KANO TA JIDDAH COMPLETE

KANO TA JIDDAH COMPLETE 



CHAPTER  1 TO END






Ƙauyen *Laminkwai* wani ƙaramin kauyene a ƙauyan *Daurawa* dake garin *Yako* aƙaramar hukumar *Kiru* ta jihar Kano. 2

Malam Hashimu yana ɗaya daga cikin mazaunan garin.

matarshi ɗaya da ƴa guda ɗaya,sunan matarshi laminde,amman yarsu na kiranta da inna.

sunan yartasu *Suhaima* yarinyace yar kimanin shekaru goma da haihuwa,bayan Suhaima anhaifi kannanta maza guda hudu amman dukansu adaren suna suke mutuwa.

Malam hashimu ba abinda yakeso irin yaga yanada ƴaƴa maza,shiyasa,ya ɗauki tsanar duniya ya ɗorawa suhaima, acewarshi ita annobace a rayuwarshi,sabida tunda aka haifeta,amfanin gonarshi yadena albarka,talauci ya kunno masa gida,abinda zeci yafi ƙarfinshi,kuma aganinshi tunda aka haifetane take cinyemasa duk ƴaƴanshi maza sabida maitarta,ko kadan malam hashimu baya ƙaunar suhaima.

mahaifiyarta tayi kuka tayi roƙo akan yadena abinda yakewa yartasu amman yaƙi ji kullum abun se ƙaruwa yakeyi.

Mutanan garin kowa yasan hashimu baya kaunar yarsa.

Wasu har zugashi sukeyi akan yaci gaba da azabtar da ita.

Malam hashimu bafulatanine,na asali haka itama matarshi,yar tasu suhaima kyakkyawace ajin farko sabida tayo gadon kyau uwa da uba.

Makarantar allo kawai take zuwa,itama ba kullumba,dan in aka korota kuɗin laraba setafi sati agida bataje ba,sabida babanta baze biya ba.

Yauma kamar kullum,zaune suhaima take tana wanke allonta,sabida zatayi sabon rubutun da aka bata.

A fusace mahaifinta yashigo gidan,ko sallama beyiba.

Suhaima na ganinshi tamiƙe agigice tana neman hanyar guduwa,sabida,inde ta tsaya to ko batayi laifin komaiba ze fara dukanta.

ganin ya tsare hanyar da zata gudunne yasa ta tsuguna a inda take tana kuka,tana fadin.

“Don Allah Baffa kataimakeni kayi haƙuri,karka dakeni,wlh bani nakashema ƴaƴa ba,Aradu ni ba mayya bace,don Allah kayi haƙuri,kar ka dakeni”ta ƙarasa maganar cikin matsananci kuka,jikinta se bari yake.

maganganun nata ne suka kara fusata malam hashimu,dan haka afusace yayi kanta,yafara duka kamar yasamu kato.

.”Matsiyaciya har kina da bakin magana,ki kashemin ƴaƴa,ki ɗoran talauci,sannan kizo kina bani hakuri?,muguwa azzaluma kawai,wlh sena nakasa rayuwarki

Haka yay ta dukanta tana kuka,tana kiran.

“inna kizo ki ceceni,don Allah Baffa ze kasheni,don Allah ki fada masa niba mayya bace,kinji inna,kitaimakamin,inna ke kinsan wanda yakashe miki ƴaƴa don Allah kicewa Baffa bani bace”

STORY CONTINUES BELOW


Inna kuka take tana zaune agefe,tana kallon yadda malam ke fitarwa da suhaima jini,amman bazata iya hanashiba,sabida yace duk randa yake dukan suhaima tazo ta ceceta abakin auranta.

kuma abun ya hadu biyu inna macece me matukar hakuri har bada kwatancenta akeyi game da hakurin nata.

Malam seda yaga suhaima bata numfashi sannan ta kyaleta yasa kafa yafice,

Da gudu inna ta debo ruwa ta sheƙawa suhaima,wacce ta sume sabida azabar duka.

Bayan ta farfado inna wanka taimata takaita daki,tana gasa mata inda yaji mata ciwo,gaba dayansu kukan sukeyi,cikin dashashshiyar murya suhaima ta kalli mahaifiyarta tace.

“Inna don Allah ki kaini gurin Baffa na na aynihi,wannan ba Baffana bane”

kuka inna tasa,ta rungumota jikinta tace.

“suhaima baki da wani uba aduniya se wannan,shine mahaifinki,ki dunga yimada adduar shiriya,amman tabbas shine mahaifinki,kidena neman wani uba bayan shi”

Haka inna taita kwantarwa da suhaima hankali,harta haƙura ta dena kuka,sede ajiyar zuciya da take tayi.

Haka rayuwar suhaima ke tafiya agidan mahaifinta,wanda take da ja game da zamtowarsa mahaifinta.

muje zuwa.
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*KANO TO JIDDAH*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

Zahra Muhammad Mahmud

DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION

*ANAYIN ZAZZABIN WATA,ANAYIN KUSUFIN RANA,AMMAN BANTABA JIN ANYI NA TAURARI BA,ZAHRA DA ZAHRA,ALLAH DE YA HADA YANZU,MASU ZUGATA DON ALLAH YA KUKAJI?NIDE NASAN KUNJI KUNYA,TO KU NEMO HIJABAI DA NIKABI,DOMIN RUFE FUSKARKU YAYIN HAWA ONLINE,DAN WATA KUNYAR SEMA RANAR,DA ZAHRA DA ZAHRA,SUKA KAWO MUKU LITTAFINSU DAZASU RUBUTA ATARE,ME SUNA WACECE ZAHRA🤣🤣🤣🤣LOL,NICE KO ITACE,BARI INBARKU HAKA,DANNASAN KUNYA TAGAMA KAREWA MUNAFUKI,AUNTY ZAHRA BUKAR,KOWANNE BUGU NA ZUCIYAR SURBAJO YANA FARUWANE DA SONKI,AUTAR HAJIYA MUNGODE,MAKI GANI YA KAUDA IDONSA*

*DEDICATED TO ZAHRA BUKAR*

*3-4*

Haka mahaifin suhaima yaci gaba da ganamata azaba,tun inyana dukanra tana kuka har yanzu dukan yabi jikinta ko kuka batayi.

Yau an sake koro suhaima kudin laraba,jiki asanyaye tashiga dakin mahaifiyarta,tazauna tayi tagumi,

Lokacin innan ta tashiga toilet,tana fitowa taga cinyayyan silifas din suhaima abakin ƙofar dakinta.

Ajiye butar tayi tanufi dakin,koda ta shiga suhaima bataji motsinta ba sabida nisan da tayi acikin tunani

Tausayintane yakama inna,jitayi hawaye nabin fuskarta,jawo suhaima tayi jikinta,se alokacin suhaima ta dawo daga duniyar data tafi.

“suhaima lafiya kike kuwa,meya sameki kikazo kika zauna anan kina tunani,,ina makarantar”

Cikin kuka suhaima tace.

“inna kuɗin laraba aka koroni,kuma nasan ke baki dashi baffa ne kawai zan tambaya,kuma kinsan inde naje dukana zeyi”takarasa maganar tana kuka.

Sharemata hawaye innah tayi sannan tace.

“karki dami yata,kije kimasa magana,inya dokeki yau watarana goyaki,zeyi,ba yauba suhaima,ba yanzu ba ni nasani komai nisan jifa kasa ze sauko,kuma duk girman gona akwai kunyar karshe,ke da mahaifinki beso insha Allahu se ya shiga karkashin inuwarki,kijure duk wahala,bayanta daɗi nanan zuwa,kinji ko dan haka tashi kije ki tambaye shi insha Allahu ze baki”

jiki asanyaye suhaima tanufi dakin mahaifinnata.

Daga bakin ƙofa ta tsuguna tayi sallama.

Be amsaba yanufota afusace,tun kan yaji abinda ya kawota,yakifeta da mari har guda biyu,sannan yace.

STORY CONTINUES BELOW


“Aradu suhaima da badan kurwata tafi taki ƙarfiba da tuni nima kin cinyeni,meyasa bakida fshimta,nifa sonki ne banayi,meyasa dole se kinzo gurina,ki nisants kanki dani dan gudun kada wata rana awayi gari na kasheki,sabida kiyayyar danake miki”

“Baffa uba baya kin dansa,haka shima ɗa baya kin iyayenshi,wlh baffa koda ka kasheni nayafe maka fansar raina,don Allah baffa kataimakeni kabani kudin laraba mslam ne ya koroni”ta karasa maganar tana kuka.

hannu yasa a aljihu ya ɗauko wata tsohuwar naira ashirin yabata,da murnarta,ta amsa ta juya zata tafi,dakatar da ita yayo,sannan yace.

“Wlh har abada bana kaunarki,ina roƙon Allah da yayi gaggawar kasheki kamin bakin cikin ganinki yasa ni na mutu,suhaima wlh na tsani ganinki”yana kaiwa nan yajuya yashige cikin ɗakin.

inda sabo suhaima tasaba da irin wainnan kalaman na mahaifinta,dakin inna taje ta nuna mata kudin tana murna ta juya ta koma makarantar ta biya kuɗin.

Rayuwa taci gaba da tafiya ahaka,kullum ba sauki sena Allah.

yau counsilor din garin yayi rabon kudi inda yaba malam hashimu dubu goma.

Ay Baffa jinshi yayi kamar ansashi a aljanna,kasuwa yaje yasiyo balangu na dari biyu,me daɗi sannan ya wuce gida.

da sallamarshi yashigo gidan,wacce rabonshi dayinta har ya mance.

Da faraa inna tafito tana amsa sallamar.

ganin faraa a fuskarshine yasa ta ɗauko masa tabarma ta shimfiɗa masa suka zauna sannan yace cikin faraa

“Laminde ay yau take sallah agidannan,dan har balangu na siya miki na jaka guda dan kici kiji daɗi,Nura kansila ne yayi rabon kudi shine nima yabani dubu goma”

“Alhamdulillahi,natayaka murna Allah ya amfana”

kunshin naman yaciro a aljihunshi yabata yace taci.

Nan inna tafara cin naman suna hira,sallamar suhaimace ta dakatar dasu,dawowarta daga makaranta kenan.

Tana shigowa annurin fuskar Baffa ya ɓace yakoma kamar anmasa mutuwa.

daga gefe ta tsuguna tana musu sannu da gida.

inna ce kawai ta amsa amman banda baffa.

Suhaima ganin inna nacin namane yasa hankalinta komawa gurin,dan rabonsu da nama shekara guda kenan.

mikoma suhaima sauran naman inna tayi,jiki na ɓari tamika hannu zata amsa dan dama tuni yawun bakinta ya tsinke.

wani azababben mari baffa ya ɗauketa dashi,sannsn yarufets ds duka,seda yamata,dukan daya janyo mata targaɗe akafa.

inna bakinciki ne yasa tamiƙe tashige ɗakinta,tana jiyoshi yana fadin.

“wlh baki isa kici namannan ba bakar matsiyaciya,”

hakade yayta balainshi,yawuce yabarta sgurin jiki afashe

inna dayake ta iya gyaran targade ita ta gyarawa suhaima sannan ta koya mata yadda akeyi.

koda dare yayi baffa ƙasan shimfiɗarshi ya adana sauran kuɗinshi,cikin dare yana bacci bera yaja kuɗin zuwa bakin raminsa.

koda gari yawaye,baffa yakasa fita sallar asuba sabida neman kuɗinshi dabe ganiba,koda yaga begansuba,cikin fushi yafito tsakar gidan beyi wata wata ba yarufe suhaima da duka wacce ke tsugune tana ƙoƙarin haɗa murhu dukanta yake yana faɗin.

“Au dan jiya na hanaki cin nama shine kina sacemin kuɗina?to wlh kinyi ƙarya,dole sekin fitomin da kuɗina,bakar muguwa,azzaluma,mayya,barauniya,bakincikin ki baze kasheniba,kifitomin da kuɗina duk inda kika kaisu”

STORY CONTINUES BELOW


“wlh baffa ni bansan kanada kuɗi bama bare in ɗaukar maka,kayi haƙuri don Allah”

inna ko inbanda kuka ba abinda takeyi.

Shiko baffa dayaga ya caje suhaima bega kuɗin ba buɗar bakinshi se cewa yayi.

“Aradu awa biyu na baki,kije kwanar dangora kiyi karuwanci kizo kibiyani kuɗina in bs hakaba abakin auran uwarki”

jin furucinshine yasa tari sarƙe inna,tun tanayi atsaye harta kai ga tafaɗi jini nabiyo bakinta,dakyar tace

“suhaima matuƙar ba fyaɗe aka miki ba,duk ranar da son zuciya ko wahalar rayuwa tasa kika zubar da mutuncinki awaje ba a gidan auranki ba banyafe mikiba” 1

da gudu suhaima tayi gurin innarta tana kiran sunanta.

shiko baffa ɗakinshi yakoma daniyyar ɗauko magani ya jikawa innar,abinda yaganine yabashi mamaki,kuɗinsa sbakin ramin ɓers,ds sauri ya ɗauka yaga ba abinda yasamesu a aljihu yasaka sannan ya ɗauko maganin yafito.

koda yazo gurin innar numfashinta na sama tace.

“Hashimu na yafe maka,Allah yadawo dakai kan hanyar gaskiya,suhaima kiyi haƙuri da duniya da mutanan cikinta,Allah ya albarkaceki,insha Allahu bazaki taɓe ba”dakyar tagama furta maganar,daga ƙarshe tayi kalmar shahada tace ga garinku nan.

Tunda baffa ya fahimci inna ta mutu yazube agurin yana faɗin.

“Tur dake suhaima,yanzu mahaifiyar takima seda kika kasheta me nayimiki kike kashemin iyali?,Allah ya isa tsakanina dake”yasake rushewa da kuka.

itako suhaima jin inna ta rasu ne yasa ta yanke jiki ta faɗi kasa sumammiya

muje zuwa.

surbajo for life.

🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*KANO TO JIDDAH*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

Zahra Muhammad Mahmud

*maki gani ya kauda idonsa*

DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION

*DEDICATED TO ZAHRA BUKAR*

*5-6*

Ihun baffa ne yajanyo hankalin maƙwabta,dayake asubace shiyasa suka jiyoshi.

Nanfa mutane sukai ta shigowa,bakin baffa yaki rufuwa kowa yazo se yace mishi suhaimace ta kashe uwarta.

Wata ce ta dibi ruwa ta watsawa suhaima ta farfaɗo,kuka takeyi gwanin tausayi,haka tanaji tana gani aka haɗa mahaifiyarta aka mata sallah akaje aka birne ta.

Duk me imani yaga suhaima seya tausaya mata,lokaci guda tafita hayyacinta,in banda kuka ba abinda takeyi.

Shiko baffa memakon yayiwa matarshi addua se lantar suhaima yake,wai takashe mishi mata.

Haka akaita zaman makoki har akayi arbain din innah suhaima bata koma daidai ba.

***************

Bayan wata uku da rasuwar inna,baffa ya haɗu da wata bazawara me suna,Lantana ya aureta.

Lantana,irin tsofaffin karuwan nanne,dan haka tana shiga gidan baffa,balai ya karu akan na da agurin suhaima.

Komai na gidan ita takeyinshi,dan har cikin dare turata dam din daurawa takeyi ta ɗebo ruwa,gashi da nisa atsakaninsu,haka zata kwana ahanya,dan ko amashin ne zaka seka biya naira dari koma fin haka,bare suhaima ga jarkunan ruwa har guda uku haka take turata.

Baffa be taɓa kallon hakan amatsayin cutarwa ga rayuwar yartashi ba,sema daɗi dayake ji.

Tuni tadena zuwa makatantar Allo,shinkafa da wake lantana take dafa mata ta turata talla.

STORY CONTINUES BELOW


ga suhaima me kan tallah ce tana fita yake ƙarewa,hakanne yasa lantana komawa dafa mata rabin buhu,da safe takai garin Kiru,da rana kuma takai kwanar dangora,da yamma takai yako.

ba irin wahalar da suhaima batasha,kuma duk da wannan wahala mahaifinta ko gaisheshi tayi baya amsawa,sedema yarufeta da duka,ko so ɗaya lantana bata taɓa cetonta ba.

Ana haka ne wani ƙanin lantana yazo daga garinsu,murna gurin lantana kamar me,shima baffa yayi murna da zuwan salele,ba kaɗanba.

To dama gidan ɗaki biyu neHH,ɗaya na suhaima,ɗaya kuma baffa da lantana,dan haka koda dare yayi baffa dakanshi yakai salele ɗakin suhaima wai yadunga kwana aciki,kamin yatafi.

Suhaima ido kawai take warewa ganinta kwance da shirgegen ƙato a shimfiɗa ɗaya.

Koda baffa yafita adakin,salele zuwa yayi ya kulle ƙofar,sannan yazo kusa da suhaima yakwanta.

Cikin dare suhaima ta farka taga salele yacire mata riga,se matse mata kananan nashanunta yakeyi,wainda farkon fitowarsu kenan,se zafi suke mata.

Da sauri tamike zaune tace bakinta naraw.

“meyasa kakeson zubarmin da mutunci don Allah,?”

Dariya yayi sannan yasake shafota yace .

“sabida mahaifinki be nuna ke me mutuncin bace,tunda ya iya haɗani dake mukwana guri ɗaya”

Kuka suhaima tasa mishi tana bashi hakuri amman ina salele,se kokarin rabata da duka kayanta yake,Cikin saa suhaima ta kwace a hannunshi tafita tsakar gida tana kuka,

Da gudu baffa da lantana suka fito.baffane yace.

“dan kan uwarki meya faru kike ma mutane kuka tsakar dare?”

Baki narawa suhaima tace.

“Baffa salele ne yaciremin kaya yana son yin lalata dani”

Carab lantana ta amshi maganar.

“kaji munafuka,lokacin dakike rabawa yan tasha,ubanwa kika yiwa kuka,se yanzu dan sharri irin naki zakice wai salele,ni inbanda masifa irin ta salele ubanme zeyi dake”.

Baffane yakarasa inda suhaima take yarufeta da duka,seda yamata lilis,sannan ya hankaɗata ɗakin da salelen yake ciki,yace.

“Bakar munafuka,kyayi kya gama,yanzu kuma sharri kika zo dashi to wlh munfi ƙarfinki,”daga haka suka juya ɗaki shida lantana suka rufo ƙofa.

Salele murna ce takamashi dan haka yanufo inda suhaima take tsugune tana kuka,itako tana hangoshi,ta kwasa aguje,tafice ma daga gidan,.

Gudu take ba kama hannun yaro,har ta isa gidansu wata hanne ƙawarta,kuma maman hannen tana da kirki,baban hannen ya rasu,

Dayake gidan kauye bakowanne keda murfi ba dan haka shigewa gidan suhaima tayi tabaje atsakar gida,koda salele yabiyota be ganta ba dan haka yakoma gida yana huci.

A tsakar gidan suhaima ta kwana ko riga babu ajikinta,da asuba maman hanne ce tafara fitowa,koda taga mutum kwance tsakar gida abunka da mutanan karkara basu da tsoro kanta tsaye taje gurin tana tambayar waye.

Farkawa suhaima tayi,ganin innar hanne ne yasa tafashe da kuka tace.

“inna nice suhaima”daga gaka takwashe komai ta faɗawa innar.

tsananin tausayin suhaima ne yasa inna kuka,kamota tayi ta rungume race cikin kuka.

“kiyi haƙuri suhaima insha Allahu,nan gaba zakiga amfanin rayuwarki,kibarwa Allah komai,yana sane da halin da kike ciki”

Daga haka daki takaita nan hanne taita kuka na tausayin kawar tata,kaya tabata tasauya bayan tayi wanka,tayi sallah taci dumamen tuwo,sannan tanufi gidansu.

STORY CONTINUES BELOW


A tsakar gida tasamesu duka suna karyawa,bawanda yadamu da ita bare yatambayi daga ina take.

kayan tallan ta ta ɗauka tafice,zuwa kiru,bayan ta amshi kuɗin mota ahannun lantana.

Da misalin ƙarfe,goma na safe bayan tafiyar suhaima talla,hajiya zaituna me makkah me dubai,ta bayyana a garin na laminkwai.

Gida gida take bi tana haɗa kan yanmata wainda iyayensu suke da shaawar akaisu saudiyya aykatau,ayko duk inda tashiga kowa yaƙi bada yarsa,ahaka harta shigo gidansu suhaima.

Da faraa lantana ta karɓeta,koda hajiya zaituna tamata bayanin abinda yakawota ba ƙaramin daɗi tajiba,suna cikin tattaunawa,suhaima ta dawo daga tallah.

Nan take lantana tace hajiya ta tafi da suhaima ta bata,lokacin mahaifin suhaima bayanan haka lantana ta yanke hukunci.

Dubu ɗari hajiya taba lantana,ay ji tayi kamar ansata a aljanna,murna da godiya har kasa.

cikin masifa lantana tasa suhaima haɗo kayanta,kuka suhaima takeyi tana ba ta hakuri amman taki sauraronta,daga ƙarshema ta rufeta da duka.

Ganin zasu bata mata lokaci ne yasa hajiya zaituna cewa tabar kayan,insunje zata saimata wasu,

haka suhaima tanaji tana gani suka sata a motar hajiya zaituna,ita kuma takulle taja suka tafi.

Koda baffa yadawo lantana tabashi dubu hamsin sannan tace.

“dayake naga harkar ƙaruwa ce shiyasa nabada ita,nan kano zaa kaita tadunga aykatau,duk bayan wani lokaci zatazo ganin gida”

baffa ko damuwa beyiba yashiga sawa lantana albarka.

Suko mutanan gari,gaba ɗaya kowa yaɗauka antafi da suhaima karuwanci.

koda labarin yazo kunnen baffa ko damuwa beyiba dan yasan hassadace.

Tun suhaima tana kuka har tadena,haka sukaci gaba da tafiya hajiya najanta da hira.

ga sanyin ac yana busata ay suhaima batasan sanda bacci ya ɗauketa ba,har suka iso kano,anguwar hotoro kwanar maggi bata sani ba.

muje zuwa.

surbajo for life.

🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*KANO TO JIDDAH*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

Zahra Muhammad Mahmud

*maki gani ya kauda idonsa*

DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION

*umeeeeeeeeeh naga sakonki nagode Allah yabar zumunci*

*DEDICATED TO ZAHRA BUKAR*

*7-8*

Koda hajiya zaituna tayi parking suhaima bata saniba seda ta tasheta,a firgice ta farka.

Haka hajiya tajata zuwa cikin gidan,suhaima se kauyanci takeyi,sabida shine karon farko na shigarta birni.

Koda suka shiga falon yanmata ne ajere su tara,se wata babbar mace atsaye agabansu tana koya musu wani abu,koda suhaima ta lura dakyau ashe tafiyar jan hankali ake koyar dasu.

Ganinsu ne yasa matar zuwa gurinsu tana faraa tace.

“me makkah me dubai,ina kika samo mana,zuma farar saƙa kuma?”

Dariya hajiya zaituna tayi sannan tace.

“hmmm kede bari uwar mabukata,wlh can wani kauye na siyota afarashi dubu ɗari,gatanan na kawota,nasan zamu samu dubunsu ajikinta,sabida inkin lura yarinyar akwai kira,”

Dariya uwar mabukata,tayi sannan tasa hannu ta shafo gefen fuskar suhaima wacce tunda suka fara magana take ware ido kamar tsohuwar mayya,sannan tace.

STORY CONTINUES BELOW


“zancanki gaskiyane,nasan in ta isa birnin jiddah,duniyar sama zata gyarata dakyau kamin tasata akasuwa,dan haka yanzu kije da ita amata e pasport,dan banaso suyi sati akasa batare da an aunasu can ba,kuma kinga ƙafarta akwai kaushi,ga kanta se tsami yake,ki kaita saloon akauda komai,dan kinsan halin duniyar sama batason akaisu ahaka”

Tafawa sukayi,sannan hajiya zaituna tace.

“naga yar sudan nanan dan haka in mun dawo daga saloon din zankaita can abata kayan mata,dan ta jiƙu dakyau sabida kinsan larabawan nan,basason suji rani,sunfiso kullum cikin damuna”

wata uwar shewa sukayi sannan hajiya zaituna tayiwa suhaima umarni data taso suje,ba musu suhaima tabita sabida bata gane manufar zancensu ba.

Gurin gyaran kafa da gyaran gashi takaita aka gyara suhaima,segata tafito fes da ita.

gurin pasport sukaje nanma akayimata.

Daganan gurin me maganin mata suka dire,nan taita ɗirkawa suhaima magunguna,akan dole suhaima takesha duk da batasan maanar su ba amman tanaji aranta ba abun cutarwa bane.

harda na tsugunawa seda suka mata,basu dawo gidaba se shaɗaya na dare.

Tunda aka kawo suhaima gidan,kullum ake koyar dasu salon tafiya,da karayraye karayraye,da fari da ido,kuma tsab suhaima dama yana daga nature ɗinta dan haka be bata wahala ba ta iya.

Ba kalar fitsarar da baa koya musu ba.

sati guda tsakani,jirgi ya ɗaga da su suhaima from kano to jiddah.

Dukansu a tsorace suke barinma suhaima dahar kuka tadunga yi na tausayin kanta.

Awar su huɗu asama,suka iso jiddah.

Dayake basu da wani kaya,basu sha wahalar komaiba,aka buga musu,stamp na shaidar sun shiga ƙasar saudiyya.

Suna fitowa,suka tarar da wata hamshakiyar hajiya wacce dagani duniya na gara mata,gurinsu ta nufa tana yatsina tace.

“sunana duniyar sama,ina fatan kune hajar danayo order?”

Dayake anfaɗa musu sunanta dan haka baki suka haɗa wajan faɗin.

“Eh mune”

“to ku biyoni”tabasu amsa,tayi gaba suka bita abaya zuwa gurin wata arniyar mota.

Dukansu suka shiga taja suka tafi.

Idon suhaima kamar ze faɗo sabida kalle kalle,a ɗaya ɓangaren kuma murna take zataga kabarin annabi da kuma ɗakin Allah,sabida tayiwa innarta addua.

Su suhaima manya,kowa ya faɗamata,a jiddah ɗakin Allah da kabarin Annabi suke oho.

wani katafaren gida suka shiga.

Wanda yagaji da haɗuwa,suhaima har faɗuwa tayi gurin kalle kalle.

Abinci aka basu,bayan sunci sunyi sallah,sannan, aka kaisu makwancinsu.

Sosai abun yaba suhaima mamaki ganin ɗaki ɗaya amman sunfi su talatin acikinsa,kowa da jakar kayanta.

Hira suka shigayi,anan suhaima taji ashe daga gari dabam dabam aka kawosu.

A hakade har bacci ya ɗaukesu dukansu,kowacce cike da kewar gida,bama kamar suhaima,da ita kaɗaice yar garinsu.

muje zuwa.

surbajo for life.

🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*KANO TO JIDDAH*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

Zahra Muhammad Mahmud

*Maki gani ya kauda idonsa👇*

*DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION*

STORY CONTINUES BELOW


INA IYA BAKIN KOKARINA PLS KUDENA COMPLAIN AKAN WAI INAYI KADAN,WLH INA KOKARTAWA

*DEDICATED TO ZAHRA BUKAR(ALLAH YA SAUKEKI LAFIYA,AMEEN)*

*9-10*

Washe gari da safe,bayan sunyi sallah,wanka sukayi sukaci abinci,sannan hajiya duniyar sama ta kwashesu zuwa wani boutique.

Suhaima se murna take ta ɗauka zasu gurin Annabi ne,ganin sun tsaya abakin boutique ne yasa tagaza yin shuru tace

“Hajiya don Allah yaushe zamuje mukaiwa Annabi ziyara,naji ance anan yake?”

Wata uwar tsawa hajiya ta dakamata sannan tace.

“uban waye yace miki,duniyar sama na siyo yanmata dan suzo sukai ziyara madina,?to in mafarki kike kiyi saurin farkawa,atafiyata,nafarko baa aure,kuma baa zuwa masallacin harami,bare kuma kiyi tunanin zuwa madina,basu na kawoki kiyiba,dan haka ki kiyaye,dan duk wacce takarya dokata wlh hukuncinta haukacewane kunde ji na gaya muku”

Bayan sun shiga ta siyo musu kayanne,suna hanyar komawa gida,suhaima bata daddaraba tasake cewa.

“To hajiya me muka zo yi anan don Allah?”

“kunzo karuwanci ne”cewar hajiya tana tauna cingum.

👀👀👀👀haka suhaima take waresu,kana daga bisani,tace bakinta na rawa.

“hajiya ni mahaifiyata tace bata yafeminba inna aykata zina kuma tarasu”

Daidai lokacin suka iso gidan.

suna fitowa hajiya tabata amsa da cewa.

“yaro man kaza to ay baki saniba yau ko uwarkice hajiyar sama tasa kuɗi tasiyota zuwa nan kasar,to wlh,dole tayi abinda nasata bare ke”

Tasssssss,suhaima ta ɗauke hajiya da wani lafuyayyan mari,sannan tace tana kuka.

“ni kika siyo ba inna taba,baki da hurumin yin magana akanta,sabida bata da alaƙa da fasiƙa irinki,ina jure komai amman banda wulakanta mahaifiyata”taƙarasa zancan tana kuka,

ga mamakinta memakon taga hajiya taji haushi,se kawai taga tayi dariya tace.

“you will fay for it”

Dayake suhaima come ce,bataji me hajiya tace ba,binsu tayi abaya zuwa cikin gidan.

Su hajiya sun rigata shiga,ayko tana shiga taji anrufeta da duka.

Yanmatane su biyar majiya ƙarfi,sukaimata shegen duka,seda takasa motsi,sannsn hajiya tas suka kaita wani ƙaramin daki suka wurgata ciki suka kulle,

Suhaima jitayi ana taɓata ,da sauri ta buɗe idonta tana kallon me taɓata

wata yar matashiyar budurwace,wacce zasuyo sannin juna,itama kyakkyawacd ba laifi.

Kama suhaima tayi ta tasar da ita zaune ta jinginata da jikin bango,

da kyar suhaima tace.

“wacece ke,me kikeyi anan?”

kuka yarinyar tasa tace.

“sunana sajida,ni yar bauchi ce a nigeria,watarana nafito zani makaranta,se wasu mutane suka saceni,suka kaiwa wata hajiya wai ita uwar mabuƙata,shine aka kawoni nan jiddah da sunan zanyi karuwanci,to danaki amincewane shine suka sani aɗakinnan,suna ganamin azaba iri iri,watana shida kenan a ɗakinnan,sesun ga dama suke bani abinci,nasan kema kin amincewa da kikayine yasa suka kawoki nan”

rungume juna sukayi suna kuka suna rokon Allah yakawo musu ɗauki.

Wasa wasa seda suhaima rayi wata uku a ɗakin tare da sajida.

STORY CONTINUES BELOW


yau gidan shuru alamar kowa yatafi fasikancinshi.

jin karar bude kofar ɗakin dasuke ciki sukaji hakanne yasa dukansu suka natsu.

Wata yamushashshiyar matace tashigo ɗauke da kwanaon abinci wanda ko basu faɗaba sunsan nasu ne.

Dungura musu abincin tayi sannan tace

“shegu yan iska masu taurin kan tsiya,gaku mata har mata amman kunki ku mori rayuwarku.”

Suhaima da sajida kallon juna sukayi sukayi alama da ido,ay miƙewa sukayi atare suka rufe matar da duka,basu kyaleta ba seda suka mata jina jina,sannan suka fice da gudu daga ɗakin,koda suka iso falo ba kowa,dan haka waje sukayi,da gudu.

koda megadi ya gansu be cemusu komaiba,danbesan,antsaresu ba,dan haka buɗe musu ƙofa yayi suka fice a 360.

gudu suke bilhakki da gaske,duk da basu san inda zasuba amman basu dena gudunba.

muje zuwa.

surbajo for life.

🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*KANO TO JIDDAH*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

Zahra Muhammad Mahmud

*Maki gani ya kauda idonsa👇*

DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION

*DEDICATED TO ZAHRA BUKAR*

*11-12*

Gudu sukeyi,basu tsayaba seda sukaje jikin wani dogon gini,sannan suka tsaya kalle kalle.

Can suka hango wata mata wacce da gani sunsan yar nigeria ce.

Da gudu suka nufeta,sunaso ta taimakesu tamaidasu gida.

“Ayya na tausaya muku,amman kuyi hakuri inkaiku kuyi ayki tukuna seku,samu kuɗin jirgin komawa gida”.

Cike da faraa,suka amince suka bita.

Dayake matar ita a makkah take,dan haka mota suka hau,daga jiddah zuwa cikin garin makkah.

Koda suka isa gidan matar,sunsha mamaki,domin shima cike yake da yanmata,yara da manya,sannan ga kekunan guragu nan kala kala.

Abinci tabasu sukaci,sannan takira wata halima tace mata.

“anjima inzaku harami,kutafi da wainnan,kinga zaa kara samun kuɗin sadakar”

sude su suhaima basu san manufarta ba.

Suna zaune,halima tazo da bandeji,tasa su suka dora hannayensu a kafaɗarsu ta ɗaure guiwar hannun da bandejin,sannan takawo kalar jini ta shafa akasan.

bame cewa ba yanke musu hannun akayiba,sude se kallon abun mamaki suke.
Mamakinsu be ƙaruba seda aka kawo musu keken guragu akace,su hau.

ba musu suka haye,wasu suka turasu zuwa harami.

Suna cikin tafiya,duk wanda yagansu se yabasu sadaka,ayko suna zuwa daidai,wani hotel,me suna land premiar,suka haɗu da yankame.

Suhaima se gani tayi,sauran sun kwasa da gudu,dan haka itama,sauka tayi akan keken,ta ruga da gudu,itako sajida kamin ta gudu har sun kamata,ihu take tana tsillewa dan batasan inda zaa kaitaba.

Suhaima leƙowa tayi daga inda ta boye,taga ansaka sajida a mota,fitowa tayi da gudu dan itama akamata,amman ina kamin ta ƙaraso sunja motar suntafi.

tsugunawa tayi agurin tanata rusa kuka,daga karshe tamike ta cigaba da tafiya tana share hawaye.

Dayake lokacin aykin hajji ne garin na makkah cike yake da baki.

Suhaima cigaba tayi da tafiya,har ta iso wani guri dataga jamaa da yawa se shiga sukeyi,kyan gurin da tsarinshine yasa suhaima shaawar shiga ciki taga kome ake gani.

STORY CONTINUES BELOW


Tana zuwa zata shiga da takalminta,taji wani megadin ƙofar yana faɗin,”haram haram”nuni yaymata data cire takalmi ba musu tacire,ya miƙo mata wata farar leda,tasaka aciki,sannan ta rike a hannu ta shiga.

Dayake gangarane,haka suhaima ta dunga tafiya kanta akasa,kamar ance ta ɗago kanta.

ALLAHU AKBAR.

Arba tayi da ɗakin Allah yayiwa sama rumfa.mutsike idonta tashigayi nason tabbatarwa ba mafarki takeba.

ay tunda taga dagaske shine seta fashe da kuka,t juya tafice zuwa waje tasha wahala kamin tasamu bahaushiyar data nuna mata gurin alwala.

alwala tayi tadawo,gurin kaaba.

Dayake batasan ya akeyiba,ita gurin kaabar kawai tanufa,dan ko alwala tayine,sabida tanaso ya amshi rokonta da gaggawane.

da kyar tasamu ta isa jikin kaabar,tunda taji hannunta yataba ta,se kawai ta rushe da kuka tana faɗin.

“Allah na daɗe ina wahala arayuwata,ka kawomin agaji,ya Allah,nagaji,katausayamin haka,nima baiwar kace ya Allah”ta ƙarasa adduar tana kuka.

********

Suhaima seda ta kwashe tsawon sati guda acikin harami,tana maimaita wannan adduar,alwala da tsarki kawai ke fito da ita,abinci ko ana raba sabil na dabino da madara,su take ci.

Yau jummaa,rana ta buɗe sosai agarin na makkah,bayan an idar da sallar jummaa ne,suhaima tafito,wajen haramin sabida tanaso ta siyi riga da kuɗin sadakar da aka bata ranar da aka kama sajida.

Tana fitowa,taita tafiya,tarasa mezatace inta shiga shagon,dan ita batajin larabci.

Wasu gungun mata,ta hango,zaune,jikin ginin bindau,da sauri tanufesu,sallama taimusu,suko suka amsa amman azatonsu balarabiyace,dan haka se suka mata larabci.

ido taware atanta tace dama akwai baƙaƙen larabawa,tunda tagade fatarsu baƙace.

Dakyar tace musu ita bahaushiyace,don Allah tanason siyan rigane batasan mezatace.

Wata acikin matanne,ta juya tayiwa yar uwarta magana da larabci,seta juyo tacewa suhaima.

“amman ke bakuwace ko?”

kai suhaima ta ɗaga mata.

murmushi matar tayi sannan tace.

“karki damu ki bini ni kuma namiki alkawari insha Allahu,zan samar miki ayki,aguri me kyau,yadda zasu dunga biyanki duk wata,inkin amince kibini muje,amman ba anan garin nake zauneba,ni ina riyad ne”

Suhaima da sauri ta amince,ayko guri tasamu tazauna jiran matar,har tagama abinda zatayi,suka nufi tashar mota,suka hau,mota zuwa riyad.

muje zuwa.

Surbajo for life.

🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*KANO TO JIDDAH*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

Zahra Muhammad Mahmud

DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION

*KHALEESAT HYDAR FACEBOOK NOVELS GROUP,NAGODE DA SOYAYYARKU GARENI,ALLAH YATSAREKU CIKIN TSAREWARSA AMEEN,*

*ZAKU DUNGA YIN HAKURI DA ABINDA YA SAUWAKA,BA KODA YAUSHE ZAN DUNGA TYPING BA,NAGODE DA ADDUOINKU MASOYANA*.

*DEDICATED TO ZAHRA BUKAR*

*13-14*

Tafiyace me tsayi tsakanin makkah da riyad,dan haka sun jima kamin sukai.

Kamarde sauran,shima gidane me ɗauke da yawan mutane mazauna nigeria.

STORY CONTINUES BELOW


Tunda suhaima taje garin hankalinta akwance yake,sabida dankalin turawa kawai suke soyawa su fitar dashi,waje su siyar,hajiya murja sunan wacce takawo suhaima riyad,tana da kirki sosai kuma akwaita da tsoron Allah.

Sannu ahankali,suhaima har tasoma jin larabci,kamin wani lokaci taƙware dayin yaren,shiyasa take yawonta ko ina batare da ƴan kamen tikari sun kamata ba,sabida harshenta har ya karye,ko hausarta bata fita da kyau,sannan kamanninta babu mecewa ba balarabiya bace.

Watan suhaima biyar tare da hajiya murja,rannan da safe suna zaune sega,wata aminiyar,hajiya murja tashigo,me suna hajiya safiya.

fuskarta ɗauke da murna ta faɗo gidan,har tana tuntuɓe,amman bata damuba faɗi take.

“hajiya murja,fito,yai nasamo kabar me daɗi,fito fito”

da sauri hajiya murja ta tari aminiyar tata tana faɗin.

“akbirni kawata,meyafaru,kinsa nafara murna tun kamin naji”

guri suka samu suka zauna,sannan hajiya safiya tace.

“Dama gidan,sarki Abdulaziz Assa’udi ne,aka kama maaikatan gidan da laifin yunƙuri kashe ɗanshi,tahanyar bashi guba,to shine aka kori kowa,to yanzu sababbin maaikata suke ɗauka,kuma kinsan basa ɗaukar baƙar fata,shine nace ko zaki gwada kai suhaimanki ko zaa dace su ɗauketa,tunda aykine me kyau,”

“Gaskiya naji daɗin wannan labarin,sede,abu ɗaya,wlh banaso suhaima tayi nisa dani,sabida,tabani labarinta gaba ɗaya,tausayinta nakeji,ina gudun nakaita,makkah bayan nataho kuma sugano ba balarabiya bace,asamu matsala,”

Murmushi,safiya tayi sannan tace.

“inbanda abinki suhaima ay tasan hanya,insuka korota seta dawo,nan,nide namata shaawar aykin wlh,ki daure kawai mu kaita mu bita da addua”

Ayko da kyar hajiya murja ta amince.

Sati guda tsakani,suka shirya suhaima zuwa makkah,da kuka suhaima ta amince da aykin,dan itama batason yin nisa da hajiya murjan.

Koda suka isa masarutar,sun tadda mutane jibge ana musu screening,dan haka suhaima tahau layi,amatsayin me share share.

Koda akazo kanta ashe bata saniba se kana da takardar zama ɗan kasa,ido ta dunga warewa inda tace tamantoshi a gidansu dake riyad.

Kyan suhaima da kwarjinintane yasa mutumin yasa sunanta amatsayin me shara agidan batare da katin ba.

ganin sunanta yashigane yasa ta dawo gurin su hajiya murja sukayi sallama,sr kuka sukeyi,ahaka suka rabu,bayan hajiya murja taba suhaima ɗayar wayarta,sabida sudunga gaisawa.

Bayan angama tantancrwa ne aka shigar dasu suhaima cikin gidan,aka gabatar dasu ga alummar,gidan,daganan akaba kowa,ɓangarenshi,daze dunga kula dashi,cikin ikon Allah ɓangaren,babban ɗansarkin mesuna.
*SHUREIM ABDUL’AZEEZ AS-SA’UDI* ,ya faɗo acikin bangaren da suhaima zata dunga gyarawa,kuma dama duk inda,aykinka yake to anan ɗakinka yake,amatsayinka name kula da gurin.

Danhaka,ɓangaren aka kai suhaima,aka bata ɗakinta,mecike da kayan more rayuwa,kamar bame aykiba.

********

Hajiya duniyar sama sanda ta dawo tasamu labarin su suhaima sun gudu ba ƙaramin baƙinciki tayiba,ranta sosai ya ɓaci.

Hakanne yasa takira bokanta dake ƙasar indiya,tashaida mishi tanaso ya haukata suhaima da sajida,

alkawari yamata inda yashaida mata,yana da ayyuka sosai agabanshi,amman ta jira bayan wata shida ze kammala yashiga nata.

bata damuba,sabiɗa tasan boka guru maharaja da cika alƙawari

STORY CONTINUES BELOW


Anashi ɓangaren kuwa,boka guru maharaja,yaune waadin daya dibarwa,duniyar sama,dan haka tuni yashiga ɗakinshi na yin tsafin domin aywatar da nufinshi. 1

Wanda yay daidai da shigar suhaima masarautar makkah amatsayin hadima agidan.

Sajida kuwa bayan ankamata,sijin aka kaita,watanta biyu aciki,aka sakata,ajirgi,zuwa nigeria.

a kano aka sauketa,kuma bata da kuɗin mota hakanne yasa ta ɗauki drop din mota zuwa bauchi.

Sosai iyayenta sukayi murna da komawarta gida bayan sun cire ran sake ganinta,sukai taaantar hajiyar sama da tawagarta.

muje zuwa.

surbajo for life.

🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*KANO TO JIDDAH*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

Zahra Muhammad Mahmud

DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION

*dedicated to zahra bukar*

*15-16*

Yau da wuri suhaima ta tashi,ta ɗauki injin shara da mopping ta nufi ɗakin yarima.

Da sallamarta ta,shiga sede bakowa adakin.

Ba abunda yafiba suhaima mamaki,kamar ganin ɗakim kamar bame hankali aciki,sabida mugun dattin dayayi,wadrope a buɗe,kayan daya cire gasunan zube aƙasa wasu akan gado.

Tattara kayan wankin tafara yi takaisu cikin worshing marchine,tazuba ruwa da omo,sannan ta kunna,ta dawo taci gaba da aykin ɗakin.

Ranar suhaima tasha wuya sosai,dan kwalema tayiwa ɗakin,harda canjawa gado gurin zama,sannan tasa sabon bed shit,kayanshi ko data wanke shanyawa tayi suka bushe ta zauna ta gogesu tas,sannan,ta kwaso na cikin wardrope ɗin gaba ɗaya tasake sabon shiryawa.

kamin wani lokaci ɗakin yafito fess kamar bashiba.

Koda tashiga toilet nanma ta tarar dasi boxsize dinshi da singlet,jibge aciki baa wankeba,a kunyace suhaima ta kwashesu takai,worshing marchine suma tawanke ta goge masa,ta feshesu da turare ta shirya masa.

Koda ta koma ɗakinta wanka tayi ta gasa jikinta sannan tayi sallah,ta nufi kitchen dan samawa cikinta abinda zata ci.

Sabida gidan komai a adalce sukeyi,kowanne ɗan ayki a ɓangarenshi akwai,kitchen da store daze dunga girka abinda yakeso yaci ba takurawa.

Koda suhaima taje kitchen dambun coucous tayi wanda yasha naman kaza da kayan lambu.tuni,ɓangaren nasu ya buɗe da ƙamshi.

tana gamawa,ta juye a kula,sannan tazuba wanda zataci ta fice daga kitchen,tanufi ɗakinta,tazauna taci tasha ruwa,tabi lafiyar gado.

***********

Shi ko Shureim tunda ɗakinshi yayi datti yadena kwana agidan ya tattara abinda yake buƙata,yakoma kwana a hotel,dan baze iya kwanan ɗakinba.

Yau yana tasowa daga office har ya shiga lifter zuw Ɗakinshi,sekuma kawai yaji yanason zuwa gidansu,dan haka fasa hawa saman yayi yadanna ta dawo dashi ƙasa.

yana sauka yashiga motarsa zuwa gidansu.

A aladar gidan basa zaman falo,dan haka be tarar dakowaba,ɗakin mahaifiyarshi yanufa.

me suna hajiya fatima,a kishingiɗe yasameta,me mata tausa tana matsa mata ƙafarta.

Nufarta yayi da sauri yarungumeta ya sumbaceta,ita kuma ta shafa gashin kanshi tana samasa albarka.

kan kujera yaje yazauna,suna hira,duk da cewa shureim miskiline na bugaw A jarida,wanda magana ke matuƙar tsada agurinshi,amman baya yiwa mahaifansa.

STORY CONTINUES BELOW


“Shureim ina kashige kwana biyu bana ganinka?”inji mahaifiyarshi cikin harshen larabci.

“Ummi wlh ɗakina yayi masifar dattine,ni kaina kunyar ɗakin nakeyi,shine kawai yasa natare a hotel acan nake kwana,tunda ankori yan aykin gidan”shima ya bata amsa da lataɓcin.

Murmushi ummin tayi sannan tace.

“Kaide akwai shiririta,to ay ankawo wasu maaikatan jiya,kuma kaima antura me kula da ɓangarenka,nasan angyara komai yanzu,kaje kaduba inbeyi maka ba base a canja kayan ɓangaren gaba ɗayaba”

Taɓe baki yayi sannan yayiwa ummin tashi sallama yanufi ɓangaren nashi.

Tunda yake betaɓa jin ƙamshin dayakeji aɓangaren nashiba yanzu,kamshin turare ganida ƙamshin girki,tuni cikinshi ya juya,alamun yanajin yunwa.

Kasa jurewa yayi yanufi kitchen ɗin,ba kowa se cooler buɗewa yayi wani tiririn ƙamshine ya daki hancinshi,da sauri,ya ɗauki plate ya juye abincin aciki,ya ɗauka yanufi ɗakinshi.

Abinda yagani ba ƙaramin mamaki yabashiba,inbanda ƙamshi ba abinda ɗakin yake komai naciki yadawo sabo,wardrop ɗinshi yanufa acan yasha makurar mamaki,ganin komai a wanke a goge se ƙanshi sukeyi.

toilet ɗinshi yanufa acanma yasha kallo,besan sanda murmushi ya kubce afuskarsa ba,a fili ys bayyana.

“ko waye yayi wannan aykin ba balarabe bane,sabida su basu saba da wahalaba,,musamman nacikin birni bankiba kona kauyem zasu iya kwatantawa, nasan koma waye to tabbas namiji ne,dan mace bazata iyaba”

da wannan bayanan nashi yaje yazauna yafara cin abincin,ji yake kamar kunnenshi ze fita,dan daɗi sam babu tafarnuwa aciki,shidama yatsani tafarnuwarnan,dande kawai yazamar musu tamkar aladarsu ce cinshi.

Shureim duk yawan abincin seda yakwasheshi tas yasha ruwa,yamiƙe ze fice ji yayi ya gaji dan hska lafiyar gadonshi daya gaji da haɗuwa yabi,yayi kwanciyarshi tuni bacci yayi awon gaba dashi.

*********
Tunda daga wannan lokacin,kullum suhaima seta girka abinci me rai da lafiya ta haɗa harda shureim sabida ta fahimci inta rage s kitchen yana zuwa ya cinye,dan kullum taje gyara ɗakinshi seta fito da plate.

tsawon wata guda kenan,tana ɗawainiya dashi,tuni yamurje,har wata kiba yayi,ga ɗakinshi kullum cikin gyara,gashi be taɓa ganin me aykin nashiba,kuma bedamu dason ganin me aykinba dan azatonshi namiji ne.

Yau tunda suhaima ta tashi kanta ke ciwo,dakyar ta cire kayanta,ta ɗaura towel tashiga wanka,adaddafe tagama wankan ta ɗauro towel ta fito,tana fitowa tayanke jiki ta faɗi aƙasa.

Tsawon kwanaki biyu kenan shureim,bega angyara mishi ɗakiba,kuma baa dafs mishi abincinba,wanda yasan da baa fashi.

hakanne yasa yashiga damuwa,nason sanin halin dame aykin nashi yake ciki.

Suhaima ko tunda ta faɗi bata tashiba seda ta kwans biyu ahaka,cikin dare ta tashi a haukace,tuni tayi fatali da towel ɗin dake ɗaure jikinta,se buga kanta take a bango tana zage zage.

Shureim cikin bacci yaji ana buge buge,a firgice ya tashi,silifas yasaka yafito,falo ananne yafahimci aɗakin me kula dashine abun yake faruwa.

Da gudu ya nufi ɗakin,yatura yashiga,ganinta tsirarane,yasa yayi saurin dakatawa gamida runtse idon shi yana fadin.

“Auzubillahiminashshaidanirrajeem”

itako suhaima se buga jikinta take da bango,har ta jiwa kanta ciwo,ganin zata illata kantane,yasa shureim daurewa ya ƙarasa inda take ya riƙeta,nanfa dambe ya kaure,ita ala dole seta kwace,inda shi kuma ya gwada mata ƙarfe,ta hanyar rungumeta gabaɗaya ajikinshi.

Se gurnani takeyi kamar tsohon zaki,ɗaukarta yayi gaba ɗayanta,yanufi ɗakinshi,da ita se son kwacewa takeyi,amman ya hanata.

koda yakaita ɗakin,ɗaureta yayi da ƙafar gado sannan yakoma ɗakinta,ya ɗauko doguwar riga da dogon wando,har ze fita ya hangi wayarta jone ajikin charge,cirota yayi yaga tana da missed call har guda goma.

STORY CONTINUES BELOW


Da sauri ya koma ɗakinshi,likacin saura kaɗan ta kwance daga daurin daya mata,da sauri yaƙarasa inda take,sunci uban dambe kamin yasamu yasaka mata kayan,

yana gama sakamata,yafara rera karatun qurani,cikin zazzakar muryarshi akunnenta,sannu a hankali tafara gurnani,da buge bugen,zuwa can kuma seta zube jikinshi sharab alamun tayi bacci.

kan gadonshi ya ɗorata,ya gyaramata kwanciya,sannan yanufi ɓangaren mahaifinshi,domin sanar dashi abinda ke faruwa.

muje zuwa.

surbajo for life.
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*KANO TO JIDDAH*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

Zahra Muhammad Mahmud

DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION

*Dedicated to zahra Bukar*

*17-18*

Yana zuwa ya samu mahifin nashi zaune yana cin tuffah,

Bayan ya gaisheshine yashaidamishi abinda ke faruwa.

Akiɗime sarki yake tambayarshi.

“taya haka tafaru,yanzu yarinyar tana ina?”

“Tana ɗakina tasamu bacci”

“muje in ganta”cewar sarki yana miƙewa.

Ɓangaren Shureim ɗin suka dawo tare,koda yaga suhaima sosai yatausaya mata,kallonshi yamayar gun shureim yace.

“bata da wayane,ay yana da kyau asanar da yan uwanta halin da take ciki”

Da sauri shureim yaje yaɗauko wayar suhaima yakawo masa.

Number hajiya murja suka kira bugu ɗaya ta ɗauka dan dama gaba ɗaya a firgice take na rashin jin suhaima kwana biyu

jin muryar namijine yasa hajiya gigicewa tana tambayar waye cikin harshen larabci

“Shureim sunana,dama anason ganinki da gaggawa a inda me wannan number take ayki,sabida kwana biyu kenan bata da lafiya”

salati hajiya take tana ƙarawa bakinta har rawa yake gurin bada amsar gatanan zuwa.

kamin hajiya tazo,sarki sawa yayi aka maida suhaima wani ɓangare na musamman aka kunna mata karatun qurani

cikin dare hajiya ta iso batare da tsoron komaiba sabida tana da igama.

Gurin kwana aka bata kamin gari ya waye.

hajiya ta kasa bacci burinta kawai tasan halin da suhaima take ciki.

Washe gari seda rana tafito sannan Sarki ya buƙaci agabato masa da hajiya murja.

Rusunawa tayi tagaisheshi,sannan tanemi guri ta takure.

“baiwar Allah meye haɗinki da yarinyar nan,gaskiya nakeso kisanar dani”

Hajiya murja batare da tsoron komaiba ta faɗamishi duk abinda tasani gameda suhaima,harda labarin suhaima nacan nigeria da suhaiman ta bata.

Sarki seda yashare kwallah na tausayin suhaima,daga haka sawa yayi aka nemo manyan malamai,suka shiga saukewa suhaima qurani me girma.

tsawon sati guda aka kwashe ana mata karatu,cikin ikon Allah aljanun suka fara magana,malaman basuyi kasa a guiwaba,gurin ci gaba da karatun,har suka samu aljanun suka fita.

kowa se hamdala yakeyi nasamun nasarar samun lafiyarta,

Sede tunda tasamu sauƙi kuma se bata magana sede nuni take da hannu.

Shureim inyasata agaba yana kallo har beso yadena,tunda yaji labarinta yaji takwant mishi arai,d mahaifinshi ze amince da ba abinda ze hana be nemi auranta ba,dan harga Allah suhaima tana cikin jerin irin matan dayakeso ya aura,wato mata wainda suke da rangwamen gata,domin yatallafi rayuwarsu.

STORY CONTINUES BELOW


Hajiya murjace tacigaba da kulawa da suhaima agidan sarki batare da tsangwama ko takurawaba.

tsawon watanni biyu takwashe tana kulawa da ita,sumul tawarke maganace kawaide har yanzu batayi amman babu inda yake mata ciwo.

Ganin hakane yasa hajiya murja tafiya ita kuma suhaima ta koma bakin aykinta,na kula da ɓangaren shureim.

tunda lokacin bata sakaci da addua kullum inde bata aykin komai to zaka samu karatun qurani take.

Sarki da kanshi ya bukaci suhaima tayiwa sojoji jagoranci zuwa jiddah domin kamo su hajiyar sama,dan dama dabida irinsu ake kamen tikari.

sunsha wuya kamin tagane gidan,cikin ikon Allah su hajiya karimatu da hajiya uwar mabuƙata duk suna gidan,ayko ba wanda aka bari acikinsu aka kwashesu zuwa kotu,inda yanmata aka musu bulalar zina aka sakosu a jirgi aka dawo dasu nigeria,hajiyar sama ko hukunci kisa aka yankemata ta hanyar jefewa sabida tana da aure ita dasu hajiya karimatu,da uwar mabuƙata,dan duk suna da aure.

Suhaima tayi mamaki da sarki ya barta taci gaba da ayki agidan batare daya sallametaba.

tamaida hankalinta kan aykinta,ba ruwanta da hayaniya,natsuwarta na ɗaya daga cikin abinda yake ƙara sawa shureim sonta da ƙaunarta.

muje zuwa

Surbajo for life.
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*KANO TO JIDDAH*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

Zahra Muhammad Mahmud

DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATIONS

*Happy sallah to all muslims ummah over the univers*

*dedicated to zahra bukar*

*19-20*

Yau da wuri suhaima tashiga ɗakin shureim domin gyarawa,sede shigarta keda wuya,taci karo dashi kwance a ƙasa riƙe da mara yana ta kwara amai duk ya galabaita.

A gigice tayi kanshi,tana jijjigashi,amman ko kulata beyiba sema idonsa dake yin sama,

Da gudu tafice daga dakin tanufi cikin gidan,daidai lokacin sarki da tawagarsa zasu fita batasan sanda tabige sarkinba,hankalinta duk yatashi,bata cikin natsuwa.

Wani sojane ya kamota yana tambayarta ko haukartane ta motsa,dayake bata magana nuni kawai take da hannu tana hawaye kai kace mutuwa akamata.

fahimta sukai akwai abinda ke faruwa,a ɓangaren prince,hakanne yasa,suka ɗunguma har sarkin zuwa gurin.

Suhaimace agaba tana musu jagora.

koda suka ga halin da shureim yake ciki basu ɓata lokaciba suka nufi asibiti dashi.

hankalin sarki atashe yake,dan in akwai abinda yafiso arayuwarsa to shureim ne sam bayason ganin shi cikin damuwa,dan haka yakasa zama burinshi yaji abinda yake damun ɗannashi.

Likitocin sun jima kamin daga bisani suka fito babban cikinsu ne yafara yiwa sarki bayani cike da girmamawa kamar haka.

“Ranka ya daɗe wannan matsalarce de da take damunsa itace tasake tashi”

Cikin rashin fahimta sarki yace.

“wacce matsala kenanfa,dama shureim yanada wata lalurane wacce ni bansaniba?”

cikin daburcewa likitan yace.

“Ranka yadaɗe,kimanin shekara guda kenan ay,da matsalar tafara damunshi,kuma tun farkon zuwanshi nan na bashi shawara akan yasanar dakai,dan ayi maganinta da gaggawa”

cikin fargaba sarki yace.

“kaga likita kafito fili kasanar dani damuwar ɗana,ni bansan komai gameda ciwonshiba”

STORY CONTINUES BELOW


“to batu na gaskiya,yana fama da shaawa me ƙarfine,wacce inta motsa in be samu biyan buƙata ba se sperm ɗin ya daskare a marar sa,wanda hakan shike haddasa masa ciwon mara me tsanani,wanda dole se yazo nan mun narkar da sperm ɗin mun tsuƙe masa shi tukuna yake samun lafiya”likitan ya ƙarasa zancan cikiɓ girmamawa.

Ido sarki ya ware sannan yace.

“likita to yanzu meye maganin wannan lalurar?”

“maganinta shine agaggauta yimasa aure cikin ƴan kwanakin nan,to in yatara da matarsa kome zezo da sauƙi daga ƙarshema ze rabu da matsalar,dan yanzu yakai stage din da komai ze iya faruwa dashi dan haka a shawarce shine ayimasa aure”

Shuru sarki yayi yana nazarin zancan likitan,to sho yanzu ƴar waye zece Ze aurawa shureim,dan yasha kawo mishi ƴaƴan sarakuna na ƙasashen larabawa da ƴaƴan masu kuɗi yana cewa baya so,koda yatambayeshi yo wacce kalar mace yakeso, ya shaida mishi mara gata yakeso ba masu gata ba,to shi ina zeje ya samoma shureim irin irin macen dayakeso?

sabida koda zaa bashi mara gatan to yana da kyau abashi wacce take da natsuwa,da sanin abinda shureim yakeso da wanda bayaso,dan samun zaman lafiya a tsakaninsu.

*suhaima hadimarsa* shine sunan daya faɗo bakin sarki.

tabbas shureim zesota tunda itama bata da gata,sede ba balarabiya bace,amman kuma tana da tausayi duba da ganin yanayin data shiga da ganin shureim ɗin bashi da lafiya.

Duk wata shawara da sarki yakeyi da zuciyarsa ta gaza hango masa wata sama da suhaima,dan haka sallama yayiwa likitan yanufi gida,yabar wasu daga cikin masu kula dashi dazasu taho da shureim gida anjima,sabida likitan yashaida mishi bacci yakeyi yanzu da zaran yatashi baze sake jin ciwonba.

koda sarki ya isa gida.

gurin mahaifiyar shuriem yanufa,anan ya shaida mata duk abinda yafaru da kuma shawarar daya yanke,sosai ta tausawa ɗannata,dan dama ta jima da fahimtar yanada damuwa amman shegen miskilancinshi baze bari ya faɗiba.

Tayi naam ɗari bisa ɗari akan a aura masa suhaima,inda ta ƙara da cewa inyaso inbe sonta daga baya se ya ƙara da kafilat yarinyar sarkin masar datakw masifar sonsa shi kuma be ƙaunarta,sabida shi kafilat ta baro masar ta dawo saudiyya da zama.

Suhaima sarki yasa aka kira masa,tazo cikin natsuwa ta zauna tana sauraron dalilin kiran.

“suhaima shureim bashida lafiy,ance se in anyi masa auran gaggawa lalurar dake damunsa zata kau,shreim bashida tsayayyiyar budurwa bare muje mu nema masa auranta,dan haka amatsayina na mahaifinsa ina neman alfarmarki ki amince ki auri ɗana domin cetoshi daga cikin halin dayake ciki”

Suhaima jinta tayi tana shawagi asararin samaniya,wai itace sarkin makkah yake neman alfarma agurinta,alfarmar da itace zataje nema wai ita ake nema agurinta.

Hawayene kebin fuskarta Tana bin sarkin da kallo.

Tambayarta yasake yi da cewa

“kinyimin alfarmar?”

kai ta ɗaga da hanzari bayan ta ɗaga kan miƙewa tayi da gudu ta koma ɗakinta tana hawaye.

Dama ranar larabane,danhaka ranar alhamis hajiya murja da tawagarta suka iso,dan suhaima ta tura musu saƙo.

Nanfa aka shiga gyaran amarya,mahaifiyar shureim ma baa barta abayaba gurin gyara suhaima.

Kamin wani lokaci tuni ƙasar ta ɗauka dan sarki zeyi aure da hadimarsa.

shureim sanda labarin auranshi da suhaima ya iso kunnensa ba ƙaramin daɗi yajiba,amman be nuna hakan a zahiri ba sema wani shan ƙamshi daya shiga yi.

STORY CONTINUES BELOW


Ranar jumma ɗaukacin jamaar dake masallacin harami suka shaida ɗaurin auran shureim da suhaima,kowa se murna yake taya su

suhaima ranar tasha kuka kamar ba gobe,wai yau itace da ubanta araye amman se wanine yay mata walicci agurin auranta.

da ƙyar su hajiya murja suka rarrasheta tayi shuru,kwalliya aka shiga yimata sabida anjims zaaje walimar da sarki ya haɗa a fadarshi domin tayasu murna.

Mahaifiyar shureim ce ta shigo ɗakin da ake shirya suhaiman,tace mata taje ɗakin shureim,kayan da zatasa yana gurinshi so in angama mata kwalliyar taje tasa kayan acan.

amsawa suhaima tayi cike dajin kunya.

Bayan angama yimata kwalliyarne,tamiƙe,jiki asanyaye ta nufi ɗakin shureim domin amsar kayan da zata sak ɗin.

muje zuwa.
*21-22*

Tura ƙofar tayi bakinta ɗauke da sallama ta shiga ɗakin. +

Ba kowa aciki,jin motsi tayi abayanta da sauri ta waiga dan ganin ko menene.

Shureim ne fitowarshi daga wanka kenanɗaure da towel a kugunshi,yayinda kanshi kuma wani towel dinne yana goge ruwan kanshi.

Duk da akwai naurar busar da gashi a toilet ɗin to shi beson zama a toilet yafiso yafito se yayi.

Da sauri suhaima ta ɗauke idonta akanshi dan gaba ɗaya kunya ce ta kamata.

Takowa yayi cikin takunshi na ƙasaita ya zo ind take tsaye ya tsaya abayanta,har jikinsu na goguwa,da sauri suhaima tai yunkurin barin gurin,sede yarigata,dan kamota yayi stee ta bayan ya haɗata da jikinshi sosai,yayin da hannunshi ke zagaye da mararta sabida karta gudu.

daga shi har ita wani sabon abune ke shiga jikinsu da zuciyarsu,hakanne yasa suhaima lumshe ido ta kwantar ɗa kanta akan ƙirjinshi.

Janta yayi a hankali suka nufi gaban mirror ahaka,kallon juna suke ta cikin mirror ɗin,kuma steel shureim be saketa ba,sema wani shinshinata da yakeyi shima yana lumshe idon.

Da kyar ya saketa dan yaji hankalinshi ya fara tashi,yana sakinta,tayi wuf zata gudu,damƙota yayi,ya ɗagata cak ya ɗora akan gado,se mutsu mutsu take nason guduwa.

sakinta yayi yaje ya kulle ƙofar sannan yadawo gaban mirror yazauna yana kallonta ta cikin mirror ɗin,kamar wanda akawa dole yace .

“zo nan”

ba musu ta miƙe a tsorace ta nufeshi,tana zuwa gabanshi ta durƙusa tana jiran umarnin shi,hakan datayi ba ƙaramin daɗi yayiwa shureim ba.

“Taso ki shiryani nima lokaci na tafiya”ya faɗi yana kallonta.

idon suhaima kamar kwaɗo,ta waresi tana kallonshi,bakinta har rawa yake gurin furta

“yallaɓai ay ni ban iya shirya manya ba,ni banma san yadda ake shirin irin naku ba”ta fadi harda gumi na keto mata

“Ay dama ba cewa akayi kin iya ba,koya zakiyi yau,dan haka karki ɓatamin lokaci kitashi kiyimin,kuma ni banason dogon magana”

Jikin suhaima kamar wacce aka jonawa shucking haka yake rawa.

STORY CONTINUES BELOW


Gaban mirror ɗin taje ta jawo mai,ta fara shafa mishi,harda ƴar kwallarta,shiko wata niimace ke ratsashi aduk sanda hannunta ya taɓa fatar jikinshi..

Haka taita shafeshi da mai,bayan ta gama ta busar mishi da gashi,tsayawa tayi kallon uban maya mayan dake kan mirror ɗin sotake ta gano wanne ne na gashi amman tagaza ganewa,hakanne yasa shureim sa hannu ya zaɓo su yashiga bata ɗaya ɓayan ɗaya tsna shafawa.

bayan ta gama,comb tasa ts gyara gashin.

Gefe ta koma ta zumɓuro baki sannan tace.

“ni na gama”

takowa yayi yazo inda take,har lokacin bata dena turo bakinba,yana ƙarasowa kanta ya riƙe,sannan ya manna bakinshi akan nata yashiga kissing ɗinta.

Cikin solo da ƙwarewa yakw shan bakin nata,su suhaima ba baka ba kunne se zuci da gangar jiki.

Shi kanshi shureim,bada niyyar jin daɗi yaje yin kiss ɗinba,yaje da niyyar yimata hukuncine agameda turo masa bakin datayi.amman sede daɗin dayaji baze misaltuba,

Hakanne yasa yaci gaba da kissing ɗinta very hot and romantic,jawota yayi jikinshi,suka faɗa kan gado.

Tun suhaima bata mayar mishi da martani har itama tazo tafara mayarwa,ay farawarta tace tasa shureim ƙara charge.

gaba ɗaya ya gama yimata rumfa da faffadan kirjinshi yana kissing ɗunta ahaka,daƙyar suhaima ta cire bakinta acikin nashi tace a shagwaɓe.

“nifa ummi ce tace nazo kabani kayan dazansa bacewa tayi kayimin haka ba”

Shureim wanda gaba ɗaya network ɗinshi rawa yake,a hankali ya furta.

“nasani ay,to amman ayke matatace,inason insamu natsuwa daga garekine,shiyasa namiki hakan”

Shuru suhaima tayi tana jinshi,ya miƙe ds ƙyar yaje,ya ɗauko kayan nashi da nata,yadawo ya sameta,kwance akan gadon takasa tashi,dan gaba ɗaya ya kashe mata jiki.

Hannu yasa ya ɗagota,ya zuge zip ɗin rigar jikinta dayake a tsaye suke,take rigar ta faɗi ƙasa,yarage daga fant se bra ne jikin suhaima.

kunyace ta kama suhaima musamman ganin irin mayen kallon da shureim yake mata,domin kawar da kallonne yasa tayi saurin shigewa jikinshi,tana mishi kukan shagwaɓa,harda bubbuga ƙafa takeyi aƙasa.

Shureim,rungumo yayi sosai yashiga rarrashinta,gami da cewa.

“ya isa haka faɗamin me kikeso?”

cikin siririyar muryarta tace.

“ni sanyi nakeji kasamin kayan don Allah mutafi”

“bade sanyiba,sede kice kunya,dan gashinan jikin ki da ɗumi,kice bakyason naga miki boobs ne shine kawai”

Suhaima jin maganar tayi tamkar saukar aradu sabida kunya.

seda suka ɓata lokaci sosai sannan suka shirya,cikin shigar,kayan da kuka gani a hotonsu😁 1

sosai sukayi kyau,janta yayi suka fice abun mamaki ba kowa agidan duk sun tafi walimar,harabar gidan suka fito anan suka tarar da comber na motocin da zasu rakasu ƙofar fadar,duk da ba nisa.

koda suka isa gurin taron,kabbara ce kawai ke tashi,ana ɗaukarsu hoto,koni sun burgeni har suka isa gurin zaman da aka tanadar dominsu.

Kafilat ƴa ga sarkin masar tana ɗaya daga cikin mahalarta taron,tazo taga abinda suhaima tafita dashi da har shureim ya zaɓeta akanta.

koda taga suhaima kukane ya kubce mata,dan nesa ba kusaba suhaima tafita diri me kyau da ɗaukar hankali,kyau kawai kafilat tafi Suhaima dashi kasancewarta balarabiya ta ƙasar masar.

STORY CONTINUES BELOW


Har aka gama taron kafilat bata dena kuka ba,amman fa tasha alwashin seta hanasu jin daɗin zamansu,sabida bazata jure ganin shureim da suhaima ba ita ba.

se washegari aka kai suhaima gidan mijinta dayagaji da haɗuwa,sede fatan Allah yabada zamal lfy.

Shureim dama ya ƙosa kowa ya watse yabar mishi matarshi.

shikaɗai ya shiga ɗakin sallamarshi.

Alwala yasa ta ɗauro sukayi sallah rakaa ɓiyu domin godewa Allah.

Bayan sun idar,Apple kawai sukaci sukayo brush,sukabi lafiyar gado.

Asuba ta gari

muje zuwa

Surbajo for life.

🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*KANO TO JIDDAH*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

Zahra Muhammad Mahmud

DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION

*Daga yanzu har na gama kano to jiddah na matan aurene,ban amincewa kowacce budurwa taci gaba da karantawa ba,akiyaye pls🙏🙏*

*Don Allah a ɗanyi haƙuri da gyaran da zanyi,🙏🙏🙏🙏typing biyu nayi yau,na farko shine wanda na turo muku yau,to se bayan na gamashi sena tuno ay suhaima nace bata magana,sena koma nayi wani page,wanda bata maganar,to mistake da na samu,gurin posting ne,memakon inturo wanda bata maganan sena turo wanda nasa tayi,so don Allah kumin afuwa,da naso inturo ɗayan senayi tunanin ze birkita littafin shiyasa banturoba,so labarin ze ɗora a suhaima bata magana,don haka amin uzuri,wlh saurine gurin posting ya janyo hakan*

*dedicated to zahra bukar*

*23-24*

Suhaima duk jinta take wani iri kwanciyar dasukayi da shureim kan gado ɗaya,sr juyi take ta kasa bacci.

Shima shureim ba baccin yakeba,jin motsin suhaima yayi yawane,yasa ya matso da ita jikinshi,yayi mata rumfa da ƙirjinshi ya matso da bakinshi dede nata suna gogar juna yace cikin tattausar murya.

“me ya hanaki bacci har yanzu?”

Lumshe ido tayi sannan ta buɗe su akansa,se ta girgiza kai.

Nufinta ba komai kenan.

Murmushi yayi ya ƙara mannata da ƙirjinshi,sannan yace.

“kinso inmiki abinda ze saki baccin?”

kai ta ɗaga,dan batasan me ze matan ba.

Hular kanta ya cire,sannan ya fara wasa da gashin kanta,yana hura mata iska a kunne,zuwacan,yafara gangarow ƙasa,zuwa wuyanta,yana shinshinata,yana shaƙar ƙamshin dake fita a wuyan nata(gareki kande!!! shafa turare a wuya da bayan kunne yanada muhimmanci da ƙasan boobs da tsakiyarsu,da hammata,se matse matsin cinya,da tsakanin mazaune ta baya,ita kuma haq asamata almiski,in baayi dan jin daɗiba pls ayi kodan kada garbati ya shinshino wari da tsami,🤣)

Dirar hannunshi kan boobs ɗinta seda dukansu suka ɗauke wuta na ƴan mintuna.

shafasu yakeyi,yana ɗan matsawa,dagashi har ita numfashi kawai suke ja,sannu a hankali yafara ɓalle botir ɗin gaban rigarta,yana sa fuskarshi a tsakanin boobs ɗin ta yana gogawa,sannu a hankali ya zame rigar,wanda kusan atare ya ciresu da rigar jikinshi,manna bakinshi yayi anata yashiga kissing ɗinta,itama tana biye mishi,ahaka har yacire bra ɗin dake jikinta,

A tsatstsaye suke suna kallonshi,sun cika sun tumbatsa,gasu farare dasu,hannu yasa yana wasa dasu,zuwacan ya kafa bakinshi akai yafara surcking ɗinsu,very hot and romantic,suhaima kukan daɗi shureim kukan daɗi,(gareka garbati,sucking ɗin,boobs ɗin matarka,koda kuwa haihuwarta goma yana da amfani matuƙa,riba biyu ne,nafarko de zakuji daɗi,na biyu kuma kariyace ga matarka,daga haɗarin kamuwa da ciwon cancer,so ko bazaki don jin daɗinba,kayi kodan kareta daga ciwon cancer,kodan kare mutunci da martabar aljihunka🙏🙏)

STORY CONTINUES BELOW


Gaba ɗaya basu cikin hayyacinsu daga shi har ita,hannu yasa domin cire mata pant,sede idon da suhaima take zarewa,ga rawar da jikinta yakeyi kamar mazari,shi ya tabbatar masa a tsorace take,shiko baze taɓa kusantarta tana cikin halin tsoron shiba,dan ze iya jimata ciwo,hakanne yasa ya fasa abinda yayi niyyar.

kamota yayi ya haɗa ƙirjinsu guri ɗaya,zuciyarsu na bugawa atare,hakan sosai yayiwa shureim daɗi sabida boobs ɗin suhaima dake tottokare da ƙirjinshi,se ƙara manna yakeyi da ƙirjin nashi.

kamin wani lokaci tuni suhaima tayi bacci akan ƙirjin nashi,se shafa bayanta yakeyi,seda baccin yayi nauyi sannan ya lallaɓa ya kwantar da ita,shikuma yashiga toilet.

ya jima aciki yana sakarwa kansa ruwan sanyi sannan yayi wankan tsarki,ya ɗauro alwala yafito ya shimfiɗa dardums,yatada kabbarar sallah.

kwana yayi yana nafilfilu da adduoi,kiran sallar asubane yasa yasallame,dayake akusa da gadon yake hannu yasa ta ƙasan bargon yana yiwa suhaima tafiyar ƙadagare a ƙafarta,miƙewa tayi zaune tana murje ido,

binshi tayi da kallon se taga ba ita yake kalloba,dubanta takai inda yake kallon.

Ƙara taɗan saki,ta maida jikinta cikin bargon,sabida kamashi da tayi yana kallemata na shanunta..

Murmushi kawai yayi yamiƙe yashiga toilet yayi tsarki ya ɗauro sabuwar alwala,ya fito,kamin yafito,tuni ta maida kayan baccinta,dan haka yana fitowa,ta shige toilet ɗin,wanka tayi sannan ta ɗauro alwala tazo yajasu sallah.

suna idarwa,miƙewa yayi,ya ɗauketa gaba ɗayanta bayan yacire mata hijabi yayi toilet da ita.

Se zullo takeyi nason guduwa amman ya hanata,ruwa ya haɗa yay mata wanka tas sannan ya naɗota kamar jinjira yakai kan gado.

sannan ya koma shima yayi yafito ɗaure da towel.

shida kanshi ya kimtsasu,sannan ya ɗauketa cak zuwa ɗakinshi,sabida dama nan ɗakinta ne,yana shiga da ita ya ɗorata kan gado,sannan shima ya hau,yaja bargo ya rufesu yajanyota jikinshi,suka koma bacci.

muje zuwa

Surbajo for life.

🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*KANO TO JIDDAH*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

Zahra Muhammad Mahmud

DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION

*Dedicated to zahra bukar*

*25-26*

Suhaima uwar son jiki lafewa tayi a ƙirjinshi suka cigaba da baccinsu.

Bugun da akewa ƙofar falon gidan shi ya farkar dasu a firgice,cigaba akayi da buga ƙofar,Rai aɓace,shureim yasako takalmi ya kamo hannun suhaima suka fita zuwa falon.

Kafilat ce atsaye taci kwalliya cikin doguwar riga light blue,yayin da tayi rolling da jan gyale,kafarta sanye cikin jan takalmi yayinda hannunta riƙe da jar jaka,glass ne baƙi a fuskarta.

Tana ganinsu,da sauri taje ta rungume shureim,tana faɗin.

“Ango ykk”

Rungumeta shima yayi ya sumbaceta a goshi,badan komaiba sedan haka aladarsu take,sannan yace.

“lafiya lau,”

Daga haka sakinta yayi yanufi kan kujera ya zauna,Sannu da zuwa suhaima tamata daga inda take,ta hanyar ɗaga mata hannu da yin ƙasa da kai,amman kafilat tahowa tayi ta rungume suhaima tamata kiss a goshi,tana faɗin.

“Amarya ykk ya amarci?”

Murmushi kawai suhaima tayi tayi ƙasa da kanta.

Gurin shureim suka nufa,suma suka zauna,shureim ne yakai dubansa gurin kafilat yace.

STORY CONTINUES BELOW


“ke inbanda abunki wayace miki ana kawowa ango da amarya ziyara adaidai wannan lokacin?”

Maganar ta ɓata ranta,amman bata da yadda zatayi,se ta ƙirƙiro murmushi tace.

“Ayya kuyi haƙuri nasan ba daɗi irin hakan,dama wlh Abbana na tambaya akan zanzo nayi hutu agidanka,shine ya amince,yace nazo ɗin,amman naga kamar bakayi murna da zuwanaba,bari inshaida mishi awaya cewa amarci kuke ci yanzu”ta ƙarasa maganar tana murmushi.

Shuru shureim yayi yana ƙaremata kallo,tabbas yasan ƙarya takeyi,to amman kuma baze iya korar taba,badan komaiba sedan daraja baƙonka.

miƙewa yayi yana faɗin.

“lah,base kin faɗa masa ba,muna maraba da zuwanki hutu gidanmu,”daga haka shigewa ɗaki yayi.

Miƙewa suhaima tayi tabishi abaya,tana shiga ya rungumota jikinshi yana tsotsar bakinta.

Sunyi nisa cikin shanbakin junansu,kawai se ganin kafilat sukayi tsaye akansu,tana murmushi tana kewaya ɗakin tana faɗin.

“kai gaskiya gidanku yayi kyau wlh,ji wani haɗaɗɗen gado”ta faɗi sanda ta zube akan gadon.

Da sauri suka saki junansu,toilet,shureim yashige,yayinda suhaima duk ta daburce sabida jin kunya,se soshe soshe takeyi.

murmushi kafilat tayi sannan tace.

“muje ki nunamin ɗakina,nagaji sosai,sonake nayi wanka,na huta”

Jiki a sanyaye,suhaima tayi gaba itakuma tabita abaya,zuwa ɗakin,acikin ɗakunan dasuke ƙasa suhaima takaita,shiga ciki tayi,ta zauna,har suhaima ta juya zata fita se kafilat tace.

“Don Allah in bazaki damuba,kiɗan haɗamin ruwan wankan”

Ba musu suhaima ta juya zuwa toilet ɗin ta haɗa mata tafito zata fice,sake tsayar da ita tayi tace mata.

“Nagode,amman don Allah kiɗan jirani,inshiga wankan in fito wlh tsoro nakeji”

Guri suhaima tasamu ta zauna sannan kafilat ta shiga wankan,seda ta jima sannan ta fito.

koda tafito,hand drayer taba suhaima ta busar mata da gashi,shima ba musu tayi mata yadda ta buƙata.

Shiko shureim tunda yafito,yaga ba suhaima a ɗakin ranshi ne ya ɓaci,dan yafiso tazo yamata wanka ya shiryata kamin ya shirya,yajima a zaune amman ba ita ba alamunta.

Shiryawa yayi yafita falo,zamansa ba wuya yaji ƙarar bell alamun sunada baƙo,rai aɓace yanufi ƙofar ya buɗe,matane,sun kai su goma,ɗauke da kulolin abinci,basu hanya yayi suka shige,bayan sun gaisheshi.

Abincin suka ajiye agabanshi,sannan,sukace,mahaifinshine yaturosu amatsayin masu aykin gidan gaba ɗaya.

Ana haka sega,suhaima da kafilat,sunfito,bame ganin suhaima yace itace me gidan,duba da yadda kafilat ta haɗe cikin wasu riga da wando,masu bin jiki,farare,sunyi matuƙar yimata kyau se ƙamshi takeyi,itako,suhaima duk tayi wani iri,kamar yar aykinta,dan kafilat hanata fita tayi,seda tajira tagama shiryawa sannan suka fito.

Ran Shureim gaba ɗaya yagama ɓaci,da ganin suhaima ahaka,shida duk azatonshi taje ɗakinta ne ts shirya ashe ba haka bane.

Koda suka ƙaraso gurin shi kujerar dayake kai kan hannunta kafilat taje ta zauna,yayinda suhaima ta zauna aƙasa ɗan nesa dasu,ko ince kusa da masu aykin tazauna,wanda hakan ya janyo ta saje dasu.

Rai aɓace shureim yace.

“ga abinci nan ankawo,sannan wainnan ƴan aykine,aka kawo mana seki rabawa kowa aykinta”

Carab kafilat ta amshi zancan da cewa.

“waya cemaka mata baƙaƙen fata kamar mune,?musamman matan nigeria,ay basa son masu ayki,acewarsu kwace musu miji takeyi,hakanne yasa suka fison sudunga aykinsu kowanne irine,da kansu,kuma duk kuɗin mijinsu dakansu sukeyin komai,bakaji kwanaki ma shugaban ƙasarsu ya faɗa ba,yace aykin matarshi,ta dafa mushi abinci,ta gyara mishi other room,”ta ƙarasa maganar tana murmushi.

STORY CONTINUES BELOW


Dubansa yakai gurin suhaima,dake zaune tanajin su,sannan yace.

“kinji abinda kafilat tace,wai hakane bakwason masu ayki?”

Suhaima tanaso tayimasa ƙarin bayani,amman tasan ba ganewa zasuyiba tunda ba magana zata iyaba,hakanne yasa kawai ta ɗaga mishi kai.

Mamakine yakamashi,yakai dubansa gurinta yace.

“Nanfa ba nigeria bane,gidane ns sarauta,taya a matsayinki na matata,ace kece meyin komai da kanki,gaskiya ban aminceba,wannan ay se girmana ya zube”.

kafilat tace da sauri.

“Aki kenan,to ay sucan baruwansu da muƙamin mijinsu,matar shugaban ƙasarsu ma dakanta take shiga kitchen ta dafa abinci inji mijinta,taya se kaine zakace zaka sauketa akan tsarin aladar ƙasarsu?”

Sake tambayar suhaima yayi dan beson yayi abinda bata so,ayko seta sake ɗaga kai akan batason masu ayki.

Dan haka kai tsaye shureim ya sallamesu kamar yadda ta buƙata.

Bayan tafitar ƴan aykinne,suhaima ta miƙe,zataje tayi wanka da sauri kafilat ta tsayar ds ita da cewa.

“ukti ya haka zaki tafi bski zubama mijinki abinciba?”

Da sauri suhaima ta dawo ta kwashi kulolin takaisu dinnig sannan ta zuba musu abinci,sun zauna sin faraci kenan,suhaima tasake yunƙurin tafiya yin wanka,da sauri kafilat tace.

“ukti anya ke kuwa ƴar nigeriace,naga su ko matsawa basayi akan mijinsu in yana cin abinci,zama suke suna ma mijinsu labari me daɗi yayinda yake cin abinci,to amman ke naga kamar gudunshi kikeyi”

Shide shureim abincin shi kawai yakeci,itako suhaima haka ta dawo ta zauna tana kallonsu har suka gama cin abincin,suna miƙewa itama tanufi hanyar ɗakinta,tsinkayo muryar kafilat tayi tana cewa shureim.

“gaskiya kasa amaka binciken kasar da matarka tafito,dan inde nigeria to wlh bs haka sukeba,sufa in aka gama cin abinci,basa barin gurin sesun gyara,kuma ko kitchen basa fitowa sesun wanke kayan da akaci abincin,in sukaga lokaci ma ze ƙure musu,basa fitowa sesun gama wani abincin,amman kalli yadda tabar dinning kacs kaca don Allah “

Da sauri suhaima ta dawo ta gyara gurin,sannan koda taje kitchen seda ta wanke komai,zata fita ta kalli agogo taga lokacin ɗora abincin rana yayi,hakane yasa ta fasa fitar ta koma ta shiga hidimar ɗora abincin.

Yayinda kafilat kecan falo ita da shureim suna kallo,ba mecewa ba itace amaryarba,duk da hirar tata labarine akan ƙoƙari da jajircewa da jure wahala irin na matan nigeria,uwa uba kuma,sun iya kwalliya gasu da tsabta,so uku suke wanka arana su sauya kaya,na huɗun da daddare sukeyi,inzasu turaka. 2

Sosai shureim kejin daɗin hirar badan komaiba sedan yasan shima ya more,tunda ya auri ƴar nigerian,zata yimishi duk abinda kafilat ta faɗa masa.

kiran sallar laasar ne ya tashesu a falon,kafilat na shiga ɗaki ta tuntsure da dariya,sannan tashiga dansewa,

“Suhaima kinyi ganganci,na shiga tsakanina da shuriem,ke hadimarsa ce,kuma nasha washin har abada ahaka zaki nasance agurinshi da gidanshi,dan matarsa ta aure nice”inji kafilat ta faɗi tana tuntsurewa da dariya. 1

muje zuwa

surbajo for life.
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*KANO TO JIDDAH*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

Zahra Muhammad Mahmud

DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION

*dedicated to zahra bukar*

*27-28*

Ranar gaba ɗaya suhaima a kitchen tagama rayuwa,se da tagama girkin dare ta gyara ko ina sannan tasamu ta lallaɓa ta haura sama.

STORY CONTINUES BELOW


Ɗakin shureim ta shiga domin sanar dashi tagama abinci,tana shiga a zaune tasameshi yana ayki a laptop ɗinshi.

Ɗagowa yayi yana kallonta,sabida tun kan tayi magana kaurin abincin datakeyi ya iso hancinshi.

“wacce kazantace wannan?ance matan nigeria suna da tsafta da tattalin miji a hakan,?toko suna dashi to kede baki da ita,inbanda rashin sanin ciwon kai ace mutum tun safe beyi wankaba kina yawo cikin kaya ɗaya,pls ki ɓacemin da gani”

idon suhaimane yataru da ruwa kan wani lokaci se kawai tafashe mishi da kuka ta durƙusa agabanshi ta haɗa hannayenta guda biyu alamar neman gafara.

Jikin shureim har rawa yakeyi sabida ganin hawaye a fuskar suhaima,miƙewa yayi ya isa gareta ya ɗagota ya rumgumeta ajikinshi,yana rarrashinta,ɗaukarta yayi kacokam,yanufi toilet da ita.

Shida kanshi yamata wanka,ya wanketa tas,sannan tayi brush,tayi alwala ya ɗaukota suka fito .

Sede me? ay suna fitowa kafilat ce zaune kan kunera,cikin wasu arnayen kayan bacci.

Ran shureim in yayi dubu ya ɓaci,amman se ya daure kawai bece mata komaiba ya wuce da suhaima,ɗakinta,binsu abaya tayi sede shureim na shiga ciki ya kulle ƙofar,hakanne yasa tana zuwa taji ƙofar akulle.

Wani baƙin cikine ya rufe zuciyar kafilat,dan har hawaye seda tayi dan takaici,falo ta koma zaman jiran fitowarsu.

Shiko shureim shirya suhaima yayi,sosai tayi kyau abunta se ajiyar zuciya takeyi,sabida kukan da tayi.

Kallonta yakeyi ta cikin mirror ɗin itama shi take kallo,rana ɗaya amman yaga ta rame masa,ɗaukarta yayi ya nufi kan dardumar daya shimfiɗa mata,hijab yasaka mata tayi sallah,tana idarwa,tazame agurin ta kwanta,dan jikinta ciwo yake mata dan ta gaji,

ɗaukarta yayi ya ɗora akan gado,sannan ya koma ya kashe hasken ɗakin yabar deem night kawai.

kayan jikinshi ya cire dags shi se gajeren wando ya haye kan gadon ya janyota jikinshi,yashiga shin shinata.

Se tureshi suhaima takeyi sabida tagaji sam batason yadameta,shiko ina besan zanceba,dan kamin tayi wani yunƙuri,tuni ya fige ƴar rigar daya samata,ya barta daga ita se fant,wasa da ita ya shiga yi,

Hannu yasa yana wasa da kan boobs ɗinta a hankali,tuni suhaima tafara mancewa da gajiyar dake tattare da ita,wasan dayake mata sosai takejin daɗinshi dan haka ta shiga banƙaro masa su shi kuma yana murzawa.

zuwacan ya kafa bakinshi akansu yafara tsotsa,suhaima harda ɗan kukan daɗinta,shidama tuni yafara nashi kukan.

A yadda suhaima ta lura shureim ɗin kamar a matse yake,dan abubuwan dayake mata sun fara fin ƙarfinta,dan se ji tayi ya ɗora mata hannu akan,sandar girmanshi,yana mata nuni data yimishi wasa da ita,ita ko suhaima tauri da karfin dataji agurinne ya firgitata,ta saki ihu,tana ƙoƙarin gudu,riƙeta yayi sosai dan ya fahimci abinda ya bata tsoron.

Ita ko jikinta se rawa Yakeyi kamar mazari,ɗaya hannunshi yasa yacire wandon dayay saura ajikinshi .

Dan kari,wata miyar se amakwabta.

Ay tunda idon suhaima yasauka akan wannan halitta gaba ɗaya firgicewa tayi,kuka takeyi,kamar anmata mutuwa,tanason guduwa ajikinshi,ganin hakane yasa ya haɗa bakinshi da nata,yashiga kissing ɗinta.

Duk da hakan a firgice take,sabida sandar girman data tokare mata cibiya,kamar ƙarfe,matsawa take amman yana sake kamota.

Daga ƙarshe,ɗaukarta yayi ya ɗorata akan ta ta zauna,wani uban ihu da ta sakar masa ba shiri ya sauketa.

Shi yarintar tata ma dariya tabashi,dan haka cigaba yayi da tsokanarta da sandar girman itako,tana baza mishi ihu.

Duk abinda sukeyi akan kunnen kafilat wacce ke maƙale ajikin ƙofa tana jinsu zuciyarta kamar ta fashe,dan ta ɗauka first night sukeyi,sabida ihun suhaima data dunga jiyowa.

STORY CONTINUES BELOW


Haka ta juya da gudu tanufi ɗakinta,tana kuka,yayinda zuciyarta ke sake raya mata wani tuggun da zata haɗawa suhaima.

Shiko shureim bedena tonon suhaimaba,harse da ta sauka ƙasa ta ɗauko wandonshi daya cire,tazo takama ƙafarshi ta zura mishi,gurin janyo wandon ya haura sama amman abu ya faskara,sabida sandar girman dake tsaye ta tokare hanya,sam suhaima bata luraba gurin jan wandon ta kamo ta.

Da sauri shureim yarike hannunta akai,ya hanata ɗaukewa.

Tagama iya kukan dazatayi be cire mata hannunba.

ita da kanta taji tana shaawar murzawa dan taga yazeyi,ayko sannu ahankali tafara murzawa,wani riƙo taji yamata sabida shine karo na farko,da aka fara murza masa,jikinshi rawa yakeyi,yana ƙara miƙa mata,abun mamaki yadunga bata,

bata gama mamakinba se jitayi yanufo bakinta da ita,filo ta ɗauka ta danne kanta da shi tana kuka alamun bataso.

Haka dole shureim ya haƙura yamaida wandonshi,ya janyota yaci gaba da wasa da ita har bacci ya ɗaukesu.

muje zuwa

surbajo for life.
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*KANO TO JIDDAH*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

Zahra Muhammad Mahmud

DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION

*Dedicated to Zahra Bukar*

*29-30*

Kafilat ba abinda yafi ɗauremata kai kamar rashin maganar da suhaima takeyi,to kode kurmace,shine abinda takeson sani.

Koda gari yawaye tare sukai wanka,sukai sallah,koda shureim yajata suje suyi bacci ƙi tayi,

Kitchen ta nufa ta haɗa break fast,sannan ta gyara ko ina a gidan,ta kunna turaren ƙamshi,gidan se ƙamshi yake.

Jere komai tayi kan dinning sannan ta nufi ɗakinta domin yin wanka.

Duk abinda takeyi kafilat bata tashi daga bacci ba,sabida jiya se gefin asuba bacci ya ɗauketa.

Suhaima na fitowa daga wanka ta zauna gaban mirror tafara kwalliya,seda ta ɓata lokaci sosai gurin yin kwalliyar,sannan ta haɗe acikin wasu riga da wando red color,takama gashinta da rimbom red.

Sosai tayi kyau gashi kayan sun bayyana ktan tsarin surar ta.

Ficewa tayi ta nufi ɗakin kafilat,akan gado ta hange ta tana shan bacci,toilet ta shige ta haɗa mata ruwan wanka sannan ta dawo ta tasheta.

Sanda kafilat tai arba da ita,seda cikinta ya murɗa,sabida tsabar haɗuwar data mata.

ita ko suhaima nuni tai mata da toilet,maana taje tayi wanka.

Jiki a sanyaye kafilat tanufi toilet ɗin,bsyan ta zaunar da suhaima kamar jiya,sede tana shiga toilet,suhaima ta fice a ɗakin,tanufi gurin shureim.

shima ruwan wanka ta fara haɗa mishi,sannan ta dawo inda take kwance yana shirgar baccinshi,

Tsayawa tayi tana tunanin taya zata tasheshi a baccin,ta jima a tsaye tana tunani,daga ƙarshe de kan gadon ta hau tashige cikin bargon ta kwanta ta bayanshi tana jijjiga shi nufinta yatashi.

Tunda ta shigo ɗakin shureim yafarka,yana kallonta harta shige toilet harta fito,kawai likimo yayi mata,yanajin ta fara jijjigashi abun dariya yabashi,dan haka mirgino da ita yayi gabanshi ya haye kanta

Idon suhaima kamar kwaɗo safida girman da suka ƙara,shiko gaba ɗaya ya sakar mata nauyinshi yana dariya,ganin dakyar take numfashine yasa ya sauka akanta,jawota yayi jikinshi yana kallonta,sosai tayi mishi kyau,har wani sanyine yaji yana ratsa zuciyarsa,sabida ganinta fes da yayi,itako se ware ido takeyi tana jiran taji abinda ze mata.

STORY CONTINUES BELOW


Dariya yayi yakamo dogon hancinta,yace.

“ki rage jin tsoro don Allah,wannan buɗe ido haka,ayko baki buɗesu ba dama manya ne,”

cuno baki gaba tayi alamun shagwaɓa,bakinshi yasa akan nata,yakamo leɓenta na ƙasa da haƙorinshi amman bata yadda zata ji zafiba,yaɗan jima ahaka sanna yasaki yace.

“nide banason jin tsoronnan,gaskiya,dan shine yake hanani morewa,kuma daga yau inkika kuma tashina a bacci irin haka nida kene”ya faɗi yana shafo saman boobs ɗinta da suka fito ta saman rigar.

kai kawai suhaima take gyaɗa mishi dan ta ƙosa yasaketa ta sauka akan gadon,ayko yana sakinta tayi sauri ta sauka akan gadon,ta tsaya ta juya mishi baya tana gyara,wandonta daya yamutse.

idon shureim ne yasauka akan tudun mazaunan ta,mamakine ya kamasho,danshi be ɗauka sunkai hakanba jawota yayi ta dawo jikin shi,mutsu mutsu takeyi,amman ina ƙarfi ya gwada mata seda ya cire wandon dake jikinta,so yake kawai yaga ya suke inba wandon,itako suhaima da sauri ta kife akan gadon tana mishi kuka,

hannu yasa yataba,🤣laushi kamar fulawa,ba ƙaramin daɗi yake jiba dayake wasa da gurin,godiya yayiwa Allah ita yafi a ƙirga sabida bashi suhaima da yayi a matsayin mata.

ɗaukarta yayi suka shiga wanka,da kanshi yamata wankan,sannan yayi suka fito,kamar kullum dama inde suka shiga wanka har su fito idonta arufe yake,se taji sun fito take buɗewa.

ƙoɗar ɗakin yaje ya kulle sannan ya dawo yashiga shirya suhaimarsa.

dai dai lokacin daya kulle ƙofar kafilat ta iso ƙofar ɗakin,koda ta murɗa taji arufe ba ƙaramin bakin cikine ya kamata ba,jiki a sanyaye ta koma falo.

Shureim,ɗakin suhaima yaje ya zaɓo mata kayan da zata sa,sannan yadawo.

mini siket ne da riga wacce ko cibiyarta bata rufeba.

Koda yagama samata kayan shi kasa saka nashi yayi sabida kyan da suhaims tamushi,zuwa yayi ze rungumeta ayko ta kwasa da gudu,suka fara zagaye ɗakin sam taƙi yarda,ganin hakane yasa shureim komawa ya shirya,cikin riga da wando threequater,rigar farace haka shima wandon.

sake yunƙurin kamota yayi ayko nan suka shiga zuba tsere,ganin ze kamata ne yasa ta buɗe ƙofar ta fice da gudu,binta yayi,haka har suka iso falo,kafilat baki buɗe take kallonsu,

suko ko ajikinsu,shureim seda ya kama suhaima ya haƙura kan kujera yaje ya zauna sannan ya ɗorata akan cinyarshi yana mata cakulkuli,itako se gantsarewa take tana dariya,tasa hannunta ta wuyanshi ta rungumeshi,hakanne yaba fuskar shureim damar nutsewa cikin boobs din suhaima,itako duk cikin dariyane yasa tayi mishi haka.

Kirjin kafilat bugawa yake da ƙarfi,numfashinta har sarƙewa yakeyi,hakanne yasa tayi gyaran murya dan ta lura sam basu san tana gurinba.

Da sauri suka waigo suna kallonta,suhaima koƙarin sauka takeyi a jikinshi,amman ya hanata.

Hannu ya miƙawa kafilat suka gaisa,dan suhaima na zaune a jikinshi.

murmushi kafilat tayi sannan tace.

“ukti,yazakiyi wanka bayan baki gama girkiba,bafa haka yan nigeria sukeba”

kallon suhaima shureim yakeyi,yana karanto abu a idonta,waigawa yayi ga kafilat yace mata.

“ay ta gamane shiyasa tayi wankan,ko”ya faɗi yana kallon suhaima.

Kai suhaima ta ɗaga tana murmushi.

murmushi kafilat tayi sannan tace.

“wi matar taka kurmace ne,nifa tunda nazo gidannan banji tayi magana ba”cewar kafilat.

STORY CONTINUES BELOW


wani kallo shureim yabita dashi,sannan daga bisani yace.

“ba kurma bace,kawai kinsan yanzu jininta ya gauraya da nawane,to shine sarauta bazata barta tai maganaba”

baki kafilat ta buɗe tana kallonsu,suhaima ko murmushi taimata.

miƙewa yayi ɗauke da suhaima a hannunshi, kamar jaririya ya nufi dinning da ita,jiki a sanyaye kafilat tabisu abaya,

koda sukaje dinning,shureim akan cinyarshi ya zaunar da suhaima,kafilat na shirin zama yace mata.

“ya zaki zauna bakiyi serbing dinmu ba?”

Baki ta turo gaba sannan tace.

“Aƴ de kasan ba aladarmu bace yin hakan”

“Da kyau wato ku aladar taku,ta adafa azuba muku kucine kutashi kubar kwanon agurin ko?”Shureim yabata amsa.

shuru kafilat tayi,hakanan badan ranta yasoba ta fara zuba abincin,shureim da kanshi yadunga ciyar da suhaima har suka ƙoshi,sannan yamiƙe,da ita a hannunshi yakai dubansa gurin kafilat dake cin abinci yace.

“Yau a harami zamu wuni so ki gyara ko ina kamin mudawo”be jira amsartaba ya haura sama ɗauke da suhaima.

kaya suka sauya zuwa dogayen riguna,suhaima harda niƙab ya ɗaura mata,sannan suka fito suka fice daga gidan.

bame ganinsu beji sun burgeshi ba,koda suna ɗawafi,akwai masu karesu,kar a matsesu,amman hakan be hana shureim kaffa kaffa da suhaima ba,itako se adduaa take akan Allah yabata lafiya ya dawo mata da maganarta,shima shureim adduar yake mata.dan ya ƙosa yaji muryarta,dan sanda yaji muryarta tana cikin haukane,shiyasa ya matsu yaji.

Sungama ɗawafi sunyi sallah rakaa biyu,sannan suka nufi gurin shan zamzam,shureim shi yafara sha,sannan yayi addua yatofa acikin wanda ya ɗebowa suhaima yabata,tayi bissimillah tasha.

Tana gama sha,tana niyyar tayi hamdala a zuciyarta se ji tayi ta furta.

Alhamdulillahi,a fili.

da sauri shureim ya waiga gareta dan gasgata abinda yaji,itako jin bakinta yadawone yasa ta dunga hamdala ba iyaka.

shima shureim godiya yashiga yiwa Allah daya amsa adduarsu.

daga harami,siyayya yaje yayimata na kayan ƙwalama,guraren ɗebe kewa,yakaita,sosai taji daɗin hakan se gab da magriba sannan suka nufi gida.

muje zuwa.

surbajo for life.
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*KANO TO JIDDAH*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

Zahra Muhammad Mahmud

DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION.

*Dedicated to zahra bukar*

*31-32*

Suna isa gida ɗakinsu suka wuce,wanka sukayi sukayi sallah.

Ƙasa suka sauko domin cin abincin dare,suna zama ba jimawa kafilat tafito cikin ado me bayyana sura,murmushine kwance akan fuskarta,ta nufesu tana faɗin.

“Sannunku da zuwa,wlh yau nayi kewarku,gidan ba daɗi da bakwanan”

Suhaimace ta bata amsa itama tana murmushin tace.

“Allah sarki to ay yanzu rashin daɗin ya wuce tunda gamu mundawo”

Da sauri kafilat,ta juyo tana kallonta,ba komai ya firgitata ba sejin tattausar muryar suhaima tamkar ana busa sarewa.

Da kyar ta kirkiro murmushi tace.

“wannan hakane,kuzo muje kuci abinci,ammanfa sede kuyi haƙuri aykawa nayi aka siyo,danni ban iya girki ba”

STORY CONTINUES BELOW


Murmushi suhaima tayi shiko shureim miƙewa yayi kawai yanufi dinning ɗin binshi sukayi abaya.

Cin abincin sukeyi amman shureim yakasa ci sam abincin be masa ba,haka yay ta juya cokali acikin plate din batare daya ciba.

suka cin abincinsu sukeyi hankali kwance.

Bayan sun gama tun kamin kafilat tayi magana suhaima ta gyara komai tsaf.

Tana gamawa falo ta dawo ta zauna inda kafilat da shureim suke hira,duk da cewa kafilat ce kawai take zubarta dan shi Shureim kallon tv kawai yakeyi.

suhaima na zama ya maida kallonshi gunta,yajima yana kallonta,kana daga bisani ya miƙa mata hannu alamar ta taho.

Ba musu ta nufeshi tana zuwa kan cinyarshi ya zaunar da ita,janyota yayi ta kwanta a kurjinshi sannan yace mata akunne.

“nifa yunwa nakeji gaskiya kisan yadda zakiyi dani”

Kafilat har ƙara buɗe kunne takeyi dan ta ji me yake cewa amman bata jiyo komai ba.

itako suhaima cikin hanzari ta miƙe ta nufi kitchen domin sama masa abinda zeci.

Suhaima na tafiya kafilat ta miƙe tsam ta koma kusa da shureim ta zauna har cinyarsu na gugan juna.

Zata fara magana kenan,shureim yatashi yabar gurin,yanufi kitchen inda suhaima take ta ƙoƙarin dafa mishi abinci.

Ta baya yaje ya rungumeta yasa kanshi akan kafaɗarta yana ɗan rausayar dasu.

Duk yadda suhaima taso yasaketa tayi aykinta da kyau sam yaƙi sakinta,dolenta ta kyaleshi.

A haka har tagama girkin,dayake kitchen ɗin akwai dinning aciki,jera mishi tayi aciki.

Sata yayi dole sede ta bashi abaki,suhaima bata zaɓin daya wuce yin abinda yasata.

seda ya ƙoshi sannan ya kauda kai,gyara gurin tayi,sannan suka baro kitchen ɗin.

Duk abinda ya faru akitchen ɗin akan idon kafilat,kuma ranta sosai ya ɓaci.

Ɗakinsu suka wuce bayan sunmata seda safe.

Wanka sukayi sukasa kayan bacci suka haye gadonsu.

Kamar kullum yauma shureim wasa yakw da jikin suhaima domin rage shaawar dake damunshi.

yana tsaka da sucking boobs ɗinta,se ji sukayi an turo ƙofar da ƙarfi an shigo,da sauri shureim yaja bargo ya rufe musu jiki sannan yakai dubansa dan ganin wanne mahaukacine wannan.

Kafilat ce tsaye se tsuma takeyi tana kuka,gaba ɗaya bata cikin natsuwarta,kamar ma afirgice take.

Kamin yace wani abu se gani yayi ta hau kan gadon da suke,da sauri ta cikin bargo suhaima ta maida rigarta sannan ta cire bargon ajikinta ta dafa kafilat tana faɗin.

“lafiya kike kuwa me ya sameki”

Ido kawai take warewa tana nuna ƙofa tana haki,zuwacan ta zabura ta faɗa tsakiyarsu.

Da sauri shureim yamaida rigarsa dama da gajeren wando ajikinshi,tambayarta shima yayi me yasameta.

Amman makirar taƙi magana,ay beyi aune ba se jinta yayi acikin bargon ta rungumoshi da ƙarfi jikinta,duk azuwan tsoro takeji,

Tausayintane yakamasu su duka dan haka shureim yashiga ƙoƙarin kwace wa daga rungumar data yimasa,sabida yanaso yaje yaga abinda ya firgitata,amman sam kafilat taƙi sakinshi.

ganin hakane yasa suhaima zuwa ta kulle ƙofar ɗakin da suke ciki da key,sannan ta dawo ta shiga tofawa kafilat addua.

itako kafilat jinta jikin shureim,ba ƙaramin tada mata da shaawa yayiba,shi kuma dama already hankalinshi atashe yake dan yana tsaka da jin daɗi ta shigo musu to har lokacin abarsa bata kwanta ba.
kamar a mafarki kafilat ta dunga jiyo tudunta ajikinta,dan zabura tayi takai hannunta gurin dan ta tabbatar ita ɗince,shiko shureim jin ta taɓoshi da sauri,yakai dubansa gurinta,seyaga ashe bada saninta bane firgitar datayine yasa hakan. +

Bargon ya yaye ajikinshi yabarshi ajikinta kawai,ranta beso ba,so tayi taita zungurarsa acikin bargon azuwan bata saniba.

Hasken ɗakin ya kunna,shima hakan bema kafilat daɗiba

Allah sarki suhaima baiwar Allah ta dage se addua take tofa mata batasan taannatin data mata acikin bargoba.

muje zuwa.

Surbajo for life.
: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*KANO TO JIDDAH*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

Zahra Muhammad Mahmud

DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION

*Dedicated to zahra bukar*

*33-34*

Ranar kwana sukayi suna mata addua,ta hanasu bacci.

Da gari ya waye sumul ta miƙe ta fice a ɗakin batare da nuna tsoron tunkarar ɗakinta ba.

Suhaima ko harda mata rakiya,

Shiko shureim kogin tunani yashiga,tuni ya gano makirci kafilat take haɗawa tsakaninshi da suhaima ranshine yaɓaci,da raina musu wayon datayi.

Har yamiƙe zeje yaci mutuncinta sekuma wata zuciyar tace mishi.

“wannan ba aykin ka bane,suhaimace yadace ta fara farga da hakan ta ɗauki mataki bakai ba,barin kafilat acikin gidan shi,zesa ka gane in suhaima tana sonka,shine ze baka damar kauda tsoronka da suhaima takeyi,dan haka kacire hannunka aciki naka ido kabar matarka ta ɗauki mataki da kanta,ko ba komai zata fi sanin darajarka”

Bin shawarar yayi ya koma ya zauna yanata huci ammanfa ranshi yayi mugun ɓaci game da abinda kafilat tai musu tundaga zuwanta.
.

Suhaima bata baro kafilat ba seda kafilat tayi wanka ta kimtsa,sannan,tafito ta kyaleta,kitchen ta shiga,ranar wuni tayi a kitchen daga kafilat tasata wannan se tasata wannan,itako suhaima se yi takeyi ba musu.

Shiko shureim wani abun yaji haushi wani abun ko dariya yake bashi.dan se yanzu yake kara fahimtar Kafilat zuwa tayi ta tarwatsa masa gida ba hutu ba.

Dayaga baze iya jure ganiba barin gidan yayi.

Wasa wasa kimanin wata guda kenan,kullum tare da kafilat suke kwana,amatsayin wai tsoron ɗakinta takeji,duk sanda ta shigo Shureim ji yake kamar ya rufeta da duka,amnan haka yake danne zuciyarshi,dan yasha alwashin baze taɓa korar kafilat ba har se idan suhaimace ta farga ta koreta da kanta,dan yaga shashancin suhaimar yayi yawa.

A kullum yanzu suhaima se dare take samu tayi wanka,kullum cikin hidimar kafilat take,don tausayinta takeji,yanzu har haushin shureim takeji,sabida in kafilat ta shigo ɗakinsu da daddare yanzu yadena yimata addua,sede yakoma kan kujera yayta baccin shi.

Yau suhaima ta ƙudiri aniyar yimishi magana.

a ɗakinshi ta sameshi,yana rubutu acikin wasu takardu.

Can gefe tasamu ta zauna sannan tace.

“sannu da ayki in bazaka damuba inason magana dakai”

Waigowa yayi yana kallonta,duk tayi wani cuɗun cuɗun,se kaurin abinci takeyi,duk tayi duhu.

“ina jinki”ya. bata amsa.

“dama akan ƴar uwarka kafilat ne nakeso inmaka magana,be kamata kana nuna mata halin ko inkula ba,in mahaifanku sukaji bazasu ji daɗiba,kuma kaga yanayin ciwonta yana buƙatar adunga janta ajiki”

STORY CONTINUES BELOW


“kafilat ba ƴar uwa ta bace tsohuwar budurwa tace,kuma ƴar aminin mahaifina,dan haka ki kiyaye gurin haɗani ƴan uwantaka da ita,zancan bata kulawa kuma ay tunda ke kina bata,ni ba abinda ya shafeni bane”

Gaba ɗaya suhaima ta sauka akan layi,a dan tsorace tace.

“tsoguwar budurwarka fa kace?”

“eh hakafa nace”

shuru suhaima tayi tana nazari,amman tagaza gano bakin zaren,shureim ne yaci gaba da cewa.

“kuma daga yau karki sake zuwa ɗakina da sunan kinzo kwana,kiyi zamanki a ɗakinki base kinzo ba,kinji na faɗa miki”

ido suhaima tashiga warewa tana tamvayar kanta,”toni miye laifina acikin wannan abun?”

Zata bashi haƙuri ya dakatar da ita da cewa.

“ɓacemin da gani”

sum sum tamiƙe tafice daga ɗakin,sede tana fita taga kamar gilmawar mutum da gudu ya sauka ƙasa.

Ɗauka tayi idontane kawai ya nuna mata hakan,dan haka kutchen tanufa taci gaba da aykinta.

Duk abinda ya faru,akan kunnen kafilat dan zuwa tayi ta laɓe tana jinsu,kuma hakan sosai yaymata daɗi,yanzu ne zata fito da makaman yaƙinta domin ganin ta yaƙi suhaima tabar mata masoyinta.

Duniyar tayiwa suhaima zafi,ɗan wasan da shureim yasaba mata dashi yanzu babu,ko kallo bata isheshiba,intaji dariyarshi to,da kafilat yake hira.

seta kwana biyu batasashi a idontaba,tayi kuka har tagaji,yanzu tunda suka raba makwanci da shureim,kafilat bata sake,zuwa tace tana firgita ba.dan haka suhaima ɗauka tayi taji sauƙine,harda tayata murna.

Yau kafilat da wuri ta tashi dan akwai makircin datake son haɗawa.

Wanka tashiga ta jiƙo gashin kanta,sannan,ta ɗauro tawul ɗan ƙarami ta fito da sauri tanufi ɗakin shureim.

shigarta ɗakin yayi daidai da fitowar shi daga wanka shima ɗaure da tawul.

A fusace yake kallonta.yace.

“ke mahaukaciyar inace zaki shigomin ɗaki ahaka?”

Murmushi tayi sannan tace.

“Don Allah kayi haƙuri saurine yasa namanta nataho ahaka,kaga har na gama wanke kaina se hand drayer ɗin takiyi,shine naje gurin suhaima tabani nata to ashe itama natan yasamu matsala,shine nakeso don Allah ka aramin naka nayi da ita”harda marairaicewarta.

Harga Allah ya ɗauka da gaske takeyi danhaka guri yabata,yaje tashiga toilet din ta ɗauko,ayko shigewa tayi ta jima tana ɗan waige waige,shi kuma ruwan jikinshi yashiga tsanewa.

Daga cikin toilet ɗin kafilat tace,”kaga wlh bangantaba kode idonane,don Allah kazo kabani”

Tsaki shureim yaja sannan yanufi toilet ɗin,dan ya ƙosa tazo ta fice mishi daga ɗaki,yana shiga ya ɗauko mata ya bata.

Shigarshi toilet ɗin yayi daidai da shigowar suhaima,ɗauke da injin shara,tazo share ɗakin.

tana shiga shi kuma yafara fitowa daga toilet ɗaure da tawul,binshi tayi da kallo,zuwacan sega kafilat ta fito itama ɗaure da tawul kanta ajiƙe,tana dariya tace.

“Shine kuma zaka fito kabarni,aciki,bayan kasan kaine kace na shiga”yi tayi kamar bataga suhaima ba,tana kaiwa ƙarshen maganar ta kalli shashin da suhaima take kallonsu baki a buɗe,nunawa tayi irin ta razanannan harda dan ɓoyewa abayan shureim

Shiko shureim gabs ɗaya kunya ce tagama kamashi,dan yasan suhaima ba yarinya bace da zata yarda hand drayer kafilat tazo amsa,runtse ido kawai yayi yadafe kai,ko kaɗan beji daɗin ganin data mishi ahaka shida kafilat ba.

STORY CONTINUES BELOW


itako suhaima tuni hawaye yagama wanke mata fuska,da gudu ta juya tabar ɗakin tana kuka kamar ranta ze fita.

muje zuwa.

surbajo for life.

🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*KANO TO JIDDAH*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

Zahra Muhammad Mahmud

DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION

*Kausar luv group naga comments ɗinku jiya nasha dariya,Allah yabarmu da masu sonmu na gaskiya,nagode sosai*

*Dedicated to zahra bukar*

*35-36*

Da sauri kafilat ta fice daga ɗakin,farinciki fes zuciyarta,sabida tarkonta ya kama kurciya.

Shureim kasa yin komai yayi,dan haka kan gadonshi yanufa yazauna yayi tagumi yama rasa abinda yake masa daɗi.

Suhaima ɗakinta ta nufa,tana shiga ta faɗa kan gado tashiga rusa kuka me tsuma zuciya.

“Dama ashe da ita yake kwana shiyasa ya hanani zuwa ɗakinsa,?”ta sake fashewa da kuka.

“yazanyi da wannan kafilat ɗin?mezanyi na rabata da gidana da mijina?mezanyi?” ta faɗi tana dukan kanta ,gaba ɗaya ta hargitsa gashin kanta,fuskarta tai ja abunka da farar mace,se gunjin kuka takeyi,gami da dukan kanta akan yafaɗamata abinda zatayiwa kafilat.

Wuni tayi aɗaki bata fitoba in banda kuka ba abinda takeyi,bata ganin laifin kowa sena mahaifinta,acewarta,zagin dayake matane,yake jefata cikin mawuyacin hali.

“na tsaneka nima baffa,bana sonka”shi take furtawa cikin kuka abun gwanin tausayi.

Tana nan tanata tunani,zuwacan ta tuno da wata matar aure da aka aurota daga Kiru,aka kawota garinsu me suna hauwa.

In tafita da shinkafa sanda tana nigeria tana biyawa ta gidan.

Na farko de hauwa me tsafta ce,gata ta iya abinci,sannan bata barin kowacce mace tana kallar mata miji,da zaran yadawo ko waye agurin da gudu take zuwa ta rungumeshi,kuma in ta rakashi ɗaki,tana jimawa bata fitoba,

Hakade taita tuno halayen hauwa,da yadda take rayuwarta.

Se bayan laasar ta gamsu da natsuwar zuciyarta,wanka tashiga ta jima tana wanke jikinta sannan ta fito,ta zauna tayi kwalliya. 1

kayan ta ta buɗe na aure,wani akwatin english wears ne kawai aciki.

Zubesu tayi duka akan gado tashiga gwadawa,harde tasaka wanda yafi kwanta mata arai kuma ta gamsu da sunmata kyau.

Rigar maroon ce doguwa har ƙasa me hannun base,daga gefen cinyoyinta guda biyu,tsagune tundaga ƙasa har zuwa daidai kugunta,daga dede cikinta na rigar zuwa,kasan boobs ɗinta,net ne me manyan huda,daga saman rigar kuma lace ne wanda rabin boobs ɗinta kawai yarufe sauran suna waje, daga bayan rigar,gaba ɗaya abuɗe yake daidai setin boobs ɗintane ta baya akwai gurin makalewa kamarde bresia.

Gashin kanta doghnut ɗinshi tayi,sannan taɗan zubo da wani ta gaban goshinta.

Takalmi tasaka me tudu sosai shima marroon,kuma me irin igiyar nanne da se an naɗe kusan rabin ƙafar da shi.

ɓarin turare tayiwa kanta,tsayawa tayi gaban mirror tana kallon kanta,ita da kanta ts burge kanta,wata kunyace takamta,data kalli,yadda fararen cinyoyin suke a waje,da rabin boobs ɗinta,ta baya ma data juya ta kalli mazaunanta abun kunya yabata.

Kasa fita kuma tayi tana tunanin in taje me kuma zata yi,da kyar de ta amince ta fice daga ɗakin.

Hips ɗinta na rawa haka mazaunanta,boobs shima baa barshi abayaba,yanayin tafiyar suhaima kenan,sweet 16.

STORY CONTINUES BELOW


Shureim da kyar yasaka doguwar riga,yafito yanufi ɗakin suhaima domin ya rarrasheta,sede yana zuwa bakin ƙofar,jin yadda take kukane yasa yakasa shiga,sabida yasan duk abinda ze faɗi ba yarda zatayiba,hakanne yasa yakoma falo ya zauna yana jiran yaga ko zata fito amman shuru,

Kafilat ganinshi afalo ne yasa tazo falon tana janshi da hira,ji yake kamar ya kasheta amman se ya daure,sabida hukuncin ba nashi bane,na suhaimane.

Suna nan zaune,ƙamshin turarentane yafara kawo musu tsegumin sunada baƙo,zuwacan suka fara jiyo sautin takalminta.

Gaba ɗaya hankalinsu yakoma gurin step ɗin sun ƙosa suga waye,sunfi tunanin may be baƙuwa tayi.

*Suhaima gimbiyace,daya jiran dubu,end of discussion,full option,duk wanda yasamu yagama zabi,me akwai ce ita komai yaji,yaran nigeria,masu abun mamaki,baka sanin darajarsu,se sun baka mamaki,haka suke,ku dade ku jima kui karko yan nigeria,kishi daku sede ku,amman wacce bakuba bata iyawa,kissa ajininku take,one luv yan nigeria* 2

Bullowar suhaima,seda ganin kafilat ya ɗauke na wani lokaci sannan ya dawo.

Shureim ko numfashinshine ya riƙe,miƙewa tsaye yayi kawai baki buɗe yana kallonta.

Tunda ta gama sakkowa daga kan stairs din,ta fara doka musu murmushi,hakanne yaba dimples ɗinta fitowa,gamida kyakkyawar wushiryarta,takuntama ta sake sauyashi.

Kafilat jikinta har rawa yakeyi,bata taɓa sanin kyan suhaima yakai har haka ba,take taji ta raina kanta.

Suhaima ko tans ƙarasowa ko kallo kafilat bata ishetaba,kai tsaye gurin shureim ta nufa,wanda ke tsaye kamar gunki.

Tana zuwa rungumeshi tayi,ay besan sanda shima ya rungumeta ba,se ɓoye fuskarshi yakeyi dan gaba ɗaya kunyarta yake ji,itako ɗago fuskarshi tayo ta haɗa bakinta ta nashi,taɗanyi kissing ɗinshi ns ƴan mintuna.

Bakinshi na rawa ya haɗa hannayenshi biyu yana son bata haƙuri,da sauri ta riƙe hannayen,sannan ta ɗora ɗan yatsanta akan lips dinshi tace.

“shshsh,bakamin komaiba bare kabani haƙuri,najima da sanin waye mijina,dan haka kada wannan ƴar dramer da aka shirya ta dameka,ko ɗazu dakaga nafita da gudu ina kuka,to ay nasan dramer irin wannan yadda nayi ɗin hak dama akeso star ɗin film tayi to nayine sabida na ƙawata wasan,dan haka kar ka damu,matarka ɗaya aduniya kuma nice,dagani ba ƙari har bada,nawane ni kaɗai koba haka bane habibi” 1

Bakin shureim har rawa yakeyi gurin faɗin.

“hakane hakane habibati”

Rungumeshi tayi sosai suna dariya,ɗan sakin shi tayi tana kare mishi kallo sannan tafara dira ƙafa a ƙasa tana kuka tace.

“meya hanaka yin wanka yau,da zaka zauna da doguwar riga tun safe?”

Rarrashinta zeyi sekuma ta dakatar dashi da cewa.

“koda yake ba laifinka bane,ni me maka wankance banzo nayi maka ba,dan haka muje nayi maka”

Shureim farincikin dayake ciki baya misaltuwa,sanda yakai dubansa gurin kafilat yaga ruwan hawaye na ambaliya a fuskarta.

Suhaima ko ko kallon inda take batayiba,ɗaukarta shureim yayi kamar jaririya yana faɗin.

“muje nima na wankeki da kaina,dan banason ki sake yiwa kanki wanka” 1

a haka suka haura sama zuwa ɗakin shureim.

Wata ƙara kafilat ta saki ta shiga dukan kanta tana kuka tana faɗin.

“ƙarya kike suhaima shureim nawane ni kaɗai wallahi sena tabbatar miki da hakan”da gudu tanufi ɗakinta tana kuka zuciyarta namata ƙuna,baa taɓa ɓata mata rai irin na yauba. 1

STORY CONTINUES BELOW


muje zuwa.

surbajo for life.

🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*KANO TO JIDDAH*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

Zahra Muhammad Mahmud

DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION

*Dedicated to Zahra Bukar*

*37-38*

Suna shiga ɗakinsa ta kwace daga hannunsa,ta wuce toilet ta haɗa masa ruwan wankan sannan tafito rai aɓace tace.

“ka shiga kayi wanka”

Kallo yabita dashi,gaba ɗaya jikinshi yayi sanyi,yanason yin magana amnan ganin ba fuska dole haka ya haƙure yashige toilet ɗin.

Be jimaba yafito,a bakin ƙofar toilet ɗin yasameta riƙe da towel,yana fitowa tafara tsane mishi ruwan jikinshi.

Seda ta tabbatar ya shirya fes sannan ta fice daga ɗakin ta nufi kitchen.

Abinci ta haɗa me rai da lafiya ta jere a dinning,sannan ta nufi ɗakinshi.

A zaune ta sameshi yayi shuru,bata ce komaiba illah.

“abinci na jiranka a dinning”tana kaiwa nan ta juya ta fice daga ɗakin.

Haka yatashi shi kaɗai yanufi dinning ɗin.

Kafilat jin ƙamshin abincine yasa tamiƙe tashiga toilet ta yi wanka tafito ta cakare da english wears masu kyau sannan tanufi dinning dan ta tabbatar angama.

Itako suhaima ɗakinta ta shiga,wanka itama tasakeyi sannan ta fito ɗaure da towel,gaban mirror taje,tagama iya kwalliyar dazatayi,sannan ta ɗauki bresia tasaka sede bata saka maɓallinba,ta zura silifas ta nufi dinning ɗin.

Lomar abincin da kafilat takai bakinta tace ta tokare mata maƙoshi,yayinda ta hangi suhaima ɗaure da tawul da bra ta nufosu.

Suhaima ko ko kallo bata isheta ba,kai tsaye gurin shureim taje ta haye cinyarshi tana kukan shagwaɓa,cikin kukan take faɗin.

“Habibi nidama nace maka ban iya sakawa ba kace na ƙoƙarta nasaka gashi tunda muka fito daga wanka nake ta fama da bra ɗin yaƙi sakuwa,ni kasamin”ta faɗi gami da juya mishi baya yasaka mata.

Carab kafilat tai ƙarfin halin cewa,

“Haba ke kuwa,me makwan ki kirani nasaka miki,ay ba se kin fito ahakaba,da se nazo har ɗaki nasaka miki”

wani kallo suhaima ta watsa mata sannan ta yi murmushi tace.

“kafilat kenan,ay dillalin wada shi yasan kuɗin jariri,kuma kowa yaci ladan kuturu se yamasa aski,ta inda aka hau tanan ake sauka,shi yaciremin kinga ko dole yamayarmin,kuma dadin dadawa koni bansan daidai inda zan maƙala tamin daidaiba,shiko dayake kullum cikin taammali yake dasu yajima da sanin daidai inda zesamin ta zauna bata matseni ba,da badan haka ba ayke zan kira ki samin ta wajena”ta ƙarasa maganar tana dariya. 1

Makwat!!!!abincin da kafilat takeci yawuce zuwa cikinta.

gaba ɗaya ta daburce tama rasa me zata sake cewa ranta yayi masifar ɓaci.

shiko shureim tsab ya sakawa suhaima bra ɗin yana gamawa tace.

“to muje ka ƙarasa shiryani,danni wlh duk nagaji gurin yimaka wanka da shiryaka”

miƙewa yayi ɗauke da ita a hannunshi,yayinda mamakinta ya cika shi,tunaninsa wai dama can haka takene ko yaya,?kode da gaskene yan nigeria hakan suke?.

Da wannan tunanin suka shiga ɗakin,suna shiga direwa tayi daga hannunshi taje taci gaba da shirya kanta,ko kallonshi bata yiba.

Abun sosai yaba shureim dariya dan haka dariya yashigayi harda ƙyaƙyatawa.

STORY CONTINUES BELOW


Suhaima tun tana daurewa,kawai seta nufoshi tana kuka tana dukanshi tana faɗin.

“Au dariya ma kakemin ko?,kaci amanata da tsohuwar budurwarka amman shine dan ka rainani kazo kasani agaba kana dariya”

Rungumeta yayi yana cigaba da dariyar yana bubbuga bayanta,ita ko kwantar da kanta akirjinshi tayi tana ci gaba da kukanta.

kan kujera yajata suka zauna,sannan ya ɗago fuskarta data jiƙe da hawaye yace mata.

“wlh habibati,ba amanarki naci ba,yakamata ki shaideni akoina ne,ke da kike mazaunin matata,ban kusancekiba,se wata?haba don Allah kizamo meyimin kyakkyawan zato dan girman Allah”daga haka ya kwashe yadda akayi ya sanar da ita.

Rungumeshi tayi tana bashi hakurin fushin data dunga yi dashi.

Harshe yasa afuskarta ya siɗe hawayen tas sannan yajata suka nufi kan gado,wasa yashigayi da ita,wanda sun kwana biyu rabonsu da hakan.

Suhaima ita har mamakin yadda shureim yakeson boobs ɗinta takeyi,kowanne motsin idonshi da hannunshi na kansu.

seda suka jiyar da junan su daɗi ta hanyar wasannin da sukeyi sannan suka fito falo inda suka tarar kafilat tayi kaca kaca da fulo ɗin kan kujerun,gyarawa sukayi,sannan suka nufi dinning shureim yaciyar da suhaima abinci.

Bayan sunyi sallar ishai gidan su shureim suka nufa,cikin shiga ta ƙasaita,seda suka tsaya ahanya suhaima tasashi yasiya mata turarukan da zata ba sarki da ummi.

Mahaifiyarshi tayi murna da ganinsu,se nan nan takeyi da suhaima,da suhaima ta bata turaren data siyo mata baƙaramin daɗi tajiba.

sunjima suna hira da ummin sannan suka shiga gurin sarki,shima yayi murna da ganin su sannan yacewa shureim

“kai ni jiya mahaifin kafilat yakirani yana cemin wai tun washegarin auranka,kafilat ta shaida mishi wai ka kira ta akan cewa wai tazo ta taya matarka zama agidanta kamin tasaba da gidan,meye gaskiyar maganar,gab ɗaya kaina ya kulle”.

Daga Shureim har suhaima suma kan nasu ya kulle,da kyar shureim yace.

“Abba wlh ba haka bane,muma ganinta kawai mukayi tazo,koda n tambayeta me yakawota,cewa tayi ta tambayi mahaifinta zata zo hutu gidana shine ya amince mata,nikuma jin da yardar mahaifinta tazo ne yasa ban koreta ba,yanzu haka tana gida mun barota”

“wannan ay shashancine,a ina aka taɓa yin haka,katuwa da ita zataje ta tare agidanku,to maza maza in gari yawaye kace injini nace tabar gidan ta koma ƙasarta ko kuma na fayyacewa mahaifin nata gaskiya game da ƙaryar datai mishi”

“Abba tunda kaga tazo ta zauna damu dan raayin kanta inaga abarta ta tafi dan kanta base an koreta ba”cewar shureim.

“Ban aminceba,sam ni ban yarda da zamanta agidanka ba,sabida ina jiye maka karta haddasa maka tashin hankali da rigima acikin gidanka kaida iyalinka”

“insha Allahu ba abinda ze faru,kawai abarta,ni banso ayi abinda ze janyo kace nace ne kabarta kawai Abba,zanyi iya bakin ƙokarina gurin kiyayewa”cewar shureim.

Shuru Abba yayi naɗan likaci sannan yace.

“yace to shikenan Allah ya kauda fitina,amman lalle ka kula da kyau”

daga haka hira suka ɗan taba ganin dare yayi ne yasa suka masa sallama,shima da suhaima ta bashi turaren sosi yaji daɗi yadunga samusu albarka.

koda suka isa gida tana zaune a falo kamar mayya.

Tunda ta amsa sallamarsu batacemusu komaiba,suma basu cemata ba suka haura sama abinsu zuwa ɗakin shureim.

muje zuwa.

STORY CONTINUES BELOW


Surbajo for life.

🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
  *KANO TO JIDDAH*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

Zahra Muhammad Mahmud

DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION.

*Dedicated to Zahra Bukar*

*39-40*

Koda suka shiga ɗakin kan kujera shureim yaje ya kwanta hannunshi riƙe da marar shi ya runtse ido.

Kwanaki biyu kenan yanajin alamun ciwonshi ze tashi,ga suhaima kullum cikin jin tsoronshi take,shiyasa kawai yake daurewa.

Suhaima kayan jikinta ta rage sannan ta shiga toilet ta haɗa musu ruwan wanka tafito ta nufeshi.

Zama tayi kusa dashi,tun kan tayi magana,taji hucin zazzaɓin daya rufeshi.

Da sauri takai hannunta jikinshi,tana tambayarshi abinda ya sameshi.

“habibati,wannan ciwon shekara guda kenan ina fama dashi,likitoci sun shaidawa mahaifina se anmin aure tukuna zan warke,shine dalilin dayasa Abbana ya auramin ke amatsayin matata”shureim ya faɗi da kyar.

👀suhaima ta waresu,tsorone ƙarara ya bayyana akan fuskarta,bakinta har rawa yake gurin faɗin.

“to ay gashi ammaka auran meyasa yatashi kuma yanzu?”

“ay badaga auran zan warkeba sena sadu da matar sannan zan samu sauƙi,don Allah kibani hakkina suhaima kicire jin tsorona ki tallafeni don Allah”ya faɗi yana rungumota jikinshi.

Da sauri ta kwace daga riƙon daya mata tamiƙe tsaye,tana faɗin.

“wato idan na fahimceka auran kauda shaawa aka yimana nida kai,danƙari,ayko anyi abanza,dan baze yiwu na amince dakaiba daga baya ka gujeni,tunda bukatarka ta biya”

Idon shureim tuni sun kawo ƙwalla sabida azabar ciwon dayakeji,ga kuma ɗacin da kalaman suhaima suka masa.

Da kyar yace.

“ina last stage ne suhaima,kiyiwa girman Allah kizo gareni”ya ƙarasa maganar hawaye na zuba a idonshi,

Mirsisi suhaima tayi bata da niyyar zuwa dan gani take kawai in ya kusanceta ze saketa ne.

Ganin suhaima bata da niyyar zuwane yasa shureim miƙewa da kyar,yana haɗa hanya yanufi hanyar ficewa daga ɗakin.

Da sauri suhaima tasha gabanshi tace.

“To kai da baka da lafiya,ina kuma zakaje cikin darennan”

Rai aɓace yabata amsa.

“ba ke kaɗai bace me abin bani nasamu sauƙi,kinfi kowa sanin akwai kafilat agidan nan,kuma nesa ba kusa ba nasan tafiki sona,bazata so taganni awannan halin bata taimakeniba,zanje gurinta ta biyamin buƙata,bantaɓa aykata zinaba,amman yau ke matata ta aure kince naje nayi,to zani amman ki tanaji amsoshin da zakiba Allah ranar da kika isa gareshi”be jira me zata ce ba yayi yunkurin ficewa aɗakin.

Da wani mahaukacin sauri suhaima ta ruƙoshi tana kuka tana faɗin.

“wlh bazakaje gurintaba,wlh bazaka ba”

“zaki bani naki ne?”

“nide bazan bakaba amman kuma ita ma bazaka gurintaba”

“ayko ba abinda ze hanani zuwa wlh matukar ba naki kika bani ba”

“wayyo Allah na,to kai kayi haƙuri kaɗaure mana,da safe sekaje asibiti”cewar suhaima

“mutuwa zanyi inna haƙura,gashi ni kuma ban shiryama mutuwa yanzuba,dan haka kisakeni in wuce”

STORY CONTINUES BELOW


Tawul ɗin dake jikinta ta kwance ya faɗi ƙasa,tana kuka tana faɗin.

“na amince sede inka gujeni bazan yafe maka wlh Allah se yasakamin”

wani daɗine yakama shureim,dan dama koda ta barshi yafita ba gurin kafilat zashiba ɗakinta zeje ya kwanta,sanin tana da kishine yasa yayi amfani da sunan kafilat.

“ni mesonkine,bazan taɓa gudunkiba har abada insha Allahu”

Tundaga haka labarin yafara canjawa,yafara kissing ɗinta har suka isa kan gado.

wasa yake da duk wata gaba ta jikinta,sannu a hankali yake surcking boobs ɗinta,yana shafo ƙasanta at the same time.

suhaima dirar hannun shureim kasanta,sosai takejin daɗin hakan,dan haka tuni duk wani tsoro wannan daɗin ya kauda shi.

biye mishi tayi suna ta wasa da juna,bata fargaba seda taji shureim abakin boda yana shirin tsallakawa,azabar datajine ya fargar da ita.

ihu tasa mishi,tana roƙonshi ya kyaleta,kanshi ya ɗora kan fuskarta ya haɗe bakinsu guri ɗaya,yayi maganin ihun nata.

Sannu a hankali yake shigarta sabida gudun yajimata ciwo,itako,duka yakushi,babu wanda batayimasa ba amman yaki saurara mata,dan ita ɗauka tayima mutuwa zatayi.

Buƙatar maje hajji sallah,shureim ya angwance da suhaimarsa,cikin daɗi,yayin da itako,inbanda kuka ba abinda take masa,sabida ita kaɗai tasan azabar dataji,take kan jima.

Shureim tunda yasamu natsuwa ko motsi yakasa yi,kwance yake yayi rub,da  ciki kukan suhaima na shiga jikinshi  so yake ya rarrasheta,amman abun yaci tura.

Da kyar yamika hannu yajawota jikinshi yarungume yana jijjigata.

ko a lokacin bata dena kaimishi duka ba,hawayene ke fita a idanun shureim na godiya ga Allah daya halatta aure,da kwanciyar aure,abinda yaji game da suhaima bakinshi baze iya faɗi ba,illah iyaka yashiga samata albarka,

Yayinda gefe ɗaya kuma wata zazzafar kaunartace tasamu matsuguni scikin zuciyarsa,yanajin baze iya rayuwa ba inbabu ita.

Ɗaukarta yayi yaje ya wanketa tsaf shima yayi,sannan sukayi wankan tsarki suks fito.

Kan kujera ya ajiyeta sannan ya kwashe zanin gadon da suka ɓata,ya shimfiɗa musu wani,ya ɗauketa yamaida ita kan gadon,ya kwantar da ita,ya rufa mats bargo.

Shiko sallah yashigayi na godiya ga Allah,yajima yanayi,sannan yashafa,yamike yacire doguwar rigar daya saka,yaje yashige cikin bargon yajanyota jikinshi,suka ci gaba da baccin.

koda gari ya waye,zazzabine ya rufe suhaima,idonta duk sun kankance.

Hankalin shureim atashe yakira doctor ɗinshi yamishi bayani.

Amsa yabashi da gashinan zuwa,gida yadubata.

Su suhaima iyayen raki bare kuma an taɓota,ayfa hawaye kawai take,koya yatabata seta sake rushewa da kuka da ƙyar ta yadda yayo mata wanka yazo yashiryata acikin doguwar riga,yasa mata hula akanta.

shima wankan yashiga agurguje,yafito dan beso yabarta ita kaɗai,shiryawa yayi shima yakoma bakin gadon ya ɗago suhaima ya kwantar ajikinshi,se albarka yake sa mata.

Doctor yana isowa da kafilat yaci karo a falon,gabatar mata da kanshi kawai yayi,sannan yashaida mata megidanne yace yazo.

waƴa yaciro yakira shureim ya shaida mishi gashi yazo.

shureim miƙewa yayi ya ɗauki suhaima suka sakko ƙasa,

idon kafilat kamar zasu faɗo gurin kallon su shureim.

STORY CONTINUES BELOW


Bayanin komai shureim yasake yiwa likitan,nan take likitan yaɗan gwada yanayin zafin jikin yabata magunguna harda wanda ze rage mata zafin da takeji.

Sallama yamusu yawuce,shiko shureim ko ta kan kafilat be biba ya ɗauki matarshi,suka haura sama.

Tashin hankali baa samaka rana,kafilat sabida tsananin bacin rai,gashin jikinta har tashi yake,idanunta sukayi ja.

kuka takeyi tana faɗin.

“kunyi naku saura nawa,narantse da wanda yabusamin numfashi sena rabaku,koda kuwa hakan na nufin yankewar numfashina a duniyane”

tofa🤔

muje zuwa

surbajo for life.

[9/12, 17:18] Mummyn Hanif: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
   *KANO TO JIDDAH*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

Zahra Muhammad mahmud

DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION

*Dedicated to Zahra Bukar*

*41-42*

Tundaga wannan lokacin shureim ya ɗauki son duniya ya ɗorawa suhaima,

Koda ya koma bakin aykinsa,tare da ita yake tafiya,dan gani yake in bayanan kafilat zata cutar masa da ita,dayake office dinshi kamar gida haka akayi tsarun to,seta zauna aciki shikuma yaci gaba da aykinsa,baya minti ashirin seya leƙata.

Kafilat ji take kamar ta kashesu kowa ya huta.

Da kyar suhaima ta lallaɓa shureim yadunga kyaleta agida,da kyar ya amince.

Soyayya ko nunama junansu sukeyi ko a inane,yanzu suhaima abincin shureim kawai take dafawa,dan tuni shureim ya ayka an kawo musu mata guda uku masu ayki,ɗaya ta dafa abinci,ɗaya shara da mopping,ɗaya kuma wankin kayan suhaiman da guga.shureim namijine ke masa nasa.

Kafilat ganin Suna shirin samata hawan jinine yass ta rage zama inda suke.

Daga ƙarshema seta dena wuni agidan,suko ko ajikinsu.

A wannan tsakankaninne suhaima tafara laulayin ciki,tunda shureim yasamu ƙabarin cikin yakoma wawa akan cikin,dan ze iya kwashe awa guda yana magana da abinda yake cikin,so da kaunar da yake nunawa cikin ta wuce tunanin me karatu.

Tunda tasamu cikin se yakasance batason shureim ya kusanceta,shureim bedamuba,dan yasan ciki nasa mata suyi abinda yafi hakama.

Kasancewar Shureim ɗangata agurin iyayenshi,shiyasanya,sanda sarki yasamu labarin,yakusa samun jika shima yashiga yanayi na farinciki.

Take wasu manyan kadarori mallakin sarkin yafara mallakawa abinda yake cikin suhaima,haka shima shureim,daga ƙarshe account ya buɗewa suhaima,yasa mata kuɗin sadakinta aciki sannan duk wata seya saka mata kuɗi.

daɗin yayiwa suhaima yawa,so tari har kuka takeyi inta tuno mahaifitarta,

Cikin na wata biyu shureim yagaza daurewa danhaka yashiga roƙon suhaima ta daure tabashi hakkinshi,itako kuka tasa mishi tana bashi haƙuri skan yaɗan ƙaramata lokaci,yanzu bazata iyaba,haƙurin yayi yacigaba da lallaɓata,musamman ma dan yanzu tana haɗa masa boobs ɗinta yayi ta tsakanin boobs ɗin kota haɗa tafin kafarta,hakanne yarage masa damuwa,yamaida hankalinsa gurin bata kulawa.

Sede basu saniba duk abinda suka tattauna akunnen kafilat domin laɓewa tayi tana jinsu.

duk abinda takeso shi ake mata,likitoci kullum suna kan hanya zuwa duba lafiyar cikin.

Kissa ko suhaima kullum cikin yinshi take,wanda ya hana kafilat zaman gidan,se dare take dawowa.

Abunda basu saniba shine,kafilat fa ba haƙura tayiba,fitar datakeyi,tuggu takeson haɗawa,

STORY CONTINUES BELOW


***********

Yaune kafilat tasha alwashin tarwatsa rayuwar maauratan.

Tun safe take fakonsu,akan idonta suhaima ta gama dafa abincin shureim na safe ta jere a dinning,sannan ta wuce domin sanar dashi.

Cikin sanɗa tafito daga ɗakinta tazo ta buɗe plaks ɗin ruwan tea ta juye wasu kwayoyin magani aciki,ta girgiza ta mayar ta rufe ta koma ɗakinta da gudu.

Wucewarta ba jimawa,suhaima da shureim suka iso dinning ɗin,kamar kullum suhaima da kanta ta haɗa mishi tea ta miƙa masa,dayake ita cikinta beson tea,se bata haɗaba,nan ta zauna yanasha suna hira har yagama ta rakashi ɗakinshi,sannan ta nufi ɗakinta da niyyar,zata ɗan kwanta ta huta.

Shiko shureim tun yana shan tea ɗin yakejin bacci dan haka yana shiga ɗaki kan gado ya haye ya kama baccinshi.

Kafilat ce tafito bayan tasaka fuskar data siyo domin canja kamanninta bame cewa itace,ta haura sama da gudu zuwa ɗakin shureim.

Tana zuwa bata kulle kofarba kawai turawa tayi,a baje taganshi yana bacci asakamakon maganin baccin data saka mishi.

Kayanta ta cire shima ta cire mishi,tashiga wasa da sandar girmanshi.

Suhaima harta kwanta ta tuna batasha maganinta ba kuma suna ɗakin shureim dan haka fitowa tayi daga ɗakinta ta nufi ɗakin.

Tura ƙofar tayi ta shiga.

Innalillahi waina ilaihirrajuun,ita suhaima take nanatawa sanda taci karo da shureim kwance haihuwar uwarsa da wata mace agefenshi tana wasa da gabanshi.

Jirine yafara ɗaukarta da sauri ta dafe bango,kafilat ganin hakane yasa tamiƙe afirgice,tafara ƙokarin maida kayanta,suhaima cikin karfin hali ta tunkareta zata riƙeta hankaɗeta kafilat tayi ta kwasa da gudu,takoma ɗakinta.

Koda suhaima ta biyota bataga inda ta shigaba.

Rai aɓace ta koma ɗakin shureim tafara tadashi,amman ina koya buɗe idonshi gaba ɗaya abuge yake,baya cikin hayyacinshi.

jikin suhaimane yayi sanyi,take ta fahimci makircine aka kullah duk da batasan wanda ta kullah dinba,

Maidar mishi da kayanshi tayi,dan bataso yasan komai gameda hakan.

Fita tayi bayan ta kulleshi aciki,tana fitowa taci karo da kafilat zaune afalo tana kallo,kai bazakace itace ta aykata haka ba.

Wuceta suhaima tayi,tanufi gurin masu gadi,ta tambayesu kosunga fitar wata,dukansu suka bata amsa da cewa basu ganiba.

Take ta gano makircin kafilat ne,kudiri taɗauka na korar kafilat idan Allah ya kaimu gobe.

koda ta koma ko afuska bata nuna mata damuwaba ko wani canji.

Kafilat kantane ya ɗaure,wato wannan target ɗin beyiba kenan,toko zata dasa babban bomb ɗin daze janyo akashe suhaima ma gaba ɗaya tabar duniyar.

Shureim be farkaba seda rana,jikinshi jiyake kamar anmishi duka,

Suhaima shiga tayi ts haɗa masa ruwan wanka,se wasa da dariya sukeyi,shima bata nunamasa komaiba.

Haka yay wanka ya shirya,suka fita zuwa dinning rungume da juna.

kafilat take ta jinjinawa namijin ƙoƙarin suhaima.

Washe gari akwai ayki da wuri shureim yawuce office.

Suhaima wanka tayi ta kimtsa sannan tanufi dinning domin tayi break fast.

tsaf tagama cin abincinta sede tun tanacin abincin take hamma,dakyar taƙarasa ta wuce ɗaki ko kayan bata ɗaukeba.

STORY CONTINUES BELOW


Kangado ta haye take bacci me nauyi ya ɗauketa asakamakon maganin baccin da kafilat ta faki idonta tasamata a binci.

Shureim na iss office saƙo ya iso wayarshi,koda yaduba ga abinda saƙon ya ƙunsa.

_kayi kaɗan ka haramtamin jinina,cikin dake jikin matarka nawane kuma wlh ba ruwana da matsayin mahaifinka,dole inta haihu kubani ɗana,kuma ninace kada takuma yarda ku haɗa shimfiɗa dakai,dan banason ɗana ya gauraya da jininka,inkuma ka musa kaje gida yanzu ka tambayi matar taka_

Shureim wani gumine yashiga keto masa,jijiyoyin jikinshine suka tashi sukayi ruɗu ruɗu,dama kuma shureim mutum ne me zazzafan kishi.

Afusace,ya juya yabar office ɗin yanufi gida.

Kafilat ce ta tura masa saƙon,dayake bashida number ta shiyasa be gane ita bace,

Tana gama ayka masa sakon,tayi sauri ta sauya kayanta,tasa na maza,sannan ta ɗauki fuskar data siyo ta maza tasaka tanufi ɗakin suhaima,babu me cewa ba namiji bace,dan har tafiyar irin ta maza ta maidata.

Tana shiga ɗakin tura ƙofar tayi,ta haye kan gado,ta raba suhaima da kayan jikinta tsaf,sannan ta rungumeta ajikinta,tana wasa da boobs ɗinta.

Shureim yana parking ko motar berufeba,ya shige cikin gidan afusace.

Kai tsaye ɗakin suhaima yanufa,ko gabanshi baya gani sabida tsananin fushi.

turƙashi.

muje zuwa.

Surbajo for life.
[9/12, 17:18] Mummyn Hanif: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
   *KANO TO JIDDAH*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

Zahra Muhammad Mahmud

DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION

*Dedicated to Zahra Bukar* 

*43-44*

A fusace yatura ƙofar yashiga yana ƙwala mata kira.

Idonshine yakemishi dishi dishi,dan haka mutsukesu yashigayi dan ya tabbatar da abinda yake gani.

Suhaima kwance da wani ƙato tsirara akan gadonsu na sunnah,wani kukan kura yayi ya cafko kafilat,yafara tausheta,sede so biyu yakaimata dukan tasaki wata ƙara Allah yabata saar kubcewa tafice da gudu.

Har yabi bayanta sekuma yadawo,dan aganinshi suhaimace tafi cancanta ya hukunta.zuciyarshi bugawa take da ƙarfi,numfashinshi na sarƙewa,yana shiga ɗakin ya yanke jiki ya faɗi ƙasa sumamme.

Itako kafilat tana shiga ɗakinta tayi sauri,tacire kayan,ta sauya wasu,sede tana kallon fuskarta a mirror taga bakinta yayi suntumeme asakamakon naushin da shureim yay mata.

Gasawa tashiga yi sede yaƙi sacewa haka ta haƙura ta ƙwanta tana tunanin ƙaryar da zatayi in shureim yaganta.

Se bayan azahar baccin yasaki suhaima,hankalinta kwance ta farka tana mamakin baccin daya ɗauketa,

Ganin jikinta ba kaya sosai hankalinta yatashi,waige waige tafara,can ta hangi shureim kwance a ƙasa.azatonta bacci yakeyi,dan haka murmushi tayi tace.

“Habibi kenan akwai daru,anje office ankasa zama seda yazo yayi wasa da jikina hankalinshi yakwanta”ta faɗi sanda take maida kayanta dan ita azatonta shi yacire mata.

Gurinshi tanufa tana tadashi,amman shuru ko numfashi bayayi.

A gigice tanufi fridge ta ɗauko ruwa ta shafamishi,wata doguwar ajiyar zuciya yasaki.

Se alokacin hankalin suhaima ya kwanta.shiko ɗan hutawa yayi kaɗan sannan yamiƙe,ganinta kusa dashi ji yayi kamar yaga baƙin kumurci.

Itako fuska ɗauke da faraa tace.

STORY CONTINUES BELOW


“Habibi me yafaru naganka a sum…….”bata ƙarasaba ya ɗauketa da wani lafiyayyan mari,seda ta hantsila.

Cike da tsananin mamaki take kallonshi,kamin tayi wani yunƙuri yasake kifeta da  wani marin.

Yana faɗin.

“kincutar dani cutarwa mafi muni,suhaima kin zalinceni,sede nabarki da Allah,har abada suhaima ina sonki sede bazan ci gaba da zama dake bayan nasan bani kaɗaine mijinkiba,Ashe uban cikin dake jikinkine ya hanaki haɗa shimfiɗa dani,to nagodewa  Allah da faruwar hakan,suhaima inkika zauna agarinnan wlh se anzartar miki da hukunci kisa ta hanyar jefeki,kiyi nisa da nan shine adalcin dazsn miki batare dana tona miki asiriba,kitashi kifice min daga gida yanzu base anjima ba,dan wlh kingama wankemin kazantar zina agidana”

Suhaima jirine yake ɗaukarta game dajin kalaman shureim,tabbas makirci kafilat tasake shiryawa,”Allah ka bayyana gaskiya koda bayan rainane”

“Nayi mamaki shureim daka kasa sanin makircin makiya,kabani mamaki daka kasa shaidata,to in kai baka shaideniba Allah ze shaideni,kuma cikin jikina in baka amsheshi aduniya ba zaka amsa agaban Allah yayin da kuka tsaya kai dashi kuna shara’a”tana gama magana ta fara shirya kayanta tana kuka,

shiko haushinta ma yake sake ji

Haka tagama haɗa shirginta tafara ɗauka tana fitar dasu tana dawowa har tagama.

Hijab tasaka sannan ta ɗauki hand bag ɗinta tana shirin ficewa yashigo ɗakin,ɗauke da Atm card na accaunt ɗin daya buɗe mata wurga mata yayi,ita azatonta takardar sakice dan haka amsa tayi tafice daga gidan tana kuka.

Taxi ta hau,tarasa ina zatace yakaita,kawai se tunaninta yabata ta koma kasar ta ta haihuwa,shine kawai mafita.

Danhaka airport dake garin jiddah tace yakaita.

Koda ta isa airport babu jirgi me zuwa nigeria,dan haka seda ta kwana a airport ɗin washe gari jirgi yasamu,

Da kuɗin dake jakarta tayi duk wani cuku cukun da zatayi tasamu kujera acikin jirgin amatsayin ankamotane.

ƙarfe biyar na yamma jirginsu ya ɗaga daga jiddah zuwa kano,suhaima kife kanta tayi aƙasa tana ta kukan baƙincikin rabuwarta da masoyinta.

*Waiwaye*

*kauyen laminkwai*

Tun bayan tafiyar suhaima koda wasa mahaifinta be taba neman taba ko yayi kewarta.

Musamman yanzu da matarshi ta haifa mishi yaro namiji me suna habu.

Yazama mijin hajiya se abinda tace yakeyi be isa yayi abinda ba ita tasashiba.

Gaba ɗaya yagama tsofewa,sabida baƙar azabar da yakesha,awurin matarsa,dan shi yake mata tallan abinci.

Tun daga lokacin yafara kewar suhaima,sede ya zauna yayta kuka shi kaɗai,yana roƙon Allah yadawo masa da,suhaima sabida ya nemi gafararta.

Yayi danasanin abinda yamata,sabida yawan kuka har hawan jini yakamu dashi,sabida rashinta.

Gonarshi ma ta siyar tana juya kuɗin,abinci so ɗaya take bashi a rana.

tuba ya tubarwa Allah ba adadi.

In yana kuka na rashin suhaima,matarshi dariya take masa kawai,

Gari ko kowa yaɗauka suhaima ta tafi karuwanci kasar larabawa.

*Cigaban labari*

Shureim bayan fitar suhaima kuka ya rushe dashi kamar ƙaramin yaro.

Kwana yayi yana kuka,kewarta duk ta addabeshi.

STORY CONTINUES BELOW


Kafilat ko ranar har ruwa ta zuba aƙasa tasha,dan farincikin cikar burinta.

koda shureim yaganta da baki a kumbure ko kallo bata isheshiba.

Kewar suhaimane ya addabeshi hakan ne yasa yayi shaawar kunna cumputer datake maƙale da camerorin gidan,dan kawai yaga shige da ficen suhaimarsa.

Zaune yake yana kallonta  idonshi na zubar da kwallah,kwatsam,ya hango wani gefen na camera ya nuno masa kafilat ɗauke da leda ta shiga ɗakinta,daganan yaga ta fito cikin sanɗa ta zo dinning ta zuba wani abu acikin plaks din tea.har zuwa sanda yasha suka wuce ɗaki,shida suhaima.

Zuwacan ya hangi kafilat riƙe da wata fuska tasaka afuskarta,ta nufi ɗakinshi,namma seda yaga komai har zuwa sanda suhaima tabita da gudu,

har yadda suhaima tamayar masa da kayanshi,har zuwa sanda taci gaba da kulawa dashi batare data nuna masa damuwarta ba.

Hakade yayta kallo har zuwa makircin data haɗawa suhaima.

wata ƙara yasaki,ya fara jifa da komai na cikin ɗakin,yana kuka cikin ƙaraji,yana buga kansa da bango.

Kafilat tana ɗaki tana masa kwalliya,tajiyo ƙararsa hakanne yasa ta kwasa da gudu zuwa sama dan ganin abinda yake faruwa.

*A fito lafiya kafilat🤣🤣🤣🤣🤣*

muje zuwa

surbajo for life.
[9/12, 17:18] Mummyn Hanif: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
  *KANO TO JIDDAH*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

Zahra Muhammad Mahmud

DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION

*Game so munayin adashi a online,muna zuba duk sati ɗari biyar da kuma bangaren masu zuba duk sati dubu daya,so in kina da raayi seki min magana,sekina da raayi zakimin magana*

*Dedicated to Zahra Bukar*

*45-46*

Da gudunta tashiga ɗakin,ganin har yafasa kanshine jini na zuba yasa tanufeshi ta kamashi da niyyar hanashi.

Shureim surarta yayi yafara bugata sduk inda yayi raayi haka yake makata da ƙasa kamar me kwaɓin cincin.

Kamin wani lokaci gaba ɗaya yagama fasa mata jiki,tun tana iya yin ihu har tazo tadena ko motsi bata iyayi,bare ta ceci kanta,shiko dukanta yakeyi yana kuka yana laantarta.

komai na ɗakin yagama fasashi sabida daga ƙarshe jifa yakoma yi da kafilat ɗin.

Masu aykin gidanne suka jiyo ƙarar fashe fashe asama,dan haka gurin security ɗin gidan sukaje suka faɗamusu.

Dukansu suka haura saman dan ganin meke faruwa.

Dakyar suka amshi kafilat a hannunshi dan so yayi ya kasheta da gudu sukayi waje daita,suka yayyafa mata ruwa,dakyar ta farfaɗo,sede daga ƙafafuwanta har hannayenta ba wanda be karyeba,ga jikinta duk ya yanyanke da kwalaben turare da glass,jini kwai ke fita,bakinta ko hakoran gaba gaba ɗaya sun,shiga rububi,

ko kuka batayi se zare ido wanda da gani kasan tana cikin matsanancin hali,na mutuwa ko rayuwa.

Fitowa yayi gurin security ɗin yabasu wata takarda da yayi rubutu aciki yace sukaita gurin shugaban gidan yari,subashi takardar.

Ba musu suka kwasheta secan,koda suka kaimasa ita suka bashi takardar,ga abinda ya rubuta.

_ka ajiyeta agidanka gami da horo me tsanani,har zuwa ranar da matata zata dawo gareni,se in itace tabaka umarnin kasaketa zaka saketa,koni nace kasaketa kar kasaki,umarni ne wannan,daga ni_

STORY CONTINUES BELOW


jiki na ɓari shugaban yayi umarni da ashige da ita ciki,sede ya tausayamata abu ɗaya yasa an kaita ɗakin kula da marasa lafiya tukuna,seta warke zaa sakata cikin horon.

Shureim gaba ɗaya jiyayi gidan yamasa girma dan haka fada yanufa gurin mahaifinsa yana kuka .

.mahaifinshi na ganinshi,yayi sauri yajashi zuwa cikin gida.

Shida mahaifiyarshi suka sashi agaba suna tambayar shi abinda yasameshi.

Shiko kuka kawai yakeyi,dakyar yayimusu bayanin komai.

Mahaifiyarshi itama rushewa tayi da kukan tana,sallallami.

Mahaifinshi shuru yayi yana dogon tunani,zuwacan yaciro wayarshi yakira mahaifin kafilat yamasa bayanin komai.

Allah sarki tsohon arziki harda kukanshi,sannan yace amata duk hukuncin daya dace da ita batare da anyi tunanin shine mahaifinta ba.

Haka de suka gama wayar mahaifinta na jaddada a hukuntata ta yarda ko wani taga zeyi nan gaba zata hanashi.

shide shureim bata ita yakeyiba ta matarsa yakeyi,da ɗan cikinta dan ya fahimci ko saƙon da aka turo masa kafilat ce ta tura.

ganin hankalin shureim yatashine yasa mahaifinshi,baza jamian tsaro da hoton suhaima i sunganta su kawota.

ayko nanfa gari ya ɗauka ko ina jamian tsarone suna bincike,anan sukaci karo da ɗan taxi ɗin daya kaita airport,sede shi besan wacce kasa zata ba shide yakaita kawai.

Sanda labarin ya iso kunnen shureim yanke jiki yayi yafaɗi,agigice aka yi asibiti dashi. 

**************

Suhaima saukar cikin dare sukayi dan haka a airport ta kwana.

Da gari ya waye ta canja ragowar kuɗinta a airport din sannan tafara neman hanyar tashar mota,

tashar yan kura aka kaita anan tasamu mota me zuwa madobi,daga madobi tahau ta yako, da aka sauketa a yako mashin biyu ta ɗauka ta ɗora kayanta,suka nufi laminkwai.

Gidansu nanan yadda tabarshi sema ƙara lalacewa da yayi.

A ƙofar gidan aka sauketa,tashige da kayanta.

da sallamarta ta shiga gidan,lokacin baffanta na zaune yana wanke kwanukan da ya dawo tallan abinci.

Da wani uban gudu yataso har yana faɗuwa yazo ya rungume suhaima,kuka yake wanda itama take tafara kukan.

lantana dake ɗaki jin kukansu ne yafito da ita.

wata uwar tsawa ta dakawa baffa wanda ba shiri yasaki suhaima ya nufi gurin lantana ya rusuna.

Se alokacin lantana taga suhaima duk da girma dakyau data ƙarayi hakan be hanata ganetaba.

wata uwar shewa tasaki sannan tace.

“Ragowar larabawa har sun gama yayinki sun aunoki gidane?”

shuru suhaima tayi tana kallonta.

“Hhhhh aƴ ita dama bariki alelen gero ce inka iya yayi kyau inbaka iyaba ta kwaɓema,tode ke da duka alamu takin batayi kyauba”

Suhaima bata kulataba illah ma ɗibar kayanta da tayi tanufi ɗakinta nada,ɗakin yana nan yadda yake sede ya tsage akowanne lokaci ze iya faɗuwa.

sharewa tayi sannan ta jere kayanta agefe ɗaya.

Ranar lantana wuni tayi tana bin makwabta tana faɗa musu ay suhaima ta dawo daga karuwanci,kan wani lokaci gaba ɗaya kowa yaɗauka.

koda ta gama abinci bata bata ba daga ita har mahaifinta.

STORY CONTINUES BELOW


fita suhaima tayi ta siyo kayan abinci da sauran kuɗinta,tabiya gidan su hanne ƙawarta ta samo tukunya tazo ta haɗa murhu ta ɗora abincin.

hartagama lantana se habaici take mata,itade nata ido,mahaifinta ta zubawa itama ta zuba.

sukaci sannan kowa yanufi makwancinshi.

se tsakar dare mahaifinta ya sato jiki yazo ɗakin suhaima sukasha hira anan yanemi gafararta harda kukanshi,yafemishi tayi,itama tana kuka,amman bata bashi labarin tayi aureba bare tabashi labarin abinda yadawo da ita.

washe gari tun asuba baffa yatafi ɗebo ruwa seda gari yay haske sannan yadawo,saboda yanzu kura lantana tasiya mecin jarka goma da ita yake zuwa daurawan yaɗebo ruwan.

Suhaima tausayin mahaifintane yasa tazo ta dunga juye ruwan, koda zeyi wanke wanke ita ta amsa tayi.

dako taga yaɗauki farantin kayan abinci ze tafi tallah da sauri tazo ta tareshi anan lantana tafito tafara ruwan balai.

“ke harni zaki nunawa bariki to wlh baki isabs,dole kibarshi yaje yanemomin kuɗi inko bazashiba to wlh sede ke kitafi ki yi tallan dan wlh ba zaman banza a gidana”

suhaima amsar farantin tayi tafice baffa yabita da Allah yamata albarka.

bayan fitar suhaima wanki lantana ta jidowa baffa ta sashi agaba akan se ya wanke.

ɗakin suhaima tashiga ta jide kayanta,sede Allah be bata ikon taɓamata handbag ɗinta ba,zuwa tayi tasiyar agarin yako ta amso kuɗaɗenta,sannan taja kunnen baffa akan inyasake yace itace ze gamu da ita.

baffa har kuka yayi,dan tausayin halin da suhaima zata shiga inta dawo ta tarar ba kayanta.

Suhaima ko tunda tafito yara suke binta suna mata waka,waiga karuw ga karuwa.

har suna jamata hijabi,daga karshede seda ta ruga da gudu sannan suka kyaleta.

koda ta dawo gidan ganin ba kayanta bata tambayaba dan tasan sun halaka kenan,kukanta kawai taci tashare hawayenta.

Rayuwa tayiwa suhaima tsanani,itace wanki shara wanke wanke,dan bazata jure ganin mahaifinta nayiba.

Tallah ko dama tuni tacigaba dayi,gashi kayanta kala ɗayane,abun gwanin ban tausayi,

awannan lokacinne cikinta yafara fitowa,duk da cewa dama watansa biyar ta iso nigeria to amman be fitoba se awannan lokacin,nanfa mutanen gari sukace dawa Allah ya haɗamu.

inde zata fita se sun jefeta,haka take haƙuri,koda mahaifinta yatambayeta waya mata ciki,kawai cemishi tayi acan nasamoshi.

lantana abun nema yasamu,wahalar duniya ganawa suhaima take sabida tahana mahaifinta ya wahala.

cikin suhaima ya tsufa haihuwa ko yau ko gobe amman hakan be hana lantana cigaba da azabtar da ita ba.

Yau suhaima tun cikin dare marar ta ke ciwo amman haka ta daure da asuba tayi ta ɗauki kura tanufi ɗebo ruwa.

da kyar ta debo ruwan,ciwon ya tsananta da zuciyarta kawai take turo kurar harta iso garinsu.

daidai gidan su hanne ƙawarta tagaza ci gaba da tafiyar,da rarrafe tashiga gidan tana kuka.

tunkan maman hanne ta ƙaraso gurinta faya tafashe,da sauri ta ɗagata suka ƙarasa ɗaki.

nanfa suhaima sunan Allah kawai take kira tana faɗin.

“Allah kadubi maraicina karabani da cikinnan lafiya,Allah kada ka ɗoramin wahalar dakasan anan bani da gata senaka”

maman hanne har kuka tayi sabida tausayinta.

STORY CONTINUES BELOW


nande maman hanne ta dunga bata duk wani sassake datasan yana rage wahala,ayko cikin hukuncin Allah ɗanta namiji yafara kunno kai,da taimakon maman hanne ya iso duniya lafiya,se kuka yake tsanyarawa,balaben usuli,babu inda yabaro ubansa,zuwa can wani sabon ciwon ya turnuƙe suhaima,ba jimawa yar kyakkyawar yarta ta mace ta kunno kai cikin hukuncin Allah,itama ta iso duniya se kuka sukeyi.

Yaran kyawawane na bugawa a jarida,namijin tamkar shureim haka itama macen,babu inda suka baroshi.

Nan maman haule ta wankesu tas ta naɗesu azannuwa sabida babu kayan da za saka musu,tayiwa suhaima wanka tabata abinci taci sannan ta rakata gidansu ɗauke da kyawawan yaranta.

wani yaro tasa ya tura kurar ruwan zuwa gidan su suhaiman.

*********

shureim faɗuwar da yayice ta haddasa mishi paralise,seda ya kwashe watanni biyar yana jinya sannan ya warke,

Yana samun sauƙi ya kafa rigimar se yatafi nigeria,sabida yasan babu wata kasa da suhaima zataje sama da ita.

Fafur sarki yaki amincewa,sabida shureim be taɓa zuwa nigeria ba.

Ayko nan shureim yatashi hankalin kowa, Akan abarshi amman sarki yahana sabida beson ya rasa ɗansa kuma magajinsa.

To ana hakanne suhaima ta haihu a nigeria.

muje zuwa.

surbajo for life.
[9/12, 17:18] Mummyn Hanif: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
  *KANO TO JIDDAH*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

Zahra Muhammad Mahmud

DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION

*BILKISU U HAMZA NAGODE ALLAH YA ƘARA GIRMA DA DAUKAKA,#AUNTY HALILOSS ANA TARE NO MATTER HOW HARD THE SITUATION IS,JUST KEEP BURNING THE LIGHT,*

*Dedicated to Zahra Bukar*

*47-48*

Lantana ranar jitayi kamar ansata a aljannah dan mugunta,daɗin dataji beda iyaka dan haka makwabta tashiga yiwa shela.

Ayko nanfa gidan yacika damƙam anzo ganin yayan zina

Suhaima ko rungume yayanta tayi ta hana kowa ya ɗauka gamida rufe fuskokinsu.

Se dare gidan  ya watse.

Ga sanyi anayi,suhaima se ƙara rufe yaranta takeyi gudun kar sanyi yamusu illah,

Mahaifintane yakawo mata tabarmarshi da bargonshi da filo dayake kwana akai yabata yace ta dunga kwantar da yaran tana rufesu.

Shida kanshi yamusu huɗuba bayan ya tambayi wanne suna takeso asa musu.

Kanta tsaye,tace

“AbdulRahman da AmatulRahman”

ayko haka yasakamusu suna,dan yace koma taya suhaima ta samar da yaran shine sila,da beyi watsi da rayuwarta ba hakan bazata faruba,shiyasa memakon tsana shi tausayinta yakeji.

Washegari da asuba lantana tafito tafara balai akan azofa aɗrmebo mata ruwa,suhaima na shirin miƙewa se taji baffanta ya fito ya tafi da kurar.

Kukane ya kuɓcewa suhaima tana rungume da yaranta take faɗin.

“me yasa habibi kayimin haka?,meyasa kakase gane niba fasiƙa bace?,meyasa kakasa shaidata?,meyasa?”  ta ƙarasa maganar cikin kuka.

Gari be gama wayeba sega hanne tazo gurin suhaimar bayan sungaisa tace mata.

“innace tace nazo na tayaki ɗaukar yaran kizo tamuku wanka tun ɗazu ta kwashe ruwan”

kukane ya kwacewa suhaima data tuno tata innar.

STORY CONTINUES BELOW


Haka suka tafi gidan su hanne.

suna zuwa toilet suhaima tashiga inna tamata wankan jego,sannan tasata ta zauna a ruwa.

Bayan sun fito inna ta wanke yaran,sannan ta ɗauko rigunan data siyo musu jiya da yamma tasaka musu.

duk da rigunan bamasu tsada bane amman,sunyi musu kyau.

Daga ƙarshede suhaima a gidan ta zauna  inna na kulawa da ita har seda tayi arbain.

su twins ko irin masu girman,agir dinnanne,sunyi yan lukutaye dasu abunsu,gasu da wayo.

Bayan suhaima tayi arbainne takoma gidansu,taci gaba da bauta,dan bazata juri ganin mahaifinta nayiba.

ya hanata yace tabarshi shi yayi amman fafur taki amincewa.

Ruwa kawai take barinshi yana ɗebowa,amman tallah tuni ta koma bakin aykinta.

in zata tafi,seta goya twins,ɗaya agaba ɗaya abaya,innar hanne ce ta koyamata irin goyon.

Se tasaka hijab ɗinta ta rufesu ahaka zasuje sugama yawo arana su dawo.

Duk wani haske da suhaima tayi tuni ya dishe,sabida wahala.

Yau tun cikin dare Abdulrahman yake kwara amai,ga zazzafan zazzaɓi daya rufeshi,se kuka yakeyi,

Hankalin suhaima inyayi dubu yatashi tarasa inda zatasa kanta Allah Allah take gari ya waye.

Ayko bakwai abakin chemis din rabiu dan me gari yamata.

Duk saurinta seda ta samu layi,sabida chemis din shine kamar asibitinsu,dayake babbah ne.

Layin tashiga har yazo kanta.

Koda tashiga yagama dubashi,maganin dubu daya yarubuta mata.

kuka suhaima tasamishi akan yaymata bashi zata biyashi,buɗar bakinshi se cewa yayi.

“keko suhaima din Allah haka kikaje kika gama rabawa larabawan abun kyauta basu baki komaiba se tukuicin yayan zina?”

maganar ta doketa amnan tunda neman taimako takeyi dole ta bashi amsa a saukake.

“wlh kabiru yaran nan bana zina bane,zaku tabbatar da hakanne ranar da mahaifinsu yabiyo sahunsu”

“nufinki aure kikayi acan?”

Da sauri suhaima tace,

“Aure nayi,to mijina ne yasakeni shiyasa nadawo”

“tunda yasakekine to inga takardar sakin”.

dayake da handbag dinta ta tafi ba musu,ta zuge ta ɗauko katin Atm se alokacin ta lura akwai wasu takardun kanana aciki ,duka ta ɗauko ta miƙawa Rabiu.

Amsa yayi yana dubawa,yana dariya,sannan yace.

“Suhaima ay wannan ba takaddun saki bane,takardun cire kuɗine akowacce ƙasa kake inkaje zaka cire kuɗin dake cikin asusun ajiyarka”

ido kawai suhaima take warewa,dan bata yarda da batun na rabiu ba.

ganin bata yarda bane yasa yace.

“kinga bari inbaki maganin kije kibashi,anjima inkina da lokaci inna tashi daga ayki,kizo muje kano a duba miki aga ko nawane aciki,da duk wani bayani zasuyi miki”

se yanzu hankalinta ya kwanta,dan ita lafiyar ɗanta yafi mata komai.

maganin yabata ta dawo gida,taba Abdurrahman,sannan taimusu wanka itama tayi,ta goyasu suka tafi tallah.

bayan ta dawone,taje gurin rabiu shima lokacin yatashi,dan haka a motarshi ya dauketa honda civic,suka nufi kano.

Tafiyar awa guda ce takaisu bakin wafer.

STORY CONTINUES BELOW


Da kyar suka samu suka samu wanda ze musu abinda yakawosu,baa sha wahala ba sabida a takardun harda pin number da accaunt no,dan haka,mutumin nagama dubawa ya ɗago yace musu.

“da akwai kuɗi aciki har kimanin naira miliyan dari dari”

“miliyan ɗari?”rabiu da suhaima suka haɗa baki gurin tambaya.

Tabbatar musu da hakan yayi.

suhaima sabuwar soyayyar mijintace takamata,wato yabatane dan beson tasha wahalar rayuws.

Dubu ɗari uku suhaima tasa aka ciro mata,sannan suka baro gurin.

Kasuwa  tasa yakaita,nanfa ta dagargaji siyayya,tasu twins dinta,harda gidan sauro ta siya musu,da madara da cerelac,daduk wani nauin abinci na yara me gina jiki.

suturu kuwa tasiya musu su ba adadi,da pampers duk ta jidar musu,da takalma,da sabulan wanka dana gyara gashinsu,dayake gashi garesu sosai irin na larabawa.

seda takashe dubu ɗari biyu a siyayyarsu,sannan taba rabiu dubu talatin,se godiya yake mata,sabida yaji dadinsu.

haka suka kamo hanyar laminkwai,gab da magriba suka iso.

lantana na zaune se gani take ana shigo da kaya,har aka gama shigewa dasu ɗakin suhaiman.

wani baƙincikine yaziyarci zuciyarta,take tasha alwashin seta sace kayan.

Bata gama tunaninba,sega suhaima dame gyaran ƙofa,tasa yasakamata kuba a kofar,ta yadda duk balai bame shigar mata ɗaki.

shiga tayi ta ware komai,sannan ta kafa musu katifunsu da gidan sauronsu.

dubu ashirin ta ɗauka takaiwa maman hanne,sannan tamata bayanin komai,godiya taimata sosai gami da sa albarka.

a ƙofar gida tasamu mahaifinta,tamiƙs masa dubu arbain sannan tace masa.

“Baffa ka ɓoye kadunga cin abinci me kyau don Allah ko gobe suka kare kamin magana zan ƙara maka,kadena yiwa matarka biyayya sabida abun duniya kaji don Allah”

murnar da yayi bata da iyaka,dan azahirin gaskiya sabida kuɗi yake bin umarnin matarshi,dan yasamu nacin abinci.

Cikin kankanin lokaci,baffa ya sauya duk abinda yakeso yakeci,ba abinda yadameshi da girkin lantana.

su twins tuni sun fara iya zama,Abdurrahman dayake yafi ƙiriniya har yafara son yayi rarrafe.

Yanzu suhaima inzataje tallah se takaisu gurin maman hanne,dan bata dens tallan bane sabida masifar da lantana take zubawa mahaifinta.

sabida hankalin baffa ya kwantane yasa taci gaba da tallan.

ɗakinta kullum arufe yake ba damar lantana taimata sata.

kuɗinta insuka ƙare rabiu ne me zuwa ya ciromata wasu yakawo mata.

amanar rabiuce tasa suhaima ɗaukar miliyan guda tabashi,ya faɗaɗa chemis ɗinshi.

Watannin su twins bakwai suka fara rarrafe,abun gwanin shaawa.

*******
Saudiyya

Ba irin neman da baayiwa hajiya murja a riyad ba amman baa sameta ba hankalin shureim sosai yakara tashi,

hakanne yasa ya tuno da sabuwar dabarar dazatasa abarshi yatafi nigeria

Yau wani ɗan matashin yaƙi ya balle agidan sarki.

Shureim ne ɗauke da wuƙa a hannunshi,ze cakawa kanshi,idan baa barshi yatafi nigeria ba.

duk yadda sarki yaso ya ajiye wuƙar amman ina yaki,maimakon hakama har yafara yanka hannunshi jini na zuba,ya ɗaga ze caka acikinshi kenan,sarki yakwallah kara yana faɗin.

STORY CONTINUES BELOW


“na amince ka shirya katafi!!!!!”

da gudu ya wular da wukar yaje yarungume mahaifinshi yana kukan farinciki.

A Ranar ofishin jakadancin saudiyya dake nigeria suka bada sanarwar,zuwan ɗan sarkin saudiyya sarkin gobe da yardar Allah ze iso nigeria,.

Nan danan fadar shugaban kasa tafara shirin tarbarsa.

Shiko shureim da kyar ya amince se washe gari ze tafi,cikin dare gaba ɗaya angama haɗa komai na tafiyarshi kama daga escote dade sauransu.

washegari da misalin karfe goma na safe jirgin sama mallakin masarautar saudiyya,ya ɗaga da shureim da maƙarabansa,daga filin jirgin sama na garin zuwa kasar nigeria.

garin masoyi baya nisa.

muje zuwa
*49-50*

Gaba ɗaya titunan dake Abuja jamian tsarone ta ko ina,yayinda helicopters keta shawagi asama.

Ƙarfe biyar na yamma jirgin saudiyya ya sauka a airpot a Abuja.

Shureim ne yafara saukowa,sanye yake da farar jallabiya,ya ɗaura rawanin larabawa yayinda idonshi ke ɓoye cikin  baƙin glass.

Tawagar shugaban ƙasace ta iso da sauri,shugaban ƙasa yatarbeshi,tare ds ambasadon saudiyya na nigeria.

Acikin tawagar shugaban ƙasa,Akwai minstan mata,hajiya salbiyya Adam itama taje tarbar shureim,Ministan kuɗi,Hassan Atk shima baa barshi abayaba,can daga gefe nahango tawagar ,Mufarka mata suma sunyo ƙungiya guda ƙarƙashin jagorancin admins ɗinsu,zinnira da Hameeda.

Kalli iya kallonka bazaka taɓa  hango ƙarshen masoyan surbajo da suka cika airport din domin tarbo shureim ba.

Kai Abun rukuni rukuni ne,sanda shureim ya ɗags idonsa ya hangi yawan alumar Khaleesat hydar novels,kimanin mutum dubu sabain da uku,sunzo tarbarshi ay kawai se hawaye yafara zuba a idonshi,dan be taɓa tsammanin nigeria haka suke da karrama baƙiba,se yau.

Nanfa jamian tsaro suka kasa suka tsare suka hana kowa isa gareshi.

jerin gwanon motocine suka ɗaukesu zuwa vila,yayinda,Tafeesu novels,da m kaoje novels,da da da da da🤣suka mara musu baya da gudu.

Sabida cunkoson mutanene yasa motocin basa sauri,sun jima kamin suka samu suka isa vila.

Shureim da kyar yayi bacci washe gari ko,yace,anunamishi kano,danshi Azatonshi kusane daga inda yake.

Nande ya fayyacewa shugaban ƙasa abunda yakawoshi,sosai yatausaya masa,hakanne yasa shugaban ƙasa ya umurci minister yada labarai Hajiya Zahra Surbajo yace,tasa afara cigiyar suhaima ta kowacce kafa ta sadarwa,

Kwanaki uku aka kwashe ana sanarwa harda kyautar,kujerar makkah da maƙudan kuɗi gaduk wanda yasanar da ganin suhaima.

Shide shureim gani yake in aka kaishi kanon zefi ganinta da wuri,dan yariƙe sunan kanonne tun ranar da hajiya tabasu tarihinta.

har tsawon sati  guda shuru kakeji.

Shureim duk yatashi hankalinsa.

Sabida yace a kano takene yasa aka fo tsaurara bincike abirni da kauyukan kanon.

STORY CONTINUES BELOW


********

Rabiune zaune A chemist ɗinshi yana duba marasa lafiya,yayinda gefe ɗaya kuma yake sauraron redio.

Wata murya yaji rangaɗeɗiya,tafara da cewa.

“Assalamu alaikum jamaa masu sauraro barkanmu da sake saduwa daku acikin shirinmu na filin cigiya da sanarwa,wanda ni Autar hajiya zan jagoranta,A shirin namu na yau zakuji kautukan da akasaka gaduk wand yanemo wata matashiyar budurwa me suna suhaima yar jahar kano,suhaimade ta baro saudiyyane a ranar…….. Zuwa gida nigeria,suhaima farace me matsakaicin tsawo,sannan suhaima tana ɗauke da ciki a lokacin tahowar tata,ansaka kuɗi wuri na gugan wuri har naira miliyan goma,da kujerar makkah,ga duk wanda yabada sanarwar inda suhaima take,ga wanda Allah yasa yadace da ganinta,se ya tuntubi minister yada labarai akan nombobi kamar haka,08093235..🤣Allah yabada ikon ganinta akan lokaci Ameen”.

jikin Rabiu har rawa yakeyi wajen zaro wayarshi a aljihu,gurin kwafe number,yana gamawa yayi dialing.

ba jimawa aka ɗauka,sabida dama layin sabo aka saka sabida hakan.

Nandanan Rabiu yashaida yasan inda take,batare da bata lokaciba yabada Address.

sallamar kowa yayi yanufi gidan su suhaima.

Ayko yaci saa tafito zata tafi tallah kenan.

cikin mutunci suka gaisa,sannan yace.

“Yau kinada babban baƙo,nikuma yau nayi byebye da talauci”yaƙarasa maganar yana dariya.

Itama dariyar tayi,sannan tace.

“wanne irin babban baƙo kuma rabiu?”

“nima wlh bansaniba ammande nasan tabbas yau zamuyi baƙi a garinnan”

“To Allah yasa baƙin na Alkhairine”

“Ameen,sannan yaude don Allah ki haƙura da zuwa tallan nan ni zan siye duka”

Dariya tayi ta ɗauka da wasa yake se gani tayi ya sauke abincin yafara bawa yara sadaka,yana gamawa,yaciro kuɗinta yabata.

Godiya tayimasa sosai,sannan ta koma cikin gida.

Lantana taji takaicin dawawor suhaima da wuri shiko baffs yaji daɗin hakan.

*********

Sanda labarin ganin suhaima ya isa fadar shugaban ƙasa shureim kafa ba takalmi yakwasa da gudu yafita waje dan ya ɗauka anzo da itane.

koda yaga babu ita ido kawai yake zarewa kowa se mamakin irin son da yake mata suke.

dakyar ya kimtsa,aka hsɗashi da jamian tsaro suka hau jirgi zuwa kano,daga kano gomnatin kano tashirya mishi motoci na alfarma,ana bugamasa jiniya,ƙarƙashin rakiyar minister yada labarai zahra surbajo,da shi kanshi gomnaɓ kanon,suka nufi garin lamin kwai.

muje zuwa.

Surbajo for life.
[9/12, 17:18] Mummyn Hanif: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
  *KANO TO JIDDAH*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

Zahra Muhammad Mahmud

DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION

*Wayyo masoyana kuyi haƙuri surbajo nasonku aduk inda kuke,nafeesa Abdullahi,baze yiwu surbajo tasa numberta a page ba sede ke ki rubuto taki kituro, da yardar Allah zata iso gareni,bama keba duk wani masoyina dayakeson hulɗa dani ya rubuto numbersa yaturo,zasu iso gareni kuma insha Allahu zan nemeku,banaki saka number na bane dan tsoroba kawai de dan jaddada tsarone nagode*

*dedicated to zahra bukar*

*51-52*

Duk inda suka wuce kallonsu akeyi,sabida motocine sunkai guda Ashirin jere akan titi.

STORY CONTINUES BELOW


Sannu a hankali suka iso garin na laminkwai,dan haka sauka sukayi akantiti,sukabi jar ƙasa zuwa cikin garin.

Wuyan shureim kamar ze tsinke sabida ƙara masa tsawo dayakeyi.

Yan garin sunga abun da basu taɓa ganiba,sabida suna hawa titin jar kasar lamin kwai ɗin,

Escote suka firfita daga motocinsu suna gudu aƙafa,motar da shureim yake ciki kuwa,escote ɗin larabawa kowa sanye da bakaken suit,fuska manne cikin bakin glass,kunne maƙale da bluethood,hannu ɗaya cikin riga riƙe da bindiga.

Wallahi koni tsarin yaminni.

Mutanan garin kiɗimewa sukayi,ganin fararen fata a ayarin tafiyarne,yasa alumar garin fara rawar murna.

Domin a tunaninsu man fetur ne a garin nasu,shine akazo a haƙo,yayinda wasu kuma tunaninsu yafi karkata akan service ne ya faɗo garin.

Hakanne yasa kowa ya shiga adduar Allah yasa agidansa ya faɗo.

acikin masu tunanin service ɗinne harda lantana,addua tayita ba adadi akan Allah yasa a gidansu ya faɗo.

Suna isa garin ƙofar gidan me gari suka tsaya,dama tuni rabiu yana binsu abaya.

me gari rawaninshi har yana faɗuwa sabida kiɗima,danshi azatonshi yan taadda aka gano a ƙauyen nasa.

Nan aka buɗew su Shureim ƙofa suka firfito,shureim kallon garin kawai yake yana mamakin ta yadda suhaima zata iya rayuwa acikinshi.

Number rabiu aka fara kira da sauri yafito tsakiyar filin,yana ɗaga hannunsa.

kofar fadar me gari kuwa tacika damƙam da mutane yan ganin kwakwaf su lantana ne agaba gaba,ta baro suhaima gadin gidan.

Shiko baffa bayanan yaje ɗaurin aure kwanar ɗangora,na yarinyar abokinshi.

Shureim ganin rabiu amatsayin wanda yasan inda suhaima take da sauri yakamosu ya riƙe yana tambayarshi tana ina.

Duk yadda akaso ya kwantar da hankalinshi abun yaci tura,dayake gurin akwai hayaniya shiyasa baa ji me suke faɗiba.

Ba musu Rabiu yamiƙe yayi gaba,su shureim suka mara masa baya,escote sojoji yan sanda,duk sun rufu akan shureim  haka suka nufi gidan su suhaima aƙafa dayake ba nisa.

Suma zugar jamaar gari sesuka mara musu baya,dan gani karshen alewa.

Ay lantana tunda taga anyi hanyar gidansu ta runtuma da gudu har faɗuwa take tana tashi dan ita duk azatonta service ɗinne ya faɗo a gidan.

Har suka iso ƙofar gidan tun kan,ayi magana lantana ta ware murya tana faɗin.

“Allah mungodema service a gidanmu,to gaskiya mude ba siyar muku zamuyiba sede mubaku haya duk shekara”

ba wanda yabi ta kanta,Rabiu nashirin shiga gidan kiran suhaima se gata ta ɓullo daga wata kwana ta dawo daga gidan su hanne ɗebo shanyarta.

Shureim yatambaya to ina takw.

Rabiu cike da faraa yanuna masa suhaima dake tafiya kanta aƙasa burinta kawai ta shige gida,.

Ay ko acikin mayen giya inyaganta ze ganeta,da gudu yaje yasha gabanta escote nabinshi abaya,suhaima bata luraba sekawai jinta tayi aƙirjin mutum.

ƙamshin turarensane ya shaida mata ko waye ya rungumetan amman sabida ta tabbatar ne yasa ta ɗago idonta dan ganin shiɗinne ko kuwa.

Tana ɗago ido ta saukesu akan fuskar shureim dake zubar da kwallah,aruɗe take kallonshi,tana tunanin tayadda akayi yazo.

Kamin tayi wani yunƙuri se ganinshi tayi tsugune akan guiwarshi agabanta,ya haɗa tafin hannunshi guri guda yana kuka yana neman yafiyarta.

Jikintane yakama bari bakinta narawa sanda ta waiga taga dubban mutanen dake gurin,dansu yasmin tafeesu da sally da queen aeanah,da bilkisu u hamza,kan wata karamar katanga nahangosu suna kallon ikon Allah.

STORY CONTINUES BELOW


Suhaima tausayin shureim ne ya ziyarci zuciyarta,ganin yadda bedamu damasu kallonshiba,bedamu da matsayi da mukinsaba yazube akan jar ƙasa agabanta yana kuka.

itama tsugunawa tayi,ta haɗa goshinta da nashi suna kukan,a haka shureim yake neman gafarar ta kai kawai take ɗaga mishi alamun ta yafe mishi,sabida tsnanin murna jawota yayi jikinshi ya rungume yana kukan murna,a hankali yake shafo cikinta,jin hakan ne yasa ta fahimci cikin jikinta yake nema.

Hannunshi tajs suka shige cikin gidan.

wayyo lantana rasa abunyi tayi,har bigewa takeyi gurin bin bayansu zuwa cikin gidan.

Tawagar gomna fadar megari suka koma,suko sauran mutane so suke suji waye shureim agurin suhaima.

Ayko nafa rabiu yashiga masallaci yasa lasifika yana shaida musu mijin suhaima uban yayantane shureim,

lantana seda cikinta ya karta dan kiɗima.

Suhaima riƙe da shureim har zuwa ƙofar ɗakinta inda su twins ke zaune a tsakar ɗakin suna wasa da kayan wasansu.

suna zuwa taimasa nuni dasu.

Suko kamar sun sanshi atare dukansu suka rarrafo zuwa gareshi.

kallon suhaima yake yana kallonsu,jikinshi kamar mazari yazube aƙasa suka ƙaraso jikinshi.

rungumesu yayi ƙanƙam ajikinshi,sannan ya kife kanshi aƙasa yayiwa Allah sujjada,yana kuka yana fadin.

“Astagafiruka wa atubu ilaika ya ilahil alamin,”

kuka yake sosai a sujjadar,seda su twins suka fara kukan sungaji sannan ya ɗago.yana jijjigasu,suko se shafa bakinshi suke irin wasannan na yara.

Sumbatarsu kawai yake yana dariya.

lantanace tazo ta tsaya akan su ko kunya babu,ganin hakane yasa suhaima taja shureim suka shige cikin ɗakinta ta turo ƙofar,.

muje zuwa

In banga dogon comments ba anan zan tsaya

surbajo for life.
[9/12, 17:18] Mummyn Hanif: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
  *KANO TO JIDDAH*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

Zahra Muhammad Mahmud

DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION

*ATTENTION‼*

*DA WACCE TAYI DAME SHIRIN YI YANZU,SHARE NA HOTUNANA,WALLAHI DUKANKU BAN YAFEMUKU BA,INA ROKON ALLAH YA DORAMA DUK WANDA  YAYI MASIFAR DATA FI KARFINSHI,SABIDA KUN CUTAR DANI CUTARWA MAFI MUNI,WALLAHI BANYAFE MUKU BA KUMA BAZAN TABA YAFEWA BA,ALLAH WADARAN MUNAFUKI ME FUSKA BIYU,KODA DAGA YANZU KUNDENA KARANTA LITTAFINA,ZAN MAIMAITA,ALLAH YA ISA BANYAFEBA,BURINKU BE CIKABA SABIDA SON DA MIJINA YAKEMIN BABU DIGON MUNAFUNCI ACIKI,NABARKU DA RABBUL ARSHIL AZIM,ALLAH KABIMIN HAKKINA😭*

*dedicated  to zahra bukar*

*53-54*

Wani bakin cikine ya tokari zuciyar lantana,

Memakon tabar gurin kujera tajawo ta zauna ta kasa kunne abakin kofar dan taji me zasuce.

Shiko shureim bin dakin kawai yake da kallo yana tunanin dkin kwanane koko dakin aje tarkace,kasa yin shuru yayi dubansa yakai gurin suhaima yace.

“Habibati me kukeyi anan bakya tsoron ginin ya fado akanku zaki barsu anan?”

Murmushi tayi sannan tace.

“wannan dakina kenan,tunda ka koreni acikinsa nake rayuwa,har zuwa sanda na haifi yayanka muka ci gaba da rayuwa tare aciki”

Ajiye su twins yayi ya jawota jikinshi ya rungume yana kuka,yana kar neman gafarar ta.

STORY CONTINUES BELOW


“hbibati ki yafeni,na cutar dake sosai wannan dakin da garin da jahar da kasar gaba daya basu dace dake ba,ko baki fadamin ba habibati jikinki ya nunamin kina cikin wahala da kunci na zamanki anan,ki gafarceni”

Itama kukan takeyi,suna rungume da juna,

Bakinciki karuwa yayi agurin lantana sabida abun da taso ji takasa jin sabida bada hausa suke .maganarba.

Su twins ganin iyayensu na kuka ne yas suma suka fashe da kukan.

Da sauri suka saki juna suka daukesu suna musu wasa.

Ranar gari ko ina yaɗauka suhaima mijinta yazo dan sarkin makkah.

koda tawagar gomna da minister suka buƙaci shureim yataho su tafi fafur yaki acewarshi,se ya ɗandana irin zaman da iyalinshi sukayi agarin.

Hakanne yasa aka baza jamian tsaro lungu da sako na garin,kofar gidan su suhaima ko cincirundon jamian tsarone.

Se da magriba baffa yashigo garin,ganin jamian tsaro ta koina har tsoratashi yayi,sanda ya iso kofar gidanshi ko ba karamin mamakine yakamashi ba,ganin an tsaidashi ana checking dinshi sekace barawo.

Seda suka gama bincikeshi tas sannan suka barshi yashiga cikin gidan.

A tsakar gida yasamu lantana,se safa da marwa takeyi.

Tana ganin shi tayi sauri ta nufeshi tana fadin.

“Gwanda da Allah yakawoka,to ga yarka nan da wani kato acikin daki suna iskanci,nayi nayi su bude kofar sunki”

Cike da mamaki yake kallonta,dan shi gaba daya kanshi ya kulle.

suhaima jin sallamar baffane yasa ta shaidawa shureim ga mahaifinta yadawo,dan haka buɗe kofar sukayi suka fito,gurinshi suka nufa.

Baffa ido kawai yake warewa na ganin balarabe a gidanshi,kallonshi yake kallo irin na kurullah,take ya hango kamannin Jikokinsa a fuskarsa,baki na rawa yace.

“suhaima ko baki faɗaminba wannan shine uban su yan biyu wanda yamiki cikinsu”

Cike da faraa tace.

“Baffa wannan shine babban dan sarkin saudiyya,kuma shine ake sa ran zamanshi sarkin kasar bayan mahaifinshi,aykatau naje gidansu,mahaifinsa ya haɗani aure da shi har muka smu cikin su twins,to wata yar rashin fahimtace ta shiga tsakanina dashi,shine dalilin dayasa nadawo gida,to gashi yazo nemana da kanshi yanzu”

“kan bura uba,wlh da sake,karya kike bakar munafuka,mu zaa munafunta,agidan ubanwa balarabe yake aurar bakar fata,ay dan sarki ko na lamin kwai ne yafi karfinki bare na kasar da babu irinta,kice kawai farkankine yayi kewarki yabiyo bayanki”cewar lantana tana wani jijjige jijjige

Akaro na farko da suhaima tayi shaawar ba lantana amsa,inda tace

“To ay dama lantana inkika dubi tsarina,shi kanshi dan sarkin laminkwai din yasan nafi karfinshi,ki dubeni da kyau ko amasarautar kano sede kaddara,dan srkin saudiyyan de shine daidai dani,kamar yadd kika gani,kuma koda ace farkanane shi,ay ina ga ya cancanci yabo tunda har yasan mutunci bariki ya iya biyoni har nan koda kuwa kowa be yaba masa ba kede yadace ki yabs,sabida ya nuna sanaarki tada tana da muhimmanci”

Lantana tsananin mamakin suhaimane ya hanata magana binta kawai take da ido.

Shureim gaida baffa yayi suhaimace ke fassara masa,cike da mutunta juna suka gaisa.

lantana dakinta tashige jiki a sanyaye dn bata taɓa tsammanin suhaima tasan ita tsihuwar karuwa bace,gaba daya ji tayi ta gama tozarta.

Se dare suka bar gurin baffa suka nufi ɗakin suhaima,shureim dama shi duk ya kosa subar gurin,sabida wasu kwari dasuke cizonsa dabesan kona meneneba(sauro)

STORY CONTINUES BELOW


suna shiga dakin pampers suhaima ta sauyawa su twins tasamusu over roll ta kwantar dasu akan katifunsu masu gidan sauro,dama tun suna gurin baffa suka fara jin bacci dan haka suna kwanciya baccinsu sukayi.

Shureim duk inda suhaima tayi binta yake da ido,wata zazzafar shaawartace ta kamashi,yakos yajita ajikinshi.

katifarta ta fara gyara musu tan ɗaura gidan sauro sabida sauro tagama daura gidan sauron kenan shureim yagaza hakura,ya jawota ta fado jikinshi.

kissing dinta yashiga yi kamar wani mayuwacin zaki,da kyar suhaima ta raba bakinsu tace tana haki.

“nanfa ba saudiyya bane,me kake shirin aykatawa,?”

idonshi a kankance yace.

“kusantarki nakeson yi,ko ku anan miji baya kusantar matarshi?”

murmushi tayi sannan tace.

“ba nufina kenanba nan toilet dinmu ba irin naku bane,ba lalle bane ka iya amfani dashi,kaga kuma inka kusanceni dole sekayi wanka”

ko tsaƴawa yagama saurarta beyiba ya sake manne bakinsu guri guda,sannu ahankali yake kissing dinta,har zuwa sanda ya rabasu da kayan jikinsu,abubuwan dayafi so sunanan yadda yabarsu dan haka su yadirarwa da matsa,

Rai da marmari anjima baa haduba,shiyada bidirin da ake acikin dakin,ya gagareni rubutawa.

sosai suka dirji junansu,cikin daren suhaima ta kunna risho ta dora musu ruwan wanka.

Daya tafasa ta sirka takaimusu toilet.

Shureim se a gurin wankanne yayi danasanin kusantarta,musamman idan ya daga idonsa yaga taurari da farin wata suna kallonshi yana kallonsu,ga wasu murguza murguzan beraye dake kai kawo  cikin bayin,da badan tare suka shiga wankanba da wlh baze iyayiba.

A saudiyya shureim ne yakewa suhaima wanka kullum,to yaude shureim yakasa aykata hakan sabida tsoron berayen dake kai kawo,irace yau taimasa wankan dakyar yayi na tsarki suka fito.

Suna shiga ɗaki yadubeta yace.

“a irin wannan yanayin kike rayuwa,da naso na ramawa kura aniyarta nayi rayuwa tare daku anan,amman wlh yanzu bazan iyaba,rayuwar tayi muni da yawa,wlg idan nayi sati anan inaga zan iya mutuwa,kuma barinku kusake zama anan shima sabuwar cutarwace,don Allah kicewa su baffa su shirya cikin darennan gobe da safe,zamu wuce tare dasu gaba ɗaya,”

tsananin farinciki suhaima batasan sanda tayi wani ihu ta rungumeshi ba.

kayanta tasaka,sannan ta nufi dakin su bafɗa ta kwankwasa.

Baffane ya fito yana tambayarta lafiyade ko.

“baffa yace kushirya sabida da safe zamu wuce saudiyya gaba dayanmu”

Daga cikin naki murysr lantans najiyo tana fadin.

“mu shiryafa kikace,nufinki harda ni zaa tafi saudiyyar?”

“dukanmu zamu tafi”tabata amsa.

barin gurin tayi ta wuce dakinta,shiko baffa sabida murna ya gaza cewa komai.

Koda ta koma a zaune tasamu shureim yatasa su twins a gaba yana kallo.

Koda suhaima tace ya kwanta ki yayi,sabida aganinshi berayen nan zasu shigo dakin.

Daga shi har ita a zaune suka kwana rungume da juna.

mujr zuwa

surbajo for life.
[9/12, 17:18] Mummyn Hanif: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
    *KANO TO JIDDAH*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

STORY CONTINUES BELOW


Zahra Muhammad Mahmud

DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION

*DA ZAMA DA MUNAFUKI GWARA ZAMA DA BARAWO SE KA AJIYE ZE DAUKA,ALLAH KASAN SU*

*55-56*

Washe gari tun asuba sun gama shiryawa,lantanace tsugune gaban suhaima tana kuka tana nemn gafarar ta,suhaima tayi tayi ta tashi amman taki Tashi kuka kawai  take gaba daya tagama muzanta.

Seda Suhaima takamata ta ɗagata sannan ta tashi,gurin baffa tanufa shima tana kuka tana neman gafararsu.

Suhaima da sauri tanufi gidan maman hanne tace su shirya suma.

Wayyo dadi maman hanne kuka ta rushe dashi.

Ayko ba musu suka kimtsa kayan su.

Ta dawo gida kenan taci karo da Rabiu cikin wata galleliyar mota yana dariya.

Fitowa yayi harda risunawa gurin gaisheta sannan yace.

“Ay jiya minister cash tabani miliyan gomana sabida nine na sanar dasu inda kike,shine naje nasiyo wannan amaryar,kuma ance inshirya,yau zamu keta hazo”ya karasa maganar yana dariya.

Sosai suhaima tayi mamakin yawan kudin da aka saka gaduk wanda ya nemota,murna ta taya rabiu sannan ta shiga gida.

Da kullin kayan lantana taci karo a zaure acikin rigar fulo zaa saudiyya🤣🤣dariya ce ta kama suhaima amman seta danne.

koda ta shiga cikin gida samu tayi lantana nabada sautun asiyo mata batir da zata dunga sawa a torchlight dinta,in ta isa saudiyya sabida matsalar dauke wuta kaje kaita lalube cikin duhu🤣🤣🤣🤣

Suhaima cewa tayi tana dariya.

“wai ke waya fadamiki karamin guri zaki dakike ta wannan digimin,karma akaita da nisa,yanzu gidan me gari ba wuni suke sukwana da wutaba,sabida suna da solar,to shine zaki saudiyya kike tunanin dauke wuta”takarasa zancan tana dariya.

“barnide inje da abuna,kar inzo ina danasani”cewar lantana tana dariya.

Karfe takwas na safe,jiniya ta cika garin,mutane kowa yazo kallo,abun gwanin shaawa.

motar datafi kowacce girma da tsada shureim da suhaima da twins dinsu aciki.

Me bimata baffa lantana innar hanne  Da hanne,da habu kanin suhaima da rabiu.

Se sauran motocin jamian tsarone.

ta window lantana ta miko wuyanta,tanawa mutane bye bye.

fadi take.

” hi kenan mun tafi saudiyya zamu mu hya ruwan zan zan”

da kyar baffa yajawota ta zauna sannan aka daga glass din,suka kama hanya mutane se daga musu hannu sukeyi.

karfe tara suka isa airport na kano inda suka tadda me girma gomna yana jiransu acan,daganan sallama sukayi suka nufi cikin jirgi,

Wayyo idanuwan lantana kamar goruba.

Seda aka tamketa da belt sannan taji dama dama.

koda suka iso Abuja seda sukaje fadar shugaban kasa tukuna suka musu godiya sosai .

cike da faraa me girma shugaban kasa Alhaji najibullah Aliyu,yakai dubansa gun su twins yace yana taba kumatunsu.

“Ashe kune kukawa Abba kwari ya gigice yataho nemanku”

Dariya dukansu sukayi,daganan rakiya shugaban kasa yamusu,zuwa airport.

Inda jirgin da shureim yazo aciki yake ajiye yana jiran ranar komawarsa.

STORY CONTINUES BELOW


Sallama sukayi suka shige ciki,jirgi ya daga dasu zuwa kasa me tsarki.

Abunda su lantana basu saniba tun a airport na kano akabar tarkacen kayan su,torchlight dintace kawai a hannunta,sabida ba aciki tasakaba.

Saukar dare sukayi,inda suka samu tarba daga me mrtaba sarki da kanshi.

Lantana fakar ido tayi ta wurgar da torchlight din,carab akan idon suhaima,cikin dariya suhaima tace.

“Ah ya haka zaki yarda fitilar in aka dauke wutar kumafa?”

Dariya lantana tayi sannan tace,

“bari kedai ay dole na yardar,sabida nakunnata naga bana ganin haskenta shiyasa na yardar,tunda hasken garin yafi nata”

Daganan  kai tsaye fada aka wuce da ayarinsu,me martaba sam be lura da su twins dake bacci a hannun innar hanne da hanneba.

Muje zuwa

surbajo for life.
[9/12, 17:18] Mummyn Hanif: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
   *KANO TO JIDDAH*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

Zahra Muhammad Mahmud

DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION

*Gatan surbajo Allah*

*dedicated to zahra bukar*

*57-60*

Sun isa fada se anan sarki yaga su twins,murnar da yayi shida mahaifiyar shureim inaga tafi ta shureim dinma.

Masauki akabasu,lantana tayi tuntube ta fadi yafi so goma sabida tsabar kalle kalle.

Washegari da safe,aka ba su baffa ɓangare guda agidan sarki,da masu ayki,murnar su bazata misaltuba.

Hanne da innarta ko,suhaima cewa tayi gidanta zasu zauna.

Shureim be musaba dazasu tafi suka tafi da su.

Bayan sati guda da dawowarsu aka gudanar da gagarumar walima ta sunan su twins,ba karamin,kyayatarwa tayiba.

Se alokacin suhaima ta tambayi labarin kafilat,rai abace shureim yasanar da ita komai.

Ayko hanashi sakat tayi seda yaje tare da ita aka fito da kafilat din gabadaya tayi baki gwanin ban tausayi.

roƙonsu gafara tayi,dukansu suka yafe mata,sannan suka sata ajirgi ta koma kasarsu cike da dumbin danasani.

mahaifinta, tana dawowa da sati guda ya ɗaura mata aure da dn amininsa.

Shureim yasaka suhaima makaranta sosai take fahimtar komai,su twins sunyi wayo abunsu,gwanin shaawa.

babu me ganin baffa da lantana yaganesu sunyi kyau abunsu,haka su hanne.

Shiko rabiu kusan duk bayan wta biyu se yazo sabida business yakeyi sosai.

So da kauna shureim kullum cikin nunawa suhaima yake ko kadan beson damuwarta abunda takeso akeyi.

Baffa yayi kuka yayi kuka ba adadi na rashin mahaifiyar suhaima araye,shiyasa kullum a harami yake wuni yana mata addua.

Hajji da umarah sunyi ba adadi,rayuwarsu gwanin ban shaawa

Hajiya suhaima anzama babbar mace abun so da kauna agurin shureim.

*ALHAMDULILLAHI*

*ALLAH KAI KAKE IYAMIN BANI NAKEBA*

*DA SANINKA DA YARDARKA NAKEYI*

*ALLAH KA KARENI DAGA SHARRIN DUK WANI ABUN KI AMEEN DON ALFARMAR ANNABI DA AL-QUR’ANI*

*ANAN KANO TO JIDDAH YAZO KARSHE,SE ANJIMANKU*

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *