KANIN AJALI COMPLETE

 KANIN AJALI COMPLETE

🌹🌹 *’KANIN AJALI* 🌹🌹
_(тoυcн нeaт ѕтory)._

_*Almost True Life Story..*_

*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

_BY.._
*MANAB* _(‘Yar Baba)._
_(мa’ajιn ĸaιnυwa).._

*DEDICATED TO MY LOVELY DAUGHTER REAL SMASHER..*

_SPECIAL GIFT TO *HASSAN ATK* ND *HUSSAINI 80K*.._

*GODIYA.*

_Dukαnnín gσdíчα dα чαвσ sun tαввαtα gα Allah (S.W.A) ѕhí kαd’αí чαkє вα ѕhídα αвσkín tαrαччα,tѕírα dα αmíncí su cí gαвα dα tαввαtα gα fíчαччєn hαlíttα Annabi muhαmmαd (S.A.W) tαrє dα αhαlínѕα dα ѕαhαввαnѕα,dα ѕαurαn wαd’αndα ѕukα вíчσѕu dα kчαutαtαwα hαr ízuwα rαnαr ѕαkαmαkσ…_+

*TSOKACI.*
_вαn ruвαtα wαnnαn lαвαrín dαn cín mutuncín wαtα вα ѕαí dαn fαd’αkαrwα ílímαntαrwα tαrє dα níѕhαd’αntαrwα, ina fαtαn Allαh чα вαní íkσn ruвutαѕhí lαfíчa…_

_Bismillahir-rahmanir-rahim._

*1ѕт janυary 2020.*
*wedneѕday.*
*4:00pм.*

*Page 1*

Hadari ne ya taso tare da iska mai ‘karfi mai had’e da ‘kasa da kuma ‘kananen dutsuna,, wadda ta janyo dole sai da masu ababen suka rage speed,,muta ne kuma suka tsaya cak..
Zaune take akan wani d’an ‘karamin dakali ta kifa fuskarta a saman cinyarta tana kuka mai tsuma ran mai saurara,,ha’ki’ka duk wani mai imani in yaji kukan sai ya matu’kar tausaya mata,,da tunanin mai ya faru da ita ne haka take wannan kukan haka…
Zuwa wani lokaci kuma abin ya lafa kafin suyi wani yun’kurin tuni an fara ruwa da ‘karfi..
Duk wannan abinda yake faruwa baisa tayi ko gezo ba,,saukar ruwan da taji ne yasa ta fara sauke ajiyar zuciya ajere ajere,,sanyi da take har cikin zuciyarta take jinsa..
‘Daya daga cikin mutanen da suka fake a cikin wata rumfa ne yace:
“Ita kuma waccen matar lafiyarta kuwa?? zata zauna cikin wannan ruwan yana dukanta,,ita bata tsoron kar wani abu ya sameta??”
“Kana wahalar da kanka ne wajen tambaya,,waccen yarinyar da ka gani bata kunya ubanta ya kaita makaranta domin tayi karatu ita kuma ta dawo masa da karatu gaba d’aya..”
Wani daga cikin mutanen ya bashi amsa batare an tambayeshi ba..
Cikin rashin fahimtar maganar tasa mutumin yace:
“Karatu?? kamar ya karatu??”
“Eh mana baka gane bane cikin shaige fa nake nufi..”
A dai dai nan ta d’ago da kanta domin kaf zancen da ilu mai manja yayi akan kunnenta tayi ya fad’awa saurayin nan,,Kalmar
“Innalillahi Wa’inna Ilaihiraju’un.”
Shine abinda suka shiga nanatawa kenan wato saurayin nan da abokinsa..
Mi’kewa tayi da nufin tafiya wanda ya hakan ya bayyanar da cikin da yake jikinta,,bata damu da ruwan da ake yi ba ta fara tafiya a hakan…
Cikin nutsuwa ya fara kallonta,,ba wata babba bace domin bazata wuce shekaru sha takwas ba,, lokacin da idonsa ya sauka akan cikin jikinta take yaji jikinsa yayi wani irin mugun sanyi,, duniyar tunani ya wulla..
Duniya ta zama abin tsoro gaba d’aya,, yanzu ita wannan meye ribarta??babu sai ma saima tozarci da ‘kas’kanci da ta janyowa kanta,,take yaji wata irin muguwar tsanar yarinya ta shigeshi,,tsanar da kaf duniya bai ta’ba yiwa wata halitta ba,,ji yayi baya son zaman unguwar ba ko da na ‘kan’kanin lokaci,,haka ne yasa ya fito ya fara tafiya cikin ruwan,,ganin haka da abokinsa yayi ne yasa ya mara masa baya yana yi masa magana..
Haka ta isa gida jikinta duk ya ji’ke da ruwa ga kuma ruwa yana dukanta,,shiru gidan babu motsin wani abu da taji sai sautin saukar ruwa kawai,,wani d’an akurkukin d’aki ta shiga..
Abinda yasa na kira d’akin da akurkuki shine,,d’aki ne ‘karami wanda tsayinsa bai wuce ‘kafa goma ba,,fad’insa kuma ‘kafa bakwai,,babu komai a d’akin sai wata yangwalalliyar tabarma wadda taci duniya,, a gefe d’aya kuma wasu jakunkunan bakko Wanda ake cewa gari yayi zafi guda biyu,,suma daga ganinsu mutum zai san sunci duniya saboda faci da suka yiwa jakunkunan ‘kawanya..
Kallon d’akin tayi na wani lokaci,,’kwallar da ke idonta ta goge,,’kafarta tasa cikin d’akin batayi mamakin jin lemar ruwa ba,,domin tasan d’akin yana zuban ruwa sosai..
Da ‘kyar ta samu wajen da baya zubar ruwa ta fake,, har sai da ruwan ya tsagaita sannan ta fito daga makafarta,,kayan jikinta ta fara canzawa sannan ta hau gyaran d’akin,,duk da tsoron cikin da ke jikinta wanda yake watanni bakwai da sati biyu,,bai hanata kwashe ruwan da ya zubo tare da goge d’akin da kayanta ta fitar da tabarma waje ta shimfid’a zaninta ta kwanta tare da lullu’ba da zani d’aya babu jimawa bacci ya d’auketa saboda zazza’bin da ya fara kamata..
Baccinta take bilha’ki kamar koda yaushe mafarkin da ya zama jiki a gareta shi take yi,,wato mafarkin mahaifiyarta tana lallashinta tare da cewa:
“Yake ‘yata ina so na ‘kara tuna miki cewa shi ha’kuri haske ne da kuma baiwa,,ina mai umartarki da ki ‘kara ha’kuri ki cigaba da mi’kawa Allah,,a kowane hali kika tsinci kanki karki manta da Allah,,da yaddar Allah sai Allah ya saka miki yabi miki hak’kinki..”
“Yake Ummienah ki sani ba komai bane yake saurin jefani cikin damuwa face in na tuna da rashinki a kusa da ni s….”
Firgigit ta tashi daga bacci sakamokan saukar ruwan zafi a jikinta,,cikin tsananin rud’ewa ta yun’kura da nufin neman d’auki,,sai dai taku uku tayi taji Umma ta dam’ki gashin kanta,,ko kafin tayi wani abu ta fara jin saukar ruwan maruka a fuskarta,,tun Umma tana marinta har sai da ta koma duka,, sai da ta tabbatar da tayi mata li’kis tukunnan ta rabu da ita,, cikin masifar da take cinta tace:
“Tsabar raini ya shiga tsakaninmu shine zan aikeki kije ki zauna,, kuma har ki dawo batare da aiken ba ki kwanta bacci kiyi tunanin zan ‘kyaleki..”
Ita dai hawaye kawai take sharewa saboda tsananin azaba da take ji,, cikin rawar baki tace:
“Umma dan Allah kiyi ha’kuri naje shiyowa na had’u da wasu yara suna bina suna cemin karuw..”
Kasa ‘karasawa tayi saboda kukan da ya taho mata,, shewa Umma tasa kafin tace:
“Toh ‘karya suka yi miki ne?? Ko ke ba karuwan bace?? Koda yake ai barewa bazata ta’ba gudu ba d’anta yayi rarrafe ba,, ni maza tashi kiyimin shara da wanki..”
Kuka ne sosai ya taho mata jin wannan kalmar da Umma ta li’ka mata,, kalmar karuwa ba ‘karamin ‘bata mata rai take ba,, amma gidansu da wannan kalmar suke jifanta hatta ‘kannanta haka suke ce mata,, bayan hantara duka da zagin da suke yi mata,, amma babu yadda ta iya dole tayi ha’kuri da su tunda dolenta ne..
Ba ‘karamin tausayi zata bawa mutum ba,, mace mai ciki wata biyu tana du’ke ku ‘kiyasta abinda zata ji a tare da ita..
Tana cikin wanki ne taji anyi sallama da murya mafi tsoratarwa a gareta,, d’ago idanu tayi tare da amsa sallmar karaf suka had’a ido da….
*MORE COMMENTS MORE TYPING..*
#Vote,#comment,then #share.

@MANAB492

🌹🌹 *’KANIN AJALI* 🌹🌹
    _(тoυcн нeaт ѕтory)._

    _*Almost True Life Story..*_

*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

_BY.._
      *MANAB* _(‘Yar Baba)._
    _(мa’ajιn ĸaιnυwa).._

*DEDICATED TO MY LOVELY DAUGHTER REAL SMASHER..*

   _SPECIAL GIFT TO *HASSAN ATK* ND *HUSSAINI 80K*.._
_Bismillahir-rahmanir-rahim._

  *3rd Janυary 2020.*
   *ғrιday.*

    *alнaмdυlιllaн +1..*

*Page 2.*

       Jikinta ne ya d’auki rawa saboda tsabar tsorata da tayi,, kallo d’aya yayi mata ya d’auke idonsa akanta ya wuce ciki batare da ya tanka mata ba..
    Umma ce ta fito daga d’aki tana cewa:
      “Sannu da zuwa Malam..”
      “Yauwa Gaje,,ina ‘yan albarka nan suke ne??”
    “Hafsat da Zainab sun bi Lauratu sai auta mazan kuma basu dawo ba,, wai mijin ne yayi tafiya shine ta tafi da su..”
   “Irin albarka kenan bana tsiya ba..”
  Yace tare da wucewa dakinsa,, har ya shiga sai kuma ya fito,kallan umma yayi yace:
   ” ‘Debowa waccen matsiyaciyar kayan wankina ta had’a da su..”
    “An gama mai gida,, dama mai ye amfaninta bayan tayi mana bauta..”
    Tace cikin jin dad’i tace haka tare da d’ebo kayan wankin ta watsa mata su a jikinta,, cikin masifa tace:
       “Shegiya tsinanniyar yarinya mai halin uwarta,, maza kiyi sauri ki gama wankin tu’kin tuwo yana jiranki..”
      Tana gama fad’ar haka ta juya fuuu tabi bayan Malama. Hawaye ta share inda sabo yaci ace ta saba da cin mutuncin Umma,, amma sai dai sam ta kasa jurewa akan iyayenta..
      Shigar Umma d’akin Malam ke da wuya,, auta tayi wuf ta tafi daga d’aki,, wajenta ta nufa cikin tausayawa ta tsoma hannunta ta fara tayata wankin,, cikin sauri ta ri’ko hannunta tace:
      “Aa Sadiya karki jawa kanki fad’a,, ki barshi nagode zanyi ni kad’ai…”
     “Aa Yaya Meenat,, wannan wankin yafi ‘karfinki,, ki kawo nayi miki ko kuma na tayaki..”
      Babu yadda Meenat bata yi da Sadiya ba kan tabarta tayi amma ta’ki,, ‘karshe ma ruwanta ta had’a daban haka ne ya bata damar yin sauri aikinta gaba d’aya,, cikin ‘kan’kanin lokaci suka gama komai,, ruwan zafi Sadiya ta dafa mata takai mata ban d’aki…
       Koda ta tayi wanka d’akinta ta dawo d’akin fes² Sadiya ta ‘kara gyara mata shi ta aje mata,, domin tasan in Umma ta fito babu abinda zata samu sai sauran wanda aka ci..
        Bata dad’e da fitowa ba aka fara kiran sallah ta magrib,, alwala ta d’auro tayi sallah,, ta dad’e tana addu’o’i sosai akan iyayenta da kuma kanta..
     Kwanciyar tayi akan ‘yar yalolowar tabarmar mata,, rayuwarta ta baya ta fara tunuwa..+
*WAIWAYE ADON TAFIYA..*

*MORE COMMENTS MORE TYPING..*

  *_Kuyi manage da wannan mura ta takuramin.._*

         _*Asha weekend lapia..*_
 
      *Allah ya ji’kan iyayenmu da rahma ya gafarta mana zunubanmu..*

#Vote,#comment,then #share.

@MANAB492

🌹🌹 *’KANIN AJALI* 🌹🌹
    _(тoυcн нeaт ѕтory)._

    _*Almost True Life Story..*_

*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

_BY.._
      *MANAB* _(‘Yar Baba)._
    _(мa’ajιn ĸaιnυwa).._
*DEDICATED TO MY LOVELY DAUGHTER REAL SMASHER..*

   _SPECIAL GIFT TO *HASSAN ATK* ND *HUSSAINI 80K*.._

_Bismillahir-rahmanir-rahim._

  *6тн Janυary 2020.*
   *мonday.*

 
*Page 3.*

#Story

      Mallam Kamal da Mallama Unaisa mahaifi ne ga Meenatu,, dukkansu Mallamai ne sosai a ‘bangaren addini fulanin asali kenan..
        Mallan Kamal mazaunin wani gari wanda ake kira da Kurfi Local Government ne,, shi d’a ne ga Hakimin garin,, Kamal twins ne sunan twins brother d’insa Kamil,, sai ‘karaminsu wanda uwarsa daban shine Jabir..
Mallam Kamal mutum ne wadatar zuci da san neman na kansa,, duk da shi Mallami ne bai hanasa neman na kansa ba,, bai ta’ba raina kad’an ba a haka a haka har Allah ya dafa masa ya samu hanyoyin bud’e sosai..+
   Ganin yasa addini sosai kuma yana ilimi shima,, yasa aka fara turashi wasu ‘kauyuka,, acikin wannan yawon ne aka turashi wani ‘kauye mai suna  *’Karare* Batsari Local Government Katsina State..
        Sosai garin ya burgeshi ta ko ina musammanma dutsen garin wanda yayi bala’in burgeshi,, duk da garin nasu suna da yawaitar duwatsu amma sai yaga na wannan garin yafi burgeshi dan akwai bambanci sosai a tsakaninsu..
       Dutsen wajen hawansa kamar zaka hau benene,, a jikin dutsen akwai wani waje da ake kira da zauren samari,, kamar rami wajen mutum ya gifta dutsen yafi sau arba’in amma bazaka gane da wani a ciki ba amma shi na cikin yana kallonka,, anan wasu samari da ‘yan mata suke tad’i da yamma a lokacin zafi ko rani..
       Tafiya kad’an mutum zai yi a saman dutsen zai had’u da farin ruwa kwance acikin wani rami,, ruwan basa kafewa gaba d’aya wala rani da damuna,, a saman babban dutsen akwai ‘kananu² da kuma ma daidaitan duwatsu,, idan mutum ya kalli bayansa kore shar zai gani,, idan kuma mutum ya kalli damansa dogon titi mai kwata zai gani da ‘koraman da suke wucewa ta ‘kasan gada zai gani,, idan kuma ya kalli hagunsa kuma gidajen mutanen ‘kauyen ne,, idan kuma ya kalli gaba makarantu da bohul² ne kuma sanyar barkono jajir..
         Yana yawan zuwa wajen dutsen amma bai ta’ba gangancin hawa dutsen ba,, duk da yana son hawa amma haka ya barshi bai hau ba,, ta dalilin wannan dutsen suka had’u da Unaisa bafullatana har suka ‘kulla soyayya da al’kawarin aure…
       Lokacin da Mallam Kamal yazowa iyayensa da maganar auren Unaisa,, koda basu ganta ba amma sunyi na’am da ita,, saboda sunsan Mallam Kamal bazai yi za’ben tumun dare ba..
       Harkokinsa a hannun Kamil ya barsu lokacin da ya dawo ba ‘karamin ‘baci ransa yayi ba,, saboda Kamil ya cinye 64% na dukiyar,, ko a fuska bai nunawa Kamil d’in yaji haushi ba domin yasan haka yake so,, domin tsakanin shi da Kamil kamar abokan gaban Juna haka Kamil ya mai da d’an uwarsa Kamal..
Tsanar Kamal bata ‘kara tasiri a zuciyar Kamil ba sai da yaga Unaisa yaji yana masifar sonta,,wacce d’an uwansa Kamal ke so..
*Ti’kashi nan fa ake yinta..*
   
 
      *Allah ya ji’kan iyayenmu da rahma ya gafarta mana zunubanmu..*

#Vote,#comment,then #share.
@MANAB492

🌹🌹 *’KANIN AJALI* 🌹🌹
    _(тoυcн нeaт ѕтory)._

    _*Almost True Life Story..*_

*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

_BY.._
      *MANAB* _(‘Yar Baba)._
    _(мa’ajιn ĸaιnυwa).._
*DEDICATED TO MY LOVELY DAUGHTER REAL SMASHER..*

   _SPECIAL GIFT TO *HASSAN ATK* ND *HUSSAINI 80K*.._

_Bismillahir-rahmanir-rahim._

  *7тн Janυary 2020.*
   *тυeѕday.*

 
*Page 4.*

  *#Compassion.*

        Tunanin hanyar da zai bi ya rabasu ya fara yi,, amma sam ya kasa samun wannan hanyar,, yana cikin wannan halin ne Mallam mahaifinsu Kamal ya aike su wani ‘kauye gaf da ‘kauyensu Unaisa ana cewa ‘kauyen Tamawa..+
     Gidan Hakimin Garabawa suka je,, aminin mahaifinsu ne na kut da kut,, yana da yara uku mata Rabi’a,, Zakiyya da Sharifa,, tunda Rabi’a taga Kamal taji tana sonsa wadda har ta kasa jurewa har sai da ta sanarwa da mahaifinta..
    Koda mahaifin nata ya fad’awa Mallam sai Mallam d’in ya bashi ha’kuri da cewa a cikin satin aka newa Kamal d’in auren yarinyar da yake so,, sai da Kamil tunda shi har yanzu babu yarinyar da ya tsayar..
Kamil yayi ba’kin ciki ainun da jin wannan labarin wata wutar ‘kiyayyar d’an uwan nasa ta ‘kara ruruwa a zuciyarsa,, itama Rabi’a taji haushi tare da tsanar Unaisa saboda a cewarta saboda ita ta rasa abin sonta..
  Tsaftatacciyar rayuwar aure Kamal da Unaisa suke gudanawa,, bayan aurensu da wata uku Allah yayiwa Mallam Ahmad rasuwa sakamakon ‘yan fashi da suka yi masa yankan rago..
  Sosai Kamal da Inna suka fi kowa shiga damuwa,, sai  dai babu yadda zasu yi bayan yadda da ‘kaddara,, Jabir da Inna suka dawo gidan Kamal da zama,, bayan rasuwar Mallam anyi rikici tsakanin masu neman wannan sarautar ci kuwa harda Kamil,, amma mirsisi aka hanasu aka bawa wanda bai nema ba wato Kamal..
Shafawa idonsa toka yayi yace baya so,, sai da mahaifiyarsa da matarsa suka sasa a gaba ya amince..
  Mallam bai cika wata takwas da rasuwa ba aka samu magajin Mallam Ahmad ana ce masa Akram,, shekarar Akram biyu Rabi’a ta haifi yarinyarta Lauratu daga ita sai Nazir sai Anas sai Hafsat sai Zainab sai auta Raudat..
  Ita kuwa Unaisa tunda ta haifi Akram bata ‘kara haihuwa ba har sai da yayi shekaru goma,, ta samu cikin Meenatu fad’ar irin murnar da suka shiga ‘bata lokaci ne,, komai Akram ya gani sai ya siya ya kawo wai a ajewa ‘kanwarsa abin burgeta..
An haifi Meenatu ranar juma ranar lahadi aka haifi Zainab,, sosai Mallam Kamal yayi hidima a haihuwar,, Meenatu tana wayau kamanninta da Umminta suna bayyana shi kuma Akram kamarsa d’aya da Babansu..
  Shekarar Meenatu hud’u wani iftila’i ya auka musu,, wannan iftila’in shine wayar gari aka yi aka nemi Akram aka rasa sama ko ‘kasa,, wannan abin ya tsayawa kowa a rai sosai..
Shekarar da ta biyo bayan wacce ta wuce kuwa Mallam ya rasu sanadiyar babbar mota da tabi takansa,, mutuwarsa ta girgiza duban mutane,, matarsa mahaifiyarsu da ‘kanansa,, duk irin tsanar da ke tsakanin Kamil da Kamal sai da ya kusan zaucewa dalilin mutuwar Kamal d’in..
*MORE COMMENTS MORE TYPING..*

      *Allah ya ji’kan iyayenmu da rahma ya gafarta mana zunubanmu..*

#Vote,#comment,then #share.
@MANAB492

🌹🌹 *’KANIN AJALI* 🌹🌹
    _(тoυcн нeaт ѕтory)._

    _*Almost True Life Story..*_

*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

_BY.._
      *MANAB* _(‘Yar Baba)._
    _(мa’ajιn ĸaιnυwa).._
*DEDICATED TO MY LOVELY DAUGHTER REAL SMASHER..*

   _SPECIAL GIFT TO *HASSAN ATK* ND *HUSSAINI 80K*.._

_Bismillahir-rahmanir-rahim._

  *8тн Janυary 2020.*
   *wedneѕday.*

 
  *INNALILLAHI WA’INA ILAIHIRAJU’UN 3×*

*FANS KU TAYAMU DA ADDU’A FAREESA TA ƁATA ‘YA GA LADINGO MARUBUCIYAR MATAR GWAMNA..*

*Page 5.*

  *#Mother Care.*

    Rayuwar rashin walwala Unaisa ta fara domin tasan tunda ta rasa Kamalunta toh tayi bankwana da farin ciki..
    Bayan wani lokaci da rasuwarsa aka bawa Kamil sarautar Hakimin garin,, hawansa bada dad’ewa ba Allah ya amshi ran Inna,, ta tashi cikin dare tayi nafilfilun da ta saba yi tare da yiwa mijinta da d’anta addu’a suddajar ‘karshe maciji ya sareta,, bata d’aga daga inda take ba sai dai aka d’agata *Allahu Akbar*..
  
    Bayan sadakar bakwai Jabir da matarsa Habiba wadda Kamal ya aura masa ita kafin rasuwarsa,, ‘kanwa ce ga Unaisa uwa d’aya uba d’aya,, suka yi sallama da mutane a cewar Jabir zasu koma kano da zama,, sai dai ba kanon suka koma ba lagos suka koma..
  
     Zaune take a tsakar gidanta tana tsintar wake,, Meenatu tana makaranta lokacin tashinsu bayyi ba,, kamar daga sama taga mutum tsulum ya shigo mata gida batare da ya nemi izini ba,, Allah ya taimaketa ma bata zama ba lullu’bi,, kallonsa tayi tace:
  
     “Malam lapia zaka shigowa mutane gida kai tsaye batare da ka nemi izini ba??”
  
      “Lapia qlau Mallama sai dai taimakonki nake nema??”
  
      “Wane taimako??”
  
      “Dan Allah ina so ki yadda na aureki..”
  
    Kallon sama da ‘kasa tayi masa tace:
  
      “Uhm lalle Kamil yau nasan baka da hankali kwata²”
  
      “Eh naji indai akan sonki ne ni babban mahaukaci ne ma,, dan Allah ki yadda ki aureni zan baki dukkan abinda kike nema,, zan ma dawo miki da gadonku in kika amince..”
  
      Shiru tayi tana tunani dama babban burinta bai wuce taga dukiyarsu ta dawo garesu,, idan kuma tana so ta dawo dole sai ta had’a da wayo,, kallansa tayi a kaikaice tace:
  
    “Ka bani sati d’aya zanyi tunani akai…”
  
      Duk da baiso ba amma yaji dad’i domin yana ganin da nasara da wannan suka yi sallama fuskarsa kamar gonar aduga..
  
    Aikinta ta cigaba da yi harta gama tana tunanin mafita,, 1:40pm ta fita d’auko gudalliyar ‘yarta Meenatu,, duk da yanzu JS2 Meenatu take amma Ummi bata ta’ba farin kaita makaranta ba ko d’aukota saboda kula irin nata..
  
      *Ku bawa Ummi shawara..*
  
  
    *MORE COMMENTS MORE TYPING..*
  
      *Allah ya ji’kan iyayenmu da rahma ya gafarta mana zunubanmu..*

#Vote,#comment,then #share.
@MANAB492

*🌹🌹ƘANIN AJALI 🌹🌹*
_(тoυcн нeaт ѕтory)._

_*Almost True Life Story..*_

*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

_BY.._
*MANAB* _(‘Yar Baba)._
_(мa’ajιn ĸaιnυwa).._
*DEDICATED TO MY LOVELY DAUGHTER REAL SMASHER..*

_SPECIAL GIFT TO *HASSAN ATK* ND *HUSSAINI 80K*.._
*13тн Janυary 2020.*
*мonday.*

_Bismillahir-rahmanir-rahim._

_wannan page d’ιn naĸι ne *Aυnтy нaυwa (мaмan υѕwan)*,, ĸιrĸιnĸι вazaι ғad’υ вa Allaн ya ‘ĸara вaѕιra ya raya мana υѕwan.._

*Page6.*
*#Orphan.*

Wannan tunanin shi ya kasance abokin firarta,, bata da burin auren wani bayan Kamal,,shi kad’ai ne mutumin da tayi sha’awar rayuwar aure da shi,, har zuwa ranar da zata yi numfashinta na ‘karshe a duniya..+
Sai dai mutum yana nasa Allah na tasa,, Kamal ya tafi ya barta cike da kewa da kuma abubuwa masu yawa,, Inna itama ta tafi ta barta,, ga ‘yar uwarta wadda ita kad’ai ta rage mata bayan ‘yarta,, itama tayi nesa da ita..
Ta tsani Kamil bata ‘kaunar bud’e idano ta gansa a gabanta,, tana tsoron sharrinsa,, ita ba iyaye ba ballantana ta koma garesu,, dan haka dole ta samowa kanta mafita..
Zaune take yau ma ita kad’ai ce a gidan,, Meenatu tana makarantar islamiyyah a kusa da gidan,, sai ganin mutum tayi tsulum a gabanta,, duk da ta tsorata da ganinsa amma sai ta dake,, kallo d’aya tayi masa ta d’auke kanta..
Shi ya samawa kansa wajen zama ta hanyar janyo kujera ‘yar tsugunne ya zauna,, kallonta yake kamar wani tsohon maye,, saboda kyanta yana nan in ba sani mutum yayi ba sai yace Meenatu ‘kanwarta ce ba ‘yarta ba,, saboda tana da good nature..
“Ina maganarmu ta kwana??”

Taji maganarsa daga sama babu wani lafazi mai dad’i,, sai wani tambayar banza da ya cillo mata,, daurewa tayi tace:

“Ina wuni??”

“Lafia ‘kalau,, ya jama’an gidan??”

Tambayar ta ba’kanta mata rai amma sai ta shanye tace:

“Alhamdulillah..”

“Madallah Madallah,, toh ya maganarmu??”

“Tana nan,, sai dai ina so kafin ayi bikin naje ‘kauyenmu akwai abinda nake so nayi,, sannan kayimin alk’awari ko bayan raina zaka tallafawa Meenatu ta gama karatu..”

“Toh³ ai ba damuwa hakan ai yayi..”

Yace cikin washe ha’kora kamar wani mai tallar toothpaste ko toothbrush,, hannu yasa a aljihu ya ciro kud’in da baisan adadinsu ba ya mi’ka mata yace:

“Ga wannan ba yawa ayi tsaraba da shi..”

Batayi gardama ba saboda tasan kud’in nasu ne yake facakala da su,, godiya tayi masa saboda kar yayi zargin wani abun,, shi kuwa sai washe baki yake yana kiran karta damu,, baki wangale haka ya fice daga gidan…

A soro ko nace zaure ya had’u da Meenatu zata shiga gidan,, wata uwar harara ya sakar mata kamar dai kulum ko gaisuwarta bai tsaya amsawa ba yayi gaba abinsa..

Haka dai ta wuce jikinta a matu’kar sanyaye,, ita dai ta rasa mai yasa Baffa yake nuna mata tsana ‘kiri²,, amma babu komai wata rana ai sai labari..

Shirye² biki Baffa ya fara yi kamar wani saurayin da zai aure budurwa,, zuwa yanzu tsanar Unaisa ta ‘kara yawa a zuciyar Rabi’a,, ganin yadda mijinta yake rawar jiki akanta..

Ikon Allah mutum yana tasa Allah na nasa,, daran ranar juma’a Allah ya kar’bi ran Ummi dalilin ciwon lokaci d’aya..

Baffa yayi ba’kin cikin haka yaji dama sai da ya aureta hakan ta faru,, Meenatu kuwa ba’a magana dan ta fad’a sosai,, ta rage magana damuwa kuwa tace mata sallama alaikum,, rasuwar Ummi ta fawwalawa Allah don a lokacin shekarunta 14,, damuwarta a yanzu bata wuce ta tsoron yadda zatayi rayuwa a gidan Baffa..

Tunda Meenatu ta koma gidan sai ya zamana duk wani aikin bauta itace mai yinsa komai yawansa babu imani ballantana tausayi..

Dan dukkansu sunyi muguwar tsanarta,, basa ‘kaunar su ganta cikin walwala ko kad’an,, dan tsanar da sukayiwa iyayenta itace ta shafeta..

Da ‘kyar da sud’in goshi Umma da Baffa suka yadda aka mai da Meenatu makarantar kwana (boarding School),, ba kowa bane ya shiga ya fita ba har yaga an maidata makaranta ba sai Malam Babba,, Malam Babba abokin Babnsu Baffa ne na kurkusa,,saboda abotarsu da ‘kyar yaransu suka gane ba ‘yan uwa bane..

*RAYUWAR MEENATU A BOARDING SCHOOL..*

SS1 aka kaita ‘ko’karinta,, hankalinta da kuma nutsuwarta yasa bata wani jima a school d’in ba aka santa,, sosai ta shiga ran Mallaman makarantar da kuma d’alibai,, saboda bata da girman kai ko ‘kyashi..

Tunda ta shiga makarantar ita ce take d’aukar first position a ajinsu,, itace class captain,, ‘bangaren science take amma duk wani debate da za’ayi inta shiga sunan wad’anda zata yi da shi sorry,, in aka yi hutu da kuka take komawa gida,, wasu tunaninsu kukan sabo take yi basu san na rashin son komawa gida ne ba..

Akwai ranar da tace da Mallamin Chemistry zata bisa gidansa tayi hutunta acan,, a gaban sauran staff ta fad’i haka,, dariya aka yi musu domin indai mutum ya wuni a makarantar yasan da zaman sha’kuwar da ke tsakanin Meenatu da Mallam Bilal..

*’KADDARAR RAYUWA..😰😰😰*

‘Kaddarar rayuwa ta farawa Meenatu ne a lokacin da ta shiga SS2,, lokacin shekarunta 16 cif a duniya,, zuwa lokacin duk wata ‘kara ta budurtaka ta bayyana a jikinta…

Meenatu dogowa ce tana da matsakaicin jiki,, kyakkyawa ce kamanninta d’aya da Umminta,, tana da shape mai kyau dan ‘kirjinta a cike yake ga kuma hips,, in ba sani mutum yayi ba sai ya bata shekaru 19 ko 20..
Yau ta kama monday ranar da aka dawo daga hutun ‘karshen shekara,, kowa dai yasan monday,,rana ce ga d’alibai a nayin assemble,, prefects aka rarraba tsakanin SS3 da SS2,, meenatu ma an bata mosque prefect wato dai amira..
Sun ga canje² da yawa a school d’in daga ciki akwai zuwan wasu sababbin malamai da kuma coppers yare da musulmai..

Addu’a suka shiga yi akan kadda Allah yasa an canza musu,, sai dai kash first period na shiga sai suka ga ba Uncle Bilal bane wani ne daban,, sanye da jayan *NYSC* kyakkyawa ne sosai…

Dogo ne yana kakkaura ne fari ne amma ba sosai ba,, fuskarsa dogowa mai d’auke da dara² idanu wanda aka sitirce da ba’kin glass da kuma d’an ‘karamin bakinsa,, jikinsa a murd’e yake yana da fad’in ‘kirji..

Fuskar nan tasa a tamke kamar wanda aka aikowa da sa’kon mutuwa,, babu alamu fara’a a jikinta,, kallon students ya shiga yi a nutse kafin daga baya yace:

“Good morning class..”

“Good morning sir..”

“My name’s Aliyu Muhammad Goga new teacher for Chemistry & Physics,, you can call me as copper Aliyu..”

Duk maganar da yake muryarsa a dake take,, yana gama fad’ar haka ya fara abinda ya kawoshi batare da ya basu damar gabatar da kansu ba,, karatu yake musu bayan yayi revision d’in na baya cikin nutsuwa da sanin abinda yake yi..

Abinda ya bashi mamaki shine ganin yadda yaran suke da ‘kwazo ba,, haka ne yasa ya d’an saki fuskarsa kad’an,, sai da abinda ya lura 85 na ‘yan matan class d’in hankalinsu yana ga kallonshi,, shi a rayuwarsa ya tsani kallo shiyasa ya sako ba’kin glass,, tamke fuska yayi tare da d’auketa daga kallon ‘yan matan ajin..

Idonsa ne ya sauka akanta,, a take yaji gabansa ya fad’i,, dan bai ta’ba ganin kyakkyawa kamarta ba,, duk yarinya ce amma fa ta had’u..
Ita kuwa shiru tayi tana sauraron bidirin da ake yi a cikin ajin,, tak bata ce da kowa ba saboda ita sam² new teacher d’in bayyi mata ba,, tunanin Uncle Bilal take yi a zaman nan da tayi..
“Excuse me sir I want see one of the students..”

“Ok sir you can,, but not sir I’m copper Aliyu..”

Shaking d’in hannu suka yi cikin fara’a..
Kamar daga sama taji muryar mutumin nata,, aikuwa cikin saurin da ya janyo mata bugewa a gwiwa ta mi’ke,, cikin daddad’ar muryarta mai sanyi tace:

“Even me sir??”

Murmushi Uncle Bilal yayi tare da d’aga mata kai sannan yabar wajen,, shi kuwa Copper Aliyu sunan tsaye yayi a inda yake domin muryar ta tafi da shi ba ‘karya,, bai ‘kara tabbatar da cewa ita d’in smert bace sai da bayyana a gabansa zata wuce,, bayanta yabi da kallo ganin yadda hips d’inta yake rausayawa,, ‘kut ya had’e wani yawu a lokacin mutum gumi ta tsatsafo masa..

Shi ashe hauka yake yi dan bai ta’ba tunanin zai had’u da irinta ba a 9ja,, a 9jar ma wai hausa fulani ba,, shiyasa ma duk iskancinsa baya gigin kula ‘yar 9ja..

*MORE COMMENTS MORE TYPING..*

*Allah ya ji’kan iyayenmu da rahma ya gafarta mana zunubanmu..*

#Vote,#comment,then #share.
@MANAB492

*🌹🌹ƘANIN AJALI 🌹🌹*
    _(тoυcн нeaт ѕтory)._

    _*Almost True Life Story..*_

*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

_BY.._
      *MANAB* _(‘Yar Baba)._
    _(мa’ajιn ĸaιnυwa).._
*DEDICATED TO MY LOVELY DAUGHTER REAL SMASHER..*

   _SPECIAL GIFT TO *HASSAN ATK* ND *HUSSAINI 80K*.._
  *14тн Janυary 2020.*
     *тυesday.*

_Bismillahir-rahmanir-rahim._
    
      *Wannan page d’in naki ne Mommy Tima ina jin dad’in comments d’inki kiyi yadda kike so da shi tawan.*

*Page 7.*

*#Depleted.*

          Komai nata a nutse take yinsa da kamewa,,bata da hayaniya ko kadan,, da wuya mutum ya ganta tana surutu kara zube sai mai ma’ana,,  wanda hakan ne yayi tasiri a zuciyar Uncle Bilal..+

       Tun ranar da ya ganta Allah ya jarabesa da k’aunarta,,sai dai kasancewarta yarinya ya hanasa fallasa mata asirin da yake zuciyarsa,,ya bari ne har lokacin da zata gama senior sai ya sanar da Baffanta,,staffs ma sun san da zaman wannan maganar,,students ma haka sai dai su suna d’auko zancen sai tace ba haka bane..
      Nesa kad’an daga ajin suka tsaya ambayoyi yayi mata tana bashi amsa,,godiya yayi mata ya wuce,,wuce Copper Aliyu tayi batare da tace da shi kanzil ba,,ita tun farkon ganinta da shi taji ta tsanesa bata son ganinsa ma..
        Haka rayuwa tayi ta tafiya inda komai yake tafiyarwa Meenatu,,bata da wata damuwa sai ta maraici da take fama da shi..

     A ‘bagaren Aliyu kuwa yayi² ya manta da zancen dirty girl kamar yadda yasa mata,,ji yake idan bai kasance da ita ba komai yana iya faruwa..

    Mafita ya fara nemanwa kansa,, rasa hanya yayi domin sam baiga fuska a wajenta ba,, bibiyarta ya fara yi sai dai babu wani d’an takin da yazai samu nasara..
     Yana cikin wannan halin ne yaji wayarsa tana ringing kamar ya share sai kuma ya d’aga.

      “Aboki ina ka shiga ne??ka fito ina waje ina jiranka..”

        Yanke kiran yayi tare da jan wani banzan tsaki,,da ‘kyar ya mi’ke ya fita,,tun daga nesa yaketa au nawa abokin nasa uwar harara,,yana zuwa ya d’aga hannu ya kai masa wani ba haggon duka a baya,,ya d’aura da cewa:

       “Kai wane kalan d’an iska ne da zaka taso ni a irin wannan,, lokacin bayan ka riga da kasan matsalar da nake ciki..”

      “Sorry abokina wata shawara ce nake so na haka..”

      “Ai saboda banzayen shawarwarinka nake zaune a nan kuma har tsahon wannan lokacin babu biyan bu’kata..”

“Sha kuruminka wannan karon tabbas ha’karmu zata cimma ruwa,,tunda ta’ki bada fuska kawai sai kayi mata ta k’arfi..”

  Kallonsa ya tsaya yi na wani lokacin kafin yace:

  “Tabbas yau na tabbatar da cewa Mahmoud baka da hankali kai,,idan na aikata haka fa akazo aka tuhumeni fa??”

Mahmoud bai yi magana ba rafar dollars ya fito da ita ya fara kad’awa yana murmushi,,dariyar farin ciki ce ta masa bai san lokacin da ya rungume Mahmoud ba yace:

  “Kaina bai ta’ba kaiwa nan ba aboki shaf na manta da masu gidan rana,,har kasa naji cewa yanzu a shirye nake na fuskanci ko wacce irin tuhuma ina da maganinta.”

  Tarawa suka yi sannan Aliyu ya shiga motar Mahmoud yaja a guje suka bar wajen sai dai ‘kura.

         Da misalin ƙarfe 7:30pm tana zaune tana bitar lesson ɗin da suka yi da Uncle Bilal,, Zarah ce tazo Zarah neighbour ɗin Meenatu ce ɗakinsu ɗaya suna mutunci sosai cikin dauriya tace:

“Barka da dare tare da karatu Amira.”

“Yauwa barka ‘Yar uwa,,y kike ya daran??.”

“Lafia amma ba lau ba.”

Jin haka ne yasa ta aje littafin da yake hannunta ta tattara dukkan hankalinka zuwa ga Zarah,,wacce tayi wiƙi wiƙi da idanu hannayenta akan mararta,,wanda ga dukkan alamu mararta cen take ciwo.

  “Ƙawata dan Allah kiyimin alfarma kamar yadda kika saba,,kije pharmacy ki ɗaukomin magani please..”

Tace cikin alamun neman taimako,,shiru tayi tana tunani tabbas tana zuwa ɗauko mata magani,,amma ba a irin wannan lokacin ba dan yanzu dare yayi sosai,,kallon Zarah tayi taga yadda take murƙususu alamun tana jin jiki,,tabbas bazata iya barinta haka ba kamar yadda itama take taimakonta da yawa..

Tashi tayi tace:

  “Ina zuwa to.”

  Har ta fita kuma sai ta dawo tace:

   “Sorry ƴar uwa mantuwa nayi,,zan kaiwa Uncle Bilal book ɗinsa..”

  Tace tare da d’aukar book d’in ta fita da shi,,pharmacy taje ta d’auko maganin sannan ta nufi office na Uncle Bilal,, saboda tasan halinsa da over time musamman ma a irin wannan lokacin da gab suke da fara exams,,akan idon security ta shiga office d’in.

Sallama tayi ta shiga bayan ya amsa mata tare da bata izinin shiga,,mamaki yayi domin duk zamansu bata ta’ba zuwar masa ba a irin wannan lokacin ba..

    “Barka da dare Uncle.”

    “Yauwa barka,,Ameenatu ya karatu?”

  “Alhamdulillah Uncle,,dama littafin da ka a ramin ne na dawo maka da shi.”

  “Banda abinki ai da kin bari sai gobe bakya tsoron dare ne??”

   “Pharmacy naje shine nace bari na kawo maka.”

  “OK thanks maza ki komo hostel karki tsaya ko ina.”

  “Toh Uncle good night.”

*MORE COMMENTS MORE TYPING..*
  
      *Allah ya ji’kan iyayenmu da rahma ya gafarta mana zunubanmu..*

#Vote,#comment,then #share.
@MANAB492
      
 

*🌹🌹ƘANIN AJALI 🌹🌹*
    _(тoυcн нeaт ѕтory)._

    _*Almost True Life Story..*_

*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

_BY.._
      *MANAB* _(‘Yar Baba)._
    _(мa’ajιn ĸaιnυwa).._
*DEDICATED TO MY LOVELY DAUGHTER REAL SMASHER..*

   _SPECIAL GIFT TO *HASSAN ATK* ND *HUSSAINI 80K*.._
  *15тн Janυary 2020.*
      *wedneѕday.*

_Bismillahir-rahmanir-rahim._

*Page 8.*

  *#Sadly.*

      Fitowa tayi tana tafiya cikin sauri dan tana so ta kaiwa Zarah maganin,,sai dai batayi wani nisa da office d’in ba taji an dam’ki bakinta ta baya,, ‘kara tasa mai firgitarwa har cikin ‘ko’kon kan Uncle Bilal sai da yaji,,cikin sauri ya fito da niyar ya je yaga mai ya faru,,sai dai kash rashin sani yafi dare duhu,,taku uku yayi yaji an buga masa wani abu aka tare da toshe hancinsa da farin ‘kyalle.+

       A hankali ta fara bud’e idanunta wanda take ganin dishi² da su,,tashi tayi zaune da ‘kar dan yadda jikin nata yayi tsami ga wani irin ciwo da yake mata,,sannan ta shiga ‘karewa wajen kallon tsoro,,dafe kanta tayi da dukkan hannuwanta bakinta yana furta kalmar “Innalillahi Wa’ina Ilaihiraji’un”,, har sau uku dan tunowa da tayi da abunda ya faru wasu zafafan hawaye ne suka shiga sun turi a fuskarta..

   Tana zaune dafe da kanta taji motsin alamun mutum a dai² kanta,,wata irin zabura tayi zata tashi sai dai ta kasa tashi,,daga zaunen da take take nunasa da hannu tana so tace wani abu amma ta kasa,,hannunta da bakinta rawa suke yi..

       Murmushi ne kwance a saman fuskarsa wanda mutum yana gani zai san na nasara ne,,kallonta yayi sannan ya tsugunna a gabanta yace:

       ” Ya dai ‘yan mata??kodai baki gane ni bane??”

       Shiru tayi masa dan yadda take jinta haka zata iya hallakasa tunowa da tayi da abunda ya faru mintuna kadan da suka wuce.

   *SOME HOURS BACK…*

   K’waya aka sha’kawa ko wannensu sannan aka akaisu mabambantan wuri aka ajesu,,mintuna biyar da ajesu Aliyu yazo fuskarsa a washe saboda yasan burinsa ya Riga da ya ciki tunda har aka zo wannan matakin..

     ‘Dakin da aka kaita ya nufa tana kwance a buge idanuwanta suna bud’ewa suna rufewa,, ‘karasowa yayi har zuwa inda take yashe a ‘kasa..

Bai tsaya ‘bata lokaci ba ya cire mata house uniform da suke jikinta,,numfashin sane ya nemi d’aukewa saboda ganin zahirin surarta,,bai san lokacin da hannunsa ya sauka akan breast d’inta ba,,laushinsu da taushinsu ne yasa ya fara shafawa yana lailayawa,,wasa ya fara da su duka biyun kafin ya fara sucking d’insu cikin ‘kwarewa,,yadda yake mata da breast sai kace nasa..

  Haka yayi romance da jikinta san ransa har sai da ya gaji dan kanss,, duk wannan budurin da Aliyu yake yi Meenatu tana ganinsa tare da jinsa,,sai dai bata da ‘karfin da zata hanashi,,tana jinsa har zuwa sanda ya gyara mata kwanciyar ya fara fucking d’inta,,da ‘karfi babu alamun imani ballantana ‘bur’bushin tausayi a tare da shi..

  Tana zuwa nan a tunaninta ta ‘kwala ‘kara da ‘karfi tare cakumo wuyan rigarsa,,dan a lokaci d’aya taji wani irin ‘karfi ya shigeta tace:

  “K’arya kake wallahi dama tunda na ganka naga kayimin kala da ”yan iska,,wallahi Allah bazai barka ba sai ya sakamin,,mugu macuci azalumi..”

  “Yarinya gwanda ma kiyi shiru dan babu mai iya rama miki,,in kuma da akwai fad’aminshi naji,,wannan wawan malamin naku ko kuma tsohonki mayen kud’i??”

  Cikin d’acin zuciya da zafin rai tace:

   “Ba dai tsohona ne mayen kud’i ba..”

“Toh in bashi bane wane ne??kodai tsohowarki ce mayyar kud’i ??”

  “Ba dai nawa sai ko in naka ne mayun kud’i..”

Tace cikin ‘bacin rai dan ji take zata iya kasheshi a wannan lokacin da kuma halin da take ciki,,ai kuwa ji kije tauuuu ya d’auketa da wasu gitattun marika har biyu,,cikin ‘bacin rai ya dam’ki ha’barta yace:

  “Ke ‘yar gidan uban wane da har zaki zagi iyayena??tunda kika yimin haka sai na lalata miki rayuwa na kuma tarwatsa d’an farin cikin da kike ciki,,sai nasa kin zama abin tausayi da kwatance a wajen mutane,,in kuma da uban da ya tsaya miki ki fad’amin naji.”

“Ni ne nan na tsaya mata kuma sai ta d’auki fansa..”

  Jiyowa yayi yana kallon Bilal da yayi wannan furcin,,dariya yasa sosai wadda ta ‘kara fitowa da asalin kyansa yace:

  “Ka fara fitar da kanka daga cikin matsala kafin kayi tunanin fitar da wata,,dan wannan fyad’en ya tashi daga ni na aikata ya dawo kanka..
  Babu wanda bai tsorata ba da wannan furcin ba,,sai dai sun dake sun nuna masa Allah yasa tare da su,,saboda haka ma bazasu damu ba..

Kamar yadda yace haka ce ta faru dan Uncle Bilal aka la’kabawa laifin fyad’en,,duk wasu shaida da zata tabbatar da bashi da laifi,,sai da Aliyu ya gogeta da kud’i hatta Baffa sai da ya siyesa da kud’i,,dan haka aka yiwa Uncle Bilal hukunci dai² da na addini..

   Tun daga wannan lokacin ta dawo gida,,sai dai Baffa yayi mirsisi yace da mutane karuwanci take yi shiyasa malam duka korota,,dan haka sai fita ta gagareta ma kwata²,,ga ba’kar azabar Baffan da Umma tare da yaranta in aka cire auta..

   Hawaye ne ya gangaro mata a lokacin da ta tuna da rayuwarta ta baya,,hannu tasa ta shafi cikin jikinta tace:

   ” Insha Allah zan rayu da kai/ke zan baka/baki kulawa da tarbiya kamar yadda Ummina ta bani,, bazan ta’ba bari kasan/kisan waye mahaifinka/mahaifinki ba,,wannan alk’awari na d’auka da yaddar Allah..”
*MORE COMMENTS MORE TYPING..*
  
      *Allah ya ji’kan iyayenmu da rahma ya gafarta mana zunubanmu..*

#Vote,#comment,then #share.
@MANAB492

*🌹🌹ƘANIN AJALI 🌹🌹*
    _(тoυcн нeaт ѕтory)._

    _*Almost True Life Story..*_

*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

_BY.._
      *MANAB* _(‘Yar Baba)._
    _(мa’ajιn ĸaιnυwa).._
*DEDICATED TO MY LOVELY DAUGHTER REAL SMASHER..*

   _SPECIAL GIFT TO *HASSAN ATK* ND *HUSSAINI 80K*.._
  *16тн Janυary 2020.*
      *тυeѕday.*

_Bismillahir-rahmanir-rahim._

*Page 9.*

*#Interventions.*

       Da wannan tunanin bacci yayi nasarar yin gaba da ita,,cike da mafarkai kala kala,, ‘karfe 3 dai dai ta tashi,,alwala tayi tazo tana kai kukanta ga Allah,,tana ro’kosa Allah ya kawo mata d’auki a cikin al’amuranta kamar yadda hakan ya zamai mata jiki..+

             Da ‘kyar ya cimmasa a inda suka yi parking d’in motarsu,,harma ya shiga ya zauna a mazaunin mai zaman banza,,shiga yayi shima yayiwa motar key,,sai da ya bari sun hau babban titi sannan ya jiyo,,ya kallesa yace:

       “Dude ya haka?? Mai ya faru??”

        Maimakon ya bashi amsa sai yama lumshe idanunsa,, baya so ya tuno da yarinyar kwata kwata,,dan in ya tuno da ita wata irin tsanarta yake ji na ‘kara shigarsa..

      Ganin yayi masa banza ne yasa ya gane ransa a ‘bace yake,,shi kuma tsabar tsokana irin tasa yace:

             “Kai kam dude ka cika zafin rai,,yanzu kai meye had’inka da yarinyar da zaka d’auki wannan zafin??”

            Banza ya kuma yi masa dan wani haushinsa yaji ya kamasa,,kallonsa ya mai da ga gefen hany,,yana ganin gari wayarsa ce ta d’auki ringing,, daga jin ringing d’in basai ya tsaya ganin mai kiran ba,,dan ringing d’in na musamman ne,,wa’ka ce kuma dan abu mafi daraja aka yita wato uwa d’agawa yayi tare da sallama..
     
        *Yau dai nima bari na rama abinda kuke min,,wato ‘karancin comments to nima yau nayi typing guntu kamar comment d’inku 😂😂😂,,mu had’u gobe insha Allah..*
*MORE COMMENTS MORE TYPING..*
  
      *Allah ya ji’kan iyayenmu da rahma ya gafarta mana zunubanmu..*

#Vote,#comment,then #share.
@MANAB492

*🌹🌹ƘANIN AJALI 🌹🌹*
    _(тoυcн нeaт ѕтory)._

    _*Almost True Life Story..*_

*🌈KAINUWA WRITERS✍ ASSOCIATION*🤝
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

_BY.._
      *MANAB* _(‘Yar Baba)._
       _(мa’ajιn ĸaιnυwa).._

*DEDICATED TO MY LOVELY DAUGHTER REAL SMASHER..*

   _SPECIAL GIFT TO *HASSAN ATK* ND *HUSSAINI 80K*.._

  *16тн Janυary 2020.*
      *тυeѕday.*

_Bismillahir-rahmanir-rahim._

   
*Page 9.*

  *#Contempt.*

       Sallama yayi bayan ya daga wayar,, amsawa tayi itama a nata bangaren cikin kulawa tace:

        “Son ina ka shiga ne baka fadamin ba??nayi ta kiran wayarka bana samu,,kana lafiya dai ko??”+

        Wani sanyayyar murmushin jin dadi ya saki,,bai san wane irin so mahaifansa suke masa ba,,kullum tarairayarsa suke yi kamar kwai,,basa kaunar ganinsa a cikin damuwa ko kadan,,cikin shagwaba yace

          “I’m sorry Sweetheart na raka Kabir unguwa,,amma insha Allah muna kan hanyar dawowa.”

     “Alhamdulillah karka kara fita baka sanar da ni ba..”

    “Insha Allah Sweetheart yau ma akasi aka samu,,bacci like ni kuma bana son katseki shine fa na fito..”
  
      Fira suka yi cikin so da kaunar junansu,,tuni ya ware ya manta da damuwar da ya jefa kansa a ciki,,shagwaba ya rika zuba mata son ransa,,ita kuma tana biye masa,,sun dauki tsahon lokaci suna fira.
  
       “Oh Son kasa na manta,, bani Kabir mu gaisa..”
  
       “Sweetheart da kin barshi yazo ku gaisa..”
  
       Dariya ya bata aikuwa ta dan dara,,drama dinsu da Kabir yana burgeta.
  
      “Naji dai bashi shima mu gaisa..”
  
        Sai da ya zabga masa harara sannan ya basa wayar,,murmushi kawai Kabir yayi masa,,cikin girmamawa yace
  
      “Mamie barka da yamma..”
  
     “Yauwa barka dai Kabir,,kana lafiya??”
  
    “Lafiya kalau Mamie ya gida..”
  
      “Alhamdulillah yasu Hajara??”
  
     “Suna lafiya Mamie..”
  
    “A gaidamin da su..”
  
    “Zasu ji insha Allah..”
  
    “Toh nagode,,dan Allah ku kara hakuri da juna,,kamar yadda nasan kana hakuri da abokin naka..”

“Lah..! Babu komai wallahi Mamie,,ai Muslim bashi da wani hali na tirr..”

   Mamie taji dadin hakan da yace,,amma tasan fada ne kawai,,dan zama da mutum irin Muslim sai mai ha’kuri na gaske,,dan mutum ne shi mai buddan hali,,wanda kafin mutum ya fahimcesa a dai dai da wahala..

   “Toh Allah ya kara Allah hada kawunanku..”

  “Ameen Thumma Ameen Mamie..”

  Wayar ya mai dawa mai ita abinda bayan sunyi sallama,,shima sallama yayi mata,,zaman kurame nan dai shi suka cigaba da yi..

    “Yauwa dude dago muyi wata magana mana..”

   Banza yayi masa har sai da Kabir ya kara maimata abinda ya fada,,sannan ya bude idonsa daya ya kallesa,,murmushi Kabir kawai yayi,,dan inda sabo ya riga da ya saba da halinsa..

   “Wai ni ya kuka kare da maganar da kuka yi da Mamie??”

   A dakile yace

  “Wace magana??”

“Magana akan Hafsat mana..”

  “Gari ne ko suna??”

  Kallonsa yayi tare da kara gasgata rainin hankali irin nasa,,shiru yayi ya mai da hankali ga abinda yake yi..

    Muslim Kabir ya aje a gida sannan shi ya wuce nasu gidan..

★★★★★★★★★★★

    Akan kunnenta Baffa ya fita masallaci,,itama tashi tayi tata dan bata tashi daga kan sallaya ba,,ta dade tanawa iyayenta addu’ah,, da kuma addu’ah Allah ya bayyana mata dan uwanta in yana raye..

   Karfe 6:30am ta fito,,wake ta dibo da yawa ta fara zurfe,,babu motsin kowa haka gama zurfe waken nan tas ta kuma wankesa,,ruwan zafi koko ta daura..

Hijab dinta tasa sannan ta dauki bokitin markade ta fita daga gidan,,batare da wani ya fito ba..

   Mutum biyu ta tarar sun rigata,,dan haka ta bi layi itama,,gefe ta koma tana jiran layi yazo kanta,,daya daga cikin mutanen nan ce tace

  “Oh ni Indo yanzu fa zamani ya canza,,wai sai kiga mace tayi cikin shege,, amma bata jin kunyar yawo da cikin kerere a gaba..”

  “Taya ni gani dai..”

  “Wai uwar miji tazo gulma..”

  Duk wannan zancen da suke tana jinsu,,sai dai bata da bakin mai da musu da martani,,suna haka har aka gama musu nasu,,amma tsabar gulma da iskanci sai suka ga tabar wajen sannan suka tafi..

   Lokacin da ta koma gida,,ta tarar da ruwan zafin da ta daura yayi zafi,,dan haka sai ta shekawa gasara ruwan zafin,,zubawa kowa tayi a inda ake zuba masa,,a takaice dai Meenatu bata samu kanta ba sai 9:30am..

   Zaune take a dan a kurkukin dakin nata tana karyawa,,wanka tayi ko sa kaya bata tsaya yi ba ta fara karyawa,,saboda wata munafukar yunwa da ta tukota..

  Babu ko sallama ta bankad’o d’an ya lolan labulen dakin tashi Raudat kenan,,akanta ta ja ta tsaya batare da bata lokaci ba,,ta bude flask din hannunta ta she’ka mata kokon ciki,,cikin tsananin firgita Meenatu ta mike saboda zafin kokon,, dan babu komai a jikinta sai dauri kirji…

*MORE COMMENTS MORE TYPING..*
  
      *Allah ya ji’kan iyayenmu da rahma ya gafarta mana zunubanmu..*

#Vote,#comment,then #share.

@MANAB492

*🌹🌹ƘANIN AJALI 🌹🌹*
_(тoυcн нeaт ѕтory)._

_*Almost True Life Story..*_

*🌈KAINUWA WRITERS✍ ASSOCIATION*🤝
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

_BY.._
*MANAB* _(‘Yar Baba)._
_(мa’ajιn ĸaιnυwa).._
*DEDICATED TO MY LOVELY DAUGHTER REAL SMASHER..*

_SPECIAL GIFT TO *HASSAN ATK* ND *HUSSAINI 80K*.._
*21тн Janυary 2020.*
*тυesday.*

_Bismillahir-rahmanir-rahim._

*Wannan page d’in naku ne ƘANIN AJALI fan’s na wattpad,,kuji dad’inku na wajena..*

*Page 11.*

A daidai lokacin Zainab ta shigo d’akin dama sawun Raudat ta biyo,,sai kuma tayi katari da abinda bata zata ba,,ran Zainab in yayi dubu to ya b’aci ganin irin cin mutuncin da Raudat tayiwa Meenatu,ita fa ta fara gajiya da halin da iyayenta da ‘yan uwanta suke nunawa Meenatu,,ta rasa wace kalar tsana ce suke nuna mata haka,,wai mai ma tayi musu da har suka tsaneta haka??a iya saninta Meenatu bata da hayaniya ko koronniya ba ballantana a ce shi tayi musu suka tsaneta haka,,ita kullum matsayi d’aya take d’aukarta da su Raudat babu banbamci,,shiyasa Umma take k’yararta akan Meenatu..+

Cikin b’acin rai Zainab tayi kan Raudat da niyyar dukkanta,,k’ara Raudat d’in ta saki tare da takure jikinta a waje d’aya ganin abinda Zainab d’in take shirin aikatawa,,Meenatu ce tayi saurin dakatar da ita ta hanyar rik’ota cikin sauri,, cikin sanyin nan nata tace

“Aa ‘yar uwa karki aikata hakan bai dace ba..”

“Bai dace ba fa kika ce??yanzu ita abinda tayi miki ya dace ne a matsayinta na k’anwarki??”

“Ni dai nace ki barta dan Allah bana son fitina musamman ma a kaina..”

Kallon Raudat d’in Zainab tayi ta dalla mata harara tace

“Ki godewa Allah yarinya kinci darajar mai daraja da yau sai na lallasaki a gidan nan banza k’azama..”

Daidai lokacin Umma ta shigo d’akin cikin masifa,,dan tana d’aki taji k’arar Raudat d’in tace

“Wace shegiyar ce ta tab’amin ‘ya??”

Cikin sauri Raudat tayi bayan Umma tana gunjin kuka,,a rud’e Umma take lallashinta tare da tambayarta dalili,,amma in banda k’awara kukanta babu abinda take yi,,sai da ta tabbatar da ta gama tadawa Umma hankali sannan tace

“Umma kinga Zainab da ita da waccar karuwar sun had’u sun lakad’amin na jaki ko??”

Tace tare da sakin wani marayan munafikin kuka,,tare da fad’awa jikinta tana cigaba da kukan,, baki bud’e Zainab take kallon Raudat da tayi acting like true,,ko da yake bai kamata tayi mamaki ba dan sharri a wajen Raudat bata d’aukesa a bakin komai ba,,amma bata tab’a tunanin zaizo kanta ba..

Ita kuwa Meenatu lumshe idanunta tayi cikin k’onar rai,,dan idan da akwai abinda ta tsana a rayuwarta bai wuce wannan kalmar da suke jifanta da shi,,amma su kamar su suka samo kalmar hatta Baffa ba’a barsa a baya ba wajen fad’ar kalmar ba,,ko kafin ta bud’e idonta kunnenta ya jiyo mata k’arar duka tim tim..

Cikin sauri ta bud’e idonta tana kallon Umma,, da ta dage tana tik’ar Zainab da wani icce,,dukan da take mata babu imani ballantana b’urb’ushen tausayi,,wani irin tsoro ne ya bijiro mata dan tasan tunda tayiwa Zainab ‘yarta irin wannan dukan,, to nata sai yafi na Zainab d’in,,ji tayi abinda yake jikinta ya takure ya cure a waje d’aya,, dafe cikin tayi cikin firgita dan yadda taji mararta ta murd’a,,ga wani irin ciwo tafar d’aya da taji bayanta ya fara,,bata dawo normal ba taji saukar nata dukkan a ta ko’ina a jikinta..

Tun tana da bakin bata hak’uri har bakin ya mutu murus,, bata barta ba sai da tayi mata lillis sannan ta k’yaleta tana ta sababi,,ta kama hannun Raudat wacce ranta yayi fes kamar farar takarda dan murna,,har sunje k’ofar fita sai kuma ta dawo tayi ma dundu uku a baya,,sannan ta fice tare da ‘yarta..

Kasa mik’ewa tayi tana kwance shame shame numfashinta yana fita sama sama da k’yar,,dish dish ta fara gani ga wani irin k’ullewa da mararta tayi ciwo ya dawo sabo..

Daga inda Zainab take zaune cikin jin takaici da bak’in cikin abinda Raudat tayi musu,,bata tab’a jin tsanar halin k’anwarta ta ba irin yau,,dan yau abinda tayi sam sam bai dace ba,,dan ta jawa musu duka ita da Meenatu mai cikin wata bakwai da kwanika,,ta fara jin sautin numfashi yana fita sama sama,, cikin sauri tayi kan Meenatu wacce bata san inda kanta yake ba saboda tsananin azabar da take ciki,, idanunta ne suke lumshe kansu tare da bud’e kansu,, d’ago kanta tayi ta d’aura a cinyarta tace

“Yaya Meenatu dan Allah bud’e idonki ki kalleni,,mai yake damunki??dan Allah d’ago kanki ki kalleni..”

Tace a rud’e ganin yadda idonta yayi luuuuu,,ai batasan lokacin da ta mik’e a guje tayi waje ba domin neman d’aukin mutane ba…

*MORE COMMENTS MORE TYPING..*

*Allah ya ji’kan iyayenmu da rahma ya gafarta mana zunubanmu..*

#Vote,#comment,then #share.
@MANAB492

🌹🌹 *’KANIN AJALI* 🌹🌹
    _(тoυcн нeaт ѕтory)._

    _*Almost True Life Story..*_

*ѕhσrt ѕtσrч.*

_BY.._
      *MANAB* _(‘Yar Baba)._
     _(мa’ajιn ĸaιnυwa).._
    *Wattpad @MANAB492*

*بسم الله الرحمن الرحيم*
*____________________________________*

*🌈🇰AINUWA 🇼RITER’S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*_Dumin shiga  shafin,mu na Bakandamiya dana  shudin rubutun nan na kasa_*

https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association
*____________________________________*
*DEDICATED TO MY LOVELY DAUGHTER REAL SMASHER..*

   _SPECIAL GIFT TO *HASSAN ATK* ND *HUSSAINI 80K*.._

    *8rd Apríl 2020.*
  
 
*í’m вαck fαnѕ.*

*ínα mαí вαku hαkurí fαn’ѕ α dαlílín rαѕhín jínα dα kukα чí kwαnα вíчu,,hαkαn чα fαru nє α dαlílín rαѕhín lαpíα dα nαчí fαmα dα ítα,, чαnхu kαm αlhαmdulíllαh lαpíα tα ѕαmu.*

     *nαѕσ α cє nα cígαвα tun lαѕt wєєk kσ dαn fαrín cíkín αmαrчα,, ѕαí dαí αllαh вαí nufα вα,, dαlílín munα tѕαkα dα вíkí wαtσ wαѕhє gαrín dαurín αurє,, αllαh чα kαrвí rαn вαввαr чαчαtα чαчα хєє,, plєαѕє ku ѕαmín чαчαtα α αddu’αh.. 🙏🙏.*

*Page 12.*
A tsakar gida ta had’u da Umma tana lalla’ba ‘yar gaban goshinta,,cikin sauri ta du’kursa a gabanta muryarta tana rawa tace

        “Umma dan Allah ki taimaki Meenatu,, wallahi gata can kwance cikin halin mutuwa ko rayu..”

        “Ke dalla can rufemin baki,,ba gwanda ta mutu ba a rage mugun iri a doran ‘kasa ba,,wallahi Allah da in taimaketa gwara nayi yawo tsirara,,karshen abin kunyar da zanyi kenan,,tashi ki bani waje ko kuma na sallamawa Meenatun ke.”

          Ta ‘kare cikin har gowa da tsawa,,jiki ba ‘kwari Zainab ta tashi waje ta nufa cikin neman agaji,,Hajia Haulat ma’kociyarsu itace ta shigo gidan..

         Halin da suka risketa yayi matu’kar tada musu hankali,, dan kwata² numfashinta ya tsaya,, jini kuma ya ‘balle mata,,da ‘kyar suka kamota su biyu domin babu wanda yayi yun’kurin taimaka musu,,sai ma jifansu suke yi da mugayen alkaba’ai.+

        Asibiti mafi kusa Hajia Haulat tace driver d’inta ya kaimu,,wani ‘karamin privet hospital mai kyau da sanin makamar aiki ya kaisu,,mai suna *XEE KURFI SPECIAL HOSPITAL*..

         Suna zuwa ana kar’barta emergency aka wuce da ita,,Hajia Haulat ta wakilta driver d’inta dan amintaccenta ne,,ya tsayawa Meenatu a matsayin uba,,dan likita yace dole a cire cikin ko kuma a rasata gaba d’aya.

Hajia Haulat ‘kanwa ce ga shararran d’an kasuwa nan,,wacce yayi fice ba iya africa kad’ai ba duniya kanta tasan da zamansa *Alh  Sa’ad Al’Amin Muktar SAM*.Ta kasance tsohuwar ma’kociyarsu ita d’in hamsha’kiyar mace ce kuma ‘kasaitacciya ce,,daga ita har mijinta babu abinda suka nema suka rasa a duniya.. Mijinta Alh Habib Aliyu d’an siyasa suna zaune a maitama abuja state,,yanzu haka ma wani abu ne ya shigo da ita da mijinta garin,,yaranta hud’u babban d’anta sunan shi Haydar yana zaune a ethiopa shi da matarsa,,sai Muhsin da ke madinah yana karatu,,Hafsat tana shekara ta biyu a university a nan cikin garin abuja,, sai auta Muhasin wacce zata yi candy a wannan shekarar..
   3 hours suna tsaye sai ga doctor nan ya fito,,yayi musu bayanin anyi nasara a aikin,,an ciro twins maza suna cikin kwalba yace zasu iya zuwa su gansu,,godiya sosai tayiwa doctor d’in,,har ‘kasa Zainab ta tsugunna race

    “Hajia mun gode sosai Allah ya biya ya ‘kara girma,,ha’ki’ka kalmomin bakinmu sun yi kad’an a wajen gode muku,,dan bada ban ke ba da yanzu na rasa ‘yar uwata,,mun god..”

     “Haba Zainab tashi mana d’a ai na kowa ne ni banga abin godiya a nan ba,,amma ina mamaki ashe anyi wa Meenatu aure,,wallahi bani da masaniya Allah ya basu zaman lafiya..”

  Hajia Haulat ce ta katse mata hanzarinta,,ga kuma zancenta bata iya ce da ita komai ba sai wani sabon kuka da ta fashe da shi kawai..

     Kwanan Meenatu goma asibitin ta fara warkewa,,kuma har zuwa lokacin babu wanda ta gani daga cikin ‘yan gidansu bayan Zainab,, wacce babu irin u’kubar da ba’ayi mata ba,,akan karta ‘kara zuwa amma tayi kunnen uwar shegu da su,,kullum in zata za’a ga idanunta jajur alamun taci kuka,,kullum tazo sai sunyi kukansu su biyu,,Hajia Haulat itama kullum tana zuwa..

   Zuwa lokacin labarin ‘karya da gaskiya na abinda yake faruwa yazo kunnen Hajia Haulat,,ganin yadda Hajia Haulat tayi kunnen uwar shegu zantuttukan da ake fad’a mata ne yasa,, suka kira mijinta (gulma)..

Kasancewarsu masu ilimi yasa basu d’auki zancen mutane da suke yi ba,,duk da maganar tayi mugun dukansu.

    Kwanaki sun ja sosai Meenatu ta warke sosai kamar ba ita ba tayi fresh(ba dole ba??tunda ta rabu da jaraba ba),,  a wannan lokacin ne Alh Habib ya sauka a garin..

    Tun safiyar yau ranta yake a ‘bace,,dan yau za’a sallameta zata koma gidan u’kuba,,daga ita har Zainab wacce take had’a musu duk wani abu amfani,, an rasa wanda yafi wani shiga ‘bacin rai..

   A lokacin ne Hajia Haulat da mijinta Alh Habib suka shigo d’akin da sallama,,kamar kullum cikin ladabi suka gaishe da su,,zama kusa da ita Hajia Haulat tayi,, shi kuma Alh Habib ya zauna akan kujerar d’akin,,shiru na wasu mintina kafin zuwa Hajia Haulat ta dafata tace

     ” ‘Yata Meenatu.”

    “Na’am Hajia.”

   “Meenatu tun ranar da na kawoki asibitin nan,,nake jin wasu zantika marasa dad’i daga gareki,,sai na toshe kunnena duk da naga shaida da idanuna,,amma na yadda da tarbiyarki tun kina yarinya ‘karama,, nayi tunanin ko zaki fad’amin da bakinki,,please in dai ban takura miki ba ina so ki bani labarinki tun daga farko har ‘karshe..”

    ‘Kwallar takaici da ba’kin ciki ta goge,,ita kuwa mai Hajia Haulat zata nema a wajenta ta kasa yi mata??tayi mata abinda dolenta suka kasa yi ba,,bata da bakin gode mata.

      Hatta Alh Habib namiji sai da ya zubar da hawaye jin labarin Meenatu,,balle kuma Hajia Haulat kuka sosai take yi duk da dama tasan wani abu a tarihinta,,Zainab kuwa in taji wani wajen a labarin sai tayi numfashinta yana neman d’aukewa dan ba komai ta sani ba,,Meenatu kuwa rungume juna suka yi ita Zainab suna kuka..

   Shigowar doctor yasa suka d’an tsagaita da kukan,,jiki a sanyaye doctor ya basu takardar sallama,,a nan yake shaida musu cewa insha Allah nan da two weeks za’a fito da yaran,, godiya suka yi masa sannan ya juya ya fita.

     Alh Habib ne ya nisa bayan tsawon lokaci babu wanda yayi magana yace

    “Ku tashi muje gidan..”

    Ya fad’a batare da ya kalli kowa ba ya fice,,dukansu da idanu suka bisa cikin fargaba da rashin sanin mai zai je ya dawo..

     Da ‘kyar Hajia Haulat ta lalla’ba Meenatu ta tashi suka fito,,ko a mota ma bata iya cewa komai ba sai dogon tunani da take yi..

     “Sis fito munzo gida.”

    Shine abinda ya tsamota daga gogin tunani da ta fad’a.

    *wαѕh αllαh nα gαjí.*

*MORE COMMENTS MORE TYPING..*
  
      *Allah ya ji’kan iyayenmu da rahma ya gafarta mana zunubanmu..*

#Vote,#comment,then #share.
@MANAB492

🌹🌹 *’KANIN AJALI* 🌹🌹
_(тoυcн нeaт ѕтory)._

_*Almost True Life Story..*_

*ѕhσrt ѕtσrч.*

_BY.._
*MANAB* _(‘Yar Baba)._
_(мa’ajιn ĸaιnυwa).._
*Wattpad @MANAB492*

*بسم الله الرحمن الرحيم*
*____________________________________*

*🌈🇰AINUWA 🇼RITER’S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*_Dumin shiga shafin,mu na Bakandamiya dana shudin rubutun nan na kasa_*

https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association
*____________________________________*
*DEDICATED TO MY LOVELY DAUGHTER REAL SMASHER..*+

_SPECIAL GIFT TO *HASSAN ATK* ND *HUSSAINI 80K*.._

*Apríl 2020.*

*mαѕhα αllαh,, hα’kí’kα ѕhínє mαí вαчαrwα чα kumα kαrвα α duk lσkαcín dα чαѕσ.. αlhαmdulíllαh αllαh чα rαчα mαnα kє líl хєє чα αlвαrkαcí rαчuwαrkí,, αllαh чαчí wα nαmєѕч d’ínkí rαhmα..*

*Page 13.*
Zainab ta gani tsaye a gefanta ta bud’e mata ‘kofa,,Alh Habib da Hajia Haulat kuwa tuni sun fita daga motar,,jiki a sanyaye kamar wacce ‘kwai ya fashewa ta fito,,a hankali take d’aga ‘kafarta harta cimma shiga gidan,,yadda take a sanyaye haka ma Zainab take,,Hajia Haulat kam kallon gidan take a nutse cikin nazari tun kafin ma su ‘karasa ciki,,Alh Habib kuwa yana waje yana jiran iso.

Babu kowa a tsakar gidan gashi gidan yayi ‘kura,,ba kamar lokacin da Meenatu take bauta masa ba.Umma ce ta fito daga d’aki ai kuwa idanunta ya sauka akan Meenatu,,wacce ta canza a cikin tsahon lokacin da bata tare da su,,ai kuwa ta d’auki sallalmi tana tafa hannayenta race

“Malam fito ka taya ni gani,,yau nayi mummunan gani,,Malam! Malam!! Malam!!!”

Ganin da Zainab tayi Umma bata da alamun tsayawa ta sauraresu,,sai ma wasu munanan kalamai da take ta jifarsu da su,, yasa tayi waje abinta.Meenatu kuwa kuka kawai take yi,,dama mai neman kuka ne aka jefesa da guntun kashin awaki a baki.

“Lafiya dai Rafi’a kike yimin irin wannan kiran?? sai kace wannan annobar ta dawo mana gid…”

Maganar ta tsaya ne a dalilin ganin Meenatu da yayi,,ga kuma Zainab da Hajia Haulat sai Alh Habib wanda Zainab ta kirasa.

“Ke dan kuttumar ubanki uban mai kika dawo yi mana a gida??ki tashi tun wuri kafin dare yayi miki ki kama gabanki,,dan wallahi baza ki kuma zama a gidan ba.”

Maganar Baffa ta daki dodon kunnuwansu,,masifa sosai Baffa yake yinta sai kace ya aro baki,,babu yadda Alh Habib bayyi ba akan ya saurareshi,,amma sam ya’ki sai gargad’insu da yayi akan daga su har Meenatun su bar masa gidansa,,ita kuma Umma cewa tayi

“Mu bamu yi abin kunya ba ballantana a ri’ka zaginmu,,ni anya ke d’in ma ba shegiya bace??uwarki ta li’kawa Kamal ba??”

Kuka take yi sosai dan jin cin mutuncin yau yafi na kullum,, yau gidan nan sun kaita bango,,a yau taji cewar bazata ‘kara zama ba a cikinsu ba,,batare da wani ya kula ba,,Meenatu ta fice daga gidan tana kuka,,shin ita ina ma zata je??ta tambayi kanta.Sai da ta fito ne idanunta suka sauka akan tarin jama’ar da sunyi cincirindo suna kallonta,,wasu ma har le’kowa suke daga gidaje,,bata damu da su ba duk da tana jin yadda mutanen suke zund’enta,,ra’bawa tayi ta barsu suna sana’ar da ba riba..

A cikin gida kuwa Umma da Baffa ne suka dage suna caccakar Meenatu,, hatta su Alh ma basu barsu ba,,Zainab kuwa kuka take tana takaicin wannan mummunar halayyartasu,,Hajia Haulat ce tace

“Babu komai tunda kuka ce haka,,Meenatu zata bar muku gida,,amma ku sani ita amana kaya ce ku tsimayi waiwayarta a gareku..”

Tana gama fad’a ta juya ‘bangaren da Meenatu take tsaye,,sai dai mai??wayam babu ita babu alamunta,,cikin tashin hankali tabi bayanta ita da mijinta,, wani Alh Habib ya samu ya tambayesa ko yaga fitowar Meenatu,, kamar bazai fad’a masa ba sai kuma ya nuna masa hanyar da tabi.

Tafiya take amma bata san inda ta nufa ba,,horn taji a bayanta matsawa tayi gefen hanya,,dan a tunaninta ko hanya ta hau,,hannunta taji an kama ta bayanta,,a fusace ta biyo dan a tunaninta d’aya daga cikin yaran da suka saba tsokanarta ne,,ga mamakinta sai taga Hajia Haulat ‘kasa tayi da idanunta,,batare da tace mata komai ba taja hannunta,, ta bud’e mata baya ta sata,,ita kuma ta shiga front seat,, babu wanda yace komai har suka isa katafaren gidansu,,wanda Meenatu ta saki baki da hanci tana kallo,,ko a nan ma Hajia Haulat ce ta bud’e mata ta fito da ita..

Hoho inji Meenatu lokacin da ta shigo parlour,, a nan ne fa kallo yake,,d’aya daga cikin bedrooms ta kaita,,shima an narke naira a cikinsa har bathroom ta kaita ta nuna mata yadda zata yi amfani da komai..

Ta dad’e sosai a bathroom d’in kafin ta fito,,gown da lotion ta tarar a gefen gadon,,rigar kawai ta iya sawa kawai ta kwanta dan wani azababban ciwon kai ne ya rafeta,,tana tsaka tunani bacci yayi awon gaba da ita.
*Allah ya ji’kan iyayenmu da rahma ya gafarta mana zunubanmu..*

#Vote,#comment,then #share.
@MANAB492

*🌹🌹ƘANIN AJALI 🌹🌹*
_(тoυcн нeaт ѕтory)._

_*Almost True Life Story..*_

*ѕhσrt ѕtσrч.*

_BY.._
*MANAB* _(‘Yar Baba)._
_(мa’ajιn ĸaιnυwa).._
*Wattpad @MANAB492*

*بسم الله الرحمن الرحيم*
*____________________________________*

*🌈🇰AINUWA 🇼RITER’S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*_Dumin shiga shafin,mu na Bakandamiya dana shudin rubutun nan na kasa_*

https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association
*____________________________________*
wαttpαd línk:
https://my.w.tt/fRGCYDdKz5

*DEDICATED TO MY LOVELY DAUGHTER REAL SMASHER..*

_SPECIAL GIFT TO *HASSAN ATK* ND *HUSSAINI 80K*.._

*Apríl 2020.*

*Page 14.*
Da addu’ah a bakinta ta tashi,,jikinta a sanyaye dan yau ma tayi mafarkin da ta saba yi,,na yau yafi komai tsaya mata a ka,,amma bata so tasa abin a ranta ballantana yayi tasiri a garesa,,dan haka sai tayi ‘ko’karin yakice hakan daga ranta.

Jiki ba ‘kwari taye tayi alwala tazo ta rama sallar da ta wuceta,,sai a lokacin ta samu damar ‘karewa d’akin kallo,,komai na cikin d’akin pink da purple ne,,komai na d’akin abin birgewa ne,,a hankali ta taka ta isa gaban wani matsakaicin photo da sai a lokacin ta lura da shi,,wata yarinya ce bata wuce sa’arta ba,, ‘kyak’kyawa da ita kallon pic d’in kawai take yi,, tana tunanin kamar tasan fuskar toh wai ma a ina tasan fuskar,, shine abin take tambayar kanta.

“Auta kenan.”

Da sauri ta jiyo suka yi ido hud’u da Hajia Haulat,,tana shigowa da tray a hannunta fuskarta d’auke da murmushi,, martanin murmushi ta mai da mata.

“Zo kiyi lunch dota.”

Tace a lokacin da take kamo hannun Meenatu,,akan carpet suka zauna da kanta ta zuba mata abinci,,Meenatu taso ta hana amma ta’ki barinta,, ‘karshe ma ita tayi feeding d’inta,,tsabar farin cikin da ta tsinci kanta a ciki,,hawaye ne kam kamar an kunnosu,,dama akwai ranar da zata tsinci kanta tare da wasu masu sonta bayan iyayenta yayanta Zainab da kuma Uncle Bilal.

“Ko iya wannan kad’ai na samu farin cikin ya ishe ni,, gode sosai Haj..”

“Zan fi son ki kirani da Mamie kamar yadda sauran yarana suke,,babu godiya tsakanin uwa da ‘yarta,,ki d’auke ni a matsayin Ummanki da kika rasa,,Abbu kuma a matsayin mahaifinki shima,,daga yau insha Allah baza ki ‘kara kukan maraicin iyaye ba,,zamu maye miki gurbin su ni da Abbunku,,zaki samu gata da jin dad’i kamar yadda ‘ya’yan gata suke samun a ciki,,k…”

Kukan Meenatu ne ya katse mata hanzarinta,, cikin saurin tare da damuwa Mamie ta shiga lallashinta,,ji tayi dukkan kalaman bakinta sun d’auke d’if.

“Kiyi shiru dota,,kukanki yana ta’ba min zuciyata,,tun ranar da Allah ya had’a ni da ke naji sonki fiye da tunaninki,,ina jinki kamar yadda nake jin su Haidar please nima ke d’auke ni kamar Ummanki,,kuma ki daina gode mana please..”

Rungumeta tayi cikin farin ciki,, yau wane kalar farin ciki ne ya kamata a ce tayi?

Sauran yinin ranar cikin farin ciki suka yi,,a nan taji labarin kaf yaranta Muhaseen Auta itace sa’arta,,tama bata 4 months.

Bata had’u da Alh Habib ba sai dare,,shima dai kamar matarsa haka ya nuna mata,,bata da bambanci da yaransa.

Washe gari ya koma Abuja ya bar Mamie da Meenatu,, wad’anda sai bayan an sallami yaran zasu wuce su.Zuwa lokacin ba kowa bane zai kalli Meenatu yace itace wannan mai rayuwar ‘kunci.Zuwan Zainab uku wajenta a sace,,kaf takardunta Zainab ta kwaso mata su.

A cikin zamanta babu takura daga mutanen gidan,,sai a dalilin zuwan Hafsat da Muhaseen da suka biyo Mamie,,kasancewar ana hutu Hafsat yanzu zata shiga level two,,ita kuma Muhaseen hutun jarabawa aka basu,, sosai Hafsat take hantararta har sai da ta kai Mamie ta lura da hakan,,ai kuwa tayi mata tatas,,tace in bazata janyota a jiki ba toh kar ta takura mata,,hakan yasa ta d’auke ‘kafa daga inda tasan zasu had’u.

Muhaseen kam babu ruwanta d’aki d’aya suke ma kwana da Meenatu,, sosai hakan yayiwa Mamie dad’i,, har Abbu sai da ta kira ta fad’a masa,,shima yaji dad’in had’in kan su.
Zaune a parlour take ta rafka uban ta gumi a yayin da ta zubawa twins ido,,wad’anda har yau bata san sunansu ba,,duk da taji Mamie tana cewa Abbu yayi musu komai da ake wa jariri,,amma nauyi ya hana ta tambayi sunansu,,bata an kara ba taji saukar hawaye,,kafin tayi wani yun’kuri taji an goge mata su.

“Dota ya kamata ki san babu wanda ya isa da ya gujewa ‘kaddararsa,,ina so ki kasance daga cikin bayin da suke kar’bar ‘kaddararsu,,ki amshi Kamal da Yassar da hannu bibbiyu.”

Cikin sauri ta d’aga kanta jin an ambaci suna mafi soyuwa a gareta,,hakan kenan yana nufin sunan yaran kenan??d’aga mata kai tayi alamun tabbatarwa.

“Wannan shine babba sunansa Kamal Affan.”

Ta nuna mai d’an duhun fata,,irin fatarta,,sai ta nuna mai hasken fatar sosai tace

“Wannan kuma shine ‘karamin Yassar Afaaq.”

“Allah ya bani ikon ciye jarabawata ya bani ikon zama uwa ta gari garesu.”

“Ameen ya rabb na gode sosai dota.”

Ita ta nuna mata yadda zata shayar da yaran,,dan akwai ruwan nono ba bu’katar siyan madara,,duk da zafi haka ta jure tayi,,tana gama shayar da su Mamie d’auki yaran,,sosai take yi musu wasa tana cikin yi musu wasa ne,,Hafsat da Muhaseen suka shigo,,wani wawan burki suka ja suna kallon Mamie da take rungume ta yara biyu,,da sauri suka ‘karasa wajenta har suna riga rigen kar’bar yaran.

“Wow masha Allah beautiful baby.”

Kallon juna Hafsat da Muhaseen suka yi jin sun yi tambayar a tare,,murmushi suka yi.

“Mamie a ina kika samu beautiful babies haka??”

Cewar Hafsat

“Kina so ne??”

“Sosai ma kuwa Mamie.”

“Mamie ita kad’ai??”

Muhaseen tace a shagwa’be

“Ke dallah rufewa mutane baki,,wannan maganar manya ce har yanzu you still a young.”

Kukan shagwa’ba Muhaseen ta fara yi tana bubbuga ‘kafafunta a ‘kasa,,ita dai kallonsu take cike da burgewa da jin ina ma ace itace da ‘yar uwarta.

“Grandchild’s d’ina ne,, twins d’in da nake baku labari ne.”

Tace cikin farin ciki tana jifar Meenatu da murmushi,,kallonsu suka maida ga Meenatu dan ‘kara gasgata abinda suka ji,,tabbas suna da labarin Meenatun kamar yadda Mamie ta fad’a musu.

“Sister ai ni zaki bawa su ko??ba Aunty Hafsat ba ko??”

Wata banzar harara Hafsat tayi mata sannan tace
“K…….
*Uhm na gaji,,naso a ce nayi da yawa sai dai Allah bai nufa ba.*

*masoyan Meenatu ko kuna taya Meenatu farin cikin sabuwar rayuwar da ta sameta kuwa??fad’i kalma d’aya tak akan abinda Hasfat zata ce.*
*Allah ya ji’kan iyayenmu da rahma ya gafarta mana zunubanmu..*

#Vote,#comment,then #share.
@MANAB492

*🌹🌹ƘANIN AJALI 🌹🌹*
    _(тoυcн нeaт ѕтory)._

    _*Almost True Life Story..*_

    *ѕhσrt ѕtσrч.*

_BY.._
      *MANAB* _(‘Yar Baba)._
     _(мa’ajιn ĸaιnυwa).._
    *Wattpad @MANAB492*

*بسم الله الرحمن الرحيم*
*____________________________________*

*🌈🇰AINUWA 🇼RITER’S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*_Dumin shiga  shafin,mu na Bakandamiya dana  shudin rubutun nan na kasa_*

https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association
*____________________________________*
wαttpαd línk:
https://my.w.tt/fRGCYDdKz5

*DEDICATED TO MY LOVELY DAUGHTER REAL SMASHER..*

   _SPECIAL GIFT TO *HASSAN ATK* ND *HUSSAINI 80K*.._

+
    *Apríl 2020.*

*Page 15.*
        “Ke dallah rufewa mutane baki,, sai kace wata babba,, wai a bakisu ko kunya baki ji ba,,yaushe kika fara ma girma ne??zaki zo ki cikawa mutane kunne.”
         Tana gama fad’ar haka ta ‘kara gaba batare da ta aje Afaaq ba.

        Da kallo Mamie da Muhaseen suka bita da shi,,dan sun san saboda ganin Meenatun ne yasa ta’ki zaman parlour,, wani abin dariya kuwa sai ta tafi da babyn,,dariya Muhaseen tayi bayan barin Aunty Hafsat d’in,, Murmushi itama Mamie tayi tare da mi’kewa,,ta fara taka step kenan ta tsaya ta juyo ta kalli Muhaseen tace

          “Ki fad’awa Auntyn taki yau da yamma insha Allah zamu wuce,,jirgin 3:00pm zamu bi,,ku zama cikin shiri.”

         “Insha Allah Mamie.”

         Suka ce a tare,,sai a lokacin Meenatu ta d’ago da kanta,,murmushi Mamie tayi musu tare da wucewa abinta.

           “Wayyo Allah ni Muhaseen yanzu ashe rashin ta idon Aunty har ya kai haka??”

       “Ke kam Muhaseen ba dai neman rigima ba,,ina ruwanki a ciki??”

        “Tab wallahi da nice ke bazan bata babyna ba,,bayan duk abinda ta gama yi miki??s…”

          Maganar ta tsaya ne dalilin had’a ido da tayi da Aunty Hafsat,,wata kulata ba,,direct wajen Affan wanda Muhaseen ta kwantar a lokacin da zata fara jan magana,,d’aukarsa tayi ta juya abinta batare da ta kulata ba.

        “Tab lalle ba matsayi kusa Aunty ta aje babies d’in nan ba,,amma Allah sai ta bani abina.”

        Ta fad’a tare da rufa mata baya zata je ta kar’bo Affan a wajen Aunty Hafsat.

         “Mai rabon shan duka ko ana muzuru ana shawo sai ya shashi.”

          Meenatu tace tare da yin ta’kaitacciyar dariya ga Muhaseen,, wacce ta zuba mata idanu tana son fassara wannan maganar,, kafin ta farga tuni Meenatu tuni ta ware abinta.

             Lokacin da taje har da gama yin arranged d’in kayansu ita da Muhaseen d’in,, duk yadda Muhaseen taso takulo zance a wajen Meenatu sai ta goce,,haka dai ta ha’kura ba dan taso ba tayi shiru.

         2:57pm Mamie tace su fito,,haka kowa ya fito,,kallo suka zubawa Hafsat da ta ‘kara gyara twins da taimakon Baba Lantana,,ta goya d’aya ta ri’ko d’aya,,da ‘kyar ta bawa Mamie d’aya tare da zabgawa Muhaseen harara.

           Baki da hanci Meenatu ta saki a lokacin da take kallon gidan Alh Habib na Abuja,,akwai bambanci sosai tsakanin gidansa na katsina da wannan gidan.

     ‘Daki guda aka ware mata aka sa mata duk abinda aka sawa su Hafsat a d’akinsu,,sutura kam kamar zata yi magana,,d’akin ya amsa sunansa na aljannar duniya,, komai na ciki milk da brown ne,,sai dai babu wani alamu da ya nuna akwai abin yaro a ciki.

          Kukan kam ta shashi a lokacin da ta ci karo da wannan d’akin alfarmar a matsayin nata,,tuno muhallinta tayi a gidan Baffa,,ta tuna yadda yake wani d’an akurkuki gashi kusan a bud’e yake,,babu komai a da’kin sai akwatin kayanta da kuma ‘yar yaloluwar katifa.

     Da taje gaida Abbu ta iskesu gaba d’aya a parlour,, twins suna wajensa yana yi musu wasa,,godiya ta kama yi masa,,had’e rai yayi yace

         “Ashe Ameenatu baki d’auke ni a matsayin uba ba??”

          A matu’kar firgice ta d’ago tana girgiza masa kai tace

           “Kayi ha’kuri Abbu bansan godiya ta zata ‘bata maka rai ba da ban yi ba,,amma insha Allah na daina zan cigaba da yi muku addu’ah.”

            “Yauwa Allah yayi miki albarka a rayuwarki ya baku miji na gari ke da ‘yan uwanki.”

           Kasa amsawa tayi dan an fama mata inda yake mata ‘ka’kayi,,yanzu wane zai yadda ya aureta da gaskiya,,bayan tabon da Aliyu yayi mata.?? Dama Abbu yasan za’a rina sai ya ‘bige da yi mata da nasihohi masu hud’a ‘bargon mutum su isa inda ake so suje.

            Tun daga ranar sai ya zamana komai na gidan da ita ake yi,,kowa cikin nuna mata so yake,,da son mantar da ita rayuwarta ta baya,,hatta Muhseen sai da Muhaseen ta had’asu,,matsalarta d’aya a gidan itace Hafsat,,domin mantawa take da wata Meenatu a gidan,, idan ba twins bane suke kuka ta kaisu susha nono ba.

       Twins kam sau biyu jal take ganinsu kullum safe da dare,,bata san wahalarsu ba komai Hafsat da Muhaseen da kuma Mamie ne suke yi musu,,in kuma Hafsat ta bushi iska ‘kememe take hana kowa twins,, Mamie ce dai take bawa amma sai tayi da gaske itama.

     Wani irin son yaranta take ji yana ‘kara shigarta a ko wane da’ki’ka na rayuwarta,,sai dai kawaici da kuma alkunya irin tata yasa bata nunawa,,ganin hakan ne yasa Mamie yi mata magana akan ta ri’ka jan yaran a jiki,,in ba haka ba yaran zasu tashi babu sha’kuwa a tsakaninsu,,ta amsawa Mamie..

*AFTER ONE YEAR.*

       Yanzu twins sunyi wayau sosai babu inda basa zuwa,,Afaaq akwai kazar² da ‘bann,,Affan shiru² babu ruwansa kamar Afaaq ba,,kowa sai nan² yake da su,,hatta Muhseen da ya dawo bayan ya had’a mastered d’insa,, son yaran yake dan suna tsananin kama da shi,,yawo kam sai inda mai ya ‘kare..

       Tare Meenatu da Muhaseen suka yi waec,,medicine duk suke da ra’ayi,,shawarar da su Abbu suka yanke itace,,turasu Madinah su ukun su yi karatunsu,,tunda duk ra’ayinsu d’aya sai dai bambancin ‘bangaren da kowa ke so.

      Alhamdulillah sun samu admission ta hannun Uncle Jabir ‘kani ne ga Abbu,,lecturer ne a makarantar da aka nema musu..

     Fad’in murna da farin cikin da suka yi abin ‘bata baki ne,,kowa yayi tunanin Hafsat zata yi bori,,sai suka ga sa’banin haka,,ita ta twins take yi ma,,kasa jurewa tayi har sai da ta samu Mamie a d’aki tace

    “Mamie please kisa baki Abbu ya yadda a tafi da Affan da Afaaq,, har yanzu fa yara ne su,, shekararsu 1⅛ suke fa ko da rabi basu yi ba.”

      Murmushi Mamie tayi dan yanzu sun daina mamakin irin son da take yiwa su Affan,,suma wani irin son yaran suke ji har cikin ransu tace.

*Allah ya ji’kan iyayenmu da rahma ya gafarta mana zunubanmu..*
  
     #Vote,#comment,then #share.
  
  
    @MANAB492
  
      *🌹🌹ƘANIN AJALI 🌹🌹*

    _(тoυcн нeaт ѕтory)._

    _*Almost True Life Story..*_

    *ѕhσrt ѕtσrч.*

_BY.._
      *MANAB* _(‘Yar Baba)._
     _(мa’ajιn ĸaιnυwa).._
    *Wattpad @MANAB492*

*بسم الله الرحمن الرحيم*
*____________________________________*

*🌈🇰AINUWA 🇼RITER’S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*_Dumin shiga  shafin,mu na Bakandamiya dana  shudin rubutun nan na kasa_*

https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association
*____________________________________*
wαttpαd línk:
https://my.w.tt/fRGCYDdKz5

*DEDICATED TO MY LOVELY DAUGHTER REAL SMASHER..*

   _SPECIAL GIFT TO *HASSAN ATK* ND *HUSSAINI 80K*.._

    *Apríl 2020.*

*Page 16.*

    “In kun tafi da su mu kuma mu zauna da su wa??”

      Cike da shagwa’ba tace

      “Mamie ba ga Ya Muhseen nan ba,,kuma ai naji kince Yaya ya kusan dawowa ma??”

      “Uhm dukansu duk maza ne babu wanda zai zauna a gida,,iyakarsu su shigo safe da dare a gaisa,,sau’ki²n ma Muhseen akan Yayanku.”

       “Toh ai akwai matar Yayan mara m..”

       “Mara mai Hafsat??”

       “I mean mara son magana.”

       “Oh na d’auka halinki ne ya motsa da kin ji a jikinki,,dan na lura har kin gogawa Muhseen halin akan Fauzia.”

       Gunguni ta fara yi a hankali ta yadda babu mai jinta.

       “Mamie please kiyawa Abbu magana kinji.”

       Aikinta ta cigaba da yi hankali kwance,,kai kace bata san amsar bakinta Hafsat take jira ba,,sai bayan ta gama ne ta juyo tace+

     “Abbunku ya gama magana kema kinsan baya magana biyu,, ‘karshen watan nan Auntynku zasu shigo ganin gida,,daga nan zaku wuce tare.”

        Tana fad’ar haka ta tashi ta bar Hafsat kamar zata yi kuka,,haka ta tashi jiki ba ‘kwari,,a main parlour ta iske su gaba d’aya zazzaune,,Muhseen da Muhaseen suna tare da su Affan suna tayasu wasanninsu da kayan wasansu,,Meenatu kam browser hankali kwance,, Muhseen ne ya d’ago ya kalli yadda Hafsat tayi kicin² da fuska,, kamar wadda aka yiwa sammaci yace

      “Yadai Hafsat??”

     Jim tayi kafin ta fad’a musu yadda suka yi da Mamie,, suma jim suka yi dan ransu in yayi dubu ya ‘baci,,duk a saboda dalilin dawowarsu Fauzia.

      “Ki kwantar da hankalinki sis babu abinda ta isa tayiwa su Affan,, ke dai ku mai da hankalinku ga karatu,,idan Abbu ya ga kun tsaida hankalinku ga karatu,, toh tabbas zai yadda su Affan su dawo hannanku,,idan ya ga akasin haka toh fa sai dai nace muku sorry.”

     Duk su biyun sun yi na’am da wannan zancen a zahiri,, daga nan suka fara shirye²n tabar Aunty Habiba da yaranta.

        Hafsat bata ha’kura ba har sai da ta ‘kara tuntu’bar Abbu da zancen,, kamar yadda Muhseen yace haka shima Abbun yace,,bata da wani za’bi face bin abinda suka ce d’in.

    
     Yau Aunty Habiba da mijinta Uncle Jabir da yaransu uku suka zo,,farin ciki a gida ba’a magana dan farin ciki suke yi sosai na zuwanta,,basu wani jima ba Uncle Jabir ya tafi gidan *SAM* dan ganin d’ansa Muslim,,Aunty Habiba bata nunawa twins komai ba sai ma jansu a jiki da tayi,,dan Mamie ta bata labarin Meenatun tas,,kamar ‘kanwa take a wajen Mamie.

     “Mamie ina Ameenatun take ne??na ga kowa amma banda ita.”

     “Ina ga wani uzuri ne ya ri’keta bata sauko ba,,yauwa ‘yar halak ta’ki ambato gata nan ma ta sauko.”

        Ta ‘karasa maganarta a lokacin da Meenatu take saukowa a hankali kanta a ‘kasa,,waje ta samu ta zauna a ‘kasa tana gaida Aunty Habiba,,sai dai ga mamakinta zabura Aunty Habiba tayi ta mi’ke tsaye ta na nuna Meenatu da hannu,, kaf parlour kan Aunty Habiba suka yi suna tambayarta,,bakinta yana rawa ta bud’e bakinta da niyyar yin magana,,a dai² nan Meenatu ta d’ago kanta dan ganin abinda yake faruwa,, ai bata san lokacin da ta mi’ke ba ta na nuna Aunty Habiba da hannu,, sai dai itama kasa cewa komai,,Aunty Habiba ce tayi ‘karfin halin cewa

       “Me..Meenatu??”

       “Aunty Habiba??”

*shin wai mai yake faruwa ne ko kuma nace yake shirin faruwa ne??*

*Allah ya ji’kan iyayenmu da rahma ya gafarta mana zunubanmu..*
  
     #Vote,#comment,then #share.
  
  
    @MANAB492
  
       *🌹🌹ƘANIN AJALI 🌹🌹*

    _(тoυcн нeaт ѕтory)._

    _*Almost True Life Story..*_

    *ѕhσrt ѕtσrч.*

_BY.._
      *MANAB* _(‘Yar Baba)._
     _(мa’ajιn ĸaιnυwa).._
    *Wattpad @MANAB492*

*بسم الله الرحمن الرحيم*
*____________________________________*

*🌈🇰AINUWA 🇼RITER’S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*_Dumin shiga  shafin,mu na Bakandamiya dana  shudin rubutun nan na kasa_*

https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association
*____________________________________*

wαttpαd línk:
https://my.w.tt/fRGCYDdKz5

*DEDICATED TO MY LOVELY DAUGHTER REAL SMASHER..*

   _SPECIAL GIFT TO *HASSAN ATK* ND *HUSSAINI 80K*.._
    *Apríl 2020.*

*plєαѕє ku чí hα’kurí jíчα wαtα cє tα fαd’α ruwα gα kumα munα cíkín hαlín lσckdσwn dα mukα tѕíncí kαnmu α cíkí,,αllαh чα kαrєmu ѕαgα wαnnαn αnnσвαr tα cσvíd-19 чα вαwα ‘чαn uwα muѕulmαí ѕαfíчα,, αllαh чα jí’kαn muѕulmαí.*8

    *wαnnαn pαgє d’ín nαkє nє kє kαd’αí ummu αmmαr (míѕѕ dσuвlє 😍).*3

*Page 17.*

   Kaf mutanen parlour su su ke kalla,,kafin wani a ciki yayi wani yu’kuri kawai sai gani su ka yi Meenatu ta fad’i ‘kasa sumammiya,,cikin tsananin tashin hankali su ka yi kanta,,a dai² lokacin ne Uncle Jabir ya shigo tare da Muslim,,tambayar Muhaseen yayi me ya ke faruwa,,nuni yayi masa da Meenatu da ke kwance magashiyan,, kanta na a cinyar Aunty Habiba,, ‘kura mata ido kawai ya yi bugun zuciyarsa na ‘kara tsananta.+

    Doguwar ajiyar zuciya ta sauke bayan an yayyafa mata ruwa ta farfad’o,,hawaye ne su ka fara tsere a kumatunta.
  
          “Mamie please kar ku cemin ba gaskiya bane mafarki ne.”
  
         “Ba mafarki bane ni ce da gaske ne.”
  
         Rungume juna suka yi cikin matsanaicin farin ciki suna kuka,,takowa Uncle yayi har inda suke zaune,,dafa kanta yayi cikin matsainaicin ‘bacin rai da kuma farin ciki ya ce.
  
        “Yaya Kamil ya cika butulu mai manta alkhairi,, mai yasa ya yi mana ‘karya?? mai yasa ya ce mana kin rasu tare da Aunty Unaisa?? mai yasa duk ya yi haka??”
  
        Kuka ya fashe da shi lokacin da ya tuno da wasu abubuwan da Kamil ya yi musu,,kalar wula’kanci cin mutunci duk babu kalar da basu sha ba.

     Muslim kam tunda ya shigo idanunsa na akan Meenatu,, zuciyarsa da ‘kwa’kwalwarsa sun tafi duniyar tunani,,manyan idano ya ‘kara ware mata su dan kallon ido cikin ido suke wa juna,,tabbas ya tuno da fuskar nan ita ce wannan yarinyar da ya ji a na maganarta wacce aka ce daga turata karatu sai ta ‘bige da karuwanci,,toh abinda ya bashi mamaki shine ta ya aka yi ta zo gidan Abbu bai sani ba??me ye had’inta da su Uncle Jabir da Aunty Habiba??ko dai ‘yar mugun mutumin nan ce Uncle Kamil??wani shashe na zuciyarsa ya tambayesa,,bai kai ga nemo wannan amsar ba wani shashen na zuciyarsa ya ce masa,,wannan ba ‘yar Uncle Kamil bace dan kwata² ba ta yi kama da zuri’arsa ba,,da mutum biyu take masa kama Aunty Habiba sai kuma mahaifiyarsa,,bai ‘kara shiga rud’u ba sai da ya ji kalaman Uncle Jabir,,wanda ya rasa a ina zai aje su dan yana bu’katar fashin ba’ki.

       Kamar yadda ya yi wannan dogon nazarin cikin d’an lokacin da bai kai ya kawo ba,,haka ita ma tayi nata dan ta ganeshi tsaf,,nazarinta ya yi kama da na shi kaf sai dai d’an abinda ba’a rasa ba.

STORY CONTINUES BELOW

      Hawaye ta goge ta fara bata labarin abinda ta sani akan rayuwarta,, tun tashinta a hannun Umminta,,da kuma rayuwar gidan Baffa,,hatta abinda bata fad’awa su Mamie ba a wancan lokacin saboda ganin idon Zainab,, sai da ta fad’a ta d’aura da cewa

         “Tunda na ke ban ta’ba ganin mutum azzalumi ba irin Baffa,,Baffa ya cutar da rayuwarta shi ne yake da alhakin mahaifiyarsa kanta,,ya cutar da mahaifiyarsa saboda neman duniya ya,, kamar yadda ya fad’amin a lokacin da ya ke son korar Uncle Bilal da ya dawo cikin rayuwata a bayyan wannan ‘kaddarar ta fad’amin,,Uncle Bilal yayi ‘ko’karin ganin ya ‘kwatar min hak’kina,,Amma Baffa ya kafe ya ce ba ya bu’kata matsalar cikin gida ce,,ganin haka ya sa ya ce ya fasa amma zai aure ni a lokacin ciki bai bayyana ba,,Umma ta bi duk ta d’aga hankalinta dan duk cikin yaranta babu wanda ya ke auren kwatankwacinsa,,Baffa ya yi yu’kurin hanasa zuwa wajena sai dai cikin su Hafsat ya za’bi d’aya,,kaf cikin yaran Baffa Zainab da Sadiya sune suka fita zakka,,amma sauran hud’un duk halin Baffa da Umma suka d’ebo,,son kud’i a wajen wa’inan mutanen ko addini basa kula da shi akan yadda suke wa kud’i.”

      A firgice mutanen parlour su ka ri’ka kallonta,,hatta su Aunty Habiba kallonta suke duk da sun san halin Kamil amma basu yi tunanin rashin imaninsa ya kai haka,,Abbu kuwa da babu wanda yasan lokacin da ya shigo tasbihi ya kama yi ga Allah,,parlour ya yi tsit baka jin komai sai gunjin kukansu da ke tashi,,sun yi bala’in tausayawa rayuwar Meenatu,, Muhaseen da Hafsat kuwa rungume Meenatu suka yi suna kuka,,yaran Aunty Habiba su ma kuka suke yi,,babban d’anta sa’an Meenatu ne sunansa Kamal ana ce masa Akram,,sai Ahmad ana ce masa Nawal,,sai Abdurrahman sai Muhammad.

      “Tabbas tunani ya zama gaskiya wannan ‘kanwata ce Meenatun Abie.”

      Shine abinda Muslim yace idanunsa yana kawo ruwan hawaye,,matsawa yayi har gabanta ya kama hannunta,,har lokacin hawaye basu bar tsere ba a fuskarsa muryarsa tana rawa ya ce.

     “Me..Meenatun Abie.”

A firgice take kallonsa dan wannan sunan mutane uku ne suke fad’a mata kuma a yanzu duk babu su,,cikin rashin abin yi ta d’aga kanta ta kalli su Aunty Habiba d’aga mata kai ta yi,,dan baza ta iya magana ba a halin da take ciki ba,,murya na rawa² Meenatu ta ce

    “Ya..Yas..sar..??”

    ” ‘Kanwata??”

     Rungume juna suka yi cikin tsananin farin ciki,, sun d’an jima a haka kafin Muslim ya zare ta a jikinsa ya ce

     “Kamar yadda na ce miki a ranar zan je na siyo miki sweet a wancan lokacin,, na je na siyo miki a hanyar dawowa ne na had’u da Baffa ya kuma aike na,,a ta’kaice dai ya aike ni ya fi sau biyar ina dawowa,,ban ga mutanen da ya ce ba,,a ‘karshe dai da kansa ya ce muje wajen,,wai ashe siyar da ni Baffa ya shirya yi a wajen Baballe Service,, hankalina ya tashi dan na ji da kunne na dan haka sai na fara neman hanyar tsira,,a lokacin da su ka farga da na gudu sai suka fara bina ina gudu har Allah yasa na hau tsakiyar titi ban sani ba,,daga nan ban ‘kara sanin a ina nake ba sai bayan wani lokaci,, ko da na farfad’o wani ‘kyak’kyawan mutum *SAM* na gani shi da Matarsa,,abin mamaki shine na kasa magana ina ji amma bana iya mai da amsa,,ko suna na a paper na rubuta musu wanda shi kad’ai na tuna tun bayan farfad’owa ta,,sunana sunan mahaifin Hajia Kharat ne dan haka suke cemin Muslim,,suka wuce da ni London inda suke rayuwa asibiti babu kalar da basu kai ni ba har Allah ya bani lafiya,, sun d’auke ni kamar d’ansu na cikinsu,,sun bani matsayin yaronsu dan Allah bai ta’ba basu haihuwa ba,,babu wanda ban sani ba Familyn Dad da Mom ba,,Dad ya nema min auren Hafsat tun tana ‘karama,,a rayuwata bani da bakin gode musu domin sun yimin komai a rayuwa,,babu abinda na nema na rasa a wajensu dan sun bani dukkanin soyayyarsu da yardarsu,,shiyasa ko da na tuno da wane ne ni kuma ina so nayi bincike akan iyayena da Uncle da Aunty da kuma ke ‘yar uwata,,sai ban gaya musu ba dan bana so su tashi hankalinsu,,sai nace zan zo wajen Haidar abokina zan yi sati d’aya,, shima duk da haka sai da suka tashi hankalinsu ganin kamar zan tafi na barsu ne,,amma sai na kwantar musu da hankali da cewa insha Allah one week kawai zan yi na dawo.Haidar abokina ne duk da ya girmemin tun na yarinta tare muka tashi da shi London Mom ce ta ri’keshi shi ma,, ya zo 9ja ne yayi service tunda shi karatu zai cigaba,, ni kam business na karanta harkokin business d’in Dad na cigaba da tafiyar da shi.A nan gidan na sauka kafin na wuce katsina,,sai da nayi da na sanin zuwa na 9ja a lokacin da na ji mummunan labari,,na yi kuka kamar babu gobe ban zance ga adadin lokacin da na yi kuka ba,,na yi iyakar ‘ko’kari na dan ganin na samo gidan Baffa,,dan sanin labarinki dan na tambaya a unguwarmu aka ce na tambayi Baffa,, amma abun ya citura,,har ana jajibirin tafiyata sai da na je unguwar,,mun had’u da shi amma bance masa ni ne ba,,amma ya ce kin mutu kema,, a ranar ji na yi a ko wane lokaci zuciyata zata iya bugawa,, a ranan ne kuma na had’u da ke.Har yanzu muna London da zama sai dai muzo 9ja lokaci zuwa lokaci,, kamar yadda yanzu ma kuka shigo 9ja.Labarin had’uwata da su Uncle kam a gidan nan na had’u da su,,Abbu shi ya taimaki rayuwarsu ya mai da su tamkar d’an uwansa na jini,,shi ya samar musu admission a madinah suka yi karatu har suka zama abinda suka zama a yanzu.”

      Kuka sosai Meenatu take yi ashe rashin imanin Baffa ya wuce saninta haka,,zata cigaba da kai ‘kararsa ga Allah muddin mai tuba ya koma ga Allah ba.Abbu kam basu da bakin gode musu sai addu’ah da zasu ri’ka yi musu.

    Muslim ji yayi duk duniya babu mutumin da ya tsana sama da Baffa,,dan ko mutumin da yayi wa Meenatu fyad’e bai jin tsanarsa kamar ta Baffa.

     Daga gidan Abbu gidan Dad suka nufa,,sosai Mom da Dad suka yi farin cikin ganin Meenatu,, nan fa Mom ta ce sai Mamie ta bata Meenatu,, amma Mamie ta yi fir ta ce aa da ta bata Meenatu gwara ta bata twins in tana so,,wato ta had’a ya da ‘kanwa kenan ta gane wayanta baza ta bata ba,,a ‘karshe dai suka ce su ma daga yau sun zama iyayenta.

   Ranar farin cikin da Meenatu ta tsinci kanta a ciki ba’a magana,,ta rasa iyayenta yanzu ta samu wasu iyayen guda shida,,ta rasa d’an uwanta guda d’aya a wancan lokacin,, yanzu kam ta samu ‘yan uwa takwas.

   _ku kwatanta farin cikin da Meenatu ta kasance ku gani._

    Two weeks su Aunty su ka yi kafin su wuce saudia tare da su Meenatun,,kafin su wuce sai da Meenatu ta je katsina ta had’u da Zaina da Sadiya a sirrance,,sannan ta had’u da Uncle Bilal inda ta ro’keshi da ya auri ‘yar uwarta Zainab,,dan Sadiya ta tsaida wanda take so,, ya amince ba dan yana son Zainab ba sai dan ya farantawa Meenatu rai.Sosai suke samun kulawa dukkansu daga ko wane ‘bangare,,ya yin da su kuma su ka mai da hankali ga abinda ya kawosu.

   An yi bikin Zainab da Sadiya da kamulallun mazajensu lafiya,,ya yin da Hafsat ta tsaya ruwan ido..

*AFTER THREE YEARS PASS.*

    Abubuwa da yawa sun faru ciki kuwa harda cin election da Abbu ya yi a matsayin president,,da kuma dawowar Affan da Afaaq wajensu,,yau satinsu d’aya da dawowa daga Saudia sun kammala karatunsu lafiya,,yadda suka had’e kansu su uku sai mutum ya d’auka abu d’aya ne ya yi su su ukun,,sun yi kyau sosai in ba wanda yayi musu farin sani ba toh babu shakka baza su ganesu ba musamman Meenatu,, twins sun girma abinsu 4½years,,Muslim da sauran uwa suna zuwa ganinsu time to time.

    Yau Abbu ya ce yana son ganinsu gaba d’ayansu,,zazzaune suke su ukun a gabansa,,sun yi shiru suna saurarenshi tsabar rud’ewa tun da ta ji farkon bata ‘kara jin komai ba sai ‘karshen inda ya ce

    “Ki sani Meenatu idan har baki aminta da wanna auren ba zaki iya fad’a min insa yau ba sai gobe ma Haidar ya sauwa’ke miki.”

     “Abbu baku dubi tawayar da na samu ba a rayuwata har kuka had’a ni aure da d’anku na cikinsu,,sai ni zance bana so??na gode sosai Abbu kayi min gatan da ba kowa ne zai yimin irinsa ba,,Allah ya saka ya ‘kara girma Abbu.”

      “Ameen ya rabb Allah ya albarkaci rayuwarku,,su Muslim zasu shigo next weeks saboda bikin da za’a yi upper week,,next week Haidar shi kuma zai dawo,,Kabir shi wannan yana kusa,,ku tashi ku tafi Allah ya yi muku albarka.”

    “Ameen.”

    Jiki babu ‘kwari ta bi bayansu Hafsat,,wad’anda ta lura suna cikin farin ciki.

   *wαѕh nα gαjí σvєr fα.*6

*Allah ya ji’kan iyayenmu da rahma ya gafarta mana zunubanmu..*
  
     #Vote,#comment,then #share.
  
  
    @MANAB492
  
       *🌹🌹ƘANIN AJALI 🌹🌹*

    _(тoυcн нeaт ѕтory)._

    _*Almost True Life Story..*_

    *ѕhσrt ѕtσrч.*

_BY.._
      *MANAB* _(‘Yar Baba)._
     _(мa’ajιn ĸaιnυwa).._
    *Wattpad @MANAB492*

*بسم الله الرحمن الرحيم*
*____________________________________*

*🌈🇰AINUWA 🇼RITER’S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*_Dumin shiga  shafin,mu na Bakandamiya dana  shudin rubutun nan na kasa_*

https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association
*____________________________________*
wαttpαd línk:
https://my.w.tt/fRGCYDdKz5

*DEDICATED TO MY LOVELY DAUGHTER REAL SMASHER..*

   _SPECIAL GIFT TO *HASSAN ATK* ND *HUSSAINI 80K*.._

    *Apríl 2020.*

  _αѕѕαlαmu αlαíkum fαn’ѕ ínα mí’kσ gαíѕuwαtα dσuвlє² α gαrєku. mαѕu nєmαn *mσnαh cσmplєtє* ѕα’kσn nα ku nє,, ínα mαí чí mu ku αlвíѕhír dα cєwα чαnzu zαku ѕαmu *mσnαh* α wαttpαd,, kαrkí ѕαkє α вαrkí α вαчα.😍😍_
  
       *вαn mαntα dα ku вα nαmєѕч hαj mαrчαm dα dα nαmєѕч mαrчαmuвα kunα rαínα.*
        *wαnnαn pαgє d’ín nαku nє ku kαdαí nα wαjєnα mч dσuвlє nαmєѕαkєѕσ.*

*Page 18.*

    A parlour suka yada zango Hafsat da Muhaseen farin ciki fal ransu,,duk wanda ya gansu zai san farin cikin da su ke ciki ba kad’an bane,,ita dai da kallo take binsu da shi,,Muhaseen ce ta fara lura da canjin mood d’inta,,dafa ta yi ta ce

       “Sister mai ya sa mood d’inki ya canza a lokaci guda??”+

      Gabanta ne ya fad’i dan a ganinta duk irin abinda familyn zasu yi mata,,bai kamata a ce ta nuna bata son abun ba,,saurin dafa kai ta yi ta ce.

      “Aunty Hafsat headache ke damu na tun yammacin yau.”

       “A to ni dai nasan big bro bashi da makusar da za’a ‘ki shi.”

       “Ke dallah ja can,,mutum yana girma yana ‘kara cin ‘kasa mtsw.Ayyah Allah ya baki lafiya sis.”

       Ta ‘kare maganarta a lokacin da ta mai da kallonta ga Meenatu,, turo baki gaba Muhaseen ta yi,,can kamar wacce aka tsinkula sai ta fara dariya,,banza Hafsat ta yi da ita ta mai da kallonta ga Meenatu wacce ta ke ‘ko’karin shan ruwa,,gajiya Hafsat ta yi da dariyar da Muhaseen ke yi dan ta san dariyar ba ta arzi’ki ba ce,,Meenatu ba ta san me ya faru ba dan idonta a lumshe ya ke,,sai kawai jin dariyar Hafsat da ta yi,,cikin mamaki ta ke kallonsu wato mai dokar bacci ce ta ‘bige da gyangyad’i,,kafin ta yi wani yun’kuri sai Mamie ta fito daga kitchen ta ce

      “Ku lafiyarku ku ke ta yiwa mutane dariya??”

      “Mamie wallahi wani abun farin ciki ne ya same mu.”

      “Abun farin ciki??”

     Mamie ta maimata,,ita kam jinjina rashin kunyarsu ta yi,,indai labarin aurensu zasu bata.

      “Eh mana Mamie zauna ki ji.”

Muhaseen ta ce tare da ri’ko hannunta ta zaunar da ita a kujera,,Mamie kam kallonsu take dan ganin sun cigaba da dariya abunsu,,ganin basu da alamun nutsuwa ne ya sa Mamie da ka musu tsawa,,ai tuni su ka shiga nutsuwarsu hatta Meenatu sai da ta ‘kara nutsuwa.

STORY CONTINUES BELOW

    “Wannan wane kalar iskanci ne?? za ku tasa mutane a gaba kuna dariya sai kace sababbin kamu.”

    “Sorry Mamie muna tuna wane kalar reaction Fauzia za ta nuna in taji big bro ya ‘kara aure.”

    Baki Mamie ta saki tana kallon Hafsat da Muhaseen,, ko kafin ta nemo abin fad’a tuni sun ‘bace a parlour.

   “Allah ya shirya mana ku.”

   Shine abinda Mamie ta iya fad’a kawai ta wuce kitchen,, tunani fal a ranta
   Tabbas dole su Hafsat su yi murnar samun nagartacciyar ‘yar uwa ba kamar Fauzia ba,,Fauzia ba matar zama ba ce dan bata da hali na gari,,dalilin da yasa ita da Abbu su ka amince da auransu,,saboda Haidar ya nuna lalle sai ita,, shiyasa su ka bari ya aureta ba wai dan suna so ba.

    Ire²n wad’annan tunani sune su ka ri’ka kawo ma Mamie ziyara a lokacin da take ‘ko’karin gama aikinta.

   Meenatu kam jiki babu ‘kwari ta wuce d’akinta,,abun da ya ke damunta ta ke kuma fargaba akansa shine.

   “Anya Haidar zai so ni??idan ya ji cewa ‘kaddarar rayuwa ta fad’a min wane matsayi zai bani??tabbas ina da bu’katar ganin Zainaba.”

  Iren²n tambayoyin da ta ke yiwa kanta kenan,,shiyasa ciwon kan asali ya rufeta bata sani ba.

*AFTER ONE WEEK.*

  Abubuwa da yawa sun faru ciki kuwa harda shirye²n biki da kowanne ‘bangare,,dan abin gaba d’aya na gida ne,,shiyasa abin ya zo da sau’ki.

   ‘Ban garen gyaran jiki na amare kam,,masu gyaran jikin Mamie ta d’auko musu daga sudan,,kusan rabin gyaran na ga Meenatu.

    Yau ne Haidar shi da matarsa zasu dawo,,shi kad’ai ne baya kusa dan su Muslim yau kwanansu biyu da dawowa,,farin cikin gidan sai ya ‘kara yawaita,,shirin tarbar da aka yi masa kai ka ce president ne ya dawo.

     Tunda ta ji an ce ‘karfe 2:00pm za’a je tarbosa,,sai ta ‘kudundu ne a cikin blanket ta ce headache,,haka su Hafsat su ka rabu da ita ba dan an so ba sai dan lalura.

     4:30pm ta tashi daga baccin da ta kwanta,,mafarkin yau yafi na kullum tsaya mata a rai,,mafarkin da ya zama sabonta tun cikin su twins na da wata biyar ta fara ire²n mafarkin nan,,har yanzu tana tuno fuskar Aliyu da ke cikin rami ba’kik’kirin,, yana neman taimakonta,,yanzu ba ta ga ba’kin macijin da ya ke nufo inda ya ke ba.

    Bathroom ta shiga wanka ta yi tare da alwala ta zo ta yi sallar la’asar da ta wuce ta,,ta dad’e a d’akin dan ta rasa abin yi,,tana so ta sauke ‘kasa amma tana tsoron had’uwa da Haidar ko Matarsa.

    Bata san wace kalar tarba zai mata ba,,Matarsa kam ta ji labarin halin wila’kancinta tsaf a bakin Hafsat,,dan haka maganin kar a yi toh kar a fara ne.

    Bata samu kowa a ‘kasa ba dan haka ta dawo sama,, bedroom d’in Hafsat ta shiga,,kwance ta iske Hafsat suna zuba love da lover d’inta ta waya hankali kwance,,ta jira har ta gaji amma Hafsat ta’ki gama wayar,,haka ne ya sa ta fice abinta.

    Ita ma kamar Hafsat wayata ta ke abinta,,amma ita ta tsayar da wayar,,gaisawa su ka fara yi Muhaseen ta yi matasannu da jiki,, sannan ta kora mata bayanin cewa Haidar ya tafi gidansu Muslim tare da twins.

   Kwanciyarta ta yi a bed d’inta bayan ta dawo d’aki,, janyo system d’inta tana dudduba wasu documents,,gab da magrib Afaaq ya shigo d’akin a guje ya haye bed d’in tare da cikwikuyeta ya ce

    “Please Mammah ‘boye ne.”

    “Uhm kai da Affan ne ko??”

    “No Mammah Daddy ne.”

STORY CONTINUES BELOW

    “Daddy! Wane ne kuma Daddy??”

    “Yanzu Mammah baki san Daddy ba?? Daddy shine wanda ya dawo d’azu fa.”

    Tsaf ta yanzu ta gane wa ya ke nufi,,sai dai zuciyarta na tambayarta a ina ya sansu da har su ka saba??sai dai bata gama samun amsa ba ta ji magana a bakin ‘kofar d’akin,,muryar da ko hata cikin hayyacinta ta ji ta sai ta shaidata,,muryar da kullum sai ta ji ta a cikin baccinta.

    Wata irin zabura ta yi a lokacin da su ka had’a ido da shi,,jikinta ne ya fara rawa kamar ana kad’ai mazari baki na rawa ta ce

    “C.A..li..yu.”

    Murmushi ya sakar mata sannan ya kama hannun yaron ya ce

    “Son je ka d’auki chocolate d’inka a my bedroom.”

   “Thank you Daddy.”

Kiss Afaaq ya yi wa Haidar sannan ya fice abinsa.

   Kallonsa ya mai da ga Meenatu da ta ke tsaye tana kallonshi,,abin kamar almara haka take ganin komai.

    “Have are seat mu yi magana.”

  Wata uwar harara ta sakar masa fuskarta kamar an aiko mata da sa’kon mutuwa,,babu d’igon sanayya a tare da ita ta ce

     “Wa ya baka izinin zuwa gidanmu??wa ya baka izinin shigowa d’aki na??impact ma wa ya baka izinin ta’bamin yara na?? kayi gaggawar fitar min a d’aki wallahi ko na yi maka ihu kwarto,,duk da nasan kai kwarton ne baza ka ji komai ba in na ce maka kwarto.”

   Ta ce tare da nuna masa hanyar fita,,idanunsa a lumshe su ke tunda ta fara magana,,bai ji haushinta ba akan abinda ta ce masa,,sai kalma d’aya ta tsaya masa *kwarto* zafin da kalmar ta yi masa yafi zafin wuta a wajensa,,sai dai babu yadda ya iya dan duk abinda zata ce masa ko kuma ta yi masa shi ya siya da kud’insa.

     Takawa ya yi a hankali har sai da ya je bakin ‘kofar fita ya jiyo yana kallonta ya ce

    “Bana bu’katar izinin mutum wajen shigowa gidan nan ko d’akin matata ba,,sannan yara ba naki bane ke kad’ai yaranmu zaki ce.Naso a ce kin tsaya mun yi magana ta fahimta da ke,,sai dai na ga ‘baccin ran da ban ta’ba tunanin kina da shi ba a tare da ke,,zan dawo ajima insha Allah please ba dan ni ba sai dan wanda ya haliccemu ina so ki sassauta min ki saurare ni,,nasan ni mai laifi ne a gareki laifin kuma babba pleassssseeeee.”

   Ya ja ‘karshen maganarsa ya fita kamar yadda ta bu’katar,,samun kanta ta yi da wani matsainaicin kuka,,wanda rabon da ta yi irinsa tun rasuwar Ummi,,ta dad’e ta na kuka kafin ta lallashi kanta,,bathroom ta shiga shower ta sakarwa kanta,,wai ko zata ji sau’kin abinda ta ke ji.

     Ta dad’e akan prayer mat tana addu’ah bayan ta idar da sallar isha,,kiran Muhaseen ne ya shigo wayarta,,bata d’auka ba dan ta san jiranta ake,,jiki babu ‘kwari ta saka flat shoe kalar doguwar rigar da ke jikinta,,saboda sauri veil d’in yafa fi kawai ta yi ta fito.

  A mid parlour ta ci karo da families gaba d’aya hatta su Aunty Habiba da yaranta da mijinta da kuma Mom da Dad duk suna wajen,,murmushi ta aro ta sa a fuskarta ta gaida su,,cikin sakin fuska su ka amsa mata tare da sa mata albarka.

   “Ah dota dama za ki sauko??ai na d’auka baza ki sauko ba har nasa a ware miki dinner a kai miki d’aki.”

   Mamie ta ce,,ita Meenatu murmushi ta yi kawai ba tare da ta ce komai ba.

   Yau a parlour za su yi dinner,, dan haka sai ta koma kusa da Muslim ta zauna,,dan tunda ta fito Haidar ya kafeta da idanu babu ko ‘kiftawa,,ita kuwa sai ta ji ta a takure shiyasa ta koma kusa da Muslim ta zauna,, ta yadda bazai ri’ka jifarta da mayen kallo ba,,murmushi ya yi ganin yadda ta gujewa kallonsa,,dan Muslim suka sa a tsakiya.

STORY CONTINUES BELOW

Sai 9:30pm Mom da Dad da ku su Uncle su ka fito za su tafi,,har waje su Meenatu su ka raka su,,Muslim ne ya ja hannun Meenatu can gefe,,watch ya duba sannan ya ce

  “Ki bani aron hankalinki na mintina ina son magana da ke.”

  “Hankalina ya na tare da kai insha Allah.”

  “Good.Meenatu a matsayi na na d’an uwanki da duk duniya baki da kamar ni ina so na baki shawara.”

  “Nasan da haka bro insha Allah zan yi aiki da shawararka.”

  “Magana ce akan Haidar Meenatu ina so ki zauna ki yi nazari kafin ki yanke hukunci akansa,,Meenatu ki tuna halalcin da family d’insa su ka yi mana,,ki tuna sun yi mana abinda d’an uwan mahaifinmu ya kasa yi mana a rayuwa,,sun inganta mana rayuwa sun shafe mana duk wani ‘kuncin rayuwa da muka ta’ba yi a baya.Meenatu Haidar ya yi nadamar abinda ya aikata miki tun kafin yanzu,,Haidar ya yi nadamar abinda ya aikata miki tun baku dad’e da rabuwa ba,,dan ni shaida ne ya fad’amin komai sai dai ban san ke bace a wancan lokacin,, na bashi kamar yadda na ke baki a yanzu,,babu inda bai je ba a katsina dan bincikar inda kike amma babu ke babu labarinki,,a cikin binciken ne ya gano kina da ciki,,tare muke binciken da shi dan duk inda masoyin Haidar ya ke in ya ganshi a lokacin dole ya tausaya masa,,impact ko ma’kiyinsa ya gansa sai ya tausaya masa,,ya samu mallam Bilal ya ro’ke shi yafiya akan sharrin da yayi masa,,ya ce ya yafe masa sai dai bazai bashi address d’in gidanku ba,,sai da muka jera one week muna zuwa wajensa amma wallahi ya’ki bamu. Ko da Haidar ya sanar da iyayensa fushi suka ri’ka yi da shi,,sai da Mom Dad da kuma ni muka shiga cikin maganar ne suka sassauta masa,,amma su ka ce sai ya yi aure ya kuma bar ‘kasar na wasu lokaci da al’kawarin bazai dawo ba sai sun nemai shi,,ba dan ya so ba ya yi yadda su ka ce,,babu yarinyar da ya ke so ni na bashi shawarar auran Fauzia,,yarinyar nutsattsiya ce ashe a fuska ne,,irin mutanen nan ce da ake cewa Musa a fili Fir’auna a zuci,,kafin ya tafi sai da ya barmin ragamar kula da bincikoki da halin da abinda ya ke cikinki ya ke. Ban tashi sanin ke bace sai lokacin da ya turomin address d’in gidan Baffa,, kan naje na fara ba ki baki kafin ya zo ina zuwa na ga gidan,,a lokacin an fara shirye²n aurensu Zainab,,da na d’auki zafi da shi bana kiransa bana chatting da shi,,daga baya sai na ga bashi da wani amfani sai na ha’kura,,a lokacin da na fad’a masa wacece ke a gare ni karki so ki ga halin da ya shiga,,a ranar ya ce zai zo 9ja ana washe garin ranar ku ka tafi Saudia.Su Abbu dama sun san za’a rina shiyasa suka yanke shawarar ki nisanta da ‘kasar,,kar kiyi mamakin gano ke ce yarinyar da mafi soyuwa a cikin yaransu ke nema,,ko iya su Affan sun isa su zama shaida.Ban ta’ba tunanin Fauzia tana da ba’ki hali ba sai lokacin da na kai muku twins Saudia,,na biya ethiopia dan kai masa ziyara sai dai na iske bashi da lafiya,,sanadiyar Fauzia ya samu Heart attack,, bai ta’ba fad’a min aibun Fauzia ba dan a ganinsa zan ji babu dad’i,,kuma ko a lokacin ‘kin fad’a min ya yi sai a bakin ma’aikatan gidan na ji komai,,a lokacin na yanke shawarar abinda ya kamata na yi,,bayan dawowata 9ja ni na tsaya kai da fata tare da taimakon Uncle da Aunty,,in zaki tuna Uncle da Aunty sun zo 9ja bayan naje saudia da sati uku,,har sai da aka d’aura auranku sannan ni na wuce UK su ma su ka koma Saudia.Ban taba ganin farin cikin Haidar ba sama da wannan ranar,,Affan kan tun suna yara su ka san Daddynsu.Ba‘a fad’a miki ba saboda gubun ‘bacin ranki,,sai aka bari sai kin dawo a yi komai face to face kamar yadda Abbu ya tsara.Bazan takura miki ba Meenatu ki je ki yi tunani,,abu d’aya zan fad’a miki shine Haidar yana yi miki wani irin son baya yi wa kansa,,baki bazai iya fasalta son da ya ke miki ba,,ki je ki yi ‘kyak’kyawan tunani good night.”

  Kasa motsi ta yi daga inda ta ke har su ka ‘bacewa ganinta,,Muhaseen da Hafsat ne su ka jero har inda ta ke,,hannunta su ka kama ba sun yi mata magana ba,,binsu ta ri’ka yi like jela,,a parlour Abbu su yada zango,,kowa da kowa na zaune in aka cire twins,, Muhseen ne ya bud’e taron da addu’ah sannan Abbu ya fara abinda ya tara su duba da yadda lokaci ya tafi.

   Kan Haidar da Meenatu aka yi ta’kaitaccen meeting.

  “Alhamdulillah yau Allah ya nuna min wannan ranar da mu ka yi al’kawari Haidar,,cewa muddin Meenatu ta nuna bata aminta da wannan auren ba za ka saketa,,haka ne ko ba haka ba??”

  “Haka ne Abbu.”

  Ya ce kansa a ‘kasa,,juyawa Abbu ya yi ‘bangaren da Meenatu ke zaune ya ce

“Meenatu in har kina ganin baza ki iya zama da shi ki fad’a min,, ni kuma na yi miki al’kawarin yanzu basai anjima ba Haidar zai sauwa’ke miki,, dan babu takura a ciki,,Meenatu za ki iya zama da Haidar a matsayin abokin rayuwark??”

    Jikinta ne ya fara rawa kamar ana kada mazari,,lura da hakan da Mamie ta yi ne ya sa ta ce

    “Dota ki kwantar da hankalinki ki natsu,,babu takura a ciki dan ‘ya ce kema a garemu,,ko babu Haidar ke ‘yarmu ce,,tun kafin yanzu muke tare,,wannan dalilin bazai sa ki fita daga cikinmu ba,,ki nutsu kin ji dota.”

  Kai kawai ta iya d’agawa Mamie,,take ta ji wani courage yana shigarta,,gaban Haidar ne ya yanke ya fad’i dan bai san wane hali zai shiga ba in Meenatu ta guje shi,,cikin nutsuwa ta ce
  “Abbu da Mamie ku iyaye ne guda har da rabi,,kun bani za’bi alhalin kun isa kuma ku za’bamin abinda ku ka san bazai cutar da ni ba.”

   Nisawa ta ji kafin cikin san yin jiki da jin nauyin abinda za ta ce musu tace

*rєplч αѕ mєєnαtu.*4

*luv u αll fαn’ѕ.*
 
*Allah ya ji’kan iyayenmu da rahma ya gafarta mana zunubanmu..*
  
     #Vote,#comment,then #share.
  
  
    @MANAB492

*🌹🌹ƘANIN AJALI 🌹🌹*
    _(тoυcн нeaт ѕтory)._

    _*Almost True Life Story..*_

    *ѕhσrt ѕtσrч.*

_BY.._
      *MANAB* _(‘Yar Baba)._
     _(мa’ajιn ĸaιnυwa).._
    *Wattpad @MANAB492*

*بسم الله الرحمن الرحيم*
*____________________________________*

*🌈🇰AINUWA 🇼RITER’S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*_Dumin shiga  shafin,mu na Bakandamiya dana  shudin rubutun nan na kasa_*

https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association
*____________________________________*
wαttpαd línk:
https://my.w.tt/fRGCYDdKz5

*DEDICATED TO MY LOVELY DAUGHTER REAL SMASHER..*

   _SPECIAL GIFT TO *HASSAN ATK* ND *HUSSAINI 80K*.._

    *Apríl 2020.*

  _wαnnαn pαgє d’ín nα kí nє mч ѕíѕ *zαínαв índαвαwα* ѕσn ѕσ fíѕαвílíllαhí.❤_

*Page 19.*
    “Abbu na amince da wannan auran ubangiji ya biya ku da mafificin alkhairi.”

          Not only Haidar gaba d’aya mutanen parlour ta ga farin ciki a fuskarsu,nasiha sosai Abbu ya yi musu gaba d’ayansu sannan ya sallamesu.

          Zaune ta ke a gefan bed d’inta,hankalinta ya tafi a kan wani short video d’in *CHASING MY HEART* Nawal ya turo musu ta group d’insu,hankalinta kaf yana ga video dan yau ta yi missing bata kalla ba, amma ta ‘kuduri ko a *STARTIMES ON* da safe,ta na tsananin son indian series d’in dan ya had’u,Family issues ne abin ya na shigen mata yana yi da labarin *JANNAT*.

      Ba zato ba tsammani sai ta ga an rufe mata system d’in, d’agowa ta yi a hargitse dan ta bayar Muhaseen ce,dan muddin ta ga ta na kallon series d’in,, za ta kasa ta tsare har sai ta san yarda ta yi Meenatu ta ha’kura da kallon.

       “Ni kam na rasa gane matsalarki da film d’in nan, babu da…”

     Karaf su ka had’a ido shine dalilin yin shirunta ba ta re da ta shirya ba,tsareta ya yi da idanu ya na jin wani emo feelings a tattare da ita,wani numfashin wahala ya ja tare da sauke ‘bayayyar ajiyar zuciya,wadda ta sa sai da Meenatu ta d’ago ta kallesa, murmushin gefan baki ya yi mata tare da d’age mata gira d’aya,saurin sun kuyar da kai ta yi ‘kasa, dan wani abu ta ji ya ratso mata tun daga ‘kwa’kwalwarta har zuwa babban yatsan ‘kafa,zama ya yi akan armchair da ke d’akin cikin low voice mai nuna rarrashi da mi’ka wuya ya ce+

         “Banzo room d’inki domin na takura miki ba, na zo ne dan na ‘kara ba ki ha’kuri akan wanda abokina ya ba ki,bani da wani lokaci bayan dan gobe insha Allah za ku wuce katsina ke da su Aunty.Meenatu ban san da wace kalma ya kamata na fara ba ki ha’kuri ba,amma zan yi iyakar iyawata wajen ganin kin yafemin.”

       Labarin abinda ya faru da shi tun daga ranar da su ka rabu har zuwa inda ya ke zaune, zata iya cewa tisi ne ya yi mata akan wanda Yayanta yayi mata,amma akwai inda ba ta jisu ba a labarin Yayan nata, numfasawa ya yi ya na jin wani ‘bacin rai saboda tunowa da Fauzia da ya yi ya ce

      “Zamana da Fauzia ya koya min abubuwa da yawa a rayuwata,Fauzia ta cuce ni ta ha’in ce ni,sai dai nasan sakayya ce Allah ya yi miki a zamana da Fauzia.”

       ‘Karasa maganar a lokacin da hawaye ya ke zubo masa a kumatunsa, ita kanta ba ta san time d’in da hawaye su ka shiga sintiri a fuskarta ba, ba ta fargaba ba sai gain mutum ta yi tsugunne a gabanta, cikin muryar tuba ya ce

STORY CONTINUES BELOW

      “Meenatu gani a gabanki ina neman yafiyarki dan Allah ba dan ni ba ki yi ha’kuri ki yafe min dan Allah.”

        Ya ‘kare tare da had’a hannuwansa waje d’aya alamun ro’ko.Ita kuwa Meenatu wani irin yana yi ta tsinci kanta a ciki, tabbas Aliyu ya cancanci yafiya a gare ta ko dan albarkacin su Abbu, ballantana kuma ya cancanci yafiya a karan kansa,domin ya cika sharid’an tuba.

     Ta shi ta yi ta kama sa da niyyar d’ago sa daga tsugun nan, amma ta kasa ‘karfi ba d’aya ba, ganin ta kasa d’ago sa shi kuma ya kafe yana neman yafiyarta ne yasa ta yi yun’kurin magana duk da hawayen da su ke zubo mata,can ‘kasan ma’kogaronta ta ce

     “Allah ya yafe mana gaba d’aya.”

     Ta na fad’ar haka ta ba sa baya,a sukuwa ne ya d’ago ya na kallon bayan ta,saboda tsananin farin cikin yafiyar da ta yi masa ya sa bai san time d’in da ya rungumeta ta ba ya ba.

       “Thank you so much *Noorul-hayat* my almighty rewarded you with jannatul Firdausi.”

       “Ameen thumma Ameen, sorry please I need are rest now.”

        “Kin cancanta,good night and sweet dreams.”

        Light kiss ya yi mata a kumatu sannan ya juya ya fita.

       Hannu ta sa ta ta’ba inda ya yi mata kiss d’in,haka nan ta ji wani irin yana yi mai wuyar fassaruwa na shigarta.

      Wanka ta je ta yi tare da tsaftace jikinta,dan menses d’inta ya zo, da ta fito duk wani abu da tasan zata bu’katar da kuma tsarabar da ta yiwa Zainab da Sadiya sai da ta zuba su a jikinsa travelers bag d’inta sannan ta kwanta.Duk wani motsi da Meenatu za ta yi sai ta d’aura hannunta a kumatu ta,ba dan bacci ‘barawo bane da babu abinda zai sa Meenatu bacci a daren.

     Sauri² ta ke shiryawa dan 9:30am ne tafiyar su,ga shi yanzu 8:25am ko breakfast ba ta yi bai,ta makara wajen tashi dan jiya ta dad’e ba ta yi bacci ba, ringing ta ji wayarta na yi ko ba ta fad’a ba ta san Muhaseen ce,bags d’inta ta d’auka ta fito.

     A mid parlour ta gan su gaba d’ayansu,a nutse ta gaida su Abbu su ka amsa cikin sakin fuska, ta gaida Haidar ya amsa mata, a zahiri hankalinsa yana ga twins,a bad’ini kuma hankalinsa yana gare ta, kamar yadda su ka saba haka su ka gaisa da su Hafsat, kallon Muhaseen Meenatu ta yi ta ce

       “Ina kuma Ya Muhseen?”

        “Bai ta shi ba.”

        “Allah ya sa lafiya.”

        “Lafiya ‘kalau baccinsa ya ke sha abunsa,dama ya ce yana bacci zamu tafi.”

       Murmushi ta yi ta re da bin bayan Mamie da Abbu da ta ga sun nufi dining room,a gaggauce su ka yi breakfast dan har su Aunty Habiba sun zo, ga shi flight d’in su 9:30am,yanzu kuma 8:38am.

       Haidar ya so ya yi musu rakiya airport amma sai Abbu ya ce d’auki su twins su fita,dan ba’a so su ga tafiyar shiyasa Abbu ya ce haka, Muslim da driver ne su ka kai su airport 9:30am flight d’in su ya tashi.

      Zuwansu katsina ya yi wa Meenatu dad’i dan ta zaga dangi na nesa da na kusa,kama daga ‘ban garen Ummi har ‘ban garen Abie, sai dai ba ta je gidan Baffa ba,sai dai ta je gidan Zainab da Sadiya, sun ji dad’in ganin juna sosai.

     Sannan ta bi su Hafsat sun zaga dangin Abbu da Mamie, wad’anda ta sani a zamanta da su Abbu, har wad’anda ba ta sani ba,kowa dai yana tofa albarkacin bakinsa,one week na yi su ka jiyo.

       Walima kad’ai Mamie ta ce za’ayi,ba za’ayi wata bidi’a ba.Sosai walimar ta ‘kayatar da Mallam Aminu Daurawa aka kira,ya zo ya yi lectures, sannan Mallama Zuwairiya itama ta yi nata,bayan Daurawa ya gama nasa.

      Can sai ga *KAINUWA WRITERS* sun zo, Aunty Fauza ‘Yar Amana ita ma ta yi musu lectures, sai Ummu Fatima itama ta yi ta ta,Smart,Haupah,Feedyn Bash,Maman Yusuf Mai Kayan Mata, Sis Zainab,Mom Ahlan, Tame Gari,Rasheedat duk sun zo bikin.

      Can sai ga *MONAH*, *FAUZAH*, *JANNAT*, *SAYRAH*, *HALER*,khairy da kum *THREE STARS* sun yi ashobe sun jero.

     *K’ANIN AJALI FAN’S WHATSAPP DA WATTPAD* suma ba’a barsu a baya ba,can na hangi miss double d’auke da ledar pure water da tissues a hannu, ga kuma my lovely sister *Amrita* ita ba’a barta a baya ba.4

     Abin ya tafi a tsari,haka aka yi walima lafiya aka ta shi lafiya, amare kam sun sha gifts. Had’uwa iyayen su ka yi a parlour su ka yi musu nasiha,Mamie da Aunty Habiba kam tun kafin zuwan wannan ranar su ka yi musu,yanzu sai d’an abinda ba’a rasa ba su ka yi musu,sannan Abbu ya d’auke su a mota ya sada kowacce da gidanta,iyaye da abokai sai dai su ka bi su daga baya.

Tsaf su Zainab su ka ‘kara gyarawa Meenatu gidanta duk da bai ‘baci ba,jin motsin angwaye da abokan sa ne ya sa su ka ‘kara kimtsawa su ka fito parlour,ba wasu zugar abokai ya yi ba, *Al’amin*, *Assiddiq*, *Abdallah*, *Aliyu*, *Ibrahim* sai *Uncle Bilal*, su kad’ai ya yarda su ka biyo sa,  dan fir Muslim ya ce ba ya so.

   Kamar yadda al’adar bahaushe ta ke siyan bakin amarya da kuma barkwanci duk an yi sa,kafin daga bi sa ni su ka yi musu nasiha su ka tafi.

   Har wajen mota ya raka su,sun rabu suna masu yi masa fatan alkhairi, cikin farin ciki ya dawo ciki,a inda suka barta zaune anan ya same ta,cikin wani irin yana yi ya ‘karasa gare ta,lullu’bin ya ye sannan murya a ‘kasa ya ce.

 
     *nєхt pαgє ѕαí вαчαn ѕαllαh ín αn jí hαuѕhí α вíчσ ní chínα kσ αmєrícα nα чí.🤣😜*3

*Allah ya ji’kan iyayenmu da rahma ya gafarta mana zunubanmu..*
  
     #Vote,#comment,then #share.
  
  
    @MANAB492

*🌹🌹ƘANIN AJALI 🌹🌹*
    _(тoυcн нeaт ѕтory)._

    _*Almost True Life Story..*_

    *ѕhσrt ѕtσrч.*

_BY.._
      *MANAB* _(‘Yar Baba)._
     _(мa’ajιn ĸaιnυwa).._
    *Wattpad @MANAB492*

*بسم الله الرحمن الرحيم*
*____________________________________*

*🌈🇰AINUWA 🇼RITER’S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
”'{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}”’
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*_Dumin shiga  shafin,mu na Bakandamiya dana  shudin rubutun nan na kasa_*

https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association
*____________________________________*
wαttpαd línk:
https://my.w.tt/fRGCYDdKz5

*DEDICATED TO MY LOVELY DAUGHTER REAL SMASHER..*

   _SPECIAL GIFT TO *HASSAN ATK* ND *HUSSAINI 80K*.._

    *Apríl 2020.*

   *Sis Zainab Iliyas Indabawa san so fisabilillahi.😍😍*

🔚

*Page 20.*

     “Amincin Allah ya tabbata a gare ki ya abokiyar kyau, da fatan kin wuni cikin ‘koshin lafiya.”

        ‘Daga masa kai kawai ta yi l,dan samun kan ta ta yi da kasa magana, ga kuma muryar da ya yi mata magana, wacce ta ji gaba d’aya wani ‘karfinta ya ta fi ta saukar mata da kasala.

     Murmushi kawai ya yi dan dama bayyi zaton zata amsa masa ba. Mi’kar da ita ya yi ya kama hannun ta da hannun damarsa,hannun hago kau d’aukar ledojin da su ka shigo da su ya yi,har bedroom d’inta ya kai ta,aje ledojin ya yi a gefe ya ce

     “Ki samu ki yi wanka da alwala,ina dawowa.”

     Ya na gama fad’ar haka ya yi mata kiss ya juya ya fita,kamar yadda ya ce mata haka ta yi a kasalance,ko da ta fito daga bathroom d’in,jiki ba ‘kwari ta nufi closet wace kaya a ciki kamar za su yi magana,ba ta da lokaci shiyasa ta fara duba sleeping dresses,ko wace ta duba sai ta ga ta yi shara² da yawa,ga shi kuma ya na yin sanyi ne,wasu kyan ta gani ‘yar ‘karamar riga da d’an ‘karamin wando sai kimono duk purple ma su santsi,a gaggauce ta shirya dan ba ta son ya zo ya tarar da ita ba ta shirya ba.

    Ai kuwa kamar jira ya ke tana gamawa ya shiru bedroom d’in,gefen bed ya zauna ta re da d’aukar wayoyinsa ya kashe su. A hankali ta ke takowa cikin nutsuwa, tunda ta fito ya kafe ta da narkarkun idanuwansa,kasala ta saukar mishi sha’awa ta motsa,a kasalan ce ya ta shi prayer mats ya shinfid’a,closet ya koma hijab ya d’auko mata ya bata,duk abin nan da ya ke yi bai ce mata komai ba, dan yadda yake jin kansa ma kad’ai bazai iya magana ba a yanzu.
  
         Sallah raka’a biyu ya ja su,ya dad’e ya na yi musu addu’o’i,kanta ya da fa ya yi addu’ah, sannan ya yi mata tambayoyi akan addini,kamar yadda ya za ta bata bashi kunya ba tsaf ta amsa tambayoyin,shi ya ciyar da ita har sai da ya tabbatar da ta ‘koshi,sannan shi ya sha fresh milk kawai,shi ya tattara komai ya fita da su,kafin ya dawo Meenatu ta shiga bathroom ta yi brush.
  
       Ko da ya dawo ya iske har Meenatu da kwanta ta canza hasken d’akin zuwa dum light,shi ma ya biya bedroom d’insa.
     Runtse idanunta ta yi a lokacin da ta ji Haidar ya kwanta near to her,jiyo da ita ya yi dan yasan ba bacci ta ke yi ba,shafa ko wane lungu da sa’ko na jikin ta ya fara yi a hankali,hakan ya saukar mata kasala,a hankali ya had’e bakin su, ya shiga tsotsar lips d’inta da harshenta, sai da ya d’auki lokaci sosai yana tsotsar harshenshi kana ya zame bakin shi, ya burki ta ta ya san ya harshen shi ya na tsotsar wuyanta, cikin wani irin salo ya yi ‘kasa da harshen shi yana lasar bayanta had’e da yi mata tafiyar tsutsa cikin kwarmin bayanta, cikin dabara ya raba ta da kayan jikin ta,  ya shiga tsotsar sassan jikinta a haukace, sai da lashe ko ina na jikin ta, tun daga wuyan ta har tafin ‘kafarta, kana ya mayar da bakin shi kan boobs d’in ta, ya fara lasa ya na ciza kan nipple’s d’in ta yadda ba za ta ji zafi ba,tun Meenatu na kannewa har ta fara gantsarewa tana dad’a tura mishi ‘kirjin ta, a hankali ta fara fitar da nishin dad’i tana gunji, bakinshi na kan boobs d’in ta yana tsotsarsu kamar ya samu lollipop, while hannun shi d’aya ya na saman d’ayan boobs d’in ya na murzashi had’i da matsawa, ya yin da d’ayan hannun ke ‘kasanta, ya na yin yadda ya ji ‘kasanta ba ‘karamin rud’a shi ya yi ba,fingering d’in ta ya fara yi kafin ya fara sucking d’in wajen, wani irin dad’i Meenatu ta ji ya na ratsa ta bata san time d’in da ta fara turo masa ba,Haidar bai ‘kara rud’ewa ba sai da fara making love da ita, cikin k’ak’anin lokaci Haidar ya rud’ata, ya nuna mata shi cikekken namiji ne.Ya shigar da ita daddad’ar duniyar ma’aurata me wuyar fita, ya mantar da ita kowa da komai a duniya, ya shiga nuna mata zallar son da yake yi mata, yana kuma koyar da ita soyayyarshi, sosai ta rud’e ta rink’a jin sihirtaccen dad’i na ratsa mata tun daga tafin k’afarta zuwa tsakiyar kanta,wannan daren ya zamar musu daren da ba za su iya mantawa da shi ba.

    *Agurguje.*

    *After Two Weeks.*

     Duk wanda ya ga ya na yin yadda su Meenatu su ke zaune sai ya yi sha’awar zaman na su, duk kan su sun yi fresh gwanin sha’awa,daga shi har Ita sun canza a cikin two weeks d’in nan amarci kawai Haidar ya ke ci babu kama hannun yaro,Meenatu bata ta’ba nuna masa gajiyawarta ba,ta na iya yin ta dan ta d’auke masa hankali daga matan waje musamman ma da ta ji Mamie na fad’a musu Haidar sun rabu da Fauzia.

      Mamie ta fi kowa farin ciki ganin yadda Meenatu ta kwantar da hankalinta,dan ita ba a matsayin sirika ta ke kallon Meenatu ba, a matsayin ‘ya ta ke kallonta.Sometimes Meenatu ina jin kunyar Mamie idan ta na fad’a mata hanyoyin mallakar zuciyar mai gida,ita kam Mamie ko a jikinta nunawa ba ta ma san ta na yi ba.
  
            Yau Haidar ya kai ta gidan Abbu,Dad,Muslim da kuma Kabir,sallama ta yi musu dan washe garin ranar za su wuce ethiopia,Mamie da Mom sun cika ta da kayan arzi’ki,amma fa bana gani bane na ji ne lectures kala² su ka yi mata,rasa abin da za ta ce da su ta yi,dan sun yi mata abin da sai uwa ta ke yi wa d’iyarta,uwar ma sai wacce ta amsa sunanta uwa. Su Hafsat kam sha’kiyanci su ka ri’ka yi mata,wai ko dai ta harbo ne?murmushi ta yi kawai ba ta biye musu ba.
  *After Seven Years.*
       Abubuwa da yawa sun faru ciki kuwa harda mutuwar Baffa,wanda har ya mutu bai nemi yafiyar su Muslim ba,mutuwar Baffa ta nutsar da Umma dan yanzu ta tuba,yaran su ma sun nutsu sun nemi yafiyar su Muslim.

        Muslim da Meenatu sun inganta su rayuwa,sun tallafi Ibrahim da Adam sun samar musu aiki,matan kuwa jari mai tsoka su ka na su,zuminci tsakanin Meenatu da Zainab da kuma Sadiya babu kama hannun yaro.

   Meenatu yanzu yaranta hud’u duk twins ne,dan Mamie ta ‘kwace su Affan tun kafin bikinsu,biyu maza Habib (Hanif),Aliyu (Hunaif),biyu mata Halaut (Sawwama),Ameena (Qawwama).Hafsat kam yaranta biyu Sa’eed (Daddy) da kuma Ru’kayyah.Muhaseen yaranta uku Muhammad Auwal,Mahmoud sai Fateema.Muhseen shima ya yi aure,ya auri Raudat yaron su d’aya Kamil (Abba).Zainab yaranta biyar Ameenatu (Little), Abdul-Hakim,Khadijat,Amaturrahman,Al’Qsim.Sadiya yaranta uku dan ta na dad’e ba ta haihu ba,Firdausi,Sageer da kuma Mansur.
     Shiri ta ke ta faman yi dan yau za su yi meeting,kamar ko wacce shekara a gidan Abbu,shigowa d’akin ya yi da sallama d’auke a bakinsa,amsa masa ta yi ba ta re da d’ago ta dube sa ba.

     “Wannan meeting d’in gaskiya ba za ki je sa ba,saboda na lura akan sa kin manta da mu.”

    Abin hannunta ta aje ta yi ta nufo sa,kan ta ta d’aura a kafad’arsa ta wani narke masa ta ce.

   “Ta ya zan manta da rayuwa ta?kai ne komai nawa, in ba ka kusa da ni ina ji na kamar bani ba ce, yanzu zan zo na ji da ku my everyone.”

  Ta ce tare da sakar masa kiss a wuya,wanda sai da ta yi d’age tukunnan tsayinta ya kai,hannunta ya ri’ke ya ce

   “Ina kuma ki ke ‘ko’karin zuwa?ai tunda ki ka kunno wasan sai mun yi sa,dama kin ga ya dace ki yi wa su Sawwama ‘kanne.”

    Ya ce ta re yi mata cakulkulo,ai kuma ta fara zillo da gantsarewa, ta bud’e baki da niyyar magana kenan,kawai ya had’e bakinsu,ya d’auke ta cak bai direta a ko ina ba sai tsakiyar bed.
*ALHAMDULILLAHI.*
   _Duk kan yabo da godiya su tabbata ga Allah (S.W.A) da ya bani ikon fara littafin nan lafiya,ya kuma sa na gama lafiya.Ina ro’kon Allah ya yafe min kura²n da ke ciki,ya bani ladan dai² da ke ciki._

      _Ina godiya ga kowa da kowa ban cire wani ko wata ba,Allah ya sa mu yi Ramadan cikin ‘koshin lafiya._

    _Allah ya yi mana maganin wannan cutar da ta addabai mu,Allah ya yafe mana ya yi mana rahma._

*Allah ya ji’kan iyayenmu da rahma ya gafarta mana zunubanmu yasa mu yi Ramadan lafiya..*

#Vote,#comment,then #share.
@MANAB492

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *