KIBIYAR KADDARA CHAPTER B KARSHE

 KIBIYAR KADDARA CHAPTER B KARSHE

Now dat his trial period was over, he found me worthy to be his wife. He compared me with other girls flocked around him, daga karshe yyi concluding da he would propose to me. He didn’t consider the fact that I was also observing him and didn’t approve of him.

Nayi nadamar auren Hakeem baya dawo gda sae nayi bacci sae dare ya raba sosae yake shigo wa. Ko wane club sun San Hakeem shine zuwa wancen shine zuwa wnn. He smoke and drank alcohol to irritating level. But he still provide me with little income he got. Na San duk abunda yake you mara kyau amma bani da Wanda zan gaya ma. His dominating presence around me also scared away other men coming closer to me, duk da mu ba masoya bane but he went on telling people am his wife to be. Mutane suka fara nesa dani dan sunyi tunanin ko anyi auren . At this point he harassed Mubarak one of my course mate who came to my room one evening to return a textbook he h

ad borrowed fmr me, warning him never to enter the room again.

*———————*

Ta juya ta kalli Sameer tace”kaga yanda destiny dina ya zama, bazan iya hana faruwar abunda Allah ya qaddaro min . Bani da option.

Sameer ya daga eyebrows dinshi sbd baya so yyi interrupting dinta.

“How can a fish survive without water even though the fish may desire to be outside the water, doing so would mean death for it. Can the dancer dance without  someone beating the drums for him? Wannan shine tunanin da nake kwana dashi kullum, shi yasa na yarda na zama matar sa. Ina tsaye ne kan street cikim ruwa inda ka same ni because of dat single decision. I was left without no optt which compounded my fears about life.

~~~~~~~~~~~

Na shiga dakin Hakeem ranar da na dawo weekend dina gda the evening he proposed. I saw a different man, he was all over me trying to please me more than ever. He rushed to help me with my small bag, smiling so sweet at me.

Dakin sae kamshi yake yi ko kamshin aroma din da ke fitowa daga kitchen daga gani meal din zas yi ddi “wace yarin yace kuma tazo ta ma Hakeem abinci?” I wonder idan ma shi yyi girkin mae yasa zae kirani”

My intention was drawn to the beautiful new flower da akayi arrangements din shi a dining. Gurin na nufa Ina zuwa naga table din dan mutum biyu akayi shi da candles duk jere a gurin ga kuma 🍷 cup a bottle of cocktail wine sae kuma cake da aka rubuta *I LOVE YOU* a jiki sae kuma gefe wani card ne da na karanta abunda ke jiki sae naga *please marry me* I felt concerned about all I saw amma bae dameni bah.

Hakeem ya fito ya same ni a dining I was smiling sheepishly and now romantic he could be, da ya matso sae ya kama hannuna na left side yana dukawa ya kalli cikin idona yace” *LABEEBA WILL YOU MARRY ME* “.

I was shocked akan statement dinsa na fara tambayar kaena amma dae wasa yakeyi in fact mafarki ma nake yi. Toh amma idan da gaske ne bazan iya ce mashi aa na da ma bae bani option ba kawae yace na aure sa. Shine ya taimakeni lkcn da nake neman taimako dan haka dole na saka mishi. Ban gama tuna ni ba naji yace “Dan Allah kar kice aa plsss”

Even with his rash temperament he had never fallen out with me. He could disregard his financial pillars of my life. Bazan iya ce mishi aa ba kuma idan na yarda na cuci kaena dan bana sonshi har ga Allah. I sai yes out of pity and fear if the unknown. Ba kalar mutum da ya dace na aura bane amma duk abunda ya biyo baya ni na siyawa kaina.

For some minutes ban amsa shi bah daga karshe na yi smiling nace”na yarda zan aure ka”

Da sauri ya mike tsaye cike da jin dadi ya samin wnn zoben da kake gani.

Ni dae banga alamun so ba akwayar idonsa kawae dae ya fada ne. He said he loved me but I could not hear from his voice, he embraced felt empty yet he said he was in love with me. Hakeem want his family name to continue shi yasa zae aureni. He was so insensitive and selfish ko da yyi inviting mutane akan celebrating din engagement dinmu ba Wanda nayi inviting sbd am engaging to no one

Da dare around 8pm ya kawo min wata red gown da tasha design din golden tayi kyau sosae sa hills golden wata makeup artist ya kawo tamin makeup a gda. Ko ina yyi kyau yasha decorations . Ba a dau lkc ba gida ya cika da mutane sosae anyi taro lpy bayan an gama kowa ya koma gda.

Bayan sati daya aka daura aure ranar Friday liman din unguwar mu shi yabada aurena .

Ba a dade ba muka fara samun matsala akan rashin ciki wae dama nasan ni juya ce na aure shi ba abunda na ce mai. Bayan sati biyu da zuwan mu asibiti na kara komawa ni kadae Dr Deejart itace ta Kara tabbatar min da bani da matsala amma mae yasa mijina shima ba zaezo ba. Da farko naji tsoro sasae  amma tayi encouraging dina sae na samu kafin gwiwa.

A ranar da ya dawo daga office na shiga dakin shi na gaya mishi abunda Dr Deejart ta fada belt dinsa ya ciro ya fara duka na ta ko ina ban ankara ba naji ya fasa min baki na wahala sosae ranar dan ba karamin duka nasha ba sae da na tausayawa kaina.

Haka na kira hkr dashi skl dina ma idan zanje na mae mgnr kudin mota to na jawo wa kaena idan sae ya bani kudi zanje to na bar kararun tunda bashi nake ma wa ba. Kullum a kafa nake zuwa kuma na  ke dawowa gashi da kwae nisa sosae.

Maganr zuwa club dinsa muma sae abunda ya karu dan ba fashi kullum sae yaje wata rana baya dawowa sae washe gari duk ranar da yaso kwana gda kuma idan yyi knocking ban bede da wuri ba kuma na sha duka.

Haka ranar da na dawo daga skl banyi tunanin yana gda ba dan ko matar shi bbu a compound. Bayan na shiga gda na tarar dashi da wata suna tsaye a bakin kofar parlour yana romancing dinta ita kuma sae wani narakewa take tana kara shiga jikinsa da suka ganni sae abunna su ya karu dakina kawe na shige dan wani irin kuka ne ya tahomin lkc guda. A daki ma Ina jin gurnanin su bayan sun gama sukayi wanka tare suka shirya.

Har daki ya tarar dani wae na tashi na dafa musu abinci zanyi mgn yace shhhhh kawae ya fita. Haka nayi girkin bayan na gama na kae musu na wuce daki.

”Kwance nake kan sofa sakamakon ba skl yau. Shigowar shi kawae naji shida wata mata da yara biyu mace da namiji. Fara ce amma bata Kae haske na ba kuma bazata fini kyau bah bugu da kari cikin dake jikinta duk ya kara hargitsata dan a lkcn ya Kae 7months.+

Bayan sun shigo parlour Hakeem ya tadani bayan sun zauna ya hade fuska yace”ba kince bana haihiwa ba toh Kinga ilayina nan,  harda yaran nan da kike gani and this pregnant is also mine. So abunda nake so dake ki cigaba da kula da yaran nan idan wani abu ya same su ki kuka da kanki, itama bana so tana wahala duk wani aiki da kika sani na gda ki cigaba da yi as usual hope kin gane.

Kae kawae na iya daga mai couz am speechless. Ita kuma sae wani Kara shige mae jik take Kamar mage.

Kullum idan na tashi zan ma yara wanka in shiryasu su tafi skl. Ita kuma sae na tambaya wane kalar abinci take sonyin breakfast dashi. Haka na koma yar aikin gida komae ni keyi ni da gdana amma bani da iko dashi.

Maganar zuwa club kam sae abunda ya karu dan kullum sae yaje wata rana harda wasu matan yake zuwa su tayashi kwana duk da Zeeey na nan da kuma ni.

Haka na cigaba da Kula da Ameer da Ameera har suka saba dani kullum tare muke kwana muyi wasa tare. Zeeey kuma kullum cikin jin haushi na take ko mae nayi bana burgeta idan kuma taso muguntar ta sae ta gaya ma Hakeem karya da gaskiya shi kuma baya tsayawa bincike sae dae kawae yyi concluding ya hau duka na.

Ana saura wata daya Zeeey ta haihu suka nmbar kasa acewar shi wae bazata haihu a Nigeria bah suka barni dagani sae Ameer da Ameera, ina kula da su kamar ni na haife su.

Watan da zasu dawo ana saura kwana biyu, na debo ruwan zafi  na kae toilet,Ameer ya shiga bayan na fito na dauko Ameera, toh ashe yasa hannun shi cikin ruwan zafin ihun shi kadae naji har parlour da gudu naje amma am already late kayan shi na saka mishi muka tafi wani chemist din da ke kusa damu.

Ranar da su Hakeem suka, yana kallon hannun shi ya haj masifa tunda nake ba,a taba min dukan dayamin ba ranar daga karashe ya kira mae taxi ya bashi kudi yace gashi nan ya kaeni duk inda nake so shi ya sakeni. Abunda yafi bata min rae shine su fa yran bat hnyar arziki aka same su ba amma ba yanda na iya dole na bar mishi gida dan korar kars yamin.

::::::::::::::::::::::::::

“Let me guess” Sameer interrupted ” kwana biyun da suka wuce koh”

Labeeb nodded and continued”bayan driver din ya bar compound din gidan nace mai ya ajiye ni abakin bushiyar da ka ganni,shi yasa nafi zama comfortable under the tree drenched by the rain that night. It was a sign of freedom. Wannan ne labarina.

STORY CONTINUES BELOW

Sameer was speechless for several minutes. He was a little confused about what next to say or do. He had wanted to hear all of this right? Daga karshe yace”i am really sorry Labeeba for all you went through. It is long sad story indeed. I can see that ikon Allah ne yasa na zo a wnn Daren da na taimake ki. How can I tell you it is well when you are already hurt to ur marrow?

“Ki barni na taimake ki  Labeeba plss zan sama miki gurin zama a nan port Harcourt  daga lbrn ki bakida kowa a abuja and koma wanki can only multiply ur troubles”

What is he saying?stay here again after all I have been Labeeba was insistent on going away and rejected Sameer’s offer. Taso ta bar port Harcourt sbd pains din da tasha and couldn’t see herself staying one more night in this town. Yanzu shekaranta 26 and now pushed out 10years after.

       *SAMEER*

Muhammad Sameer Isah ne cikakken sunan sa. Dane ga Alh. Isah maigidan glass  haifaffen jihar kebbi ne a bagudu . Babbanasuwa ne da duniya ta sanshi ba kasar da baya zuwa domin kasuwancin sa. Matan sa biyu hjy Haleema itace uwar gidan sa sae hjy sa’adatu itace amaryar sa . Hjy Haleema na da yara shida Bashir shine na farko sae Sumayya, Maryam,Okasha,Asiya sae autar su Atika.   Hjy sa’adatu kuma tana da yara 8 Yusuf ne farko sae Ahmad, Zaynaba,Sameer,Ruqayyah,Rumaisa,Abdurrahmnsae auta islaam.

Suna zaman lpy sosae sae dae matsala daya kakarsu da ta haifi babansu tana raye har yanzu kullum cikin masifa take batadahkr ko kadan abu kadan fada shi yasa yaran gdan ba mai shiga sabgaarta dama² Sameer suna dan shiri b sbd shine mae sunan kakansu kuma yafi mata alkairi.

Sameer was still single at 32 years, bawae dan he is not hard-working ba , ya karanci sociology and criminology a Cyprus yyi joining Army immediately after is NYSC was a matter of choice aka mishi transfer zuwa port Harcourt kuma a wnn Daren ne ya hadu da Labeeba.

“Karki damu ina zuwa” bata ce komae ba  ya fita dag hotel din. Booking flight din abuja ya mata kana yaje y siyo mata trolley ya dawo.

Bayan ya tayata shirya kayanta suka fito ya ajiyeta airport ya bata 100k da zatayi amfani dasu bayan ta sauka tamai godiya ta bashi no wayanta kana sukayi bankwana ta tafi.

*‰‰‰‰‰‰*

Da misalin karfe 7:30pm flight dinsu yyi landing a abuja. Gidan mama Sarah ta tafi direct sunyi matukar mamakin ganin ta dan ita har ta fitar da rae da Kara haduwa da ita a duniya bayan sun gaisa ta huta ta basu lbrn abunda ya faru tun ranar da tabar gidan cikin kuka mama Sarah tace”kiyi hkr wlhi nima sae bayan kin tafi nayi da nasanin barinki na tafiya dan Allah kiyi hkr Labeeba”

Labeeba tace”ba komae mama kin min abunda uwata zata iya ma yarta ni ba abunda zance sae Allah ya saka da alkairi.

Mama Sarah tace”uncle’s dinki sun zo neman ki ba adadi kabeer ma ya dawo yace kuma ki kirashi duk lkcn da kika dawo ga no dinshi nan daya bari” t fada tana Mika ma Labeeba wayarta

Da sauri tace”Alla mama wlhi naji ddi kice bayan tafiyana abubuwa da yawa sun faru, Allah sarki Fareed inshallah zanje gidan nayi kwana biyu”

Nan suka cigaba da lbrn yushe rabo haka ma bayan sunyi dinner suka suka cigaba da firar su.

Washe gari da safe ta shirya taje gidan uncle Ahmad abun ya matukar bata mamaki yanda taga gaban gudan ya koma duk flowers din sun bushe wasu ma gaba daya babu su a ranta tace lallai cikin shekara goma abubuwa duk sun canza. Bayan ta shiga gidan tana tuna nin taji hayaniyar yara amma shiru. Knocking tayi daga ciki Aunty Azeema ta tambaya waye

Labeeba tace”Aunty Azeema nice Labeeba”

Da sauri tace “Labeeba”

Tace “ehh bude ki gani”

Tana budewa kuwa taga Labeeba dince kallonta tayi sama da kasa kana tayi hugging dinta ta fashe da wani irin kuka mai tsuma zuciya itama Labeeba bata San lkcn da fara nata kukan ba a haka suka shiga parlour Aunty Azeema taje ta dakko mata ruwa da drinks (a Raina nace kut su Azeema an shiryu anbi God ko ontop🤭 dariya muka saka gaba daya 🤣🤣 harda rike ciki)

Bayan ta ajiye mata tace”dan Allah dan girman ya rasulillahi dan kaunar da kike ma Annabi ki yafe min nasan na miki laifi na zalunceki zanluntar da nasan da wuya ki yafemin amma dan Allah kiyi hakuri Labeeba” ta karasa fada tana Kara fashewa da wani sabon kuka😭(hmmm sae kace dae sabuwar amarya😆)

Labeeba ta share hawayenta tace” na yafe miki ni tunda dade aunty Azeema idan ban yafe miki ba wa zan yafe ma bani da kowa fa sae ku “

(Jar uba Aisha idris tace wlhi da itace baza ta yafe ba bayan duka da wahalar da ta bata☹ uhmm nidae ba ruwana bance komae ba kar naji kunya🙃)

Godiya ta mata daga nan suka shiga fira Labeeba ta bata lbrn rayuwarta bayan barinta gdan har aurenta a port Harcourt.

Aunty Azeema tace”Allah sarki Labeeba ni naja miki duk wani abu da kika shiga da ban sa Ahmad ya koreki ba da ba abunda zae faru nima Kinga bayan tafiyarki uncle dinki ya bani 1.5m na fara business haka na fara in samu a hankali sae wnn frnd din tawa Binta tace na bata kudin da na tara zata basuwa a siyo mana kaya a Dubai sae mu saka a shago. Bayan na bata bayan sati biyu ta dawo tace wae flight din ya samu aircraft bayan da na iya sae tunda itama da nata kudin aciki. Amma kin San mae ya faru daga karshe?”

Labeeba tace”aa’?”

Tace”ashe karya takeyi gaba daya kudin guduwa tayi dasu tunda ga wnn lkcn ko mae n fara baya samun albarka sae na tuna ashe haqqin kine ke bina shima uncle dinki daga baya aka koreshi daga gurin aikin sa uncle dinki kabeer ma da ya dawo ya samu baki nan yace ma Ahmad bazae Kara mishi mgn ba har sae ya nemoki duk inda kika shiga . Haka ya shiga neman ki kullum cikin saran yake idan yafita zae ganki”

Labeeba tace”Allah sarki yanzu ai komae ya wuce”

Suka cigaba da hirar su har akayi sallahr suka tashi.

Bayan sallahr Asr suka shiga kitchen Labeeba ta hada musu abinci mae dadi suka jera a dining.

Da misalin karfe 8pm uncle Ahmad ya dawo gda. Mutuwae tsaye yyi ganin Labeeba yace”Azeema wnn kamar Labeeba ko”

Azeema tace”bama kamar bane itace”

Da gudu Labeeba tayi hugging dinshi ta fashe da wani irin kuka mai tsuma zuciya shima kykan yakeyi sae da yyi mai isarsa kana ya shiga lallashin Labeeba itama Azeema kukan takeyi.

Bayan sun zauna Ahmad yace”Labeeba banyi tunanin zaki Kara dawowa gareni ba dan na miki abunda baza ki taba yafe minba naci amanar da mama ta barmin shi yasa komae nawa baya albarka alhakinki sae bina yake yi. Kabeer ma cewa yyi idan ban nemo ki ba bazae taba yafe min bah kullum tunanina idan na fita zan ganki har tsawon shekara goma amma shiru. Yaran da muke hauka akan ke kika hana mu samu ashe ba haka bane har yanzu gashi ko ciki Azeema bata taba dauka bah duk ALHAKIN (na Nabiya sani) ki ne ke bibiyar mu dan Allah ki yafe mana dan Allah”

Labeeba tace”ni damatun tuni na yafe maku uncle”

Yace”nagode”

Wayarshi ya dakko ya kira Kabeer ba dadewa sae gashi yaxo

Labeeba dake tsaye bayan labulen kofar tayi sauri ta fada kanshi. Shi har ma yaji tsoro wlhi kuma bae ganeta ba.

Ta turo baki gaba tace”uncle Labeeba ce fah”

Yace”taya zan gane haka”

Sae ta dunkule hannunta 🤜🏻 shima ya kawo nasa suka buga🤜🏻🤛🏼 tare da ware wa suka taba.

Yayi hugging dinta yace”my bby kin girma sosae Allah”

Tace”wlhi ni bawani girma da nayi shekarana 26 fa kadae”

Yace”Kae duniya harkin kae 26 lallai bari mu kama girman mu”

Dariya tayi suka zauna tare.

Larinta ba ta koma basu gaba daya suka tausaya mata sosae tareda neman gafararta again. Suka cigaba da lbrn cike da kunar juna.

”’A gidan Labeeba ta kwana sae washe gari ta shirya zata  tafi gdan mma sarah uncle Ahmad yace aa ba inda zata je ta dawo zama dasu.

Badan taso ba ta hakura amma tace zata je suyi bankwana.

Da isatar gdan  basu ko gaisa ba mma sarah ta dakko wata paper tace” yata kiyi signing papers din nan”

Ta fada tana nuna Mata inda zatayi da yatsa

Ba musu ta karba tayi signing bayan ta gama ta zauna suka gaisa

Nan ta fada mata yanda sukayi da uncle dinta shiru mama sarah tayi na dan lkcn kana tace ba komae Allah yasa hakan shi yafi zama alkairi ta amsa da amin.

Mama Sara tace papers din nan na aiki ne zaki fara zuwa na corse dinda kika karanta jiya na gani a waya  na shine nace bari na siya miki form din zaki fara zuwa next week  Monday idan Allah ya kaimu

Hugging dinta tayi tana mata godiya.

*********

Bayan kwana biyu ta shirya taje gidan fareeda sunyi matukar jin ddin ganin junan su ranar kwana sukayi lbrn dama mijinta yayi tafiya

Kwananta biyu ta komae gida.

_________

Haka rayuwa tacigaba da tafiya kullum tana kokarin taga ta manta da damuwar ta a baya dan haka ta dukufa da addu’an sosae.

Ranar monday ta fara zuwa aikinta

°°°°°°°°°°°°

A bangaren Sameer kuma tun ranar da Labeeba ta tafi yake gwada kiran wayar ta amma baya samu dan haka ya hkr ya cigaba da aikinsa  sosae amma bae fitar da ran koma haduwa da Labeeba ba

@@@@@

*A YEAR AFTER*

Zaune take a kan kujera ta juya bayanta da alama  ta tsunduma cikin duniyar tunani ne.

Sallamar da akayi ne yasata juyowa mutuwar tsaye nayi ina tunanin anya ba batan hanya nayi ba sae da na koma fita na duba no din office din na dawo.

Fuskarta dauke take da dara daran idanu sae hancinta da bashing da girma sosae bakinta dan karami kamar yatsa bazae shiga ba chocolate ce amma hakan bae hana beauty dinta fitowa ba dan ta samu hutu sosae.

Glass din idonta ta cire tareda ajiye shi kan table dinda ke gabanta.

Ummeeey Ontop ce ta zauna bayan sun gaisa ta dakko wani paper tace gashi inji manager yace kiyi signing kuma ki kae mishi da kanki tana gama fadan haka ta mike ta fita.

Kallon paper din tayi bayan tayi signing din ta mike taje ta kamai shi.

Bayan kwana biyu tana a hanya ta taso daga gurin aiki tana sauri sbd holdup dinda bata so ta riska a hanya.  Winning  glass dinda tayi kasa da niyar ta siya chew gum sae idonta ya sarke dana……… ”’

”’Tayi matukar mamakin ganin Aunty Salama abunda ya kuma daga mata hankali ganin yanda ta koma duk ta kara tsufa kamar ba matar da tasani yar gayu yar kwalisa ba ga kuma motan da take driving duk ta kara hargitsewa  a ranta tace lallai shekaru goma ba wasa ba.

+

Ganin ta gannta ne yasa tayi saurin winning glass din sama kuma yyi dae² da traffic din ya nuna go.

Aunty salama kuma gaba daya bata ganeta ba amma tasan cewa tasan face din nan amma ta manta a ina ne.

Tana isa gda tashi toilet direct bayan tayi wanka tareda dauro alwala.  Gaban mirror taje spray da humra kawae ta shafa ta shimfida sallaya ta tada sallahr magrib

Bayan ta idar da sallah ta Mike ta tafi bed room din aunty Azeema kan sallaya ta isketa da alama yanzu ta idar bayan sun gaisa suka fito parlor tare,.

Zaune suka tarar da Uncle Ahmad da shima yanzu ya dawo zama sukayi suna gaidashi aunty Azeema ta kalleshi tace yanaga kanata nishadi ne

Baice da ita komae ba ya mika  mata paper kawae.

Labeeba dake zaune gefenta ta matso approval letter suka gani na aiki da sauri sukayi hugging dinsa suna tayashi murna da lkcn sallahr isha yyi ya fita masjid su kuma kowa ta nufi dakinta

*08:47pm*

Bayan sun idar da sallah suka nufi dining aunty Azeema tayi saving kowa   suna cin abinincin suna hirar su aunty Azeema ta kalli Labeeba tace daughter na matsufa ki fito da miji musha biki kema ki zauna gidanki kamar yacce kowace mace ke buri

Smiling kawae tayi batace komae ba uncle Ahmad yace Allah dae ya kawo na gari suka amsa da ameen.

Bayan sun gama cin abinci suka dawo parlor suna kallo tareda fira jefi2

Sallamar da akayine yasa dukansu maida hankali kan kofa uncle kabeer ne yashigo bayan ya zauna suka gaisa ya kalli Ahmad yace dan uwa fa idan Allah ya kaimu next weekend zamuje maiduguri  kuma tare zamu dawo da su baffa isyaku dan gidan su Atika  sunce a turo

Mike wa tsaye Labeeba tayi tana rawa next week Zanje naga dangina da basu sanni ba💃💃

😆😆 Dariya dukansu sukayi Ahmad yace Allah ya kaimu toh

Suka amsa da ameen.

Fira sukayi tareda tsara yanda tafiyan zai kasance sae kusan sha daya saura kabeer ya musu sallma ya tafi Labeeba Ma tace aiki gare ta gobe tun 7am zata fita ta musu sae da safe ta shige room dinta.

Toilet ta shiga tayi alwala ta fita sae da gabatar da shafa’i da wutiri ta haye gadon ta.

Juye² kawae takeyi ta kasa runtsawa Sameer ne ya fado mata a rai tace Allah sarki nasan yanzu haka ya kirani bae samu ba gashi Sim Pack dina ya bata da nayi welcome back,  tuna ni tayi tayi kala2 kafin bacci ya dauke ta

Nace saeda safe nima na gudu🏃‍♀

_______★★★★★★______

_*PORT HARCOURT*_

Ihunta kawae kake ji tundaga bakin gate da gudu na karasa dan ganin mae ke faruwa HAKEEM ne keta faman dukan zeeey  ta ko ina g bbyn ta da yanzu yyi wayo sosae sae faman kuka yake yi haka Ma Ameer da Ameerah kuka suke tayi suna kire HAKEEM amma Sam bae bi takansu ba sae da yagaji dan kanshi ya barta

Ya koma geje yana haki kamar wanda ya daki kato goma😀😀

Wlhi idan na kara ganin ki a club din nan tare da wani kato sae na kasheki banza Mara tarbiyya kawae😠

A fusace ta Mike tan fadin ai duk rashin tarbiyyana ban kaeka ba ko kamo kafarka banyi ba azzalumi kawae ka sani hakkin baiwar Allah be ya fara kama ka wlhi kuma yanzu ka fara gani….

Bata karasa ba yayi kanta ya cigaba da jibga kamar kayan wanki

Ni wlhi Ma dariya suka bani 🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣 cikina kamar ya fashe🥴

*::::::::::::::::::::*

Sameer kam ya cire tsammani da koma haduwa da wacce ya kamu da sonta ba kullum addu’an shi daya Allah yasa tana cikin farinciki

Niko nace love at first glance 🥰😘😀

Yau ta kama Sunday dan haka ya shirya zuwa gda

Da misallin karfe 2:15pm flight dinsu yyi 🛬 a ambursa driver, Abdurrahman da Islam ne suka je dauko shi

Tun daga nesa Islam ta hangoshi da gudu taje tayi hugging dinshi shi har ya tsorata dan baema ganta ba dukanta yyi a baya yace naughty girl har kin bani tsoro

Tuntsurewa tayi da dariya🤣harda dukawa kasa tace sae ya sameer toh da tunanin ka *Aljana Aisha* ce (na twin sis dina *Queen indo*)

Smiling kawae yyi ya shafa gefen face dinta yana jin Kaunar  kanwar tashi har cikin ranshi.

Kara sowa Abdurrahman yyi tareda hugging  dinshi yace best bro welcome

Hade fuska yyi yace bana hanaka fadar wnn sunan ba we are all the same da sauran brothers dinka

Shafa Kansa  yyi yace to ai su basa wasa damu kamar ka wae a dole basa son raini 😒

Smiling yyi yace Abdool bazaka taba shiryuwa ba

Yace baza ka gane bane twinie

Sameer ya kaimishi duka yace waye twin brother din naka ka manta bayan ni akwae na asali

Abdool yace ehh amma ai nafi kama da kae so we are

Islam tace nikam muje gidan sae kucigaba a cen

Suka shiga mota sae gida🚙

A main parlour suka tarar da gaba day mutanen gdan suna fira.

Iya,hjy Haleema (mama), hjy sa’adatu (Ammi), Basheer da matarsa Jamila da yara hudu Ammar,Ashraf,Husna sae Haleema sun kiranta da mama.

Sumayya ma ya yaranta hudu Aysha, Hafsa,Arfat da siyama.

Maryam yarinya daya Sa’adatu suna kiranta ukty.

Okasha da matarsa Zaynab tana dauke da cikinta.

Asiya, Ruqayyah da Rumaisa kuma suna 400level

Yusuf da matar shi Zulaihat sae yara biyar Abdallah,Aslam,Amaturrahman,Nadiya da Nabila sune twins

Ahmad da matarsa Walida da yara uku Hanash, Haneef sae khalifah

Zaynab kuma na da yara biyu sa’adatu suna kiranta ummi sae Nuwaira

Oga Sameer kuma zero

Abdurrahman kuma 300level

Islam da Atika 100level

Wannan kenan

Karasowa yyi cikin parlourn direct gurin mama ya nufa tareda hugging dinta yace ” I really miss you my mama”

Ta shafa kanshi tace “miss u too my son”

Yace “na same ku lpy”

Yace”lpy alhmdllh ya aiki”

Yace”alhmdllh”

Iya dake zaune ta kama kunkuru tace”ohh ni  baka ganni bane zaka tsallakeni ka fada kan uwarka”

Yace”laaa uwar gidana wlhi ban San kina nan sorry dear”

Tace”au ni kake cema sauro”sae ta fashe da kuka

Zama yyi kusa da ita yana rarrashinta yace”haba my wife ni ba sauro nace miki ba cewa nayi kiyi hkr”

Tace”tih banace ka daena min wnn turancin naka ba kaki haka kawae da yaranka kaje ka kwaso yarin yahudawa na tabbata ko Fulatanci baka iya bah haka”

Yace”iya problem”

Ta kuma fashewa da wani kukan😭 tace”au yanzun ma Kara zagina zakayi ngd bani tamardar sakina”

Gaba daya mutanen parlourn suka saka dariya 🤣🤣

Sameer yace”haba uwar gda kiyi hkr har na Kara aure sae na sallameki”

Ta washe😁 bakinta da hakoran gaba duk sun fita tayi tace”kace aure ya tashi yar wane garice toh mijina”

Yace”ai banma nemo matar ba”

Tace”wlhi baka isa ba gaba daya sa’annin ka sunyi aure amma Kae baka da ma niyar auren anya koh ba aljana bace ta aureka”

Yace”ba wata aljana iya shi aure lkc gareshi idan lkcn yyi dole ayi”

STORY CONTINUES BELOW

Iya tace”ehh da lkc amma kuma da niyya Kae gaba daya naga aiki ne a gaban ka ba aure ba”

Sameer yace”karki damu nan da wani lkc kafin ki mutu zanyi”

Tace”Alqur’an ba ni zan mutu bah saedae uwarka gata cen” ta fada tana nuna mama

Abdurrahman yace”Kae iya dan Allah ki dae na bude baki haka kamar gonar auruga gashi bakin ko kyan gani bbu but u kept on opening laughing gas kawae baki duk kaca² da goro sannan ke ba hakorin kirki gare ki ba haba ni wlhi  I feel like vomiting”  ya fada yana kakalo amae

Iya da tasaki baki tana kallonsa sae da ya gama ta fashe da kuka wae ya zageta amma ba abunda iyayen shi sukayi toh ita ni zan dauki mataki yasin dama na kula duk gidan nan kafi kowa raena ni”

Gaba daya sukam su ya Basheer in ba dariya ba Mae zasuyi.

Hakan yasa ta Kara harzuka ta mike tayi kan Abdurrahman, da gudu yyi hanyar staircase Yana fadain” in kin isa zoki kamani”

Tace” ja’irin yaro zan gamu da kaene”

Sameer ya mike ya ja hannun ta sae bed room dinta sae da ya tabbatar da tayi bacci kafin ya dawo parlourn suka gaisa da kowa da lkcn sallahr asr yyi duk suka mike sae masjid

^•°^•°^•°^•°^•°^•°

Labeeba Kam harda su be mafarkin Sameer yana mata smiling tayi dan da shi ta kwana a ranta

Tana tashi tayi smiling kawae tareda furta naughty me ta mike ta shiga toilet tayi alwala, bayan ta fito tayi sallolinta yanda ta Saba.

Da ta gama ta saka alarm sbd ta tashi karfe 7 tayi Shirin office.

°°°°°°°°°°°

πππππππ

°°°°°°°°°°°°

Aunty Salama kuwa bayan ta koma gda tashiga tunanin Ina tasan face din.

Jim kadan sae ta mike tana furta *LABEEBA* she muts bed one toh amma ya naga ta canza kuma Mae ya maidata daga port Harcourt ne”

Phone dinta ta dauko tayi dailing number dinda akayi saving da *my only B*

Sau uku tana Kira bae dauka ba sae ana hudun. Cikin wata irin muryar da dakaji zakasan he is drank yace”aunty”

Tace”Hakeem Ina Labeeba take”

Duk da abuge yake yyi mamakin tambayar da tayi masa 10years da ta hada shi da yarinya bata taba tambayar tana Ina ba sae yanzu

Yace”she is now a widow bama tare tuni na yanka mata red ticket dinta sbd bata amfani bata haihuwa”

Cike da tashin hankali tace”Kae Hakeem da gaske kake ko kuma Bari dae idan ka dawo hayyacinka I will touch you naga yanzu u re drank”

Yace”eh duk da haka nasan me nake fada miki ki yarda kawae Labeeba na saketa kusan shekara daya kenan tuni tayi fuuuuuuu”

Tsabar takaici yasa ta kashe wayar ba tareda ta kuma jin mai zae fada ba sae yanzu take dana sanin abunda ta aikatama Labeeba (🤨😒this is just the beginning dear)

Friend dinta dake ta rafka sallama bata jiba ta karasa shigowa ganin ta cikin wani yanayi yasa tayi saurin isa gareta tana tambayar lpy

Wani marayen kuka ta kuma saki (🤣🤣Ni da ontop muna gefe muna dariya)

Saida tayi Mae isarta kana tayi shiru ta bata lbrn duk abunda ya faru

Kawarta tace”ai bansan bakida wayo ba sae yanzu dama ashe brain din fish gareki hmmm sae yanzu zakiyi kuka toh kadan Kika gani wlhi indae duniya ce bake ba duk abunda kanin ki yayi dae² kike ganin sa gaba daya baki bashi tarbiyyar kwarae ba toh fa ki sani yanzu Kika fara ciza yatsa na dana sani Ni yanzu shawarar kawae da zan baki shine ki duku fah da addu’a ni Kinga tafiya na”

Rike mata vail tayi ta e”koh ruwa fa baki Sha ba”

Tace”aa ngd dama a hanya nake nace bari na dan lekoki sae anjima”

%%%%%%%%%

*PORT HARCOURT*

Zaune yake a club yana Shan alcohol dinsa wata farar yarinya ce ta wuce ta gabansa har sau biyu ana ukun yaga bazae iya hkr ba ya mata mgn bayan sun dae² ya dauke ta sae gidan sa

Yana shiga ya samu zeey da yaranta a parlour hararta yyi yace “tashi ki kawo bakuwata ruwa”

Kallonshi tayi sae ta tuna lkcn da itama ta fara zuwa gdan na haka yama Labeeba a ranta tace”,lallai kinyi hkrn zama da wnn banzan”

(Toh fah tun yanzu kuma har kin fara Shan wahala zeey🤪🙄)

Ko da ta kawo musu ruwan zaune ta iske su a parlour yana wasa da brest din Hamnah ita kuma sae wani Kara tura gabanta take tana shige masa

Zeeey da ranta ya baci bata san lkc da ta saki tray dinda ke hannunta

Saukar mari guda biyu masu lpy kawae taji a hargitse t dago ta kalleshi tace”Ni zaka mara akan wnn banzan yarinyar da koh kare ma yafita daraja”

Bata gama rufe baki ba yakara dauketa da wasu marukan uku reras

Hamnah dake zaune tana dariya kasa²ta taao ta rike shi tace” haba dear idan raiya baci hankalk baya gushewa leave her alonemu karasa daki”

Janta yayi fuuuuu tareda buga kofar dakin ki kike gammmmm.

Yau ta kama sartuday tun karfe 5am su Labeeba suka shirya tafiya zuwa maiduguri. Sae wani dadi take ji zata je taga yan uwanta.

+

××××××××××××

*BIRNIN KEBBI*

Tunda ya tashi yake jinsa wani iri gaba daya mafarkin wacce yake tunani dareda safe ya adda be shi.

Phone dinsa ya dauka akan bed side wardrobe dinsa dailing number yyi da akayi saving da LOML❤💍 kamar yanda ya Saba ji haka ma yau tsaki yyi tareda ajiye wayan ya mike zuwa bathroom.

Wanka yyi bayan ya fito ya shirya cikin T-shirt royal blue da trouser white,yyi coiling din sumar kansa da ta kwanta luf, expensive perfume dinsa ya fesa tareda dauka wristwatch dinsa Rollex silver colour ya saka ya dawo bakin bed ya kwashi phones dinsa yyi waje.

Masha Allah he looked 😘 dat my Muhammad Sameer 🤗 cikakken namiji da ya amsa sunan sa, fulanin asali na garin bagudo.

Part din parents din nasa ya nufa, a parlour ya tarar da iya tana masifa akan an soya mata plantain wae ita tafi son kosai.

Killer smile dinsa yyi mai rikita ladies kana ya nufi iya Yana cewa

“Wa kuma ya taba min uwar gida early in the morning”

Iya ta kwabe fuska tace bana gaya ma ba bana son wnn yaren yahudawan ba

Ya shafa fuskanta yace sorry my wife

Ta Kae masa suka tace au sake fada kayi ja’irin yaro

Cikin harshen Fulatanci yace haba iya gaya min ya taba ki

Washe baki 😁 itama cikin Fulatanci tace haba ko Kae fa amma da ka aro yaren da ba naku ba kanayi

He just smiled without saying anything

Abba dake kan staircase ya karasa sakkowa yana mamakin drama irin na iya gaisawa sukayi da ita shima Sameer ya gaedashi ya masa cikin sakin fuska.

Dining Abba ya wuce ya bar iya da Sameer dan yana sauri zai fita

Bayan ya gama ya dawo parlourn iya tace dama inaso naje Bagudo zuwa anjima

Abba yace iya wa zae kaeki to

Sameer ta fada tana kallon shi

Ya daga kanshi smilingly

Abba  yace toh uya kwana nawa zakiyi

Tace maybe sati idan kuma ban dawo ba toh sae an ganni

Abba ya girgiza Kae kawae tareda musu addu’a ya fita.

•°•°•°•°•°•°•°•°•

*MAIDUGURI*

Su Labeeba ba basu isa maiduguri bah sae bayan magrib.

A family house dinau suka yada zango kowa sae farincikin ganinsu yake yi barema Labeeba da bata taba zuwa ba sae yanzu kamar su hadiyeta haka suke ji.

Bayan sun huta Adda nana tasa aka kawo musu abinci Mae rae da lpy sukaci sae kuma dakin ya koma cika da people kowa na gabatar da kansa garesu.

Da aka kawo kan wani karamin yaro Dan m gidan baffa shehu yace sunana MUHAMMAD SAMEER wani damm Labeeba taji ta tsaya tana kallonsa a ranta tace Allah sarki Sameer mai kirki.

Haka suka cigaba da hirar su cike da annashuwa

Washe gari da safe ma haka akayita hidima dasu. Bayan sun gama cin abincin suka fita gaida mutanen gda.

~°~°~°~°~°~°~°

*PORT HARCOURT*

Tasss kake ji ya dauke ta da Mari ke har kin isa in sakaki aiki ki tsaya min wasting time infact who the hell are u sakarar banza kawae.

Itadae zeey bata dago ba tunda ya mareta tana rike da face dinta sae hawaye dake ta faman sauka kasa daya na bin daya

Kwafa kawae yyi tareda barin gurin

Ita kuma ta kasa kida daga mafanta ne sae dana sani takeyi

(Hmmm daga baya kenan)

Hamnah Kam bata ko leko ba tana daki sae da ta gama shiryawa ta same shi a parlour suka fita. Sae da ya ajiyeta kana ya wuce office dinsa

*BAGUDO*

Su iya ma na sauka lpy ta shige dangi baka ko ganinta Sameer kuma gdan uncle jamili ya wuce inda ya hadu da cousins dinsa su hudu na uncle jamili uku sae Rufa’ee dake zama shima dan kanin uncle jamilu ne yaransa Hassan da Hussaini

Kwanan sa daya ya koma gda tare da barin iya a cen

*MAIDUGURI*

+

Kwance take a daki itada cousin dinta Hindu da alama fira suke

Yauwa wae dan Allah Hindu inaso na tambayeki mana

Hindun tace Allah sa na sani

Tace kinma sani wae wnn yaro Sameer waye mom dinsa naga kullum yana hanunnu Hajiya babbane

Hindu tayi smiling tace laaa yaron Aunty zubaidah ne Allah sarki rabuwa sukayi da mijin bayan ta dawo gda kuma  ko shekara batayi ba Allah ya mata rasuwa ta bar yaron a lokacin shekarar daya  amma yanzu Kinga har yyi 4 yrs abu kamar jiya.

Labeeba duk tayi kalar tausayi tace Allah sarki Allah ya mata rahama wlhi haka kawae naji yaron har cikin raena

Hindu tace Allah sarki abun ai akwae tausayi Allah dae ya Mana kyakykyawan karshe tace Ameen suka cigaba da firar su.

Aunty Azeema Kam yanzu ko ganinta baka cika yi ba sbd ta hade da dangi duk sae ta zama busy kamar wata bee.

Uncle kabeer kuma sunyi mhn da baffan nin sa akan zuwa mgnr auren su da Atika yanzu haka ma idan za’a koma tareda su za’a tafi.

*BAGUDO*

Washe gari bayan yyi wanka ya shirya ya koma family house dinsu inda iya take.

Bayan sun gaisa yace mata shi zae tafi iya ta tsuke fuska tace dama Kae nasan gudun mutane kakeyi kai bah na sani ae kwata² baka son zama cikin dangi da abokin fada nane da bazae koma bah sae na tashi amma Kae daga zuwan mu jiya har k wani daga kafa wae ka tafi toh ae sae kafi ruwa gudu 😁😁 Kae iya me yyi zafi

Kallonta yyi yana smiling sae ya jayota jikinsa yace haba uwar gda sarautar mata dan Allah birnin kebbi da bagudo minti nawa ne dan ma kin samu na kwana ai da a jiya ya kamata na koma amma sbd nasan I’m gonna miss you shi yasa na tsya.

Iya tayi kicin² da fuska tace au mai sunan malam yau nice gona tashi ka tafi ngd sae na dawo

Shafa face dinta yyi yace haba uwar gda cewa nayi sbd zanyi kewarki shine na kwana ni na isa nace ma matana gona

STORY CONTINUES BELOW

Iya tace toh wassani tunda ku yanzu Kun maisuwa kanku yahudawa, yauwa in kattai ka wadama baban cewa an sa lokacin auren Yusuratu hmm wae yusrah ne ya koma yusuratu🤣 nan da wata daya.

Sameer yace toh matata amman wnn hausan naki na bani haushi da dariya

Iya tace toh in banda iskanci hausar iyayen ka ta ka baka dariya yo jimin yaron banza kuma kaima ka hito da mata na gaji da ganin hakanan babu aure duk kannen ka sunyi sun bakka yanzu Yusuratu warin Abdurrahmani ta amma gahi nan zatayin auren ta

Yace haba iya ai daga ke na rufe ba Mae Kara shigowa

Iya tace toh kace min aljana ta aureka shi yassa aure be gaban ka amma nasan mi zanyi baban ka nika Kira in wada mishi

Tashi yyi yace idan na zauna biye Miki sae na Kae gobe ban tafi bah ni sae anjima

Iya tace kai acci ita tahiya Allah ya tsare hanya kuma kakkayi irin shegen gunnan da kassaba ka tai ka illata kan a banza

Yace ashe da baa so a rasani

Iya tace Ni nirarrsa kakan wa da uwayena yoh dan ka mutu mi acciki kuma ba kanka an ka fara mutuba

Smiling kawae yyi ya fita a waje ya tarar da kanin mahaifin sa bayan sun gaisa yace ba dae hakka hito ba

Sameer yace eh wlhi zan tafi ne sae kuma idan na dawo

Yace toh Allah ya kiyaye hanya ya amsa da ameen ya tafi.

Bayan ya isa gdan part dinsu ya fara shiga sae da yyi wanka ya shirya akana ya fito ya shiga cikin gda.

A parlour ya tarar da su mama suna fira bayan sun gaisa shima ya zauna akayi dashi Kiran sallahr asr ne yasa suka tashi shi  da Abdurrahman suka wuce masjid matan kuma suka shiga daki.

Bayan sallah suka shiga cikin gda Sameer ya kalli su Islaam yace kuzo mu fita mu dan zagaya

Islaam tace yauwa hrt amma dan Allah ka kaimu *plus centre* ko *Azbeer Arena*

Sameer yace ai duk wani gurin shakatawa kun San shi common ku tashi mu tafi

Daki suka je suka shirya suka fito Abdurrahman shima yace yana zuwa dama su Ruqayyah suna skl

Daddadar iskan jihar birnin kebbi ne ke kadawa gaba daya mutane kowa na harkar gabansa ga hausar nan tasu da ke ta cika kunnen al’umma ta hanyar poly ya bi dasu dan nan ne zaefi saurin kaisu Plus centre .

Bayan sun shiga icream kawae suka siya suka koma mota tafiya suke a hankali cike da jin dadi na nishadi. Hanyar Aliero quarters ya dauka har ya Kae round about din karshe sae ya koma dawo ya suka wuce Azbeer acan sukayi ordering shawarma da pizza kafin a gama hada musu Sameer ya cema Abdurrahman su je a musu aski shida Abdul kamar yyi  kuka dan ya tsani ya taba gashin kansa.

Bayan an gama suka karba kayansu suk tafi har sun dauki hanyar gda Islaam tace laa ya na manta bangaya ma bah su mama sun fi son smoothie din plus centre.

Kallonta yyi tareda tsaki yace naughty girl

Dama akan hanya daya suke dan haka yyi you turn ya koma plus centre din bayan an basu bae  wahalar da kanshi ya bi ta idan ya fito dazu sae gda. Yana ajiye su suka kwashi kayi suka shiga dasu su kuma suma tafi sallah basu dawo ba saeda akayi isha.

Bayan sun dawo cikin gda suka shiga direct kowa na parlour zasuyi dinner bayan sun gama su Islaam suka dakko ledojin da suka shigo dasu suka ba kowa nasa

Sameer ya kallesu yace ai dama ci kadae kukaniya yanzu kuka gama cin abincin kuma Kun dakko wnn Atika tace haba ya kadan fa muka ci bada yawa ba

Yace ehh koma mene kuyarda kawae Kun cika ci sudae smiling kawae sukayi basu komae ba.

Fira suke kuma yawanci akan Sameer ne wae har sun fara tsara yanda bikin shi zae kasan ce

(Hmmm Allah ya kaemu to)

*MAIDUGURI*

Bayan sati biyu su Labeeba suka koma abuja cile da kewar mutanen da suka bari dan a dan zaman da sukayi sun shaku sosae har kuka sukayi da zasu tafi.

Bayan kwana biyi da komawar su akayi mgnr auren uncle kabeer aka saka date din auren suma mutanen maiduguri suka koma.

Zaune take a office dinta tana ta fama da aikin dake gabanta wani saurayi ne ya yyi knocking ta bada izinin shigowa sanye yake cikin kana nan kaya duk sun matse shi  kuma ya tara suma kamar dambun kaya bayan ya zauna ya bata papers din hannun sa ta karba tace ya sunan

Yace Abdulhakeem dago idanunta tayi ta kalleshi tace ok u may leave now

Tashi yyi yana tunanin kuma ko me yasa ta kalle  shi bayan taji sunan oho yyi tafiyarsa

Ita kuma haka kawae taji yaron ya bata haushi kuma yanda ta ga dressing dinshi duk sae Hakeem ya fado mata a rai tace Allah ya isa tsakanina da Kae Hakeem ka cuta ma rayuwata da yawa Allah karka bar wnn bawan naka ya bar duniya cikin sauki ya Allah ka fara azabtar dashi tun a duniya kafin ya tafi ta karasa fada kuka na kwace mata

(Allah sarki Labeeba)

Gaba daya yinin ranar yinshi tayi tana tsine ma Hakeem

*PORT HARCOURT*

Tunda ya fita bae kuma dawowa gda bah sae bayan kwana biyu.

Zeey kuma tsohon saurayinta na skl ya kirata maganar da ya gaya mata ba karamin daga mata hnkali yyi ba kuma tasan gaskiya ne amma bata tunanin Hakeem zae yarda…..

Tass ya wanke ta da Mari karyane wadan nan yara nane kuma ba wanda ya isa ya rabani dasu har a bada, sae ma yanzu na gane dama ba da ni kadae kike hulda ba kina kula wani oh yanzu kinzo ne kicinye min kudi ko toh sae naga uban da ya isa ya karbe a hannu na nine nan ubansu dan ni na miki ciki ba kowa ba

Cikin kuka zeey tace wlhi b yaranka bane Hakeem amma muje hospital a duba za’a gani

Cikin matsanan cin bacin rae ya hankadata ta buge kanta kasa sae ga jini yana fita ko kallonta bae yi ba ya fice fuuu kamar wani zaki.

Kuka takeyi tun hawaye na fitowa har suka dae na fitowa ga wani ciwo da kanta ke yi kamar ta cire sa dakyar ta tashi ta Shiga daki tana dana sanin haduwa da Hakeem a rayuwar ta gashi ilyas yace sae  an bashi yaran sa gaba daya ta rasa yanda zatayi.

*ABUJA*

Labeeba Kam yanzu hankalinta a kwance yake amma ta kasa mantawa da alkairin da Sameer ya mata kullum sae ta mishi addu’a da kuma fatan kara haduwa dashi a nan gaba.

Kwanaki tafiya suka kamar yanda dan adam kullum mutuwarsa Kara matsowa take yau saura kwana biyu a fara hidimar bikin uncle kabeer gaba daya kowa harkoki sun mishi yawa gashi su uncle Ahmad za’a koma sabon gda Mae part biyu daya na Kabeer daya kuma nashi hakan yasa suka fara parking Kaya suka koma.

Kamu da walima kawae akayi aka Kae amarya dakinta sae dae muce Allah bada zaman lpy da zuri’a dayyaba

*BIRNIN KEBBI*

Gaba daya gdan sun shirya zuwa bagudu saboda bikin da za’a yi bayan sun isa suka sauka a gdan su na cen dan family house dinsu bazae dauke su ba da gaba daya Kae da kwarkwata suka kwaso.

Anyi biki da kwana biyu Abba ya kira Sameer da yan uwanshi maza bayan ya gama yi musu addu’a da fatan nasara a ko Ina ya kalli Sameer yace wae babana Kae yaushe ne bikin naka

Dan shafa kanshi yyi yace inshallah Abba nan nada jimawa ba

Abba yace na gaji da Jin nan bada jimawa ba Kae kamar baka son auren

STORY CONTINUES BELOW

Iya dake zaune tace Ni nace muku ku kaishi a Mae ruqiyya dan aljana ta aureshi da alamu amma kunce aa toh ku kunka sani Ni dae babu ruwana

Abba yace hajiya ba wata aljana da ta aure shi auren ne kawae baya so.

Sameer yace inshallah Abba baza ka karamin mgn ba Ni da kaena zan kawo muku ita.

Iya tace yahi dae

*ABUJA*

Bayan  biki Labeeba ta aikin ta gaba daya bata wasa dashi kullum tana bada himma hakan yasa aka Kara mata matsayi zuwa manager.

Wani program da akayi inviting ogansu tace bazata je ba sae dae Labeeba ta wakilceta a gurin dan haka yasa ta shirya zuwa enugu badan taso ba. Bayan kwana biyu flight dinsu yyi landing a enugu ita da wasu abokan aikinta.

Madam ur ear ring on the floor

Juyowan da zata tayi idon su ya hadu guri daya dan matsawa tayi baya cike da tsoro tace *Sameer* shima kallon ta yyi yace Labeeba sae kawae suka sakar ma juna smiling a tare zaeyi mgn kenan yaji ana cewa  everyone should have his sit plss hakan yasa yyi shiru suka shiga.

Zaman two hours sukayi bayan an gama suka fito dan wani guri suka samu kasan wani bishiya suka zauna Sameer ya kalleta yaga ta Kara wani masifaffen kyau she is wearing black and red Arabian abaya while her head rolled over with small red Vail though ba wani makeup tayi Amma tayi kyau.

A hankali yace Labeeba see how u re shining like a star tell me what the secret is.

Smiling kawae tayi tace ba wani secret is just that I’m with my family now.

Yace hmm let keep this aside meya kawo ki nan

Kallonshi tayi tace ai Kae zan tambaya me ya kowa ka.

Yace I asked you first, smiling kawae tayi tace I’m representing my master Kae fah

Yace same

Cikin sweet voice dinta tace Sameer tnx alot for what you….. Bata karasa ba yace plss hakan yasa tayi shiru dan ta gane me yake nufi tace Allah saka da alkairi yace ameen.

Wayar hannun shi  kirar iPhone pro max  ya bata yace put ur 11 digit here Karba tayi ta saka mishi ya kira itama ta dakko phone dinta iPhone x tayi saving no din. Fira suka cigaba dayi sae ga daya daga cikin abokan aikin Labeeba suka ce mata zasu wuce sukayi ban kwana da Sameer tareda alkawarin Kiran juna suka tafi.

*PORT HARCOURT*

Zaune suke a parlour Hakeem sae haki yake kamar wani mayunwacin lion zeey Kam gaba daya jikinta rawa yakeyi ilyas yace bana son rigima kawae tunda results ya nuna ba yaranka bane ka bani kayana dan nima Ina da bukatar su a kusa dani yauwa.

Ameer da Ameera sae karamin bbyn su duk sunyi wani iri gaba daya sun koma abun tausayi ga trolley dinsu da aka riga aka hada musu kayansu.

Mike wa tsaye ilyas yyi yace yaran baba kuzo mu tafi gaba daya yaran suka saka kuka bazasu je ba dakyar ya samu suka shiga mota zeey na ganin sun fita itama ta bi bayansu dan tasan halin Hakeem yau kasheta ne kawae bazaeyi ba kuma tana so ta nemi yafiya gun ubangijin ta kafin ta rasu (😆😆su zeey anshiryu an bi Allah) Allah ya bamu ikon gane laifikanmu mu gyara gaba daya.

Hakeem Kam suna fita ya tsala wani irin ihu tuni ya fara ganin gdan na juya mishi alcohol dinda ke kusa dashi ya dauka sae da ya shanye tass kana yyi jifa da kwalbar ya shiga hargitsa parlour photo din da aka musu gaba dayansu ya kalla wani katon bakin ciki ya Kara kama shi ya ciro shi ya cillar kasa ya fashe.

Aunty Salama dake waje taji fashewar abu ta karasa shigowa da gudu hakan kuma yyi dae² da faduwar sa kasa wani irin marayen kuka ta saki tana jijjigashi dan Allah Hakeem karka mutu ka barni ka tashi saeda tayi kuka Mae isarta kana ta mike ta kaishi asibiti koda aka duba jefen jikinshi daya ya dae na aiki aunty Salama ta Kara shiga wani hali sae yanzu take Kara na dama akan barin shi da tayi shi kadae a nan (hmm Allah ka shirya mu gaba daya)

°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°

Labeeba Kam bayan sun koma da dare sae ga Kiran Sameer ya shigo wayar ta smiling tayi tareda dauka ta e Aslm Alkm

yace wslm da fatan kin koma gda lpy

Tace alhmdllh Kae fah ya hanyar

Yace Nima Masha Allah

Sae kuma shiru ya biyo baya kowa da abunda yake sakawa a zuciyar sa

Labeeba inaso muyi mgn very important with

Cikin sanyin murya tace toh Ina ji

Yace gsky bazan boye Miki ba tun farkon ranar da na fara ganinki cikin daren nan zuciyata ta kamu da matsanancin sonki Nima kaena bansan ya akayi hakan ta faru ba Amma naji Ina sonki kuma da aure bana  so abun kuma ya dade na fison muyi soyayyar mu bayan aure to ya Kika gani

Shiru tayi bata ce komae ba Sameer yace kinyi shiru Labeeba plss answer me

Cikin sheshshekar kuka tace kamanta bana haihuwa ne dake so na aureka nasan ba namijin da zaeyi aure ace matarsa bata haihiwa kuma su zauna lpy a gdan dan Allah kayi hkr Sameer bazan….

Haba Labeeba ai nasan da wnn Mana kisani haihuwa Allah ke badawa Kika sani idan kinyi aure yanzu ki haifa Mana yara ba damuwa na fahimce ki Sona ne kawae bakyayi Allah ya bani hkrn rashin ki kuma idan na mutu a yau kece. Kitt ya kashe wayar

Share hawayen ta tayi ta koma Kira bae dauka ba ta Kara trying nan bae dauka ba sae kawae ta tura mishi message kamar haka”’try to understand me pls is not that I don’t want to you in my life Amma Ina tunanin kar kaema ka juya min baya sorry dear have a nice dream gud nyt”’

Sameer da ya karanta yyi smiling shima ya tura mata da”’u re my life I can’t cheat on u ki bani dama kawae bye”’

Itama smiling tayi kana ta shiga wanka.

Shakuwa Mae tsanani tashiga tsakanin Sameer da Labeeba a zuwa yanzu gaba dayan su nuna ma juna irin wata irin kauna suke Mara misaltuwa .

Kwance take akan bed dawowanta kenan daga gurin aiki waya take da masoyinta kamar yanda ta Saba basa iya 1 hour ba tareda sunji muryar junan su ba.

Hmm kinsan ni Allha har na ma Abba mgn yanzu uncles dina kawae zae Kira zuwa anjima

Labeeba tayi smiling tace me kake ci na baka na zuba ai idan dae nice ka dauka na zama taka har abada

Hmm Ina fa zan tsaya kallon ruwa kado ya min kafa gara nayi sauri kar inaji Ina gani amin tsakiyar da ba ruwa.

Dariya tayi sosae tace toh in banda a binka wya isa ya kwace ma Ni daga hannun ka ae Ni *MALLAKIN KACE* (na ummu ontop) ta har abada ba abunda zae raba mu sae mutuwa.

Wani smiling yyi Mae Kara ma face dinshi kyau yace Ni ko mutuwa Ina tsoron ranar da zata zo Ni zan zame Miki uwa da uba Kae harda yan uwa Ina Miki wani irin son da ko kaena bana ma irin shi Labeeba na rasa gane kaena banida wani aiki sae na tunanin ki Ammi ma cewa tayi itakam ta matsu ta yarinyar dake neman haukata mata yaro haka.

Gyara kwanciyar ta tayi tareda rungume pillow tace Kae naka son a iya baki ya tsaya da zan tsaya na gaya ma irin son da nake ma bama zaka yarda bah. Amma yanzu idan kawae ka wayi gari kaji an daura min aure da wani fa ya zakayi??.

Kitt ya kashe wayar Yana huci lallai ma sae yanzu ya gane dama ba son shi take ba it means kenan akwae Wanda take kulawa bayanshi tunda har zata iya mishi wnn zance mtsww yaja tsaki tareda fadawa toilet.

Labeeba kuma tana tunanin toh me yasa ya kashe Mata waya suna fira furzar da wani iska tayi tace Sameer ba dae kishi ba yanzu daga Yar wnn mgnr har ya dau zafi lallae akwae aiki a gabana itama wankan tashi abunta dama ta kwaso gajiya daga office.

*PORT HARCOURT*

Hakeem Kam ciwon shi sae Kara yawa yake gashi yanada HIV gaba daya cikin wata daya ya lalace ya rame kamar Wanda ya shekara 100 Yana jinya fatanshi yanzu kawae ya hadu da Labeeba yane mi ya fiyarta kafin ya mutu gaba daya ya zama abun tausayi kullum idonshi cikin kwalla yake ga gefen jikinsa ya dae na aiki gaba daya komae sae dae a mishi zuwa yanzu kudin account dinsa da na aunty Salama sun kuka karewa ga drugs dinsa da shegen tsada inda Allah ya taimake su akwae yayan ummin su dake zama a US shine uake Dan m aiko musu da kudi daga karshe aka maeda su hospital din abuja gaba daya gdan sa na port Harcourt kuma suka siyar aka cigaba da masa magani da kudin.

_____________________

Gaba daya Labeeba ta shiga damuwa har dare Sameer bae Kara kiranta ba kuma ta kirashi bae dauka ba gaba daya duk sae taji dama bata fada abunda ta fada ba yanzu text ta tura mishi kamar haka

”’pls soulmate wlhi da wasa nake maka banyi tunanin abun zae jawo haka ba da ban fada yasin bana so kana fushi dani mugun daga min hankali yake dan Allah ka tausayawa rayuwata kayi hkr Ina bukace da son Jin muryar ka ko da zan samu sanyi a zuciyata plsss heartbeat.

Am sorry for my mistake”’

Kwance yake yana kallon ball amma gaba daya hankalinsa baya jikin sa ji take wani iri amma Yana so ne ta gane kuskurenta karar wayar ya yasa hannu ya dauka ganin message dinta yayi smiling bayan ya karanta ga mata reply da am not angry with u kawae dae gajiya ce. Itama bayan ta karanta ta mishi reply da toh idan na kiraka ka dauka yanzu sae na gane ba fushi kake da ni ba.

Yana karantawa ya kira ta da kanshi wani marayen kuka ta saki tana why Sameer meyasa zakayi fushi dani baka San halin da bashiga ba.

Smiling yyi yasan cewa ko ba komae ta gane laifinta yace dae na kukan haka bana so kina zubar min da hawayenki kinji

Tace toh kace ka hkr Mana

Yace Ni Muhammad Sameer na hkr na yafe Miki toh ki daina kukan

Hawayenta ta share tace dan Allah kayi hkr Ni bada wani abu na fada ba kuma….

Ya isa shikenan ya wuce amma bari na fada Miki Ina da kishi sosae musamman abunda nafi so a rayuwata toh next time ki kiyaye

Tace inshallah

Nan suka cigaba da firansu cikin jin dadi.

•••••••••••••••••••

*Two months ago*

Yanzu Kam ai maganar biki kawae akeyi Sameer magabatansa sunje Maiduguri neman auren Labeeba agurin danginta kuma sunce tunda yarinya na so sun amince sun bada.

Iya Kam gaba daya dadi ya rufeta haka ma sauran mutanen gda amma ammi sae taji wani iri bata so Sameer ya fara auren bazawara ba amma da taji lbrn ta sae ta tausaya mata ta rakasu da addu’a kawae.

Muma munce Allah yasa ayi damu.

Soyayya ruwan Zuma Sameer da Labeeba Kam ba’a cewa komae yanzu gaba daya kowan nen su na nuna ma danwan shi so ba kadan ba.

Sae dae muce Allah kaimu ranar biki mu rakarkashe💃💃💃

_____________★

A ban garen Hakeem kuma ciwon shi fa sae Kara tsanani yake gaba daya aunty Salama ta fitar da rae a kansa zuwa yanzu addu’a kawae suke masa dan duk ljcn da ciwon ya motsa toh fa ranar doctors a kansa zasu kwana.

Bayan wata 2  gaba daya ya fita hayyacinsa ko gane sa baayi duk halittar jikinsa ta canza gaba daya kamar ba shi ba dan gayu Mae daukar wanka har yana tafiya da imanin yaran mutane yanzu Kam ai ko mental lady ta ganshi baza ta aure shi ba ballanta Mae hankali Allah sarki Hakeem gaba daya ya koma abun tausayi abunda dae sae Wanda ya gani.

(NᎾᎢᎬ: ᴛᴏʜ ʏᴀɴ ᴜᴡᴀ ɪᴛᴀ ᴅᴀᴇ ᴅᴜɴɪʏᴀ ʙᴜᴅᴜʀᴡᴀʀ ᴡᴀᴡᴀ ᴄᴇ ᴡᴀɴᴅᴀ ʙᴀᴇ ᴢᴏ ʙᴀ ᴍᴀ ᴛᴀɴᴀ ᴊɪʀᴀɴsᴀ ʏᴀ ᴋᴀᴍᴀᴛᴀ ᴍᴜᴛᴜᴍ ʏᴀ sʜᴜᴋᴀ ᴋᴀɪʀᴀɴ ᴅᴏᴍɪɴ ɴᴀɴ ɢᴀʙᴀ ʏᴀ sᴀᴍᴜ ʏᴀ ɢɪʀʙɪ ᴀʙᴜɴᴅᴀ ʏᴀ sʜᴜᴋᴀ ᴅᴀ ᴋᴀɴsᴀ ᴡʟʜɪ ʙɪɴ ʀᴜᴅɪɴ ᴅᴜɴɪʏᴀ ʙᴀ ᴀʙᴜɴᴅᴀ ᴢᴀᴇ ᴋᴀᴇ ᴍᴜ ɢᴀ ɪɴ ʙᴀ ʜᴀᴋᴀʟᴀ ʙᴀ sᴀᴇ ᴋᴀᴢᴏ ᴋᴀʀsʜᴇɴ ᴋᴀ ʙᴀᴇʏɪ ᴋʏᴀᴜ ʙᴀ ɪᴅᴀɴ ᴋᴀᴢᴏ ᴍᴜᴛᴜᴡᴀ ᴋᴀsʜᴀ  ᴡᴀʜᴀʟᴀ sᴏsᴀᴇ ɢᴀsʜɪ ʙᴀᴀ ɢᴜᴅᴀʀᴍᴀ ᴛᴀᴍʙᴀʏᴏʏɪɴ ᴋᴀʙᴀʀɪ ʏᴀɴ ᴍᴀᴛᴀ ᴅᴀ sᴀᴍᴀʀɪ ᴍᴀsᴜ ɢᴀɴɪɴ ᴋᴀᴍᴀʀ sᴜɴᴀ ᴅᴀ ʟᴏᴋᴀᴄɪ ʜᴀʀ ʏᴀʙᴢᴜ ᴀᴀ ᴡʟʜɪ ʙᴀ ᴡᴀɴɪ ʟᴋᴄ ᴅᴀ ʏᴀ ʀᴀɢᴇ ɪᴛᴀ ᴍᴜᴛᴜᴡᴀ ᴛᴀɴᴀ ᴋᴀɴ ᴋᴏᴡᴀ ʙᴀ ᴅᴏʟᴇ sᴀᴇ ᴛsᴏʜᴏ ᴋᴏ ᴊᴀʀᴜʀɪ ʙᴀ ᴀᴀ ʜᴀʀᴋᴜ sᴀᴍᴀʀɪ ᴅᴀ ʏᴀɴ ᴍᴀᴛᴀ ᴍᴀsʜᴜ ᴛᴀsᴏᴡᴀ ʏᴀɴᴢᴜ. sʜɪɴ ᴋɪɴ sʜɪʀʏᴀ ᴢᴜᴡᴀ ʟᴀʜɪʀᴀ sᴀɴɴᴀɴ ᴋᴜᴍᴀ ᴡᴀɴᴇ ɢᴜᴢᴜʀɪɴᴇ ᴋɪᴋᴀ ᴍ ᴋᴀɴᴋɪ ɴᴀ ᴢᴜᴡᴀ ɢᴅᴀɴ ɢᴀsᴋɪʏᴀ ɢᴜʀɪɴ ᴅᴀ ʙᴀ ᴍᴀᴇ ᴄᴇᴛᴏɴᴋᴀ sᴀᴇ ᴀɪᴋɪɴ ᴋᴀ ᴢᴀɢɪɴ ᴅᴀ ᴋᴀʏɪᴡᴀ ɴᴜᴛᴀɴᴇ ᴡʟʜ ʙᴀ ᴢᴀᴇᴢᴏ ʏᴀ ᴛᴀɪᴍᴀᴋᴇᴋᴀ ʙᴀ ᴀ ᴋᴀʙᴀʀɪ ᴅᴀʏᴀᴡᴀɴᴍᴜ ɪᴅᴀɴ ᴀɴᴀ sᴀʟʟᴀʜ ʙᴀsᴀ ᴛᴀsʜɪ sᴜʏɪ sᴀᴇ sᴜɴ ɢᴀᴍᴀ ᴋᴀʀᴀᴛᴜɴ ɴᴏᴠᴇʟ ʙᴀʏᴀɴ sʜɪ ᴡɴɴ ɴᴏᴠᴇʟ ᴅɪɴ ʙᴀ ǫᴜʀ’ᴀɴ  ʙᴀɴᴇ ᴋᴜᴍᴀ ᴅᴀᴇ ᴋᴏ sʜɪ ᴋᴀᴋᴇ ᴋᴀʀᴀɴᴛᴀᴡᴀ ᴀᴇ ᴢᴀᴋᴀ ᴀᴊᴇ ᴋᴀʏᴏ sᴀʟʟᴀʜ sᴀᴇ ᴋᴀᴄɪɢᴀʙᴀ. ɪʏᴀʏᴇɴ ᴍᴜ ᴋᴜ ᴅᴀɪɴᴀ sᴀᴋᴀᴄɪ ᴅᴀ ᴛᴀʀʙɪʏᴀʀ ʏᴀʀᴀɴᴋᴜ ᴡʟʜɪ ᴅᴀɴ ɢᴏʙᴇ ᴋɪʏᴀᴍᴀ ᴀʟʟᴀʜ ᴢᴀᴇ ᴛᴀᴍʙᴀʏᴇᴋᴜ ᴀᴍᴀɴᴀʀ ᴅᴀ ʏᴀ ʙᴀᴋᴜ ᴋᴜ ᴢᴀᴍᴀ ᴍᴀsᴜ sᴀᴋᴀ ɪᴅᴏ ᴀᴋᴀɴ ʏᴀʀᴀɴᴋᴜ sᴀɴɴᴀɴ ᴋᴜ sᴀɴ ᴅᴀ ᴡᴀɴᴇ ᴋᴀʟᴀʀ ᴍᴜᴛᴀɴᴇ sᴜᴋᴇ ᴍᴜ’ᴀʟᴀᴍᴀ ᴅᴀsᴜ sᴀʙᴏᴅᴀ ᴡᴀsᴜ ᴀʙᴏᴋᴀɴ ʙᴀ ᴀʙᴜɴᴅᴀ sᴜᴋᴇ ᴊᴀᴡᴏᴡᴀ sᴀᴇ ʙᴀʀɴᴀ ᴋᴀɴᴀ ᴛᴀ ᴡᴀʜᴀʟᴀʀʀ ʙᴀᴍᴀ ᴅᴀɴᴋᴀ ᴛᴀʀʙɪʏʏᴀ ᴡᴀɴɪ ᴅɢᴀ ᴡᴀᴊᴇ ʏᴀɴᴀ ʙᴀᴛᴀ ᴡᴀ ᴅᴀɴ ᴀʟʟᴀʜ ᴍᴜ ᴋᴜʟᴀ ɢᴀʙᴀ ᴅᴀʏᴀ ᴋᴜɴ ᴋᴀɢᴀ ᴅᴀᴇ ʏᴀɴᴢᴜ sʜɪ ʜᴀᴋᴇᴇᴍ ʙᴀᴇ ʏɪ ᴍᴜᴛᴜᴡᴀ ᴍᴀᴇ ᴋʏᴀᴜ ʙᴀ ᴛᴜɴ ᴀ ᴅᴜɴɪʏᴀ ᴀʟʟᴀʜ ʏᴀ ғᴀʀᴀ ɴᴜɴᴀ ᴍᴀsᴀ ᴀʙᴜɴᴅᴀ ʏᴀ ᴀɪᴋᴀᴛᴀ ᴛᴏʜ ɪᴅᴀɴ ᴀɴᴊᴇ ʟᴀʜɪʀᴀ ʏᴀᴋᴇ ɴᴀɴ ᴢᴀᴛᴀ ᴋᴀsᴀɴᴄᴇ ᴀʟʟᴀʜ ᴅᴀᴇ ʏᴀsᴀ ᴍᴜʏɪ ᴋʏᴀᴋʏᴀᴋʏᴀᴡᴀɴ ᴋᴀʀsʜᴇ ɢᴀʙᴀ ᴅᴀʏᴀ)

—————–‡

Iya Kam yanzu ae murna da farinciki sun gama kashe ta wae Dan jikanta da ta de tanaso yyi aure shine zaeyi harda su taka rawar (hmm kadan kenan Allah ya kaimu biki lpy)

Toh fa a zuwa yanzu har an saka ranar bikin Sameer da Labeeba gaba daya ko wanebangare shiri suke ba kama hannun yaro Labeeba ma danginta sun dauke ta sun maedata maiduguri can hannun su sbd zaa Mata gyaran jiki hakama Dangin babanta dake Sudan duk sun sauka a maiduguri gyara amarya ake kamar ba gobe.

Sameer Kam duk yanda yaso yaga Labeeba hakan yaki samuwa daga karshe har daena kulata yyi dan cewa yyi ba Wanda ya hanasa zuwa gurinta sae ita da kanta da yaga kuma bazae iya biyu babu ba dole ya hkr ya dinga kiranta fiye da yanda yakeyi da.

~~~~~~~~~★

Su Ameer da Ameera Kam yanzu ai sun Saba da matar babansu mace Mae mutunci dama ita Allah bae bata haihiwa ba sae ta rike yaranba mugunta aciki  ilyas kuma kullum cikin Kara tuba yake ga Allah Yana neman yafiyar sa akan zunubansa na baya.

*A gurguje pls*

A maiduguri za’ayi gaba daya events din bayan an daura aure za’a Kae amarya gdan ta dake birnin kebbi.

Daga kamu sae wilima kadae za’ayi duk yanda Sameer yaso ayi dinner gaba daya Labeeba ta hana tace aa ita Bata ki ma kawae a daura aure b akaeta.

Shakuwa Mae tsanani tashiga tsakanin Sameer da Labeeba a zuwa yanzu gaba dayan su nuna ma juna irin wata irin kauna suke Mara misaltuwa .

Kwance take akan bed dawowanta kenan daga gurin aiki waya take da masoyinta kamar yanda ta Saba basa iya 1 hour ba tareda sunji muryar junan su ba.

Hmm kinsan ni Allha har na ma Abba mgn yanzu uncles dina kawae zae Kira zuwa anjima

Labeeba tayi smiling tace me kake ci na baka na zuba ai idan dae nice ka dauka na zama taka har abada

Hmm Ina fa zan tsaya kallon ruwa kado ya min kafa gara nayi sauri kar inaji Ina gani amin tsakiyar da ba ruwa.

Dariya tayi sosae tace toh in banda a binka wya isa ya kwace ma Ni daga hannun ka ae Ni *MALLAKIN KACE* (na ummu ontop) ta har abada ba abunda zae raba mu sae mutuwa.

Wani smiling yyi Mae Kara ma face dinshi kyau yace Ni ko mutuwa Ina tsoron ranar da zata zo Ni zan zame Miki uwa da uba Kae harda yan uwa Ina Miki wani irin son da ko kaena bana ma irin shi Labeeba na rasa gane kaena banida wani aiki sae na tunanin ki Ammi ma cewa tayi itakam ta matsu ta yarinyar dake neman haukata mata yaro haka.

Gyara kwanciyar ta tayi tareda rungume pillow tace Kae naka son a iya baki ya tsaya da zan tsaya na gaya ma irin son da nake ma bama zaka yarda bah. Amma yanzu idan kawae ka wayi gari kaji an daura min aure da wani fa ya zakayi??.

Kitt ya kashe wayar Yana huci lallai ma sae yanzu ya gane dama ba son shi take ba it means kenan akwae Wanda take kulawa bayanshi tunda har zata iya mishi wnn zance mtsww yaja tsaki tareda fadawa toilet.

Labeeba kuma tana tunanin toh me yasa ya kashe Mata waya suna fira furzar da wani iska tayi tace Sameer ba dae kishi ba yanzu daga Yar wnn mgnr har ya dau zafi lallae akwae aiki a gabana itama wankan tashi abunta dama ta kwaso gajiya daga office.

*PORT HARCOURT*

Hakeem Kam ciwon shi sae Kara yawa yake gashi yanada HIV  gaba daya cikin wata daya ya lalace ya rame kamar Wanda ya shekara 100 Yana jinya fatanshi yanzu kawae ya hadu da Labeeba yane mi ya fiyarta kafin ya mutu gaba daya ya zama abun tausayi kullum idonshi cikin kwalla yake ga gefen jikinsa ya dae na aiki gaba daya komae sae dae a mishi zuwa yanzu kudin account dinsa da na aunty Salama sun kuka karewa ga drugs dinsa da shegen tsada inda Allah ya taimake su akwae yayan ummin su dake zama a US shine uake Dan m aiko musu da kudi daga karshe aka maeda su hospital din abuja gaba daya gdan sa na port Harcourt kuma suka siyar aka cigaba da masa magani da kudin.

_____________________

Gaba daya Labeeba ta shiga damuwa har dare Sameer bae Kara kiranta ba kuma ta kirashi bae dauka ba gaba daya duk sae taji dama bata fada abunda ta fada ba yanzu text ta tura mishi kamar haka

”’pls soulmate wlhi da wasa nake maka banyi tunanin abun zae jawo haka ba da ban fada yasin bana so kana fushi dani mugun daga min hankali yake dan Allah ka tausayawa rayuwata kayi hkr Ina bukace da son Jin muryar ka ko da zan samu sanyi a zuciyata plsss heartbeat.

Am sorry for my mistake”’

Kwance yake yana kallon ball amma gaba daya hankalinsa baya jikin sa ji take wani iri amma Yana so ne ta gane kuskurenta karar wayar ya yasa hannu ya dauka ganin message dinta yayi smiling bayan ya karanta ga mata reply da am not angry with u kawae dae gajiya ce.   Itama bayan ta karanta ta mishi reply da toh idan na kiraka ka dauka yanzu sae na gane ba fushi kake da ni ba.

Yana karantawa ya kira ta da kanshi wani marayen kuka ta saki tana why Sameer meyasa zakayi fushi dani baka San halin da bashiga ba.

Smiling yyi yasan cewa ko ba komae ta gane laifinta yace dae na kukan haka bana so kina zubar min da hawayenki kinji

Tace toh kace ka hkr Mana

Yace Ni Muhammad Sameer na hkr na yafe Miki toh ki daina kukan

Hawayenta ta share tace dan Allah kayi hkr Ni bada wani abu na fada ba kuma….

Ya isa shikenan ya wuce amma bari na fada Miki Ina da kishi sosae musamman abunda nafi so a rayuwata toh next time ki kiyaye

Tace inshallah

Nan suka cigaba da firansu cikin jin dadi.

•••••••••••••••••••

*Two months ago*

Yanzu Kam ai maganar biki kawae akeyi Sameer magabatansa sunje Maiduguri neman auren Labeeba agurin danginta kuma sunce tunda yarinya na so sun amince sun bada.

Iya Kam gaba daya dadi ya rufeta haka ma sauran mutanen gda amma ammi sae taji wani iri bata so Sameer ya fara auren bazawara ba amma da taji lbrn ta sae ta tausaya mata ta rakasu da addu’a kawae.

Bayan kwana biyu aka fara kamu idan kaga Labeebasae ka rantse da Allah ba ita bace dama su al’adarsu idan ya rage saura wata daya bikin mutum ba fita har sae an daura aure hakan yasa fatan jikinta yinlaushe tareda Kara wani haske koni kaina nayi mamakin ganin kyan da Labeeba ta kara gaba daya kamar ba ita ba.

+

°°°°°°°°°°°★

Da yamma aka shirya kamu na gani na fada maryam_tafeeda wato tafeeda’s glamour aka dakko na musamman tayiwa amarya kwalliya ga lallinta da hauwer tayi Mata abun sae Wanda ya gani. Wani hadadden lifaya ta saka lemon green and rea tayi kyau kamar ka saceta ka gudu . Mutanen kebbi ma duk sun zo kansu da kwarkwata suma ba’a barsu a baya ba gaba dayan su da ankon su red material sae head green. A harabar gdan za’a gudanar da kamun Dan haka yasha decorations na fitar hankali bayan amarya ta hallari gurin aka fara gudanar da kamu Islaam ta dinga aikin daukar Labeeba photos tana turawa Sameer anyi taro cikin lpy aka watse.

Washe gari ma haka aka kuma hade amarya a cikin rantsatstsen material white tayi kyau sosae walima aka gudanar cikin jindadi da annashuwa gaba daya kowa na yaba kyan amarya sae kusan magrib aka gama kowa ya koma gda cike da farinciki.

Da dare tana kwace cikin daki suna fira sae ga Islaam ta shigo tace auntyn mu ga waya ya nason mgn dake

Karba tayi tareda fita dakin ta dawo parlour ta zauna gaidashi tayi yace bazae amsa ba smiling tayi har Yana jiwota tace haba angon gobe kayi hkr wlhi I’m busy ne shiyasa na kashe wayana gaba daya

Yace toh amaryar gobe na hkr amma kinsa gaba daya yau na kasa samun natsuwa sae yanzu

Dariya kawae tayi bata ce komae ba Nan sukayi firarsu cike da kaunar juna har kusan 2 suna waya sae da bacci ya fara daukar Labeeba kana ya kashe wayar

Washe gari tunda ta tashi take Jin gabanta na faduwa Shirin da tayi ma tayishi ne kawae amma gaba daya Bata cikin hayyacinta wae yau itace za’a daurawa aure kuma dunbin jama’a zasu shaida hakan. Kukan farinciki kawae takeyi.

Bayan gama sallahr Juma’a liman ya shaida daurin auren *Muhammad Sameer da Labeeba* a bisa sadaki naira dubu hamsin bayan an gama gaisuwace ta biyo baya gaba daya mutane sae taya Sameer murna suke gaba dayansu yan uwanshi maza shadda iri daya suka saka.

Bayan an gama a kashirya zuwa gdansu amarya Dan Mika gaisuwa da kuma pics dinda zaayi

Kusan kayansu kala dayane Sky blue din gownce a jikinta shi kuma shadda ce sky blue pics aka musu masu kyan gaske abun sae son barka

Bayan an gama Abdurrahman yaja Labeeba gefe yace auntyn mu dan Allah Nima ki tayani binciken Mata a family din nan wlhi gaba dayan ku kamar ba yan 9ja ba

Dariya tayi tace karka damu kabari sae ka tashi auren yace yauwa auntyn mu

‘•°’•°’•°’•°’•°’•°’•°’•°’•°’•

Washe gari amarya da wasu yan uwatan ta suka bi jirgi suka kaeta gdan ta dake garin birnin kebbi Labeeba tayi kuka kamar ba gobe.

Sameer kuma da dare frnds dinshi suka mishi rakiya har cikin gdan tareda musu addu’ar samun zaman lpy a tsakanin su kana suka tafi.

Bayan yaje dakinta ya Kara fadada smiling dinsa tsam yyi hugging dinta a jikinshi sae ta sakar mishi wani marayen kuka tana fadin Hakeem ya cuceni sae yanzu na fara na dama da danasani arayuwata banso ace shi ya fara kusanta ta ba wlhi bana tunanin zan yafe masa a rayuwa ta Kara sa fada ta kuma wani kukan.

Rarrashinta yyi tareda bata Baki har tayi shiru ta koma ajiyar zuciya.

Dagota yyi ta jata suka Shiga toilet sukayi alwala tareda gabatar da raka’a biyu bayan sun gama ya Mata tambayoyi akan addininta.

Bayan sun gama ya dakko musu kazar da ya siyo suka ci suka koshi kana ya mike tareda tattara abubuwan da sukayi amfani da su ya kai kitchen kafin ya wuce bedroom dinsa yyi brush da kuma Shirin kwanciya.

Labeeba kuma bayan fitarsa ta Shiga toilet tayi brush gami da watsa ruwa ta fito wata silky royal blue night gown dinta ta dakko tasa ta jawo wata roba da aunty Ishe ta bata ta kafa Kae ta shanye tas kana ta koma kan gado ta kwanta.

Bayan sameer ya shigo y kashe masu wutar dakin ya haye gado tareda jayota jikinshi ya Shiga romancing dinta abunka da andade ana jiran zuwan wnn rana

A wnn daren suka raya sunnar manzon Allah Sameer sae antayama Labeeba addu’a yake Dan wnn gyara da tasha bazaka taba tunanin ba bururwa bace.

Washe gari da safe Ammi ta aika musu da breakfast Mae rae da lpy

*Agurguje pls*

Bayan sati biyu da aurensu suka shirya suka je gdansu ammi Dan abun ya zama kamar al’adarsu duk ranar Friday kansu da kwarkwata suna taruwa a gdan iya sae faman nuna kishi take akan Labeeba.

Sameer yace iya sae da nace Miki bazan kara aure Amma Kika ki yarda toh yanzu daga kuma nayi sae ki fara nuna kishinki tun baaje ko Ina bah

Dariya tayi tace ba dole ba kaje ka tsakulo irin wannan santaleliyar yarinya haka ae dole nayi kiahi kar ta kwace min kae.

Labeeba tayi dariya tace iya na yashe kuma ai yanzu ke da mijina sae dae hangen nesa.

Ammi dake zaune tace ungo Nan Labeeba Naga keda mijinki kunaso ku taru kan iya ne

Dariya tayi duk sae taji kunya ta kamata.

%^°%^°%^°%^°%^°

Hakeem Kam harga Allah ciwon shi Kara ywa yakeyi shi yanzu yama fi son mutuwar shi da wnn azabar da yake ciki kullum ba cigaba. Hmm Allah kyauta

FEW MONTHS AGO*

+

Alhmdllh  zaman Sameer da Labeeba sae son barka harda iyayaen sa sunji dadin aurensa da Labeeba dan yarinyace mae hankali bata cika hayaniya bah

Bayan wata shida da biki suka koma abuja dan Sameer ya samu transfer  daga port Harcourt zuwa abuja Labeeba ma ta koma aikinta amma hakan bai hanata kula da mijinta.

Matar Uncle kabeer ma ta haifi katon bby boy dinta mae kyau dashi itama aunty azeema an sauka lpy.

ו°×•°×•°×•°×•°×•°×

Kwance take tana ta faman juyi gaba daya ta kasa samun sukuni ko shigowar Sameer bata ji shima kanshi yyi mamaki dan yasan da yashigo take zuwa da gudu tayi hugging dinsa amma yau ba wnn.

Bedroom dinta ya shiga ganint kwance tama mutsu² yyi saurin karasawa gareta cikin matsanancin tashin hankali yake tambayar ta lpy amma ina ko mgn takasayi hakan yasa ya sunkuce ta sae hospital bayan anyi test da result ya fito doctor ya shaida mishi matarshi na dauke da cikin wata hudu da kwana shida.

Ba karamin farinciki ne ya kama sameer ba nan fa ya dinga kiran yan uwansa yana fada musu Labeeba ma bayan taji sauki ya gaya ma agurin ta fadi tana sujudu shukur sae wani kuka ya biyo baya.

Dagota yyi tareda hugging dinta yana shafar bayanta sae da tagaji dan kanta tayi shiru mota suka shiga sae gda.

Tundaga wnn rana bae kara bari ta fita ba ko office ma hanata zuwa yyi wani irin kulawa yake bata na musamman kamar ya zae maidata ciki.

Mama tace mishi ya maidata gda ta haihu gabansu tunda ko a abujan umcle dintane da matansu kuma ba iya kula zasuyi da ita ba. Da cikin yakae 8months suka koma birnin kebbi nan ma kula take samu gurin su mama ita wani abun ma har kunya take ji amma shi Sameer ba ruwan shi koh a gaban ammi sha cikinta yake.

Zaune suke gaba dayan su a parlour Abdurrahman yace idan aka haifa bby boy sunana za’a saka mishi

Sameer yace ai tunda kae ka mata cikin dole asa sunanka

Ammi tace ungo nan gidanku nace gdan ku kai na kula baka da kunya ko

Iya tace aa gsky ya fada shida ya kunsa cikin shi zae nemi sunan da zaa saka ma yaro ta juya ta kalli Labeeba tace  toh ke  uwar yara sunan wa zaki saka na kishiyar ko

STORY CONTINUES BELOW

Tabe baki Labeeba tayi tace over my dead body haka kawae zan sak sunan kishiyata sbd kina wa

Iya ta kma haba tace au ni zaki zaga kunjimin ja’irar yarinya toh bari na buge cikin su mutu kafin ya fito kinga sae a saka mishi gawa.

Da gudu sameer yyi kanta yace wlhi iya kika min hasara sae kin gane wnn wane irn kishi ne haka tun yaran ma basu fito ba kin fara nuna kishinki akan shi.

Tsayawa tayi tace au haka ma zaka ce sae kuma kuka dan kawae kayi aure shine zaka min haka kae iya😆😆

Shigowar abba ne yasa kowa natsuwa bayan sun gaisa ya tambayi iya me ak mata nan ta bashi lbr A_Z kallon shi ya maida ga Sameer yace tashi ka barmin gda mutumin banza kanka aka fara haihuwa ne.

Mikewa yyi yana shafa sajensa yace Allah bak hkr abban sameer har ya kai bakin kofa ya juyo ya kalli Labeeba yace kizo ki karba sakon ki a mota ya fita.

Mike wa tayi tabi bayanshi a mota ta iske shi zaune ya lumshe ido bayan ta bude ta shiga da sauri ya hade bakinsu guri daya kissing dinta yake kamar mayunwacin zaki idon shi ya chanza colour zuwa red

Abdurrahman da ya fito kenan ya tsaya yan kallon ikon God lallai nan ake soyayya ina ma nine gsky dole nazo nayi aure nima kunji wnn yaron😒

Sae da y gaji dan kanshi kana ya saketa gaba daya jikin Labeeba yyi sanyi kallon shi tayi sae taga yna hawaye kanta ta shiga girgiza mae tace i know how u feel my life kayi hkr kamar gobe ne na haihu kaga sae mu koma abuja abun mu

Kallonta yyi yace dama nasan ke baki damu ba bakomae zanyi hkr na cigaba da rungumar pillow tunda haka kike so  wata yar leda ya dakko baya ya mika mata kana ya dora kansa saman cikinta yace ki kula min da yaro sosae kanshi t shafa itama tana hawaye tace inshallah. Fita tayi shi kuma yyi ma motar sa key ya bar gdan.

Sae da ta tsaya bakin kofa ta gyara fuskarta kana ta shiga ba kowa a parlour hakan yasa ta wuce daki itama. Bayan sallahr isha Abdurrahman ya shigo dakinta da sallama bayan sun gaisa yace antynmu wae kina tunanin abunda ya faru ne dazu

Tace me kenan

Yace abunda mijinki ya miki a mota

Duka ta kae mishi  ya kauce ya fita yana dariya yace wlhi nima kuzo kumin aure dan na matsu.

Dariya kawae tayi tace Allh shiryka.

℅•℅•℅•℅•℅•℅

Yau friday tun safe Labeeba na labour room gaba daya hanklin mutanen gda a tashe yake  Sameer sae kai komo yake gaba daya ya kasa zama. Har kusan 12 ana abu daya sae kusan 3 wani katon bby boy ya fito ba bata lkc wani ya biyo baya na ukun kuma sae 5 ta fito sae lkcn hankalin doctors din ya kwanta suka fito suna sharar zufa da sauri Sameer ya karasa gasheri yana tambayar ya jikinta

Doctor yyi smiling yace congrat matar ka ta haifi yara uku kuma dukan su suna cikin koshin lpy

Sumar tsaye Sameer yyi yace jock apart pls bana son wasa Doctor yara uku fa kace. Doctor yace shiga ka gani

Da sauri ya shiga room din a lkcn an gyara yaran ana shirin kaisu bed rest kan yaran yaje yyi kissing dinsu kana ya koma ga Labeeba dake bacci kiss ya mata akan lips dinta yace Allah ya miki albarka Labeeba u brought such an unforgettable happiness in my life.

Nurses din suka ce sorry sir zamu tafi da ita yanzu

Yaran ya karba guda biyu nurse ta biyo shi da macen gun mama ya nufa sae kuma kuka yace  mamana yau nine baban yara uku lkc daya dukan kanshi tayi tace toh meyene kuma na kuka bayan ka zama baba yanzu dama ai ma hakurci mawadaci ita yanzu gashi kamar ba ita tasha wahala akan yara ba dama duk kayi hkr sae Allah ya sadaka da alkhairansa Allah dae ya raya su yace Ameen

STORY CONTINUES BELOW

Nana fa aka dinga kiran dangi ana fada musu karuwar da aka samu kan kace kabo lbr har ya isa maiduguri.

Labeeba kuma bata farka ba sae bayan sallahr isha  da aka kawo mata yaran tace ita wlhi sun mata yawa bazata iya rainon yara uku a lkc daya ba ko kwara dayan ma yaka iya dashi balle har uku.

Hade fuska Sameer yyi yace ke bana son sakarci wlhi zan saba miki akan yaran nan

Kallonshi tayi tace oh ayau sbd ka samu wadan nan abun ai komae zaka iya fada nidae wlho bazan iya shayar da yara uku ba kenan so kake na mutu

Iya dake zaune a gurin tace haba kishiyata ki duba fa kiga shekaru nawa kikayi kina jiran wnn rana tazo ya Allah zae miki sakayya kuma kike nema ki bijire masa shin wae bakiyi masa gidodiya bane kyautar yara ukun ce da yamaki baki gode ba wasu fa na nema amma basu samu ba

Labeeba tace dan Allah iya kawo min wanda yake nema wlhi zan bashi guda biyun duka na yarda na rike dayan

Sameer da ranshi yyi kololuwa gurin baci tashi kawae yyi ya bar dakin duk kiran duniya data mishi baiko jiyo ba ballanta ya amsa Allah ne kawae ya kaishi gda lpy yanayin da ammi ta ganshi yasa ta gane ba lpy ba dakinta ta bishi hannun ta rike da cup din ruwa saeda yasha sannan ya fashe da wani irin kyka mai tsuma zuciya sae da ammi ta lallashe shi yyi shiru kana ya fada mata abunda Labeeba ta gaya masa itama amma bataji dadi ba amma tasan Labeeba na son mijinta fiye da komae a duniya idan ya nuna yyi fushi da ita dole ta hkr dan a iya zaman da sukayi ta kula bata son ganin fushin mijinta. Haka ammi tayi ta bashi baki har ya hkr.

Labeeba kuma yana fita ta sama iya kuka wae mijinta ya tafi ya barta haka tayi ta zuba ido ko zataga dawo wanshi amma shiru sae washe gari aka sallamesu suka koma gda

A gdan ma tayi ta baza ido ko zata ganshi amma ko mae kama dashi bata gani ba gaba daya ammi ta gane damuwar da tashiga kawae ta samata ido tunda itama bata tambayeta ba ta cigaba da fama da bakinta. Har dare Sameer bae shigo gdan ba i zuwa yanzu hankalin Labeeba ba karamin tashi yyi ta koma dakin iya sae rizgar kuka take gaba daya ta koma kalar tausayi iya ce ta kira abba da kanshi ta gaya mishi halin da ake ciki shi abunma dariya ya bashi ya kira Sameer yace yazo gda yana nemn shi ba dadewa sae gashi yazo bayan sun gaisa yace yaje dakin iya ya karbo mishi goro a gurinta.

Tashi yyi yatafi dakin yana mamakin abbansu da cin goro yau ko da yashi dakin iya bata nan sae Labeeba daya gani kwance duk tayi kalar tausayi har cikin ruhinshi yaji tausayinta amma so yake ta gane kuskurenta ita kuma Labeeba jin kamshin turarensa yasata mikewa da sauri ta dirko daga kan gadon harta bige kae ganin t taho yasa Sameer yin hanyar waje da sauri tayi hugging dinsa ta baya tace haba my life are u still angry with me dan Allah kayi hkr wlhi na yarda zan shayar dasu Allah amma ka daena fushi dani haka mana plsss

Juyowa yyi suna facing juna sae ya share mata hawayen dake zuba a face dinta yace is ok na hkr smiling tayi tace toh amma fa har yanzu ruwan nonon basu kawo ba

Yace su amma sun sani tace ehh yace toh kiyi hkr ki basu haka a hankali zasu kawo zaunar da ita yyi bakin gado ya dauki yaro daya ya mika mata tna bashi nonon ya karba sae gashi ya fara zubowa ajiyar zuciya tayi tace Alhmdllh

Kallonta yyi yace toh yanzu wane suna kike so a saka musu tace ni dae dayan *Muhammad Sameer* ne sunan shi sauran kuma sae ka saka musu da kanka dadi yaji har cikin ranshi yace tnx dear ita macen sunan mom dina zaa saka mata  Ameena Allah ya mata rahma kinga ko ba komae kika kalleta zaki tuna da ita kuma ki mata addu’a sae dayan kuma Ahmad tsabar dadi Labeeba bata san lkcn da ta ajiye yaron ba tayi hugging dinsa tace tnx my gurdian angel Allah barmin kae amma kasan me ita macen sae dae akirata da Islaam namijin kuma Taufeeq shima mae sunan ka Aheel yace kae islaam fa kika ce karta biyo halin waccen din mara jin mgn

STORY CONTINUES BELOW

Islam dake bakin kofa zata shigo tayi sauri ta karasa shiga tace tnx auntynmu ta fada tana rawa sameer yace kin gani ko islaam tace Allah ya idan ta biyo halina da ta more da yawa daukan bbyn tayi ta tafi da ita sameer yyi smiling kawae suka cigaba da firar su.

Ranar suna yan maiduguri da chad duk sunzo gdan ya cika makil da mutane sae hidima ake Labeeb tayi kyau cikin wani azababben lace pink and purple sae make up din da aka mata tayi kyau parloun abba dake sama sukaje aka musu pics da Sameer gaba dayan su sunyi kyau masha Allah.

Agurguje plss

Labeeba sae kula take da yaranta sun kara ktau sunyi dubul² dasu bayan sunyi arba’in suka tafi maiduguri satin su biyu a ita zaman su Labeeba tasha gyara kamar amarya haka ma chad satin su biyi suma a cen din basu barta ba fatar jikinta tasha gyara kamar ta jarirae ranar da suka cika sati biyu ranar suka koma gda.

Gaba daya sameer fita hayyacin sa yyi ganin yanda Labeeba ta komaga wani  fitinanne kamshi dake fita a jikinta gaba faya ji yyi bazae iya hkr da ita ba hakan yasa yace wa amma zae tafi da ita gda wani frd dinshi su gaisa da matar shi ammi ta musu addu’an a dawo lpy.

Direct gdan sa ya nufa da  ita sae da maigadi ya bude sukayi parking Labeeba ta kalleshi  tace adorable mae kuma ya kawo mu gda yace wnn gyaran da kikayi badan ni kika yi ba toh wlhi bazan iya hkr ba yau kusan wata nawa nake hkr ai ya kamata a tausaya min nima waro ido waje tayi tace yanzu dan Allah so kake ama yaran nan kanni tun basu shekara ba yace ba wani kanni da zaa musu ke dae kawae ki fito yaran biyu ya dauka ita kuma ta dauki macen suk shiga ciki dama gaba dayan su bacci suke hakan yasa ya kaesu dakinta ya jiye su ya jata sae dakin shi romancing dinta ya shigayi ba tsagaitawa gaba daya ya tayar mata da hankali gasho dama tun suna chad sha’awa ta dameta sbd abubuwan da take sha kan gado ya tillar da ita ya zare mata gaba daya kayan jikinta shima ya cire nashi romancing dinta yake sosae Labeeba ta dawo kasa ta dinga sucking  dinshi har sae da taga ya kawo shima socking dinta yyi suka cigaba da jin dadin su kana yashigeta a hankali sae a lkcn hankalin shi ya kara tashi sae yau ya kara tabbatar da zumar Labeeba mae zakin gaske ce albarka ya dinga zunduma mata ba iyaka duk da yyi realizing amma ya kasa tashi samanta sae da sukaji kukan yaran kana ya daga ta da sauri ya zura jallabiya yaje ya dakko su ya kawo mata ko kallonsu bata yi ba tace da wanne zanji wahalar babanku ko taku haba dan Allh ju dinga tausayamin mana  dariya yyi yace haba mana happiness ki tausaya musu yanda kika tausayawa baban su kinga sae fama kuka suke da kyar ya samu ta karba yaran ta shayar dasu ta ajiyesu suna wasa suka tafi toilet sukayi wanka bayan sun shirya suka koma gda

Ammi dake parlour ta dinga binsu da kallon tuhuma Labeeba kam gaidata tayi ta shige daki cike da kunya sameer kuma ya sosa kansa ya zauna kusa da ita tace kai yanzu dan Allah bakaji kunya ba dariya yyi yace amma kunya kuma haba dae matata ce fa kunyar me zanji kuma kunki maida min da ita gashi a matse nake ai dole na muku haka duka ta kaimishi ya tashi yana dariya ya fita. Smiling kawae tayi tana jin jina rashin kunya irinta sameer gashi duk cikin yaranta tafi sonshi fiye da sauran addu’a ta musu shida iyalen sa gaba daya.

*TWO YEARS LATER*

Tafe suke cikin hospital Sameer ya rike hannun Aheel da taufik Labeeba kuma ta kire hannun  islaam sae dariya suke mata akan tana kuka wae baa siya mata popcorn ba wani room suka shiga duba mara lpy mistakenly suka shiga wani room ganin sa kwance yyi kama da gawa yasa ta juyawa zata fita da sauri aunty salama ta taso da gudu tace dan Allah Labeeba ki dawo kiyi hkr wlhi neman yafiyarki Hakeem keyi sameer jin ance Hakeem sae ya hade fuska Labeeba ta juyo tace yafiya kike fada wlhi bazan taba yafe masa ba yau ko iyayena suka taso sukace na yafe mas bazan yafe masa ba wani kuka aunty Salam ta saki tace haba Labeeba ko Allah idan muka masa laifi yana yafiya ballanta ke dan adam kallon sameer tayi tace bawan Allah dan Allah kasa baki kaganahi can kullun ba abunda yake fada sae Labeeba kullum addua yake Allah ya hada shi da labeeba yanemi gafararta  dan Allah ka lallasheta juyawa yyi yace Angel ki yafe masa plsss kuka ta fashe dashi tace wae abban yar ka mant duk abunda yamin a baya ne duk wahalr daya bani har ka manta kaine fa ka taimakeni a lkcn da ya koroni daga gdan sa wae ya akayi kayi saurin mantawa ne.

Hugging dinta yyi yace haba ban san ki da wannan halin ba kefa mai hakuri ce dan Allah ki masa khr kinga har yanemi yafiyarsa da kanki toh tunda kikaga haka ya tuba kinji angel.

Share hawayenta tayi tace toh Allah ya yafe mana gaba daya Hakeem dake kwance sae hawaye kebin kuncinsa aunty salam ta basu lbrn duk abunda ya faru bayan tafiyar Labeeba har yaran da zeey ta kawo masa cikin gda da kuma ciwon dayakamashi.

Itama Labeeba ta basu labarin haduwarta da Sameer har auren su dakuma yaranta guda uku ga wani sabon ciki a jikinta

Aunty salama ta tayata murna Hakeem ya kama hannun Sameer da Labeeba ya hada guri daya yana smiling bayan sun gama suka km gabansu.

•°•°•°•°•°•°•°•°•★

Gidan su ammi ne cike da yra sae hayaniya suke su Aheel da Taufik sun girma sun zama manya sosae Abdurrahman da sauran yan uwansa ma duk sunyi aure suma kamar yanda ya fada haka Labeeba ta samo mas santaleliyar yarinya cikin family dinsu.

Gaba dayansu zaune suke suna fira bayan sallahr juma’a abba ya musu addu’a da dare kowa ya koma gdan sa Yan uku suka ce su aginda granny zasu kwana sameer yace toh kaima Areef da Najeeb ku tafi gdan uncle Basheer ku kwana tunda gobe weekendsne dadi ya kamasu suka tafi suna ihu.

Bayan sun koma gdan Sameer bae saurara ma Labeeba gaba daya daren rayashi sukayi da sunnar annabi da asuba bayan sunyi wanka sameer yace nifa i’m not satisfy ko zan samu kari Labeeba tace aa wlhi kayi na sati biyu ta fita da gudu tayi dakinta ta rufe kofa smiling kawae yyi yace zan kamaki ya fada saman gado yana lumshe ido nima daga nan na tattara kayana na rufe mishi kofa na fito.

*ALHAMDULILLAH*

KARSHE

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *