfatsetsen gadon dake dakin, gefenta ya zauna, hade da dage mayafin kanta ya mae dashi baya,dukkan hannayenta ya riko,ita dae kanta na sunkuye a kasa……………

Story continues below

*Muje zuwa 🏃*

#REAL SMASHER.😘

🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂

     *KADDARA KOH SAKACI*

🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂

*_BY.HAWWA MUHAMMAD USMAN {SMASHER}_*

*HADISI DAGA ANNABI (S.A.W) YANA CEWA :”HAKIKA ZUMUNCI A RATAYE YAKE DA AL’ARSHI”, YANA CEWA “DUK WANDA YA SADAR DA NI,UBANGIJI KA SADAR DA RAHAMARKA ZUWA GARESHI,WANDA YA YANKENI UBANGIJI KA YANKE RAHAMARKA DAGA GARESHI”……..*

*_ALLAH KA BAMU IKON YIN ZUMUNCI……*

*Dedicated to HAFSAT MAE SHAREEF (Pretty Hammud), #IYA WUYA MUNA MUGUN TARE 🤞🏻😘*

*Page 201-205*

Sosai kirjinta ya tsananta bugu,sbd tasan wayo ko dabararta basu isa su kwacetaba a hannunsa,

tabbas tasan yau saeya fanshe sadakinsa 😜,gaba  daya ilahirin jikinta rawa yake saboda tsoro………..                            Magana ya fara da cewa “nasan ni Mae laefine ko ba a fada ba,amma ina buqatar afuwarki,duk da nasan ba wai dan kina sona kika yarda da zama matsayin mata agareni,banyi haka dan muzantawa garekiba,sae tsananin soyayya da ta janyo har iyaye sun yanke hukunci ba tare da amincewarki ba”, shiru yayi nadan wasu seconds,kafin yaci gaba da cewa ” soyayyah ba karya bace,na tabbatar da haka akaina,ina fatan zaki duba laefina ki kuma yankemin hukunci dae² da abunda kike ganin shi zai kasance hukunci a gareni……….                        Kanta a k’asa har yanzun bata dago ba,saema jin maganar da tayi ta mata wani iri,da tana da hali da tabbas da ta hanashi neman afuwar nan da yake,amma kash bazata iyaba…………               Kallonta yake cike da so da kuma kulawa,umarni ya mata da tayo alwala,a hnkl kamar bata son bada answer tace “ina da Alwala”, mik’ewa yayi ba tare da ya sake cewa komaeba,ya dauka pray mat,gaba ya shiga ya jasu sallah raka’a biyu……bayan sun idar,ya jima yana musu addu’o’i kafin ya fara tambayanta game da abunda ya shafi addini,ssae yaji dadi da kasancewar ta cikin jerin wdnd suke gaba a bangaren addini,ko ba komae ”ya”yan da Allah zae azurtasu dasu zasu kasance sun samu foundation me kyau…………               Godiya ssae yakewa Allah a zuciyarsa da kasancewarta haka, cikin suffofi 4 da annabi (s.a.w.) yayi umarni namiji ya duba kafin aure (addini,nasaba,kyau,dukiya,sae yace ” Ku auri ma’abociyar addini saboda hannunku zae albarka),ya tabbata acikin ta hada 3 daga ciki, wato (addini,nasaba da kuma kyau) a gareshi dukiya is nothing,me zae buqata a garesu wanda bashida shi…………..                                    Tubanin ya kautar yana kallon duk yanda ta takura kanta,ta kasa sakewa,murmushi yayi,ya mike ya fita,ganin ya fitane yasa ta dago tana kallon dakin da aka narkawa dukiya ta ko ina,godiya ssae takewa Allah da ya azurta ta da mijin da yake tsananin kaunarta,duk da hakan ya zo mata a surprise, bata taba kawowa shi zata auraba har aka daura auren, sae gashi Allah maji rokon bawansa ya bata shi dae² lokacin da bata taba tunanin samunsaba,siraran hawaye ta goge ganin kadan ya rage ta cuci kanta, tabbas da kuwa ta tafka babban kuskure arayuwa wnd bata tunanin zata iya yafewa kanta,sbd girman laefin……….                                       A zuciyarta take furta “koba komae kaene mutum na farko da ka soni bayan kasan duk wani sirrina,kuma kaki guduna”, ya zamemin wajibi koda zuciyata bata sonka na koyawa zuciyata kaunarka,har sae ya zama bb abunda zan so bayanka……………                             Bata ji shigowarsa ba sae kamshin sanyayyen turarensa mae dadi,da yasata lumshe ido tana dada shaqa,har yazo kusa da ita bata saniba kasancewar kanta na sunkuye,kuma tana cikin kogin tunani……………..               

Tabata da yayine ya dawo da ita cikin duniyar da take,amma hakan baesa ta dagoba,dagota yayi suka mike tsaye,yaja hannunta har bakin royal bed en nasu,zaunar da ita yayi,shi kuma ya nufi closet en,ya jima tsaye kafin ya dauko abunda ya nema…………

Tunda ya miki ya fara tapia,ta dago tabi bayansa da kallo,murmushi tayi ganin yadda yake tafiyanma kamar wani basarake cikin isa yake yinta,tana kallonsa ya gama duba abunda zae duba,ganin yana shirin juyowa yasa tayi saurin dauke kanta,ta maeda shi kasa…………….                             Har ya karaso kusa da ita tana ganin tahowar tasa,ajiye abunda ya dauko yayi kusa da ita,ajiyewa yayi ya rasa me zaece mata,sae fita da yayi daga dakin,kamar wnd mantuwa…………..                                   Murmushi tayi sbd gane abunda yake nufi,amma kuma ya kasa mata bayani,daukan kayan tayi tana dagawa,tayi tana kallonsu,wayyooo Allah wnn kayan colour ensu ya mata dan pink na daya daga cikin favourite color nata, sae dae wnn kayan zata sa?

Duk da alqawari da tayi na duk abunda zaesata ba zata yi masa musuba ko dan ta sanya shi farin ciki shima,,, amma dai kam wnn fan 1000 ka tsirarar bata iya sawa………………                                      Da kyar ta mike ta cire lifayar dake jikinta,wayyo kar kuso kuga arnan kayan da ke jikinta,amma wae ita ke fadin bata iya sa wasu……….                      Tana tsaye,bayan ta cire kayan,ganin bae dawoba,yasa ta yanke shawarar sa wanda ya ajiye tunda bataga alamar zae dawoba………………….                                 Kwanciya tayi bayan ta sanya kayan,ta shige cikin duvet en dake nannade kan gadon,tare da kashe wutan,ko bedside lamp en ma bata bi ta kaeba,ta soma karanto adddu’o’i,tana gama shafawa ta juya bangaren damanta,badan tana jin bacciba,take kwance,sae lokacin tsoro ya fara shiganta,taya zata iya kwanciya a dakin ita daya?? Bata gama tambayan kantaba taji ya turo kofan ta cikin bargon ta sake shigewa,lamps  en dakin ya kunna,hangota da yayi kwance ta rufe gaba daya jikinta,yasa shi yin murmushi, ya kashe,bed en ya nufa,batasan zuwansaba sae jinsa da tayi a bayanta, take tsoro ya sake shiganta,ta kasa k’wak’waran motsi, janyota yayi ya hade jikinsu guri daya………….

Electric shock da sukajine yasasu ajiyan zuciya lokaci guda,duk da haka ita a tunaninta zaeyi tsammanin bacci take,amma kash batasan jikinta ya toni asirintaba,ko ina na jikinta banda vibration ba abunda yake,tsoron da ada ya tafi lokaci guda ya dad’a dawowa………….                               Jikinta yake shafawa cikin wani salo, duk da kasancewar yaune rana ta farko a gareshi,bakinta ya laluba ya fara aeka mata da hot kisses, wnd bazasu fassaruba,tamkar wani mayunwacin zaki haka ya rikid’e mata,sbd yadda yake aeka mata sak’k’onin da zafi………                                                Ssae ya birkita mata lissafi,tunda take bata sanin haka kiss en da ake fada haka yake ba,sai yau (idan baku mantaba na fada muku cewa bata taba barin sun hada baki da qazamin bokan nanba malam lawan)………..               Mayar masa ta shiga yi duk a k’ok’arinta na ta faranta masa itama,,,,,,,,sae da taga yana k’ok’in barin KANO,ya kama hanyar ABUJA snn ta tuna da abunda take,,,tana can duniyar tunani bata yi auneba sae jinsa tayi yana fadin “BISMILLAH ALLAHUMMA JANNIBNASH-SHAIDAN WA-JANNIBASH-SHAIDANA MA RAZAQATANA”, (Wannan itace addu’ar saduwa da iyali da aka rawaeto daga Annabi (S.A.W) kuma kariyace daga shaidan,bawae sae lallai namijine yake da alhakin yiba,har ke macema zakiyi,saboda halin mantuwa)………………..                        Ba shi ya sarara mataba sae gabannin kiran saallah,rungumeta yayi ajikinsa,yana sa mata albarka duk da kasancewarta ba verging ba,amma ta gurzu,dan ko wata budurwar bata kaeta shan wahalaba……….                   Idanunta rufe,tana mamakin soyayyar da yake nuna mata,itakam tasan tayi dacen da ba kowaba,haka kuma tasan daukakace daga Allah, shi yasa banda neman gafara da tuba, babu abunda takeyi,siraran hawaye na bin fuskanta,wani wahalallan bacci ne yayi gaba da ita…….            Jin saukan numfashinta da yake akan jikinsa tare da ajiyan zuciya da take,saboda kukan da ta danyi,dan kuwa ssae gyaran da Mom tasa aka yi mata yayi amfani,numfashinta dake sauka kan jikinsa shi ya dada hadddasa masa samun kansa cikin kwad’ayin sake komawa ruwa,sae dai bb yadda zaeyi,dolensa ya kyaleta tayi bacci,gyara mata kwanciyan yayi,ya nufi toilet, sae da yayi ya d’auro alwala sannan ya fito,pray mat ya shimfida ya kabbara sallah,sae da yayi raka’o’i da dama kafin ya idar,ya jima yana musu addu’ah da fatan zaman lafia Mae dorewa,acikin rayuwar da zasuyi nan gaba……..

Yana zaune aka kira sallah,bayan ya idar da raka’atanul fajr,ya nufi toilet en,ruwan wanka ya tanadar mata kafin ya fita tada ita,kasancewarta bata wahalar tashi,baesha wahalaba,amma taki yarda ta sakko,itakam sae dae ya fita,da kyar ya lallabata,mik’ewa yayi kamar zae fita,yayi turn ya dawo inda take,daukanta yayi,bae ajiyeta ko inaba sae cikin bath tub en ya direta,shima da kyar ganin tana shirin masa kuka,badan ya soba ya rabu da ita,yana fita ta nemi guri ta zauna,sae data bata some minutes tukun,ta mike ta sake hadama kanta ruwa Mae zafi ssae,sae da ta gasa gaba dayan jikinta tukun,tayi wankan 😉,ta fito,zaune ta tarar da shi yana jiran pitowarta,ya sa mata wani pray mat en a bayansa,doguwan rigan da ta gani akae da hijab,ta dauka ta nufi hanyar toilet, kallonta kawae yayi,har ta fito,ya jira tayi raka’o’i Biyu,kafin ya jasu jam’i………                Yana ta addu’ah,baesan mutuniyar tunda aka sallame ta kwantaba,bacci mae dadi ya dauketa………. Lokacin da ya juyo da niyyan su gaesa ya tarar da ita ta jima da yin bacci cikin dabara ya dauketa,kwantar da ita yayi,cikin nutsuwa ya zame hijab en da after en da ke jikinta,switching lamp en yayi musu ya jawota jikinsa,daga nan suka ci gaba da bacci…………                                                                                                                                                   

Story continues below

*_SMASHER 🤞🏻😘_*

????????????????????????

     *KADDARA KOH SAKACI*

????????????????????????

*_BY.HAWWA MUHAMMAD USMAN {SMASHER}_*

*HADISI DAGA ANNABI (S.A.W) YANA CEWA :”HAKIKA ZUMUNCI A RATAYE YAKE DA AL’ARSHI”, YANA CEWA “DUK WANDA YA SADAR DA NI,UBANGIJI KA SADAR DA RAHAMARKA ZUWA GARESHI,WANDA YA YANKENI UBANGIJI KA YANKE RAHAMARKA DAGA GARESHI”……..*

*_ALLAH KA BAMU IKON YIN ZUMUNCI……*

*Dedicated to HAFSAT MAE SHAREEF (Pretty Hammud), #IYA WUYA MUNA MUGUN TARE ??????*

*Page 206-210*

Ko da gari ya waye,ya rigata tashi,ya jima yana kallonta,kafin ya shiga toilet yayi wanka,har lokacin bata tashiba,inda take kwance yaje ya mata Rumfa,ruwan dake jikinsa ya fara sauka a kanta,sanyin ruwan dake d’iga jikinta,yasa ta fara bud’e ido a hankali……..

Ganinsa a Kanta,yasa tayi saurin mae da idon ta kulle,murmushi yayi mai sauti……

‘Dan bakinta ta tsuke,tana ya mutsa fuska,so yake tayi magana,amma tak’i….

D’agota yayi, yana k’ok’arin fito da ita daga cikin duvet en,da hanzarinta tace ” wayyo dan Allah kayi hakuri”…….

Dariyace ta kufce masa,kafin ya maida ita ya kwantar,idonta a rufe,ta murgud’a dan bakinta,bata san yana kallontaba,bakinsa yasa a nata, ta hau mutsu²,sai da tsotse bakin son ransa,kafin ya saketa,kusa da ita ya kwanta yana maeda numfashi……..

Fuska take yamutsawa,yana kallonta,yana murmushi, “baby tashi muje kiyi wanka”, kafad’a ta mak’ale,rarrashinta yake ta tashi tak’i,ganin zata b’ata lokacin ya yaye duvet en,ihu ta hau masa,ta koma tayi rub da ciki,ita a dole kunya takeji,bai sauraretaba ya d’auketa ya nufi toilet da ita,so take ya sauketa amma yak’i, sai da ya wankota,ya nad’o ta a towel ya fito da ita……….

Sai had’e fuska take ita a dole an mata badai²ba,dariya ya dinga mata,idonta a rufe har lokacin,ta hau motsa d’an bakinta…….

Dafe bakinsa yayi,yace “zagina za kiyi??? Cikin abunda baifi second d’aya ba ta bud’e idonta,tana toshe Baki,had’e da girgiza kai………

“To mene” ya fad’a yana b’ata fuska, “Allah ba  haka nacebafa”, ta fad’a kwalla ya taru a idonta,ganin za tayi kuka yayi saurin janyota jikinsa ya hau bubbuga bayanta,yana fad’in “sowei babe don’t cry da wasa nake, ba haka kikaceba”…….

“Amma shi ne kace haka??, ta fad’a hawayen yana sakkowa a idonta,da sauri ya dad’a jawota jikinsa,sorry babe shirunki ne bana so,ina sone ki saki jiki mu rayu cikin aminci,please ki daina shirun nan kinji………

Kai ta d’aga,yace “to tashi ki shirya Mom ta aiko mana da breakfast “, nanma kai ta sake dagawa…..

Ko na miki da kaina?? Ya tmby yana lek’a fuskanta,dake sunkuye,da sauri ta bar jikinsa,ta nufi bakin mirror……..

Dariya yayi ya nufi Waldrop,k’ana nan kaya ya d’auko marasa nauyi yasa,kallonta yayi tana shafa Lotion’s en a jikinta kamar bata so,juyawa yayi ya dauko mata wasu arnan riga da three quarter wandonta,ringan black anyi rubutu da pink ansa *BABY DOLL* da manyan wasula………

Fita yayi tana fad’in baby hurry up, bari na jiraki a parlor, fita yayi tabi bayansa da kallo tana tuna yadda suka k’arke a toilet, ita kad’ai take murmushi,light makeup tayi,tasa pink en lipstick, da earring pick mai dan tsayi,kanta ta ware ta hau combing gashinta,da kyar ta gama ta mik’e,kayan da ta gani ta jawo ta hau d’agawa…….

Mamaki ta hau yi,tab ita zata wnn kayan,lallaima tana tsaka da d’aga kayan,wayanta dake kan bedside ya hau ringing, da sauri ta karasa kusa da phone en,sunan aunty nee’eema yayi appear akan screen en,da murna ta d’auka suka gaisa,auntyn sai tsokananta take,ruky kam babu bakin magana,auntynce ta ke tambayanta “ina angon naki???? “Yana parlor,jirana yake aunty,ynzn muka tashi daga baccii”, ta fad’a,auntynce ta hau dariya tana fad’in ” aaaaaaa kwayi kam dan daga ji jiya ba wani bacci kukayiba,tunda Mom ta hana shi matarsa sai jiya”, ta sake saka dariya…….

Story continues below

Jin ruky tayi shiru yasa auntyn cewa ba dai kukan za ki faraba yar rigima,kiyi sauri kije,ba a Barin miji shi kad’ai yayita jiranka,kuma duk abunda yake so kiyi k’ok’arin yi masa kinji k’anwata kar yace kiyi kik’i kinji ko?? Ko da ranki baya so kiyi,zaki faranta masa sannan ta wata fuskar za ki samu lada kinji???

Jikinta yayi sanyin jin abunda auntyn ta fad’a,amsawa tayi,ta mata godiya,kafin sukayi sallama,kayan ta jawo ta hau k’ok’arin sawa…….

Tana gamawa ta nufi mirror en ta sake gyara kanta,ribbon tasa pink ta kama gashin kanta da shi,wani plat shoe tasa ta jima tana kallon kanta ta mirror en da ke gabanta……..

 

Tana tsaye tana kallon kanta ta cikin mirror end,taji an bud’e kofan d’akin,a firgice ta juya tana kallonsa,juyowa tayi ta sukunyar da kanta tare da kulle idanunta…….

Har ya k’araso kusada ita bata saniba,ta bayanta ya tsaya tare da bata warm hug,ajiyan zuciya suka yi lokaci guda…….

Kallonta yake kanta a k’asa tana murza yatsun hannunta………

“Wow babe looking so cute,kinga yanda kikayi kyau kuwa,kamar dan ke company sukayi kayan dams can……..

Ko da yake may be sun san ke zakiyi amfani dazu shi yasa sukayi shi special, kamar yadda kuke special to me”……….

Kasa d’agowa tayi ta kallensa,juyo da ita yayi suna fuskantar juna,ya kama hannunta yana fad’in “kin barni tun d’azun no kad’ai said Kira nake,me kika tsaya yi be??? ” waya mukayi da aunty”, ta bashi answer “OK to muje muyi break sai mu kira Mama mu gaisa koh ???, ya tambayeta,kai ta d’aga masa………

Hannunta yaja suka fita daga d’akin suka nufi parlor,dinning suka k’arasa ya ja mata kujera ya zaunar da ita,sannan shima ya zauna……..

Kallon tsarin gidan take,tana tunanin wannan kayan kam tabbas ta San ba daga gidansu suka fitoba,da  gani kasan dukiya tayi kuka ko ba a tambayaba………

Yanda tasan “yan  uwansu bazasu tab’a narka dukiya suyi musu wannan kayan ba……

Amma koma yayane zasuyi maganar da aunty,tasan zata fad’a Mata komai………..

Tunanin ta kauda gefe guda,break Duke cikin nutsuwa,kallonta yake da yanda take cin abincin kamar bata so,ganin ta ture,kallonta tayi yana fad’in “men’e ne”, “am full” ta fad’a, ido ya fiddo waje yana fad’in dama ki cinyesa kafin Nazi na mini d’ure……….

‘Dagowa tayi yana kallon yadda ya b’ata fuska,jawo plate end tayi,ta ci gaba da turawa,hawaye na biyo fuskanta…..

Ta gefe yake kallonta,ganin ta kai hannunta kan face en nata,yasa ya d’ago yana kallonta,hawayene kwance akan fuskanta,ba shiri ya mik’e,kujeran ya matsar gefe……..

India take ya matso,janye plate  en yayi gefe,ya kamota suka nufi parlor, kan sofa ya zauna da ita a jikinsa,har yanzun bata bar kukan da takeba……..

Cupping face enta da hannayensa ya matso da nasa dai² yanda suna jin hucin breathing end junansu……..

Face en nata yake kallo,lips entane da idonsa ya sauka akai,suka matuk’ar burgeshi,musamman yanda suke k’yalli…….

Harshensa ya sa ya soma d’auke hawayen da ke kan fuskar tata…..

Lokaci guda kukan ya tsaya can,kamar anyi ruwa an d’auke,jin bak’on al’amarin da batayi zatoba……….

Kissing enta yake cikin salo,ganin kar ayi babu ita,ga shi ta kasa jurema abunda yake mata,ta fara mayar masa da martani………

Tsotsan bakin juna suke,kamar sun samu sweet……

Sun jima a haka,sannan ya saketa,idanunsa sunza colour zuwa red……

‘Daukanta yayi suka nufi bedroom ensa,kan bed ya shimfid’eta,suka sake komawa ruwa………..

Sai da ya tabbatar baya tare da feeling en komai,sannan ya k’yaleta,gefe ya mirgina,tare da janyota jikinsa,k’ank’ameta yayi uwa Wanda za a k’wacewa ita…………..

*_SMASHER _*

????????????????????????

     *KADDARA KOH SAKACI*

????????????????????????

*_BY.HAWWA MUHAMMAD USMAN {SMASHER}_*

*Dedicated to HAFSAT MAE SHAREEF (Pretty Hammud), #IYA WUYA MUNA MUGUN TARE ??????*

Story continues below

*Page 211-215*

‘Dagowa yayi ya mik’e da ita a jikinsa,toilet ya nufa,wanka ya musu,tukun kafin ya k’yaleta yana fad’in babe kiyi wannan ki fito Ina jiranki,yana towel ya d’aura ,murgud’a masa baki yayi,daiya kawai ya mata ya fice,yana tsokarta……..

Wankan ta k’arasa ta jima tana kallon towel en kafin taja ta d’aura ajikinta,da k’yar ta kama hanyan fita daga toilet en….

Yana tsaye jikin mirror yana combingsumansa,ya gano fitowanta…..

Ganin ta tsaya sai rab’ewa take jikin wall en d’akin ya ajiye comb en ya nufota……..

Sai rab’ewa take tana jan towel en kamar dance mata zai k’ara tsayi……

K’arasowa yayi daf da ita,ya had’ata da jikin wall en,bakinsa ya kai dai² kunnenta tana fad’in,mene me kuma like wani bin gini????

Ganin tak’i magana yasa shi yin murmushin mugunta,matsawa yayi kamar mai tunanin wani abu…….

Still tana tsaye batayi tunanin komaiba,said ji tayi ya fisge towel en daga jikinta……..

K’ara ta fasa masa,had’e da fad’awa kansa ta k’ank’amesa,dariya yasa mata,sai da yayi mai isarsa,ganin tasa masa kuka ya tsaida dariyan da yake……

Bayanta ya hau patting, yana hura mata iska a kunne,shiru tayi lokaci guda kamar ruwa ya cinyeta,towel en yasa ta bayanta,yana fad’in bari na mayar miki koh……….

K’in sakinsa tayi,saida taji towel en a jikinta,ta kama ta rik’e sannan ta juya,d’aurewa tayi a jikinta,kafin ta juya yana k’ok’arin barin gurin………

Sama yayi da ita,ya d’agata,yana mata dariya,had’e fuskanta tayi,tana kallonsa ganin yanda yake dariyan  sai ya k’arasa masa kyau ssai,kamar kasa ya dena haka taji………

Ganin kallon da take masa yasa shi Shiva nutsuwarsa,kamar bashine yake dariya yanzunba………

Gaban mirror ya direta,ya ja mata sofan ya zaunar da ita……….

Lotions en ya shiga matsowa a hannunsa,yana murza mata a jikinta,sai da ya gama shiryata tukun……

Mamakin yanda yake mata take,shi da ba k’anwaba bare tace nan ya koya……

Waldrop ya nufa ya bud’e,kaya ya fiddo musu,sai da ya shirya,d’auko nata ya nufo inda take,towel en ya sake rik’ewa zai ja,tayi saurin rik’ewa,tana fad’in “dan Allah kayi hakuri ka bari”, dariya ya sake sawa yana fad’in ” air kuwa baki isaba sauna k’arasa aikin da na fara”……..

Ganin zata fara sana’ar tata yasa ya rabu da ita,yana lakace mata hanci,tare da fad’in “ina jiranki parlor saura ki barni kamar d’azu,sai na hukuntaki……..

“Kinsman me zan miki???? Ya tambayeta, d’agowa tayi tana kad’ai kai…..

Bans son wannan maganar kuramen da kikemin,kallonsa kawai tayi,jin yana fad’in ” third round zan maimata mini”, yana murmushi,kallonsa tayi a tsorace,a zuciyanta kuwa cewa take “wait shi bays  gajiya da wnn abun ne???

Ji tayi ya sa dariya yana fad’in ” in ne bana gajiya ko kuwa mune bama gajiya??? Ya tambayeta,yana mata winking,fuskanta ta rufe saboda batayi tunanin a fili ta fad’aba…….

Ganin ya fita yana mata dariya yasa tayi maza ta mik’e kayan ta d’auka tasa….

Gyaran gashin ta canja,ta maidashi gefe,barin turaruka tayima jikinta,kafin ta g’yara bedroom en,duk wnn abun da take cikin sauri take yinsu,sbd tsoron abunda ya fad’a………

Tana gamawa ta fita,cikin takunta mai burgewa,k’amshin turarenta mai sanyin dad’i tasa shi d’agowa daga aikin da yake a laptop………

Takowa take cikin nutsuwa,har ta kusa k’arasowa,hannu ya bud’e mata alamar ta taho……

Nok’ewa tayi ta nufi kusa da shi zata zauna,kamata yayi ya zaunar da ita akan  jikinsa…….

“Kina son na hukutaki ne ko??? Tambayeta,har ta d’aga kai zata bashi amsa,ta tuna da abunda yace mata,da sauri race “A’a”, dariya kad’ai yayi,kafin ya fara janta da fira,sama² take bashi answer duk tak’i sakin jiki,ga kunyansa da take ji,kan abunda ya farutsakaninsu,tun daga daren juya har zuwa yanzun………..

Ita kam gani take kamar a shirin film abubuwan suke kasancewrkasancewa………

Bayan da taji yanayi ne yasa ta dawo hankalinta,mik’o mata phone en yayi,yana fad’in “ga Mama akan layi”,ansan wayan tayi tasa a kunne,jin muryan ummanta yasa cikin farin ciki ta gaisheta,ssai itama Umman taji dad’in yadda taji autar tata,tasan ko ba komai suna zaune lafiya……….

Fatanta har kullum baya wuce Allah ya k’araso tsare mata zuri’arta daga Sharron dukkan abun k’i…………

Sallama sukayi,ya ansa phone en,Ruky duk tunanin ta bata wuce yaushe yayi Sabo da Ummah da har yake da number ta…………

Story continues below

Mom ya kira,sun jima suna fira,kafin take tambayarsa “ina ‘yata,ni ka k’i ka bata muyi  magana,naji yanda ta tashi,sai surutu kakemin”, dariyan yayi yana fad’in ” amma dai Mom kafin ita ni kika fara samu ko”, “eh ynzn na canja Allah ya bani ‘ya mai hankali da nutsuwa, ga tarbiyya da sanin ya kamata”……….

“nifa Mom? Ya  tambaya yana shagwab’e fuska kamar zaiyi kuka,Ruky dake zaune kan k’afarsa tasa dariya ganin yanda yayi da face nasan…………

Jin abunda Mom ke fad’a yasa ya sawa Ruky wayan a kunne,tare da fad’in ” ga Mom”…………..

Da sallama ta fara,nan suka gaisa,sunata fira,sai kallonta yake,mamaki ta duk ya cikasa,dan baiyi tunanin tana magana hakaba,ganin yanda ta zage sai firan suke da Mom…….

Sun dad’e suna maganar kamar ba surukaiba,kafin sukayi sallama………..

Aunty nee’eema ya kira suka gaisa kafin ya bama Ruky, basu wani yi mgn ssaiba,tace zata kirata akwai maganar da zasuyi da ita………..

Bayan sun gama wayan,a nan parlor suka yini,sai dai ko sallah ya kaisu bedroom d’aukan pray mat,koda Mom ta aiko musu da lunch a nan d’an Aiken ya samesu,shi ya anso komai ya ajiye,da suka ci,ta tattara kayan zata kai kitchen,tare suka kai,wankewa take k’ok’arin yi,kin barinta yayi tayi ita kad’ai,tare sukayi komai ranar, sai mamaki take,tana fad’in “dama haka abun yake? Ai kuwa da dad’i tunda ba kai d’aya zakana aikinba…………

Koda ta shiga bedroom lokacin bayan Maghreb, wayanta na daf da katsewa,da hanzarinta ta d’auka ganin aunty nee’eema ke kira,bayan sun gaisa,take mata bayanin abunda take son tambayaba,tun daga kayan gidanta da al’ameen yace baya so su kawota da komai,har zuwa yanda akayi neman aurenta ba tare da sanintaba,ta kuma sanar da ita duk shirin Ummah ne,kuma ita ta hana a fad’a mata was zata aura…………..

Koda za a fad’a itama kuma tace bata buk’ata,banda murmushi babu abunda take ita d’aya,tare da addu’a da Allah yasa lamarin yazo da sauk’i baya wani d’aga hankalintaba…..

Haka sukayi sallama tana mata godiya,da fahimtar da ita da tayi,ga dabaru da ta nuns mata na ruk’e mini……….

Tsayawa tayi tana tunanin abunda auntyn ta gama fad’a mata tabbas ko ba a fad’a mata tasan a’ameen yana tsananin sonta,itama kam ya zameta wajibi ta zage dantse ta Nina masa kamar nata son da take masa………

Ta hakane zata siyawa kanta mutunci a idonsa,ta samawa kanta babban matsuguni a zuciyarsa………….

Haka ta gama tunaninta da sake²nta,ta ajiye phone en ta fito…………

Ganin baya parlor ta koma d’akin,toilet ta shiga tayi wanka,har ta shirya bata ga shigowansaba,kamar ta fita nemansa haka take ji,amma sarautar ta motsa,nan ta sake nutsewa a cikin gadon………

Wayanta ta jawo daga kan bedside ta shiga buga game,jin alaman tafiya tayi saurin kife  wayan akan bedside en ba tare da takasheba…………

Zama yayi yana kallonta, yasan sarai ba bacci takeba,amma sai ya k’yaleta,sai da ya gama duk abunda zaiyi,kafin ya kwanta,gefenta tare da had’e jikinsu gurin d’aya…………

 

Yanda suka ji sun mannu da juna,ya haddasa musu jin wani feelings,musamman shi al’ameen da ya kasa gane meke damunsa,daga jiya zuwa yau,duk lokacin da jikinsu zai had’u da juna sai yaji iron wnn yanayin,kuma daga zaran  hakan ya faru, sai yaji ya kasa samun nutsuwa,idan ba kusantanta yayi…….

Shi dai yasan lafiyansa lau, ko kafin yayi aure,”to ki dan wani abu bai tab’a had’a shi da kowace maceba”……….

Wnn tunanin yasa ya gasgata abunda zuciyansa ta fad’a masa………….

Ganin bazai iya jurewaba,duk da azuciyansa yana son barinta ta huts,kada ya takurata da yawa,………

Amma hakan bazai yiwuba,dan shi kansa yasan idan ba abunda yake so ya samuba ba zai samu kwanciyan hankaliba………….

Cikin wani irin salo,ya shiga shafata,tunda taji ya soma ta saddak’ar dan kuwa tasan inda zancen zai k’are……..

Sai da ya murjeta iya murza,sannan ya k’ank’ameta,yana mata rad’a a kunne,da kalamai masu taushi na yabo,godiya da sa albarka,ganin irin juriyan da take da,ko kad’an tun daga jiyan zuwa yanzun ko a kan farcenta bata nuns gajiyawartaba………..

Story continues below

Haka rayuwa taci gaba da wucewa,yayin da soyayya mai k’arfi ta shiga tsakaninsu,ko yaya idan bays nan ta shiga damuwa,har sai ya dawo tukun zata ware…….

Tana jin dawowarsa tun kafin yayi packing ta fito,wani lokaci da gudu zata isa,yana fitowa tayi tsalle ta dane jikinsa……….

Soyayya kam ko gaban waye nunawa juna suke,kowa sai mamakin yanda akayi Ruky ta koma haka,wasu na ganinta salaha da amma akan mijinta ta koma fitsararriya……..

Gidan Ummah kam tun da aka kawota bata jeba,dan ko da sukama Ummah waya zasu zo,cewa tayi “suyi zamansu ba sai sunjeba,nan gaba sa zo,daga auren har sun fara gantali”………

Su dai kawai sunyi dariya,gidan Mom kuwa sunjesa sai ba adadi,dan ko zuwansu na k’arshema korosu tayi……

Tana fad’in ” al’ameen maza d’auki matarka ku wuce,kai naga ba kunya ka cikaba yanzun,gaban kowama nuna was lake,kamar kanka aka fara aure………..

Suna dariya suka barot,suka nufi nasu gidan…………

A halin al’ameen na yawan buk’ata babu abunda ya ragu,kullum cikin kusantarta yake,iya k’ok’ari Ruky tanayi wajen ganin bai gane gajiyawartaba……….

Wani lokacinma wayane kad’ai zasuyi,ba za a fi mintunaba,sai dai taji Horn en motarsa,da ya samu abunda yake buk’ata,yak’i komawa office,idan tayi magana kuma yace mata “Shi ne CEO”, kan dole zata kyalesa,dan ko ta b’ata rai sai tayi abunda zaisa ta dawo tana dariya……………

*JAMA’AH SHIN WAI INA LABARIN MALAM LAWAN???????*

_Muje zuwa _

*_SMASHER _*

🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂

*KADDARA KOH SAKACI*

🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂

*_BY.HAWWA MUHAMMAD USMAN {SMASHER}_*

*Dedicated to HAFSAT MAE SHAREEF (Pretty Hammud), #IYA WUYA MUNA MUGUN TARE 😍*

*Page 216-220*

Tun daga lokacin da aka tasheshi daga unguwar,babu wanda yasan labarin inda ya koma a cikingidan su Ruky, sai dai wasu daga cikin mutanen line en……

Kasancewar yakanzo lokaci² shima mafi yawanci sai da dare,take zuwa………

Idan yazoma ba sani sukema,duk wannan budurin da yakeyi………..

Lokaci ya dan ja,ya jima bai shigo unguwanba,wanda a d’an wannan tsukin Allah ya zartar da ikonsa………….

Wanda a lokacin ne Allah ya kawo al’ameen har akayi biki,amarya ta tare a gidan mijinta,cikin aminci da sallama,ba tare da an samu wata b’arakaba………

Irin case en da ya had’o su da gidan su ruqayyah shi ya sake faruwa da wata yarinya a unguwar da ya koma,da yake familyn yarinyan an sansu basu da hak’uri,suka je har gidan da yake,ganinsu yasa shi shiga d’akin bokancinsa a guje,zage² suka dungayi suna dukan k’ofan kamar zata karye,amma hakan baisa sun sauraraba…….

Kan dole ya dena fitowa daga gidan,k’arshema guduwa yayi da daddare yabar garin,saboda ji dayayi yayyun yarinyar sunce “idinsu idonsa sai sun kasheshi har lahira”, wannan yasa ya dena fita kwata² daga k’arshema ya koma wajen kauyukan sumail,ya koma rayuwa akan Dutse,sai dai abokan m’amalarsa suje can su sameshi………….

Allah bata zalinci,kamar yadda ya Sanya shi a tsakanin bayinsa abun haramtawa…………….

Da tsakar dare malam lawan bisa dutsen da ya kasance anan ya kasa y’ar bukka yana zaune,duk ya rame ya zama kamar wani skeleton, ta ko ina na jikinsa k’ashine bayyane,hakan baisa,mutanensa daina zuwa gurinsa ciwo ne ya kwantar da shi lokaci d’aya,Koda a cikin mutanensa suka kaishi hospital, gwajin farko aka tabbatar yana d’auke da cua mai karya garkuwar jiki………..

Kasancewar idan mace tazo a mata aikin,sai an rab’a ta d’aki ya sauke buk’atarsa,tukun zai mata aikin da ya kawota………..

A haka Allah ya had’ashi da gamonsa,inda ya kwashi alak’ak’ai,yanzun gashi ya jawowa kansa mutuwar zaune……….

Story continues below

Har zuwa wnn lokacin baiyi tunanin ko yanke shawarar neman gafarar jama’ar da ya zaluntaba,a haka ya soma karb’ar magani daga asibiti,har Allah yasa ya fara kyaun gani……….

Maimakon ya koma ga Allah,saima abunda tayi gaba,dan a harkar da yake babu abunda ya fasa………….

An ci gaba da harkar tsafe²,da kaucewar hangar Allah………..

Rannan cikin dare yana tsaka da harkar bokancinsa,sai ihu yake tana karanta d’alasimai,cikin wani irin yare da babu wanda zai fuskanci abunda yake fad’a sai shi……………

Kamar daga sama wuta ta tashi acikin bukkar,da gudu ya yo waje,yana ihun neman taimako,babu wanda yasamu ya taimaka masa,kasancewar a jeji yake zaune shi kad’ai…………….

Babu abunda ya tsira a cikin d’akin,haka komai ya k’one k’urmus,ya zama toka………..

Yana tsaye yaga fad’owar wata irin halitta daga saman bishiyan da ke kusa da inda yake,take ya firgice ya juya a guje yana neman hanyan sauka daga saman duwatsun………

Gudu yake yana waige² ko zaiga men’e ne ya fad’o amma tsoratar da yayi ta hana shi tsayawa,yana tsaka da sakkowa ya zame ya fad’i, nan ya shiga mirginowa kamar wanda ake cillowa daga saman,kafin yazo k’asa jikinsa duk yaji manyan ciwuka,jini ne yake zuba a jikinsa ta ko Ina……………..

Koda ya k’arasa fad’owa furgitar da yayi sai yafi na da,dan da gudu yake neman banyan tsira, yana k’ok’arin barin jejin,gudu yake ssai,wanda har ya fito bakin titi bai saniba,ya zo daf da tsallakawa Allah ya kawo wata trailer da mugun gudu tazo tayi sama da shi,yana fad’owa,ta sake bi ta kansa, take ko Shurawa bai sakeba, yace ga garinku nan……………..

*Su malam lawan an tafi, inda ba a dawowa,bare ya samu ya nemi gafarar bayin Allah da ya zalunta,dama ance kaji tsoron karshenka,idan har ya zamana kana d’aya daga cikin masu cin imana*

_Allah ya kiyashemu da irin mutuwar malam lawan…….ameen_

Ko da labarin yazo kunnen Ruky, bata nuna damuwar komaiba,ana cewa ta yafe masa ta mike tana shirin barin gurin,k’arshema da aka takura mata kuka tasa,ba shiri ta kira al’ameen……..

Jin muryanta da alamun tayi kuka,hankalinsa ya kasa kwanciya,bai bata lokaci ba ya kamo hanyan gidan Ummah,waya ya mata, tana gani tasan ya zo,dama bata fito da bag ba daga it’s sai phone sai post enta,mayafinta ta yafa ta d’auki post en tacema Ummah al’ameen ne yazo,”to” tace ita kuma tayi waje ba tare da tayiwa kowa sallamaba……………..

Yanayin da ya ganta,ya dad’a tabbatar masa da kuka tayi,to me aka mata? Waye ya tab’a masa ita?……….

K’arasowanta kusa da motar ta bud’e front seat ta shiga,rufewa kawai tayi,kasancewar glasses en masu duhune,jikin shoulder ensa ta d’ora kanta ta lumshe ido………..

“Cherry me ya sameki ne? Kinsan bansan ganinki cikin wnn mood en”, da damuwa har lokacin a tattare da ita ta bud’e baki za tayi magana,amma kuka ya ci k’arfinta…………

“Ya salam” abunda ya fito daga bakin al’ameen kenan,lokacin da ya d’agota,rarrashinta yakeyi ssai,amma kukan yayi yawa……….

Ganin babu wata mafita,yasa yayiwa motar key,bai tsaya ko inaba sai gidansu………….

Fitowa yayi ya bud’e side en da take,d’aukanta yayi ya nufi cikin gidan da ita……….

Ko a parlor bai tsayaba,ya nufi bedroom da ita,ya kwantar da ita,parlor ya dawo, a fridge ya d’auka ruwa mai sanyi da glass cup ya koma bedroom en,yanda ya ajiyeta haka ya tarar da ita……..

Ruwan ya tsiyaya a cup en,ya ajiye a bedside drawer, d’agota yayi ya jinginar da ita jikinsa……..

Cup en ya kai mata bakinta,ba tayi musuba ta sha ruwan,had’e jikinsu yayi guri d’aya,kwantar da kanta tayi a chest nasa,sai ajiyan zuciya take,ita kad’ai………

Sai da ya tabbatar ta samu nutsuwan da zata iya magana tukun,ya sake tambayanta “me yasa ta kuka???……..

‘Dagowa tayi ta kalleshi kafin ta bashi labarin mutuwar malam lawan………..

Afusace ya janye jikinsa fuskansa lokaci d’aya ta rikid’e da bacin rai,ya mik’e yana nunata da yatsa………

Abunda bata tab’a ganiba tsawon watanni 5 da aurensu,yau shi ta gani,magana ya shiga yi da cewa, ” wato kinma damu da shi kenan da har kike zubda hawaye dan kawai ya mutu,Sosa kike da har labarin mutuwarsa zai saki kuka? Gaba d’aya ya birkice mata ranar,ya koma mata mai ban tsoron…………..

Kukane ya kufce mata mai sauti,ganin ta sunkuyar da kanta tana rusa kuka,sai kuma jikinsa yayi sanyi…………

Matsowa yayi inda take,ya rik’ota,idanunsa duk sunyi jaa saboda bacin rai,patting bayanta ya shiga yi,ya kasa magana,har sai da tayi mai isarta tayi shiru……………

Ajiyan zuciya take saukewa akai², sai da ya bari ta gama kukan tukun,ya sake bud’e baki cikin sanyi yake mata magana…………

Abunda mutanensa line ensu sukacene akan ta tare masa abunda yayi mata,kasancewar basu san adadin zaluncin da ya mataba,shi yasa da tayi maganar kuma gaban ummah akayi,amma batayi maganaba har sukayi suka gama…………

Ita kuma ganin sun takurata yasata kuka,k’arshema tashi tayi tabar gurin…….

Sai a lokacin ya fuskanci inda maganar ta kwana,sai kuma a lokacin yaji kunyar fad’an da tayi mata,shi yasa akace ba a saurin yanke hukunci,k’arshe sai kazo kana dana Sani…………

Hak’uri ya so bata,ita kuma ta fuskanci inda ya nufa, d’agowa tayi ta matso da fuskanta dai² nasa………….

Ya bud’e baki kenan zaiyi maga,baiyi tsammaniba sai jin bakinta a nasa,abunda bata tab’a k’ok’arin yiba tun da akai aurensu,shi take so tayi a yau…………

Sun Lula duniyar Pluto a wannan lokacin,basa ji bare gani,duk k’ok’arin al’ameen na ya koma sama, Ruky kam ta hana,dan tayi ruwa tayi tsaki,taki bashi wnn damar,ita tayi riding kayanta………

Ssai al’ameen ya tsinci kansa cikin jin dad’i mara misaltuwa……….

Bare kuma it’s uwar gayyar,sai bayan sun samu nutsuwa,ta janyo wayanta dake cikin post, miss call’s ta gani babu adadi………….

Sunan Ummah duk yafi yawa,kiranta ta shiga yi, “ina kika shiga,ke da kikace ‘ofar gida zakije?,umman ta tambayeta, “d’agowa tayi ta kallin tana murmushi, kafin ta bawa ummah amsa “gida muka tafi”, “to Allah ya bamu alkhairi”,ummah ta fad’a tare da kashe wayan………

“Dama bakima ummah sallamaba kika dawo? to tashi ki shirya maza na maidake,idan kin mata sallama sai mu dawo,baki fad’i mini kin wani biyoni”, ya fad’a yana mata winking……..

Kukan shagwaba tasa masa babu shiri ya jawota,ta k’wace jikinta,yana mata dariya……….

Pillow ta d’auka ta jefeshi da shi,ya d’auka ya rama,haka suka dinga zagaye a d’akin……….

Suna cikin guje² Ruky ta fara ganin komai na d’akin na juya mata,tsayawa tayi ta rik’e kanta sai k’ok’arin fad’uwa take,saurin ruk’eta yayi yana tambayanta me ya faru?? ……….

Sai da ta dawo haytacinta ta fara bashi amsa da jiri take ji,eyyahh!! sannu cherry, ko zamuje muga doctor??? Hararansa tayi tana k’ok’arin raba jikinsu,yasan kwanan zancen kan dole ya dad’a k’ank’ameta yana mata dariya, yasan ta tsani a ambaci asibiti……..

Amma ya zatayi kan dole wata rana sai ta kai kanta……….

‘Daukanta yayi suka nufi toilet, ko da suka je wankanma sun jima aciki kafin su fito,sai da suka gurji juna,sannan suyi wankan su fito………….

Bayan sun gama shiryawa,fita sukayi compound en gidan,garden en gidan suka nufa,abunda tunda suke sai dai ka taddasu a parlor idan ba nanba kitchen ko bedroom duk inda tasa kafa shima yana biye da ita,kamar wani……………..

*Muje zuwa 🏃*Tun daga lokacin da aka tasheshi daga unguwar,babu wanda yasan labarin inda ya koma a cikin gidan su Ruky, sai dai wasu daga cikin mutanen line en……

Kasancewar yakanzo lokaci² shima mafi yawanci sai da dare,yake zuwa………

Idan yazoma ba sani sukeba,duk wannan budurin da yakeyi………..

Lokaci ya dan ja,ya jima bai shigo unguwanba, a d’an wannan tsukin Allah ya zartar da ikonsa………….

Wanda a lokacin ne Allah ya kawo al’ameen har akayi biki,amarya ta tare a gidan mijinta,cikin aminci da sallama,ba tare da an samu wata b’arakaba………

Irin case en da ya had’o su da gidan su ruqayyah shi ya sake faruwa da wata yarinya a unguwar da ya koma,da yake familyn yarinyan an sansu basu da hak’uri,suka je har gidan da yake,ganinsu yasa shi shiga d’akin bokancinsa a guje,zage² suka dungayi suna dukan k’ofan kamar zata karye,amma hakan baisa sun sauraraba…….

Kan dole ya dena fitowa daga gidan,k’arshema guduwa yayi da daddare yabar garin,saboda ji dayayi yayyun yarinyar sunce “idansu idonsa sai sun kasheshi har lahira”, wannan yasa ya dena fita kwata² daga k’arshema ya koma wajen kauyukan sumaila, nan ya koma rayuwa akan Dutse,sai dai abokan mu’amalarsa suje can su sameshi………….

Allah baya zalinci,kamar yadda ya Sanya shi a tsakanin bayinsa abun haramtawa…………….

Da tsakar dare malam lawan bisa dutsen da ya kasance anan ya kafa y’ar bukka yana zaune,duk ya rame ya zama kamar wani skeleton, ta ko ina na jikinsa k’ashine bayyane,hakan baisa,mutanensa daina zuwa gurinsa ba, ciwo ne ya kwantar da shi lokaci d’aya,Koda a cikin mutanensa suka kaishi hospital, gwajin farko aka tabbatar yana d’auke da cuta mai karya garkuwar jiki wato HIV/AIDS………..

Kasancewar idan mace tazo a mata aikin,sai an rab’a ta d’aki ya sauke buk’atarsa,tukun zai mata aikin da ya kawota………..

A haka Allah ya had’ashi da gamonsa,inda ya kwashi alak’ak’ai,yanzun gashi ya jawowa kansa mutuwar zaune……….

Har zuwa wnn lokacin baiyi tunanin ko yanke shawarar neman gafarar jama’ar da ya zaluntaba,a haka ya soma karb’ar magani daga asibiti,har Allah yasa ya fara kyaun gani……….

Maimakon ya koma ga Allah,saima abunda yayi gaba,dan a harkar da yake babu abunda ya fasa………….

An ci gaba da harkar tsafe²,da kaucewar hanyar Allah………..

Rannan cikin dare yana tsaka da harkar bokancinsa,sai ihu yake yana karanta d’alasimai,cikin wani irin yare da babu wanda zai fuskanci abunda yake fad’a sai shi……………

Kamar daga sama wuta ta tashi acikin bukkar,da gudu ya yo waje,yana ihun neman taimako,babu wanda yasamu ya taimaka masa,kasancewar a jeji yake zaune shi kad’ai…………….

Yana ji yana gani komai na d’akin ya ci wuta,ko zare bai tsira da shi ba…..

Babu abunda ya tsira a cikin d’akin,haka komai ya k’one k’urmus,ya zama toka………..

Yana tsaye yaga fad’owar wata irin halitta daga saman bishiyan da ke kusa da inda yake,take ya firgice ya juya a guje yana neman hanyan sauka daga saman duwatsun………

Gudu yake yana waige² ko zaiga men’e ne ya fad’o amma tsoratar da yayi ta hana shi tsayawa,yana tsaka da sakkowa ya zame ya fad’i, nan ya shiga mirginowa kamar wanda ake cillowa daga saman,kafin yazo k’asa jikinsa duk yaji manyan ciwuka,jini ne yake zuba a jikinsa ta ko Ina……………..

Koda ya k’arasa fad’owa furgitar da yayi sai yafi na da,dan da gudu yake neman hanyan tsira, yana k’ok’arin barin jejin,gudu yake ssai,wanda har ya fito bakin titi bai saniba,ya zo daf da tsallakawa Allah ya kawo wata trailer da mugun gudu tazo tayi sama da shi,yana fad’owa,ta sake bi ta kansa, take ko Shurawa bai sakeba, yace ga garinku nan……………..

Mai motar kuwa ganin baya motsi yasa ya dad’a cika bujensa da iska,bai ko tsayaba……….

Babu wanda yazo kan gawar,haka aka mai data gefen titi,sai da k’yar wasu mutane da sukazo wucewa,suka tsaya,Ashe cikin mutanensa ne,su 3 nan suka nemi ruwa suna masa wanka,suna sallaceshi,ko ladan likkafi bai samuba,sai d’aya cikinsune ya bada babbar rigarsa,itace ta zama suturarsa,daganan suka hak’a rami suka bunne shi…………..

Labarin mutuwarsa ya baza unguwannin da ya zauna,inda wasu suke Allah k’ara,wasu kuma cewa “an rage mugun iri”………..

Story continues below

*Su malam lawan an tafi, inda ba a dawowa,ba tare da ya samu ya nemi gafarar bayin Allah da ya zalunta,dama ance kaji tsoron karshenka,idan har ya zamana kana d’aya daga cikin masu cin imana*

_Allah ya kiyashemu da irin mutuwar malam lawan,ya mana kyakykyawan karshe…….ameen_

Ko da labarin yazo kunnen Ruky, bata nuna damuwar komaiba,ana cewa ta yafe masa ta mike tana shirin barin gurin,k’arshema da aka takura mata kuka tasa,ba shiri ta kira al’ameen……..

Jin muryanta da alamun tayi kuka,hankalinsa ya kasa kwanciya,bai b’ata lokaci ba ya kamo hanyan gidan Ummah,waya ya mata, tana gani tasan ya zo,dama bata fito da bag ba daga it’s sai phone sai post enta,mayafinta ta yafa ta d’auki post en tacema Ummah al’ameen ne yazo,”to” tace ita kuma tayi waje ba tare da tayiwa kowa sallamaba……………..

Yanayin da ya ganta,ya dad’a tabbatar masa da kuka tayi,to me aka mata? Waye ya tab’a masa ita?……….

K’arasowanta kusa da motar ta bud’e front seat ta shiga,rufewa kawai tayi,kasancewar glasses en masu duhune,jikin shoulder ensa ta d’ora kanta ta lumshe ido………..

“Cherry me ya sameki ne? Kinsan bansan ganinki cikin wnn mood en”, da damuwa har lokacin a tattare da ita ta bud’e baki za tayi magana,amma kuka ya ci k’arfinta…………

“Ya salam” abunda ya fito daga bakin al’ameen kenan,lokacin da ya d’agota,rarrashinta yakeyi,amma kukan yayi yawa……….

Ganin babu wata mafita,yasa yayiwa motar key,bai tsaya ko inaba sai gidansu………….

Fitowa yayi ya bud’e side en da take,d’aukanta yayi ya nufi cikin gidan da ita……….

Ko a parlor bai tsayaba,ya nufi bedroom da ita,ya kwantar da ita,parlor ya dawo, a fridge ya d’auka ruwa mai sanyi da glass cup ya koma bedroom en,yanda ya ajiyeta haka ya tarar da ita……..

Ruwan ya tsiyaya a cup en,ya ajiye a bedside drawer, d’agota yayi ya jinginar da ita jikinsa……..

Cup en ya kai mata bakinta,ba tayi musuba ta sha ruwan,had’e jikinsu yayi guri d’aya,kwantar da kanta tayi a chest nasa,sai ajiyan zuciya take,ita kad’ai………

Sai da ya tabbatar ta samu nutsuwan da zata iya magana tukun,ya sake tambayanta “me yasa ta kuka???……..

‘Dagowa tayi ta kalleshi kafin ta bashi labarin mutuwar malam lawan………..

Afusace ya janye jikinsa fuskansa lokaci d’aya ta rikid’e da bacin rai,ya mik’e yana nunata da yatsa………

Abunda bata tab’a ganiba tsawon watanni 5 da aurensu,yau shi ta gani,magana ya shiga yi da cewa, ” wato kinma damu da shi kenan da har kike zubda hawaye dan kawai ya mutu,Sosa kike da har labarin mutuwarsa zai saki kuka? Gaba d’aya ya birkice mata ranar,ya koma mata mai ban tsoron…………..

Kukane ya kufce mata mai sauti,da tsuma zuciyan me sauraro,ganin ta sunkuyar da kanta tana rusa kuka,sai kuma jikinsa yayi sanyi…………

Matsowa yayi inda take,ya rik’ota,idanunsa duk sunyi jaa saboda bacin rai,patting bayanta ya shiga yi,ya kasa magana,har sai da tayi mai isarta tayi shiru……………

Ajiyan zuciya take saukewa akai², sai da ya bari ta gama kukan tukun,ya sake bud’e baki cikin sanyi ya sake mai²ta mata tambayoyin………..

Abunda mutanen line ensu sukacene akan ta yafe masa abunda yayi mata,kasancewar basu san adadin zaluncin da ya mataba shi yasa, da yake maganar kuma gaban ummah akayi,amma batayi maganaba har sukayi suka gama…………

Ita kuma ganin sun takurata yasata kuka,k’arshema tashi tayi tabar gurin…….

Sai a lokacin ya fuskanci inda maganar ta kwana,sai kuma a lokacin yaji kunyar fad’an da yayi mata,shi yasa akace ba a saurin yanke hukunci,k’arshe sai kazo kana dana Sani…………

Hak’uri ya so bata,ita kuma ta fuskanci inda ya nufa, d’agowa tayi ta matso da fuskanta dai² nasa………….

Ya bud’e baki kenan zaiyi maga,baiyi tsammaniba sai jin bakinta a nasa,abunda bata tab’a k’ok’arin yiba tun da akai aurensu,shi take so tayi a yau…………

Sun Lula duniyar Pluto a wannan lokacin,basa ji bare gani,duk k’ok’arin al’ameen na ya koma sama, Ruky kam ta hana,dan tayi ruwa tayi tsaki,taki bashi wnn damar,ita tayi riding kayanta………

Ssai al’ameen ya tsinci kansa cikin jin dad’i mara misaltuwa……….

Bare kuma ita uwar gayyar,sai bayan sun samu nutsuwa,ta janyo wayanta dake cikin post, miss call’s ta gani babu adadi………….

Sunan Ummah duk yafi yawa,kiranta ta shiga yi, “ina kika shiga,ke da kikace ‘ofar gida zakije?,umman ta tambayeta, “d’agowa tayi ta kallo shi tana murmushi, kafin ta bawa ummah amsa “gida muka tafi”, “to Allah ya bamu alkhairi”,ummah ta fad’a tare da kashe wayan………

“Dama bakima ummah sallamaba kika dawo? to tashi ki shirya maza na maidake,idan kin mata sallama sai mu dawo,baki fad’a minba kin wani biyoni”,kenan da dad’i ni ko? ya fad’a yana mata winking……..

Story continues below

Kukan shagwaba tasa masa babu shiri ya jawota,ta k’wace jikinta,yana mata dariya……….

Pillow ta d’auka ta jefeshi da shi,ya d’auka ya rama,haka suka dinga zagaye a d’akin……….

Suna cikin guje² Ruky ta fara ganin komai na d’akin na juya mata,tsayawa tayi ta rik’e kanta sai k’ok’arin fad’uwa take,saurin ruk’eta yayi yana tambayanta me ya faru?? ……….

Sai da ta dawo haytacinta ta fara bashi amsa da jiri take ji,eyyahh!! sannu cherry, ko zamuje muga doctor??? Hararansa tayi tana k’ok’arin raba jikinsu,yasan kwanan zancen kan dole ya dad’a k’ank’ameta yana mata dariya, yasan ta tsani a ambaci asibiti……..

Amma ya zatayi kan dole wata rana sai ta kai kanta……….

‘Daukanta yayi suka nufi toilet, ko da suka je wankanma sun jima aciki kafin su fito,sai da suka gurji juna,sannan sukayi wankan suka fito………….

Bayan sun gama shiryawa,fita sukayi compound en gidan,garden en gidan suka nufa,abunda tunda suke sai dai ka taddasu a parlor idan ba nanba kitchen ko bedroom duk inda tasa kafa shima yana biye da ita,kamar wani……………..

_Muje zuwa _

*_SMASHER _*

????????????????????????

*KADDARA KOH SAKACI*

????????????????????????

*_BY.HAWWA MUHAMMAD USMAN {SMASHER}_*

*Dedicated to HAFSAT MAE SHAREEF (Pretty Hammud), #IYA WUYA MUNA MUGUN TARE ??????*

*Page 221-225*

Ssai gurin ya burge ruqayyah,sbd akwai yalwar iska,har wani lumshe ido take saboda dad’in da gurin ya mata……..

Kan grasses dake gurin al’ameen ya kwanta,ita kuma Ruky tayi caraf ta d’ane jikinsa,kallonta yayi,yana son ya tsokaneta…………

Tun da taga yana murmushi tasan wani abun zai fad’a, kallonsa kawai take tana jiran taji me zai ce………….

Cheery ki d’aga ni,ynzn baki san kinyi nauyiba,me kike cine???

Fuska ta shagwabe kamar za tayi kuka,tace “to ai dai koma mene nake ci,kai ka bani,kuma ba nauyin da nayi ni”,ta fad’a tana murgud’a masa baki………

Cherry nafa miki warning akan wnn juyan bakin da kike,shi kenan ma bazan sake tunamikiba………..

Yana gama fad’a ta sake murgud’a masa,tana shirin tashi ta gudu ya kamota,bakinta ya kama da nasa,sai da ya d’an cije mata lips nata,yanda ya San bazata ji zafiba,sai k’ok’arin kwacewa take ya hanata tashi, still yak’i sakinta,saima k’ok’arin tsotsan lips enta da ya ci gaba da yi…………

Ganin ta kasa kwacewa,ta hak’ura ta biye masa……….

Sai da sukayi mai isarsu sannan suka rabu da juna………..

Sun jima ssai a gurin,daf da Maghreb sannan suka shiga ciki…………

Da dare da suka zo kwanciya,Ruky sai shigewa jikinsa take,tskkana fall cikinsa yace “Cherry me kikeyine haka? tana wasa da gashin dake kwance saman k’irjinsa,ta masa shiru babu answer, “cherry wai me yake damunkine cikin satin nan jikinki sai dare yake d’aukan zafi,kuma kink’i bari muje muga doctor”, al’ameen ya fad’a……….

Bata rai tayi,ta masa shiru,k’yaleta yayi ganin bazatayi maganaba,yace “zan fad’awa Mom abunda ke faruwa,bansaniba ko idan tace zaki hak’ura muje,bana son wani abu ya tab’amin lafiyarki,please ki bari gobe muga doctor”…………

Mak’ale kafad’a tayi ita A’a, banza ya mata,bai sake mata maganarba, tayi tunanin ya hak’urane,bata san ya gama yanke hukunci da shi ne yake ganinsa dai² ba………..

Wasa taci gaba dayi da gashin jikinsan,shi kuma hakan da takeyi,ya haddasa masa jin feeling lokaci guda………

“Cherry ki bar wnn abun dan Allah,cikin kasalalliyar murya ya fad’a,kanta dake kwance ta d’ago tana kallon face nasa,ganin idonsa a rufe,yasa ta maida kanta ta kwantar, tare da fad’in “bacci za kayi???

Gira ya d’aga mata,ganin mood en da tasan kawai ya fad’a ne amma ba haka take tsammaniba,mik’ea tayi daga jikinsa,gefe ta koma…………..

Jin ta mik’e daga jikinsa,yasa shi bud’e ido ya kalli side en da ta koma,kusa da ita matsa,kallonsa kawai tayi,tasan ko giyar wake tasha ba zasu iya bacci a hakaba…………

Mirginawa tayi ta koma samansa,yasa hannu ya zagaye jikinta…………

Story continues below

Kamar wadda ta tuna wani abu ta mik’e zaune,d’agowa yayi yana kallonta,tashi tayi daga inda take,ta koma kusa da inda kansa yake,shi dai Binta kawai yake da ido,har ta matso dai² inda yake……..

Saitin kunnensa ta kai bakinta,tace ” hubby meke damunka ka zama quite haka? Please tell me kaga Nima ban son ganinka cikin wnn mood en………

Amsan da yak’i bata shi ya dad’a tabbatar mata da zarginta……..

“OK let me feed u as my first baby”, ta fad’a tana d’aga masa gira………

Kansa ta kwantar kan cinyata,bai san me take nufiba sai gani yayi tana k’ok’arin sa masa Boob’s enta d’aya a baki,ssai abun ya bashi dariya…….

Ganin ta b’ata face kuma da gaske abunda take niyyan yi kenan,yasa ya bata dama,tunda shima a sama yake kuma ita ta jawo,dan haka tunda ya samu wannan damar, bari yayi amfani da ita………

Kamar wani babyn gaske haka ta tallafe kansa,ita bata yardaba tana feeding ma babynta……….

Yanayin da yake wasa da shi a bakinsa yasa,labarin canza salo,basu tsinci Kansu ko Ina ba sai duniyar Mars.(hhhhhhh kunsan abunku da geographer sai hak’uri)……………

Sai da suka tabbatar sun samu satisfaction sannan suka hak’ura, ba dan sun gaji da junaba…………

Bayan sunyi wanka,suka kwanta mak’ale da juna………..

*asuba ta gari….*

Washe gari tun bayan sunyi sallah ya fad’a mata, “ta shirya zasu unguwa”, da murnarta ta amsa masa………

Bata tambayi ina zasuba har ta gama shirinta,cikin jan atamfa,mai ratsin green nd white,green en mayafi ta d’auka, takalmi da jakanta suma iri d’aya…….

Sai tsokanarta yake,a haka suka fice,ganinsu bakin wani guri kamar gida,yasa tayi tunanin ko gidan abokinsane………

A waje yayi parking suka nufi ciki, tsarin ginin gurin yasa jikinta yayi sanyi,ta d’ago tana kallonsa……..

Bai kalli inda takeba,sai tafiya da ya ci gaba da yi hannunsu na cikin na juna,har suka k’arasa wani madai²cin guri………..

Nocking yayi,daga ciki aka basu izinin shiga,shi ne a gaba sai ita,a bayansa,tunda suka shiga tak’i sakin jikinta,musabiha sukayi da doctor en yana tsokanarsa kwana biyu bai lek’o ba,”yanzunma madam na kawo”, al’ameen ya bashi answer, “masha Allah doctor ya fad’a,nan suka gaisa da Ruky, jikinta duk a takure take jinta, har ya gama yiwa doctor bayani,d’agowa doctor yayi yana kallonta tare da mata tambayoyi,da k’yar ta iya masa bayani……….

Waya yayi,ba a fi 5 minutes ba wata nurse ta shigo,bayanin abunda yake so tayi ya mata…………

” OK sir” ta amsa,kusa da Ruky taje,tana son d’aukan jininta,amma Ruky tak’i yarda da hakan,sai da al’ameen ya dawo kusa da idea yana lallab’ata,da k’yar ta hak’ura ta tsaya…………

Fita nurse en tayi ta barsu a nan,ta nufi lab,bayan wucewar wasu mintuna,ta dawo da result a hannunta………..

Mik’awa doctor tayi ya karb’a tare da sallamarta ta juya ta fice……….

Paper ya bud’e yana dubawa,murmushi d’auke kan face nasa,ya d’ago yana kallon al’ameen da ya ke jiran yaji me doctor zai ce……….

Hannu ya mik’o masa tare da fad’in *CONGRATULATIONS…………*

Tunanin al’ameen bai kawo komaiba,saima tunanin to congratulation kuma na me?……..

Doctor ne ya katse masa tunanin da yake ta hanyar fad’in “madam na d’auke da juna biyu har na tsawon 2 month 3weeks……….

Hamdala al’ameen yake da Allah ya masa wannan baiwar ba tare da d’aukan lokaci mai tsawoba………

Bayan sunyi sallama da doctor en ya cikashi da kyaututtuka,ya ja Cherrynsa sukayi gaba,gidan Mom suka wuce direct…………

Ssai taji dad’in ganinsu,anan al’ameen ya labarta mata maganar cikin…….

Ai nan Mom ta mik’e ta shiga taka rawa,za tayi jika…………

Har saida ta bawa ruqayyah tausayi ganin yanda take murna daga maganar cikin,tunma baizo duniyaba kenan……..

Deen ne yama al’ameen waya “d’an iskan kana ina wai,tunda kayi aure shi kenan an dena ganinka”, ta fad’a,” yaranka ko kafi son kullum na bar matata a gida ita kad’ai? Ya tambayeshi…..

“Aaaaaa kayi kam dad’in abun nima na kusa angwancewa,bare a dingamin gori”, ya fad’a…….

“bama wnn ba nemanka nake serious naje office enka ance baka nan,ina ka shiga ne??? Ya tambaya……..

Ina gidan Mom, OK to jirani ganinan zuwa yanzun,”OK” al’ameen yace ya datse kiran……….

Ba a d’auka wani dogon lokaciba sai ga deen en ya shigo,nan suka zauna fira,daga k’arshe kuma suka fice,anan ya bar Ruky gurin Mom, komai take so shi mom za tasa ayi mata,itace dambun coscos,d’an wake da manja,komai aka kawo sai taci…………..

Ranar har bayan isha,waya al’ameen ya mata gashinan zuwa,d’akin Mom take dama kwance,ita kuma Mom en tana parlor, “hubby nayi tunaninma nan zaka barni na kwana”, ta fad’a tana tsokanarsa, da saurinsa ya Katseta da cewa “haba Cherry ynzn ko cewa nayi ki kwana sai ki zauna?, “aaaaaa baby me zai hana tunda kai kace”, ta fad’a, to tunda ban fad’a ba ynzn kima shirya ina zuwa zamu wuce karma Mom taji wannan maganar dan ba barinki zanyiba………..

“To hayatee sai kazo,buh dear brought me more bunch of banana”, ta fad’a tana dariya………

Ssai ya gane me take nufi, dariya yayi y kashe wayan…..

Story continues below

Ko da ya k’araso bai wani zauna ba ya nemeta,sallama sukama Mom, ta musu fatan alkhairi,suka nufi nasu gidan……..

Shaf Ruky ta maganar banana,shi kuwa gogawan yana sane,har suka k’arasa gida,shirin kwanciya sukayi…….

Sai da ya bari ta kawo kanta jikinsa sannan ya rik’eta yace “d’azun nema kikace kina so?? Shiru tayi tana tunanin abunda tace,amma ta kasa tunawa…….

“Me nace no kuwa hayatee? Ta tambayeshi…….

“Ohhhh! Kin manta kenan? Ya tambaya, “eh hayatee tumin”, ta fad’a…….

“OK to mene za aban ladan tunawa? Ya fad’a yana murmushi, “komaima hateey”, ta bashi answer,kinyi alkawari? “Eh” ta sake bashi answer………..

“Ba cewa kikayi kina son na siyo miki bunches en banana ba???? Sai lokacin ta tuna,dariya tasa tana k’ok’arin tashi……

“Yarinya babu inda zaki badai no kika tsokanaba,yanzun zan baki abunda kike so ai,tunda naga kin k’aro jaraba,kullum bakya barina nayi bacci,kinga ynzun bashi nayi planting seed ena,buh let me add more seed,tunda kina son muyi harvesting much more,koh? Ya tambaya………

A’a no sai babu ruwana,ai kuwa ke kike da ruwama, dan gara ki tsaya,na amsa alkawarina da kikamin……….

“Eh ai dai na sani, kuma da kake cemin jarababbiya,ai kai ka koyamin”,ta fad’a tana murgud’a baki,tana k’ok’arin yin maganar,ya hanata bakinta ya rufe da nasa,daga nan suka lula wata duniyar…………

Rayuwa taci gaba da gangarawa,dan yau gashi cikin Ruky ya shiga watan haihuwa,cikin ssai ya k’ara mata kyau,sai dai yabi jikinta,bai mata irin tsinin nanba,duk gab’ob’in jikinta duk sun dad’a bud’ewa………..

Zama da k’yar tashi da k’yar ganin wata k’iba da tayi,Rukyn da ada bata da k’iba amma yanzun ta zama wata uwar mata……….

Kamar kullum zaune suke a garden da suka mai da shi gurin shan iskansu a ynzn……..

Marartace ta fara ciwo kad’an² amma bata d’auki hakan komaiba,sukaci gaba da hiransu………

Har dare yayi suka kwanta,cikin dare ciwo ya kankama,ai bata san lokacin da ta sakko daga saman gadonba,k’asa ta dawo ta gefen da al’ameen yake,kanta ta d’ora ajikin gadon,hannunta d’aya na kan mararta,d’ayan kuma ta rik’e jikin bed en da shi…………

Ssai ciwon ya kankama,sai addu’ah take,data fara wannan bata gamawa take kama wata………

Farkawa al’ameen yayi jin bata jikinsa,lightning en d’akin yayi,kusa da shi ya ganta a k’asa duk ta had’a gumi,sai juya kai take tana cije baki…….

Ai baiyi wata²ba ya diro daga bed en,kamata yayi,yana tambayanta meke damunta,mararta da baya take Nina masa ta kasa maganar……….

Shiryata yayi,shima zura jallabiyya,d’aukanta yayi yafice,da mugun gudu yake driving en,ikon Allah ne kadkad’ai ya kaisu hospital en…………

Direct kuwa akayi labor room da ita…..

_Muje zuwa _

*_SMASHER _*

????????????????????????

*KADDARA KOH SAKACI*

????????????????????????

*_BY.HAWWA MUHAMMAD USMAN {SMASHER}_*

*Dedicated to HAFSAT MAE SHAREEF (Pretty Hammud), #IYA WUYA MUNA MUGUN TARE ??????*

🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚

*Page 226-END*

Cikin hukuncin Allah,ba a jima da shiga da itaba,faya ta fashe lokaci guda jarijiri d’aya ya kunno kai cikin wannan duniya mai cike da rikici,a lokacin ne ya bak’unci duniyar………

Sabon nak’uda ne ya kuma kunno kai,nanma Allah ya bata ikon yin numfashi mai k’arfi,take kan d’an ya bayyana,da taimakon Allah nurses en suka zaro mata shi………

“Abun mamakin ashe mace ce ta biyun”, abunda wata nurse take fad’a kenan……

Ita kam Ruky banda godiya da takewa Allah babu abunda take,tunda Allah yasa ta haihu lafiya……..

Tun kafin a gyarasu har anwa al’ameen albishir na samun twince da tayi……..

Nan fa ya fara bugs waya yana Samar da yan uwa da abokan arziki,tun gari bai gama wayewaba………

kayanta aka buk’aci ya kawo,nan yayiwa Mom waya,tunda lokacin ana kiran sallah a masallatai,sai a lokacin ya samu wayanta ta shiga,tun da taga sunansa tasan ba k’alauba,da saurinta ta d’aga,anan yake Sanar mata Ruky ta haihu,ko jin me aka haifa batayiba,ta fara fad’in maza kazo ka d’aukeni ka kaini naga jikin y’ata………..

Amsawa yayi ya katse wayan,sai da ya biya gidan ya d’ebo duk wani abu da ake buk’ata,sannan ya nufi gidan Mom……..

Story continues below

Bayan shud’ewar wasu mintuna,suka k’araso asibitin……..

Kayan suka bawa nurse en dake jiransu,ta karb’a ta koma ciki……..

Gyarasu akayi,duka su ukun,aka nufi wani d’akin dasu,kasancewar su asibitin duk wacce tazo haihuwa,mussaman suna da kayan jarirai da suke badawa a matsayin gift nasu, na zabar asibitin da kikayi kika haihu………..

Kwance suke su ukun a d’akin yaran na gabanta,sai bacci take,an sa mata k’arin ruwa……..

Su Mom suka shigo,kallonta sukayi,abun tausayi duk har tayi wani iri,ciwon kwana d’aya, yaran Mom ta d’auka, tana kallo,ssai take jinsu a rants,kamar lokacin da ta haifi al’ameen yau gashi ta d’auka “ya” yansa…………

Hawayen farin cikine ya gangaro a fuskarta,tanawa Allah godiya daya nufeta da ganin jikokinta…………

A ranar aka sallamesu,kasancewar babu wata Marsala,a tartare da ita……..

Gida Mom tace ya wuce ya kaisu,Al’ameen kamar zai d’ora hannu aka yayi ihu,amma babu yanda ya iya,haka ya wuce dasu……………

Ko da ya kaisu Mom cewa tayi yake ya d’ebo mata kayan Ruky anan zata zauna,babu yadda ya iya haka ya wuce ya tafi,badan yasoba,sai kan dole…………

Anyiwa yara khud’uba namijin ansa masa *ABDULLAH* macen kuma *AMATULLAH* sai nick name da za ana kiran su da *SUHAIL & SUHAILA* (ma’ana mai sauk’in hali) sai di fatan Allah ya rayasu kan sunnah…………

Ranar kwana na bakwai da haihuwa,akayi gagarinmin biking suna,wanda ko a labari ban gaba jin irinsaba………

Idan nace zan d’auki muku rahotoma b’ata lokacine,ku lissafa da kanku…….

Maijego da yaranta sunyi kyau har sun gaji,kowa sai son barka yake musu…….

Kowa ya watse,gidan shiru daga Mom sai Ruky da ‘yan jikokinta……….

Al’ameen ne ya shigo,d’akin Mom ya shiga,ya tarar da Ruky ita kad’ai,tana feeding en Suhaila……..

Kusa da ita ya zauna yana fad’in Maman ‘yan biyu………

Tasan da biyu ya fad’a shi yasama bata kulashiba………..

“A gama feeding little baby,a san kuma yanda za ayi da big one”,ya fad’a yana d’ora kansa a cinyanta………..

“Zata ka danne mata k’afa hayateey”, ta fad’a tana tureshi,tashi yayi yace “wato ynzn kinyi sabbin baby’s kin yada tsoho ko,bari na tafi toh duk lokacin da kikamin gama yayinsu na dawo”, ssai ya bata dariya,hannu takai zata rik’osa yayi saurin ficewa………

Tun daga ranar ya wani koma kamar maraya,duk zalamarsa haka yake hak’uri,dan yasan bai isa zuwa inda takeba,yanzun Mom ta yi masa tijara………

Kamar yau Ruky ta haihu,yau gashi kwananta 39 duk wani gyara da ya kamata uwa yayiwa yarta,Mom tayi mata,ko tana gaban ummah ba lallai tayi mata abunda Mom tayi mataba, dan ita ba kasafai ta cika son mu’amala da irin wad’annan kayan gyare²nba……………

Washe gari kuwa,tun safe al’ameen ya zo gidan,anan ya wani,duk da Mom ta hana shi ganin Ruky………..

Bai wani damuba,Dan yasan dai tunda yayi hak’uri wad’ancan kwanakin,dan yau d’aya bazai wani damuba…………

Sai dare sannan ta had’a kansu, ta sake musu nasiha……….

Tunda ta kyalla ido yaga Ruky, nan lissafinsa ya goce,kawai dai dauriya yakeyi,amma addu’ah yake Allah ya sa Mom karta ja maganar da tsayi………

Yauma har bakin motar ta rakasu,al’ameen yana d’auke da Suhail, Mom kuma ta d’auka Suhaila………

Sai da Ruky ta zauna Mom ta d’ora mata shi a cinyanta,sukayi bankwana…….

Tana tsaye har suka fice daga harabar gidan………

Suna fita daga gate,tun kafin su bar line en al’ameen yayi packing……..

Jiyowa tayi tana kallonsa da alamun tambaya a bakinta………..

“Hayateey ya muka tsaya nan kuma? Bai ce mata komaiba,ya juya ya kwantar da Suhail a back seat,Suhaila dake cinyanta itama ya d’auka ya maidata kusa da d’an uwanta…………

Ita dai Ruky tana kallon ikon Allah…….janyota yayi jikinsa,ya rungumeta tsam ajikinsa,jin yadda yake d’auke ajiyan zuciya ta tausaya masa,yasan tabbas yayi hak’uri…………

Tsawon kwana 40 basa tare,duk da tasan type en mijin nata bamai jurewa bane………

Amma tabbas yayi k’ok’ari…….

Fuskanta ya dago,ya had’e bakinsu guri d’aya,ya jima yana kissing enta kamar wani mayunwaci,haka ya zame mata…….

Tausayinta duk ya cikata,ta kasa motsi,ganin yana neman rabata da kayan jikinta tun a mota,tayi saurin dakatar da shi,tana fad’in………..

“Hayateey kayi hak’uri dan Allah kagafa a waje muke ba gidaba”…….

Sai lokacin ya iya tuna inda suke……

Motar yayiwa key,da matsanancin gudu yabar gurin,itakam duk ta firgita ganin gudun da yake,sai addu’ah take,ahaka suka k’araso gida,……….

Har lokacin bai sake yin maganaba,idanunsa sun k’ank’ance,haka ya fita daga motar,yaran bud’e ya d’auka, ciki ya nufi dasu,ita kuma tana biye da shi…………..

A bedroom sukayi lending,kwantar da su yayi,ya dad’a jawota jikinsa,tun kafin su kai saman bed en ya gama rabasu da kayan jikinsu……….

Nan suka shiga farantawa juna rai,kowa yana nunawa d’an uwansa yadda yayi missingen d’aya…………

Basu suka sauraraba sai gabanin asuba,wanka sukayi,nan bakin al’ameen ya bud’e,a nan yake fad’a mata da bats nan kullum cikin azumi yake……

Ssai ta dad’a tausaya masa,tare da alwashin bazata tab’a yarda tayi sake da al’amuransaba………….

Sai bayan da sukayi sallah sannan suka kwanta mak’ale da juna……….

Story continues below

Kukan Suhail ne ya tashesu,kasancewar yaran basu da rigima,sai sai ko idan sunajin yunwa……

Ba dan baccin ya ishetaba ta mik’e, saida taje toilet,sannan ta d’aukeshi,tana gama feeding ensa ta d’auka Suhaila dake kwance tana wulla k’afa tana son yin kuka………….

Nocking da ake a parlor yasa, al’ameen mik’ewa ya nufi parlor, driver en Mom ya gani,rik’e da basket, bayansa kuma wata yar dattijuwace,bayanin komai da Mom ta masa ya fad’a,sannan ya juya…….

Iso yayiwa motar bayan sun gaisa,yace bari ya turo mata ita,ya koma bedroom en sa………

Abunda mom ta aiko aka fad’a ya Sanar da ita,had’e da fad’a mata matar da zata na tayata aiki tana parlor,hijab tasa har k’asa, ta fita sab’e da Suhaila a kafad’a,da fara’arta suka gaisa,har mayar ta karb’i Suhaila…………

Tun a ranar matar ta soma aikinta da aka d’auketa domin yi,bayan sun gama shiryawa sunyi break, al’ameen yacewa da Ruky, “Cherry muje waje na nuna miki wani abu”, da murnarta tabishi,har parking lots, tun kafin su k’arasa,yace “Cherry rufe idonki,sai nace ki bud’e tukun”, ta kuwa ce “To”, jan hannunta yake har suka k’arasa……………

Sai da ya d’aga tempol en sannan ya kama hannunta yace “Cherry open ur eyes”……….

A hankali ta shiga bud’ewa,da motan ta fara yin ido 2, kallonsa tayi kafin tace “Hayateey wannanfa…….

Bai bari ta k’arasa ba yace “Kyautanki ne,dana mallakamiki,tun ranar da Allah ya saukeki lafiya,na bari ne sai kin dawo kya ganin da idonki”………..

Tsalle tayi ta d’ane shi murnanta yak’i boyuwa,tanata zuba masa godiya……

Dakatar da ita yayi yace “haba cherry mene abun godiya,Nina yafi kamata na miki godiya,tun daga aurenmu zuwa yanzun ban miki wani kyauta da no kaina ya burgeniba,d’an wannan karamin abun shine na godiya? Babu godiya tsakanina dake duk abunda zanyi miki kaina nayiwa,please kar a kuma”, ita dai tajisane amma kam godiya ynzn ta fara,(saboda mini yayi miki ki nuna jin dad’inki a fili,ki kuma yi masa godiya na d’aga daga cikin abunda yake k’ara siyawa mace k’ima a idonsa……mata a kiyae)……….

Motar ne kirar picanto ash colour, dai² ta mata batayi girma ba ssai………..

Bayan sun gama celebration,sun komaciki ta d’auka waya ta dinga kiran ‘yan uwa tana dad’a musu,kowa sai murna yake tayata……….

Haka rayuwansu taci gaba da fita,juna zaune cikin soyayya da yardar juna………

*AGURGUJE*

Haka rayuwa taci gaba, da tafiya cike da nasarori masu tarin yawa……..

Horn en mota da ake a bakin gate,yasa gate man en fitowa da sauri ya bud’e, yana fad’in “Alhaji barka zuwa”, horn kawai yayi masa ya k’arasa packing lot…….

Wasu yara kyawawa abun sha’awa,sun ci ado kayansu iri d’aya sai dai macen nata ya ban²ta dana d’an uwan…… Hangosu nayi suna gudu,namijin ne a gaba,sai macen da take binsa,tana kuka ganin zai rugata……..

“Daddy oyoyo”……

Abunda yake fad’a kenan yana gudu……

Al’ameen ne ya fito daga mota ya zama wani babban mutum,fuskansa gashi ya dad’a fitowa,sanye da manyan kaya…….

Dariya yake musu,sai da Suhaila ta k’araso, ita ya fara d’agawa saboda yasan kukan da take yi,sannan ya d’aga Suhail da yake k’ok’arin komawa yana ba’ta fuska………..

K’arasowar ruqayyah gurin,tana tafiya da k’yar, fuskarta d’auke da fara’a taja Suhail tana fad’in zo mah boy wnn tribalism en da ake nuna mana ya isa haka…………

Jikinta ya matsa,Al’ameen na fad’in “Babu wani nan,yaronkin nan nace ya dena janta da gudu yak’i, so yake ta fad’i taji ciwoba”………

“Bafa shi yake sata ba,ita take binsa”, ruqayyah ta fad’a,to lawyer tunda an tab’a yaronki har kinyi magana ba……… “Muje ciki na zo miki da albishir”, ya fad’a yana kama hannunta, a hankali har suka isa parlor……..

“Hayateey albishir en mene wai kake jamin rai? Ta tambaya

Haba cherry saurin me kike yine, zan fad’a miki yanzun………..

Bafa wani abu ne special ba dama so nake………

“Wannan shekaran in sha Allah idan zaki haihu mubar k’asar,ko dan saboda Mom kar ta kuma azabtar dani,na d’aukeki mu gudu………

Dariya suka saka….

Kinga yanzun twins sai mu kaima Ummah ko Mom su,mu kuma mu raini wanda za mu samu nan gaba……..

” A’a Mom zamu kaima tunda Siddiqa da El’kaseem en aunty nee’eema suna gurinn Ummah, ita kuwa Mom babu kowa” ta fad’a………

“Eh kuma haka ne tunda Mom bata da abokan hira,a kaisu can sai tayi ta bari²…………

“Cherry yunwa mukeji!!”

Abunda ya fito daga bakin Suhaila kenan dake kan cinyan daddynta,lokacin da ta katse musu firan da suke,da sauri Ruky ta kalleta,tace “me kikace?,

Rufe baki yarinyar tayi,fuskanta kamar za tayikuka,take fad’in,

“Am sowey mommah”,

Za kiyi bayanine idan kika sake fad’a, sai na kamaki……….

Dariya al’ameen da Suhail suka sa ganin haka itama Suhaila tasa dariya…….

Girgiza kai Ruky tayi ta mik’e zataje kitchen, al’ameen ya rik’ota Haba twins momma,ina kuma zakije dawo ki zauna na fansheki tunda gani bari nayi musu yanda kike mana………

Suhail ne yasa ihu yana fad’in “Daddy ya zama kuku”, gaba daya suka sa dariya……

Nan al’ameen yake cewa “ku shirya mu fita anjima,zamuje gidan Mom……

Ihu suka sake yi tare da cewa “yeeeeeeee thanks Daddy, *HAPPY FAMILY*……………

*ALHAMDULILLAH!!!*

Anan na kawo karshen wannan novel nawa mai sunan K’ADDARA KOH SAKACI,inda nayi dai² Allah ya had’amu aladan,inda kuma nayi kuskure Allah ya yafemin……….

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *