Matar Aure Nah COMPLETE
*Matar Aure Nah, labarine Wanda ya kunshi soyayya ban tausayi, fadakarwa nidantarwa gami da ilmantarwa🥰
*
*Note*_ Bamu yarda wani ko wata su juya Mana labari ba tare da izininmu ba.
*Daga Alkalamin
Fadeelah (Milhaat 💕)*
🌎 *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION* 📚🖊️
Kungiya d’aya tamkar da dubu. Masu Nazari da aiki da ilimi, Burin ‘kungiyar a ko da yaushe shine ta fad’akar ta Kuma Nishad’antar da masoyan ta.🤗
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
___________________
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
Page 1️⃣
Story and written by Milheart 💞
Dukkan Godiya ta tabbata ga Allah Mai Kowa mai komai don shine ya Bani ikon rubuta Wannan littafin ban Yi littafin nan don cin zarafin Kowa ba , Idan yazo daya da labarinka to ba shakka ya zo daya ne Ya Allah kaa Bani ikon gamawa Ameen🙏
*Page* 1️⃣
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Zaune Take A Dakin Ta Na Hango Ta Da Handouts Sai Taji Ana Kiran Sunan Ta Mujeedat Sai Ta Dago Kai Tace “Na’am Momy” , “Yau Dai Mun Samu Karuwa” Acikin Rashin Fahimtq Tace Karuwa? Momy Tace “Eh Last Friday Wata Ta Musulunta Bayan Sallar Jumma’ah An Sa Mata Suna Aisha “, Masha Allah Naji Dadi Sosai Fadin Mujeedat , Momy Tace “Ba Wannan Kin ga Har wata Jumma’ar ta zago Kuma Yau ne bikin ta” ,mujeedat tace ikon Allah “yanxu a dalilin Wani ta musulunta”? Momy Tace “Eh” a takaice mujeedat tace “Allah ya sa gidan ta ne Shi Kuma ya bashi ladan jihadi”
Momy ta amsa da “Ameen”sannan tace “ba ta da kawaye duk sun guje ta yanxu so Nake ke da Azeemah kuyi Mata kawance ba Dadi yanxu hka Daga gidan Nake Tana cikin kadai ci “,Mujeedat tace “Momy Yau ina lecture 4-6pm Kuma practical ne baxaiyu nayi missing ba “, momy tace “Dan Allah kiyi Squiezing kinga Azeemah ita ma Tana makaranta ” Mujeedat tace “to Zan je in duba in ba matsala xan dawo sai muje dga nan ma zanyi wa Zainab Magana ta Mata makeup”
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Zainab itace ta hannun damar Mujeedat Momy tace “yawwa ko ke fah” sai tayi ficewarta , mujeedat kuwa fada ba daki tayi wanka sannan ta Yi alwala tayi Sallar azahar daganan ta shafa Mai ta ciro atamfar ta Riga da skirt tasa sannan ta Dan shafa powder mujeedat Dai Bata damu da kwalliya ba a cewar ta yanxu ba lokacin kwalliya bane lol😅, tasa hijabin ta Dogo Har kasa sannnan ta sa Nikab ta dauki jakar makarantar ta Har ta fita sai ta tona tayi mantuwa ta manta Da lab coat dinta……
Ku cigaba da binmu danjin wannan kayataccen labarin da yazo da Salo Na daban
Daga Alkalamin
Fadeelah (Milhaat 💕)
Comments and share plz🙏🏻🙏🏻🙏🏻
💜💜💜💜💜💜💜💜
*Matar Aure Nah*
💜💜💜💜💜💜💜💜
*Matar Aure Nah, labarine Wanda ya kunshi soyayya, tausayi, fadakarwa, Nishad’antar wa gami da ilmantar wa*🥰
*_Note__* bamu yarda wani ko wata su juya Mana labariba ba tare da izininmu ba.
*Daga* *Alkalamin*
*Fadeelah(Milhaat)*
🌎 *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION*📚🖊️
“`Kungiya d’aya tamkar da dubu.Masu Nazari da aiki da ilimi, Burin ‘kungiyar a ko da yaushe shine ta fad’akar ta Kuma Nishad’antar da masoyan ta.
“`🥰
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
___________________
*_BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM_*
Page 2️⃣
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Nan ta dauko lab coat dinta…..
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Wace Ce Mujeedat
mujeedat ????
Mujeedat Dai Bateriyar jahar Gombe ce
Yar Major General Mujaheed Moustapha ne Amma yana aiki a Kaduna Suna zaune Acikin army barracks dashi da Matar sa Mai Suna Mufeedah da ‘yan’yan su Mujeedat,Sufyan,Maryam da, Dan autan su Hashim, mujeedat Dai itace yar farin major mujaheed da mufeedah, sannnan Sufyan sai Maryam ta biyo shi, sai Dan auta wato Hashim, Mujaheed Dai dan kauyen lambam ne da ke cikin Deba , deba Kuma karamar hakuma ne dake cikin garin Gombe Garin terawa, Dan sarkin kauyen ne sai Dai Shi kwatakwata sarauta Bata Kan sa Shi Dan Boko ne hkn yasa ya dauki Burin Duniya ya Daura wa mujeedat dake ita din ma Tana son karatun Sosai, mufeedah kuwa yar batarin kauyen lambam ce Amma su din Wajawa ne yaren da aka fi sani da waja, sanadiyar Mujaheed ne Esther ta musulunta sai akasa Mata Suna Mufeedah, a jikin Yan watanni ta San komai Acikin adadinin musulunci dake ya sa ta a islamiyya a hankali Har ta haddace alqur’ani Mai Girma ga hadisai da Aunty Ameena take Mata a gida ita Dai aunty Ameen Matar Abokin Mujaheed ne Kuma malamar islamiyya ce, Mujeedat Bata tare da iyayen ta Sabi da ta Samu admission a GSU wato Gombe State University Tana karanta Medicine, Mujeedat doguwa ce , Black Beauty siririya Bata da jiki ga Dogon hanci Gata da Manyan idanuwa hkn yasa Daga cikin qawayen ta suke Kiran Ta Da Golden Eyes, kyawunta yasa wasu suke zaton ko ita bakar bafulanata ce😍……
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Ku cigaba da bibiyar mu don jin yanda labarin Zai Kaya
*Daga* *Alkalamin*
*Fadeelah* *(Milhaat)*
Comments and share plx🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻
💜💜💜💜💜💜💜💜
*Matar Aure Nah*
💜💜💜💜💜💜💜💜
*Matar Aure Nah, labarine Wanda ya kunshi soyayya, tausayi ,fadakarwa, Nishad’antar wa, gami da ilmantar*
*_Note__* bamu yarda wani ko wata su juya mana labariba ba tare da izininmu ba.
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah* *(Milhaat)*
🌎 *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION*📚🖊️
“`Kungiya d’aya tamkar da dubu. Masu Nazari da aiki da ilimi, Burin’kungiyar a ko da yaushe shine ta fad’akar ta Kuma Nishad’antar da masoyan ta“`🥰
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
____________________
*_BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM_*
Page 3️⃣↔️4️⃣
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Har ta fitaa sai ta tuno tayi mantuwa, ta manta lab coat dinta sai ta nufi cikin makaranta (Gombe State University) Science complex ta nufa Kan ta shiga cikin lab din sai da ta tsaya ta Sanya lab coat dinta don a ranar Chem 103 zasu Yi malamin Yana da tsanani Sosai ita Kan ta sai tunanin yanda zata fita take sai zuciyar ta yaraya Mata me zai Hana ki Yi wa Salma Magana ko zata Miki practical din, tayi saurin Tashi ta nufi inda Salma take ta fada Mata komai Daga karshe tace Mata ta taimaka Mata , Salma tace “taiimakon me masoyiya” don da hkn take Kiran mujeedat , “so nk kimin practical” Salma tace “naqi” mujeedat “tace plx masoyiya haba masoyiya” Salma tace “kawo sai kin biyan” mujeedat “tace uhmnn kar ki damu Sulaiman Dina zai baki , Salma tace “Allah ya shirye ki” mujeedat ta amsa da “Ameen” sai ta Yi signing gudun kar a Samu matsala Bata tsaya bata lokaci ba gudun kar Dr Usman Yusuf ya shigo malamin (chem 103 ) don kuwa ta San zai Hana ta fita , Tana fita sai ta nufi Department din su Zainab , Pharmaceutical science department, Tana zuwa kuwa tayi sa’a Suma malamin su bai karaso ba, “Zainab !!! Zainab!!!” Zainab ta Rasa wa ke Kiran sunan ta tana waigo sai ta hangi mujeedat sai ta fito tace
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
“Yane”mujeedat ta amsa da “kalau fa kin San Mene.. kuwa?” Zainab tace “sai kin fada” mujeedat ta fada Mata komai game da Yarinyar da ta musulunta, Zainab tace “mu tafi nima zanje” Zainab dama duk inda Ake chasu anan take Tana son Hutu da shashewa, mujeedat tace “lallai Kam Allah ya shirye ki” Zainab tace oho nidai mu tafi Har jaaan Mujeedat din take Akan suyi sauri don ta Samu ta Mata makeup Kan Masu daukan amarya su zo ,don a Gombe da zaran anyi la’asar Ake kai amarya Sabi da Yan kalare sai ana cikin tafiya su tare hanya su tafi da amarya Kuma in suka tafi da ita ta tafi knn, in Dai daya Daga cikin su yace yana son ki ko da wasa ne Kuma ba ta Aure Shi ba shysa suke sace amare( shawara Yan uwa na Mata bai dace ba ki rika tara samari ba ki rike guda daya Wanda Yau in aka ce ya fito zai fito) Acikin minti 10 suka Isa gidan su Mujeedat……
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Ku cigaba da bibiyar mu don jin yanda labarin zata kasancewar
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah* *(Milhaat)*
Plz comments and share🙏🏻
💜💜💜💜💜💜💜💜
*MATAR AURE NAH*
💜💜💜💜💜💜💜💜
*Matar Aure Nah*, *labarine Wanda ya kunshi soyayya, tausayi, fadakarwa Nishad’antar wa gami da ilmantar*🥰
*Note_* bamu yarda Wani ko wata su juya mana labariba ba tare da izininmu ba.
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah* *(Milhaat)*
🌎 *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION* 📚🖊️
“`Kungiya d’aya tamkar da dubu. Masu Nazari da aikida ilimi, Burin’kungiyar a ko da yaushe shine ta fad’akar ta Kuma Nishad’antar da masoyan ta“`🥰
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
____________________
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
PAGE 5️⃣↔️6️⃣
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
cikin minti 10 suka Isa gidan su mujeedat dake a kusa da makaranta gidan su mujeedat din yake off campus Wanda students suke Kiran sa da Offk ,Offk gida ne Wanda students ne zallah Acikin ta Mata da Maza, Amma Daddy Wato General Mujaheed Bai yadda ta zauna Acikin Maza ba hkn yasa ya nemi gidan haya a kusa da makaranta gidan Matan aure ,matar gidan itace Mujeedat take Kira da momy , momy itace ta haifi Azeemah……
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Suna Isa gida suka shiga da sallama , Azeemah ce ta amsa da “wa’alaikumussalam beb hw far”, mujeedat ta amsa da “fine, so Har kin dawo knn Aunty ya students dinki”? Azeemah tace “eh Na dawo,ki bar students din nan students Ko Ciwon kaai,Na kosa mu gama TP din nan”, Mujeedat Tace “sai hkri fa”…….
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Azeemah Tana shekaran karshe ne a Federal College Of Education tana karantar Biological Science, Zainab tace “oh Azeemah kina so kice baki ganni bane ko me kike nufi”?
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Azeemah tace “I’m sorry plx wannar sarkin surutun ce ta dauke Min hankali” Tana hararar mujeedat, mujeedat ta ce “kwaji dashi”
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Ta shige Dakin ta , Azeemah da Zainab Suma suka bi Bayan ta wasu akwatuna Na hango mujeedat Tana saukewa Tana duba kayan da zata sa don fita Biki already Azeemah ta shirya Zainab ma hka mujeedat ta fito da wata material dinta Mai kyau pink an masa kwalliya da fari sai tayi rolling da farin gyalle ta danyi light make-up ta Dan sa pink Jaan baki tayi matukar kyau abun ka da doguwar mace, har sai da Azeemah da Zainab sai da suka Yaba kwalliyan ta sake dubawa fuskanta a mirror tace “mugaye banyi kyau ba kuke cewa nayi kyau”, Zainab tace “Wallahi kinyi kyau” sai Azeemah tace “Yar kauye ce ai”,
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
mujeedat tace “hmmm to ku Tashi mu tafi Ko emmata”, Suna fita suka nufi gidan su amarya, sun tararar da momy achan mahaifiyar Azeemah , itace ta gabatar da Mujeedat, Azeemah,da Kuma Zainab, momy tace “Aisha kinga Azeemah da Mujeedat daughters Dina ne Waccan Kuma ta nuna Zainab qawar mujeedat ce …..
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Aisha ta ce “sannun ku” duk suka amsa “yww sannu” Mujeedat tace “amarya amarya bakya laifi” don mujeedat saurauniyar Neman tsokanata ce,Aisha tayi murmushi, wow Amma Mai kyau ce Fadin mujeedat a zauciyar ta sai Dai sun tarar da ita da makeup a fuskar ta , mujeedat ce tace “gashi dama Na dauko Kayan make-up Dina Zainab ta iya makeup da ta Miki ashe an Riga da an Miki”, Aisha tace” a a bara Dai naje Na wanke, dama nice Na kwaba kayana” sai sukayi dariya tayi shiga toilet ta wanke fuskar ta tass Zainab ta zauna ta Mata make-up tayi kyau Sosai gashi suffar ta Kamar Na musulma baxa kace musulunta tayi ba, sukayi ta dauka hotuna
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Ana cikin Hakan ne wayar Zainab ta Fara ringing ta dauka da “hello yane ” Mansura ce ta amsa da “Yar rainin hankali kin tafi baki Yi signing ba ” , ji sukayi zainab tace Na shiga uku
“`Ku cigaba da bibyar labarina, Sannan Ku Yi comments, comments dinku ne Zai Kara mana karfin gwiwa
“`
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah* *(Milhaat*)
Plz Comments and share🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏
🏻💜💜💜💜💜💜💜💜
*MATAR AURE NAH*
💜💜💜💜💜💜💜💜
*Matar Aure Nah*, *labarine Wanda ya kunshi soyayya, tausayi, fadakarwa Nishad’antar wa gami da ilmantar*🥰
*Note_* bamu yarda Wani ko wata su juya mana labariba ba tare da izininmu ba.
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah* *(Milhaat)*
🌎 *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION* 📚🖊️
“`Kungiya d’aya tamkar da dubu. Masu Nazari da aikida ilimi, Burin’kungiyar a ko da yaushe shine ta fad’akar ta Kuma Nishad’antar da masoyan ta“`🥰
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
____________________
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
PAGE 7️⃣↔️8️⃣
Ji suka Yi tace “na shiga uku ta Mike zata fita tace Ina Zuwa” , mujeedat tace ” Ina Zaki” ,? zainab tce “makaranta Na manta banyi signing ba” mujeedat tace Mtswww “Allah ya Kara”, zainab ta kai Mata dundo tafi a guje , Azeemah tace” Zainab kar fa ki Dade don sun kusa xuwa Kuma baza mu jira ki ba” , mujeedat tace “Gaya Mata Dai” zainab tace “dallah malamai yanxun nan Zan dawo ta fita”, Aisha, Azeemah da Mujeedat suka Yi ta hirar su cikin kwanciyar hankali in kika Gansu kyace sun shekara da sanin juna ana cikin Hakan ne suka Ji Yara Suna ihun Mota!!! Mota!! Har sai da Mujeedat Taji faduwar gaba don Bata taba xuwa biki ba Wannan shine Karo Na Farko, Azeemah tace “mujeedat Tashi” Mujeedat tace “Ina zamu je”, Azeemah tace “Kya jiki da shirme gun angwaye mana” mujeedat tace wa “Ni tana zaro ido a’a wlh sai kin dawo” anan me momy tasa baki “haba mujeedat Ina aka taba yin hka ku Tashi ku fita”, mujeedat Tace “momy wlh ban taba Yi bane ban ma San yanda Ake Yi ba sai Dai in Azeemah ce zata Yi Magana da su” Azeemah tayi saurin amsawa tace eh Tashi muje
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Mujeedat tace “an daina Yayin hkn fa”, Azeemah ta Harare ta…
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Azeemah ce ta musu sallama suka amsa mujeedat kuwa ta jaa da Baya ta tsya tana latse wayarta,Bata dago kanta ba, Azeemah tace” Ina ango”? sai d’aya Daga cikin Abokanan ango yace “baza ku Samu ganin sa ba Amma bara Na Kira Miki Suleiman” mujeedat Tana Ji an kira Sunan Sulaiman ta dago Kan ta Kalli Wani Dogo Kyakkyawa ba fari bane sannan ba baki bane chocolate Haka,tace Amma ya hadu sai ta sunkuyar da Kanta ganin Shima ita yk kallo, tace” bana son sa Ido a zuciyar ta”, ta cigaba da chatting dinta, Sulaiman yace “sannun ku Yan Mata” Nan ma Azeemah ce ta amsa da “yawwa sannu samari”sai Sulaiman yace “Mun zo mu dauki amaryar mu” Azeemah tace “eh ku kawo kudin daukan amarya” Suleiman yace “laaaah ashee Har yanxu ana Haka ne”?
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️ Azeemah tace “sa wasa” , Sulaiman yace “to Nawa zamu baku “?duk mujeedat Bata dago kan ta ba Shi kuwa gogan naku Yana Magana ne Amma hankalin sa Na Kan mujeedat ita kuwa tayi Nisa da chatting dinta ta hada fuska yanda kika San Bata taba dariya ba duk haushin Azeemah take ji Fadin ta Tana zubar musu da ajii, Azeemah ce ta matso kusa da mujeedat tace “Nawa zamu tmby ne”…….??
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
mujeedat tace “Ni Ina Na San Miki”, Azeemah tace 50k a nan ne mujeedat tace “Me”? a tsorace “sai ka ce kudin sadaki Zaki Kara karba”, Azeemah tace “oho”……..
“`Ku ci gaba da bin mu don jin yanda labarin zata kasance.
“`
Plz comments and share🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏
🏻💜💜💜💜💜💜💜💜
*MATAR AURE NAH*
💜💜💜💜💜💜💜💜
_*(A love and sympetic story)_*
“`Story and written by Fadeelah Yakubu (Milhaat)“`🖊️
*Matar Aure Nah, labarine Wanda ya kunshi soyayya tausayi fad’akarwa Nishad’antar wa gami da ilmantar*
*Note_* “`bamu yarda Wani ko wata su juya mana labariba ba tare da izininmu ba“`
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah* *(Milhaat)*✍️✍️
🌎 *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION* 📚🖊️
“`Kungiya d’aya tamkar da dubu. Masu Nazari da aikida da ilimi, Burin ‘kungiyar a ko da yaushe shine ta fad’akar ta Kuma Nishad’antar da masoyan ta.“`🥰
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
____________________
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
*PAGE* 9️⃣↔️1️⃣0️⃣
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Azeemah tace “oho”,sai Azeemah tace “50k ma yayi” abokanan duk suka ce “Me”? A tare Azeemah tace “eh mana”, Sulaiman yace “sai Dai in zamu hada da dayaa Daga cikin ku”, Azeemah tace “wuce nan”
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Suleiman yace “plx mu ba yara bane kunga yamma tayi past 5 fa Kuma kun San yanayin Garin nan”, sai mujeedat tace “Haka ne Kuma Nima Ina so Na shiga makaranta plx Azeemah kuyi sauri muje mu dawo akwai abin da zanyi a makaranta”, Sulieman yace “Masha Allah Gata Kyakkyawa and she has a sweet voice too” a zuciyar sa, sai yace “kar ki damu hajiya Ni Zan kai ki makaranta”, tace “hmmm”
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
dga karshe Azeemah tace “ku Bada abin da kuke dashi” ,sai daya Daga cikin abokanan ango ya ciro 1k ya Mika wa Azeemah lol😂 sai Ji nayi Azeemah tace” kuttt”mujeedat Bata San da dariya ta subuce Mata ba,
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Sulaiman sai kallon ta Kawai yk yace “Masha Allah da wannan kyakkyawar halittar, jibi fararen hakori Kamar Madara a ransa”, anan me Momy ta fito tace “haba Azeemah ku Karbi abin suka baku mana dare nayi kun San yanayin da Muke ciki “mujeedat Har yanxu Dai dariya take Momy tace “ke Kuma yaushe ya Fara Miki” tana kallonta cikin mamaki, tace ” momy 1k suka Bada” cikin dariya momy tace” haba hba Malam ya Haka”…….
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
“Kar Kuga Na Sa baki ku Raina musu hanakli”cikin dariya , momy Na son abun Duniya Kuma a Fili Take nuna Maitar ta Daga karshe Dai Sulaiman yaciro 40k ya Batawa Azeemah sai yace “plx ku hanxar ta” mujeedat tace “Azeemah zainab fa Bata dawo ba tafiya zamuyi mubarta”? Azeemah tace “sai da nace Mata kar ta Dade” sai Ji suka Yi zainab tace to Gani Azeemah tace “Yar Halak” ta musu sannu sai suka shiga cikin gidan tare suka dauko amarya suka sa ta a Mota nan sukayi Yi hanyar federal low-cost
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Mu hadu a next page
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah*( *Milhaat)*
Plz comment and share🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻
💜💜💜💜💜💜💜💜
*MATAR AURE NAH*
💜💜💜💜💜💜💜💜
_*(A love and sympetic story)_*
“`Story and written by Fadeelah Yakubu (Milhaat)“`🖊️
*Matar Aure Nah, labarine Wanda ya kunshi soyayya tausayi fad’akarwa Nishad’antar wa gami da ilmantar*
*Note_* “`bamu yarda Wani ko wata su juya mana labariba ba tare da izininmu ba“`
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah* *(Milhaat)*
🌎 *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION* 📚🖊️
“`Kungiya d’aya tamkar da dubu. Masu Nazari da aikida da ilimi, Burin ‘kungiyar a ko da yaushe shine ta fad’akar ta Kuma Nishad’antar da masoyan ta.“`🥰
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
____________________
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
*PAGE*1️⃣1️⃣↔️1️⃣2️⃣
@Momyn Afnan
@Ummun Nana
@Habibtyyy
Wannan page din naku ne nagode da Shawarwari da karfin gwiwar da kuke Bani Allah ya bar kauna😘
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Nan suka Yi hanyar federal low-cost , nan Naga sunyi packing a Wani katafaren gida sukayi horn Mai Gadi yaxo ya bude gate din Suna shiga cikin gidan suka nufi part din uwargidan Alhaji Mubarak , ba yabo ba fallasa an karbe su hannu biyu Fallon ta ya hadu Sosai black and red colour ne kala kushins da kotins din ta sannan an kawata Dakin day kayan allatu dga nan sai suka wuce da ita part din ta tun Daga kofan parlour din Naji Wani kamshi Na Tashi part din amarya ya hadu sosai don kuwa Har yafi Na uwargidan Amma kallon kushins da kotins dinta milk and brown colour ne bed room din ta Kuma black and white me Shima ya hadu sosai shigar su ke da wuya aka biyo su da abin Kala Kala da soft drinks, ana cikin hkn ne sai wayan Mujeedat ya Fara ringing tana dubawa Na Ga taana murmushi nace Nima Bara Nima Na leka sai Naga LOML😍 ma’ana Love of my life, ta Na picking Naji tace “Assalamu Alaika Mijina”, ya amsa “Wa alaikissalam My Kalfana” Kalfana Nick name din Mujeedat ne Tana Jin Dadi Idan ya Kira ta Da my Kalfana, Zainab ce tace “Yaya Maan ne” sai Mujeedat tace “shine”, sai tace “lallai Yaya Maan din nan sai yayi ta Kiran ki Amma Ni yaushe Rabon Sa da Kirana” , Sulieman yayi dariya sai yace “Zainab ce ko” Kalfana tace “Eh” itace yace Bata Wayan Mujeedat tace “to gashi Yar shisshigi” tace “hlo Yaya Maan “yace Sisto Yane ya kike” tace “lfy ya maid (Maiduguri)” knn Yana University of Maiduguri Yana Karantar Law Yana 300lv sai yace “lfy Lau ya mutanen gida “tace “lfy Lau, “Yayan Maan ka manta Dani” sai yace “haba Zainab Na Isa kin San yanayin karatun nan fa tun da kema kina yi “sai ta ce “eh Amma ka iya Kiran Kalfana ko”? sai Mujeedat ta kwace wayar Tana Fadin “Bani wayata tun da ba da kudinki aka Hada aka Saya Min ba” , sai yace “Babyna ya Kamar Ina Jin hayaniya ne, Ina Kuka je hka”?”biki” yace “Biki Kuma “,da izinin wa kika fita”? cikin zolaya “Yi hkri ranka ya Dade” Tana dariya sai yace “ba xa ki Fada Min ba”? tace “sai anjima” ta katse Wayan, tana murmushi Sosai take jin son sa a Ranta Azeemah ce ta katse Mata tunanin da ta shiga tace “Love Birds”, Zainab tace “eh sun bi sun dami mutane”, ” ranku Na tsatsa ne “Azeemah tace “a a Akan me Kalfana Matar Maan “Mujeedat ta amsa da ” Fada ki Kara Fada” sai tace “plz Ku Tashi mu tafi 6 saura fa,Zan Shiga school akwai assignment din da ban Yi ba”, sai Momy tace “eh Ku Tashi Ku tafi, anjima kadan zamu dawo” Mujeedat ce ta Fara fita sannan suka bi Bayan ta Suna Fadin Amarya sai Mun zo Cin girkin amarya Aisha Murmushi Kawai tayi.….
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Suna fita suka tarar Duk motoccin sun tafi Mujeedat tace “tirkashi gashi bamu fito da kudi ba” Zainab tace “ai kuwa Dama abokana ango sun iya irin Wannan wulakanci”, Suna tsaye sun Rasa mafita ,nan Sulieman ya hango su Suna zaune a garden din gidan dashi da wannnan daya Mika musu 1k 😂, suka Taso don suji me suke bukata nan ne Mujeedat tace “tafiya zamu Yi” Suleiman yace “so soon hk Ku Bari xuwa anjima kadan mana” Mujeedat tace “a a tafiya zamuyi sai yace “zamu Mai daku” Mujeedat tace “yww godiya muke”yace “ai kudi zaku biya mu Kai Ku” Azeemah tace “Nawa xamu biya” sai Sulieman yace “50k”nan Zainab ta Fara dariya, Mujeedat tace “okay Wato so suke su rama abin da aka musu” Azeemah tace “ba matsala kun Samu” sai Suleiman yayi pointing din mujeedat yace “ita ce master din su, Duk abinda tace sukeyi”
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
“Ni Kuma”? yace “yes Baka ga daxu Tana gefe ba Amma itace take fadan yanda xa a Yi” mujeedat tace “Ni wlh ba Ruwana” sai yy Murmushi Duk ya tsare ta Da ido a zuciyar ta tace “nifa mutumin nan ya takura Ni da idon Sa kwalakwala Kamar an soya gyad’a”, sai tace “plz kuyi hkri Ku Maida mu xan makara 6 Ake rufe karamar gate, Ni Kuma tanan nk Shiga Kuma saura kadan” yace “okay mu tafi ko”?nan duk suka Shiga motar Uwar azarbabi ce ta Fara Shiga Zainab knn sannan sarauniyar Rawar Kai Azeemah ,sannan mujeedat ta Shiga Ashe motar Sulaiman ce Wata Bakar Mercedes-Benz Shi yk jaaan motar Mai 1k Kuma a gefensa su ukun Kuma Suna baya zainab da Azeemah hirar su Kawai suke ita kuwa mujeedat kallon tym take ta Yi Sulieman da abokin sa Suma hirar su suke Da fulatanci, sai Azeemah tace “oh Yau Za a sayar damu” Sulaiman yace “eh Har mun Gama cinikin Ku Ai
“,
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Sai yace “abokina kaga Wannan ta seti na 50k , ta tsakiya 50k sannan ta karshe Kuma 100k, nan Naga mujeedat tace “yeee 💃 Amma plz Ku Kai wa Momy Na sauran Canji” sai sukayi dariya nan sukayi ta hirar su Azeemah Kuma wayata take tayi da swthrt dinta lol, Ji suka Yi motar ta tsaya anyi packing a Wani babban gida Gani nayi sun zazzaro Ido sai Mai 1k ya fita sai yace musu “to amare sai anjiman Ku” suka amsa sai yy tafiyar Sa, Sulaiman ne yace” yanxu ke ki dawo gaba” Yana nuna mujeedat tace “oh ni Yar Su jikan mutum 4” a zuciyar ta sai ta fita don Gani take ana Bata bata lokaci ta Shiga gidan gaba ta Zauna gashi ya kuna AC Kuma Mura take gyallen ta ta dauka ta rufe hancin ta dashi yace “ya Dai” tace “Mura” yace “aiya sannu ko “Bata amsa ba sabida tana Tari, Suna Isa kofar gida suka ce Mun gode mujeedat ta bude kofa zata fita sai yace Mata “a a plz Zauna Ina da Magana dake”……..
♾️♾️♾️♾️
♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Mujeedat tace “Ni” tana nuna kanta, sai yace “eh” sai ta Koma ta zauna , Azeemah kuwa Tana zaune so tk ta Ji mezai ce Mata, zainab ce ta jawo ta suka Shiga cikin gida, ya fara dacewa “plx ya Sunan ki”? sai tace “Kalfana Amma asalin Suna Na mujeeda yace”, “Masha Allah Kalfana Amma ban taba Jin Sunan ba” sai tayi Murmushi sai yace “Suna Na Sulaiman amma ana Kira na da Maan”, nan ta Daga kanta ta kalle Shi tace “Maan Kuma,a zuciyar ta taya xa a Yi Har Nick name din Sa daya da LOML din ta”? sai yace “give me ur numb plx ” tace “numb Na Kuma”? yace “eh dan Allah sabida Kar Na manta Na tafi ban Karbi numb ki ba” Kamar Kar ta bashi sai tace “to” ta Fara hero masa bayan ta gama numb sai taga yyi saving da My Kalfana, sai taji Wayan ta Na ringing Tana dubawa sai yace Mata “numb Na Kenan” sai tace “ok” Yana jira tayi saving ita kuwa ta cigaba da chat din ta gashi karfe 6 ya wuce tace “Kawai yaxo ya dami mutum da surutu ya hanani xuwa makaranta” a Ranta Har tace mtswww yace “lfy da tsaki” tace “sry ban San nayi ba” yace “okay”
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Yace plx “Kiyi saving numb Na tace “to” sai tayi saving Da My Hubby ❤️🥰, gogan naku Na kallon ta Har cikin zuciyar Sa yaji dadin Sunan ita kuwa aranta Tana Shiga cikin gida zata ma Sa numb a blacklist, sai yace Mata “a Wani makaranta”? kike sai tace Masa ‘GSU” a takaice sai yace “Wani course, Kuma Aji Nawa”? Allah Allah yk tace Masa Tana 300lv ko Kuma final year sai tace “medicine 100lv”sai yaji ba Dadi sai yace Mata “manyan Mata Ni tun da Na Gama secondary school Naki makaranta Na Fara business Ni Dan kasuwa ne”, sai tace “Masha Allah” sai yace “mujeedat Har Ga Allah Bazan Boye Miki ba Ina kaunar ki Har cikin xuciya ta Kuma auren ki nake son Yi plx ki bani damu Na turo iyaye Na”,
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
mujeedat ta zaro Ido😳 “aure Daga haduwar mu”? sai yace “eh wlh dagask nk fa a zuciyar ta” tace lallai wannan Dan yaudara ne Ji yanda ya zake, a Ranta sai yace “hmm nasan Zaki ce Ni mayaudari ne ko”? Sai ta girgiza Kan ta tace “a a ana haka ai Amma Ni gsky kaga yanxu Na Fara makaranta ba xaiyu Na kai musu maganar aure ba” yace meyasa a razane sai tace “dadyna ba xai amince ba”,
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Sai yace amma……. Sai suka Ji muryar Azeemah Tana cewa “plx kixo muci abin ci” mujeedat tace ” I’m coming plx “sai yace “Ni Dai plx ki Karbi soyayya ta, Ji nk Kamar Bazan iya rayuwa in babu ke ba” tace “hmmm”yace irin baki yarda din nan ba ki”? Tace “a’a”,
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
“kin San Wani Abun mamaki” tace “a a” yace “Dawo wata Daga Bauchi knn ban Fi min 30 da shigowa ba, sai mu ka shigo unguwar Ku dakyaar Usman ya Shawo kaina Mika zo Ashe Dai xan hadu da *Matar Aure Na ce*,
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
“Da kuwa nayi asara babba sai tayi” Murmushi yace “amaryar kawar Ku ce”?sai tace “eh” sai yace “Matar da kuke ce Mata Momy mahaifiyar kice” tace “a a mahaifiyar Azeemah ce” sai yace “Amma Azeemah ta girme ki ko”? tace “a a me ka Gani”?sai yace “Naga ta manyan Tane”tace “nifa Kawai gida daya muke da ita nothing much” yace “gud, kina so kice Min nan ba gidan Ku bane”? sai tace “eh” yace ” Na dauka a hostel kike fa” tace ” to kaa aje anan nk, rashin hostel din yasa aka Sama Min nan din”yace “Offk knn”? Ta kad’a kai alamun eh,yace “yayi ,so kidan Bani lbrin ki man” tace “yanxu”? ya ce “eh” tace “I’m sorry yunwa nk Ji wlh”nan sai Taji Azeemah nace wa “Kalfana su Mustapha sun cinye abincin mu” Kamar xatayi kuka mujeedat tace “Kash gsky sunyi Dani yanxu sai Mun sake girki” sai yace “y not muje restaurant” Kan mujeedat ta amsa Azeemah tace “eh wlh Daka taimaka mana”mujeedat tace “a a Kar ka damu noodles xamu dafa baxai Bata lokaci ba” yace “I insist” Azeemah tace “hk take Yar kauye Kawai”sai yyi dariya mujeedat ta Harare ta sai tace “to yanxu Dai an Kira Sallah Bai Kamata mu tafi batare da munyi Sallah ba”sai Azeemah “tace to makokoron Liman” nan ma ya sake dariya yace “ya Sunan ki”?sai tace “Azeemah” yace “to malama Azeemah meyasa kika Raina Min Kalfana Dita ne Kam”sai tace “ita dince sai a hankali” mujeedat tace “Gara Ku sai ta fita zanyi Sallah”Shima ya fice ya Yi masallaci mujeedat ta Na Shiga ta fada ban Daki tayi alwala ta Fara Sallah Azeemah ita ma tayi alwalar ta Sun idar da sallan kusan a tare sai Ga shigowar Momy mujeedat tace “sannu da Dawo wa” Momy tace “sai Kuka tafi abin Ku” Mujeedat tayi dariya Momy tace “zainab fa”? Azeemah tace “ta tafi gida” Momy tace “yww Dai Kar ayi Mata fada a gida” nan sai wayar mujeedat ta Fara ringing tace “oh Nikam Na hadu da anaci Sulaiman ne yk Kira Na, Na dauka ya tafi” Tana picking yace “Na fito da fatan kin idar da sallah lfy “? tace “eh alhamdulilah” tace “Gani nan xuwa”sai ta katse Wayan
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Mujeedat tace “Momy Azeemah fa Bata Ji gashi Wai zamuje restaurant Ni Kuma Bana so” Momy tace “Baku San mutumin nan ba Nima ban San Shi ba” mujeedat tace “ahto Bari naje Na fada Masa baxa muje ba” Momy tace “a a kuje abin Ku, Ku kawo Min Nawa” Mujeedat tace ” wannan wace irin uwace xa a fita da Yar ta Amma ko a jikin ta Allah Shi kyauta” a zuciyar ta ta Na fita ta Samu Yana zaune a cikin motar sa tayi
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
sallama yace “Bismillah ki Shiga mana” sai ta Shiga ta zauna yace “xamu fitan ne” tace “eh,Bari Azeemah ta fito”,
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
mujeedat Dama tun da tayi Sallah doguwar hijabin ta ne har kasa dashi ta fito ita kuwa Azeemah ta sake Wani Sabon kwalliya ta yafa gyalle ta fito ta Shiga sit din Baya suka zauna nan suka nufi Aroma Wani gidan Cin abincine Suna Isa yayi packing kan mujeedat ta fita Har ya zago ya Bude Mata kofa yace “kin San ke sarauniya ce Bana so ki wahala” Murmushi Kawai tayi sai yace “Azeemah hkri xakiyi fa” nan ne ya karewa Mujeedat kallo yaga hijabin Na Sharar kasa sai yace “Azeemah Dan Allah ki duba bamu dace da qawar ki ba”? ta ce “hmm perfect match” yace “yww Yar Gari, sai mukayi kama da Sabon Ango amaryar sa, ke Kuma Yar rakiya” sai tace “kuttt” yace “afuwan” Yana dariya tace “hmm Cin fuska knn ko”? yace “sry”….
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Mujeedat Dai Bata ce musu komai ba Har suka Shiga cikin restaurant din suka nemi wuri suka zauna nan waiter yaxo ya tmby me zasu ci yace Maan yace “ka Bani fried rice da chicken” sai yace “Ku fa”? mujeedat tace “fried rice din muma zamuci”waiter din yace “shkn nan” sai Maan yace “ka hda da ruwa da smoove” mujeedat tace “ka kawo Min malt” Azeemah Kuma tace “Fanta” , Azeemah ce da Maan suke Hira Sama Sama ita kuwa game take ta bugawa abin ta Har aka kawo abincin suka Fara ci mujeedat kunya take Ji gashi Tana Jin yunwa Kuma Ga mutumin nan Yana ta kallon ta, Azeemah kuwa ko a jikin ta sai ci take Azeemah ta cikin spoon Wai zata Sawa mujeedat a baki sai ta Harare ta tace “Sabon salo Bana son iyayi”sai tace “shkn to tun da baxa ki ci ba “sai ta kai abincin bakin Maan Shi kuwa ya karba mujeedat tazaro Ido Tana kallon Ikon Allah😳 ………
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Mu hadu a next page
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah*( *Milhaat)*
Plz kuyi comment da sharing🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏
🏻💜💜💜💜💜💜💜💜
*MATAR AURE NAH*
💜💜💜💜💜💜💜💜
_*(A love and sympetic story)_*
“`Story and written by Fadeelah Yakubu (Milhaat)“`🖊️
*Matar Aure Nah, labarine Wanda ya kunshi soyayya tausayi fad’akarwa Nishad’antar wa gami da ilmantar*
*Note_* “`bamu yarda Wani ko wata su juya mana labariba ba tare da izininmu ba“`
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah* *(Milhaat)*
🌎 *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION* 📚🖊️
“`Kungiya d’aya tamkar da dubu. Masu Nazari da aikida da ilimi, Burin ‘kungiyar a ko da yaushe shine ta fad’akar ta Kuma Nishad’antar da masoyan ta.“`🥰
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
____________________
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
*PAGE*1️⃣1️⃣↔️1️⃣2️⃣
@Momyn Afnan
@Ummun Nana
@Habibtyyy
Wannan page din naku ne nagode da Shawarwari da karfin gwiwar da kuke Bani Allah ya bar kauna😘
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Nan suka Yi hanyar federal low-cost , nan Naga sunyi packing a Wani katafaren gida sukayi horn Mai Gadi yaxo ya bude gate din Suna shiga cikin gidan suka nufi part din uwargidan Alhaji Mubarak , ba yabo ba fallasa an karbe su hannu biyu Fallon ta ya hadu Sosai black and red colour ne kala kushins da kotins din ta sannan an kawata Dakin day kayan allatu dga nan sai suka wuce da ita part din ta tun Daga kofan parlour din Naji Wani kamshi Na Tashi part din amarya ya hadu sosai don kuwa Har yafi Na uwargidan Amma kallon kushins da kotins dinta milk and brown colour ne bed room din ta Kuma black and white me Shima ya hadu sosai shigar su ke da wuya aka biyo su da abin Kala Kala da soft drinks, ana cikin hkn ne sai wayan Mujeedat ya Fara ringing tana dubawa Na Ga taana murmushi nace Nima Bara Nima Na leka sai Naga LOML😍 ma’ana Love of my life, ta Na picking Naji tace “Assalamu Alaika Mijina”, ya amsa “Wa alaikissalam My Kalfana” Kalfana Nick name din Mujeedat ne Tana Jin Dadi Idan ya Kira ta Da my Kalfana, Zainab ce tace “Yaya Maan ne” sai Mujeedat tace “shine”, sai tace “lallai Yaya Maan din nan sai yayi ta Kiran ki Amma Ni yaushe Rabon Sa da Kirana” , Sulieman yayi dariya sai yace “Zainab ce ko” Kalfana tace “Eh” itace yace Bata Wayan Mujeedat tace “to gashi Yar shisshigi” tace “hlo Yaya Maan “yace Sisto Yane ya kike” tace “lfy ya maid (Maiduguri)” knn Yana University of Maiduguri Yana Karantar Law Yana 300lv sai yace “lfy Lau ya mutanen gida “tace “lfy Lau, “Yayan Maan ka manta Dani” sai yace “haba Zainab Na Isa kin San yanayin karatun nan fa tun da kema kina yi “sai ta ce “eh Amma ka iya Kiran Kalfana ko”? sai Mujeedat ta kwace wayar Tana Fadin “Bani wayata tun da ba da kudinki aka Hada aka Saya Min ba” , sai yace “Babyna ya Kamar Ina Jin hayaniya ne, Ina Kuka je hka”?”biki” yace “Biki Kuma “,da izinin wa kika fita”? cikin zolaya “Yi hkri ranka ya Dade” Tana dariya sai yace “ba xa ki Fada Min ba”? tace “sai anjima” ta katse Wayan, tana murmushi Sosai take jin son sa a Ranta Azeemah ce ta katse Mata tunanin da ta shiga tace “Love Birds”, Zainab tace “eh sun bi sun dami mutane”, ” ranku Na tsatsa ne “Azeemah tace “a a Akan me Kalfana Matar Maan “Mujeedat ta amsa da ” Fada ki Kara Fada” sai tace “plz Ku Tashi mu tafi 6 saura fa,Zan Shiga school akwai assignment din da ban Yi ba”, sai Momy tace “eh Ku Tashi Ku tafi, anjima kadan zamu dawo” Mujeedat ce ta Fara fita sannan suka bi Bayan ta Suna Fadin Amarya sai Mun zo Cin girkin amarya Aisha Murmushi Kawai tayi.….
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Suna fita suka tarar Duk motoccin sun tafi Mujeedat tace “tirkashi gashi bamu fito da kudi ba” Zainab tace “ai kuwa Dama abokana ango sun iya irin Wannan wulakanci”, Suna tsaye sun Rasa mafita ,nan Sulieman ya hango su Suna zaune a garden din gidan dashi da wannnan daya Mika musu 1k 😂, suka Taso don suji me suke bukata nan ne Mujeedat tace “tafiya zamu Yi” Suleiman yace “so soon hk Ku Bari xuwa anjima kadan mana” Mujeedat tace “a a tafiya zamuyi sai yace “zamu Mai daku” Mujeedat tace “yww godiya muke”yace “ai kudi zaku biya mu Kai Ku” Azeemah tace “Nawa xamu biya” sai Sulieman yace “50k”nan Zainab ta Fara dariya, Mujeedat tace “okay Wato so suke su rama abin da aka musu” Azeemah tace “ba matsala kun Samu” sai Suleiman yayi pointing din mujeedat yace “ita ce master din su, Duk abinda tace sukeyi”
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
“Ni Kuma”? yace “yes Baka ga daxu Tana gefe ba Amma itace take fadan yanda xa a Yi” mujeedat tace “Ni wlh ba Ruwana” sai yy Murmushi Duk ya tsare ta Da ido a zuciyar ta tace “nifa mutumin nan ya takura Ni da idon Sa kwalakwala Kamar an soya gyad’a”, sai tace “plz kuyi hkri Ku Maida mu xan makara 6 Ake rufe karamar gate, Ni Kuma tanan nk Shiga Kuma saura kadan” yace “okay mu tafi ko”?nan duk suka Shiga motar Uwar azarbabi ce ta Fara Shiga Zainab knn sannan sarauniyar Rawar Kai Azeemah ,sannan mujeedat ta Shiga Ashe motar Sulaiman ce Wata Bakar Mercedes-Benz Shi yk jaaan motar Mai 1k Kuma a gefensa su ukun Kuma Suna baya zainab da Azeemah hirar su Kawai suke ita kuwa mujeedat kallon tym take ta Yi Sulieman da abokin sa Suma hirar su suke Da fulatanci, sai Azeemah tace “oh Yau Za a sayar damu” Sulaiman yace “eh Har mun Gama cinikin Ku Ai
“,
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Sai yace “abokina kaga Wannan ta seti na 50k , ta tsakiya 50k sannan ta karshe Kuma 100k, nan Naga mujeedat tace “yeee 💃 Amma plz Ku Kai wa Momy Na sauran Canji” sai sukayi dariya nan sukayi ta hirar su Azeemah Kuma wayata take tayi da swthrt dinta lol, Ji suka Yi motar ta tsaya anyi packing a Wani babban gida Gani nayi sun zazzaro Ido sai Mai 1k ya fita sai yace musu “to amare sai anjiman Ku” suka amsa sai yy tafiyar Sa, Sulaiman ne yace” yanxu ke ki dawo gaba” Yana nuna mujeedat tace “oh ni Yar Su jikan mutum 4” a zuciyar ta sai ta fita don Gani take ana Bata bata lokaci ta Shiga gidan gaba ta Zauna gashi ya kuna AC Kuma Mura take gyallen ta ta dauka ta rufe hancin ta dashi yace “ya Dai” tace “Mura” yace “aiya sannu ko “Bata amsa ba sabida tana Tari, Suna Isa kofar gida suka ce Mun gode mujeedat ta bude kofa zata fita sai yace Mata “a a plz Zauna Ina da Magana dake”……..
♾️♾️♾️♾️
♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Mujeedat tace “Ni” tana nuna kanta, sai yace “eh” sai ta Koma ta zauna , Azeemah kuwa Tana zaune so tk ta Ji mezai ce Mata, zainab ce ta jawo ta suka Shiga cikin gida, ya fara dacewa “plx ya Sunan ki”? sai tace “Kalfana Amma asalin Suna Na mujeeda yace”, “Masha Allah Kalfana Amma ban taba Jin Sunan ba” sai tayi Murmushi sai yace “Suna Na Sulaiman amma ana Kira na da Maan”, nan ta Daga kanta ta kalle Shi tace “Maan Kuma,a zuciyar ta taya xa a Yi Har Nick name din Sa daya da LOML din ta”? sai yace “give me ur numb plx ” tace “numb Na Kuma”? yace “eh dan Allah sabida Kar Na manta Na tafi ban Karbi numb ki ba” Kamar Kar ta bashi sai tace “to” ta Fara hero masa bayan ta gama numb sai taga yyi saving da My Kalfana, sai taji Wayan ta Na ringing Tana dubawa sai yace Mata “numb Na Kenan” sai tace “ok” Yana jira tayi saving ita kuwa ta cigaba da chat din ta gashi karfe 6 ya wuce tace “Kawai yaxo ya dami mutum da surutu ya hanani xuwa makaranta” a Ranta Har tace mtswww yace “lfy da tsaki” tace “sry ban San nayi ba” yace “okay”
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Yace plx “Kiyi saving numb Na tace “to” sai tayi saving Da My Hubby ❤️🥰, gogan naku Na kallon ta Har cikin zuciyar Sa yaji dadin Sunan ita kuwa aranta Tana Shiga cikin gida zata ma Sa numb a blacklist, sai yace Mata “a Wani makaranta”? kike sai tace Masa ‘GSU” a takaice sai yace “Wani course, Kuma Aji Nawa”? Allah Allah yk tace Masa Tana 300lv ko Kuma final year sai tace “medicine 100lv”sai yaji ba Dadi sai yace Mata “manyan Mata Ni tun da Na Gama secondary school Naki makaranta Na Fara business Ni Dan kasuwa ne”, sai tace “Masha Allah” sai yace “mujeedat Har Ga Allah Bazan Boye Miki ba Ina kaunar ki Har cikin xuciya ta Kuma auren ki nake son Yi plx ki bani damu Na turo iyaye Na”,
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
mujeedat ta zaro Ido😳 “aure Daga haduwar mu”? sai yace “eh wlh dagask nk fa a zuciyar ta” tace lallai wannan Dan yaudara ne Ji yanda ya zake, a Ranta sai yace “hmm nasan Zaki ce Ni mayaudari ne ko”? Sai ta girgiza Kan ta tace “a a ana haka ai Amma Ni gsky kaga yanxu Na Fara makaranta ba xaiyu Na kai musu maganar aure ba” yace meyasa a razane sai tace “dadyna ba xai amince ba”,
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Sai yace amma……. Sai suka Ji muryar Azeemah Tana cewa “plx kixo muci abin ci” mujeedat tace ” I’m coming plx “sai yace “Ni Dai plx ki Karbi soyayya ta, Ji nk Kamar Bazan iya rayuwa in babu ke ba” tace “hmmm”yace irin baki yarda din nan ba ki”? Tace “a’a”,
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
“kin San Wani Abun mamaki” tace “a a” yace “Dawo wata Daga Bauchi knn ban Fi min 30 da shigowa ba, sai mu ka shigo unguwar Ku dakyaar Usman ya Shawo kaina Mika zo Ashe Dai xan hadu da *Matar Aure Na ce*,
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
“Da kuwa nayi asara babba sai tayi” Murmushi yace “amaryar kawar Ku ce”?sai tace “eh” sai yace “Matar da kuke ce Mata Momy mahaifiyar kice” tace “a a mahaifiyar Azeemah ce” sai yace “Amma Azeemah ta girme ki ko”? tace “a a me ka Gani”?sai yace “Naga ta manyan Tane”tace “nifa Kawai gida daya muke da ita nothing much” yace “gud, kina so kice Min nan ba gidan Ku bane”? sai tace “eh” yace ” Na dauka a hostel kike fa” tace ” to kaa aje anan nk, rashin hostel din yasa aka Sama Min nan din”yace “Offk knn”? Ta kad’a kai alamun eh,yace “yayi ,so kidan Bani lbrin ki man” tace “yanxu”? ya ce “eh” tace “I’m sorry yunwa nk Ji wlh”nan sai Taji Azeemah nace wa “Kalfana su Mustapha sun cinye abincin mu” Kamar xatayi kuka mujeedat tace “Kash gsky sunyi Dani yanxu sai Mun sake girki” sai yace “y not muje restaurant” Kan mujeedat ta amsa Azeemah tace “eh wlh Daka taimaka mana”mujeedat tace “a a Kar ka damu noodles xamu dafa baxai Bata lokaci ba” yace “I insist” Azeemah tace “hk take Yar kauye Kawai”sai yyi dariya mujeedat ta Harare ta sai tace “to yanxu Dai an Kira Sallah Bai Kamata mu tafi batare da munyi Sallah ba”sai Azeemah “tace to makokoron Liman” nan ma ya sake dariya yace “ya Sunan ki”?sai tace “Azeemah” yace “to malama Azeemah meyasa kika Raina Min Kalfana Dita ne Kam”sai tace “ita dince sai a hankali” mujeedat tace “Gara Ku sai ta fita zanyi Sallah”Shima ya fice ya Yi masallaci mujeedat ta Na Shiga ta fada ban Daki tayi alwala ta Fara Sallah Azeemah ita ma tayi alwalar ta Sun idar da sallan kusan a tare sai Ga shigowar Momy mujeedat tace “sannu da Dawo wa” Momy tace “sai Kuka tafi abin Ku” Mujeedat tayi dariya Momy tace “zainab fa”? Azeemah tace “ta tafi gida” Momy tace “yww Dai Kar ayi Mata fada a gida” nan sai wayar mujeedat ta Fara ringing tace “oh Nikam Na hadu da anaci Sulaiman ne yk Kira Na, Na dauka ya tafi” Tana picking yace “Na fito da fatan kin idar da sallah lfy “? tace “eh alhamdulilah” tace “Gani nan xuwa”sai ta katse Wayan
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Mujeedat tace “Momy Azeemah fa Bata Ji gashi Wai zamuje restaurant Ni Kuma Bana so” Momy tace “Baku San mutumin nan ba Nima ban San Shi ba” mujeedat tace “ahto Bari naje Na fada Masa baxa muje ba” Momy tace “a a kuje abin Ku, Ku kawo Min Nawa” Mujeedat tace ” wannan wace irin uwace xa a fita da Yar ta Amma ko a jikin ta Allah Shi kyauta” a zuciyar ta ta Na fita ta Samu Yana zaune a cikin motar sa tayi
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
sallama yace “Bismillah ki Shiga mana” sai ta Shiga ta zauna yace “xamu fitan ne” tace “eh,Bari Azeemah ta fito”,
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
mujeedat Dama tun da tayi Sallah doguwar hijabin ta ne har kasa dashi ta fito ita kuwa Azeemah ta sake Wani Sabon kwalliya ta yafa gyalle ta fito ta Shiga sit din Baya suka zauna nan suka nufi Aroma Wani gidan Cin abincine Suna Isa yayi packing kan mujeedat ta fita Har ya zago ya Bude Mata kofa yace “kin San ke sarauniya ce Bana so ki wahala” Murmushi Kawai tayi sai yace “Azeemah hkri xakiyi fa” nan ne ya karewa Mujeedat kallo yaga hijabin Na Sharar kasa sai yace “Azeemah Dan Allah ki duba bamu dace da qawar ki ba”? ta ce “hmm perfect match” yace “yww Yar Gari, sai mukayi kama da Sabon Ango amaryar sa, ke Kuma Yar rakiya” sai tace “kuttt” yace “afuwan” Yana dariya tace “hmm Cin fuska knn ko”? yace “sry”….
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Mujeedat Dai Bata ce musu komai ba Har suka Shiga cikin restaurant din suka nemi wuri suka zauna nan waiter yaxo ya tmby me zasu ci yace Maan yace “ka Bani fried rice da chicken” sai yace “Ku fa”? mujeedat tace “fried rice din muma zamuci”waiter din yace “shkn nan” sai Maan yace “ka hda da ruwa da smoove” mujeedat tace “ka kawo Min malt” Azeemah Kuma tace “Fanta” , Azeemah ce da Maan suke Hira Sama Sama ita kuwa game take ta bugawa abin ta Har aka kawo abincin suka Fara ci mujeedat kunya take Ji gashi Tana Jin yunwa Kuma Ga mutumin nan Yana ta kallon ta, Azeemah kuwa ko a jikin ta sai ci take Azeemah ta cikin spoon Wai zata Sawa mujeedat a baki sai ta Harare ta tace “Sabon salo Bana son iyayi”sai tace “shkn to tun da baxa ki ci ba “sai ta kai abincin bakin Maan Shi kuwa ya karba mujeedat tazaro Ido Tana kallon Ikon Allah😳 ………
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Mu hadu a next page
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah*( *Milhaat)*
Plz kuyi comment da sharing🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻
💜💜💜💜💜💜💜💜
*MATAR AURE NAH*
💜💜💜💜💜💜💜💜
_*(A love and sympetic story)_*
“`Story and written by Fadeelah Yakubu (Milhaat)“`🖊️
*Matar Aure Nah, labarine Wanda ya kunshi soyayya tausayi fad’akarwa Nishad’antar wa gami da ilmantar*
*Note_* “`bamu yarda Wani ko wata su juya mana labariba ba tare da izininmu ba“`
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah* *(Milhaat)*✍️✍️
🌎 *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION* 📚🖊️
“`Kungiya d’aya tamkar da dubu. Masu Nazari da aikida da ilimi, Burin ‘kungiyar a ko da yaushe shine ta fad’akar ta Kuma Nishad’antar da masoyan ta.“`🥰
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
____________________
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
*PAGE* 1️⃣3️⃣↔️1️⃣4️⃣
Ina Mika Godiya ta Sisters
“`Binta Umar Abbale
Ummu Haneefah
Fareeda
Rufaida
“`
“`Allah ya bar kauna ya Kuma ci gaba da had’a kawunan mu
Aminn summa ameeeeen“`🥰
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Azeemah tace “to shkn tun da baza kici ba” sai ta kai abincin bakin Maan Shi kuwa ya karba , mujeedat ta zaro Ido tana kallon Ikon Allah,
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Maan kuwa sai ya dauki Can Malt ya sa straw yasa aciki ya kai bakin Mujeedat sai ta kau da Kan ta sai yayi Murmushi ya aje Mata a gaban ta sai ta dauka ta Sha, Azeemah tace “Hmm masoya” a Ranta kuwa so take ta ci Nama kajin nan son Ranta Amma Kuma Wai fashion sai da spoon da feck ta kasa hakuri sai Gani sukayi ta Tashi ta wanko hannun ta a washing hand basin tace “Kalfana, I can’t cheat myself Bazan iya ba wallahi Haka Kawai” sai tasa hannu ta hau yagan naman nan son ranta😅
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Mujeedat Duk sai Taji kunyan Maan daya lura Da hakan
Sai yace “kin san masana kimiya sunce cin Abinci da hannu yafi digesting da wuri akan Wanda Zaka ci da spoon sabi da hka aci abinci lafiya”ta amsa da “Amin” Amma fa dakyar ta amsa sabida ta cika bakin😂….
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Mujeedat Dai takaicin Duniya ya isheta karfe 9 saura wayar Azeemah ta Fara ringing Tana dubuwa tace “Kalfana Momy ce” , tace “chaapdi kiyi picking Kar ya Yanke” tana picking tace “Momy Muna hanya” tace “okay” Azeemah da Maan sun cinye abincin su tass mujeedat ko rabi ta kasa ci kasancewar ita ba Mai ci bace sosai…..
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Maan yace “My Kalfana, Zaki Sha Ice cream”? da Har Zatace “a’a” sai Azeemah ta kashe Mata Ido akan tace eh sai mujeedat tace “Eh”Dama ita din mayyar ice cream ce yasa aka kawo musu sai suka fita suka zo in da sukayi packing Maan ne ya bude wa mujeedat Kofa ta shige yace “Azeemah sai hakuri fa” sai ta ce bakomai kuyi ta ci fuska na Zan Rama Ai”sai yayi Murmushi ya zaga ya shiga motar Azeemah ma ta Shiga Suna tafiya ana Dan hirar duniya mujeedat Dai Bata cika sa Baki a hirar tasu ba Har suka Isa Suna Isa Azeemah ta fice tace “Mr Suleiman sai da safe” yace “yww Allah ya tashe mu lafiya Miss Azeemah” , mujeedat tace “ki jirani mana” Maan yace “jeki abinki zata biyo ki” mujeedat tace a Ranta “oh ni Allah ya hada Ni da maye”, Maan yace “Allah ya hada ki da maye ko Mujeedat”? ta Yi saurin cewa “a a Ni Dai bance ba” sai yace “Okay”, so ki Bani labari sai tace “labari daya ne yanzu ina da assignment din da yake jirana” yace “Na takura ki ko tace no ba Haka bane kasan dare yayi Bai Kamata ace ina waje ba” yace “Haka ne to shkn Bara Na barki” tace “to”, sai wayar mujeedat ta Fara ringing Tana dubawa sai taga “Habibty,Zainab Kenan don da Haka suke saving numb juna sabida amintakar mujeedat tayi picking tace “Emmata yane”?sai tace “kalau plx kimin snapping din Phy101 page 10 Nawa baiyi haske ba” sai tace “to in na Shiga Daki Zan Tura Miki” Zainab tace “Yanzu don wulakanci kina cikin gida ki Shiga Daki yanxu sai kice sai kin Tashi”? tace “no ina waje ne fa” sai Zainab tace “oh ke da Maan Mai Car ne”? sai Ji sukayi yace “eh shine” Ashe Duk maganar da suke Yana Jin su ta Kure Volume din wayar ta, Zainab tace “Kalfana Allah ya Isa” Kamar zatayi Kuka “don wulakanci a handsfree kika sa wayar Muguwa Kawai” sai ta katse wayar mujeedat kuwa dariya take Maan Shima Dai dariyar yake , Yana satar kallon ta yace “wow kinga yanda kika Yi kyau da kike dariya gaskiya dariya ya dace da fuskar ki” sai ta sunkuyar da kanta yace “Aww Wai ke kunyata kike ji”? “hmmm Baki San kunyan wa Zaki Ji ba,tun wuri ki daina, Bata ce komai ba yace “okay”sai da safe ko”? tace to “Nagode Allah ya saka” yace bakomai “ai Yi wa Kaine sukayi sallama ta fita Bai bar unguwar ba Har sai da ya ga shigewar ta yace “Masha Allah dubi yanda take tafiya Kamar dawisu” , ya Daga “hannu Sama yace ya Allah ka tabbatar da alhairi a tsakani Na da wannar baiwar taka” ya tada motar sa sai Abuja quarters,…….
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Mujeedat ta tarar da Azeemah Har ta Gama Shan ice cream dinta sai “ta ce mayya Kawai” ta amsa da “Na kaiki”? Momy tace “to malamai Baku San mutum ba Ku kama Ku bishi in Dan yankan kai ne fa”? mujeedat tace “hmm Momy ai Duk Azeemah ce Yar rainin hankali” Ji mujeedat tai Azeemah takai Mata dundun Momy ta ce “look at those girls everybody will now know dat u people are back Allah ya shirye Ku” sai ta shige Dakin ta tace sai da safe…..
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Mujeedat tace “Azeemah bashi kika dauka” ita ma ta shige daki Azeemah ta kyalkyale da dariya itama ta shige mujeedat Na Shiga daki ban Daki ta nufa tayi alwala tayi raka’a 2 tana Mai rokon Allah daya Basu sa’a akan karatun da suka sa a gba sai ta dau jakar makarantar ta ta dauko handout din tayi snapping ta turawa Zainab ta WhatsApp sai ta kashe datarta ……
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Tana cikin assignment sai tace “nayi mantuwa akwai abin da nake son Yi Amma Mene ne” tayi shiru tana kallon Bob din Dakin ta sai tace “yaww Alhj Maan, ya Kamata Naji ko ya Isa gida” sai ta dauko wayar ta tayi dialling numbsa Har sau 2 Bai Daga ba sai ta ce ko lafiya , ta aje wayar sai Taji karar shigowar message ta duba sai taga Alhaji Maan ne ta Fara karanta sakon kamar Haka”Am so sorry Babyna ina driving ne shysa ban Daga call dinki ba but ina Isa gida Zan Kira ki” sai ta Masa reply da “to Allah ya tsare “sai ta cigaba da karatun ta….
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Chaaj Sai Taji wayar ta tafara ringing tace “oh waye ne Kuma Ni kashe wayar ma zanyi haba” tana Daga wa sai taga Sahibin ta ne Maan dinta yayan Zainab sai tayi Murmushi ta Yi picking da “assalamu alaika mijina” cikin muryar shagwaba yace “hmmm wa’alakkissalam Mata ta , ya kike”? “ina lafiya, kai fa”? yace “ba lafiya gaskiya” ta Tashi ta zauna tace “lafiya me ya same ka”?yace “hmm Babyna, ba ke bace kika sa ina ta tunanin ki Na kasa karatu” sai tace “haba Mijina Har ka tsoratar Dani nadauka Wani Abun ne ya same ka”sai yace “Kya jiki wanan ba Wani Abun bane”? tace “Wani Abun ne”yace “me kike Yi”?tace Masa “karatu”yace “Kar Na dame ki Nima ina area class ne Nace ya Kamata Naji muryar Babyna” tace “hmm Nagode” yace “ki kulanmin da kanki”tace “Insha Allah “, “I love you” ta amsa da “love u more”sai ya katse wayar…….
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Bangaren Maan kuwa Yana Isa gida yayi wanka sai ya kira mujeedat tayi picking “assalamu Alaikum” yace “wa’alakkissalam Babyna” a zuciyar ta tace “Wai meyasa Maan din ta da Alhaji Maan wasu abubuwan nasu iri daya ne”? Tana tmbyr kanta sai tace Masa ‘ina wuni” yace “lafiya ya kke” tace “lafiya ka Isa gida lafiya”? yace “Alhamdulillah, Kar Dai Na tashe ki”? “a a karatu nake” yace “I’m sorry Na dame ki ko” tace “a a bakomai”daganan ya Fara jaaan ta da Hira Har suka kai 1hr Suna waya sai wayar ya Yanke ya sake kiranta yace “Ashe Mun kai awa daya”? “eh Nima nayi mamaki” “Bari Na barki hka, Amma ba don Raina yaso ba” “Toh sai da safe” yace “mukwana lafiya pls ki kulanmin da kanki” tace “Insha Allah” ya katse wayar ta cigaba da karatun ta Har karfe 2 sai ta Tashi tayi alwala tayi addu’ar bacci tayi baccin ta
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Karfe 5 Na safiya alarm dinta ya buga ta Tashi tayi alwala tayi Sallah tayi tilawar alqur’ani karfe 6 ta rufe qur’anin ta Koma bacci Bata Yi Nisa cikin baccin ba taji wayarta Na ringing tace “Dady ne in bashi ba Wa Zai Kiran da safe Haka” tana dubawa taga Alhaji Maan tace “Ikon Allah” tayi picking da sallama ya amsa yace da “fatan kin Yi Sallah” tace “eh nayi”yace “kin Tashi lafiya” tace ” lafiya Lau Alhamdulillah” yace “jiya karfe Nawa kikayi bacci”, “karfe 2” “kaai kaaai me kike Yi Haka” “karatu” sai yace “Baki da lecture ne”? tace “ina dashi Har 3”? yace “okaBan tea a gas cooker sai ta Shiga bathroom tayi wanka tana fitowa ta sauke Ruwan da ta daura, sai ta cire kaya material Lemon green ta shafa mai,sai ta dauko Bokaai ta fita ta rifu kofar , sai ta Shiga Dakin Momy ta gaishe ta , Azeemah kuwa tana kitchen , mujeedat ta Shiga a hankali Azeemah Ji tayi an Kai Mata dundu sai tasa ihu wayyo , mujeedat tace “Yar rainin hankali baza ki Kira sunan Allah ba Zaki ce wayyo, Dama Nace Miki sai Na rama” Azeemah tace “Hmm yau Bana jin Na magana”, Mujeedat tace “Zan Shiga school”, Azeemah tace “Har kin Karya”?tace “Laaah kin Ga Na Manta Na tafasa Ruwan tea gashi karfe 8 nake da lecture” ta ciro wayar ta a jaka ta Duba 7:45 tace “Oh My God”ta dafe Kai tace “Azeemah Nikam bye sai Na dawo Zan Karya”sai ta Ce “Momy Na tafi” Momy ta amsa da “sai kin dawo”…….
♾️♾️♾️
Mujeedat Bata fita ba sai da ta yi addu’ar fita dga gida
_Bismillahi, tawakkaltu alallahi Wala haula Wala kuwata illa billah_
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Tafiya take cikin sauri Har ta Fara hangen 2nd gate Na jami’a sai Taji wayar ta ta Fara vibrating tana Duba wa taga Excellency (mahaifinta) ta amsa “Assalamu Alaikum” ya Masa “wa’alakkissalam my daughter”tace Daddy “Ina kwana” yace “lafiya yau Baki fita ba” tace “yanxu haka Ina hanya ne” sai yace “okay Ina Jin Karan machine” kin Tashi lafiya”?tace “lafiya Lau Yasu Momy”? yace “Suna lafiya gasu Muna breakfast Wayan Na handsfree ku gaisa”, tace “Momyna Ina kwana” ta amsa “My Kalfana ya kike” tace “lafiya Lau Momy ya gida”? tace “lafiya Lau ya karatu”tace “Alhamdulillah, ina kanne Na”? Maryam tace “Aunty Ina Kwana”, tace “lafiya Lau ya kike”?tace “lafiya ya makaranta”? tace lafiya Lau, Sufyan yace “Big sis” tace “Hmm Big guy so ka Manta Dani ko”?”yace Na Isa ya kike,ya makaranta”? “lafiya Lau” yace “Allah ya taimaka” tace “Amin Nagode, Ina Hashim”? Maryam tace “gashi Yana Wasa” Hashim yaro ne Dan shekara 1 be Fara magana ba mujeedat tace “to sai anjiman Ku saura 4mints mu Shiga lectures Gani a bakin LT” (lecture theatre) Daddy yace “okay Allah ya Bada sa’a”ta amsa da “Amin” Momy tace “ki Kula da kanki fa” tace to momyna tace ‘Allah ya Miki albarka” tace “Amin” Sufyan da Maryam suka ce “bye take care” tace “thank you, miss u guys alot”…….
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Tana Shiga LT Taji ana Kiran ta “Kalfana!! Kalfana!! Kalfana, ta juya taga Salma ce tazo ta Mika Maka ta hannu tace “masoyiya kin Tashi lafiya”? Salma tace “lafiya Lau,Ina cincin Na amarya”? mujeedat ta kyalkyale da dariya Salma ta nuna mata sit zauna “Dama Na aje miiki sit”sai ta zauna a gefen ta kuwa sauran kawayen sune suka gaisa Suna cikin Hakan ne sai Dr Yusuf ya Shiga ya Fara gabatar da darasi karfe 10 ya fita…….
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Nan suka Nufi Science complex Su 6, Mujeedat,Salma, hafserth,fateema, Hassana,da Sarah Suna tafiya Suna Hira , sai Salma tace “Mujeedat Ina Zainab ne”tace “wlh rabona da ita tun jiya,tace tana da lecture karfe 10 a science complex, kila zamu hadu” Suna shiga cikin science complex Kan su Shiga lectures inda zasu Yi lecture sai Sarah tace ga chaan “Zainab din ai” mujeedat tace “a Ina” sai Salma tace “a LT A “tace “okay Na ganta Bara Na je Na same ta” Kan ta Kara sa inda take Zainab tace “yar rainin hankali Ina ta Kiran ki kika ki picking”,
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
tace “ni yaushe”? Zainab tace “Duba wayar ki” Mujeedat ta Duba wayar tace “kassh I’m so sorry wayar Na silent ne Ina lecture,so ya akayi” tana magana tana kallon wayar sai taga 2 missed calls Na Maan sai 1 missed call Na Alhaji Maan sai taga 3 missed calls da Sabon numb “Zee tace Ina Miki Magana hankalinki Baya nan” tace “sorry xamuyi magana anjima sai suka Yi hugging Na juna” mujeedat tace “akwai labari fa”tana magana tana tafiya sai zee tace “zamuje orientation din ko”? mujeedat tace “bazanje ba” zee tace “wlh sai kin Je” mujeedat tayi dariya ta Shiga LT B Zee Kuma ta Shiga LT A karfe 12 suka Gama Mujeedat tana fita ta tarar da Zee tana jiranta sai suka fice suka Nufi hanyar gidan su Mujeedat Suna tafiya sai mujeedat ta Fara lambarin yanda suka Yi da Alhaji Maan da Azeemah zee tace “kuttmelessi a gaban idon ki ta bashi abin ci a Baki”? mujeedat tace “eh to Ni Ina Ruwana chaan musu”zee tace “Hmm lallai ma Bani ba Kam wallahi da Na Mata jahilci” mujeedat tayi dariya “Allah ya shirye ki” zee tace “Haka Kawai wallahi ke kika barta” sukayi ta Hira Har suka Isa cikin gida suka Shiga da sallama Momy ta amsa Azeemah Kuma tana parlour tana guga……..
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Mujeedat ta Shiga Daki tace “yunwa nk Ji Momy, ban karyaba Na fita”, tace “ke ko U dis girl taya za’ayi ulcer ya rabu dake” mujeedat tayi Murmushi, Zee ta Shiga parlour tace “Azeemah yane” sai Azeemah tace “emmata ya kike ta amsa da lafiya Lau” mujeedat ta dauko bread sai ta Debo Stew a plate ta Shiga ta zauna a parlour tace “zee ga bread” Azeemah tace “ita kadai kika Gani”? mujeedat tace “bismillahi al-masifatu”, mujeedat ta dauko wayar ta sai ta Kira Maan Yana Gani sai ya katse wayar ya Kira ta Kamar kullum sunyi wayar Kamar yanda suka Saba cikin Farin Ciki da kaunar juna Dsun dauki mintuna 40 Suna waya sai ya ce Mata “Yana da lecture karfe 2 Bari ya shirya” yace Mata “I love you” ta amsa da “love you more” sai yace “Haba Babyna baza amin ba”?tace “me za a Maka”? sai yace peg (kiss) mana sai tayi dariya tace “ina tare da Zee da Azeemah” yace “waai Waai kice kina tare da Zee buga Duniya to Bara Ni Na Miki sai yace Muaaah😘” sai tayi Murmushi tace “Nagode Mijina” yace “bye”, Azeemah tace “love birds” mujeedat ta Harare ta……..
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Zainab kuwa chatting take tayi , mujeedat sai tayi dialling Sabon numb da ta Gani ta Kira sau 2 ba a Daga ba sai ta aje wayar , sai taga numb Yana Kira tana picking Taji ance assalamu alaiki sarauniyar Mata………..
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Mu hadu a page Na gaba
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah* *(Milhaat* )🖊️
Plz Share and comments🙏🏻🙏🏻
💜💜💜💜💜💜💜💜
*MATAR AURE NAH*
💜💜💜💜💜💜💜💜
_*(A love and sympetic story)_*
“`Story and written by Fadeelah Yakubu (Milhaat)“`🖊️
*Matar Aure Nah, labarine Wanda ya kunshi soyayya tausayi fad’akarwa Nishad’antar wa gami da ilmantar*
*Note_* “`bamu yarda Wani ko wata su juya mana labariba ba tare da izininmu ba“`
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah* *(Milhaat)*✍️✍️
🌎 *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION* 📚🖊️
“`Kungiya d’aya tamkar da dubu. Masu Nazari da aikida da ilimi, Burin ‘kungiyar a ko da yaushe shine ta fad’akar ta Kuma Nishad’antar da masoyan ta.“`🥰
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
____________________
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
*PAGE* 1️⃣5️⃣↔️1️⃣6️⃣
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Mujeedat tayi dialling Sabon numb da aka Kira ta dazu, ta Kira Har sau 2 ba’a Daga ba tana aje wayar sai ta Ji Wayan ya Fara ringing Tana picking sai Taji ance assalamu alaiki sarauniyar Mata, ta zazzararo idon ta alamun waye wannan Kuma sai Taji ance hello sai ta dawo Daga Duniyar tunanin da ta Shiga, ta amsa da wa Alaikummussalam , yace barka da war hka anan ne ta gane muryar wane ne Ashe Dai Alhj Maan ne, tace yww barka daai, yace ya kike ya schl, tace Alhamdulillah sai yace kin gane ni tace eh Na gane ka,yace to wane ne ni sai tace hmmm ka yadda Na gane ka Kawai yace Amma kinyi kokari Na zaci baza ki day murya ta ba tace Hmm Daga nan suka yi ta Hira kusan Na 30 mints sai yace Mata lokacin sallah yayi Bari mu Shiga Masjid tace to a mana addu’a, yace me kike so a Roka Miki sai tace abubuwan da yawa Kawai Dai ka Roka min Allah ya cika Min Burina Na alhairi, yace to Nima kimin sai tace me za a Roka Maka yace ki Roka min Allah ya Bani Mujeedat a matsayin matata uwar ‘ya’yana tayi juum Bata ce komai ba sai yace ko baza ki Iya ba tace a a zan Iya sai anjima yace to ya katse wayar………
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Ta aje wayar sai taga abin mamaki Zee da Azeemah sun cinye bredin tass, mujeedat tace kuttmelessi me zan Gani hka a Dai Dai lokacin ne Azeemah ta kai yankan bredin Na karshe ta cika bakinta Har kasa magana take zee kuwa sai dariya take Kalfana ta Bata Rai tace wannan ai mugunta ne Amma kunsan ban Karya ba Kuka cinya bredin ko????😡 Zee tace afuwan Matan Yaya Na dauka kin Koshi e kina ta cin soyayyar ki Naga Har sai da kikayi gyasa Azeemah kuwa sai dariya take……..
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Kalfana ta ce sai Ku Tashi muje muyi Sallah ko,😒 zee tace Wai da wa kike waya ne Azeemah ta amsa waye ban da Maan zee tace bashi bane mujeedat tace to Wai Ina ruwanku Dani ne kam zee ta matso ta rungumi mujeedat tace haba my Habibty fushi fa Bai dace da kyakkyawar fuskarki ba sai ta Fara Mata chakulkuli nan take ta Fara dariya Azeemah ita ma ta Taso taya zee Suna ta Yi Mata chakulkuli Mujeedat tace dan Allah Ku Bari ya Isa wlh nayi dariya sosai Cikina zaiyi ciwo hkn Bai sa suka Bari ba Momy tace me kukeyi a Dakin nan nan Dana suka nutsu mujeedat tace Momy Suna Cin Zali Na tace eh kin dawo ai ta cigaba da harkar Dake gaban ta nan sai mujeedat ta Shiga dakinta tayi alwala zee ma ta bi bayanta suka Yi Sallah……..
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Bayan sun idar da Sallah ne Duk Suna zaune a Akan sallaya Bayan sunyi addu’o’i mujeedat ta Dade tana rokon Allah zee tace “Malama me kike Roka mna ne hka” sai mujeedat ta Harare ta sanan ta shafa addu’ar Nima Dai naso Na san addu’ar me take Amma tayi a zuci, Zee tace “zamuje orientation din nan ko”?, mujeedat tace “kedai in ta nan ne kin Fi karfi, ni bazan je ba” Zee tace wlh “sai kinje” mujeedat tace “to uwata sai ki Tashi mu shirya ko” Suna cikin hakan ne sai Azeemah ta shigo da food flask mujeedat ce ta Fara budewa taga farar shinkafa ne da stew da kifi tace “wow yunwa nk Ji wlh” nan ta dauko plate ta diba musu suka Fara ci Zee tace “kalfana kici a hankali mana” mujeedat “dallah Chan ba Duk kune Sila ba tun fa abincin da Na ci jiya a restaurant,banci komai ba” nan Azeemah tace “zeeeeee kinyi miss wlh” zee tace “bani Insha” sai Azeemah ta Fara Bata labarin yanda sukayi a restaurant din Zeee ta Fara dariya tace “haba yanzu Azeemah sabida naman kaza ki wanke hannu a gaban Alhj Maan, ai sai ya dauka Duk hka muke” mujeedat kuwa ko kallon su batayi sai Loma take burinta taga ta Koshi zee tace Kalfana ke Kuma ya kikiyi a daidai lokacin ta dauko Ruwa zata Sha sai da tasha Mai isar ta tace Alhmdlh gsky yunwa batayi ba, Zee tace kin Koshi Kennan tace eh man baki ga Har fuskata ta nuna ba Azeemah tace barnan kin bi kin Dami mutane da yunwa gashi kwakwata dakyar in kinyi loma goma Ciki Kamar Na jarirai mujeedat tace eh din zee tace baki ganta ba Kamar zata karye mujeedat tace iyeee Wai kare ne yake cewa Kura maye sai kuyi ta dariya mujeedat tace zee kinsan Azeemah Yar rainin hankali ce Azeemah tce me Kuma nayi zee tace shafa Min mujeedat tace hmmm a gaban idona fa ta bawa saurayina abinci a baki Zeee da Azeemah dariya suke ba kakkautawa mujeedat tace eh dole kuyi dariya Ashe Duk Momy Na Jin su tace haeeey Azeemah why ya Zaki bashi abinci a baki Shima Dan iskane sai ya karba mujeedat tce ya bazai karba ba tunda ni ban Basa ai ko don ya bani haushi Zai karba Azeemah dai dariya take tace Momy wlh tsokanace ita Kuma sai ta nuna Bata Damu ba Shi Kuma Har da Bude Mata Malt ya mata strow Wai Zai sa Mata a baki ita Kuma Yar kauyen sai ta karba tasha da kanta mujeedat tace oh haushi kika Ji da bai sa miiki a baki ba Zee da Momy sukayi ta dariya mujeedat tace in sonsa kike sai Na Hada Ku ai Azeemah tace ai ya ganni nice ma Fara gani Kan ya ganki Kuma be ce Yana Sona ba ke yace Yana so Wai tukunna ma ya kukayi dashi ne mujeedat tace hmmm my sister Daga haduwar mu jiya jiyan nan Wai Aure Na zaiyi before sallan azumi Kuma yanzu saura 4months a Fara azumi Ji mayaudarin sai sukayi dariya Momy tace wannan ake Kira love at first side ai ana Haka mujeedat tace kai Momy am finding it so very hard to believe him , Zee tace Plx ki amince kinga in Muka Je gidan ki ayi welcoming din mu da namomin Kaji da dawisu Amma Dan Allah me zakiyi da yayana mutumin da ko Mota Bai dashi bare Mota mujeedat Dai tunda zee ta fara magana ta Bude baki take kallon ta Azeemah tace kaaaai mujeedat rufe bakin ya Isa Haka mujeedat tace hmmm Ikon Allah Zee Haka kike ce zee tace eh mana me yayana yake Miki kun bi kin makale wa juna Kowa Maan din Kalfana mtswww mujeedat Yau Naga Yar bikin Ciki Ashe Muna tare da makiyiyar mu ba mu sani ba to a kunnen yayan ki zee tace to sai me ki fada Masa mana ni Dai Dan Allah kiyi accepting din Alhj Maan Momy tace Dix children ba u won’t kill me tana dariya Azeemah ita dinma dariyar take sai tace kalfana tunda dai Kanwar sa ce ta baki shawara just accept him a just a wuce gun Momy tace Mujeedat my dear ki amince Masa ai Gara kiyi soyayya da Wanda Zai Biya Miki bukatunki Na Yau da kullum zee tace yww Momy fada Mata mujeedat tace hmmm tunda mun gama Cin abincin sai mu shirya fita Orientation din ko zee tace eh munafuka bakya son gsky Amma dazu cewa kikayi baza kije ba mujeedat ko kallon batayi ba sai ta shige toilet tayi wanka Azeemah, zee da Momy hirar su suke Suna dariya Har ta fito sai zee ta Shiga ita ma ta watsa Ruwa mujeedat ta dauko Mai tashafa tayi lite makeup sanan ta dauko T-SHIRT dinta Na orientation tasa kalansa pink sai kolan rigar baki rubuta *KALFANA* a bayann rigar Shima da baki a karubuta ta dauki high waist baki tasa sanan ta dauko toms da baby himar baki tayi kyau matuka abunka daguwar mace☺️
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Zee ta fito ita ma ta shirya tasa nata Duk Kala daya ne dake faculty daya suke Amma different departments ita Kuma *Zeee* aka rubuta a Baya ita din ma high waist tasa sanan tayi rolling da bakin gyalle irin Na abaya ita ma light make up din tayi da dauko bakin sandals irin Mai igiya fashion tayi kyau sosai nan suka fita suka Samu Azeemah ma ta shirya zata tafi makarantar da take teaching practice Tasha kyau tasa less fari ta yada gyalle Jaa Takalmi Jaa Haka jakar ta Jaa ta rike wasu littattafai a hannun ta zee tace “kyau knn” Azeemah tace “Na kai ki ne” Azeemah tace “kalfana fa “tace “tana Ciki ko me takeyi Oho”sai ji sukayi tace “malamai jakata Na dauko” sai suka Ga tana kokarin yada gyalle zee tace “ke haba yauma sai kinyi kauyancin not” Kuma wannan zee ta juyo “tace Dan Allah ki cire” mujeedat tace “in fita waje da figaggiyar rigar nan, Dama ace duguwar hannu ce Amma ki Gani fa hannu na a waje” Momy tace “Hmm Dix Mujeedat ko zee tafi ki waye wa dan Allah ki cire” mujeedat tace “Momy wlh bazan sake ba zanga kamar Duk Kallo Na ake”, Zeee ta taso Kamar zata shige daki sai ta kwace gyallenn mujeedat tayi ta Hada ta da Allah Akan ta Bata Amma Taki , a Haka dai suka fita sukayi wa Momy sai anjima Azeemah tayi hanyar ATC sukuma GSU Duk da hkn Dai mujeedat Bata daina roko Zeee ta Bata ba dgaa Baya Zeee ta hakura ta bata Amma ba Wai don Taso ba, nan da nan Har sun Isa bakin 2nd gate Na GSU Suna Isa suka Ciro ID card din su suka Nanu security ya musu hannu akañ su wuce Suna Shiga suka Nufi CS Anan Za a Yi orientation din tun karfe 2 aka fara su kuwa Har 3 ta wuce suka Isa Suna Shiga suka nemi guri suka Zauna,………
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Mujeedat ta zaro wayarta a jaka ta Bude datar ta sai Fara replying messages sai taga Hubby Na a online toast Dake ta G WhatsApp take amfani sai tayi searching Hubbyna❤️, Kamar tayi Masa magana wata zuciya tace share Kawai sai Gani nayi tayi Typing _Assalam_ nan da nan taga Shima yana _typing_ tace “wow yaga sabuwa numb Amma ba Jaan Aji”, ya amsa _wslm_ tace _ya kake ya gida_ ya amsa Da _Alhmdlh_ tace Masa _ka gane ni_ yace _a a plz waye nawa_ sai tayi searching pic dinta sai ta Tura tace _Amma ka gane wanan_ sai yace _hmmmm ai bazan taba Manta wannar fuskarba_ _Babyna_ sai batayi reply ba tace “Zee kiga mutumin nan Har Babyna yake cemin” tace Muga sai ta karanta chat din su sai taga mujeedat batayi reply Na karshe ba sai ta Yi reply da _Hmmm Allah ko Hubbyna_ Yana Jin karar msg din ya Bude don a lokacin driving yake ganin sunan da ta Kira Shi dashi Yaa yayi parking yaji dadin sunan ya kira sunan a fili ‘Hubbyna” sai yayi reply _Wow Naji dadin name din nan sosai_ zee Na ganin msg din ta Mika Mata wayar ta mujeedat Na Bude msg din tace “innalillahi kin kasheni zee”……..
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Zee tace “Mtwssssss Kinga plz ki kyale ni, Dr Isma’il ya Fara Magana” Mujeedat tace “ban ga laifinki ba, ki Tashi mu Je muyi sallah, tunda naga su Basu da niyan Tashi” Zee tace ” ai Yau har 10 ana nan za a yi party in malamai suka watse”
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
“Hmm lallai Naga halama ba Dai Zama zakiyi ba ko”?
“Kalfana me za a fasa mutuwa ko hisabi”?
Mujeedat tace “ko d’aya, tashi mu tafi Naga malaman ma sun fita , Amma Ni fa Daga masjid LT5 nayi ” “me Kuma zakiyi a Chan “? Karatu zanyi ina da test gobe karfe 8″
Zee okay mu tafi Amma fa Ni nan zan dawo” Mujeedat tace “zakiji dashi”
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Nan sukayi masjid suka yi sallah sun Dade Suna azkar sanan suka Tashi suka fita, Mujeedat tace “yanxun orientation din Zaki Koma”? Tace “eh, ko da Magana ne”? ” “Hmm babu Allah Bada sa’a” zee tace “Amin, zan zo Na same ki anjima kadan” Tace okay “sai mun hadu din”
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Nan Mujeedat ta Fara karatu almost 30 mints Bata fa zee ba tace ” Hmm ko Bata ganin tym ne, yarinyar nan bata ji wlh” sai Taji an tab’a ta tna juya sai taga zee ce
” Ke hajiya Baki ganin Tym ne” tace wlh ina Gani, abun ne ya fara bda Kala, Baki Ga yanda ake shashewa bane shys” Mujeedat tace “jiman Malama kinga ki Tashi ki tafi gida Ni wlh in baffan Ku ya Zane ki ba Ruwana” “chaap Zane Ni fa kikace, ai in fada Miki Muna next level da knn wlh” “naji naji dai, Tashi Na raka ki gate, zan Je nayi sallan Isha” nan suka fita Suna hirar su wannan ta fada Waccan ta Fadi nata Dake Duka su 2 babu wacce a ka Barta a baya Har suka Isa bakin gate din sukayi sallama zee ta fita Mujeedat kuma ta Shiga Masjid, tana Shiga tayi alwala sanan ta dauko alqur’ani ta Fara karatu tana cikin hkn ne aka tada hikama, nan ta aje qur’anin ta Mike bayan sun idar da sallann ne ta jero addu’o’i Kamar yadda ta Saba, bayan ta Gama ta dauki qur’anin ta Maida Shi mazaunin sa tayi ficewar ta, ta Koma Lt din ta ci gaba da karatu don ita a al’adar ta sai 8 Zara fita Daga cikin makarantar, tana cikin kaaratu sai Taji karar wayar ta tana dubawa taga Hubbyna
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
“Nidai Allah ya shiryani, Na kasa canja sunan da Na sa Masa” tana picking ” Assalam” yace “wassalam,Yar Jami’a ya kike”? “Lafiya kalau Dan kasauwa,ya gida”? “Haba hajiya nifa lafiyar ki Na tmbya ke Kuma gida kike tmby”? “Am sorry Sabo ne, to ya lafiyar ka”? “Yww ko kefe lafiyata kalau, ya Boko”? “Alhamdulillah” “kina gida ko makaranta”? “Ina makaranta” “Toh ina gate din makarantar Ku” haba Dai dagaske kake ko Wasa”? ” Dagaske nake ” tace “me kazo yi”? Ko kadan baiji dadin tmbyr nan ba “me zanzo yi in ba wurin sarauniya ta ba”? Tace “Uhmn Haka ne, akwai abinda nk yi gsky” yace “Kar ki dami Ni Mai jiran ki ne” tace “Toh Bara Na Gama” a Ranta kuwa zaka ga Jira ta cigaba da karatunta, tun karfe 7:37 ya kirata Har 8:30 ya ji ta Shiru yace “Hmm Anya ba son maso Wani nk ba kuwa ,yarinyar nan ta Manta Dani, Aiko in tasan wata Bata San wata ba, dole sai kin Soni Kalfana,Kuma sai Na Aure ki” ya fada a baiyane ita ko Har ta Manta da ana jiran ta karutun ya Mata Dadi don Yana Shiga yanda take bukata , sai Taji ringing din wayarta tana dubawa taga shine tace ” hmm Mara zuciya kawai, Assalam, yihkri fa Na Shanya ka” yace “no Kar ki damu Duk a cikin so ne, ina fatan kin Gama”? Tace “eh kusan hakn” “ko Dai Na tafi ne? Tace “akwai inda zaka Je ne” “a’a Naga Kamar Na takura kine” a Ranta tace “takura kai” Amma a bayyane ce Masa tayi “a a ba takura ai ko ba komai ka so Mai sonka ko”? Amma “Anya kinsan da hkn”? “Nasanta man tun da gashi na fada Maka, yanxu Dai am sorry Gani nan zuwa , Amma fa da d’an Nisa” yace” indai bazai kai jiran da Na Miki a baya ba, ba matslaa” tace “To” ta katse wayar ” iska Na wahalar da Mai Kara aka” nan ta Tattare littafan ta tasa a jaka ta fita a LT din
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Tana tafiya Kamar wacce Kwai ya fashe a aciki, a Ranta Allah yasa ma ya tafi, Shi kuwa a ransa cewa yk ina nan ina jiranki ba inda zanje sai Na ganki don in ban ganki ba bana tunanin zann Iya bacci”
Kalfana ta dauke wajen 20 mints Kan ta fita , ta dann tsayan kadan tana dubawa ko zata gane motar Amma ba ta Gani ba tace “kila ya tafi, but Lemme call him, bugu d’aya ya katse sai ya Kira ta , “hello ya ban gan ka ba” sai yafa Daga motar ya Duba sai ya hango ta yace ” ina kallon ki” ta Fara Dube Dube Amma Bata gansa ba ,”ban ganka ba fa” yace ” “Gani ina Daga Miki hannu” sai tace “okay Na gan ka” ta Fara tafiya Kamar an daure kafarta da igiya , Shi ko kallon ta yk Dake gun da hasken street light ta ko ina don ko allura ne zaka yi Iya dauka tsabgen hasken wurin,
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Maan sai kallon ta yake ita Kuma ta lura da hkn , “irin Matar da nk so Na aura Kenan slim to fashion” ita ma kallon nasa take Daga nesa, ” hmm Ni wlh Dama Kaftan kasa Akan wannan dressing din da kayi”
T-shirt ne Navy blue da jeans Baki sanan yasa pea cap Baki , takalmin sa Baki, yayi kyau matuka ita Dai Mujeedat Duk munin Na Miji indai yasa kaftan Yana tafiya da imaninta, tana cikin wannan tunanin ne ta karaso inda yak, ” Assalamu Alaikum” “Wa’alakkissalam sarauniyar kyau, barka da fitowa” tace “yww ” alamun gajiya duk sun nuna a jikinta, yace “yada”? “Wlh Na gaji ne Sosai” yace “Ayya sannu naso Na Shiga Na dauko ki, aka hanani”? Tace “wa ya hanaka”? “Yan rainin hankalin nan mana securities dinku” “Ha’ah to me yasa”? “Wai cewa sukayi in 6 ya wuce Mota Mai tinted windows Bata Shiga” tace ” oh ni ina ma nasan suna hk? Ta Kara maganar dakyar ya karaso da sauri ya Bude Mata gaban motar “sorry Bismillah Shiga ki Zauna” tace “Nagode” “Kar ki damu ki sarauniya ce a fadar zuciya ta kiyi Mulki yanda kike so ” tayi murshi ta Zauna Shima ya xaga ya Zauna yace “Ina zamuje” tace”gida” Bata ma kalli inda yk ba, yace “no muje mudan Saya Miki Abu ko da fruits ne” tace” kar ka damu am Okay” “plx I insist muje mu Saya Miki ice cream, Dan Allah Kuma Kar kice a a” tace “okay muje din but baza mu Dade ba kaga dare yy ko”? Yace” yanxu xamu dawo” nan sukayi Havilla ice cream sukayi order suka samu wuri suka Zauna Suna Sha Yana Bata lbri tun Bata amsawa Har ta sake jikinta sukayi ta Hira tana dariya, Duk Wanda ya Gansu Zai Zan cewa masoyan nan Na cikin farin Ciki, Shi kuwa Dadi yk Ji Na ganin ta Fara sake jikinta dashi Basu bar wurin ba Har sai karfe 9:30 tace “plz ka Maida Ni gida” ya Duba agogon sa yace” am sorry my princess nasa kinyi dare wlh ban lura bane” tayi murmushi ta Mike ” Kar ka damu mu tafi” nan suka fita Suna Hira Har suka Isa Parking space Shi ya Bude Mata motar ta Shiga sukayi hanyar Jauro Kuna unguwar su Mujeedat Suna tafiya taga ya tsaya” yace Ina zuwa plz” Bai Dade ba ya shigo da manyan leather guda 2 ya Mika Mata d’aya ya aje d’aya a baya ta karba ta Masa Godiya, Basu Dade ba suka Isa gida sukayi Parking a kofar gidan su Kalfana yace ” Zan rabu Dake a Dai dai lokacin da idanuwa suke bukatar kallon ki, kunnuwana Na bukatar Jin zazzakar muryarki, hancin na Kuma Na son Jin kamshin tiraren ki” Bata ce dashi komai ba murmushi take yi Wanda ita kanta Bata San tana Yi ba tsintar kanta tayi ita kanta Bata son rabuwa dashi Amma dole su rabu,
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Mu hadu a next page don Jin yanda Zara kasance
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah* ( *Milhaat)*
💜💜💜💜💜💜💜💜
*MATAR AURE NAH*
💜💜💜💜💜💜💜💜
_*(A love and sympetic story)_*
*Written and Story by Fadeelah Yakubu*
“`Story and written by Fadeelah Yakubu (Milhaat)“`🖊️
*Matar Aure Nah, labarine Wanda ya kunshi soyayya tausayi fad’akarwa Nishad’antar wa gami da ilmantar*
*Note_* “`bamu yarda Wani ko wata su juya mana labariba ba tare da izininmu ba“`
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah* *(Milhaat)*✍️✍️
🌎 *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION* 📚🖊️
“`Kungiya d’aya tamkar da dubu. Masu Nazari da aikida da ilimi, Burin ‘kungiyar a ko da yaushe shine ta fad’akar ta Kuma Nishad’antar da masoyan ta.“`🥰
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
____________________
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
*PAGE* 1️⃣7️⃣↔️1️⃣8️⃣
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
“Zan rabu dake a Dai Dai lokacin da idanuwa suke bukatar kallon ki, kunnuwana suke bukatar Jin zazzakar muryarki, hancina Kuma Na son Jin kamshin tiraren ki” Bata ce dashi komai ba murmushi ta yi Wanda ita kanta Bata San Dallin yinsa ba, sai ta sinci kanta da Bata so ya tafi…….
Wannan kenan
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
“Babyna ya Naji Kinyi Shiru”?
“Uhmn bkm Na gaji ne sosai ga bacci”
“Ayya am so sorry Na wahalar dake ko”? “Umm Umm, ba kai bane, tun ranar Monday muke ta zirga zirga gashi Yau Saturday ana Abu daya”
” Haka ne Kam, shys fa Na ki Boko Na fiso a saku kudi yanxu yanxu”
“Aaa’a kace naku Na Manyane, in ba hk ba………..” Sai wayar Alhj Maan ta Fara ringing,
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Ya Yi picking “Hello, Adamu ya akayi ne”? Adamu Yana d’aya Daga cikin ma’aikatan Alhj man yace “Alhj mutanen na fa Basu Tashi ba Haryanxu” ” Basu Tashi ba”? “Eh wlh” “to me suke Jira”?
“Cewa sukayi Suna bukatar Ganin ka tukunna” ” Gani Na , kaaai yanxu yaushe suka Tashi Daga Dadi Kowa Har suka Isa Adamawa, Amma tafiyar dare zasu Yi ko”? “Eh tafiyar dare zasuyi” ” Okay Gani nan zuwa nan da awa d’aya zan shigo” ya katse wayar
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
“My Princess, tafiya ta kamani yanxu yanxun nan”
“Zuwa Ina Haka da darenn nan”?
“Dadin Kowa”
Ta zaro Ido “Dadin Kowa,”? “It’s late fa”
“Haba hajiya , yimin yaren da nk Ji , Ni ba bature bane” tayi dariya tace” yanxu Chan kayi knn”?
“Eh chaan nayi, Amma da ace da Rana ne da Na tafi Dake” ” mu tafi man Kawai” “rufamin Asiri Dan Allah , bar Ni Na tafi Ni kadai hanyar akwai Yan iska, Bazan so Wani Abu ya tab’a mini ke ba,”
“Tunda kasan da hkn,y not ka Bari sai gobe mana”
“Babyna Zan so hkn amma bazaiyuba anyi order ne Kuma gobe suke bukata, Kinga ya Zama dole” “toh shkn Allah ya tsare Amma ban so hkn ba” “meyasa” “sabida Bana so Wani Abu ya tab’a Min kaaaa……” Ta kasa karasa Maganar,
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Maan ya kwantar da Kan sa Akan sit Yana shafa gashin kansa, Yana murmushi sai ya maso kusa da ita , yace” Babyna, plz ki karasa abin da kike Fara fada” ta sunkuyar da kanta kasa sai ya Sa hannun sa ya d’ago kanta, Dukkan su Saida suka ji Wani yaaaar ,
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Duk su 2 sun shagala da kallon juna sun dauki kusan mint 5 a Haka, sai ya Kara matsowa kusa da ita Har ya kai ga Suna shakan numfashin juna ,
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
“Sweetheart, Naga alamun chanji a Tattare da ke hkn Na nuna cewa kin karbi soyayya ta knn”? Zata Kuma sunkuyar da kanta yayi sauri rike Kanta da hannu 2 ,” plx Kalfana kiso Ni Kamar yanda nk sonki ko da kuwa kwatan Wanda nk Miki ne”
Tayi doguwar ajiyar zuciya Wanda yasa Har yaji gaban sa ya Fadi Kuma Bata ce komai ba, “Dan Allah kice Dani kina so Na”
“Maaan” yace “Na’am kinji yanda sunan yayi Dadi a bakin kuwa, Kamar kice kika kirkiri sunan” tayi murmushi tace” karfe 10 saura ya kamata ka tafi” anan ne ya sake fuskar ta tun dasu ka Fara maganar ya rike yayi ajiyar zuciya yace ” hkne korata kike ko, kin gaji da Gani Na Bara Na tafi , sai da safe” ta Bata raai Kamar Bai tab’a dariya ba tace” a a ba hk bane Kar ka Manta akwaii inda zaka Je ” ” hk be, yanxu daganan Chan nayi don in Alhj mu yaji Zai hanani tafiyar” sai ya fita ya zaga ya Bude Mata kofar ya rako ta yana rike da ledar ya Mata sayayya Har suka karasa kofar gidan, sai ya Mika Mata yace “sai da safe” tace ” plz in ka dawo call me” ” okay ki Kula Min da kanki My dear” ” Insha Allah, take care sai ta shige cikin gida,” ta Shiga parlour Assalamu Alaikum” Azeemah tace ” Hajiya sai yanxu Ina kika Shiga ne hk”? ” Ina makaranta, Ina da test gobe, Ina Momy ne”? Sunyi bacci” “okay sai da safe” ta fice ta Nufi kofar Dakin ta tasa hannu a jaka ta zaro key din Dakin ta.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Tana Shiga ta aje Jakarta ta Shiga toilet ta watsa Ruwa, tana fitowa ta sa sleeping dress dinta pink an Masa ado da fararen followers yy kyau sosai ya dace da jikinta sosai, Har ta rufe kofar ta sai Taji ana kwankwasa kofar ta, tace “waye”? Sai ta Ji muryar Azeemah tace, ” mutum ce, dallah zoki Bude Min,” tana budewa Azeemah ta shigo da tace “Gobe Saturday so nk ki rakani shagon Hassan Zan karbo dinki Na” ” Allah ya kai mu goben” Azeemah tace” Good nyt” ta fita Kalfana ta Maida kofarta rufe….
Har ta kwantar ta dauko wayarta tana chat da frnds dinta Har wajen 12 da rabi sai ta tuna Bata Duba me Masoyin nata ya Saya Mata ta dauko ledan ta Bude taga chacolate ne kala Kala sai soft drinks , tana kallon su tana murmushi ta dauki ledar d’aya ta Fara Sha, bayan ta Gama Sha ne ta dauki soft drinks din tasa a Kamar fridge din da ke dakinta taje tayi brush sanan ta kwanta tayi addu’ar bacci bata Dade ba bacci yayi awun gaba da ita.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Bangaren Maan Kuma Bai Dade ba ya Shiga Garin Dadin Kowa, zuwa karfe 12 ya dawo gida yayi wanka karfe 12:31 ya kirata ta bugu 2 ta dauka , idon ta a rufe ta dauki wayar ta Kara a kunnen ta, ” Babyna kin Fara bacci ko” nan baccin ya watse tayi murmushi “Har ka dawo” cikin muryar bacci ” eh Na dawo, da nasan Kinyi bacci da ban tashe ki ba” ” da kuwa Baka kyauta minnba” yace” hmmm yanxu Na kyauta ko” tace ” eh sosai ” nan sukayi ta waya sun Dade Suna wayar Har ya kai awa d’aya ya ynk ya Kuma kiranta bacci take Ji sosai Amma ta kasa fad’a Masa Hira tayi Dadi Har bacci ya dauke ta Yana ta surutu Shi kadai sai Ji Hyo ta Na sauke numfashi a hankalin alamun bacci take you murmushi yace ” Gud nyt sweetheart ” Duk da ya San cewa ba Jin sa tk ba sai ya katse wayar yayi addu’ar bacci Bai Dade ba Shima yy bacci.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Karfe 5 alarm dinta ya buga nan ta Tashi ta kashe tayi addu’ar Tashi Daga bacci ta shiga toilet tayi alwala tayi sallah tayi addu’o’i Kamar yanda ta Saba sanan ta Koma ta kwanta don Yau Sunday ranar Ce kadai tk samun Hutu , tana kwance idon ta a rufe Amma ba bacci Tk ba kwasam sai ta tuna jiya Suna waya Bata San ya suka Yi sallama ba “Kar Dai Na Yi ta Masa kwa’ba ko da to Wayan Yana recording” nan tayi playing Taji Har karshe Har Taji inda yac ” Gud nyt sweetheart ya Sumbaci wayar” sai ta Rumgumi wayar tace ” Wai me ke Shirin faruwa Dani ne”? A hk tayi bacci
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Bangaren alhj Maan karfe 5 Shima ya Tashi ya shirya ya fita masallaci Bai dawo ba ya Zauna Yana karatun alqur’ani ya Dade Yana rokon Allah da ya mallaka Masa kalfana yasa had’uwar su alhairi Ce in ba alhairi bace ya juya Shi yazama alhairi,karfe 6:30 ya dawo Yana shiga gida ya Shiga toilet yayi wanka ya Sa kaftan Royal blue Wanda yasha aiki Mai tsada ya Sa hula da takami Wanda ya dace da kayansa ya Sa agogo sanan ya Zauna Na a bakin gado ya dauki wayar sa Yana murmushi you dialling numb ta suka gaisa yayi ta dariyar ta ” ke Kuma hk Ake Yi kika Yi bacci ba bankwana” tayi dariya tace” Shi bacci fa barawone” sun Dade Suna waya sai ya sukayi sallama ya Nufi kasuwa ita Kuma ta Koma bacci sai karfe 11 saura Azeemah ta kwankwasa mata Kofa Akan ta Tashi su Karya , ta Shiga toilet tayi brush ta fito suka Zauna a tsakar gida, chips ne da source sunci sosai bayan sun Gama cine Momy ta fito nan suka gaisheta Kamar kullum suka Yi ta Hirar su Har akayi sallar azahr ko wacce ta Tashi sukayi alwala sukayi sallah
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Azeemah da Kalfana Suna idar da sallah sukayi wanka , Kalfana Wani material royal blue doguwar riga aka Masa design da farin flower tasa farin takalmin ta kama Kanta da blue ribbon sanan tayi rolling da farin gyale light make up tayi Sannan ta feshe jikinta da turare ta dauki Jakarta fari sanan ta dauki wayar ta tanufi parlour ta tarar da Azeemah jiranta tk really Ga da skirt ta sa Na atamfa green tasa golden Takalmi Sannan tayi rolling da gyalle golden tayi Duk sunyi kyau sosai suka Shiga Dakin Momy suka Mata sallama sanan suka fita suka tare Mai adadidaita Basu tsaya ko Ina ba sai Bubu Shango, Suna Isa suka sallami Mai adadidaita sanan suka Shiga shagon dinki babba shaago ne Hassan yy Suna sosai hkn yasa wasu ke kiransa da ajebo, Suna Shiga ya Bata Rai sunyi da Azeemah ita kadai zata zo Na da Kowa ba Kuma shagon ma Shi kadai ne Yan aikin nasa Basu zuwa a weekends, Mujeedat tace” Ina wuni” Yana amsawa Chan Ciki Kamar an sashi dole yace “Bismillah Ku Zauna ” Mujeedat ta Zauna ta ciro wayar ta ta fara chatting
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Azeemah ta San dalilin bacin ran nasa Duk da Bata fadawa Mujeedat ba,
Ta matsa kusa dashi tana Masa Magana Amma Yana amsa Mata da kyar, sai ta Rungume Shi ta Baya Sannan ta kwantar da Kanta a bayan Sa tace ” Babyna meyasa kk ‘bata raai tana ganinta Anan bazai Hana mu yin komai ba” Jin hkn ne yasa Mujeedat tayi sauri d’ago kanta tana kallon su mamaki take “Ashe dama hk Azeemah take”?a zuciyarta nan ta juya ya rungumota ya Fara shafa jikinta ta ko Ina ya Na kokarin Fara sumbatar ta Mujeedat ta kau da Kanta ta cigaba da chat din ta Amma Har Ga Allah Ranta ya baci sosai sun Dade a cikin wannan Yana yin Sannan Azeemah tace “Kalfana zamuje mu gaida mahaifiyar Sa zamu dawo yanxu” ‘Daga mta kai kawai tayi alamun to suka fita Amma sun bar Kalfana ita kadai a shagon tana zaune Kamar wata Yar jiran shago, Wayan ta ya Fara ringing Tana picking
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
“Assalam Mijina” Maan ne Yayan Zee nan sukayi ta wayar su cikin kulawa sa kaunar juna Sannan suka Yi sallama ya katse wayar nan ta cigaba da chat din ta Azeemah Kuma da Hassan kusan awa 1 knn babu su babu lbrin su
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Mu hadu a page Na gaba don jin Wani Hali Azeemah take Ciki.
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah* *Yakubu*🖊️
Plz comments and share 🙏🏻
💜💜💜💜💜💜💜💜
*MATAR AURE NAH*
💜💜💜💜💜💜💜💜
_*(A love and sympetic story)_*
“`Story and written by Fadeelah Yakubu (Milhaat)“`🖊️
*Matar Aure Nah, labarine Wanda ya kunshi soyayya tausayi fad’akarwa Nishad’antar wa gami da ilmantar*
*Note_* “`bamu yarda Wani ko wata su juya mana labariba ba tare da izininmu ba“`
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah* *(Milhaat)*✍️✍️
🌎 *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION* 📚🖊️
“`Kungiya d’aya tamkar da dubu. Masu Nazari da aikida da ilimi, Burin ‘kungiyar a ko da yaushe shine ta fad’akar ta Kuma Nishad’antar da masoyan ta.“`🥰
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
____________________
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
*PAGE* 1️⃣9️⃣↔️2️⃣0️⃣
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Kusan awa d’aya Kenan babu Azeemah da Hassan ba lbrin su
“Hmm Ni zata rainawa wayo Wai zasu gaida mahaifiyar Sa, inda gske meyasa Bata Bata ce muje tare ba, iskancin banxa Kawai,mtswww” nan sai ta tuna yanayin da ta Shiga jiya a lokacin da Maan ta ‘dago Kanta sai yanxu tk Jin Ranta Na ‘baci “Wai meyasa ma Na kasa hanashi, Ai wannan iskancine ba soyayya ba mtwss Yan iska Kawai”
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Bayan awa d’aya Har da minti arba’in sai Ga shigowar su Azeemah Kallo data Zaki Mata Kisan ba Haka ta fita, Mujeedat ta sai kallon ta Kawai take Duk ta Wani yankwane alamun gajiya a Tattare da ita hatta Jaan bakin da tasa babu ita, tana mamakin yanda suke iskanci ba kunya ba tsoro Allah, Hassan yace “sry Malama mun barki ke kadai”
” bakomai, Azeemah zamu Iya tafiya “? Kan ta ansa sai Wani ya shigo Dogo ne Baki mummuna dashi Yana shigowa ya Mika wa Hassan hannu suka gaisa yace “Abokina ka ganta ko black beauty , Gata doguwa kasan ance dogayen Mata ni’imar su daban take” Yana maganar Suna kallon Mujeedat da Duk ta kasa fahimtar me take Azeemah ta masto kusa da ita ta rad’a Mata a kunne “cewa yy Yana sonki he will spend anything just to get u” Mujeedat kallon Azeemah take kallon rashin fahimta Kan tace Wani Abu Har ya zo ya Zauna a gefen ta Yana kokarin Riko hannun ta ta Mike a zabure tace ” Kai Baka da hankaline ko kana Shaye Shaye ne”? Sai wayar ta ya Fara ringing da Har baza ta d’aga ba sai ta sinci kanta tana bukatar Jin muryarsa tana picking ” Babyna ya kike da fatan kina lfy” Mujeedat Shiru tayi tun da ya Fara maganar Taji Duk bacin ran da take Ciki ya gushe ” Ina lfy,kai fa”? “Nima Haka,kina gida knn Naji wurin silent” “a a Na fita” ” Ina kikaje”? “Azeemah Na Yi Wa rikiya shagon tela” ” Babyna shine baza ki Kiran Na muku rakiyar ba”? ” A a in Kuma aiki kk fa” ” aikin ki ya Fi Wanda Nk Yi muhimmanci, yanxu kwatanta Min inda kuke” a a bar Shi Kawai ba sai ka wahalaar da Kan ka ba” ” Kar ki sake Min hka , akanki Zan Iya fad’a da ko waye Har ke kanki, in takaita Miki wlh ko da dadyne ya tab’a Min ke sai ya Gani a fuska” tace “Toh Na DaIna” ta Masa kwatanta ce ta katse wayar
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
“Azeemah ur lifestyle and my is totally different don’t ever even in ur drms to think dat Mujeedat is like u kin gane ko, tarbiyar ki daban tawa daban so kiyi rayuwarki yanda kike so, Dan y me a jinki wannan” tana nuna Hassan Sama da kasa ” me ajikin Dan Allah kiga Kamar iska zata dauke Shi, kin zo kina wofantar da kanki a gunsa, sanan kiga wannnan kazamin da Duk Hammatar sa wari yk kike kokarin ki had’a Ni dashi Ni Na Yar Jami’a iska bace Kinga tafiya ta” daukar jakar tayi ta fita Rai a bace Azeemah ta bi bayanta ” Kalfana!!, Kalfana!!, Kalfana, plz wait listen to me,” Mujeedat tafiyar ta Kawai bta saurare ta ba bare ta juyo Har ta Isa bakin titi tana kokarin tare a Dai daita sai Taji Wani kamshin tirare sai ta tsaya chaaak ” wannan tiraren Maan ne tana waigawa taga yana tsaye Yana kallon ta
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Suna had’a Ido ta sakar Mai murmushi Shima hkn yayi, ya karaso in da take yace “Babyna saurin me kike, Azeemah Na mki Magana Baki Ji bane” ” eh banji bane” a Dai Dai lokacin Azeemah ta karaso inda suke ta gaida Maan ya amsa fuska a sake ” ya gida, ya su Momy”? “Suna lfy lau” Maan ya lura ran gimbiyar tasa a bace yace ” Babyna” ta d’ago kai idanuwa sun yi jaaaa yace ” subhannallah Kuka kike yi,”? Yana tmbyr ta alamun tashin hankali Tace “a’a” ” kamarya a’a ga alamu nan” Yana pointing idon ta, ” Azeemah tell me wat happened”?
“Yanda ka ganta Nima Hk Na ganta” Kalfana ta juya ta Harare ta Maan yy dariya sosai ” kaai Babyna kai Babyna irin wannan harara hk ba Dani kike ba Amma Na tsorata” Bata ce dasu komai ba ya Karbi Jakan hannun ta ya ce ” mu tafi ko”?
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Suka bi bayan Sa ya Bude mata ta Zauna Kamar kullum , yayi yayi da ita ta fada masa mek damunta Taki sai Daga Baya tace Kanta ne yk ciwo, ya tab’a Kanta yaji yy zafi alamun zazzabi yace “Babyna jikin ki Har yy zafi sannu ko, Bari muje asibiti” Mujeedat Ranta ya baci “Wai shin mazan ne Duka hk , ki Kuma wa’anda Allah yk had’a ta dasu ne Yan iska, in ba iskancin ba Baka Aure Ni ba ka Rika taba jikina,zanyi maganin ka ne” sai tace a’a akwai magani a gida, ba sai munje asibitin ba” ya ce “okay me Zaki ci kin san baki da lfy” “bani da appetite ka Barshi Kawai” Azeemah Dama yunwa tk ji , tunda Hassan ya kaita Dakin abokin sa yake ta jagwalgwalata, ya Dade Yana sex da it’s shysa Basu dawo da wuri Dake wannan Bashi bane farau, ” Mtsww gskyr Mujeedat Tane mutum gashi a fige Duk jiki ba nama, ai sai shegen jarabar tsiya, da ba Dan magiyar ta nk ta Yi Masa ba Da Har yanxu Yana kai, Anya mutumin nan Bai da kanjamo?, Allah Dai ya rufa Min asiri”, tana zancen zuci sai tace “Kalfana are you sure u won’t eat anything”?, Rabonki da abinci fa tun breakfast” Bata tanka Mata ba ” Kalfana Magana fa nk” “Nace Miki Na Koshi Na Koshi Na Koshi ko kin DaIna Jin Hausa ne, ko Kuma ke kurmace”? Tana maganar da tsawa Anan ne Alhj Maan ya gane fushin da take da Azeemah ne, “Na Dade da sanin cewa Azeemah dariya Kawai takeyi wa Kalfana Amma ba Har zuciyar ta ba, Har ita ita Momyn ba sonta suke ba, Mujeedat kuma ta kasa ganewa”a zuciyar sa yk maganar nan
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Ya sauke Dogon numfashi Sannan yace ” Azeemah me kikayi wa Mata ta alamu sun nuna kece sanadiyar bacin ran nan” Yana driving yk maganar nan Azeemah tace ” wlh ban Mata komai ba” yace “Hmm okay” bb Wanda ya sake cewa komai Basu Dade ba suka Isa kofar gidan su Kalfana yy Parking, Mujeedat ta dauki Jakarta tace “Mun gode sai anjima” yace ” Babyna Naga ranki a bace Na dawo anjima”? Tace “eh” tana sauri Kamar zata fire Sama ta Shiga cikin gida Azeemah ita ma ta rufa Mata Baya Shi kuwa sallon su yk Har suka shige Sannan ya tada mota ya Koma kasuwa.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Mujeedat kasa sallama tayi ta Shiga kai tsaye sai kofar Dakin ta ta zaro key a jaka ta Bude zata Shiga sai ta Ji muryar , Afnan da Afra, Afnan tace ” Kalfana Har kun dawo Ina Azeemah ta……” Sai suka ji sallamar ta Mujeedat Na Ganin shigowar ta sai ta shige Dakin ta Afra tace ” wat hppnd Naga Kamar ran Kalfana a bace” ta Harare ta sannna ta Jaa Dogon tsaki ” sai kije ki tmby ta” ta shige dakinta ta bar su Anan, Afra ta Jaa hannun Afnan sai suka Shiga Dakin Mujeedat suka tarar tana sallar la’asar sai da ta idar ta Yi azkar sai ta juyo tana kallon su tayi murmushi su ma suka Maida Mata, Afra tace ” wat hppnd u looked sad”?
Mujeedat tace ” am not sad am just having a terrible headache, but Alhamdulillah am feeling much better now” ta Mike Yana kokarin cire hijab din sa ke jikinta sai suka “aiya wish u alpha Jet recovery” “thank you dearies, Ina Momy ne”? Afra tace “Taje kasuwa” Mujeedat tace “okay nan ta Kwanta a katifar ta rufe idon ta Amma ba bacci take ba
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Afra tace “Bari mu barki ki Huta” ‘daga musu kai Kawai tayi suka fice ta Dade tana mamakin Azeemah “Ashe dama karuwar gida ce, ko da yk zato zunubi ne ko da ya kasance gsky ce” tana kwance Har bacci y dauke ta kiraye kirayen sallar da ake ne ya Sa ta farka ta Shiga toilet tayi wanka tayi alwala, wata Bakar abaya tasa Wanda aka Mata ado da stones Sannan ta zira hijab tayi sallah Bata Tashi Daga Kan sallayar ba ta dauki qur’anin tana karatu Har sai da aka Kira Isha ta Tashi tayi sallah sanan ta Koma ta Kwanta Yau ta rasa me ke Mata Dadi sai jiyo karar shigowar Kira ta Tashi don ta Duba Dake tasa wayar a caji sai taga Alhj Maan ne sai Taji Kamar tana Jin haushin sa amma da zaran ta Ga call Dinsa ta sinci kanta acikin farin Ciki tana picking Kanta tace komai yace “Gani Na zo” tace “okay” ta dauko tirare ta fesa sannan ta shafa Mai bb abun da ta shafa a fuskarta ta dauki karamar gyalle Na rigar da tasa sai tayi rolling tsa takalmi tayi kyau Sosai tana fita ta Shiga parlour da sallama su Momy da ‘yan’yanta suka amsa ta Shiga ta Zauna ta gaida momy, Momy tace “ya jikin naki ” “da sauki” “dazu babanki ya Kira Ni Wai layinki a kashe” ” eh nasa a chajin me,Bari Na kirasa”, nan ta Kira mahaifinta suka gaisa da Momyn ta da Kante sukayi Mata sai da safe Sannan suka Mata fatan Allah ya Kara sauki, Taji dadin Wayan da sukayi sai Taji Duk bb bacin ran , sai Mike tace ” Momy Bari Na dawo ana sallama Dani a kofar gida” tace ” a dawo lfy, mutuniyar ki tana wake itama” tace “okay” tana fita taga yana tsaye ya jingina jikin motar sa yy nad’e hannun sa kansa a kasa a hankali ta karaso inda yk taga ya canxa Moto a zuciyar ta “hmm Ni ba burgeni zakyi ba” ta Masa sallama suka gaisa ya ce ta Shiga nan ta ga motar Tanko saurayin Azeemah Wanda tk Ganin Kamar Shi Zai Aure ta sai tace ” Dan Allah Bari Naxo” ta Je don su gaisa da Shi don sun Saba Sosai tana karasowa kusa da Motar taga alamun bb Kowa a gaban motar ta tasa Kanta a jikin window sai Taji Wani irin sauti Kamar Nishi tace “ha’a me hk” haska cikin motar da wayar ta sai taga Azeemah ba Ringa Shi Kuma Tanko sai faman Shan Na dangin fulanin ta yk, tayi sauri kashe wayar sun shagala Sosai Basu San tazo ba tayi saurin barin wurin Maan da tun dazu yk Kallon ta Kuma Dama yaga lokacin da su Azeemah suka koma bayan motar , sai Fara kokonto Anya Mujeedat Matar auren sa ce kuwa “Hausawa sunce abokin ‘barawo ‘barawo ne Amma batayi kama da Yan iska ba, ko da yake Yar Jami’a ce Kuma dakyar ake samun Virgins, hmmmm dole Na canxa taku” yana killer smile
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
tana Isa gunsa ta Bude ta Shiga ta Zauna ta defe Kanta, ya Shiga ya Zauna ” Babyna ya Dai ciwon Kan ne”?
Ta d’aga kai yace “sannu kinsha maganin kuwa”? ” Eh nasha Naji sauki”
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
“Allah ya Kara sauki” “Amin ngd”
Nan suka Fara Hira Har ta Manta da Duk wata Damuwa sun Dade Suna Hira don sunfi awa d’aya Chan sai taga Yana kokarin matso kusa da ita ya rike hannun ta , tayi sauri ta zare, ya Kuma rike hannun ta Yana kokarin ya rungume tayi sauri ta ture Shi tana zub da hawaye Mai zafi ta fice Daga motar ya bi bayanta ” Babyna plz am sorry, ya Na kokarin riko hanun ta ta wanke Shi da Mari taaaas ta ce Kar ka kuskura Kar ka sake ta Nuna Shi da Yar yatsa yaji zafin Marin Sosai Amma burinsa ta hkra Dai Kawai Kan ya hankara ta Bude kofar gidan ya karaso da sauri Zai sa kaai Jin Wani Kara nayi Gaaaaau, goshin sa ta buge da kofar irin Kofa Na karfe ne yaji zafin Sosai ya rike wuri yaga ko ya fitar Jini ya Ga babu Amma ya kumbura tiiiim, sai ya Koma ya Shiga Mota ya bar unguwar…..
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Mu hadu a page Na gaba
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah Yakubu* *(Milhaat*)
https://chat.whatsapp.com/KRSQBsr9JJw6Qe8AzUT9lP
Plz comments and share 🙏🏻🙏🏻 🙏🏻
💜💜💜💜💜💜💜💜
*MATAR AURE NAH*
💜💜💜💜💜💜💜💜
_*(A love and sympetic story)_*
“`Story and written by Fadeelah Yakubu (Milhaat)“`🖊️
*Matar Aure Nah, labarine Wanda ya kunshi soyayya tausayi fad’akarwa Nishad’antar wa gami da ilmantar*
*Note_* “`bamu yarda Wani ko wata su juya mana labariba ba tare da izininmu ba“`
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah* *(Milhaat)*✍️✍️
🌎 *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION* 📚🖊️
“`Kungiya d’aya tamkar da dubu. Masu Nazari da aikida da ilimi, Burin ‘kungiyar a ko da yaushe shine ta fad’akar ta Kuma Nishad’antar da masoyan ta.“`🥰
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
____________________
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
*PAGE* 1️⃣9️⃣↔️2️⃣0️⃣
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Kusan awa d’aya Kenan babu Azeemah da Hassan ba lbrin su
“Hmm Ni zata rainawa wayo Wai zasu gaida mahaifiyar Sa, inda gske meyasa Bata Bata ce muje tare ba, iskancin banxa Kawai,mtswww” nan sai ta tuna yanayin da ta Shiga jiya a lokacin da Maan ta ‘dago Kanta sai yanxu tk Jin Ranta Na ‘baci “Wai meyasa ma Na kasa hanashi, Ai wannan iskancine ba soyayya ba mtwss Yan iska Kawai”
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Bayan awa d’aya Har da minti arba’in sai Ga shigowar su Azeemah Kallo data Zaki Mata Kisan ba Haka ta fita, Mujeedat ta sai kallon ta Kawai take Duk ta Wani yankwane alamun gajiya a Tattare da ita hatta Jaan bakin da tasa babu ita, tana mamakin yanda suke iskanci ba kunya ba tsoro Allah, Hassan yace “sry Malama mun barki ke kadai”
” bakomai, Azeemah zamu Iya tafiya “? Kan ta ansa sai Wani ya shigo Dogo ne Baki mummuna dashi Yana shigowa ya Mika wa Hassan hannu suka gaisa yace “Abokina ka ganta ko black beauty , Gata doguwa kasan ance dogayen Mata ni’imar su daban take” Yana maganar Suna kallon Mujeedat da Duk ta kasa fahimtar me take Azeemah ta masto kusa da ita ta rad’a Mata a kunne “cewa yy Yana sonki he will spend anything just to get u” Mujeedat kallon Azeemah take kallon rashin fahimta Kan tace Wani Abu Har ya zo ya Zauna a gefen ta Yana kokarin Riko hannun ta ta Mike a zabure tace ” Kai Baka da hankaline ko kana Shaye Shaye ne”? Sai wayar ta ya Fara ringing da Har baza ta d’aga ba sai ta sinci kanta tana bukatar Jin muryarsa tana picking ” Babyna ya kike da fatan kina lfy” Mujeedat Shiru tayi tun da ya Fara maganar Taji Duk bacin ran da take Ciki ya gushe ” Ina lfy,kai fa”? “Nima Haka,kina gida knn Naji wurin silent” “a a Na fita” ” Ina kikaje”? “Azeemah Na Yi Wa rikiya shagon tela” ” Babyna shine baza ki Kiran Na muku rakiyar ba”? ” A a in Kuma aiki kk fa” ” aikin ki ya Fi Wanda Nk Yi muhimmanci, yanxu kwatanta Min inda kuke” a a bar Shi Kawai ba sai ka wahalaar da Kan ka ba” ” Kar ki sake Min hka , akanki Zan Iya fad’a da ko waye Har ke kanki, in takaita Miki wlh ko da dadyne ya tab’a Min ke sai ya Gani a fuska” tace “Toh Na DaIna” ta Masa kwatanta ce ta katse wayar
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
“Azeemah ur lifestyle and my is totally different don’t ever even in ur drms to think dat Mujeedat is like u kin gane ko, tarbiyar ki daban tawa daban so kiyi rayuwarki yanda kike so, Dan y me a jinki wannan” tana nuna Hassan Sama da kasa ” me ajikin Dan Allah kiga Kamar iska zata dauke Shi, kin zo kina wofantar da kanki a gunsa, sanan kiga wannnan kazamin da Duk Hammatar sa wari yk kike kokarin ki had’a Ni dashi Ni Na Yar Jami’a iska bace Kinga tafiya ta” daukar jakar tayi ta fita Rai a bace Azeemah ta bi bayanta ” Kalfana!!, Kalfana!!, Kalfana, plz wait listen to me,” Mujeedat tafiyar ta Kawai bta saurare ta ba bare ta juyo Har ta Isa bakin titi tana kokarin tare a Dai daita sai Taji Wani kamshin tirare sai ta tsaya chaaak ” wannan tiraren Maan ne tana waigawa taga yana tsaye Yana kallon ta
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Suna had’a Ido ta sakar Mai murmushi Shima hkn yayi, ya karaso in da take yace “Babyna saurin me kike, Azeemah Na mki Magana Baki Ji bane” ” eh banji bane” a Dai Dai lokacin Azeemah ta karaso inda suke ta gaida Maan ya amsa fuska a sake ” ya gida, ya su Momy”? “Suna lfy lau” Maan ya lura ran gimbiyar tasa a bace yace ” Babyna” ta d’ago kai idanuwa sun yi jaaaa yace ” subhannallah Kuka kike yi,”? Yana tmbyr ta alamun tashin hankali Tace “a’a” ” kamarya a’a ga alamu nan” Yana pointing idon ta, ” Azeemah tell me wat happened”?
“Yanda ka ganta Nima Hk Na ganta” Kalfana ta juya ta Harare ta Maan yy dariya sosai ” kaai Babyna kai Babyna irin wannan harara hk ba Dani kike ba Amma Na tsorata” Bata ce dasu komai ba ya Karbi Jakan hannun ta ya ce ” mu tafi ko”?
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Suka bi bayan Sa ya Bude mata ta Zauna Kamar kullum , yayi yayi da ita ta fada masa mek damunta Taki sai Daga Baya tace Kanta ne yk ciwo, ya tab’a Kanta yaji yy zafi alamun zazzabi yace “Babyna jikin ki Har yy zafi sannu ko, Bari muje asibiti” Mujeedat Ranta ya baci “Wai shin mazan ne Duka hk , ki Kuma wa’anda Allah yk had’a ta dasu ne Yan iska, in ba iskancin ba Baka Aure Ni ba ka Rika taba jikina,zanyi maganin ka ne” sai tace a’a akwai magani a gida, ba sai munje asibitin ba” ya ce “okay me Zaki ci kin san baki da lfy” “bani da appetite ka Barshi Kawai” Azeemah Dama yunwa tk ji , tunda Hassan ya kaita Dakin abokin sa yake ta jagwalgwalata, ya Dade Yana sex da it’s shysa Basu dawo da wuri Dake wannan Bashi bane farau, ” Mtsww gskyr Mujeedat Tane mutum gashi a fige Duk jiki ba nama, ai sai shegen jarabar tsiya, da ba Dan magiyar ta nk ta Yi Masa ba Da Har yanxu Yana kai, Anya mutumin nan Bai da kanjamo?, Allah Dai ya rufa Min asiri”, tana zancen zuci sai tace “Kalfana are you sure u won’t eat anything”?, Rabonki da abinci fa tun breakfast” Bata tanka Mata ba ” Kalfana Magana fa nk” “Nace Miki Na Koshi Na Koshi Na Koshi ko kin DaIna Jin Hausa ne, ko Kuma ke kurmace”? Tana maganar da tsawa Anan ne Alhj Maan ya gane fushin da take da Azeemah ne, “Na Dade da sanin cewa Azeemah dariya Kawai takeyi wa Kalfana Amma ba Har zuciyar ta ba, Har ita ita Momyn ba sonta suke ba, Mujeedat kuma ta kasa ganewa”a zuciyar sa yk maganar nan
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Ya sauke Dogon numfashi Sannan yace ” Azeemah me kikayi wa Mata ta alamu sun nuna kece sanadiyar bacin ran nan” Yana driving yk maganar nan Azeemah tace ” wlh ban Mata komai ba” yace “Hmm okay” bb Wanda ya sake cewa komai Basu Dade ba suka Isa kofar gidan su Kalfana yy Parking, Mujeedat ta dauki Jakarta tace “Mun gode sai anjima” yace ” Babyna Naga ranki a bace Na dawo anjima”? Tace “eh” tana sauri Kamar zata fire Sama ta Shiga cikin gida Azeemah ita ma ta rufa Mata Baya Shi kuwa sallon su yk Har suka shige Sannan ya tada mota ya Koma kasuwa.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Mujeedat kasa sallama tayi ta Shiga kai tsaye sai kofar Dakin ta ta zaro key a jaka ta Bude zata Shiga sai ta Ji muryar , Afnan da Afra, Afnan tace ” Kalfana Har kun dawo Ina Azeemah ta……” Sai suka ji sallamar ta Mujeedat Na Ganin shigowar ta sai ta shige Dakin ta Afra tace ” wat hppnd Naga Kamar ran Kalfana a bace” ta Harare ta sannna ta Jaa Dogon tsaki ” sai kije ki tmby ta” ta shige dakinta ta bar su Anan, Afra ta Jaa hannun Afnan sai suka Shiga Dakin Mujeedat suka tarar tana sallar la’asar sai da ta idar ta Yi azkar sai ta juyo tana kallon su tayi murmushi su ma suka Maida Mata, Afra tace ” wat hppnd u looked sad”?
Mujeedat tace ” am not sad am just having a terrible headache, but Alhamdulillah am feeling much better now” ta Mike Yana kokarin cire hijab din sa ke jikinta sai suka “aiya wish u alpha Jet recovery” “thank you dearies, Ina Momy ne”? Afra tace “Taje kasuwa” Mujeedat tace “okay nan ta Kwanta a katifar ta rufe idon ta Amma ba bacci take ba
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Afra tace “Bari mu barki ki Huta” ‘daga musu kai Kawai tayi suka fice ta Dade tana mamakin Azeemah “Ashe dama karuwar gida ce, ko da yk zato zunubi ne ko da ya kasance gsky ce” tana kwance Har bacci y dauke ta kiraye kirayen sallar da ake ne ya Sa ta farka ta Shiga toilet tayi wanka tayi alwala, wata Bakar abaya tasa Wanda aka Mata ado da stones Sannan ta zira hijab tayi sallah Bata Tashi Daga Kan sallayar ba ta dauki qur’anin tana karatu Har sai da aka Kira Isha ta Tashi tayi sallah sanan ta Koma ta Kwanta Yau ta rasa me ke Mata Dadi sai jiyo karar shigowar Kira ta Tashi don ta Duba Dake tasa wayar a caji sai taga Alhj Maan ne sai Taji Kamar tana Jin haushin sa amma da zaran ta Ga call Dinsa ta sinci kanta acikin farin Ciki tana picking Kanta tace komai yace “Gani Na zo” tace “okay” ta dauko tirare ta fesa sannan ta shafa Mai bb abun da ta shafa a fuskarta ta dauki karamar gyalle Na rigar da tasa sai tayi rolling tsa takalmi tayi kyau Sosai tana fita ta Shiga parlour da sallama su Momy da ‘yan’yanta suka amsa ta Shiga ta Zauna ta gaida momy, Momy tace “ya jikin naki ” “da sauki” “dazu babanki ya Kira Ni Wai layinki a kashe” ” eh nasa a chajin me,Bari Na kirasa”, nan ta Kira mahaifinta suka gaisa da Momyn ta da Kante sukayi Mata sai da safe Sannan suka Mata fatan Allah ya Kara sauki, Taji dadin Wayan da sukayi sai Taji Duk bb bacin ran , sai Mike tace ” Momy Bari Na dawo ana sallama Dani a kofar gida” tace ” a dawo lfy, mutuniyar ki tana wake itama” tace “okay” tana fita taga yana tsaye ya jingina jikin motar sa yy nad’e hannun sa kansa a kasa a hankali ta karaso inda yk taga ya canxa Moto a zuciyar ta “hmm Ni ba burgeni zakyi ba” ta Masa sallama suka gaisa ya ce ta Shiga nan ta ga motar Tanko saurayin Azeemah Wanda tk Ganin Kamar Shi Zai Aure ta sai tace ” Dan Allah Bari Naxo” ta Je don su gaisa da Shi don sun Saba Sosai tana karasowa kusa da Motar taga alamun bb Kowa a gaban motar ta tasa Kanta a jikin window sai Taji Wani irin sauti Kamar Nishi tace “ha’a me hk” haska cikin motar da wayar ta sai taga Azeemah ba Ringa Shi Kuma Tanko sai faman Shan Na dangin fulanin ta yk, tayi sauri kashe wayar sun shagala Sosai Basu San tazo ba tayi saurin barin wurin Maan da tun dazu yk Kallon ta Kuma Dama yaga lokacin da su Azeemah suka koma bayan motar , sai Fara kokonto Anya Mujeedat Matar auren sa ce kuwa “Hausawa sunce abokin ‘barawo ‘barawo ne Amma batayi kama da Yan iska ba, ko da yake Yar Jami’a ce Kuma dakyar ake samun Virgins, hmmmm dole Na canxa taku” yana killer smile
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
tana Isa gunsa ta Bude ta Shiga ta Zauna ta defe Kanta, ya Shiga ya Zauna ” Babyna ya Dai ciwon Kan ne”?
Ta d’aga kai yace “sannu kinsha maganin kuwa”? ” Eh nasha Naji sauki”
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
“Allah ya Kara sauki” “Amin ngd”
Nan suka Fara Hira Har ta Manta da Duk wata Damuwa sun Dade Suna Hira don sunfi awa d’aya Chan sai taga Yana kokarin matso kusa da ita ya rike hannun ta , tayi sauri ta zare, ya Kuma rike hannun ta Yana kokarin ya rungume tayi sauri ta ture Shi tana zub da hawaye Mai zafi ta fice Daga motar ya bi bayanta ” Babyna plz am sorry, ya Na kokarin riko hanun ta ta wanke Shi da Mari taaaas ta ce Kar ka kuskura Kar ka sake ta Nuna Shi da Yar yatsa yaji zafin Marin Sosai Amma burinsa ta hkra Dai Kawai Kan ya hankara ta Bude kofar gidan ya karaso da sauri Zai sa kaai Jin Wani Kara nayi Gaaaaau, goshin sa ta buge da kofar irin Kofa Na karfe ne yaji zafin Sosai ya rike wuri yaga ko ya fitar Jini ya Ga babu Amma ya kumbura tiiiim, sai ya Koma ya Shiga Mota ya bar unguwar…..
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Mu hadu a page Na gaba
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah Yakubu* *(Milhaat*)
https://chat.whatsapp.com/KRSQBsr9JJw6Qe8AzUT9lP
Plz comments and share 🙏🏻🙏🏻 🙏🏻
💜💜💜💜💜💜💜💜
*MATAR AURE NAH*
💜💜💜💜💜💜💜💜
_*(A love and sympetic story)_*
“`Story and written by Fadeelah Yakubu (Milhaat)“`🖊️
*Matar Aure Nah, labarine Wanda ya kunshi soyayya tausayi fad’akarwa Nishad’antar wa gami da ilmantar*
*Note_* “`bamu yarda Wani ko wata su juya mana labariba ba tare da izininmu ba“`
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah* *(Milhaat)*✍️✍️
🌎 *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION* 📚🖊️
“`Kungiya d’aya tamkar da dubu. Masu Nazari da aikida da ilimi, Burin ‘kungiyar a ko da yaushe shine ta fad’akar ta Kuma Nishad’antar da masoyan ta.“`🥰
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
____________________
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
*PAGE* 2️⃣1️⃣↔️2️⃣2️⃣
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Yana barin unguwar su Kalfana Bai zarce ko Ina ba sai Gidan su Adamz , Adamz shine babban abokin Alhj Maan, Yana zuwa gate din yayi horn Mai Gadi ya zo ya Bude Masa Yana Shiga yayi parking din motar sa kai tsaye ya shiga cikin Gidan , parlour ya Shiga ya tarar da Hajiye a zaune ya durkusa ya gaida ta ta amsa ba yabo ba fallasa, “Hajiye Adamz fa” ” Yana Dakin sa” yace “Toh Bari Na Shiga” Har Fara tafiya tace “Suleiman zo nan” tana Masa Wani irin Kallo so take ta ga abin da take Gani a fuskan sa hkn ne ko a a
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
“Na’am Hajiye” “kai ko d’an nan me ya same ka, ya Na ga ga goshin ka ya kumbura” nan ya Fara Sosa kai “Ina Magana kayi Shiru” “Hajiye dazu ne Na fito wanka sai Na buge ” “Oh Suleiman Har yanxu Baka San ka girma ba” sai ya murmushi ya Tashi ya tafi, Hajiye mamaki take ” Hmm lallai yaran nan mutumin da yk da yara Har 2 Amma sai Shiririta, Allah ya shirya mana Ku” sai ta cigaba da Har Kar gabanta…
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Yana Shiga ya tarar da Adamz Har ya Fara bacci, ya yaye bargon da rufe jikin Sa dashi ko Zai Tashi Amma Ina yayi Nisa sai da ya kai Masa bugu ya Sa ihu ya Zauna yace” Wayyo Ku kuke Ganin mu ba mu muke Ganin Ku ba”
Maan ya Fara dariya Har da rike Ciki sai da yy me isar sa Sannan ya Zauna a Kan kujera, yace “kai Wani irin matsoraci ne hka, baza ka Kira sunan Allah ba ka Fara Yi Wa mutane ihu, hba sai kace ba Na Miji ba”?
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Adamz da tun da ya farka yake ta share zufar da ta keto Masa ba shiri yk sai da ya gama yace ” Maan Amma kai d’an mugun rainin hankali ne wannan ai mugunta ne, kasan Wani irin mugun mafarki nk Sannan Ga uban Duka da ka kai Min mtwwww”
“Yi hkri abokina Ni Dai yanzu ba wannan ba shawara Nazo ka Bani” adamz ya gyara Zama yace ” me Kuma ya faru, wait Yana ga Kamar goshin ka a kumbura”?
“Maganar da ya kawo Ni gurin ka knn” “mtss to Ni me Zan maka? Likita ne Ni”? ” Kaga matsala ta da kai knn Baka more zance”? “Toh Ina sauraron ka” nan ya kwashe komai ya fada Masa tun Daga had’uwar sa da Kalfana Har da yanda goshin sa ya kumbura” nan fa Adamz ya Fara dariya Har sai da ya ga ran Maan ya soma ‘baci yace ” Ai ta Min Dai Dai Ina ma ace har da bakin ta buga , kaga dama bakin yayi kankanta dayawa” ya karasa Maganar cikin dariya” Maan ya Mike Zai fita Rai a ‘bace Adamz ya Yi saurin rike hannun sa “Mal Ina Kuma zaka, yhkri ka Zauna” ya Koma ya Zauna Baice komai ba Adamz yace “Maaan kayi kuskure babba yanzu kayi hkn don ka gwada ta gashi ta Nuna Maka cewar ita din ba hka take ba , ka samu amsar tmbyr ka , Amma ita Kuma a yanzu take da tambayoyi a Kan ka”
“Abokina Na sani wlh na San nayi kuskure Ina kaunar ta Sosai ,Ganin halin yarinyar da suke tare ne yasa nk zargin ta, kuma akwai inda Na tab’a Ganin Azeemah but gsky Na mance a Ina Na ganta” “in ko Hk ne Maybe ita Kafana ko kafarka ne sunan ta”? “Bana son iskan ci Malam sunan ta kaniyar ka” Adamz ya kyalkyale da dariya yace “wlh sunan nata da wahala tuno Min” “sunan ta Kalfana” yace “Awww to Kalfana yanxu kila ita din ma hkn ne first attempt kayi ai ” yace eh Kuma hkn zaiyu, Amma fa tun ‘dazu nk kiranta ta ki picking sai rejecting take” “sake kiranta muji” yayi dialling Amma Taki d’agawa hkn yasa ya sake shiga tashin hankali ya dafe kansa sai “innalillahi wa’inna ilaihirraji’un” yk ta fad’a Adamz shidai mamaki yk “My Man yaushe Kuka had’u da yarinyar nan da Har ka Dami kanka Har hk”?
“Shejaranjiya muka had’u a auren Auwal” “kaaai Hb Kar ka Raina Min hankali mana shejaranjiya shine kk santa Har hk”? Yace “wallahi gsky nk fad’a mka Ni kaina mamakin yanda ta Shiga Raina a kankanin lokaci nk” Yace ” hmm ai ko dole kayi fighting soyayyar ka ,ka samu ka shawo kanta”
“Adamz tell me how, how ta Ina Zan Fara, she isn’t picking my calls, look here, Yana nuna Masa wayar Na Kira ta more than 20 tym” Adamz yace “kasan ya xa ayi Tura Mata text” ba musu ya Tura Mata text
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Bangaren
Kalfana tun da ta Shiga cikin Gidan Dakin ta ta wuce ka tsaye tana Shiga ta kulle ta Ciki, ta fad’a Kan gado ta Fara kuku wiiiiwiii tana Fadin ” Me Na Maka Maan sai da Na Fara jin soyayyar ka ta Kamani, Ashe kai d’an iska ne”, Allah ya Isa ta” cigaba da kukan ta wayar ta sai ringing yk tasan shine yasa Bata Duba ba Shi Kuma yaki ya hakura sai Taji karar message tana dubuwa taga shine sai ta Bude sakon Kamar haka
, “Babyna plz ki saure Ni Dan Allah pick my call” tajaaa tsaki ta Kwanta ta cigaba da kukanta, ya cigaba da kiranta Amma Taki ta d’aga sai ta sake Jin Wani msg din ya shigo ta Bude “My princess nasan nayi Miki laifi bazan Iya ce Miki komai ba Illa hakuri ,Dan Allah kiyi hkri ki yafe Min Babyna wlh kaunar da nk Miki ne ya Sanya Amma plz ki Bani Dama Bazan sake b’ata Miki raaai ba” har Kamar zata Masa reply sai Ga call Dinsa Kuma nan ma Taki picking ya Kira kusan sai 5 sai ya kuma turo Mata Wani msg din “hba Mata ta Kar ki Zama d’aya daga cikin mutanen da Basu yafiya mana, dan Allah kiyi hkri Na chanchanci hukuncin Amma Kar ki Hana Ni Jin muryarki, sai da safe Amma plz Kar ki Kwana da b’acin raaina, Kar na mutu acikin Daren nan ba tare da kin yafe Min ba” tana Ganin sakon jikin ta yy sanyi Amma Bata kirashi ba Sannan batayi Masa reply ba ta Koma ta Kwanta wata zuciyar Nace Mata Kar ta hkr Sannan d’ayar Kuma Nace Mata ki Yi hkri Har kin Manta kuskuren da zee tayi kema so kike sai Daga Baya kizo kina da Na sani???
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Mu had’u a page Na gaba
Milhaat🖊️✍🏻
Plz comments and share
💜💜💜💜💜💜💜💜
*MATAR AURE NAH*
💜💜💜💜💜💜💜💜
_*(A love and sympetic story)_*
“`Story and written by Fadeelah Yakubu (Milhaat)“`🖊️
*Matar Aure Nah, labarine Wanda ya kunshi soyayya tausayi fad’akarwa Nishad’antar wa gami da ilmantar*
*Note_* “`bamu yarda Wani ko wata su juya mana labariba ba tare da izininmu ba“`
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah* *(Milhaat)*✍️✍️
🌎 *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION* 📚🖊️
“`Kungiya d’aya tamkar da dubu. Masu Nazari da aikida da ilimi, Burin ‘kungiyar a ko da yaushe shine ta fad’akar ta Kuma Nishad’antar da masoyan ta.“`🥰
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
____________________
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
*PAGE* 2️⃣3️⃣↔️2️⃣4️⃣
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Kar ki tafka kuskure Kamar yanda Zee tayi kizo kina Dana sani nan ta Fara tunani da jimamin kuncin rayuwar da Zee ta Shiga
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Wace ce Zainab?
Zainab’diyace ga Major general zayyad Zaid Hamid, ita Yar farin sa da kannen ta 5 Suna zaune ne a Garin Abuja barrack dinsu d’aya da Kalfana, sanadiyar admission din da ta Samu ne yasa ta Koma Gidan baffan ta yayan mahaifinta da Zama a cikin jahar Gombe, Mahaifin Kalfana da Zee Abokanai ne sun Shiga aikin soldier tare shys qawancen nasu yy karfi
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Zee Na soyayya da wani Mai Suna Khalyd sun had’u ne a wurin dinner bikin wata qawarta Daga nan suka kulla soyayya Mai tsafta, Khalyd Na kaunar Zee Sosai ita ma Hk Amma bb Wanda take wulakantawa Sama dashi a fad’in ta Idan yasan tana san Shi Sosai Zai Raina ta
*3 Months back*
Zee ta sanar da Khalyd tana bukatar su had’u Amma a unguwar su Kalfana Bai Musa Mata ba Bayan sun dawo Daga lectures yaxo Suna cikin Hira ta Karbi Wayan sa ta hau bincike sai taga text message din wata Ranta yy mugun baci ta fita Daga motar a fusace , da gudu ta Shiga Dakin Kalfana, tana Shiga ta kife da Ciki akan gado sai Kuka take wiwwi , Kalfana Na wanka tana Jin Kumar qawarta ta Yi saurin d’aura zani a kirjinta jikin ta Duk kumfa tana fitowa ta dafe kafad’ar ta
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Tace
“Zee lafiya? Me ya faru”? Cikin tashin hankali..
Zee ta Tashi ta Zauna tana share hawaye da hannunta Sannan tace
“Ni Khalyd Zai Raina wa wayo”?
Kalfana kallon ta take cikin rashin fahimta
“Me Kuma ya Miki? Ku da ba a Raba Ku da complain”
“Text message fa wata shegiya ta Tura Masa Kinga kalaman da take Masa kuwa”?
“Zee knn Ashe ba Dadi”
“Kamarya Kalfana”?
“Kefa Har waya kike da samari a gaban sa, Kuma kin san yanda yk kaunar ki, kice Kula wannan Kula wanchan , a Ganin ki Yana Jin dadin hkn ne, wlh Zee ki nutsu ki rike Khalyd hannun bibbiyu don Wlh baxa mi tab’a samun Kamar sa ba”
“Ke dadina Dake in an Fara Magana sai kice ana ka Maza, kin bi kin makale wa Yaya Maan”
“Ohhhh so kike Na Rika Kula Kowa ko, wlh Na wuce nan ke Dai da Azeemah Allah ya shirya Ku”
“Ameen , Ai farin jine”
“Toh a barni da bakin Jini Na Ina wanka kika tada Min hankali,Mtsww? Sai ta shige ban d’aki Zee kuwa ta cigaba da kukan ta Hk rayuwa ta kasance wa Khalyd da Zee Yau Zuma gobe mad’aci don kusan kullum sai sunyi fad’a Amma sai Bayan sun rabu tayi ta Kuka
Kalfana tace
“Ke Ni wlh Kar ki Kuma shigo Min d’aki kina Min Kuka ”
Bata Kula ta ba ta cigaba da kukan ta ita Dai Kalfana ta gaji da lamarin Zee sai kace Mai Aljanu
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Wannan Kenan
Zee da Kalfana suka Je Hutu Abuja ranar tana Hawa online Khalyd ya Mata sallama a WhatsApp nan suka gaisa sai yake ce Mata Yana da Magana da ita Amma sai ta dawo
Tace
“Maganar Zee ce ko?
“Hmm ke Dai Bari Kawai”
“Khalyd, Zee Na kaunar ka Sosai Amma ta kasa Baka kulawar da ta dace”
“Kalfana Na sani tana kaunata Amma wasu abubuwan nata Na d’aure Min kaai”
“Sai hkri Zee miskila ce, Sannan Ga Kule Kule”
“Kule kulen nata shine Babbar matsala ta da ita, Ga su Yara, nifa Na Raina capability din su”
“Hhhhh capacity fa me kk Nufi da hkn”
“Ke Dai Bari Kawai, sai kin dawo din”
“Okay gud nyt”
“Amma Kalfana kinayi wa abokina wulakanci”
“Ni Kuma Wani abokin Naka”?..
“Anas mana kinsan fa yanda yk kaunar ki Sosai but sai ki nuna Halin ko in Kula”…
“Khalyd Ina da Wanda Nk so Kuma soyayyar da ke Raina Bazan Yi Mata kishiya ba, ko so kk mu rabu da Maan”?…
“Awww Dama Kuna tare da Yayan Zee Har yanxu”?…
“Laaaaaa Na Gano ka da so kk mu rabu”?
“A’a wane Ni my In law kai Na a kasa”
“Da ka kyauta wa kanka”…
“But plz ki sake Nazari Akan Anas mutumin kirki ne “…
“Toh zanyi, bye”
Da safe zee taxo Gidan su Kalfana , Kalfana ta nunuwa zee chat dinta da Khalyd Zee tayi dariya tace
“Maybe Maganar Anas din Zai Miki”
“A’a maganar ki Dai, ke Dai Allah ya shirye ki Ina gudun Miki ranar da Khalyd Zai guje Miki nan be Zaki gane baki da wayo”
Zee tace
“Kan Ku ake Ji”
Nan suka cigaba da hirar su
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
*After Holiday*
Zee da Kalfana suka Koma makaranta , Zee da Khalyd Dai suka daura Daga inda suka tsaya
Bayan Yan kwanaki suka Yi chat fa Kalfana take sanar Masa cewa ta dawo ya tabbatar Mata da in ya Samu lokaci Zai zo sabida aiki Na Masa yawa a asibiti Amma Insha y in ya Samu sarari zata ganshi, Khalyd Dentist ne(likitan hakori)
A ranar da ya shigo cikin makarantar tasu Kalfana ma lecture Basu Samu damar had’u waa
_Bayan Sati 2_
Zee, Kalfana da Azeemah ne a zaune a d’akin Azeemah, zee tace
“Kalfana munyi chat fa Khalyd last week yace Min Yana so muyi Magana Mai muhimmanci Amma yanzu Zai Je asibiti in ya dawo Zai kirani in Bai dawo ba sai wataran”
“Kamarya sai wataran, nifa nakasa ganewa Khalyd din kin nan sai kiji Yana Magana Kamar zaiyi tafiya Mai Nisa Kuma Kamar ba ranar dawo wa”
” Kalfana me Ganin hkn ma kike nifa cemin yk Swthrt Zanyi tafiya Kuma in Na tafi Bazan dawo ba”
Azeemah Duk zancen da suke tana Jin su Kawai Dai chat dinta tk Ganin ba a Sakota cikin zancen ba
Kalfana tace
“Yaushe kukayi chat din”
“Kwana 4 knn Yau”
“Toh kin kirashine”?
“A’a ban kiraba”
“Matsala da ke knn,plz ki Kira Shi”
“Kalfana Ai Maryam tace Min , Sufyan yace Mata Khalyd Bai da lfy”
Sufyan abokin Khalyd ne Kuma abokin Anas me
“Plz kirashi, zuwa asibiti ya kama mu”
“A’a Kalfana plz ga Wayan ki kirashi”
“Sai akace Miki bazai gane muryata ba”?
“Bazai gane ba kin manta Basu banbance muryar mu”
Ta karba tayi dialling bugu 2 aka d’aga da sallama sai Taji Kamar ba muryar Khalyd bane Bayan sun gaisa tace
“Plz Ina mai wayar”?
“Yana bacci”
Tace
“Okay ngd, Amma ya jikin nasa”
Yace
“Da sauki Alhamdulillah”
“A Wani asibiti kuke plz”
“FMC”
“Okay ngd Allah ya Bashi lfy” ta katse wayar
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Zee Kuka ta Fara Yi tun da Taji ance bazai Iya waya ba
“Zee me Hk cuta fa ba mutuwa bace addu’a Zaki Masa,in Allah ya kaimu gobe sai muje asibitin mu Duba Shi”
Ta amsa Mata da
“To”
Suka cigaba da hirar su Dake Yau Saturday be lecture d’aya suke dashi Kuma da safe me
Suna cikin Hira Kalfana ta Bude data ta Fara chat sai taga Anas yasa Hoton Khalyd a status ya rubuta “Plz pray for Dr Khalyd Rashid”
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Ta Masa reply “me ya Sami Khalyd din”?
“Kalfana tsautsayi”…
“Kamarya tsautsayi accident yyi”?
Yace
“A’a an Masa aiki a hancin sane, so a process din ne infection ya Shiga ,daganan ya daina gane Kowa Bayan Kwana 2 barin jikinsa d’aya sa ya Yi paralyze (barin jikin Sa ya Shanye) yanzu haka kwanan sa 5 a ICU”
“Innalillahi wa’inna ilaihirraji’un , Allah ya Bashi lfy,Insha Allah xamu zo gobe Zan Kira ka”
Sai ta kashe fatan jikinta yy sanyi ta rasa ta yadda zata fad’awa zee maganar nan
Sai Ji sukayi ta sa ihu tana “Allahumma Ajirni Fi musibati”, Kalfana Khalyd, Khalyd wayyo Na shga uku” ta daura hannu aka ….
” Waya fad’a miki”?….
Tace “Anas”
Tajaaa Dogon numfashi tace “haba Anas Ai ba hka ya kamata ya fad’a Miki ba, kiyi hkri Zee Allah Zai Bashi lfy”
Azeemah sai hkri take ta bawa Zee, zee Kamar ce Mata ake ta Kara kukan sunyi rarrashin Duniya sun kasa sai, kallon hotonsa take tana Kuka
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Zee ranar wuni Kuka tayi, hatta abinci ta kasa ci sai karfe 6 Kalfana da Azeemah suka rakata tashiga adaidata ta Koma gida jiki a Sanyaya
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Bayan sallar Isha Kalfana ta hau online sai ta turawa Anas Sako Kamar HK
“Anas plz ka daina fad’awa zee komai game da rashin lfyn Khalyd ka fad’a Min Zan San yanda Zan sanar da ita’
Yace
“Ko meyasa”
“Sabida d’azu tafi awa 4 tana Kuka bayan ka fad’a Mata Yana ICU”
Sai Ga Kiran Zee tana picking Taji tana shasshekar Kuka
“Haba zee Haryanxu Baki daina kukan ba”?
“Kalfana, Anas yace in yace Min jikin Sa da sauki ya Min Karya” tana Kuka Mai Cin raaai
Kalfana tausayin qawarta tk nan Fara Kwantar Mata da hankali Sannan ta Mata sai da safe
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
*Next morning*
Kasancewar Yau Sunday zee sai 10 ta zo Gidan su Kalfana nan suka shirya tsaf Azeemah, Kalfana,da Zee Duk simple dress suka Yi Sannan suka Dogon hijab Har kasa, sukayi da Maryam su had’u Kawai a asibitin nan suka wuce FMC
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Suna Isa Kalfana ta Kira Anas yazo ya Shiga dasu, ba a Shiga cikin d’akin da yk Yau kwanan sa 6 baci ba Sha sai da taimakon nakura hatta numfashi Na inji ne ya kai su gun Mami suka durkusa suka gaisheta ta amsa kana Jin muryata Zama San tana cikin tashin hankali
Mami Tace
“Gashi kunxo ba a Shiga”
Kalfana tace
“Eh Mami , Allah ya Bashi lfy”
Tace
“Amin” nan ta Riki bakin hijab dinta ta Na share hawayen fuskarta, zee Ganin hkn itama ta Fara nata kukan, Maryam ce tace Mata
“Zee lafiyan ki kuwa ki daina plz Zaki sake d’aga Mata hankali”
Mujeedat tausayin qawarta tk don Duk Sanda taga tana Kuka ita ma sai ta Taya ta hkn yasa ta kauda Kanta itace ta Fara mikewa
“Mami Allah ya Bashi lfy ” suka Tashi suka fita jiki a Sanyaye
Basu Yi Nisa ba Anas,Sufyan da Mansur suka bi Bayan su Suna musu Godiya Kalfana tace
“Bkm mun Zama d’aya” Anas yace HK ne”
Anas suka jera da Kalfana Suna tafiya Kamar wasu masoya
Maryam da Sufyan..
Azeemah da Mansur
Kalfana hankalin ta yy Nisa Anas Na Bata lbrin yanda abun ya faru sai sukaji muryar Zee Na Kuka da karfi da sauri Duk suka Nufi inda take a tare sukace “lfy me ya faru”? Hankali Kalfana yafi Na Kowa Tashi
Zee tace
“Ga Anas da Mansur da Kuma Sufyan Amma ba Khalyd Dina” sai ta fashe da Kuka wannan karon Kalfana kasa controlling Kanta itama kukan ta Fara yi Mansur yace
“Haba Kalfana ke da Zaki rarrashe ta Kuma kema kike Kuka”?
Azeemah tace
“Kalfana,Zee plz Ku daina Kar Nima Na Fara”
Maryam tace
“Lallai zamu Tara Yan Kallo, Duk muyi hkri Insha Allah Zai warke”
Zee tace “Ina Ji a jikina Khalyd ya mutu Kawai boye Min Kuke” Haryanxu Bata daina kukan ba
Anas yace
“Kuyi hkri Ku Tashi mu Maida Ku Gida”
Sufyan yace
“Kuyi hkri addu’a zamu mishi” sai suka Nufi parking area
Kalfana , zee da Anas da Azeemah Mota d’aya suka Shiga Anas ke Jaan motar Kalfana ce a zaune a gaban motar, zee da Azeemah a Baya, d’ayar motar kuma Maryam ne da Sufyan tafiya suke babu Wanda yace komai Har suka Isa Gidan su Maryam suka sauke ta Sannan suka Nufi Gidan su Kalfana Suna Isa suka musu Godiya suka shige
*After 3 days*
Khalyd Dai jiki Shiru Haryanxu Kullum sai Anas da Kalfana sunyi waya sabida Taji ko akwai improvement Amma Shiru kwasam sai Anas ya Kira Kalfana Yana sanar da ita cewar Za a kai Shi Aminu Kano tayi murna Sosai kai tsaye ta sanarwa Zee Duk sunyi farin Ciki da fatan Zai dawo da kafansa ranar laraba aka kaishi Garin Kano Anas yaso binsu Amma mahaifiyar sa Dr Maimuna Khamis ta Hana sabida itace take Kuka dashi ita Kanta rashin lfyn Khalyd Na tada Mata hankali Abu Kamar Wasa Bayan sun Isa ne Anas yk sanar da Kalfana cewar a Daren laraba Za a Masa aiki
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Karfe 2 aka Shiga dakin tiyata da Khalyd likitocine Har 5 akansa an Samu damar yin aikin saura tube d’aya akayi ta nema aka rasa sanann Dr Yazeed Malik Baya Gari likitan kwakwalwa ne da aka sanar dashi Halin da ya me Ciki ya sanar dasu insha asuban fari Zai shigo Gari…..
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Mu had’u a next page
“`Sis Fareedah💞
Sis Rufeey💞
Sis Ummu hanifa💞
A gsky Ina Jin dadin comments dinku🥰🥰 Allah ya bar kauna
“`
Afuwan Fans Nayi typing Amma network dinmu ya dauke
A gafarce Ni musamman
@Baby Haruna da
@Asma’u Lawal Magini
Babyn mu network din Garin ku ya b’ata Min raaai😡😡
*Plz Comments and share*🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻✍🏻
💜💜💜💜💜💜💜💜
*MATAR AURE NAH*
💜💜💜💜💜💜💜💜
_*(A love and sympetic story)_*
“`Story and written by Fadeelah Yakubu (Milhaat)“`🖊️
*Matar Aure Nah, labarine Wanda ya kunshi soyayya tausayi fad’akarwa Nishad’antar wa gami da ilmantar*
*Note_* “`bamu yarda Wani ko wata su juya mana labariba ba tare da izininmu ba“`
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah* *(Milhaat)*✍️✍️
🌎 *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION* 📚🖊️
“`Kungiya d’aya tamkar da dubu. Masu Nazari da aikida da ilimi, Burin ‘kungiyar a ko da yaushe shine ta fad’akar ta Kuma Nishad’antar da masoyan ta.“`🥰
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
____________________
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
*PAGE* 2️⃣5️⃣↔️2️⃣6️⃣
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Karfe 5 Na safe Dr Yaxeed ya shigo cikin Garin Kano, Bai zarce ko Ina ba sai asibiti zuwan ke da wuya aka cigaba da aikin Amma shikan sa ya tsorata Sosai sun fi awa 6 aka San karfe 2 da rabi Na Rana
raaii yy sa kullu Nafsin Za’ikatul maut Khalyd bb rai😭
Ba a d’auki lokacin ba aka Fara sanarwa Yan uwa da abokan arziki nan da nan garin Gombe ya d’auka sabida Khalyd matashi ne mai hazaka Ga son mutane,
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Kalfana da zee ne suke tafiya acikin makaranta Suna Hira Amma ba Sosai ba sai wayar Kalfana ya Fara ringing tana dubawa taga Anas ne tayi saurin picking ta amsa da sallama Bayan sun gaisa Anas yace Mata
“Kalfana, Ina Zainab”?
“Gata Muna tare”
Yace “Toh Khalyd ya rasu”
Kalfana tsayawa tayi chaaaak
Tace “Na’am”
Yace “eh Khalyd Allah ya Masa cikawa”
“Toooooh yaushe hkn ta faru”?
‘dazun nan Allah yamasa cikawa” sai ya katse wayar
Kalfana idon ta Duk sun Ciko da hawaye Amma ta rike Kanta ta rike hannun Zee ta Fara jaàaan ta da Hira , zee tunda Kalfana ta Fara wayar hanakalinta kasa kwanciya yy,
Tace
“Kalfana me Anas din yace Miki”?
” Babu komai” ta kauda Kanta gefe don hawaye ne yk kokarin sauka Zeee tace
“Kuka kike Yi ”
“Kuka Kuma Akan me Abu ne ya ya fad’a Min a Ido Suna tafiya Suna Hira Amma kwakwata Kalfana hankalin tabaya jikin ta
“Taya Zan Fara fad’a Mata cewar Khalyd ya rasu sun fi mint goma Suna tafiya acikin makarantar security office suke son zuwa karb’an Id card din su
Suna tafiya wayar zee ya Fara ringing tana dubawa taga Maryam ce tana picking tace
“Hloo Maryam” Kalfana Jin zee ta ambaci sunan Maryam a tsorace ta juyo don tasan tabbas Taji lbrin mutuwar ne kuma tafi so sai sun Samu wuri sun Zauna Kan ta sanar da ita Amma Ina Kan ta kwace wayar sai ji tayi Maryam Nace wa
“Zeee Wai Anas ya mutu”?
Zee ta zaro Ido “ya mutu” sai ta Yanke jiki xata fad’i Kan ta kai kasa Kalfana tayi saurin riko ta tana Kiran sunan ta
“Zee!!! Zee!!! Plz wake up , Dan Allah ki tashi” Maryam ta sake Kira Kalfana tayi picking “ke Maryam wannan Wani irin rashin hankaline ,Haka ake fad’an mutuwa”? Tayi tsaki ta kashe wayar
Ranta Kuma cewa “take wlh sai nayi maganin ta Bari ta gani”
Side din da suke yy Baya Sosai ba mutane sunfi 5mint a Haka wasu Maza 2 Suka wucewa Ganin halin da suke ci suka karso inda da gudu Dayan ne yk tambayar Kalfana “me ya same ta”?
“Suma tayi” sai suka Fara Mata Fifita”
zee ta fara Wani irin numfashi Kamar Ranta Zai fita Kalfana ta Kara sake Kuka Mai Cin Raina ta dauki 30mints kan ta Fara Bude Ido ta Bude Ido taga Kalfana Na kallon ta tace
“Kalfana plz tell me is not true” ta Fara Kuka sai d’ayan yace “mutuwa aka Muku”?
“Ayya waya rasu”
Tace “yayan mu ne”
Cikin muryan Kuka
“Allah sarki Allah ya jikan raai ” “Amin Bari mu fita mu Kira Muku Mai nape” tace to “mun gode”
Tayi tayi zee ta Tashi Amma Ina a take jikinta ta d’au zafi tace “kiani wayar ki”
cikin Kuka ta tmbye ” me Kuma zakiyi da wayar” “ki Bani in baza ki bani ba ki sanar Dani” ba musu Kalfana ta mikawa zee wayar ta sai tayi dialling numb Momyn ta tana picking ta Saki Kuka “Mommy Khalyd ya mutu, Khalyd ya tafi ya barni Dama Na fad’a Miki sun kashe Shi”
“Innalillahi wa’inna ilaihirraji’un, ya rasu ” Kalfana ta kwace wayar ta katse sai taga Mommy ta sake tayi picking “hlo Mommy ” cikin shesshekar Kuka “Mujeedat, Wai Khalyd ya rasu” Kalfana ta saki Kuka tana toshe bakin ta tace “eh mommy ya rasu” “Allah ya jikan shi” ta katse wayar mommy ita ma mutuwar nan ya tab’a ta sai da ta xubar da kwalla harga Allah Khalyd ya Kwanta Mata a raai Amma Rai yy halinsa yaro yaron kirki kaai Allah yasa mu cika da Imani
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Kalfana sunfi awa d’aya a zube Anan wasu su tmby me ya same su wasu Kuma su wuce ta rasa yanda zatayi gashi nape din Shiru, sai ta d’auki wayar ta tayi dialling numb anas Yana picking tace
“Kaga mahaukaciyar nan tana Kiran zee ta fad’a Mata , ita Kuma ta fad’i”
“Kaai oh My God, Maryam Bata da hankali Na Dade da gane cewar wawiyace,yanxu Kuna Ina”?
“Muna cikin makaranta”
“Ta Ina”?
“Mashigar CS”
“Okay gamunan zuwa”
Zee Dai Kuka yaki ci Taki cinyewa Kalfana Kuma Bata gaji da rarrashin ta ba ana cikin hkn ne sai Taji karar Mota yyi packing a gaban su tana d’ago kai suka had’a Ido da Anas
Yace
“Kalfana Anan Kuka Zauna hba Dan Allah”
“Anas to yazanyi Na kasa d’aga Shine Kawai Nima Na biye mata”
Gigiza kai Kawai yayi ya dauki jakar Zee Mansur Kuma ya dauki jakar Kalfana, Sufyan Kuma ya Karbi wayoyin su suka sa a Mota Amma Ina Kalfana ta kasa d’aga zee da taimakon Anas suka sata a motar Suna Shiga Sufyan ya Jaa motar suka yi hanyar kagarawal, Anan Gidan su zee yk Dake Duk sun San Gidan shys Basu Dade ba suka Isa Suna Isa Kalfana ta rike zee suka fita
Anas yace.
“Naga yamma tayi kina nan ko gida zaki Koma”?
“A’a jirani”
Tasan halin Yan gidan Sarai Suna da Wani irin halin da sai Allah ne Zai Iya musu gashi zuwa yanxu sun San Suleiman Na nemanta a gate din Gidan ta tsaya ta Fara Kiran sunan, Amina da Nana, Suna fitowa suka ganta a zaune a kasa sai suka Fara dariya, Matar baffan nata ta leko Kalfana ta gaisheta ta ansa Sannan tace ita Kuma meyasa meta tk cikawa mutane kunnen”?
Kai a kasa Kalfana tace “Khalyd ne ya rasu” tace “ayya Allah ya jikan sa”
“Amiin” sai ta Mika musu jakar Zee da wayanta , ta matso kusa da ita tace “zee plz kukan ya Isa hk, Sannan ki toshe kunnen ki da Duk Wani abun da zasu ce Miki”
Amina da Nana dariyar Su suka cigaba da Yi ran Kalfana in yayi dubu to ya b’aci ta Tashi ta Shiga motar, a nan ne Amina da Nana suka shigar da ita gida”
Anas yace “Kalfana Amma Yan gidan su Zee Kan su d’aya kuwa ki dubu kiga dariyar ta suke”
“Hmm Anas Manta da su kai Kam”
Kalfana a Ranta cewa take “Anya Zan Iya auran Maan wannan Wani irin family ne” Duk abubuwan da ake Mata agidan zee Bata boyewa Kalfana Basu Dade ba suka Isa kofar Gidan su Kalfana, ta fita ta musu sallama
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
*Ranar sadakar 3*
Kalfana, Zeee, Azeemah da Maryam sukayi shirya don zuwa Gidan su Khalyd , Anas ta Kira ya musu kwatance , suka tare Mai adai adaita suka ce ya kai su Pantami, Suna Isa unguwar ta Kira Anas yaxo ya kai su Gidan suka gaida mami, Basu Tashi ba sai da suka mishi addu’a Anan ne fa Kalfana ta tabbatar cewa Khalyd ya mutu, Kan su Ankara zee Kuka, mahaifiyar sa Kuka, babban Auntyn su Kuka, Kalfana ta kasa jurewa ita ma kukan take nan Mansur ya Shiga Yi musu nasiha Akan Kuka wa mamaci Amma Kamar ba Da su yk ba
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Sukayi musu sallama Sannan suka fita , Basu fita Daga cikin Gidan ba zee ta suguna ta Bude Sabon Shafin Kuka , Bb Wanda yace Mata komai cikin Kuka tace
“Kalfana Na fad’a Miki kwanaki nayi mafarki Wai Naxo Gidan su Khalyd Ina ta neman sa aka ce yy tafiya Kuma ana taro a Gidan”? Kalfana tace
“Eh kin fad’a Min”..
“Kalfana wannan Gidan Na Gani a mafarki Na, kaico Na Khalyd kace kana da Magana Dani Naki Bari mu had’u, gashi yanzu ka tafi, Nima Insha Allah kwanan nan Zan biyo ka”
Sufyan yace
“Haba Zee sai kace ba musulma ba mu kanmu aboknan sa munyi kukan Munga ba riba mun hkr”
Anas yace “Kalfana calm down ki DaIna kukan nan kukun da kike Yi shys Zee take Kara Shiga tashin hankali”
Maryam da Azeemah suka Nufi inda Zee ta ke suka rikota suka Zauna a taburma sun Dade anan kan suka tafi,
Bayan sun Koma gida, Zee ta cigaba da Kuka, Kalfana tayi wanka ta girka musu macroni ta juye musu a babban plate Amma zee Taki ci, Kalfana ta Zauna a gaban zee ta riko hannayen ta tace..
“Zee, tunda aka sanar da ke mutuwar Khalyd kin Masa addu’a ki da sau d’aya”?
Ta girfiza kai alamun a’a
Tace “kina kaunar Khalyd soyayya d’aya ce ya rage Wanda mu zamuyi Masa shine addu’a,kukan nan da kikeyi zaki Kara Masa azaba ne ,irin kukan da kikeyi ya haramta” sai ta sa hannu ta share Mata hawaye Duk da ita Kanta kukan take sonyi sun Saba da Khalyd Sosai tana Jin mutuwar sa , “zee kimin alkawari baza ki sake Masa irin wannan kukan ba Daga yanxu Zaki Fara Masa addu’a” ta amsa Mata da “Toh” Sannan suka rungumi juna Azeemah da Maryam Yan Kallo suka Zama , suka Fara cin abinci Alhamdulillah zee ta Samu taci abincin Sosai Sabi da Yau kwanan ta 3 Ruwa kawai take Sha
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
A Gidan nasu ba Mai kwantar Mata da hankali Banda dariyar da suke Mata, Wai tana Kuka Akan saurayi ni ko Nace Suma Allah ya had’a si da Na nasu mutuwa akewa isgili😡
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
“`Labarin Zee da Khalyd gsky ce , labarin soyayyar kawata ce da saurayin ta Mai Suna Muhammad, Na zabi Na sa Shi a cikin littafina ne sabida akwai Mata dayawa da suke rasa masoyan su Na gsky sai Daga Baya su zo Suna da nasanin“`
Har gobe Zee Na nadamar wulakanta Masoyin nata da tayi, sanan Bata dainan kukan rashin sa ba Ni Kaina Ina Muku rubutun nan Kuka nk yi
Plz pray for him Watan sa 6 yanzu da rasuwa😭😭😭😭
*Allah ya jikan ka Muhammad yasa Aljanna ce makomar ka we love you but Allah loves u more, an Maka shaida Na Gari ,shaida Mutane Shi yk bin mutum, Allah ya kai haske kabarin ka we Really miss you* 😭😭😭😭😭😭
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
*_CIGABAN LABARI_*
Kalfana Tashi tayi Zauna tana Kuka Maai sauti taka fad’in
“Allah ya jikan ka Khalyd, Allah ya kai haske kabarin ka tana cikin kukan ta sai wayar ta tafara ringing, da sauri tayi picking Kara a kunnen ta Amma Bata ce komai ba
Yace
“Babyna” tace “Na’am”
“Bacci kika fara ne”?
“A’a” cikin murya Kuka
Alhj Maan Dake zaune ya saurin Tashi ya Zauna
“Subhannallah My D Kuka kike”? Me aka Miki”?
Tace “babu ” ta sake fashe wa Kuka Tashi yayi ya tsaya hankalin sa yyi matukar Tashi
“Hope Nine silan kukan nan naki ba”?
“A’a ba kai bane”..
“To tell me, me aka Miki”
Tace “Cikina ne ke Min ciwo” cikin muryar shagwab’a
Nan ya Zauna yace “kaaai Amma k ko da kina kusa sai Na cije” sai tayi murmushi yace
” Ya ciwon cikin”?
“Da sauki”
“Dama yana Miki hkn ne “?
“Eh”
“Kodai kodai ne”?
“Kodai kodai me”?
“Karshe wta mana”
Tace “Laaaaaa sai da safe”
Yace “no plz Na Bari”
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
“Babyna Dan Allah kiyi hakuri da abin da Na Miki d’azu sharrin Shaid’an ne”
A zuciyar ta tace “sai mutum ya gama tsula tsiyar sa yace shaid’an”
“My Princess Kinyi shiru ki Dai baki hkra bane”
“Na hkura ya wuce”
Nan suka Fara hirar su
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Washe Gari ta shirya Tsaf tayi breakfast da Noodles (indomie) da shayi ta d’auki Jakarta ta fita ta rufe kofar d’akinta Sannan ta Shiga d’akin Momy sai Taji Azeemah Na Mata Magana Daga kitchen
“Kalfana ki tsaya mu Karya”
Kalfana da tun jiya take cike da haushin ta tace Mata
“Wlh na makara ki bye” sai ta fita ba tare da ta Jira amsarta ba
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Mu had’u a next page
*FadeelahMilhaat* ✍🏻✍🏻✍🏻
Plxxxx comments and share
Matar Aure Nah group invite
👇🏻
https://chat.whatsapp.com/KRSQBsr9JJw6Qe8AzUT9lP
Mata zallah plx🙏🏻
💜💜💜💜💜💜💜💜
*MATAR AURE NAH*
💜💜💜💜💜💜💜💜
_*(A love and sympetic story)_*
“`Story and written by Fadeelah Yakubu (Milhaat)“`🖊️
*Matar Aure Nah, labarine Wanda ya kunshi soyayya tausayi fad’akarwa Nishad’antar wa gami da ilmantar*
*Note_* “`bamu yarda Wani ko wata su juya mana labariba ba tare da izininmu ba“`
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah* *(Milhaat)*✍️✍️
🌎 *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION* 📚🖊️
“`Kungiya d’aya tamkar da dubu. Masu Nazari da aikida da ilimi, Burin ‘kungiyar a ko da yaushe shine ta fad’akar ta Kuma Nishad’antar da masoyan ta.“`🥰
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
____________________
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
*PAGE* 2️⃣7️⃣↔️3️⃣0️⃣
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Kalfana tun jiya take cike da haushin Azeemah
“Wlh Na makara bye” sai ta fita ba tare da Jira amsarta ba
Azeemah tace “Hmmm yarinya in kin San wata baki San wata, ke in an barki ke ustaziya ce ko, to wlh sai Na Mai da ke karuwar gida” ta cigaba da aikin ta…..
Zee da Kalfana Suna had’uwa a makaranta Kamar kullum Wani lokacin Kuma su zo Gidan su Kalfana suyi sallah Sannan suci abinci, Alhj Maan da Kalfana sun shaku acikin sati 2 Kuma kullum sai yazo Hira, Maan (Yayan Zee) yaga canji sosai a gun Kalfana ta DaIna bashi kulawa Kamar yadda take yi da, hankalin sa yayi mugun Tashi sabida Yana matukar kaunar ta Amma tana nema ta Karya alkawarin da ta d’auka…….
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
*Wannan Kenan*
Kamar kullum Yau Maan yashirya Tsaf yayi hanyar zuwa Ganin masoyiyar sa, fararen Shadda yasa ,da Bakar hula sanan yasa Bakar Takalmi yayi matukar kyau, Sannan ya Kira ta ya Sanar da ita Yana hanya ta amsa da to ta Shiga wanka ta sa farin material Riga da skirt ta daura dankwalin kayan , Sanan ta yafa Bakar gyalle ta sa bakin Takalmi da bakin wrist watch, light make up tayi , tayi kyau sosai ta feshe jikinta da turare, ta dauki wayarta ta fito ta Shiga parlour gun su Momy , tana Shiga parlour ya gwaraya da kamshin tiraren ta, tana Shiga Momy tace
“Mujeedat irin wannan kyau haka, Maan yazo knn”? Tayi murmushi Sannan tace “eh”
“Dakyau Dama Ina so Na baki shawara Kinga mutumin nan ki rike Shi hannu 2, Kinga Mai kudi ne Zai d’auke Miki dukkan nauyin ki, kingane ko”? “Eh Na gane Momy Amma Nifa ba Ruwana da kud’insa” “Kinga matslaa ta Dake knn, ke Wai baza ki waye bane”? , Kuma mutumin nan Daga Ganin sa Yana da Mata” Kalfana tace “Momy Mata Kuma kai da Kamar wuya” “ki Karbi Wayan sa in kiga pic Na Yara to Yana da Mata” “Amma Momy kulkum fa sai yazo, Kuma mukan raba dare Muna ways” “it doesn’t matter my dear ki dai bincika” Kan ta am sai suka ji sallaman Azeemah Duk suka amsa, sai ta Zauna kusa da Kalfana ,tace “Kalfana akwai gist fa” tace “Allah ko,Bani insha……
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Akwai Wani abokin Bashir yaga Hoton ki a status Dina yace Yana sonki , sanan gobe zasu zo” Kalfana tun da Azeemah ta Fara maganar Taji ta Fara b’ata Mata raaai
“Azeemah tace Kinyi shiru”?
“Toh Ni Kuma mezance miiki”?
Momy tace “Mujeedat ba a Zama da saurayi d’aya fa” “Hmm Momy knn Ni da ba Aure zanyi yanzu ba me amfanin Tara samarin, Maan din ma wlh nacin sa ne yy yawa Har ya sa Na Saba dashi”
Nan wayar ta ya Fara ringing Tana dubawa taga Hubbyn ta ne, Bata Yi picking ba ta Tashi tace “Momy bari nazo” Azeemah tace “plz in kika shigo Ina da Magana Dake” “okay to”
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Tana fita ta Nufi inda yk ta Shiga motar sanan ta Masa sallama suka gaisa to her surprise sai taaga sun sa Kaya matching colours, Shima kallon kayan jikinta yk, yace “Waye yace ki sa Kayan nan” “Wa kuwa Zai ce Min, zuciya ta man” ” Naji Dadi sosai zuciyoyin mu sun shaku” tace “Tabbas” tana dariya nan suka Fara Hira sun Dade Suna Shan hirar soyayyar su Sannan yace Mata “My princess in Allah ya kai mu gobe zanyi tafiya” tace “tafiya Kuma, xuwa Ina”? Yace “Anambra State, Akwai shagon mu a wurin so Na Kwana 2 banje ba zanje Naga ya abubuwa suke tafiya achan” “yaushe Kuma zaka dawo”? “Ina ga Zan kai 1week” “Allah ya kai mu” murya a Sanyaye ” look Babyna Kar ki damu kinji in fa bakya so Zan fasa”? “A’a Ni bance ba, kana nufin in muka Yi auren ma Hk xaka Rika tafiya hk”? “In ta kama hkn zanyi man” ” chaaapdi Aiko da sake” yayi dariya sosai sai da yy Mai isar sa yace “kin bala’in Bani dariya”
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Sai ta turo baki “Ni ka Daina Min dariya” cikin muryar shagwab’a” Shi ko shagala yy da kallon ta da ta lura da lips dinta yk Kallo sai ta rufe fuskarta da gyallenn da yafa a kafad’ar ta , nan ne ya dawo hayyacinsa yace “Amarya ta, Amarya ta d’an Bude fuskar mana” ta d’aga kafad’ar ta alamun naki, sai yayi murmushi, tace “Muga wayar ka”? “Wayata Kuma me zakiyi da ita”? “Picx Zan kalla” “Babyna sai hotunan shinkafa Amma dai gashi” ya Mika Mata Sannan ya fad’a Mata password din tana budewa taga pic dinta a ne gaban wayar sa taji dadi sosai hkn ya tabbar Mata da cewa Bai da Mata sai taji hankalin ta ya kwanta, nan ta Fara kallon pics din Kuma hkn ne pics din shinkafa ta Gani sai hotunan gidaje, Har ta iso Kan Hoton ta sai ya Ce “Kinga wanannn Hoton kyau yk Min sosai Kinyi kama da sabuwar Amarya, musamman lallen hannun ki inason lalle sosai”
Murmushi Kawai tayi Bayan ta gama kallon picx din ta Mika Masa wayar sa ya karb’a yasa a aljihun rigar sa ,
“Babyna Zan tafi sai munyi waya” sai Taji ba Dadi ta amsa da “Toh”
“Babyna Na lura in Na Miki maganar tafiya ta Duk sai yanayin ki ya sauya” ,Na fasa tafiyar”
“A a Kayi tafiyar ka” yace sai Kinyi murmushi sunkuyar da kanta Kawai tayi yace “Babu wata matslaa ko”? “Eh babu” “baki fahimce Ni ba, babu Wani abinda kike bukata”? Tace “Eh babu” “Hmmm matsalaar kud’i fa nk Nufi” “Ni Bani da matsalaar komai” “Na lura Dake kina da kyaliya , Amma ba komai ban acct numb ki” “A’a ba sai Na Baka ba” yce “Toh shkn, Ina wayar ki ne”? Tace “gata” ta Mika Masa yace “pin” sai tasa thump dinta ta cire, nan ya Shiga contact list dinta ya duba ya ga My Acct Numb sai ya d’auka yasa a a wayar sa Sanan ya Mika Mata wayarta,
“My princess Ina so Na bude sabon acct, a Wani banki ya dace Na Bude” tace “Wanda Kk so”? “Inda kika da acct nl so a Wani banki ne”? Tace “Ecobank”
“Alright Amma savings kika Bude ko”? ” Eh savings ne”
Sai Taji Karan msg a wayar ta tana dubawa taga Bank alert Na 100k abin ya Bata mamaki da taga sunan Suleiman Baba Suleiman, tace “Hmm kai gaka Mai wayo ko”? “Toh Gani nayi nema kike ki wahalar Dani” tace “Nagode Allah ya Kara bud’i” “Amin Amma Kar ki Kara yimin godiya babu godiya tsakanin Mata da miji” tace “Toh yallabai” ta kasa fatan Allah ya kiyaye hanya sanan ta Shiga gida
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Tana Shiga ta tarar da Azeemah a kwance a d’akinta tace “Azeemah Ashe kin shigo”? “Eh wlh jiranki nake” “da alama maganar nan Mai muhimmanci knn” tana Magana ta yaye gyallenn ta sai ta Zauna a Kan kushin, Azeemah CE ta matso kusa da Kalfana sai ta riko hannayen ta tace “Kalfana plz am really sorry, plz forgive me da abun da Na Miki ranar, Na Saba da rayuwa da Maza Wanda Idan nayi Kwana 2 ba tare da Na Miji ya kusance Ni ba, Bana Jin dadi, Na d’auka kema irina ce , Amma sai Naga akasin hkn”
Kalfana tunda Azeemah ta Fara Magana take kallon ta tasan cewa maganar nan Duk Karya Ce “Amma Bari Na bita a haka” a zuciyar ta sai tace “shkn Azeemah, Na hkra but plz kiji tsoron Allah ki sani kina cin Amanar mijinki, da Na ‘yan’yanki, sanan kin muhafurci addininki, Allah ya shirye mu yasa mana tsoron sa a zukatan mu” ta amsa da Amin nan suka Ci gaba da hirar su, Amma Azeemah a Ranta cewa take “sai kin gane baki da wayo Allah ya kai mu gobe”
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Bayan sun gama hirar su ta Hau online tana chat sai Taga Anas ya Mata Magana nan suka Fara chat tun Bayan rasuwar Khalyd Kalfana ta Fara Kula Anas, yakan Kira ta Har Gidan su yk zuwa su Sha Hira, tana cikin chat da Anas Sai Alhj Maan ya kirata ya Sanar da ita ya Isa gida lfy suka Sha hirar su ta Masa fatan Allah ya kiyaye hanya ya katse wayar, sai Azeemah tace zaiyi tafiya ne”? “Eh” Azeemah tace “Alhamdulillah ya cika naci wlh” Mujeedat ta Tashi ta Zauna tace “Duk nacin sa Bai kai wanchan Dan iskan saurayin nan naki ba”
“Wanne knn fa”?
“Aww Zeemah Ai Na Manta samarin nakin Allah yy su dayawa, KumaDuk Yan iska ne”?
“Kuttmelessi Kalfana Amma wlh ban da Tanko”
“Wani Tanko knn”
“Tk mana d’aya Wanda kika sani”
“Mtwwww wanchan Dan iskan ai wlh Karuwan Na Miji ne Shi” ran Zeemah ya b’aci sosai Amma Sabi da akwai abin take Shirin Yi in ta biye wa Kalfana Duk sai ransu ya b’aci
“Hmmm Kalfana knn me hujjan ki”? Hujjana shine ranar Naga iskanci da rashin kunayar da kukayi a Motan sa”
“Innalillahi Kalfana abin naki ma sharri kika Fara yi”? Tana yarfa hannu
“Sharri Kuka ke kinsan wlh Kinyi kad’an Na Miki sharri da idanuwa Na ganku babu Riga a jikin ki”
“Shegiya Kalfana ai ban ganki ba” “laaaaaa laaaa Kul Kul Kar ki sake cemin shegiya Bana so ehe, in ba Haka ba Rai Zai b’aci” Zeemah dariya Kawai ta Mata
Sai ta canxa hirar Suka Yi ta Hira ranar a d’akin Kalfana Zeemah ta Kwana
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
*Washe Gari*
Kalfana ta Tashi da ciwon kai, hancin ta ya toshe, muryarta Bata fita in zata Yi magana Ga zazzabi Mai zafi, a ranaar Bata Shiga makaranta ba, tunda suka gaisa da Daddy , Bata sake waiwayar wayar ta ba sai da Ya Maan ya kirata Jin muryarta hka yaji tausayi ta sosai yy Mata fatan Allah ya Bata lfy, Alhj Maan Har ya Isa Airport Kan ya kirata ya Sanar da ita karfe 10 zasu Tashi yaji muryar ta ya canxa hankalin sa yayi mugun tashi Har yaji Kamar ya fasa tafiyar Amma bazaiyu ba sabida tare da babban yayansa Mai suna Aliyu zasu Yi tafiyar Amma a ransa bazai kai Satin ba princess Dinsa ba lfy…….
Momy Ce ta sa Afra da Afnan suka sayo Mata maganin Mura Tasha tun da ta Sha take ta bacci Har sai karfe 4 Shima din ma don zee ta shigo ne ta Sanar da Ita Mahir yazo ya gaishe ta da jiki hkn yasa ta fito kofar gida don su gaisa Mahir Dan ajin su ne tun Suna Rabin ajin Na Jami’a (Remedial) su ukun sun shaku sosai Amma da suka Shiga Aji d’aya sai suka rabi sabida Kowa da department Dinsa Kalfana Medicine, Zee Pharmacy, Mahir Computer science, Mahir ya ha’du Iya had’uwa gashi da son mutane Shi kadai Kalfana ta kulla Abota dashi, ba kamaar Zeee ba ita Kowa ma kulashi take Yi
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Suna zaune su ukun Suna Hira sai Ga dawo war Momy Daga kasuwa a adaidaita, Duk suka gaishe ta, ita Kuma Momy Mahir take Kallo bud’an bakin ta “wannan fa hulan baban sa yasa ne, Kuma motar nan ba nashi bane ko”? Kalfana Duk takaici ya isheta Taji Kamar ta nitse kasa, Zee Kuma haushin ta Taji Duk babu Wanda ya Amsa Mata sai ta shige tana tsaki, tana shige Kalfana tace “Mahir am very sorry…..” Ya d’aga Mata hannu Kar ki damu, Zan tafi” sai ya miko Mata wata Leda tace “Mene ne”? “Ke Dai ki karb’a mana” ta karb’a ta Masa godiya ya shige motar sa ya tafi, zee kasa magana tayi Yana tafiya tace “Kalfana kin sake wa Matar nan dayawa, ya za’ayi ta Yi disrespecting bakonki”? “Zee kema kin San…..” “Nasan me Kalfana wlh tun wuri ki taka Mata birki Mata babu abinda ta Iya sai gulma da sa Ido mtssw” tana kad’a kafa Kalfana tayi murmushi ta riko hannun ta tace “mu Shiga Ciki plz ki daina b’ata ranki akanta” “Kalfana kodai tsorata kike Ji ne”? “a a ko kad’an Kar ki Manta ta haifeni fa”? “Yaushe ta haife ki”? “kaaai zee ki Rika daukan Abu da sauki plz” “Bazan Yi dinba” ta fizge hannun ta ta Shiga cikin Gida Kalfana Kam dariya tayi sananan tana Ji da ciwon Kan da ya dame ta, tana Shiga ta tarar dasu sun shimfid’a taburma , Zeemah da zee da Momy, ita ma Zaman tayi ta aje ledar da Mahir ya Bata Momy tayi sauri ta d’auka ta Bude sai ta Fara wage baki tana dariya tace “kaai madallah Ashe d’an arziki ne” Kaji me gassassu dasu yoghurt”ta umurci Zeemah ta dauko plates da cups sai hau ci ta dad’e tana ci Kan tayi musu Bismillah Kalfana tace ta Koshi , zee tace baxa ta ci ba ta Tashi ta Shiga da’ki Kalfana tabi bayanta..
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Kalfana tace “Zee lfy” “Oho ban sani ba, tafiya zanyi Bazan Iya kallon kayan takaicin nan ba” ta d’auki Jakarta ta fita da kamar Kar ta musu Magana sai tace “Momy sai da safe” dakyar Momy ta Amsa sabida ta cika bakinta da nama.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Kalfana tace
“Zeee tsaya mana Na Miki rakiya”
“A’a barshi, baki da lafiya ta fita ”
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
*_At Night_*
Azeemah Allah , Allah take dare tayi gashi tayi tashiga d’akin Kalfana ta Samu ta idar da sallar Isha tana zaune a Kan sallaya tana waya tana cikin farinciki sosai, Zeemah ji tayi Wani Abu ya soke ta a kirjinta, in akwai abinda Bata son Gani to farin cikin Kalfana ne ta Samu wuri ta Zauna Har sai da Kalfana ta Gama ways da Maan, Zeemah tace “Kalfana Bashir fa Suna hanya”
Kalfana tace
“Waye Kuma Bashir”?
“Hmm Harkin Manta Bashir saurayin d’an hajiya”
“Oh Na mance ai”
“Toh Na tinatar dake Tashi ki shirya”
“Me Zan shirya yadda kika ganni hka a HK Zan fita”
“Haba Kalfana jiya fa da Maan Zai zo kwalliya kika masa Na musamman” Rai a b’ace
“Toh Zeemah kema fa Maan kika Ce” Kan Zeemah ta Amsa saiga shigowar Kiran Bashir, tace “Kalfana Tashi mu fita” Suna fita suka Shiga mota Bayan sun gaisa Sai Bashir ya tada Mota, Kalfana tace “Ha’ah Ina Zamu Kuma”? Bashir yace “Outing,Babyna baki fad’a Mata bane”? Yana tmbyr Zeemah ta Ce “eh wlh Na Manta, am sorry Kalfana” Bata Ce Mata komai ba suka five Daga unguwar Wani wurin da ake sayar roasted Fish suka je s, Zeemah da Bashir ne a gaba sai Kalfana da abokin Bashir mai Suna Faisal a Baya suna Saya suka bar wurin, Wani makeken gida suka nufa da motar Kalfana Duk hankalin ta Tashi gashi Haryanxu zazzabi take Ji gashi sun kawo ta Wani gida unguwar ma shiru ita Kanta Bata San Wani unguwa bane nan , Faisal ne ya fita ya Bude gate din Sanan Bashir ya shiga yy parking Gidan babbane sosai gashi shiru alamun ba Kowa, Kalfana kirjinta ya Fara bugawa uku uku, sai zaro Ido take Suna Parking Zeemah ta fita ta Bude wa Kalfana kofar sai ta riko hannun ta , Taji jikinta da zafi tace “Kalfana jikin ki da zafi Haryanxu zazzabin ne”?
Kalfana tace “Zeemah Ina ne nan”
“Wlh nima ban sani ba” Kalfana tayi murmushi tace “toh” sai suka Shiga Wani d’aki, da’ki d’aya ne da bathroom aciki katifane Kawai a d’akin sai kayan Kallo da Dan karamin fridge, Duk suka Zauna suka sa Matan a tsakiya, Bashir ne ya dauki ledan ya Bude Faisal Kuma ya dauko plate da alama d’akin Faisal ne, Zeemah, Bashir,da Faisal suka Fara ci Kalfana kallon su Kawai take Zeemah da Bashir Na Manne da juna yana sa Mata a baki, Faisal ya dauko Zai sa wa Kalfana a baki ta ture yayi murmushi yace “plz dear kici” tace
“A koshe nk” “just one bite sai ta dauki d’aya tayi Kamar tasa a bakinta hankalin su Baya kanta ta Maida ta aje, bayan sun gama ci Bashir ya Fara romancing Zeemah sai Nishi take Sama Sama , Kalfana ta Tashi Za ta fita Faisal ya riko ta “Ina Zaki”? Yana Mata Wani irin Kallo Yana lashe baki tace “fita zanyi, kin kunna fanka Kuma Ina Mura” yace “Bari Na lashe” tana Ganin ya juya Mata Baya tayi saurin Jaan handle din kofar Ashe sun rufe tace “na shiga uku”a zuciyar ta sai ta dawo ta Zauna a kasa dab da bakin Kofa Kamar wata marainiya Kanta a ass kamshin tiraren sa ne yasa tayi saurin d’ago kanta taga ya miko Mata Ruwa a cup da wasu kwaya “Kisha maganin Mura ne” tace “a a nasha a gida Idan Na sake Sha zaiyi over dose” yayi yayi da ita Amma Taki, dole ya hakura,
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Sai taga Bashir da Zeemah sun fita tace “Ina Zaki “? “Ina zuwa Magana zamuyi” suka fice Zeemah murmushin mugunta take,
Kalfana Duk Taji ta tsani Kanta Faisal ya Maida kofar ya rufe Tashi tayi ta Saya shi Kuma kokarin nufota yake tace “Faisal me haka”? “Magana zamuyi” “ai kunne ke ji ” tana Jaa da Baya a hankali Shi Kuma sai binta yake Har ta kai jikin Bango Kanta ankara Har ya nufota
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Mu ha’du a next page
Plz comments and share 🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻
💜💜💜💜💜💜💜💜
*MATAR AURE NAH*
💜💜💜💜💜💜💜💜
_*(A love and sympetic story)_*
“`Story and written by Fadeelah Yakubu (Milhaat)“`🖊️
*Matar Aure Nah, labarine Wanda ya kunshi soyayya tausayi fad’akarwa Nishad’antar wa gami da ilmantar*
*Note_* “`bamu yarda Wani ko wata su juya mana labariba ba tare da izininmu ba“`
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah* *(Milhaat)*✍️✍️
🌎 *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION* 📚🖊️
“`Kungiya d’aya tamkar da dubu. Masu Nazari da aikida da ilimi, Burin ‘kungiyar a ko da yaushe shine ta fad’akar ta Kuma Nishad’antar da masoyan ta.“`🥰
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
____________________
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
*PAGE* 3️⃣1️⃣↔️3️⃣4️⃣
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Yace “Magana zamuyi” “ai kunne ke ji ko? Tana Jaa da Baya a hankali Har ta kai kusuwar d’akin Kan ta Ankara Har ya iso ta
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Rike ta yayi gam Sannan ya jawo ta sai faman shissina ta yake yana lashe baki, ita Kuma sai faman ture Shi take Shi ko Gara ingiza Shi ta ya kai hannu Zan tab’a nonowan ta tayi sauri d’auke Shi da Mara Ji nayi taasss bai san Sanda ya sake ta ba don yaji zafi sosai , yace “ke Ni kika Mara”? Wlh sai kin Raina Kan ki Yau don wlh Bazan barki ba” nan ta Fara basa hkri “Dan Allah Kayi hkri Kar ka cutar Dani” “me abun cutarwa anan sex fa Kawai xanyi dake Zan jiyar dake dad’in da baki tab’a jiba, Zan tabbatar Miki cewar nafi sauran samarinki” “wlh Allah Ni ba Haka nake ba, Dan Allah Kar ka zamo sanadiyar Rasa mutuncina” yayi Wani iriyar dariya yace “Ni Zaki Raina wa hankali, nasan Zeemah sosai fiye da yadda kika San ta,kawar ki Ce Kuma kice Min u r a Virgin” Kalfana sai hawaye wiwiwiwi tun da take a rayuwarta Bata tab’a da nasanin had’uwa da Wani ba sai Zeemah Ji take a yanxu in aka Bata wuka sai tayi gunduwa gunduwa da ita, cikin muryar Kuka tace Wallahi Ni ban San Hk take ba sai Yau Ni ba Yar iska bace ba” yace “in jikina Duk kunne ne bazan gaskata maganar ki ba” Yana nufo ta tayi murmushi a zuciyar ta tace “Hmm ya Allah ka kubutar Dani, Allah yasa plan Dina yayi aiki” karasowa yy ya rungumota Sannan ya ture ta ta fad’a Kan katifar sai ta sa Wani Kara Har sai da ya tsorota ya tab’a ta yaji bata motsi yace “Kalfana plz wake up” shiru yayi saurin fita ya Nufi part din da su Zeemah suke ya Fara kwankwasa kofar Amma shiru sai Nishin su da yake Taji ransa yayi mutukar back wato ma Jin dad’in su Kawai suke Ni Kuma sun had’a Ni da Mai aljanu ya kara buga kofar da karfin gske , Bashir yace “am coming” Zai Tashi Zeemah ta Hana Shi sabida ita a yanxu ta Fara jin dad’in ta, Faisal Na tsaye Ganin sun Raina Masa wayo ya juya ya Koma d’akin sa, yana shiga d’akin yaga wayam , yayi saurin leka ban d’aki wayam ya fito yasa rike kugunsa yace “wato guduwa kika Yi”
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Kalfana Na fita tayi sa’a ta Samu Dai Dai Ga Wani Mai achab’a ta Tara ta Hau ya kai ta Gida tana Shiga ta Samu su Momy Na nan a parlour Bata bi ta kansu ba shige d’akin tana Kara Mika godiyar ta Ga Allah Dama ta bar wayanta a a chaji tana dubawa taga missed calls Na Daddy 2, Alhj Maan 1, Anas 3,da Kuma Ya Maan 6, ta Duba taga Sha d’aya saura tace it’s late Bai Kamata Na Kira Daddy ba, Anas Kuma me ya faru sai taga msg Dinsa Akan yazo ya Duba ta da jiki Kuma Bata d’aga call dinba Amma Insha Allah Zai dawo, sai tayi dialling numb Ya Maan , ya katse sai ya kirata “Babyna kina lfy kuwa nayi ta kiranki baki d’aga ba” “Am sorry bacci nayi shysa” “okay to ya jikin naki” “da sauki Alhmdlh” nan suka Fara Hira sun Dade Suna Hira sanann suka katse wayar a tare , dialling numb Anas tayi Shima ya katse ya kirata suka gaisa sunyi Hira sosai kusan mint 30 tace Masa bacci take Ji ya katse Har yanxu Dai kirjinta bugawa tak Gani take Kamar Zai biyo bayanta ta Tashi tayi ajiyar zuciya tace “Alhamdulillah , Zeemah wlh wlh sai Kinga abinda Zan Miki Dani kike zancen” ta cire hijab ta Shiga toilet tayi wanka sanan ta tayi alwala tayi shafa’i da wuturi ta Dade tana rokon Allah dya Kare ta da kairyar sa bayan ta Gama ta tashi ta cire Hijab din ta tasa sleeping dress Riga ne da gajeren Wando Tasha magani sannan ta Kwanta ta d’auki wayarta tayi dialling numb Alhj Maan, ta Kira Har sau 2 Bai d’aga ba tace Kila bacci yy a lokacin karfe 12 ya wuce,tayi addu’an bacci ta gyara kwanciyar ta nan da nan tayi bacci abunka da maganin mura………
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Bangaren su Zeemah da Bashir sai da sukayi Mai isar su suka Shiga toilet suka Yi wanka a tare suka fito Sannan suka Nufi part dinda Faisal da Kalfana suke sun Samu Yana kwance Daga Shi sai boxer’s, Yana ta juyi da alamu mararsa ke Masa ciwo, Bashir ya ce “abokina yadai ya Na ganka Hk” hararansa yayi sai ya Maida kallon sa Ga zeemah yace ” ke Kuma kika had’i Ni da Yar Kauye ko? Tana kallon sa alamun Bata fahimce Shi ba nan ya kwashe yanda sukayi ya fad’a mata, Ranta yy mugun b’acin a tunaninta zuwa yanxu ta Zama irin ta Amma ya b’ata Mata Shiri, tace “meyasa bk Bata maganin ba”? “Na Bata kin Sha tayi,yanxu Dai as u can see” Yana nuna Mata bananarsa da Tashi chaak, baza Ku Barni a hka ba, tayi murmushi Dama Bashir Bai gamsar da ita yanda take so ba sai ta Hau cire kayan jikin ta, Bashir yace guys bacci nk Ji bara Na Baku wuri ya fice , Faisal ya ta ya rufe kofar Sannan ya cire boxer’s dashi kadai ya rage a jikin sa ya nufo ta Yana lashe baki, tare suka cire WA Zeemah Kaya ya Fara romancing din ta kwana sukayi Suna Abu d’aya
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Washe gari Kalfana da wuri a shirya tana da lectures karfe 7, ta Samu tayi breakfast da chiips ta rufe kofan d’akinta sanann ta Shiga d’akin Momy ta gaishe ta, Momy tayi mamakin Ganin Kalfana tace Mata “Daga Ina Haka” Kalfana tace “dga da’ki Na” “Azeemah fa”? “Jiya Dai Na barato a kofar Gida” taga tmbyoyin Yana nema yayi yawa ta Tashi ta Ce Mata ta makara ta fice da Ga Gidan, Bayan ta Gama lectures ne , Mahir, zee, da Kalfana suka Zauna Suna ta Sharar hirar su, Bayan sun bashi hkri Akan abinda Momy ta Masa ” yace no ba komai Amma Bazan sake zuwa Gidan nan ba” Kalfana tace “haba Mahir Baka hkr ba knn”? Yace “Na hakura Matar Bata da kunya wlh, Wai ke dole sai kin Zauna a tsinennen gidan nan ne”? Zee tace “Mahir plx help me ask her” “hba Zeee kin San komai fa, rashin hostel ne Amma so Zan bar Gidan soon, kimin adalci mana” zee tace “ya Kamata ki Bari as soon as possible” nan suka cigaba da hirar su, Suna cikin hirar su sai Adnan yazo zee da Kalfana sun tsani ganin sa ya musu sallama ya Zauna , Shi a lallai Yana son Kalfana, Yana Zama Kalfana ta Tashi tace sai “anjiman Ku” ta rike hannun zee suka bar wurin.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Science complex suka Shiga konwacce ta Nufi ajin da zata Yi lectures, tun 3 suka Shiga Amma 5 suka fito Kalfana da salma Na tafiya a tare sai suka Nufi ajin da zee take Suna Isa suka tarar Bata Gama hkn yasa suka tsaya jiranta a Kan bene , science complex floor 4 ne su Kuma suna tsaye Basu Ankara ba suka Ji an ture Kalfana
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Da taimakon Allah da taimakon Salma ta riko ta juyawan da zasuyi suka ga Adnan ne, Kalfana Gani take Kamar ta mutu tana ajiyar zuciya don ta tsorata sosai, tace “Adnan baa….ka…. Da hankali , Ashe kai mahaukacine ban sani ba”? Yace ” ke Ni kike cewa mahaukaci”? “An Fad’a Maka bloody Fool” nan ta Fara zagin sa ta inda take Shiga banan take fita ba Salma Duk ta tsorata sai faman Hana Kalfana take Amma inaaa Bata Ji ba Dake Duk su 2 nikab ne a fuskar su nan da nan aka taru yace ” Ni ki Yi Wa hka”? Wlh wlh sai kin San kin Min hka, sai Kinga abinda Zan Miki” “Baka Isa Kamin komai ba Wawa Kawai ” fuuu ya bar wurin zee Na fitowa ta tmbyi me ke faruwa Salma ta fad’a Mata sai ta dafe kafad’ar Kalfana “habibty Yi hkri Za muyi maganin sa” suka bar wurin. Ko wacce tayi Gida a lokacin 6 ta wuce
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Kalfana Na Isa Gida ta Samu Zeemah ta dawo, suka gaisa da Momy ta shige dakinta, Zeemah ta bi bayanta tace “Kalfana shine jiya kika tafi kika Barni”? Kallonta Kawai tayi sai ta kau da kai ta Kuma cewa ” am sorry ya fad’a Min abinda ya Miki gsky banji Dadi ba, kiyi hkri” Kalfana ta Ce “Kar ki damu nasan is not ur fault” a zuciyar ta Kuma cewa take ” wlh sai nayi maganin ki sai Na Miki
Tabon da baza ki tab’a Manta da Mujeedat Mujaheed ba”
Zeemah ita ma aranta cewa take ” wlh yarinyar nan wawiya Ce Yar 21 yrs Amma Ni Ina 20 Na fita wayo”
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Zee Na komawa Gida ta Kira Abdul tace “Masa abokin ka Adnan ya so ya kashe Min Kalfana” yayi salati “me ya Mata” nan ta Sanar dashi Duk abubuwan da yk Mata Har akwai Wani lokaci Wai suje hotel, Sabi da hk gobe zasu kai karansa a security office, ya Shiga bata hkri, tace “it’s too late to cry when d head is being cut off, akwai Wani abun da Baku Dani a game da mu ba, Kalfana Dani Duk mahaifan mu soldiers ne kuma manya, yace sai ta gani, yanxu Hk Kalfana ta fad’awa dady cewar akwai Wanda yace Zai watsa Mata acid, Kuma next week Zai shigo Garin nan sabida Shi” hkri yk ta Bata yace ta bawa Kalfana hkri sai ta kashe wayar, zee Na kashe wayar dariya ta Fara Yi Sanan tayi dialling numb aminyarta , nan ta fad’a Mata yanda sukayi Zeemah da Kalfana sunyi dariya sosai Dake wayar Na handsfree.
Abdul mamaki yk Kuma ya tsorata “Ashe yaran soldiers ne Amma Basu nunawa Kamar Suna da mulki” yayi saurin Kiran abokin sa ya Sanar dashi Adnan ya tsorata sosai “general Mujaheed Zai shigo Gombe Duk Sabi da Shi, ya ce dole Na Bata hkri” Abdul ya ce Daka taimaka wa kanka soldiers kasan yanda suke son family din su kuwa” Adnan yace Na sani Yana Fifita jikin sa da Rigar sa sai zufa yk ta had’awa tun Daga ranar in ya ga doguwar yarinya Mai nikab buya yk Gani yake Kamar Kalfana ce.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
*After 4 days*
A Yau ne Alhj Maan Zai dawo, farin Ciki yk sosai Yau zaiga masoyiyar sa, Kalfana murna take sosai gashi ranar ya fad’a ranar Sunday ne, no tension, Zeemah shirya wata mugunta take kokarinyi Kalfana kuwa Duk kallon gudun Ruwan ta take, karfe 4 da rabi Na yamma Alhj Maan ya sauka a cikin Garin Gombe, Kalfana tunda tayi sallar Isha ta shirya tsaf cikin black abaya an Masa kwalliya da stones masu kyallani Golding colour powder Kawai ta shafa tayi kyau sosai ta Zauna Zaman jiran Hubbyn ta, Bangaren Alhj Maan Yana sallar Isha ya Nufi part din hajiyar sa sun Dade Suna Hira, sai tace masa “Yanxu kai Suleiman tun da ka rabu da Matar ka Sama da shkaru 3 ka kasa yin Aure, Haneefah da Haneef Yara ne kana Na ya Kamata ka nema musu wata uwar” kansa Kawai yasa a kasa Bai ce komaiba tace “Haba ya Kamata ka Manta da abinda ta Maka ba Duka aka taru aka zama d’aya ba” “hjiya Na hakura don yanxu Hk fira zanje” “Masha Allah wace Ce hka”? “In Na dawo Zan fad’a Miki” ya Tashi yace ‘hajiya Ina makullin Mota ta”? “Au da ita Zaka fita, sani ya fita da ita”? “Yaron nan ya Raina Ni ga Motoci nan Sa tawa Zai d’auka”? “To ka d’auki corolla din mana” “a a Bari Na dauki Machine Kawai tafi dadima” ya d’auka sai ya fice, don ya kosa ya ga Kalfanar sa, Yana Isa ya kirata ba b’ata lokaci ta fito Ga mamakin ta ganshi Yau da machine Amma Bata Ce Masa komai Bayan sun gaisa yace Masha Allah da wannan kyakkyawar halittar nan suka Fara hirar yaushe Gamo Wani babban Leda Na Gani cike da Kaya a gaban machine Dinsa da alama tsaraba Ce ya kawo Mata.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Suna cikin Hira ta Ji karar mota a ta Bayan ta jiyowar da zatayi Daga Motar Anas ce sai ta Ji jirjin ta Na Dukan uku uku ta dafe kirjinta Sanan ta jingina jikinta a jikin katangar Gidan, Alhj Maan sai kallon ta yk Duk ya Riga ya fahimce ta, yace Mata “Kalfana lfyn ki kuwa” Yana Maganar Yana kallon Motar da Har yanzu Bata karaso inda suke ba, tace “lfy Lau” yace kin tabbata”? Tace Masa “Eh” “tunda kika ga Motarnan kika Rasa nitsuwarki” “a’a ba Hk bane” “ki fad’a Min gsky bakin ki ne”?
Ta zaro Ido tana kallon sa yace ” tmbyr ki NK Kinyi Shiru”?
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Mu hadu a page Na gaba
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah Yakubu* *(Milhaat*)🖊️🖊️
Plz comments and share🙏🏻🙏🏻🙏🏻
💜💜💜💜💜💜💜💜
*MATAR AURE NAH*
💜💜💜💜💜💜💜💜
_*(A love and sympetic story)_*
“`Story and written by Fadeelah Yakubu (Milhaat)“`🖊️
*Matar Aure Nah, labarine Wanda ya kunshi soyayya tausayi fad’akarwa Nishad’antar wa gami da ilmantar*
*Note_* “`bamu yarda Wani ko wata su juya mana labariba ba tare da izininmu ba“`
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah* *(Milhaat)*✍️✍️
🌎 *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION* 📚🖊️
“`Kungiya d’aya tamkar da dubu. Masu Nazari da aikida da ilimi, Burin ‘kungiyar a ko da yaushe shine ta fad’akar ta Kuma Nishad’antar da masoyan ta.“`🥰
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
____________________
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
*PAGE* 3️⃣5️⃣↔️3️⃣8️⃣
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
“Tmbyr ki nake Kinyi Shiru”?
Kalfana ta Rasa me zata ce, Kanta Kawai ta sauke, tana d’ago kanta sukayi Ido hud’u da Anas, tayi saurin kauda Kanta, Anas Ganin Haka Kawai ya Jaa Motar sa ya tafi , tana Ganin ya tafi tayi ajiyar zuciya, Kawai sai taga Motar ta tsaya , a zuciyar ta tace “wayyo me Kuma Zai zo Yi ,Dan Allah ka tafi” Alhj Maan yace “ko Na tafi ne”?
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
“A a ka tafi Ina Kuma”? A Dai Dai lokacin Motar Anas yayi reverse, sai tace wa Alhj Maan “plz Ina zuwa” sai ta Shiga cikin Gida da sauri , a dai dai lokacin Zeemah zata fita Ji nayi gaaaau sun buge goshin su Duk suka ce “wayyo” da karfi Suna tab’a goshin Zeemah tace “Kalfana lafiya,waya biyo ki”? Kalfana tace “Maan yazo Muna tsaye sai ga su Anas, plz kije ki same su,” Zeemah sai dariya take tace “Ashe Dai ke matsoraciya ce” “ke dallah ba Duk sharri ki da Na zee bane, Kuka d’aura Ni Akan hanyar Ku Na Tara samari, by d way Ni Har Ga Allah Alhj Maan nk so, Duk Korin su zanyi” “ke ke ,Ya Maan Kuma fa ya zakiyi dashi”? “Zeemah shekarun mu d’aya fa dashi fisabilillahi Na auri age mate Dina”? “Haka ne but age is just a numb” “I know but gsky I can’t” “Kalfana knn kina Ganin bazai d’auka kin yaudare Shi ba”? “Hkn Zai d’auka Ina kaunar sa Har cikin Raina but I can’t marry him, ke Nifa Duk ba wannan ba ki zo mu fita plz Naga tare da saurayin ki Ammar suka zo” sai Ku fita Zeemah tazo inda Alhj Maan yk ta gaishe Shi ta wani kashe murya ya Amsa ba yabo ba fallasa sai ta nufi inda su Anas sukayi Parking din Motar su.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Ta Shiga ta Zauna , Bayan sun gaisa sai Anas yace “Kamar kawarki tayi bak’i ko”? “No Saurayina ne Wanda Zan aura, to mun d’an Samu misunderstanding ne shine take kokarin shirya mu Amma Bari Na Kira Muku ita” sai Ammar yace “Azeemah wato Ni yaudarata kike ko”? Murmushi Kawai tayi ta fita ta Nufi inda Kalfana da Maan suke tsaye tana Isa tace “Mr Maan Dan Allah ka Bani d’anin Kalfana” yace “Kar ki damu tafiya ma zanyi” Kalfana tace “Ina Zaka Je, Ni ban yarda ba” “hmmm Babyna knn Kar ki damu gobe Zan zo insha Allah” ya tada Machine d’insa ya tafi raai a bace Amma Bai nuna mata ba, Kalfana Duk Bata Ji dadin Hakan ba Amma babu yanda ta Iya, a tare suka Shiga motar su Anas Bayan sun gaisa ne Anas ya juyo ya fuskanci Kalfana yace “Swthrt waye wancan” already Dama Azeemah ta Sanar da ita cewar ta fad’a musu Saurayin Azeemah ne sai tace “saurayin Azeemah ne” yace “Hmm Sannu sarauniyar sulhu” Ammar yace “ai Na fad’a Maka Kabi komai a Sannu , Amma kai sarkin Kishi, Kalfana kinsan fa Har ya Jaa motar Wai Zai tafi nice fa Na Hana Shi ,shysa Mika juyo” kalfana murmushi tayi Amma a zuciyar ta cewa take ai da ka barshi mtssw” Sannan tace “Swthrt Kishi knn”? “Toh Swthrt ba dole ba mace Kamar ki ai dole nayi Kishi akanta” tace “haka ko”? Yace “kwaraai ma kuwa” Duk su hud’un sukayi ta Hira Basu bar unguwar ba sai 9 saura Kalfana Duk hankalin ta Na Kan Maan ta kosa Anas ya tafi don ta kirashi .
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Tana Shiga kai tsaye d’akinta ta Shiga, tana Shiga ta yi dialling numb Sa har sau 5 bai d’aga ba, tace “ko fushi yake ne” ta d’ann Jira Na Yan mintuna ko Zai Kira Amma shiru, nan fa hankali ta ya Tashi sai ta Yi dialling numb zee ta Sanar da ita zee sai dariya take Mata “Toh Kalfana AI normal ne Gara yasan cewa kina da masoya, Kar ki tada hankalin ki” “look zee Nifa so nk ki taimakamin ban Sanar Dake don ki Min dariya ba” “okay turo Min numb Sa” “Okay” Bayan Kalfana ta turawa zee numb Maan, zee ta dad’e Tana Kira Bai d’aga ba a tunannin Sa Kalfana ce, zee ta Tura Masa Sako Kamar hka, “Assalam a Karo Na farko Na Kira layin ka Kamin wulakanci ko”? To Zainab Ce” Yana Gani yayi dariya Har Adamz yace “Mutumina ka sauko knn”? “Kaaai dallah kyale Ni kawarta Ce, ba mamaki ta Sanar da ita ne” Yana kiranta Bayan sun gaisa tace “haba bawan Allah so kk ka kashe Min qawa”? “Haba kisa Kuma, wane Ni, Kuma Kisan ma ace wacce nafi so Duk Duniya”? “Toh meyasa kaki d’aga call dinta”? “Ta Bata Min raaai ne shys Amma Zan Kira gobe Insha Allah” “a’a Haba ma gobe plz Kira ta yanxu, gobe Muna da test in Baka kirata ba na tabbatar baxa ta Iya karatu ba” “Amma zee Dan Allah ki fad’a Min gsky wane ne Shi”? “Abokin Saurayina ne, Khalyd Wanda Allah yayi was rasuwa, ba saurayin ta bane” yace “okay Zan kirata” sukayi sallama ya katse wayar
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Ita ko Kalfana, karatun ta take, a fad’in ta “in ya ga Dama Kar ya d’aga ko ajina” sai ta ji wayanta Na ringing Tana dubawa sai taga shine tana tayi sallama ya amsa sai yace “sai yanxu ya tafi knn”? “A’a tun d’azu ya tafi” yace “hmm Kalfana Anya kina sona Kamar yadda kike Kirari”? “Sosai ma fiye da hkn” “hmm Kalfana ki fad’a Min gsky Shi din waye ne a wurinki, Sannan Kar ki kuskura kimin Karya Na tsane ta, saurayin ki ne”? “Eh Saurayina ne” yayi shiru Na d’an wasu mint Sannan yace Naji Dadi da kika fad’a min gsky, Kalfana ina kaunar ki sosai ban San ke Wani irin so kike min ba, Dan Allah Wani irin soyayya kike Min”? “Irin Wanda kai kake Min” “Hmmm Mujeedat knn Nifa auren ki nake son Yi” “nima haka” “kina nufin nayi miki, hankalin ki ya kwanta Dani a matsayin mijin auren ki”? “Eh” “indai dagaske kike Ni Mai jiran ki ne Har ki Gama jami’a,” “me Jami’a fa kacea shekarar farko fa nake” “eh Ina sane” “hmm Zaka Iya jirana”? “Eh sabida hka Ni Suleiman nayi alkawarin Bazan guje ki ba, Idan Na yaudare ki ko Na cutar da ke Allah ya Min hukunci Mafi munin hukunci” Kalfana da tunda ya fara Maganar take mamaki “kamar rantsuwa fa yk Yi” a zuciyar ta” , “kema ki fad’i hk” dariya Kawai ta Fara “kasan fa Hausa bai isheni ba yaushe xan jiro wannan” “ki Fad’a yanda Zaki Iya” “a a Ni fa Bazan Yi rantsuwa ba” “Sabi da kina gudun Daga Baya ki canxa ra’ayi” “a’a in kaga Na canxa to Kaine ka canxa Ni” “Toh shkn matar aurena Ina kaunar ki, Na kosa muyi Aure ki haifa Min ‘ya’ya ” “hmm Allah ko”? “Sosai ma Ummu Haneefah da Haneef” “Au Har kasa musu Suna knn”? Eh Insha Allah” “Toh yayi kyau, Yau ba Hira Zan Yi karatu bye” suka katse wayar a tare.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Adamz Na zaune a d’akin Maan tunda suka Fara wayar Har suka Gama, Adamz yace “Abokina Ashe ka Fad’a Mata ka tab’a Aure”?
“Inaaaa ban Fad’a Mata ba” “kamarya Baka Fad’a Mata ba Naji ka ambaci sunan ‘ya’yan ka”? “Eh Hira Ce Kawai” “Anya Maan Anya ko kana son auren yarinyar nan kuwa”? “Wlh Adams Ina kaunar ta sosai, Bazan Iya auren wata in ba ita ba Na Yaba da halinta, tana da tausayi, Uwa uba ilimin Boko da addini, ita kad’ai Ce zata Iya kulanmin da ‘ya’ya Na Amma Idan Na tuna abun da Maryam tamin sai Naga Kamar ita din ma haka take” murya a Sanyaye “abokina Manta da maganar Maryam ka daina tuna Baya, Amma indai kana kaunar ta dagaske bai Kamata ace ka boye Mata cewar ka tab’a Aure Har da ‘ya’ya ba, Bata cancanci Hakan Daga gare ka ba” iska ya hura a bakin Sa Sannan yayi ajiyar zuciya yace “nasani Ina Ganin Kamar Idan Na Fad’a Mata zata guje Ni, Na tab’a Jin hirar su da Azeemah ,Kalfana take cewa ita gsky baxa ta Iya auren Mai Mata ba” “for goodness sake kai kana da Mata ne ai kun rabu, Mal in Zaka Fad’a Mata ka Fad’a Mata tun yanxu Kar lokaci ya Kure Maka” “Zan Sanar da ita Amma ba yanxu ba” “Toh sai yaushe me kake Jira”? “Lokacin da ya dace” “ka sake tunani, waima tukunna yaushe ka had’u da ita”? “Wata d’aya” “lallai shine ka zake akanta haka”? “Eh ba dole ba, tunda Ina kaunar ta, kasan fa wlh tun ranar da Na ganta Na kamu da sonta love at first glance Malam” Yana Maganar Yana murmushi Sannan yace ” Ina ganinta Naji Na kamu da sonta, su uku ne a gun Amma Ni ita Na Gani, Bata fiye Magana da Wanda Bata sani ba hkn Shi yasa Nace Bari Na gwada sa’ata don Na tabbata ba Kowa zata saurara ba” “Duk da hkn Dai tell her , ya wannan ledar fa”? Yana nuna wata makeken Leda Wanda tsarabar Kalfana ce aciki, yace “mtswww kai Dai Bari tsarabar Kalfana ce,ka ma tuna Min Asiya Zan bawa” “ah me yayi zafi”? “Komai ma AI ya wuce ta knn” Adamz yace “shkn Zan tafi Naga dare yayi” Maan ya Masa rakiya Har inda yayi packing sai Adamz yace “yaushe Zaka kaini gun Kalfana din ” “banza ba Rana, kai da ita Sai a hoto,Hoton ma Zan Duba Wanda baiyi haske ba” Adamz sai dariya “Kayi ta fama da kishinka nayi Gida” ya shega motar Sa ya bar gidan.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Yana Shiga ya tarar Da ummi a parlour Har Zai wuce tace “Suleimanu zo Zauna” ya Samu wuri ya Zauna Akan irin koshin Mai d’aukan mutum 1, ya tattara dukkanin hankalin Sa gareta, sanan tace “ya maganar yarinya da Kamin jiya,a Ina take Kuma Yar wace Ce”? “Ummi Duk wannan Ni kad’ai Zan amsa”? “Kai Kaci Gidan Ku Zaka Fad’a Min ne Koko”? “Yar Major general Mujaheed Mustapha ne” “a a Masha Allah, Gidan tarbiya, kai ko a Ina ka had’u da ita, naji Wai a Abuja suke ko”? “Eh tana makarantar Jami’a anan” “Masha Allah nayi murna, Allah ya tabbatar da alhairi” ya amsa da “Amin” a dai dai lokacin Haneefah ta fito Daga d’akin ta, da sauri ta Nufi wurin Abbanta tace “laaaah Abba yaushe ka dawo”? Ya rungumota “jiya Na dawo” “Abba Ina tsaraba Na”? “Haneefah knn tsarabar ki Na nan,Tashi muje d’aki Na baki,Ina Haneef”? “Yayi bacci” “okay muje sai Na baki ki aje mishi nashi” yayi wa Umma sai da safe ya Nufi D’akinsa.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
*Next Day*
Da wuri ta shirya ta Shiga school sai karfe 6 ta dawo a gajiye, tana Shiga Momy ta Mata Sannu da dawo was Sannan ta Ce “ga abinci nan Na aje Miki” tace “wow Momy wlh dama yunwa nk Ji sosai Amma sai nayi wanka tukunna” ta d’auka food flask din ta Shiga d’akin ta” Momy sai murmushi take Azeemah ta kasa gane ko murmushin me take yi ,tace “Momy yadai”? Sai ta jaaa Azeemah d’aki sai Fara Magana kasa kasa “d’azu naje wurin Wani malàmi ya taimaka Min da maganin da xamu hanata ibada, da Zama tantiriyar Yar iska, kai Har da Shaye Shaye” Zeemah ta buga wani uban tsalle tana Fadin shysa Nk sonki Momyna” suka dariya Har da shewa Mujeedat Na shiga ta bud’e flask din tuwon sakwara ne da ogu soup, da Kamar zata Fara ci sai ta tuna sunyi practical Kuma Bata wanke hannunta ba , sai ta Tashi ta Manta Bata Bude ba, tana Shiga toilet wanka tayi, fitowar ta knn aka d’auke wuta d’akin duhu, sai tace “innalillahi ya Allah ka raba mu da duhun kabari” sai ta Fara lalube ko zafa dauko wayar ta ko lantern, tayi nasarar dauko Wayan ta Bata Sani ba ta ture abincin da kafanta Duk ya zube a kasa, Ranta ya ‘baci sosai, ga Koshi ga kwana yunwa, indomie Kawai ta girki sannan ta Zauna taci.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
*Bayan kwana 2*
Kalfana,zeemah,afra, da Afnan da Momy Suna zaune Afra nayi wa Kalfana kitso,
Momy ana Jira a ga chanji Amma shiru, sai tace wa Kalfana, “ranaar kinci abincin nan kuwa banji Kinyi comment Akai ba, ki Bai Miki Dad’i bane”? “Yayi Dad’i sosai Momy saura kiris na zo Nace ki Kara Min sai nayi tunannin ya kare” “Aiko da kinxo in Na sake Yi Zan aje Miki” “Toh Momy Nagode” Momy aranta cewa take “shegiya munafuka aikin Mal Na aiki Amma Dake ke mayyace babu abinda ya miki, gobe xan Koma”
Momy tace “Azeemah gobe insha Allah Zan Yi tafiya” tace “Toh Momy Allah ya kai mu”
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
A Daren Kalfana tayi wanki , tun karfe 8 ta Fara Har sai wurin karfe 10 ta Gama, Bayan ta Gama ta Shiga tayi wanka Sannan ta Kwanta, Duk abinda take Yi Momy da Azeemah Na kallonta Jira suke ta shiga, tana Shiga suka fito suka Fara Duba Kayan d’aya Bayan d’aya idon Momy ya sauka Akan wata Bakar hijabinta , tana yawan Sa Hijab din, Momy tace “Azeemah zo ga wannan d’auko” Bayan ta dauko Suga Shiga d’aki tayi dialling numb malamin ta, tace “Malam an Samu Amma ta wanke Shi” “a’a Kar ki damu aikin zaiyu a haka” tace “Toh sai Nazo” ya katse wayar, Azeemah farinciki Kamar baza ta mutu ba.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Da sassafe Momy ta shirya ta Fara Kiran sunan Mujeedat tace “Toh Na tafi, sai bayan 2weeks Zan dawo” “Toh Momy Allah ya kai mu,Nima fita zanyi kun Samu Yar rakiya, Nana mu Zauna mana karki bi Momy” Nana tace “A’a” ita Ce Yar autan su Azeemah , Duk sukayi dariya Bayan su Momy sun Shiga a Dai daita Kalfana ta Shiga makaranta.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Karfe 12 suka Samu hutun awa 2 sai ta Ce wa sauran kawayen nata zata tafi Gida sai lokacin Shiga Aji yayi Zata dawo, suka ce Suma zasu bita , su hud’u sai ita da Azeemah suka Nufi Gidan su Kalfana Suna Shiga Gidan shiru Duk yaran Gidan Suna makaranta, Bayan sun Shiga ta Bude musu Kofa ta umurce su dasu Shiga Bayan sun Shiga tace “wlh zafi NK Ji Bari Na watsa Ruwa”, Bayan ta fito Pakistan dress taga yayi squeeze sai tace Bari ta d’auko dutsin guga Kan ta Shiga parlour Taji Wani irin sautin tace a Ranta “Ikon Allah, Yau Kuma Waye yake kallon irin wannan film din”? Tana Sa Kanta Naga tayi saurin fita, tace “innalillahi lallai Zeemah” sai Naga Kalfana tayi murmushi ta Koma d’akin ta, ta d’auko wayar ta sai ta shiga cikin inda Ake video, ta Fara videoing din su tana dubawa taga Kamal ne, tace “good” sun shagala sosai sai gurnani suke Bata Daina video ba Har sai da ta ga sun kawo, tayi saurin barin wurin.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Dariya Kalfana take sosai Har sai da zee tace “yaushe ya Fara Miki”? Kalfana tace “me knn”? “Hauka” Kalfana hararan zee tayi tace “yanxu ya Fara” “Toh Allah ya kawo sauki” tace Ameen” “Hmmm Zeemah in kin San wata baki San wata ba Zan Nuna Miki cewar Ni wawuyace”
Kalfana Fasa kayan tayi tace “Emmata ya Kamata muci abinci muyi sallah mu Koma ko”?
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
“`Kuyi hakuri fans kwana 2 Bana Jin Dad’i an mana Rashi Kanin mahaifiyata Allah ya Masa cikawa mutuwar Sa ta kashe Min jiki sosai shys banyi typing ba, sannan rashin comments dinku ya kashe Min jiki sosai, marubuci babu abinda ya fi b’ata Masa raai ace yayi Rubutu Kuma ba a karanta ba, plz kurika mana comments tunda in kun Karan ta Yana faranta Muku raai plz Kamar yadda muke faranta muku kuyi kokarin Yi mana,
“`
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Mu had’u a next page
*Daga Alkalamin Fadeelah Yakubu (Milhaat)* ✍🏻
Plz share and comment🙏🏻🙏🏻🙏🏻
💜💜💜💜💜💜💜💜
*Matar Aure Nah*
💜💜💜💜💜💜💜💜
_*(A love and sympetic story)_*
“`Story and written by Fadeelah Yakubu (Milhaat)“`🖊️
*Note_* “`bamu yarda Wani ko wata su juya mana labariba ba tare da izininmu ba“`
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah* *(Milhaat)*✍️✍️
🌎 *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION* 📚🖊️
“`Kungiya d’aya tamkar da dubu. Masu Nazari da aikida da ilimi, Burin ‘kungiyar a ko da yaushe shine ta fad’akar ta Kuma Nishad’antar da masoyan ta.“`🥰
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
____________________
*BISMILLAHIR* *RAHMANIR RAHIM*
*PAGE* 3️⃣9️⃣↔️4️⃣1️⃣
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Karfe 1 da rabi suka bar Gidan, a lokacin Kamal da Zeemah sun fito knn, Rabin Nonon Zeemah a waje, fateema Ce ta tab’a hafat tana nuna Mata zeeidq Ido, Kalfana tace “Zeemah ya hka gyara rigarki mana” tayi sauri ta gyara suka gaida Kamal ya amsa kusan a tare suka fita, firdausi tace “Qawata haka Yar Gidan nan naku take wannan Wani irin iskanci ne don mahaifiyata ta Bata nan ta gaiyaci saurayi” Fateema tace bar Yar iska shysa Duk nonuwan ta suka zube suka cicciko an dame su” zee, Maryam da Kalfana dariya Kawai suke Suna Hira Har suka Isa inda zasu Yi lecture.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Bangaren Momy Kuma, Kogi State taje ta Na Isa Bata Wani Zauna ba ta Nufi Gidan baba lawo, ta Mika Masa hijab din Kalfana, yayi wata iriyar dariya ita Kanta Saida ta tsorata, Sannan yace ” Aiki zaiyi kyau kinxo a Dai Dai, Bata da tsarki ma’ana tana cikin Haila” Momy tayi murmushi tace “Alhamdulillahi” yayi saurin d’ago kansa Sannan yace “ke don ubanki kin San da Allah kika zonan” a tsawace “tuna nake baba, tuba nake” “Kar ki Kara Yi mana Haka” “Toh Toh Na Daina” wasu magunguna ya zuba Akai masu shegen wari, Sannan ya Mika Mata yace “ki kai Mata tasa a jikinta tana Sawa aiki ya Gama” “Toh baba Dama Ina da wata bukatar” yace fad’i Ina sauraron ki”
“Akwai Wani saurayin ta shararren d’an kasuwa ne Ina so a karkato da hankalin sa Ga Azeemah, Kuma ayi auren cikin gaggawa” yayi murmushi yace “Ai bazaiyuba Sabi da akwai rabo a tsakanin Mujeedat da Alhj dole Dai an haifi ‘ya’yan nan” Ranta mugun baci yy Sannan tace “baba bu wata hanya” “akwai Amma fa saidai Idan su 2 Zai aura” “Ba matsala Na amince Burina Kawai dama ya Aure ta ne” “Toh anyi an Gama” ya Mika mata Wani kwalba da alama tirare ne da Wani kwall yace “ta shafa a jikinta in yazo Yana Shaka Zai haukace Akan ta, Sannan ta Sa kwallin nan babu wacce Zai Gani sai ita” ya kyalkyale da dariya, Momy sai godiya take, ta aje Masa bandir Na dubu 1 ta Tashi ta tafi.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Alhj Maan da Kalfana soyayya tayi karfi Har ta Sanar da Momyn ta, Har numb Alhj Maan take dashi yana yawan kiranta ya gaisheta, Ya Maan Kuma ya kasa gane Kan Kalfana Hkn ya Karya mishi zuciya sosai, Kuma Bata Ce Masa Bata son Sa ba Nuna Masa Kawai karatu ne ya takura ta Amma yasan da akwai Wani Abu a kasa.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Maan yayi kewar Kalfana sosai sabida Yau kwanaki 2 knn Bai xo ya ganta ba sabida yayi bak’i Abokanan kasuwacin sane shysa Yana sallar Isha ya Kirata don ya Sanar da ita Yana xuwa Kuma zata raka Shi unguwa ta Masa fatan Allah ya kawo Shi lafiya.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Kalfana jiran kiris take tayi maganin Zeemah, shysa take sake Mata fuska Kamar komai ya wuce Amma fa Na Ciki Na Ciki, zaune suke Suna Hira wannan bada lbri Waccan ta Bada nata Suna ta dariya, kwasam sai ga call din Alhj Maan ta Tashi zata fita Zeemah tace Alhj Maan ko”? “Eh shine” a takaice sai ta fita.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Tana Isa idan ya sake Mata murmushi yace “Wow My D Kinga yanda kikayi kyau kuwa, gsky wankan nan ya tafi Dani” fuskarta ta rufe tana dariya yace “Aww Wai ke Haryanxu baki Daina Jin kunya ta ba, Yau Naga Matar da take Jin kunyar mijinta” Yana yarfa hannu “Toh Wai ke a haka zamuyi rayuwar auren, nifa Ina son soyayya sosai in Gara ki Daina tun wuri” tace “Ina wuni”? “Hmmm dila sarkin wayo canxa zancen zakiyi ko”? “Toh a Gida Na wuni,da fatan kina lafiya”? “Lafiya kalau Alhamdulillah” “gsky Babyna Nayi missing wanann kyakkyawar fuskar ki Duba kiga fa wuri da duhu amma fuskar ki sheki take” tace “lalalalala Bana son zolaya fa” “Allah Babyna dagaske nake maybe Ni kadai nake ganin Hkn, ke din fa kin had’u Iya had’uwa” “Kamar yadda Kaima ka had’u” “Ina had’uwa anan”? Yana kallon jikin sa “Ni kadai Nake gainin Kaya Na” “Ohhhh My Darling Ina kaunar ki sosai” “Nima Ina kaunar ka” yace “kin shirya mu tafi”? “Ina zamu Je” “sayar Dake zanyi” tayi dariya “plz ka Fad’a Min” “Gidan mu” tace “Haba ma Gidan Ku” A razane yayi dariya sosai sanan yace “kwantar da hankalin ki Ummi zaki gaida mu dawo” “a a wlh Bazan Je ba” “hmmm Wasa nake Miki Ummi tayi tafiya, rabona da abinci tun safe, Ni gsky Bazan ci girkin yarinyar Chan ba” “hmm sannu yallabai” “Dan Allah mu tafi Kar Na fad’i Miki anan” dariya Kawai tayi sanan ya zaga ya Bude Mata tashiga Makey suka nufa, Wani babban restaurant ne a Gombe, suna Shiga sukayi ordering a aka kawo musu Duk abinda suke so, sunaci Suna hira, tace Masa “Hubbyna zanyi tafiya jibi” ajiye spoon din hannun Sa yayi ya tsaya kallonta Sannan yace ” Ina zakije”? “Deba” “yin me” “ummata nake so naje Na Mata kwana 2”, “Har kwana 2”? “Eh Zan tafi Friday da yamma sai Sunday Zan dawo” “Haba yayi yawa wlh, gsky nan yarda ba” murmushi tayi tace “Yi hkri ranka Dade Amma fa dole ne don Na Sanar da ita” Kan ya amsa wayar Sa ta Fara ringing ya Duba sai ya Maida wayar ya aje.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
“Baza Kayi picking ba” yace “Kiran baida Wani muhimmanci” “Hmmm Husnah Ce ko” mamaki ta bashi ya akayi tasan wacce take Kiran sa, don Shi a Iya sanin Sa ko da Wasa Bai tab’a Mata maganar wata ba bare ace har ta San Husnah, yace “husnah Kuma”? “Eh ita” tana maganar Amma Bata kallonsa abincinta Kawai take ci, ” Sannan tace “babu ranar daza kazo ba a Kira ka da numbarnan ba Kuma Baka tab’a picking ba” “ya akayi kika Sani”? Kar ka Manta a kusa Dani kake aje wayar” yayi ajiyar zuciya yace ” Mata Mata , yanxu Dan Allah Har kin gane” “eh mana ko don ban tab’a maka Magana Akai ba”? “Toh hajiyata ba abin da kike tunanni bane, kanwata Ce take jinyar Kakar mu, yanxu Kila akwai abinda suke bukatane” “oh Naga alama, sukuma kullum cikin bukata suke yayi” d’auko wayar yayi ya Kira Husnah yasa a handsfree Bayan sun gaisa take tmbyr ta ya Mai jiki tace da sauki “insha Allah Zan shigo gobe” tace “Allah ya kai mu” ya katse wayar.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
“Hankalin ki ya kwanta” “Dama Ce Maka nayi a tashe yake” yace “Hmmm Toh yanxu ba wannan ba gsky a bar maganar tafiyar nan” “bazaiyuba fa” “Fad’a Min me zanyi ki Fasa tafiyar”? “babunda zakayi, Ni so nake mu tafi tare” cikin muryar shagwab’a, “shine Kawai abin da kike so” “eh” “anyi angama sarauniya” karar shigowar Kira Taji a wayar ta ta Na dubawa taga Mahir ne nan suka Fara waya Har Alhj Maan ya gama cin abinci yaje ya Biya kudin Bata Gama wayar ransa ya b’aci sosai yace “Zaki Sha ice cream”? Kai ta d’aga Masa alaman eh Har yaje ya karbo Mata tana waya.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Yana xuwa inda ta Zauna ice cream din ya aje Mata ya fita.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Mu had’u a page Na gaba
*Daga Alkalamin Fadeelah Yakubu (Milhaat)*✍🏻✍🏻✍🏻
💜💜💜💜💜💜💜💜
*Matar Aure Nah*
💜💜💜💜💜💜💜💜
_*(A love and sympetic story)_*
“`Story and written by Fadeelah Yakubu (Milhaat)“`🖊️
*Note_* “`bamu yarda Wani ko wata su juya mana labariba ba tare da izininmu ba“`
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah* *(Milhaat)*✍️✍️
🌎 *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION* 📚🖊️
“`Kungiya d’aya tamkar da dubu. Masu Nazari da aikida da ilimi, Burin ‘kungiyar a ko da yaushe shine ta fad’akar ta Kuma Nishad’antar da masoyan ta.“`🥰
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
____________________
*BISMILLAHIR* *RAHMANIR RAHIM*
*PAGE* 3️⃣9️⃣↔️4️⃣1️⃣
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Karfe 1 da rabi suka bar Gidan, a lokacin Kamal da Zeemah sun fito knn, Rabin Nonon Zeemah a waje, fateema Ce ta tab’a hafat tana nuna Mata zeeidq Ido, Kalfana tace “Zeemah ya hka gyara rigarki mana” tayi sauri ta gyara suka gaida Kamal ya amsa kusan a tare suka fita, firdausi tace “Qawata haka Yar Gidan nan naku take wannan Wani irin iskanci ne don mahaifiyata ta Bata nan ta gaiyaci saurayi” Fateema tace bar Yar iska shysa Duk nonuwan ta suka zube suka cicciko an dame su” zee, Maryam da Kalfana dariya Kawai suke Suna Hira Har suka Isa inda zasu Yi lecture.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Bangaren Momy Kuma, Kogi State taje ta Na Isa Bata Wani Zauna ba ta Nufi Gidan baba lawo, ta Mika Masa hijab din Kalfana, yayi wata iriyar dariya ita Kanta Saida ta tsorata, Sannan yace ” Aiki zaiyi kyau kinxo a Dai Dai, Bata da tsarki ma’ana tana cikin Haila” Momy tayi murmushi tace “Alhamdulillahi” yayi saurin d’ago kansa Sannan yace “ke don ubanki kin San da Allah kika zonan” a tsawace “tuna nake baba, tuba nake” “Kar ki Kara Yi mana Haka” “Toh Toh Na Daina” wasu magunguna ya zuba Akai masu shegen wari, Sannan ya Mika Mata yace “ki kai Mata tasa a jikinta tana Sawa aiki ya Gama” “Toh baba Dama Ina da wata bukatar” yace fad’i Ina sauraron ki”
“Akwai Wani saurayin ta shararren d’an kasuwa ne Ina so a karkato da hankalin sa Ga Azeemah, Kuma ayi auren cikin gaggawa” yayi murmushi yace “Ai bazaiyuba Sabi da akwai rabo a tsakanin Mujeedat da Alhj dole Dai an haifi ‘ya’yan nan” Ranta mugun baci yy Sannan tace “baba bu wata hanya” “akwai Amma fa saidai Idan su 2 Zai aura” “Ba matsala Na amince Burina Kawai dama ya Aure ta ne” “Toh anyi an Gama” ya Mika mata Wani kwalba da alama tirare ne da Wani kwall yace “ta shafa a jikinta in yazo Yana Shaka Zai haukace Akan ta, Sannan ta Sa kwallin nan babu wacce Zai Gani sai ita” ya kyalkyale da dariya, Momy sai godiya take, ta aje Masa bandir Na dubu 1 ta Tashi ta tafi.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Alhj Maan da Kalfana soyayya tayi karfi Har ta Sanar da Momyn ta, Har numb Alhj Maan take dashi yana yawan kiranta ya gaisheta, Ya Maan Kuma ya kasa gane Kan Kalfana Hkn ya Karya mishi zuciya sosai, Kuma Bata Ce Masa Bata son Sa ba Nuna Masa Kawai karatu ne ya takura ta Amma yasan da akwai Wani Abu a kasa.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Maan yayi kewar Kalfana sosai sabida Yau kwanaki 2 knn Bai xo ya ganta ba sabida yayi bak’i Abokanan kasuwacin sane shysa Yana sallar Isha ya Kirata don ya Sanar da ita Yana xuwa Kuma zata raka Shi unguwa ta Masa fatan Allah ya kawo Shi lafiya.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Kalfana jiran kiris take tayi maganin Zeemah, shysa take sake Mata fuska Kamar komai ya wuce Amma fa Na Ciki Na Ciki, zaune suke Suna Hira wannan bada lbri Waccan ta Bada nata Suna ta dariya, kwasam sai ga call din Alhj Maan ta Tashi zata fita Zeemah tace Alhj Maan ko”? “Eh shine” a takaice sai ta fita.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Tana Isa idan ya sake Mata murmushi yace “Wow My D Kinga yanda kikayi kyau kuwa, gsky wankan nan ya tafi Dani” fuskarta ta rufe tana dariya yace “Aww Wai ke Haryanxu baki Daina Jin kunya ta ba, Yau Naga Matar da take Jin kunyar mijinta” Yana yarfa hannu “Toh Wai ke a haka zamuyi rayuwar auren, nifa Ina son soyayya sosai in Gara ki Daina tun wuri” tace “Ina wuni”? “Hmmm dila sarkin wayo canxa zancen zakiyi ko”? “Toh a Gida Na wuni,da fatan kina lafiya”? “Lafiya kalau Alhamdulillah” “gsky Babyna Nayi missing wanann kyakkyawar fuskar ki Duba kiga fa wuri da duhu amma fuskar ki sheki take” tace “lalalalala Bana son zolaya fa” “Allah Babyna dagaske nake maybe Ni kadai nake ganin Hkn, ke din fa kin had’u Iya had’uwa” “Kamar yadda Kaima ka had’u” “Ina had’uwa anan”? Yana kallon jikin sa “Ni kadai Nake gainin Kaya Na” “Ohhhh My Darling Ina kaunar ki sosai” “Nima Ina kaunar ka” yace “kin shirya mu tafi”? “Ina zamu Je” “sayar Dake zanyi” tayi dariya “plz ka Fad’a Min” “Gidan mu” tace “Haba ma Gidan Ku” A razane yayi dariya sosai sanan yace “kwantar da hankalin ki Ummi zaki gaida mu dawo” “a a wlh Bazan Je ba” “hmmm Wasa nake Miki Ummi tayi tafiya, rabona da abinci tun safe, Ni gsky Bazan ci girkin yarinyar Chan ba” “hmm sannu yallabai” “Dan Allah mu tafi Kar Na fad’i Miki anan” dariya Kawai tayi sanan ya zaga ya Bude Mata tashiga Makey suka nufa, Wani babban restaurant ne a Gombe, suna Shiga sukayi ordering a aka kawo musu Duk abinda suke so, sunaci Suna hira, tace Masa “Hubbyna zanyi tafiya jibi” ajiye spoon din hannun Sa yayi ya tsaya kallonta Sannan yace ” Ina zakije”? “Deba” “yin me” “ummata nake so naje Na Mata kwana 2”, “Har kwana 2”? “Eh Zan tafi Friday da yamma sai Sunday Zan dawo” “Haba yayi yawa wlh, gsky nan yarda ba” murmushi tayi tace “Yi hkri ranka Dade Amma fa dole ne don Na Sanar da ita” Kan ya amsa wayar Sa ta Fara ringing ya Duba sai ya Maida wayar ya aje.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
“Baza Kayi picking ba” yace “Kiran baida Wani muhimmanci” “Hmmm Husnah Ce ko” mamaki ta bashi ya akayi tasan wacce take Kiran sa, don Shi a Iya sanin Sa ko da Wasa Bai tab’a Mata maganar wata ba bare ace har ta San Husnah, yace “husnah Kuma”? “Eh ita” tana maganar Amma Bata kallonsa abincinta Kawai take ci, ” Sannan tace “babu ranar daza kazo ba a Kira ka da numbarnan ba Kuma Baka tab’a picking ba” “ya akayi kika Sani”? Kar ka Manta a kusa Dani kake aje wayar” yayi ajiyar zuciya yace ” Mata Mata , yanxu Dan Allah Har kin gane” “eh mana ko don ban tab’a maka Magana Akai ba”? “Toh hajiyata ba abin da kike tunanni bane, kanwata Ce take jinyar Kakar mu, yanxu Kila akwai abinda suke bukatane” “oh Naga alama, sukuma kullum cikin bukata suke yayi” d’auko wayar yayi ya Kira Husnah yasa a handsfree Bayan sun gaisa take tmbyr ta ya Mai jiki tace da sauki “insha Allah Zan shigo gobe” tace “Allah ya kai mu” ya katse wayar.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
“Hankalin ki ya kwanta” “Dama Ce Maka nayi a tashe yake” yace “Hmmm Toh yanxu ba wannan ba gsky a bar maganar tafiyar nan” “bazaiyuba fa” “Fad’a Min me zanyi ki Fasa tafiyar”? “babunda zakayi, Ni so nake mu tafi tare” cikin muryar shagwab’a, “shine Kawai abin da kike so” “eh” “anyi angama sarauniya” karar shigowar Kira Taji a wayar ta ta Na dubawa taga Mahir ne nan suka Fara waya Har Alhj Maan ya gama cin abinci yaje ya Biya kudin Bata Gama wayar ransa ya b’aci sosai yace “Zaki Sha ice cream”? Kai ta d’aga Masa alaman eh Har yaje ya karbo Mata tana waya.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Yana xuwa inda ta Zauna ice cream din ya aje Mata ya fita.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Mu had’u a page Na gaba
*Daga Alkalamin Fadeelah Yakubu (Milhaat)*✍🏻✍🏻✍🏻
Plz Comments and share🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻
Ga Mai bukatar bin Labarin nan Danna wannan link din 👇🏻
https://chat.whatsapp.com/KRSQBsr9JJw6Qe8AzUT9lP
💜💜💜💜💜💜💜💜
*MATAR AURE NAH*
💜💜💜💜💜💜💜💜
_*(A love and sympetic story)_*
“`Story and written by Fadeelah Yakubu (Milhaat)“`🖊️
*Matar Aure Nah, labarine Wanda ya kunshi soyayya tausayi fad’akarwa Nishad’antar wa gami da ilmantar*
*Note_* “`bamu yarda Wani ko wata su juya mana labariba ba tare da izininmu ba“`
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah* *(Milhaat)*✍️✍️
🌎 *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION* 📚🖊️
“`Kungiya d’aya tamkar da dubu. Masu Nazari da aikida da ilimi, Burin ‘kungiyar a ko da yaushe shine ta fad’akar ta Kuma Nishad’antar da masoyan ta.“`🥰
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
____________________
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
*PAGE* 4️⃣2️⃣↔️4️⃣5️⃣
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Yana aje Mata ice cream ya fita. Bata lura da fitan Sa ba Har sai da ya kai kofar restaurant din, da sauri ta Tashi tabi Bayan Sa tana fita taga Har ya Shiga motar Yana zaune, tana Isa ta Bude ta Shiga Bata gama gyara zamarta ba ya fisgi motar Har sai da ta tsorata, Kuma Har yanxu Bata daina wayar ba ta Dade tana wayar Shi kuma driving Kawai yake, Bayan ta Gama wayar sai taga ransa a b’ace.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
“Hubbyna ya Naga kamar ranka a b’ace”? “Dawa kike waya”? Rai a b’ace don ko kallonta baiyi ba, tace “da Mahir” “waye Shi”? “Dan ajin mu ne” “mtswww matsala ta da Yanmata Yan Boko knn Duk Wanda ka tmby sai tace mka class mate ko Kuma course mate” dariya tayi sosai Sannan tace “Hubbyna da tafiya zakayi ka Barni ko”? Hmmm Kawai yace “Hubby Yau a Karo Na farko Na bude motar da kai Na” “Toh ba ke bace, ai kece Sila” “Naji am sorry” “Babyna ba Kya laifi fa” “Gashi kuwa Nayi” yayi dariya Sannan ya Ce “Bari Na sayi Magani a chemist din nan” sai yayi parking ya fita Har ya Yi Nisa sai ya dawo ya cire key din Sannan ya kulleta a Ciki..
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Ita kam Dai kallon Ikon Allah take, Bayan ya dawo ne sai yace ” baki tmbyi dalilin da yasa Na dawo Na kashe motar ba”? “Eh Amma meyasa”? “Baki Ga Wani mutumi a tsaye kusa da motar ba”? “Eh Na ganshi Yana ta kallon motar” “Gud to wlh hankali Na ne bai kwanta dashi ba” “hmmm kai Dai wlh ka cika tsoro dayawa haba, sai m
Kace ba Na Miji ba”?
“Hmmm yarinya baza ki gane bane”
“Toh Kaka Sanar Dani mana” “Lallai Kalfana wato kin Raina Ni ko Kar ki damu akwai ranar da xan Sa bakin nan ya rufu” “hhhhh kamarya knn” “saurin me kike with time Zaki sani, kina jina”? “Eh” “Ina fad’a Miki an tab’a kidnapping d’ina, 3 days suka ajeni a Wani d’aki” Kalfana zaro Ido tayi tace “Amma Wasa kake koh”? “Hba Babyna Muna irin wannan Wasan da ke ne”?
“A’a ba muyi Amma Garin Yaya suka kama ka”? “A hanyar Taraba zamuje saro Kaya suka mana fashi sun kyale Sauran Amma Ni suka tafi dani, sunyi demanding 5mil in ba hka ba zasu kashe Ni” “innalillahi Allah ya tsare Na gaba” “Amiin shysa ai ma tsorata da mutumin nan, hka Kawai ya sace Min ke ya Je ya cutar Min da ke ai Gara ya sace motar” murmushi Kawai tayi Suna hirar su irin Na masoya Har suka Isa gida.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Suna Isa ya Ce “Babyna Ina so muyi wata magana da ke Mai muhimmanci” “Toh Ina sauraron ka” sai yayi shiru Yana Nazari “Anya in Na fad’a Mata baxa ta guje Ni ba, kaaiii Ina Bana so Na rasata, Zan Bari Na fad’a Mata a gaba” itace ta katse Masa tunani, “hubby Kayi shiru” “Babyna nifa hankali Na Bai kwanta da Zaman ki a Gidan nan ba, Nayi Wani mummunan mafarki dake, Dan Allah ki bar Gidan nan, tayi shiru Na d’an wasu lokaci Sannan tace “Hubby wlh Zaman dole nake a Gidan nan Ni Kaina bana so” “Toh me kike Jira” “Aji 2, in Na Shiga Aji 2 Zan bar Gidan” “look Babyna Ina kaunar ki sosai in Dai matsalar kud’in da kika Biya ne xan biyaki Sannan mu nema Miki Wani,Wanda Zaki Zauna ke kad’ai” “Ni kad’ai Kuma so kake axo a kashe Ni ko, sai Dai kazo ka Samu gawata” tsawa ya Mata “ke in ana Magana sai ki d’auko maganar mutuwa” “Amma hubby mutu……..” Ya d’aga Mata hannu malama ya Isa hka, mutanen Gidan ba su sonki, Amma ke bakya gan, ban so Na Shiga maganar nan ba Amma tunda ya shafe ki ya shafe ni, Babyna a ranar da mukaje restaurant da ke da Azeemah, baki lura ta Miko Min wayar ta nasa Mata numb Na, Amma ban karb’a ba” gyara Zama Kalfana tayi tana kallon sa cikin mamaki, “Dan Allah dagaske kake”? “Eh dagaske nake” “hmmmm biri yayi kama da mutum, ba abun mamaki bane Zeemah zatayi fiye da haka” “babyna Na lura ke Mai biyayya Ce Ga maganar iyayen ki, shysa kike Zama a Gidan nan ko? “Eh hakane” “Toh ki fad’a wa daddy kinji Suna planning Na kashe ki” zaro Ido tayi Sannan ta Fara dariya “kashe Ni Kuma Hubby haba mana”.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
“Yarinya ke Har yanxu yarinya Ce ana fad’a Miki yanda zakiyi Abu Amma kin ki”
“Toh kaka Na sharrin kisa fa kake so Nayi”
Rankwashin ta yayi ta Sa Kara tana dirza gun Kuka ta Fara Yi, ya Ce in kika sake Min kaka sai Na cije ki” Yana maganar Yana dariya, cikin muryar shagwab’a tace “Toh nima ka Daina ce Min yarinya” “ban Girme ki bane”? “Toh in ka girmeni ka haife Ni ne”? “Hmmm Lallai ma yarinyar Na” Ji yayi Duuuuum ta kai Masa dundu a Baya, yace “la la la la, Malama so kike ki karyani”?
“Oho Kaji in da Dadi” tana markwad’a bakin ta, “Ni kike murd’awa baki”? “Eh din Nayi” “Allah in kika sake sai Na ciza bakin” Kawai Gani yayi ta sake, Bude baki yayi Yana kallon ta Yana Jin kaunar ta Na Kara Shiga ransa, “hmmm Kar ki damu yanxu lokacin ki ne” ganin an dawo da wutan Nepa ne yasa tace Masa zata SA wayarta a chaji, sai ta Shiga cikin Gida don tasa chaji, tana Shiga muryar su Zeemah da Kannenta take Ji a parlour kai tsaye d’akinta ta nufa, tana Shiga taga abun mamaki.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Madara,bornvita, da sugar dinta taga an juye an bar Mata su empty turarikanta Kuma an tsiyaye, wuri ta Samu ta Zauna ta dafe Kanta, sai hawaye wiwiwiwi, “Ya Allah wannan Wani irin jarabawa ce, Daddy meyasa baza ka Bari Na bar Gidan nan ba”? Sai da tayi Kuka Mai isarta Sannan ta Tashi ta Shiga ban d’aki ta wanko fuskarta Sannan ta fita wurin Hubbyn ta, jiki Na kwari.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Tana Shiga ta Zauna , ya kunna fitalar cikin motar Sa don yaji muryar ta, ya canxa yaga idonta sun Yi jajir, hankali a tashe yace ” Babyna me aka Miki kike Kuka”? Bata Ce Masa komai ba sai Kara fashe wa da kukar tayi, ko kad’an Baya son bacin Ranta bare ace har Kuka , Bai San Sanda ya rungumota jikin Sa ba sai rarrashinta yake Yana bubbuga bayarta a hankali, “Babyna kukan Na Mene ne haka, plz ya Isa” Amma bata sauraron Sa, Kara manneta yayi a jikinsa, a zuciyar cewa yake “kiyi Kuka Mai Isan ki kila ki Daina Jin zafin abun”..
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Ta Dade tana kukan Shi Kuma Bai Daina rarrashinta ba Shima Ji yake Kamar ya Fara kukan, yace “Babyna Dan Allah kukan nan ya Isa Haka in ba so kike Nima Nayi ba”, Har yanxu Dai Bata daina ba, yace “Bari kiga Na kama baki Mai kukan nan Na tsotsa” saurin Tashi tayi taga jikin sa tana share hawayen fuskarta , ya riko hannun ta “Babyna Bana son tashin hankalin ki plz fad’a Min me aka Miki”? Sai hawaye Kawai ba Magana, fuskanta ya d’ago ya zaro harshen Sa ya lashe hawayen Dake fuskarta tass Sannan yace “Insha Allah Babyna Bazan Bari ki mana asarar hawayan ki ba in Dai Ina tare da ke” ganin ta Daina kukan yasa ya janye jikinsa ya shafa Kanta , Sannan yace “Kar ki boye Min komai nasan kukan nan bazai wuce matsalar Yan Gidan Ku ba ne, ki fad’a Min Duk abubuwan da suke Miki” ajiyar zuciya tayi Duk muryar ta ya dashe Sannan ta Ce “Hubby ban tab’a fad’awa Kowa Damuwa ta ba sai Momy ita din ma ba komai nake fad’a Mata ba, Sabi da Kar hankalin ta ya Tashi tana da hawan jini, dadyna Kuma ba yadda zaiyi ba, Hubby Ina cikin tashin hankalin Wanda ba Lallai bane Na iya fad’a Maka suba” “Toh Naji yanxun nan fa kika fita cikin fara’a Amma kika dawo kina Kuka” “eh sun Dade Suna Min d’auke d’auke , yanzun ma haka ne” “hmm ke Kuma Dake hawaye sun Miki yawa ko, ki shirya gobe muje shopping Kuma wannan umarni ne ba shawara ba kinji Na Gaya Miki” murmushi Kawai tayi tace “Allah ya kai mu , sun dad’e Suna Hira Sannan yace Zai tafi sin rabu Duk Suna cikin kewar juna musamman Alhj Maan da tun da ya rungumeta yaji Wani masifaffiyar sha’awa ta Tashi Masa Yana Isa gida lemon tsami ya matse yasha, Alhj Maan mutum ne Mai bukata sosai shysa Baya kallon film, a haka ya kwana cikin kewar ta, ita ma hka.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
*Washe Gari*
Kasance war weekend ne Duk Suna gida, dady Mahaifin su a Azeemah ya musu shigowar ba zata, Bayan sun Masa sannu da zuwa sai yace Azeemah da Kalfana su shigo d’akin sa, Bayan sun Shiga ya ce “Mujeedat ya karatu da fatan ana Maida hankali”? “Eh dady Alhamdulillah” “Mujeedat ki fad’a Min gaskiya tsakanin ki da Allah ya rayuwar Azeemah take”? Zeemah ta tsorata da tmbyr dady don batayi tunannin hakn ba sai kallon Kalfana take Taji me zata Ce, “Dady am sorry ban fahimce ka ba” Wayan Sa ya zaro ya miko wa Kalfana Ga mamakinta Hoton Zeemah ne da Alhj Tanko, yace “kin San Shi”? “Eh dady Na San Shi” Zeemah a Ranta cewa take “innalillahi wa’inna ilaihirra ji’un, Kalfana Dan Allah ki rufa Min Asiri Kamar yadda Allah ya rufa Miki Asiri.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Team Kalfana
Shin Kuna Ganin Kalfana zata fad’awa Dady gsky???
Mu hadu a next page don Jin yadda zata kasance
*Daga Alkalamin Fadeelah Yakubu Milhaat*
Plz Share and comment✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻
💜💜💜💜💜💜💜💜
*MATAR AURE NAH*
💜💜💜💜💜💜💜💜
_*(A love and sympetic story)_*
“`Story and written by Fadeelah Yakubu (Milhaat)“`🖊️
*Matar Aure Nah, labarine Wanda ya kunshi soyayya tausayi fad’akarwa Nishad’antar wa gami da ilmantar*
*Note_* “`bamu yarda Wani ko wata su juya mana labariba ba tare da izininmu ba“`
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah* *(Milhaat)*✍️✍️
🌎 *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION* 📚🖊️
“`Kungiya d’aya tamkar da dubu. Masu Nazari da aikida da ilimi, Burin ‘kungiyar a ko da yaushe shine ta fad’akar ta Kuma Nishad’antar da masoyan ta.“`🥰
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
____________________
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
*PAGE* 4️⃣6️⃣↔️4️⃣9️⃣
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Kalfana tace “Eh Dady Na San Shi” a nitse, yace “Good Feed me more” “Daddy sunan sa Alhj Tanko” cikin Zeemah sai kuuuuuuuu yake “uhmn ina sauraron ki”.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
“Akwai Wani connect da mukeyi Na matasan Gombe, Sunan kungiyar GAYF, (Gombe Arewa Youth Forum connect), to shine HOD, Azeemah Ce PA dinsan sa” “Toh Amma meyasa babu Wanda ya fad’a Min maganar nan” “Dady last week Muka Fara Kuma Duk Mun shafa’a ne kayi hakuri” “Toh Mujeedat bakomai Allah ya Bada sa’a, ke kuma Azeemah ki Daina d’aura hotunan ki a social media kina jina ko”? “Eh Dady Insha Allah Bazan sake ba” “Zaku Iya tafiya” Mujeedat Ce ta Fara fita, tana fita Dakin ta ta Shiga.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Zeemah ta bi Bayan ta, jiki a Sanyaye ta Zauna , Kalfana kallon ta Kawai take, Zeemah tace “Kalfana emm……emm…emm Nace ba”? “Uhmn Ina Ji lafiya kuwa kike Magana haka”? “Kalfana gsky ke Yar Halak ce ban tab’a tunanin ko a mafarki Zaki rufa Min Asiri ba, nagode sosai Allah ya saka da Alhairi” “Azeemah knn ko kad’an banyi Hakan don tausayin ki ko Wani Abu ba nayi Hakan ne Sabi da addini Na,addina ya Koya Min yanda zaka rufa wa Dan uwanka musulmi Asiri,in ka rufa wa Wani Asiri kai ma Allah Zai rufa Maka, ba wa ke ba ko wane ne da ya Shiga irin wannan halin xan taimaka Masa” Azeemah Tashi tayi tana nuna Kalfana da Yar yatsa “mtwwww ke Kalfana Kar ki Ga Na shigo d’akin ki, ki d’auka xan janye kudirana Akan ki, Toh wlh yanxu muka Fara” Kalfana Tashi tayi ta tsaya tace ” Toh Zeemah kina Ganin Ina so ki janye ne, shysa fa ban tona Miki Asiri ba” tunda Kalfana ta Fara Magana Zeemah mamaki take Wai Ashe Dama yarinyar nan ta Na magana, Ina Mata kallon wawiya, chaaapdi, ” Toh me Zaki iya min” Kalfana dariya take sosai Har da tafi Sannan ta dauko wayar ta, ta kunna Mata Video din ta Mika Mata wayar “ko kin San wace ce wannan” Azeemah ta tsorata sosai ta fizgi wayar Daga hannun Kalfana, Kalfana dariya take tana Kara tafi Mai sauti, “Azeemah Kar kiyi tunanin goge wa ko da kin Yi kokarin Hakan bazaiyuba sabida a email yake, Sannan nayi saving a memory daban da ban gudu 3” tana nuna Mata yatsanta 3, ta sake fashe wa da dariya sai ta fizgi wayar ta.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
“Kince me Zan Iya Yi ko? , Toh barin fad’a Miki abin da zan iya kinga video nan watsa wa zanyi a Social media Shi wannan Dan iskan Khamal din ki fada Masa ya shirya don Na tabba Zai Rasa aikin sa.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Typing yayi kad’an ko☺️?
Iya yawan comments din da Na Samu Iya typing din da zanyi
Mu hadu a page Na gaba.
*Daga Alkalamin Fadeelah Yakubu (Milhaat)
*
💜💜💜💜💜💜💜💜
*MATAR AURE NAH*
💜💜💜💜💜💜💜💜
_*(A love and sympetic story)_*
“`Story and written by Fadeelah Yakubu (Milhaat)“`🖊️
*Matar Aure Nah, labarine Wanda ya kunshi soyayya tausayi fad’akarwa Nishad’antar wa gami da ilmantar*
*Note_* “`bamu yarda Wani ko wata su juya mana labariba ba tare da izininmu ba“`
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah* *(Milhaat)*✍️✍️
🌎 *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION* 📚🖊️
“`Kungiya d’aya tamkar da dubu. Masu Nazari da aikida da ilimi, Burin ‘kungiyar a ko da yaushe shine ta fad’akar ta Kuma Nishad’antar da masoyan ta.“`🥰
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
____________________
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
*PAGE* 5️⃣0️⃣↔️5️⃣3️⃣
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Wannan page din sadaukarwa ne ga dukkan *_MANAZARTA WRITTERS_*
@Binta NOVEL
@Fareedah MWA
@Nana MWA
@Rufaida MWA
@Ummuhaneefa
@Smarty 🥰🥰💝
@Maman Teddy🧸
@Mom Affan
@maman teemah✨🥰❤️🔐
@Jameela
@Soomeey
@Yar’mutan kankia ce✍️
@10k Returns✍🏻
@Typing………✍🏻💅🏻
@Hijjiyyah💞💞
“`Love you All Allah ya bar kauna ya Kuma cigaba da had’a kawunan mu Ameeeen“` 🤲 🤲
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
“Ke Har kin Isa kisa a Kori Kamal, wlh Mujeedat Kinyi kad’an Yar iska Kawai” “hhhhhhh Ni ce Yar iska , Toh Sannu Yar guguwa karuwar banxa Shasha wacce Bata San ciwon Kanta ba” “Kutuman bura uba, Ni kike fadawa karuwa”? “An fad’a Miki Karya ne ba karuwar bace ke, karuwar Gida” hannun ta d’aga zata Mari Kalfana, sauri ta Yi ta rike hannun ta Sannan ta shafa Mata Mari guda 2 masu kyau Sannan tace “wlh Azeemah Kinyi kad’an kisa hannun ki a jikina da sunan Duka” “Kalfana Ni kika mara don ubanki” “ke Kar ki sake Sa mahaifana a cikin maganar ki, ko da yake ba a San darajar Na Gida bane” tana Mata kallon Sama da kasa.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
“Ke fice Min Daga d’aki” “Zan fita Kalfana Amma wlh wlh sai kin San kin mare Ni” “Eh Dai a fita” Azeemah ta fice fuuuuuu Har tuntube take tana fita Zeemah ta Shiga wanka tayi alwala tayi sallah Bayan ta idar da sallan ta kwanta knn sai ga Kiran Alhj Maan.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Ganin sunan sa a fuskar wayar ta taji Duk bakin cikin da take Ciki babu ita, tana picking yace “Gani hope kin shirya”? Cikin rashin fahimta tace “Shirya Kuma zuwa Ina” yayi Shiru bai ce komai ba, “hloo kana Jina kuwa”? “Burinki shine kiga kin b’ata Min raii koh”? “Haba Hubbyna Duk Duniya babu Wanda ya kaini son ganin farin cikin ka” “Toh in hakan ne da gaske meyasa kika Manta Yau zamu Je shopping”? “Wayyo am very very sorry ban Manta ba Na shafa’a ne My, Gani nan zuwa” ta katse wayar a gurguje ta Tashi ta dauko Wani atamfa Jaa da Yellow anyi Masa dinkin Borno style Riga da zani, Tasha daurinta irin Na Aisha Buhari, ta yafa bakin gyalle da Bakar Takalmi, powder Kawai ta shafa ta dauki eye glass baki tasa, da Bakar jaka,tayi mutukar kyau, ta feshe jikinta da tirare ita Kanta ta san ta had’u.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Tana fita Dama ya fito Yana tsaye a jikin motar, Kallon ta yake tana tafiya Mai d’aukar hankali Har sai da ya Bude baki Yana kallonta ta lura da Hakan sai da ta matso kusa dashi tace “yallabai mu tafi ko”?
Amma Ina Baya jin ta sai da ta Yi tafi ya a razane yace “Na…na…. Na’am” Kalfana Dai dariya take Har da rike Ciki, yace “Toh ya Isa hka Shiga Ciki” ya Bude Mata ta Shiga, Suna Hira Suna tafiya nan sukaje sukayi shopping Na Duk abubwan da suke so sun share kusan awa 3.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Suna Isa Gida yayi Parking a kofar Gida, sai hirar su suke cikin farin Ciki da kaunar juna, sai take Ce Masa tana son zuwa Mal Inna, ta gaida baffan ta Bai da lafiya, yace “ki aje kayan nan sai Muje Na kai ki Karo Na farko Zan had’u da dangin ki” tayi murmushi “Haka ne Kam Bari Nazo” tana Shiga ta aje kayan Bata b’ata lokaci ba ta Nufi hanyar fita kwasam sai ta sinkayi muryar Azeemah Na Fadin “wayyo wayyo wayyo Zan mutu” tsaki ta jaaa Sai wata zuciya tace Mata “Haba Kalfana mugunta ba halinki bane ba, mutuwa fa tace” wata zuciyar tace “Toh Kalfana in mutuwarce Ina ruwanki”? Girgiza kai tayi sanan ta Shiga parlour,tana Shiga taga Azeemah a kwance a kasa ta rike cikin ta sai juye juye take bakin ta Duk kunfa, hancinta jini, Bata hayyacinta, da gudu ta karasa inda take “Zeemah!!! Zeemah” plz talk to me” Amma ba magma sai Kallon ta take plz Azeemah kimin Magana” sai tace “kal…Kal…kalfa…Na Bashir ne” cikin rashin fahimta tace “Bashir me ya Miki”?
Na kai Mata ziyara ne, sai muka Samu sab’ani Ashe abincin da ya Bani yasa poison a ciki,Bayan Na Gama cine ya Sanar Dani” “innalillahi wa’inna ilaihirra ji’un Zeemah shine kika dawo Gida baki Je asibiti ba”? Amma alokacin jikin ta ya Fara kakkarwa, da saurin Kalfana ta Koma d’akinta ta dauko gongomin madarar da suka sayo, da gallon din manja ta Fara durawa Zeemah a baki tasa Mata Madara tasa man Jaa a tsorace don hannunta rawa yake Yi, nan take Zeemah ta Fara Amai Kalfana murmushi tayi tana share hawayen da ita Kanta Bata San yaushe suka zubo Mata ba, da sauri ta fita ba ko mayafi a jikin ta,ta Nufi inda Alhj Maan yake,tana Kuka ganinta a haka yayi bala’in tada Masa hankali ya kudiri niyya indai Zeemah Ce tasa Matar Sa Kuka wlh wannan Karon bazai Barta ba tunda Yana da karfin da Zai Sa a d’aure Duk Yan Gidan su.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Kalfana sai Kiran sunan Azeemah take yace “me ya Sami Azeemah” “Dan Allah kazo ta taimake Ni” ta Koma Ciki da gudu a nan ne ya lura babu Takalmi a kafanta, yace “innalillahi wa’inna ilaihirra ji’un Wai me ke faruwane Amma Bari Na Gani” bin bayanta yayi da sauri muryar kukanta ne yasa ya Gane inda take Yana Shiga yaga Halin da Zeemah take Ciki ya ya tsorata don Har Ga Allah ya d’auka ta mutu ne, sai Daga Baya ya lura Ashe tana numfashi, Kalfana tace “Hubby mukaita asibiti Dan Allah ka taimake Ni Kar ta mutu” cikin Kuka Mai sauti ,karasowa yayi yace d’aga ta mu tafi, Kallon Sa tayi tace “Bazan Iya ba” murmushi yayi ya d’ago ta Chak Kamar jaririya ya fice Daga d’akin bin Bayan su take tana share hawaye,taga ya tsaya ita sai ta tsaya yace “Haba yanxu a haka Zaki fita Duba kanki fa ba ko dankwali bare Takalmi, sauri tayi ta dauko hijab dinta, tasa slippers Wanda ita Kanta Bata San Na wane ne ba, Kuma daban daban, tana Isa ta Bude Gidan Baya ya Sa Azeemah ita ma ta Shiga ta Zauna da Azeemah tasa Kan Azeemah acinyarta sai Sannu take ta mata, Shi ko Maan mamaki yake “Wani irin zuciya Kalfana take dashi Wai ace Duk irin abubuwan da suke Mata shine Harda Kuka, wlh inda nice ko Kallo Basu isheni ba Mtsww” Suna Isa aka fito da Keke irin Na daukan marasa lafiya, d’akin taimakon gaggawa aka kai ta.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Kalfana sai safa da Marwa take, Maan Yana zaune Yana kallonta Har ta Fara Bata Masa raaai, yace “Dan Allah Malama ya Isa Haka ki Samu wuri ki Zauna” kallon Sa ta sayi Yi da idonta, Kamar Mai Jin bacci, Babin Kuka ta sake budewa, da sauri ya karasa inda take ya riko ta don su Zauna mutanen gun sai kallon su suke, rungumota yayi a jikin sa Yana rarrashinta, wata tsuhu Ce Tace ” ‘yata addu’a Zaki Mata ki daina Kuka kinji”? Kai Kawai ta d’aga Mata, “Allah ya Muku albarka ya Baku zuri’a dayyiba” suka Amsa da “Ameen” Magana ya Fara Mata a kunne yace, “Babyna kallon Mata da Miji fa suke mana” anan ne ta tuna tana kwance a jikinsa, Tashi tayi da sauri tana kame kame Kamar mara gsky murmushi Kawai yy.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
“Babyna Dan Allah kukan me kikeyi”? “My Zeemah bata tsoron Allah ta kasance a ko da yaushe tana Sabon Allah in ta mutu a hka fa”? ta sake fashe wa da kuka, “Babyna knn hmmmm Toh Allah yasa mu cika da Imani” “Ameen” sun fi awa d’aya Kan Dr Abdulaziz ya fito, ya Nufi inda su Kalfana suke Bayan sun gaisa yace su bishi office, Dr Abdulaziz yace “Alhamdulillah Allah ya bamu Ikon ceton Ranta kuje Ku Biya kud’in Aiki” Maan yace “Toh Dr Mun gode Sosai” “Amma Wani hanzari ba gudu ba ya akayi Tasha guba”? Kalfana ta ce “Sa Mata akayi a abinci” mikewa yayi yace “whaaaat Kisan kai fa knn”? Amma kun San Wanda yasa”? “Eh Na sani” Maan ya juyo ya kalleta “Babyna kin San me kike cewa kuwa”? “Eh Na sani” “Babyna Daga nan police station zamuyi” Rai a b’ace “My mu Bari ta farfado muji hukunci ta, Dr zamu Iya ganinta”? “Eh Bismillah muje Na raka Ku”, Duk su 3 suka fita.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Suna Shiga sun Samu ta farka, tana Ganin Kalfana ta fashe da Kuka, da sauri Kalfana ta iso inda take, “Zeemah stop crying insha Allah you are safe okay”? Tana maganar tana share Mata hawaye, Zeemah tace “Kalfana ba kukan da nake ba Kenan Na cuci kai Na Na zub da mutuncina,Hakan Bai isheni ba naso Na d’aura ki Akan……” Da sauri Kalfana ta rufe Mata baki tana Mata Magana da Ido tayi Shiru Bai dace tayi Magana a gaban su ba, Bayan ta d’aga hannun ta sai zeemah ta cigaba da cewa ” plxxxx Kalfana forgive me ki yafe Min kin Ceci rayuwa ta da Na Zama gawa” ” look u r like a sister to me Zeemah, do u think Zan barki a wurin ki mutu ne never” sai suka rungumi juna Suna Kuka, Dr Abdulaziz ne ya katse su yace ” Masha Allah da irin wannan kawancen kun burgeni gsky, Allah ya bar Ku tare Duk suka Amsa da Ameen Amma Banda Maan don Shi wlh ya tsani Zeemah din nan, yace “Dr Bari Na Je na Biya kud’in ” tare suka fita, Bayan ya Biya kud’in 150k fitowar Sa knn suka had’u da Dr Abdulaziz Zai Je masalci sai suka had’a hanya suka fita.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Bangaren su Kalfana tmbyr ta take meyasa ya ganta ita kad’ai a Gidan Ina su Dady da su Afra”? ” Daddy ya Koma, ya Bani 100k Wai mu raba Dake, su Afra Kuma Suna islamiyya” “Ayya Dady Baya gajiya Bari nayi alwala Maghrib tayi, ban d’aki ta Shiga tayi alwala ta Fara sallah sai ga shigowar Maan da Dr da take away Na abinci, hira suke Sosai Kamar Dama sun San juna,Bayan ta idar ne ta cewa Maan ya kaita gida don ta Sanar da da su Afra ” Nasan hankalin su a tashe yake” yace “okay muje ko”? “Amma Hubby Zeemah ita kad’ai” Kan Maan ya Amsa Dr yace “Kar ki damu Zan Kula Miki da ita” murmushi tayi “Nagode Dr” “Zeemah me Za a kawo Miki”? “A’a bakomai ” “okay sai mun dawo”.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Dr Abdulaziz labarai Na dariya yake ta bawa Zeemah ita ki dariya take Sosai, a ransa yace “Ya Allah tausayin ta nk Ji ne ko kaunar”???
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Fans Anya Dr Abdulaziz Baya Ruwa, Ruwan ma kusa da kada kuwa🤣😂 Ni Dai Ina kusa da Hamisu breaker😎😎
Mu had’u a Next Page
Ummu Haneefah
Sis Fareeda Yau nayi typing dayawa ko🥰🥰
*Daga Alkalamin Fadeelah* *(Milhaat*)
Plz comments and share👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻
💜💜💜💜💜💜💜💜
*MATAR AURE NAH*
💜💜💜💜💜💜💜💜
_*(A love and sympetic story)_*
“`Story and written by Fadeelah Yakubu (Milhaat)“`🖊️
*Matar Aure Nah, labarine Wanda ya kunshi soyayya tausayi fad’akarwa Nishad’antar wa gami da ilmantar*
*Note_* “`bamu yarda Wani ko wata su juya mana labariba ba tare da izininmu ba“`
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah* *(Milhaat)*✍️✍️
🌎 *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION* 📚🖊️
“`Kungiya d’aya tamkar da dubu. Masu Nazari da aikida da ilimi, Burin ‘kungiyar a ko da yaushe shine ta fad’akar ta Kuma Nishad’antar da masoyan ta.“`🥰
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
____________________
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
*PAGE* 5️⃣4️⃣↔️5️⃣7️⃣
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Bangaren su Kalfana Suna Isa gida a Dai Dai lokacin ana Kiran sallar Isha, Maan yace Mata xai Shiga masallaci ” Sabi da hk kema kiyi sallar Kan mu tafi ko”? Ta Amsa da to, ta Samu Afra da Afnan Rai a b’ace sai kananun surutai suke an tafi an bar su ba abinci, Kalfana sai ta Shiga Sanar musu da cewar “Zeemah ce ba lfy yanxu hka tana asibi yanxun ma wanka Naxo ne nayi wanka Na Mata girki” sukayi ta Mata godiya Duk suna sane da abubuwan da ake yi wa Kalfana Amma baxa su iiya Hana Momy ba.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Kalfana Na Shiga da’ki wanka ta Yi Sannan ta d’auro alwala, bangaren Maan da tun daxu suka idar da sallah Yana zaune Zaman jiranta Amma Shiru kake Ji,nan ya hau Kiran wayar ta Amma Bata d’agawa ya Kira kusan sau 3 sai ya hakura, Bayan ta idar da sallan ne ta Yi addu’o’i da ta Saba Na neman tsari da Kuma rokowa Azeemah lfy da shiriya, mikewa tayi ta Nufi inda akwatunan ta suke ta hau neman kayan da zata Sa, hannun ta janyo Wani bakin Pakistan dress yayi Mai bala’in kyau, Wandon Kuwa bujeje ne Daga Sama Har kasa , rigan am Masa ado da shiny white stones, ta Yi rolling da gyalle Wanda Bai Kara Iya rufe mazaunin ta ba, ta feshe jikinta da tirare, ta dauki jaka Mai Girma tasa sallaya, da hijab dinta Sannan ta dauki gongomin Madara da Bornvita,da sugar da Duk Wani Abun da tasan zasu bakace Shi,tana fita Dakin Zeemah ta nufa ta dauko Mata Kaya Kala 2 d’aya atamfa d’aya Kuma kayan Kanti, kwasam wayanta ya Fara ringing Tana dubawa taga Hubbyn ta ne, safe kai tayi ita Har ta Manta da ana jiranta a waje, cikin sauri ta fita tana sanarwa da Afra da Afnan da su zo su rufe Kofa Kar su Bude wa Kowa su achan zasu kwana.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Raai a b’ace Maan yace “Babyna Abun Kuma Wani sabon wulakanci ne ko”? A Dai Dai lokacin da take kokarin gyara Zama, “ki Duba fa karfe 8 Har da rabi yanxu” “Am so Sorry Hubby wlh wanka nayi jikana Duk ba kwari shysa Kuma naso nayi wa Zeemah girki ne Amma ba time, kudi Kawai Na d’auka mu Biya ta makey ko aroma mu Saya Mata take away” kai Kawai ya d’aga Mata alamun ya Ji, Suna tafiya Suna Hira Amma Maan Kamar an sashi dole ta lura da Hakan Amma sabida miskilanci irin Na Kalfana ta Nunaa Kamar Bata San Mata Yana Yi ba, Bayan sun Isa Makey tare suka Shiga sukayi ordering Na chips and kidney source da fried chicken da fried sanana suka had’a da kayan lemu, zata Biya kud’in ya Dakatar da ita, ta Masa godiya ya nuna ransa ya b’aci da Hakan Akan me don ya Mata Abu zata gode Masa “Kar ki sake Min godiya babu wanann a tsakanina da ke” “Insha Allah yallabai baza a sake ba”. Suna fita sukayi hanyar asibiti.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Kare Mata Kallo yayi a Dai Dai lokacin da zata fita yace “Jiman hajiya Ina Zaki Je a haka” Kallon Sa take cikin rashin fahimta “Kamar ya ban gane ba” zazzaro idanuwan Sa Yayi yace “Ina Zaki Je da wanann kayan jikin ki baki Ga inda ya nuna halittar ki Duka a waje ba”? A zuciyar ta tace Ikon Allah yaushe Kuma Pakistan ya Fara nuna jiki a waje”? “Ina tmbyr ki kinyi Shiru” “Hubby Pakistan dress fa Baya nuna jiki, Kuma bakayi Magana ba sai da Muka iso”? “Eh yanxu Na Ga damar Magana, tun d’azu Dr Naga sai Wani iirin Kallo yake Miki” dariya ta Shiga Yi Har da tafi sanan tace “Awwww Mal Na Gano cewa zakayi Kishi kake Kar yaga kwalliya ta, Ni Kuma nayi ne don Na Burge ka” tana maganar tana zuge zip din jakar da ta dauko, Sa Hannu tayi ta dauko hijab dinta, Shi Kuwa kallon Ikon Allah yake, kunce rolling din Kanta tayi gashim kanta sai Sheki yake yasha Mai Duk da ta San Ribon ta d’aure sai da Sauran gashin suka kwanto a kafad’ar ta , Kan ta sa hijab din ya riko hannun ta Yana kallon gashin Kanta , “Babyna me wannan akanki Kamar gashin doki”? Murmushi tayi tace “Eh shine Na cire ne? “Eh gsky bana so” “Toh Hubby tayani cirewa ” hasken wayar Sa ya kunna ya cire Ribon din kanta tssssssuuuu gashin ya sauka a Har Bayan ta, hannu yasa a tsakiyar gashinta anan ne ya tabbatar da cewar gashin ta ne.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Kalfana da tunda Maan yasa hannun sa akanta ta Shiga Wani yanayi, Har lumshe Ido take, Maan ya lura da Hakan a zuciyar sa yace “Tabbass tana daya daga cikin d’aya Daga cikin Matan da sha’awar su take Kan su , a hankali ya Fara shafa Kanta yanayin ta Kara chanzawa yake, Maan tuni Har yaji Kamar ya Abun nan😎 kun gane ai ba sai Na fada ba fans lol.
A hankali ya matso kusa da ita ya had’a bakin su ya Fara Aiko Mata da Salo Kala Kala Kalfana kasa Hana Shi tayi, Sabi da Duk ya kashe Mata jiki sun dauki tsawon lokaci a hka Yana Mata French Kiss Kalfana kasa jurewa tayi itama ta Shiga Mayar Masa da martani ya rike Ce sosai sabi da irin tsotsar harshen sa da take sunfi mint 30 a haka, Maan ne yayi kokarin cewa “Babyna Abincin zaiyi sanyi” bakin ta acikin nashi a hankali ta janye bakin ta kunya ne ya Kamata kamar ta nutse kasa, murmushi yayi Sannan ya kama Mata gashin da Ribon din Sannan yasa Mata hijab yace “Tashi muje”, jiki ba kwari ta fita Duk ta kasa sake jikin ta, maan ya Ce “Babyna wanchan Kar fasa Min goshi Akai plz Yau Kar a fasa Min baki” cikin muryar shagwab’a murmushi tayi Sannan ya riko hannun ta “plz Kar kiyi Min mumunan zato Na kasa controlling din kai Na ne, Babyna Bazan boye Miki ba Ni mutum ne Mai tsananin sha’awa Ina bukatar mace a kusa Dani yanxu 2yrs knn da Na rabu da mat………. Tsinkayo murya Dr Abdulaziz sukayi yace “Haba Love birds kun Shanya mu” Yana maganar cikin zolaya a hankali Kalfana ta cire hannun ta daga nashi, Maan karb’an kayan hannun ta yayi Sannan suka shige Duk a tare Dr da Maan hirar su suke Kalfana Na bin su a baya, Dr ne ya tsaya yace “Hajiya Plz Ina neman taimako” Kalfana bayanta take Kallo, ta waiga Bata Ga Kowa ba, ta nuna Kanta “Ni”? Yace “Eh zakiyi mamakin Jin Hakan” Maan ransa in yayi Dubu to ya b’aci Amma yayi Shiru ne kawai don Kar a Samu matsala, “Yama Sunan ki”? Kalfana kallon Maan take ta gefe saura kadan dariya ta subuce Mata “Suna Na Kalfana” “Hajiya Kalfana Na kamu da son kawarki acikin Yan awanni” kallon Maan tayi Shima kallon ta yake mamakin maganar sa suke ya nuna Karara a fuskar su, Dr murmushi yayi Sannan yace “Mamaki kuke ko”? Nima mamaki nake wlhh Ina kaunar ta Kuma da Aure” wayar Kalfana ne ya Fara ringing ganin Momy ce yasa ta Ce “important call bara Na d’aga” tafiya tayi ta bar su,Suma bin Bayan ta sukayi , Bayan sun gaisa da Momy tana Mata godiya sosai, saita nemi ta Hada da Azeemah, Zeemah da Momy sun Dade Suna waya da yaren su Na nufawa A Dai Dai lokacin Dr da Maan suka shigo, Zeemah Magana take raai a b’ace Har da hawaye Daga bisani ta kashe wayar ta mikawa Kalfana, Kalfana ganin su Maan ne yasa bata tmbye ta dalilin kukan nata ba.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
“Dr gobe Za a sallame mu ko?
Zuciyar sa ne ya buga Raaaaasssss kasa Magana yayi , Maan yace “Abokina yadai “? “Na…. Na…..ammmmm , ba komai ba komai, Kalfana ai qawarta ki Bata Gama samun sauki ba, godiya ga Allah Madara da Man jaaa da Tashi ya taimaka sosai, Amma wa ya fada Miki wanann basirar” “Momyna” takaice don ta lura Duk Sanda suke Magana da Dr, Maan Bata Rai yake sosai Tashi tayi ta d’aga Zeemah Daga kwanciyar da take, “Zeemah Tashi muje kiyi brush ki Samu kici abinci”.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Basu Dade a ban dakin ba suka fito, Suna fita ta Maida Zeemah ta Zauna Akan Gadon, plate ta dauko ta juye Mata abincin ita ma tasa nata Tashi tayi ta wanko spoons, ta mikawa Zeemah nata, Dr Dake Dama yunwa yake Ji ya karb’a Maan Kuwa takaici ne ya ishe Shi yace “a koshe nake” wayar sa ya zaro Daga aljihun sa,ya turawa Kalfana Sako, Taji karar shigowar sakon Amma Bata Duba ba, ganin Bata da Niya ne yace Mata “Mrs Maan duba wayarki” dauko wayar tayi taga sakon Kamar haka ” _karki kuskura kici abincin nan a gaban Wani gardi”_ saurin d’ago Kanta tayi tana mamakin sakon da ta Gani, girar sa
ya d’aga Mata alamun da gaske yake aje plate din tayi ta rufe, rai a b’ace , wanan Wani irin Kishi ne haka ga Wani irin bala’in yunwar da addabe ta.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Duk su hud’un suke Hira Amma Kalfana Bata cika amsawa Dr ba tunda ran Hubbyn naata baya so, Maan dad’in Hakan yaji sosai, tuna abinda ya faru d’azu a Mota tayi Ji tayi Kamar numfashin ta Zai d’auke Wani bangaren Dadi take Ji sai Kuma Taji Ranta ya b’aci, “d’azu kome Zai fad’a Min oho, Amma dole Na tmby don maganar Na da muhimmanci ganin yanda ya nutsu” Maan ne ya katse Mata tunani “Dr ka Dade anan ba duty ne”? “Tun d’azu Na Tashi Kawai Dai Na tsaya ne ganin zaku barta ita kad’ai” “alright mun gode, Babyna bacci kike Ji ko”? Da Zara “A’a” ganin ya zuba Mata Na mujiya ne tace “Eh” Harda Hamman Karya, “Dr Ina ganin ya Kamata mu barsu haka ko”? “Eh yakamata” Amma ba don Yana so ba, fita sukayi a tare, Bayan wasu mintuna kalfana tacewa Zeemah tana zuwa ta Tashi ta fita.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Suna fita Dr kai tsaye ya Nufi motar sa sukayi sallama ya fita Daga asibitin Maan Kuwa waya yake a jikin motar sa Har Kalfana ta fito bai Sani ba Taji Yana cewa “Adams wlh kasa fada Mata nayi cewar Na tab’a……., Karar shigowar Kiran wayar Kalfana ne yasa yy saurin jiyowa, saurin katse wayar yayi, picking call dinta tayi Zee ce, ta Shiga Sanar Mata,”an kwantar da Zeemah a asibiti” “Kutccc Kalfana yanzu kwana zakiyi a asibiti Akan wannan Yar iskan” Kanta ansa Maan ya Karbi wayar yace “Zainab gane Min hanya , wlh in nine sai Dai ta mutu” Kalfana mamaki suke, a hkn ma Bata fad’a musu abubuwan da ta Mata ba, katse Wayan sukayi a tare , ya Mika Mata ta, “Hubby d’azu kana so ka fad’a Min wata Magana Dr ya katse ka” “eh hkane Zan fad’a Miki Amma sai gaba” “gaba Kuma”? “Eh gaba” “okay, ya Kamata ka Koma dare yayi” “okay Korana ma kike ko”? “No Naga dare yayi ne” jawo ta kusa yayi ya rungumeta Na tsawon minti 5 sanann ya sumbace ta goshi “Take care” ya Shiga ya Jaa motar sa.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Team Maan Anya Kuna Ganin lokaci Bai Fara kurewa Maan ba ya Kamata ya fada Mata cewar ya tab’a Aure Harda Mata 2,😎
Ya kuke ganin hadin Dr Abdulaziz Zai Kasance?
Mu had’u a next page
*Daga Alkalamin Fadeelah Yakubu* ( *Milhaat* )
✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻
Plz comments and share👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻
💜💜💜💜💜💜💜💜
*MATAR AURE NAH*
💜💜💜💜💜💜💜💜
_*(A love and sympetic story)_*
“`Story and written by Fadeelah Yakubu (Milhaat)“`🖊️
*Matar Aure Nah, labarine Wanda ya kunshi soyayya tausayi fad’akarwa Nishad’antar wa gami da ilmantar*
*Note_* “`bamu yarda Wani ko wata su juya mana labariba ba tare da izininmu ba“`
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah* *(Milhaat)*✍️✍️
🌎 *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION* 📚🖊️
“`Kungiya d’aya tamkar da dubu. Masu Nazari da aikida da ilimi, Burin ‘kungiyar a ko da yaushe shine ta fad’akar ta Kuma Nishad’antar da masoyan ta.“`🥰
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
____________________
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
*PAGE* 5️⃣7️⃣↔️6️⃣5️⃣
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
“`Mom Arpat wannan Page din naki ne da dukkanin Fans Na MATAR AURE NAH Group, Love you All Fisabilillah“`
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Cikin asibitin ta Koma ta tarar da Zeemah Na ta sharbar Kuka, a hankali ta karasa inda take ta riko hannun ta Sannan tace “Zeemah u have cried enough, everything will be okay, now tell me Wani mataki Zaki d’auka Akan Bashir attempting Na kashe ki yayi?” Cikin sheshshekar Kuka Zeemah tace “Kalfana kin San Akan ki ne Bashir yake son rabani da rayuwata?” “Ban gane akaina ba?” “Bayan naje Gidan sa Muna cikin Hira, ya dauko maganar ki, hmmm Wai yarinyar nan Kalfana wife material ce, Nace Masa kamarya?” Murmushi yayi ya Kara so inda Nake romancing Dina ya Fara Yi daganan muka Shiga aikata sabon Allah, Bayan munyi wanka shine yace Na bashi numb ki Na Hana, shkn ya Fara zagi Na da sunaye mara Dadi, yace Min karuwa Sannan yace Min Yar iska, wazai auri karuwa?” Fashewa da kuka tayi Mai sauti Sannan ta cigaba da cewa “Kalfana wlh wlh Bashir shine sanadiyar lalacewa ta, Shi ya nuna Min dad’in Na miji, Har ya kai ga Har Abokanan sa Suna sex Dani, ban tab’a nadama ko da Na sani irin Wanda nake Ciki a yanxu ba, Kalfana nagode
Kin Ceci rayuwata, babu Abun da Zan Saka Miki ke da Maan, Allah ya barku tare”.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
“Zeemah ba Bashir kad’ai ba Duk Na Mijin da kika bashi Kan ki zaiyi amfani da ke ne wurin kashe wutar gaban sa, da zarar ya Samu nitsastsiya Zai rabu da ke ya Manta da Wata halitta Mai kama Dake, but is not late Zeemah Allah ya baki second chance ne don ki tuba, ki Rika yawan istigfari, Sannan Kar ki damu da wasu Samari a yanxu don Duk cikin samarin ki ba but Wanda yake son ki da Aure jikin ki Kawai suke so, Bashir ya tab’a bina Har makaranta Wai Shi Aure Na zaiyi Nace Masa da hankali Na da tunani Na bazan auri maxinaci ba, haka ma Alhj Tanko Shima zancen su d’aya da Bashir, Naji Dadi da kika yi nadama, Allah ya shirye mu gaba ki d’aya” Zeemah ta Amsa da “Amin”.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
“Kalfana kin ga Dr Abdulaziz ya makale Min ko Ni wlh bai Min ba” dariya Kalfana tayi Sannan tace “Zeemah me aibun sa, Dr Abdulaziz kyakkyawa ne, Fari Dogo ga structure din jikin sa Mai kyau” “Kayya Kalfana Ni yanxu tsoron Maza nake” “Ai gara kiji tsoron nasu Kinga Wani Abun Zaki daina, Amma Ni Zan baki Shawara in Dai Dr Abdulaziz ya Ce Yana sonki Kuma da Aure ki amince” “Toh Kalfana Amma wa Zai auri fasika?” “Lallai Zeemah kin Cika wawiya Dama waya Ce Miki Zaki fada Masa” “zaginda nake Miki cewar ke wawiya Ce shine Yau kika Ce Bari ki Rama ko”? Cikin muryar zolaya “Hmmm Zeemah ai wauta ne in Dai kikayi Hakan” hirar su suka cigaba da Yi, chaan sai ga call din Alhj Maan.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Hirar su suke cikin soyayya da kaunar juna, sunyi bankwana Hade da fada Mata da safe Zai kawo musu breakfast tayi Masa godiya ya katse wayar bacci sukayi, Basu Tashi ba har sai da masu Shara suka shigo don gyara d’akin, kalfana ban d’aki ta fad’a tayi alwala Sannan ta fito tayi sallah Azeemah Hakan tayi, Kan ta fito Kalfana ta had’a Mata tea, karfe 7 sai ga shigowar Maan da ledoji a hannun sa, Kalfana da sauri ta Karbi kayan hannun sa tana Mai murmushi, Bayan sun gaisa ta hau kwance ledojin food flask ta Gani cikinta Kuma kosai ne da kunun gyada, “Hubby a Ina ka samo wannan?” Murmushi yayi yace “Ni na girka” “xance knn” “Eh Dama ita Nake Miki ai” “lallai Zeemah bari nasa Miki Ni bana Cin girkin Maza” gyara Zama yayi Yana kallon ta “Kalfana wato ke kin maidani kakan ki ko?” Dariya tayi tare da Mika wa Zeemah kosai a plate da kunun a Kofi, “My Prince da girman kujeran ka, ka Maida Ni Jikar ka ai dole Na d’auke ka a matsayin kaka” dariya yayi yace “Babyna Allah ya shirya Min ke” ita ma dariyar tayi ta Amsa da “Amin”. Wani plate din ta dauko tasa kosai Sannan ta dauki cup tasa kunun, ta Mika wa Maan dinta, d’aga kafad’ar sa yayi yace “A’a Ni Dai baxanci ba” dariya ya bawa Kalfana “Hubby me haka Kamar Wani yaro Dan shekara 2?” “Hmmm ki d’auke Ni a haka Na yadda” “Tohm kasan Dama kai autan maxa ne dole Na shagwab’a ka, Amma yanxu plz ka karb’a” mikewa yayi ya dauko plastic chair ya aje a gaban sa ya Ce “Zauna ke Zaki ciyar dani Har sai Na Koshi” “shkn abinda kake bukata?” “Eh shkn” Zama tayi tana sa mishi a kosai a baki tana Hada mishi da kunun, Shima ya Shiga bata a baki Suna ci Suna Hira tare da Jin wata shakuwa Mai karfi Na Shiga jikin su.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Zeemah kallon su take “Ina ma ace Nice Na Samu masoyi irin Maan Yana da Wasa da dariya Ashe Yana da Wasa Har haka ko Kuma Dai wa masoyiyar tasa Kawaii yake Yi, Hmmmm Koma Dai Mene ne Ina musu fatan alhairi” maganar nan a zuciyar ta take yi,
Ni ko Nace Zeemah waya fada Miki Borno Gabas take, ga yanda ake love ba irin naki ba Na Yan Tasha.😉
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Bayan sun Gama Cin abincin ne Maan yace “Babyna karfe 8 saura baza ki Shiga schl ba?” “Hubby da wa Zan azeemar, kaga Dr Bai shigo ba bare Musa ran sallama” “Babyna waya fad’a Miki Yana da niyar sallamar ku?” “Meyasa kace haka?” “Bakomai Na fad’a ne Kawai” mikewa yayi yace “Bari Na Shiga kasuwa Kinga Har Na makara” yayi wa Zeemah fatan Allah ya bata lfy ya fita, Kalfana bin Bayan sa tayi, Zeemah a Ranta tace “Wow gsky Maan ya had’u wlh ji yanda Kaftan din nan ya Masa kyau” kaftan yasa Mai kalar albasa yasha aiki Mai tsadan gaske, Sannan yasa farin Takalmi da farin hula yayi masifar kyau. Bayan ta Masa rakiya sai ta dawo cikin Dakin da Zeemah take, tace “Zeemah zanje gida Na dawo, me kike bukata Kan Na tafi?” “Wanka rabo Na da wanka tun jiya” “okay akwai Ruwan zafi a flask din da Hubby ya kawo Tashi muje kiyi wankan” Bayan ta had’a Mata Ruwan wankan ne Zeemah ta Shiga ba ta dad’e ba ta fito da zani a daure a kirjin ta Kalfana Ce ta Mika Mata Mai sai ta Zauna ta Fara shafa Mai din, shafa Mai din da take Yi a kafan ta ta d’aga zanin I zuwa cinyar ta hkan ya faru ne a dai dai shigowar Dr Abdulaziz da Sallama a bakin sa ganin Halin da Zeemah take Ciki yasa yayi saurin komawa da Baya, kirjin sa Na Dukan uku uku, Kalfana da Zeemah da farko sun tsorata ganin yanda ta fita ne yada sukayi dariya Harda tafi.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Da sauri ya Koma cikin office Dinsa, Zama yayi ya lumshe idanun sa sai ya hango Zeemah Na shafa Mai sai ya tuno yadda ya ga shape din kirjina Har sai da ya yi hadiyar yawu, ya Dade a hka , Kalfana Ce tsaye a kansa Wanda bai San Sanda ta shigo ba, sai da ta buga tebur din gaban sa a zabure ya Bude idon sa, Kalfana tace “Dr kana lfy Kuwa Ina ta sallama bakaji ba” “Sorry Dan Allah Zauna mana” “a’a Naga shigowar ka ne d’azu shysa Na bi bayan ka sallamar mu zakayi ko?” Cikin sauri ya Amsa Mata da cewar ” Eh……..a’a sai gobe” “bangane eh a’a ba”? “Am sorry sai gobe nake Nufi, ya jikin nata?” “Da sauki Alhamdulillah” “Hope tana Shan magani Akan kari?” “Eh sosai ma” “Alright muje Na dubata, akwai drip din da Zan sa Mata” a tare suka Shiga D’akin Bayan ya Gama Duk abinda Zai Mata, Kalfana tace “Zeemah bari naje Na dawo ko?” Kai Kawai ta d’aga Mata , tayi ficewar ta, Dr Kuma allurar bacci ya Mata, Har Kalfana ta dawo Zeemah Na bacci.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Bangaren Momy Kuma shirye shiryen dawo wa take, ita ta kosa ta dawo taga ta hallaka Kalfana kiranta tayi Bayan sun gaisa ta nemi ta had’a ta da Azeemah Kalfana ta Sanar da ita cewar Azeemah bacci take,Momy godiya ta Shiga Yi Wa Kalfana tare da sa Mata albarka, amma a zuciyar ta tsine Mata takeyi.
Wannan Kenan
Maan da Bayan sallar Isha ya zo suka Sha Hira dashi da Kalfanar sa Dr zuwa yanxu Azeemah ta Fara sake jiki dashi ba karamin Jin dad’in Hakan yake yi ba.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
*Washe Gari*
Karfe 7 ya kawo musu abinci Bayan sun Gama cine wayar Maan ta Fara ringing Yana picking ya Ce Masa “ka shigo Room 6” ya katse wayar , Wani Fari dogon Gaye Na Gani yasa kananun Kaya da suka Yi Masa kyau Takalmi yasa Wanda ya dace da shigar sa, Bayan ya Samu wuri ya Zauna ne maan yace “Babyna wannan shine Adams Amini Na” gaishe Shi tayi cikin Girma mawa,ya ansa ba yabo ba fallasa, Azeemah ita ma ta Shiga gaida Shi ya Amsa, a zuciyar sa yace Gata kyakkyawa surur jikinta irin Matar da nake so, Amma ta Bata Kanta, Allah ya kyauta” nan sukayi ta hira shigowar Zee be yasa suka Maida kallon su Kan Kofa dake Kalfana ta fad’a Mata d’akin da aka kwantar da Zeemah shysa bata Sha wahalar gane wurin ba, wuri ta Samu ta Zauna sanan ta gaida su, ta gaida Zeemah da jiki, Maan yace “Bari Na Kira Dr Don yace Yau Za a sallame ta” bugu 2 ya d’auka yace “Yanxu Na shigo cikin asibitin Gani nan zuwa” Adamz ya shagala da kallon Zee da ke ta zuba surutu Zeemah, Kalfana da zee Hira suke sosai suna dariya, Maan danne danne yajeiq wayar sa da Alama, game yake bugawa, Ba a dau lokaci ba sai ga shigowar Dr da shigar sa irin Na likitoci yayi kyau sosai, Zeemah tace aranta “Ashe Dai gskyr Kalfana Yana da kyau” Bayan sunyi sallama ne ya rubuta wasu magunguna sai ya umurci nurse din da suka shigo tare da taje ta kawo magungunan, Maan yace “Kud’in fa?” “Kar ka damu Na Biya Mata Shima wuri ya Samu ya Zauna ayi hiran dashi, Kalfana da zee suka Shiga tattara kayayyakin su. Bayan sungama sai ga shigowar nurse din da magungunan ta mikawa Kalfana..
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Dukkan su Tashi sukayi da niyar fita Maan ne ya Karbi kayan da ke hannun Kalfana, Adams ya Karbi Na hannun zee, Dr yace “Oh Na gano Ku”, durkusawa yayi yace Zeemah Darling taho Na Goya ki” dariya Duk suka Yi.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Ga motar Maan, Adamz da Kuma Na Dr, Dake yace Shima dashi Za a Maida Zeemah gida, Maan yace “nidai Babyna tana tare Dani” Booth Na motar ya sa kayan, Bude Sannan ya Bude Mata ta Shiga ta zauna, Adam yace da zee “Please My Queen Allow me to be ur servant” hannun sa a had’e alamar roko.👏🏻 Murmushi tayi Shima Bude Mata ta Shiga ta Zauna, Dr da Zeemah hkn Suma sukayi, hanyar Havilla ice cream Naga sukayi.
Ni ko Nace to to to, wato ainifin wato ainifin Za aje Shan ice cream knn.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
*Mu had’u a Next page*
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Fans Kuna ganin hadin zaiyi Kuwa
Maan da Kalfana
Adams da Zee
Zeemah da Dr Abdulaziz
In Zeemah amince da soyayyar Dr Kuna ganin Momy zata yarda?????
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
*Daga Alkalamin Fadeelah Yakubu Milhaat* ✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻
Plz Ina bukatan sharhi comments, plz share 👏🏻👏🏻👏🏻
💜💜💜💜💜💜💜💜
*MATAR AURE NAH*
💜💜💜💜💜💜💜💜
_*(A love and sympetic story)_*
“`Story and written by Fadeelah Yakubu (Milhaat)“`🖊️
*Matar Aure Nah, labarine Wanda ya kunshi soyayya tausayi fad’akarwa Nishad’antar wa gami da ilmantar*
*Note_* “`bamu yarda Wani ko wata su juya mana labariba ba tare da izininmu ba“`
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah* *(Milhaat)*✍️✍️
🌎 *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION* 📚🖊️
“`Kungiya d’aya tamkar da dubu. Masu Nazari da aikida da ilimi, Burin ‘kungiyar a ko da yaushe shine ta fad’akar ta Kuma Nishad’antar da masoyan ta.“`🥰
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
____________________
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
*PAGE* 6️⃣5️⃣↔️7️⃣5️⃣
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Havilla ice cream suka nufu inda suka Zauna Na tsawon lokaci Suna ci suna Sha Kan suka dawo da emmatan gida
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Next Day
Kwanaki 2 knn Kalfana Bata Je lectures ba hkn ne yasa ta shirya da wuri Bayan ta Karya ne ta leka Dakin zeemah, Alhamdulillah jiki ya warware Kamar Na ita ba, sukayi wa juna fatan alhairi ta fice, Kalfana Bata dawo ba sai karfe 8 Na dare, ta tsaya a Na mata tutorial, shigowar ta knn ta sinkayo muryar Momy Na cewa, “Mujeedat ko lafiya Ina ta Shiga tunda yamma Na dawo ban ganta ba, bara Na Kira numb ta” Kalfana ta Shiga da sallama ta Na murmushi “Momy ba sai kin Kira ba Gani nan” Momy dariya tayi “Ja’iri Na kika Shiga hka?” “Momy Ina schl Muna Shirin Fara test” “Okay Allah ya bada sa’a” “Ameen Momy, Momy Azeemah fa?” Tsaki Momy ta Jaa Mai tsawon Kan tace “Tana waje Wani Wai Dr Abdulaziz yazo” “oh Allah sarki Dr Na Zeemah, Momy Bari nayi sallah Naxo Na Karbi sarabata” “Toh to a fito lfy” Kalfana Na Shiga da’ki Momy tabi Bayan ta da harara da Wani irin murmushi Wanda ita kad’ai tasan dalilin ta.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Tana Shiga wanka tayi tasa sleeping dress tayi sallah, Bayan ta idar da sallan ne taga Abun mamaki, hijab dinta da tade tana nema, “Ha’ah ya akayi hijab din ya shigo bayan kofar a rufe?” Shiru tayi sai tayi murmushi “Hmmm wato ta window aka jefo min dakyau” tana d’aga hijab din taga Duk dirty ga Wani uban wari da yake yi, Ranta ne ya b’aci sosai wato sun bata baza su Iya wanke Mata ba, kwanciya tayi Bata Tashi ba sai karfe 10 da rabi, Shidin ma Kiran Ya Maan ne ya tada ita, Bayan sun gaisa yake nuna Mata Baya Jin dad’in yanda take nuna rashin kulawa a gare Shi, hakuri Kawai ta bashi, Amma Har ga Allah tana sonshi Amma ba Kamar da ba, Bayan sun Gama wayar ne ta d’auko hijab din nan ta wanke ta Shanya a waje ta Koma tayi baccin ta.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
*Washe Gari*
Kalfana lectures dinta na yau sai yamma, Bayan ta idar da sallan asuba ta Koma bacci Kamar yadda ta Saba bayan ta Ga tilawar al-qur’ani , sai karfe 9 ta fito, fitowar ta knn bayan sun gaisa da su Momy Afra tace “Kafa kince baki ga hijab dinki ba Kuma gashi Har kin wanke” “Eh Nima dawo Wata jiya Na Gani a Kan gado, ban San ya akayi haka ba” Kan ta Kuma Ce Wani Abu Momy ta fito da masifa “Ke Mujeedat ki kiyaye Ni kin Maida mutane barayi Ni ban haifi baro ba, Yar iska Kawai” ta inda take Shiga ba tanan take fita ba
“Dan Allah kiyi ki Koma hostel kinxo kin takura Ni da ‘ya’yana” cikin tsawa Kalfana tace “Ko Kuma Kuka takurani ba, kene zagi kene habaici Duk nasan da Ni kike amma Na Maida kai Na wawiya, Sannan tarbiyar da iyayena suka d’aura Ni Akai knn Girma Na gaba”
“Mujeedat Ni kike Yi Wa tsawa?” “anyi Miki din” yarfa hannu Momy ta Shiga yi tana sallallami, “Wallahi Na gaji da yarinyar nan kiyi ki tafi don Allah” “Kamar yadda Nima Na gaji Dake, kud’i kike Biya Nima Shi Nake Biya Koda ace nan Gidan ki be ba ki Isa ki koreni ba bare ma ba Gidan ki bane” momy Mamaki take “dama haka yarinyar nan take, Tabbas boye Halin ta tayi”
Ni ko Nace Momy zuciyar Mai hakuri ba kyau in baki Sani ba ki Sani.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Kalfana shegewa d’akin ta tayi, sai hawaye wiwiwiwi “Innalillahi wa Inna ilaihir raji’un Yau nice nakeyi Matar da ta Kai ta haifeni tsawa?”wayar ta ta d’auko ta Kira Dady Yana picking ta fashe da Kuka ta kwashi Duk abinda ya faru ta fad’a Masa yace “Shkn kiyi Shiru kukan ya Isa haka” Amma Ina sai abinda ya Karu “Ke don Ubanki baza kiyi Min Shiru” chiiiit naji Kamar anyi Ruwa an d’auke “ke tunda kiga hijab din me Na Kuma Na Magana ai da sai kiyi Shiru” “Daddy sun shigo da rainin hankali ne ya Za a Yi Na wanke Abu ban San ba a dawo Min dashi Duk datti, Naji mistake ne sukayi ta d’auka nasu ne,Kuma sun San Ina nema meyasa baza su fad’a Min sun Gani ba Amma suka ajiye min Shi and yet Har da zagina” “banji Dadi ba Kalfana yanzu mamar tasu take?” “tana waje” “Kai Mata wayar” “Toh” Kalfana nafi ta ta Mika wa Momy waya “Gashi babana Yana son yin Magana dake” “In baki matsa Min Annan ba sai Na wanka Miki Mari Bazan karb’a din ba ya Aiko da sojoji su kama Ni” cikin fushi da izza, Kalfana tasa Wayan a kunne “Daddy ka…….” “Kiyi Shiru Kar kiyi magana Sannan Kar ki kashe” Momy sai ashariya take Yi marasa dad’i Daddy kashe wayar yayi sannan ya sake kiranta yace “Kina Ina yanxu?” “Ina tsakar gida” “Shiga da’ki Kar ki sake magana, inazuwa Bari Na Kira Auntyn Ku” ya katse wayar.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Bayan ta Koma d’aki ne sai taji ana sallama Amma Momy Basu amsa ba da akayi Na 2 sai ta d’auki muryar Ashe zee Ce da sauri ta Taso ta bude Mata Kofa Sannan suka Shiga cikin d’aki, Zee kasa gaida Momy tayi don Jin yadda ta ke Ashar, Basu bi takanta ba suka farayin assignment din su, chaan sai sukaji Momy Na waya da Alama da mijinta take “Wallai tallai Dady am telling Kalfana ta zage Ni” Dady yace “Ya Salam habiba, Kalfana Ce ta zage ki, ban yarda ba gsky” Momy sai surutai take Dady yace “Look woman in baki da aikin Yi Ina dashi” sai ya katse wayar.
Zee tace “Kalfana Kamar da ke take koh?” “Eh mana Je da Duk kin d’auka da wa take?” “Kutccc shine kikayi Shiru?” “Toh zee me xance Mata?” Zeee tace “Dama Na fad’a Miki Mutanen ba sonki suke ba” murmushi Kawai Kalfana tayi Jin surutun Momy yayi yawa Kalfana tace wa “Kinga Tashi mu Shiga school baza mu Iya komai anan ba an Maida mana gida Kamar Gidan Yan giya” Shiri ta Yi cikin shigar jeans da T-shirt, tasa safa Sannan ta d’auki hijab Har kasa Wanda ya rufe har kafarta, ta d’auki Nikab ta rufe fuskarta tace “zee Tashi mu tafi” “Kalfana Wai ke yaushe Zaki daina dressing din nan sai a d’auka kina da aure ” dariya ta Fara “Ai ma kin tuna Min kin San yadda mukayi da Saleem kuwa?” “A’a sai kin fad’a” “Ya tab’a cewa Yana Sona ban amince ba Amma Duk da Hakan Yana bibiyata, a lokacin da Na Fara sa Nikab ya tmbye Ni, Kalfana meyasa kika Fara sa Nikab?, Wanda Zan aura ne ya hanani fita a haka, kin San me yayi masallaci fa zamu Je Amma ya canxa hanya Ina ta Kiran Sunan sa bai juyo ba bare ya Amsa” ta Kara sa dariyar tana dariya da karfi zee ta Shiga tayata zee tace “Wannan Shi Ake Kira da Self respect” suka cigaba da dariya Har su Momy Na Iya jiyosu Har ji take Kamar da ita suke, fita sukayi Suna Hira Har suka fice Basu Kula Kowa ba.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Ba suyi Nisa ba sai ga Kiran Daddy tayi d’aga cikin farin Ciki Shi kansa yayi mamaki Amma Kawai ta batsar “Na Kira Auntyn Ku anjima zata zo, kina Ina yanxu”? “Na fito Zan shiga makaranta” “Toh in taxo fa Zan Kira ta yanxu sai Na fada Mata Kan ta Tashi ta Min Magana” “Okay yayi ya Matar Gidan naku?” “tana chaan sai Ashar take tayi” “Hmmm Ai Duk Naji abinda tace ban tab’a sanin haka take ba, da tana da hankali da zata Karbi wayar tunda Ni Na Aiko ki” “haka ne Kam” “Ya Labarin Zainab Kuna had’uwa kuwa ?” “Ai kullum Muna tare yanzun ma hka” “Okay bata mu gaisa” mikawa zee wayar tayi Suna tafiya Suna wayar Bayan sun gama gaisa wa ya katse wayar.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Bayan ta Karbi wayar ta, ta Shiga Kiran layin aunty Fatee Amma Kan ya Shiga Kiran Aunty Fatee ya shigo ta d’aga , Ji tayi aunty Fatee Na dariya, Dake kalfana Na fad’a Mata Duk abubuwan da suke Mata Har da yadda Azeemah ta had’a baki da Faisal a Mata fyade, Aunty Fatee Daga wawwatan Kalfana tayi Mata fad’a sosai, “Kalfana Yau Kuma me ya faru?” ta fad’a Mata komai tace “okay Bayan sallar azahar Zan zo, Kar fa ki sake Amsa mata” “Aunty Ai Bana Gidan Zan Shiga school” “okay sai nazo” ta katse wayar.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Karfe 12 suka Gama Duk Wani Abun da sukeyi a makaranta ta , sai suka dawo gida abin su, Suna Shiga Dakin Kalfana sukayi Kai tsaye, Zeemah Na ganin su ta bi Bayan su, “Kalfana kiyi hakuri da abinda Momy ta Miki d’azu wlh banji dad’i ba” “Zeemah don’t worry ai ba laifin ki bane” “laifina ne Amma Bazan Iya Gaya Miki dalilina Na fad’in haka ba, Amma in da nice ke ko Bazan sa hijab din nan” tayi saurin fita Zee tace “Something is definitely fishy, Kalfana are u thinking wat am thinking?” “Zee Dan Allah share su Na gaji da Jin maganar su, yunwa nk Ji me Zan dafa mana ne?” “Macaroni plz” Bata Dade ba ta Gama girkin ta juye musu suka cinye tass don girkin yayi Dadi yasha kayan had’i, a wurin bacci yayi awun gaba dasu.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
A cikin bacci taji Azeemah Na fad’in “Sannu da zuwa Aunty Fatee” Aunty Fatee ta Amsa “Lafiya Lau Azeemah ya kuke?” “Lafiya” “Toh Sannun Ku” d’akin Kalfana ta Shiga da sallama “A’a Yan Boko sanannun Ku Yan Boko irin Wannan bacci haka da Alama ba kuyi sallah ba” Kalfana Ce ta Tashi tana Miki “Sannu da zuwa Aunty baki Zauna ba” Zama tayi tace “ki tada Zainab kuyi sallah ” “Toh aunty” Kalfana sai da tayi alwala Kan tazo ta tada zee, Duk sukayi sallah Aunty Fatee Na zaune tana chat, Bayan sun idar ne aunty Fatee ta Ce da Kalfana ta fad’a Mata yadda Abun ya faru, Bayan ta Gama Sanar da ita ta Tashi ta fita, “Azeemah Ina Maman Ku?” “Ta fita” “bara Na Kira ta” ta Dade tana Kira not reachable, Azeemah tace “Aunty Fatee Bari Na Aiko Zu Afra su Kira Miki ita” “Yawwa nagode”. Zee baccinta ta koma
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Shigowar Momy da sallama, “Ina Aunty Fatyn?” “Maman Azeemah Gani” Tashi tayi suka gaisa ba yabo ba fallasa, Aunty Fatee tace “Maman Azeemah me yake faruwane Muna Jin dad’in Zaman Ku da Kalfana Amma Yau banji dad’i ba” Momy tace “hmmmm aunty Fatee Kalfana ta Bani Mamaki kullum sai ta mana sharrin sata, tace mana bamu da addini” “Ya Salam Abu baiyi dad’i ba Kalfana fito” wuri ta Samu ta Zauna Momy Karya take tsarawa kalakala ta fad’i Wannan ta fad’i wanchan, Aunty Fatee Ranta ya b’aci sosai ganin yadda take b’ata Kalfana,Bayan tasan Kalfana tun tana yarinya, “Kalfana meyasa kikayi haka?” “Wallahi aunty ba hka bane, Kiji fa Wai Muna gulmanta da qawayena” “su Waye qawayen naki?” “Aunty Duk kin San su fa, Zainab,Faty,hafsa,falmata da Zahra kin San mu tare mu 6 bamu rabuwa, in ba yanxu da jamb suka Hana Sauran admition ba” “Suna zuwa ne?” “Sosai ma bamu sati 2 bamu had’u ba in Basu zo ba Ni zanje Gidan daya Daga cikin su sai mu had’u Duk a Chan” “Maman Azeemah kin tab’a Ji Suna maganar ki ne ko Kuma d’aya da ga cikin qawayen nata ne suka fad’a miki”? “Sun Isa su tunkareni da irin maganar nan ne?” “Aunty zargina fa take Yi” “Innalillahi wa Inna ilaihir raji’un see this small girl Ni take fad’awa Ina zarginta” tana d’aga hannun ta Sama “Haba Maman Azeemah zargi Yana nufin Accuse nothing bad” “Aunty Fatee Wallai tallai Ina son Kalfana fiye da yadda nake son Azeemah” Kalfana saurin d’ago Kanta tayi ta Kalli Momy, zee Jin haka sai da ta Tashi ta leka ta window, a Ranta tace “lallai Matar nan Yar bariki Ce Kutt” Kalfana Kuma aranta cewa take “Taya Za a yi ta Soni fiye da yarta?” Aunty Fatee tace “eh ana hka” ammafa Bata yarda ba “Maman Azeemah to Dama Kuna samun matsala ne?” “A’a wlh ai Kalfana tana da respect ba ruwanta Duk abinda Nace tayi Shi takeyi,Ga ilimin Boko da addini AI tana karawa su Afra karatu yanxu be da abubuwa suka Mata yawa ta daina” “Toh Alhamdulillah, yanxu daai a bar tone tonen haka komai ya wuce Ku Koma yadda kuke a da” “Da wa Dani Wallahi a a kuje chaaan kuje chaaan Ku karata” tana d’aga hannun ta nuna ta inda unguwar su Aunty Fatee yake, “Haba Maman Azeemah sulhu Ake nema kice aje chaan, yarinyar nan da gatan ta fa Kuma Muna sonta in ba don makaranta ba me Zai sa ta Zauna a nan, Kuma Nace miiki Ku Koma din bawaii don baxa ta Iya kula da Kanta bane ba ,a’a yakamata ace akwai babba da yake sa Ido akanta, Amma tunda kince haka nasan irin hud’ubar da Zan Mata, Kalfana kina jini Daga Yau Kar ki Kara Cin abinci tare dasu ma’ana maciya, in sun Miki tayi in Kinga zaki Iya ci ki ci in baxa ki Iya ba ki Bari, Sannan Kar ki sake Zama acikin su Iya Kan Ki dasu Ina kwana Lafiya, Sannan Idan ciwon ki ya Tashi ki tattara kayan ki ,ki Koma Gidana, in takamarta tana kusa dake Kuma Zaki Iya mutuwa ne to ta Allah ba tata ba, haka Kawai Mata da girmanta d’auko Min jakata” tun da Aunty ta Fara magana Momy ta Rasa ta cewa, Kalfana zee sukayi hanyar fita zasu yiwa aunty Fatee rakiya, Aunty Fatee tace “maman Azeemah sai anjima” dakyar Momy ta Amsa “to Sai anjima”.
Suka fita
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
“`Wace Ce Aunty Fatee???
“`
Mu had’u a next page
*Daga Alkalamin Fadeelah Yakubu Milhaat*
Plz comments and share👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻
💜💜💜💜💜💜💜💜
*MATAR AURE NAH*
💜💜💜💜💜💜💜💜
_*(A love and sympetic story)_*
“`Story and written by Fadeelah Yakubu (Milhaat)“`🖊️
*Matar Aure Nah, labarine Wanda ya kunshi soyayya tausayi fad’akarwa Nishad’antar wa gami da ilmantar*
*Note_* “`bamu yarda Wani ko wata su juya mana labariba ba tare da izininmu ba“`
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah* *(Milhaat)*✍️✍️
🌎 *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION* 📚🖊️
“`Kungiya d’aya tamkar da dubu. Masu Nazari da aikida da ilimi, Burin ‘kungiyar a ko da yaushe shine ta fad’akar ta Kuma Nishad’antar da masoyan ta.“`🥰
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
____________________
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
*PAGE* 7️⃣5️⃣↔️8️⃣5️⃣
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
*Wace ce Aunty Fatee???*
Aunty Fatee yar d’akin momy ce (Mahaifiyar Kalfana) sun zauna a barrack d’aya tun aunty Fatee na primary school suke tare da momy ta d’auke tamakar ‘ya hakan yasa Aunty Fatee ta d’auki ‘yan ‘yan momy a matsayin kanne, sun zama family d’aya baza ka tab’a sani ba sai dai idan sune suka sanar da kai,Aunty Fatee Kanuriya ce mutanen borno, bayan ta gama makarantar jami’a sai ta nemi ai a d’aya daga cikin manyan Bankin da ke cikin garin gombe cikin sa’a ta samu aikin, sannan tayi aure.
Wannnan Kenan
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
*Ci gaban labari*
Bayan aunty Fatee ta tafi Kalfana da Zee suka dawo cikin gida, momy jin salamar su yasa ta fara ashar, “Har ni karamar yarinyan chaaan zata ce wa da girma na, ban haife ta bane” ta maganar cikin d’aga murya, Afraa ce take ta bata hakuri, Zeemah kuma shigewa d’aki tana ala ya wadai da irin halin momyn ta. A haka duk suka kauna rai ba dad’i.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
*Washe Gari*
Dady ne ya Kira Kannen Sa Hafsa da Balaraba, Wanda su kalfana ke Kiran su da Goggo Hafsa da Goggo Balaraba, Hafsa suna uwa d’aya uba d’aya ne da daddy, ita kuma Balaraba suna ‘ya ‘yan baffanu ne.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Bayan Dady ya Kira su ne ya Sanar dasu duk abin da ke tafiya, ya nemi da suzo suji kan maganar sabida Aunty Fatee tayi fushi, don har cewa take kalfana ta dawo gidan ta da zama, Kiran Goggo Hafsa ne ya shigo cikin wayar kalfana a dai dai lokacin suna tare da kawayen nata, zee,Fatima,Zahra,falmata da kuma Hafsa, a gidan Aunty Mubarakha, yar uwar Fateema ce. Suna Shirin fita ne don zuwa gidan su khalfana kamar yadda suka saba.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Goggo Hafsa ta sanar da kalfana cewar gasu a hanyar xuwa gidan nasu, bata yi mamaki ba sabi da tasan duk bazai wuce maganar momy ba.
Kalfana tace “Zee ga makulli nan kuje gidan zan je na siyo Kayan miya, yau tuwo nake son ci” zee tace “Wallahi nima haka” Fatee tace kawata zan Miki rakiya” “Yawwa kawata shysa na fi son ki fiye da kowa anan” dukkan su tafi suka yi Hafsa ta ce ” Dallah chan munafukai, ku tashi mu tafi” fita sukayi suna yi wa Aunty Mubarakha sallama.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Fateema da kalfana sukayi Hanyar Kasuwar mata don ba nisa da unguwar nasu suna tafiya suna hira.
Bangaren su Zee kuma bayan sun gaida momy ta amsa da fara’ah kamar babu abin da ya faru bayan sun shiga d’akin kalfana hira suke tayi cikin farin ciki, suna cikin hakan ne suka ji ana Sallama momy ta amsa sannan ta basu wurin zama, bayan sun zaune suka gabatar da kan su, ga mamakin su zee Momy Cewa tayi “ayya ai ban San ita yar gombe ce ba” Goggo Hafsa da Goggo Balaraba su kansu sunyi mamaki sabida Zeemah da kalfana sun sha Kai musu ziyara, ita Goggo Hafsa tun farko da Kalfana take ba da labarin matar bata shiga mata rai ba.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Goggo Hafsa ce ta fara bayani kamar haka
“Maman Azeemah wai me yake faruwane a gaskiya bamu ji dadi ba, Kalfana a ko da yaushe labarin ko take da irin kyautatawar da kike mata, sai kuma ga mumunan labari”
Goggo Balaraba tace “ai kuwa mumunan labari Mahaifinta hankalin sa ya tashi gami da bacin ran wasu maganganu da kikayi a lokacin da ya nemi yayi magana dake”.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Momy da tunda suka fara magana bata ce komai ba sai yanxu tace “Mama……” Goggo Balaraba ce tace “a’a kar kice min Mama ban haife ki ba” cikin zolaya, Momy tace “A’a ai girmamawa ne, na d’auki kalfana tamkar ni na haife ta , amma wlh ta bani mamaki, har ta iya bude baki ta zage ni, kuma wallai tallai da zan fad’a muku abubuwan da take yi Mahaifinta sai ya tsine Mata”
Dafe kirji Goggo Hafsa tayi tace ” Innalillahi wa’inna ilaihirraji’un Dan Allah ki dubi girman Allah ki fad’a mana abun da take yi”.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Momy tace “Hmmm Kalfana maza take kawo wa d’akin ta akwai Wanda yazo har ya kwanta da ita ina d’akina ina jin duk abubuwan da suke yi kuma tana mana sharrin sata wai an saw Mata kud’i gobe tace an sace mata BZ ko ‘yan kunne ” tunda momy ta fara maganar kallon ta kawai suke yi, Zee kuma In ranta yayi dubu to ya ‘baci.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Goggo Balaraba tace “Ni dai a iya sani Kalfana itace ta ke saya wa ‘ya ‘yan mu yan kunne kuma tafi shekara a gidana ban tab’a ji tace an d’auke Mata abu ba, Goggo Hafsa ko kin tab’a ji?”
“A’a ban tab’a ji ba bar maganar sata ni maganar mazan da take kawo wane ya tada min hankali”
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Goggo Balaraba Sam ita bata yarda ba amma Goggo Hafsa ta hau Kai ta zauna damas,momy taji dad’in hakan sabida uwa d’aya uba d’aya suke dole ya d’au maganar ta.
Goggo Balaraba tace “Uhmmn amma wasu mazan ne suke zuwa gun ta kin tab’a ganin su?”
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Bangaren su Kalfana da Fateema suna isa Kasuwar Basu b’ata lokaci ba, ganyen alaiyahu suka saya, tare da timatir,attaruhu,albasa da duk wani abin da ya kamata, bayan sun gama ne suka nufi hanyar gida.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Momy tace “Sosaima ai lab’ewa nake ta window ba tare da ta gan Ni ba sun Kai kusan su 5 abun haushin ma yaran fa kanana”
Murmushi Goggo Balaraba tayi don tuni da gane yaran da Momy take fad’a.
Sannan tace “Maman Azeemah ai wa’annan da kike gani ai kann………..” Sai sukaji sallamar su Kalfana duk suka amsa amma ban da Momy da take ta rarraba idanu, a zuciyyar ta cewa take munafuka ai banso ta dawo yanxu ba mtwwwws”.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Bayan sun gaishe su ne Fateema ta Mike ta shige d’akin kalfana ta tarar da su duk sunyi shiru tace dasu “lafiya kuwa ya na ganku haka, da fatan kun yi tuwon?”
Hafsa tace “Ina kuwa mukayi munafukar matar nan muke sauraro tana fad’awa su Goggo karya da gsky”
“kamarya wani abun ta fad’a musu”?
Falmata tace ” ke dai bari Ina mamakin halin wananar matar” nan ta kwashe komai ta fad’a Mata Fateema tace “Allah sarki qawata kina ganin abubuwa kalakala”
Gani sukayi zee ta Mike tana typing cikin sauri bayan ta gama fita tayi ta Mika wa kalfana wayar tace mata “Khalfy gashi an turo Miki sako” sai ta koma ciki, Kalfana fara karanta sakon kamar haka
“`”Maman su Azeemah fa cewa tayi kina kawo maza kuma kina musu sharrin sata, ta fad’i maganganu da dama maras dad’i ji kiyi kokarin kare kanki Dan Allah”
“`
Murmushi kalfana tayi
“Yanxu maman Azeemah zargin Kalfana kike Amma bari muji ta bakin ta”
muryar Goggo Balaraba ne ya dawo da ita daga tunaninin da ta shiga yi
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
“Mujeedat wasu mazan ne suke shiga d’akin ki”? Cikin kwanciyar hankali kan ta amsa Goggo Hafsa tace
“Haba ya kike Mata magana da sanyin murya?, Ke don ubanki ana Miki magana kina jin mutane baza ki amsa ba?”
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Kalfana murmushin takaici tayi sannan tace
“Anas,farukh, uncle Hayat ,hisbullah,Habeeb da sufyan in ya shigo gari”
Goggo Balaraba tace “Nayi tunaninin haka, yanxu dai duk a bar tone tone komai ya wuce, ke kalfana ki bata hakuri”
“Kiyi hakuri” kawai tace a takaice
“Maman Azeemah kiyi hakuri Dan Allah komai ya wuce, Amma dga yai kar ta sake amfani da wani abu naki gudun magana ko ya kika ce?” Ta mai da kallon ga Goggo Balaraba da tun d’azu jikin ta yayi sanyi akan yadda ta yarda da maganar maman Azeemah ashe duk sharri “Eh haka ne” Goggo Balaraba tace “Yawwa yanxu kuwa muna isa gida zamu Kira Mahaifinta mu sanar dashi duk yadda mukayi” Momy tace “Dan Allah ku bashi hakuri b’acin raine, zan ma Kira shi da kaina”.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Mikewa sukayi Goggo Hafsa tace “kar ki damu ai haka rayuwar take dole ake samun misunderstanding,
Mu zamu tafi sai wataran” Momy ta amsa da “Mun gode fa Allah ya saka da alhairi” Goggo Balaraba leka d’akin Khalfana tayi tace “emmata ashe kuna ciki kwana biyu baku kawo min ziyara ba” murmushi. Sukayi suka shiga gaishe su , suka tabbatar Mata da cewa zasu zo kwanan Nan.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Bayan sun fita ne suka nufi inda sukayi parking driver na jiran su, Goggo Balaraba ce tace kar ki sake tab’a Mata komai kinji maganganu da tayi akanki kuwa in Mahaifin ki yaji daga ke har mu kashin mu ya bushe, kina gani fa har Goggon ki ta yarda” Goggo Hafsa tace “eh wlh matar Nan yar duniya ce kibi ta a hankali kar ki rabuda da addu’o’in kare jiki,sannan hijab din nan ki Kona shi, da fatan kin fahimta?” ” Eh na fahimta nagode soasai ku gaida gida sai nazo weekend” Bandir na dubu dubu zai Kai dubu hamsin Goggo Balaraba ta mikawa Kalfana, tace kiyi hakuri ba yawa ta karb’a tayi godiya wasu Bandir d’in Goggo Hafsa ta mikawa Kalfana Amma yayi biyun Wanda Goggo Balaraba ta bata, godiya ta shiga you musu sosai duk da tana da kud’i a hanunna ta.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Bayan sun tafi ta shige cikin gidan Momy ce tace
“mujeedat zo Dan Allah, zauna” bayan ta zauna sai tace “Dan Allah kiyi hakuri mu yafi juna” Kalfana tace “Momy ban rike ki da komai ba” “toh nagode” tashi tayi ta shige d’aki Nan suka fara hira da qawayen ta suna girki suna Hira tuwon semomivita sukayi da miyar alaiyahu duk yawan sa cinye shi sukayi tass.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Bangaren Dr Abdulazeez da Azeemah soyayya tayi karfi haka ma Adam Da zainab.
Kalfana ce zune a d’akin ta dawowarta daga school knn sai ga shigowar Azeemah jiki a sanyaye. Bayan ta zauna ne tace da “Kalfana plx shawara nake so ki bani”
Tashi tayi ta zauna sannan tace “Ina sauraron ki” “Abdulazeez ne ya ke so ya zo ya gabatar da kanshi a gidan mu” “Masha Allah to mene ne matsalar ki bari yazo man ko baki son sa ne?”
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Mu had’u a next page
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah Yakubu* (💞milhaat💞)
Plz comments and share🙏🏻🙏🏻🙏🏻
💜💜💜💜💜💜💜💜
*MATAR AURE NAH*
💜💜💜💜💜💜💜💜
_*(A love and sympetic story)_*
“`Story and written by Fadeelah Yakubu (Milhaat)“`🖊️
*Matar Aure Nah, labarine Wanda ya kunshi soyayya tausayi fad’akarwa Nishad’antar wa gami da ilmantar*
*Note_* “`bamu yarda Wani ko wata su juya mana labariba ba tare da izininmu ba“`
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah* *(Milhaat)*✍️✍️
🌎 *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION* 📚🖊️
“`Kungiya d’aya tamkar da dubu. Masu Nazari da aikida da ilimi, Burin ‘kungiyar a ko da yaushe shine ta fad’akar ta Kuma Nishad’antar da masoyan ta.“`🥰
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
____________________
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
*PAGE* 8️⃣5️⃣↔️9️⃣5️⃣
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
“Kalfana ina kaunar sa sosai ma, shawaran da nake so ki bani shine kinga na Dade Ina karuwanci, in mukayi aure zai gane, shysa nake so na sanar dashi kan ya sani” ta karasa maganar cikin kuka Mai cin raai, tashi kalfana tayi ta zauna a gefenta, riko hannayen ta tayi sannan tace,
“Zeemah kar ki yarda kar ki kuskura ki fara sanar dashi Zaki say ya guje ki”
“Toh kalfana tell me what do I suppose to do, in bai Sani ba yanxu after marriage he will know and am sure that he will devorce me”
Kalfana hannu tasa tana sharewa Zeemah hawaye “look Zeemah zan taimake ki, kuma Insha Allah baxai gane ba”
Zeemah d’ago kanta tayi tana kallon kalfana cikin rashin fahimta sai tace “But Kalfana how will you help me a bud’e nake fa already”
Murmushi kalfana tayi tace “For now ki daina Sarki da ruwan sanyi, no matter what kiyi da warm water not hot water fa warm water, sannan ki nemi bagaruwa da ganyen magarya ki tafasa ya zama ruwan tsarkin ki, kiyi sit bath dashi”
“Kalfana are u sure of wat u r saying?”
“Of course, am 💯 sure about dix just try it and see and thank me later”
Zeemah rungumar kalfana tayi sai tace “Thank you so Much Mrs Maan🥰”
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Kalfana tace “u are highly welcome Mrs Abdulazeez” dariya duk su biyun suke yi, suna cikin hiran ne Zeemah tace “Kalfana let me ask you something, Ina da wata qawa I Love her so much, ana so a cutar da ita is it proper na sanar da ita?”
“Eh mana Zeemah ki sanar da ita as soon as possible, in aka cutar da ita alhaki akan ki”
“Hmmm toh , kalfana qawar Nan tawa kece, kar ki sa hijab din da Momy ta dawo da shi, sannan ga wannan, (Wani d’an karamin kwalba ta Mika Mata) ta bani ne wai in Maan yazo na shafa a jikina don kar kato da hankalin sa a kaina, sannan anjima tana Shirin kawo Miki abinci kar ki kuskura kici”
“Zeemah Kenan nayi mafarki kwanaki naga Momy da hijab d’in na, da wannan kwalban tana Kiran suna na, ban fahimci mafarkin ba shys ban damu ba ashe ubangijina ya nuna min” sai ga hawaye wiwiwiwi
“Kalfana kuka fa bana ki bane , in so samu ne ki bar gidan Nan na d’an wasu kwanaki”
“Toh Zeemah nagode sosai Allah ya saka da alha……….”
Zeemah d’aga wa kalfana hannu tayi alamun tayi shiru
“Haba kalfana kin ceci rayuwa ta to me don na fad’a Miki halin uwata, kinga tashi muje mu Kona hijab din Nan bata gida kan ta dawo Mun gama”
Momy da tun shigar Azeemah d’akin Khalfana duk a kan Idon tane, lab’ewa tayi taji komai jikinta yayi matukar sanyi ganin yanda take son cutar da Kalfana Amma ita kuma kokari take ta cutar da ita, a ranta tace “Insha Allah zan rike ta da zuciya d’aya ba cuta ba cutar wa” jin suna Shirin fitowa yasa ta fita ta bar gidan cikin sauri.
Tashi tayi ta d’auka hijab din jiki na rawa, suna fita kero suka watsa akai, suka kyatta ashana, Nan da Nan ya kama kamar petir suka sa ,hayaki baki Kirin ne ya fara tashi ga Wani warin da yake, Zeemah ce ta koma ta d’auko wannan kwalban ta jefa a ciki a Nan take kwanban ya fashe, tiraren da akasa a ciki sai canxa kala yake, kalfana kam ta tsorata sosai don da zaka tsaga jikin ta tabbas baza ka ga jini ba lol😅😅.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Sallamar Momy ne yasa duk suka maida kallon su I zuwa mashigar gidan don tabbatar da muryar Wanda suke ji shin ita d’in ce ko ba haka ba, ganin Momy yasa suka tsorata ba kaliba hatta Zeemah ta tsorata.
Zeemah tace “Mo….. mom…….Momy welcome” “Ehen My Daughter ya kuke?” Tana saye ta d’aura hannu d’aya akan d’aya kamar Mai sallah.
“Muna lafiya Momy” kalfana kasa magana tayi don ganin take kamar Momy zata yanka ta, Momy tace “Kalfana ba magana ne?” “Na…..na…na’am Momy sannu da daw….. Dawo wa”
Kad’a Kai kawai Momy tayi sannan tace “ki shigo parlor Ina da magana da ku”
Tafiya suke a hankali kamar Kazan da kwai ya fashe wa aciki 😅😅
Bayanin sun shiga ne suka samu wuri suka zauna jiki a sanyaye Momy ta ce.
“Zeemah tun shigar ki d’akin kalfana akan idona ne, hatta maganganun da kuka yi I heard everything”
Kalfana da Zeemah kallon kallo suke yi wa juna.
Momy tace “Yes Naji komai, Kalfana Allah ya Miki Albarka, ya biya Miki bukatunki na alhairi, hakika na so na cutar da ke da mafi munin cutarwa Amma Allah Yana tsare ki, sannan kin San Ina nufin ki da sharri Amma ke da alhairi kike saka min, kiyi hakuri kiyafe min, hakika na cutar da Kai na sannan na you sanadiyar lalacewar ‘yata, Azeemah ki yafe min Dan Allah” tana maganar idon ta cike yake fal da hawaye.
Cikin sauri Zeemah ta riko hannayen Momy tace “Momy kar ki yi kuka wlh na yafe Miki duniya da lahira”
Momy tace “Nagode Azeemah Allah ya Miki Albarka” kalfana da Zeemah suka amsa da Amin.
Ita dai Kalfana har yanxu gani take kamar Momy karya take kamar yadda ta saba.
Momy ce ta katse Mata tunanin da take tace “Kalfana kinyi shiru, ko da yake ba lallai bane ki sake yarda da magana ta ba,Amma wallahi wallahi wannan karon dagaske nake” jakar ta ta bud’e ta zaro wani chocolate sannan tace.
“kalfana kinga wannan don ke aka min had’in Nan nasan kina kaunar chocolate sosai shysa na nemi amin dashi , da zaran kinsha shkn naki ya kare don’t ba b’ata lokaci Zaki zama cikakkiyar yar iska,Amma yanxu zan Kona shi” sai ta aje a kan jakar.
Nan Momy ta shiga Bata hakuri ta yadda hankali kalfana zai kwanta Amma Ina kalfana jin ta kawai take, a xuciyar ta kuwa cewa take “Chaaap wlh in ki ka ganni a lahira to kaini a kayi haka kawai, wlh gidan aunty Fatee ma zan koma da zama Kan matar Nan ta kashe ni”
Tana cikin wannan tunanin ne sai taji muryar Baby Nana na tari a tare suka maida kallon su inda take, ganin ta sukayi da wannan chocolate din da Momy ta kawo ta shanye shi tasss.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Mu had’u a page na gaba
*Daga Alkalamin Fadeelah* *Yakubu* (💞 *Milhaat* 💞)
Plz share and Comment🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻
💜💜💜💜💜💜💜💜
*MATAR AURE NAH*
💜💜💜💜💜💜💜💜
_*(A love and sympetic story)_*
“`Story and written by Fadeelah Yakubu (Milhaat)“`🖊️
*Matar Aure Nah, labarine Wanda ya kunshi soyayya tausayi fad’akarwa Nishad’antar wa gami da ilmantar*
*Note_* “`bamu yarda Wani ko wata su juya mana labariba ba tare da izininmu ba“`
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah* *(Milhaat)*✍️✍️
🌎 *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION* 📚🖊️
“`Kungiya d’aya tamkar da dubu. Masu Nazari da aikida da ilimi, Burin ‘kungiyar a ko da yaushe shine ta fad’akar ta Kuma Nishad’antar da masoyan ta.“`🥰
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
____________________
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
*PAGE* 9️⃣5️⃣↔️1️⃣0️⃣5️⃣
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
A tare suka nufi inda Baby Nana take cikin gudu, Momy ta gigice sosai, hannu ta d’aura a ka tana fad’in “Na shiga uku na kashe ‘yata da hannu na” Baby Na tuni har ta fara Aman jini, kalfana zaro ido tayi “ashe dama abin da Momy take Shirin yimin knn, Alhamdulillah Allah nagode maka, Amma yarinyar Nan babu abin da ta sani” hawayen da ya ke sauko daga fuskar ta ta share sannan ta Mike da sauri ta nufi kicin, bud’e fridge tayi ta d’auko goran ruwan sannan ta zuba a Kofi.
Bayan ta shigo parlor ta zauna, Ta fara tofi acikin ruwan duk addu’ar da tazo ranta take karantowa, Momy da Azeemah aikin kuka kawai suke yi, Kalfana bayan ta gama tofin ne ta share wa Baby Nana jinin da ke bakin ta, sannan bata ruwan tasha ta shafe Mata jiki da sauran, ba a d’auki lokaci Mai tsawo ba ta fara Amaai.
Amaai take yi sosai bak’i Kirin ta dad’e tana Aman kamar zata amayar da Kayan cikin ta, daga bisani ta amar da wani abu kamar tsoka jajiir,Momy mamaki take tare da hamdallah, Baby Nana ji jiki acikin d’an kankanin lokaci hakan yasa tayi bacci.
Momy kuka take sosai babu abin da take cewa sai “Kalfana thank You, Thank you , Dan Allah ki yafe min, na tuba ki yafe min”
Azeemah ita d’in ma godiya take wa Kalfana, Azeemah kuka har da majina, Kalfana ce ta shiga basu hakuri basu daina kukan ba har sai da sukayi Mai isar su.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Kalfana tace “Momy Lokacin sallah yayi ya kamata muje muyi sallah, Zeemah ki je ki kwantar da Baby Nana a d’aki”.
Tashi sukayi Momy d’akin ta tashiga, Zeemah da Kalfana Suma hakan sukayi.
Kalfana ma shiga wanka tayi Amma duk hankali ta ba ajikin ta yake ba bayan ta gama wankan ta yi alwala, tana fitowa doguwar rigar da take sallah dashi ta zurma sannan tasa hijab bayan ta idar da sallah, ta dad’e tana rokon Allah da ya Kara tsare ta da dukkan masharranta tare da yi masa godiya, bayan ta gama addu’ar Mai ta shafa sannan ta d’auko wata farar atamfa anyi Mata design da royan blue, powder kawai ta shafa da lip glow,ta kama gashin kanta da ribon sannan ta d’aura dankwalin atamfar, Hijab dinta ta d’auko tasa Shima ruwan Royal blue, sannan ta d’auki jaka da takalmi royal blue, wayarta ta d’auka taga tana da missed calls kacha kacha, tace “Oh gara ku ni mutuwa na gani yau k’arara mtwwwws”.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Bayan ta fita daga d’akin ta ta tarar da Momy a tsakar gida tana zauna tayi takumi sai hawaye, kalfana a ranta cewa take “Hmmm kad’an ma kika gani ai wlh da ta ke ne bazan taimaka Mata ba, Allah da iko take ni dai nasan na karanta falaki da nasi da ayatul qursiyu, hakika qur’ani magani ne” a cikin maganar zuci da take yi take wannan zancen har ta karasa inda Momy take.
“Momy Zan shiga school” Amma shiru “Momy magana fa nake” shiru, sai da ta tab’a ta a firgice tace “Na’am” “Cewa nayi zan shiga school” “School Kuma yau ba Sunday ba?” “Eh Next week zamu fara exam shysa” “Okay Allah ya bada sa’a” Zeemah ce ta fito duk jiki ba kwari tace “Kalfana akwai maganar da nake so muyi Kuma naga kamar fita zakiyi” “Eh Zan shiga school ne,lfy Kuwa?” “Eh lafiya sai kin dawo kawaii” “Okay” zip d’in Jakarta ta zuge, Nikab d’inta ta Ciro ta shiga d’aura Sha a fuskar ta, Momy tace “Ohh su Kalfana yau weekend d’in ma baza ki hakura da Nikab din ba?” “Hmmm Momy knn sabo, nikam na tafi”
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Bayan ta fita Bata zarce ko Ina ba sai cikin Jami’a , wuri ta samu ta zauna a Mango garden Tana karatu Amma Sam bata fahimta, maida Handout din tayi a jaka ta d’auki wayar ta, duba missed calls d’in wayarta ta shiga you, taga harda Daddy dialing numb sa tayi, bayan sun gaisa suka fara Hira irin na Uba da yarsa bayan sun gama wayar tayi dialing Numb Alhj Maan, Yana picking yace “Bari Zan Kira ki” sai ya kashe. Bayan ya Kira ta suka gaisa sannan yace
“Baby na Kin manta Dani kawaii abunki,tun jiya na kasa gane kanki”
“Allah Sarki Hubbyna ba haka bane ba, kasan muna Shirin exams ne”
“Tsakani da Allah yau kwanaki 5 Kenan banzo na ganki ba Amma ko a jikin ki irin baki damun Nan ba ko?”
“Hmmm ban damu ba fa kace, nayi tunanin ayyuka ne suka maka yawa shiyasa”
“Toh ba haka bane” “To ya ya ne?” “Sai yanzu Zaki tambaya?”
“Ya Salam rikici kenan,Sai kace yaro d’an shekara 4”
“kin manta Hanif ne ni”
“Hanif waye Kuma haniif” “Umm umm ‘Dan da zamu Haifa mana”.
“Hmm toh Abban Hanif Amma fa ni , hanifah nake so tunkunna” “Babyna Kenan Nima haka ai,kawaii Allah ya tabbatar da alhairi a tsakanin mu”
“Ameen Abban Haneefah” Alhj Maan yace “Babyna Ina son sunan Nan gashi ya dace da bakin ki”.
“Tunda kana so Nima Ina so,don hk da shi Zan Rika Kiran ka”.
“Toh godiya nake Babyna, kina gida ne?” “A’a bana gida”
“Ina kika je nasan dai yau Sunday ba lectures” “Ina makaranta Amma yanxu Zan fita” “Okay hope gida Zaki koma?” “A’a gidan Aunty Fatee” “Gaskiya Babyna bana son yawo fa” “Bafa yawo bane gidan Aunty na ne” “okay ki jira ni Zan zo na Kai ki” dafe kirji tayi tace “Waaai Dan Allah ka rufa min asiri” shiru yayi Jin yayi shiru yasa tace “Hello!!! Hello!!! Hello” sai yace “Ina jinki” “Ya Ina magana Kuma kayi shiru?”.
“Tunani nake” “tunanin me kake yi?” “Anya Kalfana Anya kina Sona kamar yadda kike ikrari?”. Murmushin takaici tayi sannan tace “Kafi kowa sanin amsar tambayar ka”.
“In dai hakan ne dagaske meyasa baki had’a ni da iyayen ki ba?”.
“In ban manta ba munyi maganar Nan da Kai a baya”
“Hmm Kalfana kice kawaii baza ki aureni ba, su Zainab da Azeemah da me suka fiki ko kuwa da me kika fisu?”
“Me Kuma ya kawo sunan su acikin maganar da muke?”
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
“Komai ma ya kawo maganar su” Yana maganar a cikin b’acin raai, “Hubby wai me ya kawo duk wannan b’acin ran?”
“Okay baki ma sani ba Kenan ko?”
“Eh ban sani ba da na sani bazan tambayeka ba”
“Akalla munfi wata 3 da had’uwa kan Adam da zainab su had’u yanxu haka har gidan su Yana zuwa kuma a parlor d’in gidan su suke Hira, haka ma Dr Abdulazeez da Azeemah, Amma ni kin ki bani dama iyaka Mom da kika had’a ni da ita”.
“Ashe dai na had’a ka da wasu , tunda dai Mom mahaifiyata ce, sannan akan me zaka Rika had’a ni da wasu?” Cikin d’aga murya.
“Kalfana yau ni kike d’aga wa murya, eh, Ina magana kinyi shiru?”
“Toh me zance maka?” “Toh ni kiji abin da zance miki, Ina kaunar ki Ina son ki, Ina sha’awar ki kasance Matar Aure na Amma naga ke ba haka kika d’auke ni ba”
“Ya zaka ce ba haka na d’auke ba, na Riga na fad’a maka dad bazai tab’a amincewa nayi Aure yanxu ba a lokacin da mukayi maganar ka nuna min ka fahimce ni, to meyasa kake acting kamar baka San komai ba?”
“Adams ko yau yace Yana son auren Zainab za a bashi Amma ni fa waya San da zama?”
“Hubby kana jina Dan Allah mubar maganar Nan yanxu kaga ranka a b’ace Nima haka duk zamu ji ba dad’i”
Ajiyar zuciya yayi sannan yace “Shikenan Babyna anjima Zan Kira ki” “Allah ya Kai mu” “Amin” katse wayar yayi ita Kuma ta bi wayar tata da kallo. Tace “Oh ni Yar su Jikan mutum had’u wannan shine ana wata sai ga wata,Allah shi kyauta”.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Tashi tayi ta fita daga cikin makaranta ta hau a dai daita “Malama Ina za a Kai ki” “Tudun Wada” Nan da Nan suka Isa dake ba nisa, Mika masa kud’in sa ta yi sannan naga ta nufi wani makeken gida Wanda aka kayata wajen gate d’in da flowers kala daban daban Kai tsaye ta kwankwasa kofar ba a dad’e ba Mai gadi yazo ya bud’e,Yana ganin ta sai ya hau washe baki yace “Aa’aaa yau manyan bak’i ne a gidan sannu da zuwa Bismillah shigo” har kasa ta tsugana ta gaida shi cikin ladabi da biyayya ya amsa ba yabo ba fallasa har yanxu dai bakin baba Mai gadi yaki rufuwa sai kace Mai tallan toothpaste.😁😁
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Tana Isa kofar palor Kai tsaye ta tura kofar ta shiga da Sallama Aunty Fatee da mijin ta na zaune a parlor suna kallon film, a tare suka amsa, zama tayi a kasa mijin Aunty fayya umaurce ta da ta tashi ta zauna a kushin, bayan ta zauna ta shiga gaida su, cikin Zolaya yace Mata “Ya Kishiyar ki?” Kalfana kallon sa take cikin rashin fahimta sai tace “Uncle Kishiya Kuma ni” tana Mai nuna kanta yace to me banbancin Kishiyoyi da ke da Matar gidan naku?” Dariya tayi sannan tace “Uncle Kenan wlh kana da abin dariya shiyasa na fi so idan na so na tarar da Kai a gida musha Hira” yace “Allah ko, to yau muna tare har sai kin gaji” Aunty Fatee tace “To kun had’u za a fara Hali, kalfana jeki d’ebi abinci kici” mikewa tayi tace to Aunty” bayan ta gama vin abincin ta dawo ta zauna tare dasu su kayi ta Hira Basu tashi ba har sai da aka Kira sallar la’asar, kalfana d’akin da ta saba sauka ta shige tayi alwala tayi salla sannan ta d’auki wayarta ta kashe ta hau gado ta fara shararrar bacci.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
*Mu had’u a page na gaba*
*Daga Alkalamin Fadeelah* *Yakubu* (💞Milhaat💞)
Plx Comments and share🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻
💜💜💜💜💜💜💜💜
*MATAR AURE NAH*
💜💜💜💜💜💜💜💜
_*(A love and sympetic story)_*
“`Story and written by Fadeelah Yakubu (Milhaat)“`🖊️
*Matar Aure Nah, labarine Wanda ya kunshi soyayya tausayi fad’akarwa Nishad’antar wa gami da ilmantar*
*Note_* “`bamu yarda Wani ko wata su juya mana labariba ba tare da izininmu ba“`
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah* *(Milhaat)*✍️✍️
🌎 *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION* 📚🖊️
“`Kungiya d’aya tamkar da dubu. Masu Nazari da aikida da ilimi, Burin ‘kungiyar a ko da yaushe shine ta fad’akar ta Kuma Nishad’antar da masoyan ta.“`🥰
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
____________________
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
*PAGE* 1️⃣0️⃣5️⃣↔️1️⃣1️⃣5️⃣
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Bata tashi ba har sai dab da magrib aunty Fatee tazo ta tashe ta bayan tayi sallah ta fito parlor da niyar komawa gida, Aunty Fatee tace “Ina zaki?” “Gida Zan koma Aunty” gyara zama tayi sannan tace “Aikin Zo knn,Deee kaga yadda yadda yarinyar Nan ta rame ga karatu ga takuran mayyar matar Nan” “Eh Wallahi My gaskiya ta rame sosai, kina jina Kalfana?” “Eh Uncle” “Ki zauna anan har ki gama jarabawar ki” cikin murna da farin ciki tace to Uncle nagode” Hira suka fara yi duk ai ukun suna cikin hiran aka Kira sallar isha, uncle ya tashi ya fita don yaje matsallaci kalfana da Aunty Fatee kowacce ta nufi d’aki tayi sallah, Aunty Fatee na idar da salla ta shiga kicin don had’a musu dinner, kalfana na fitowa ta shiga kicin don taya ta girki Basu d’au lokaci Mai tsawo ba suka gama girkin,tuwon semomivita da D’anyen kub’ewa suka yi da Naman saniya yaji man shanu sosai (ni kaina da nake d’auko muku rahoto sai da na had’iyi……😋😋😋🤣).
Uncle na shigowa dinning table ya nufa ya tarar sun gama shirya komai shi kawai suke jira, Nan suka fara cin abincin suna ci suna Hira sama sama,bayan sun gama suka nufi parlor suna kallo, mujeedat kasa sakin jikinta tayi gani take kamar ta takura su, mikewa tayi tace “Aunty Zan shiga sai da safen ku” uncle yace “Da wuri haka?” “Eh Uncle a gajiye nake shysa” “Toh mukwana lfy” Aunty Fatee tace “In Kuma zakiyi kallo sai kunna kayan kallon d’akin” “Toh Aunty”.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Ta na shiga d’akinta TV ta kunna ta kamo channel d’in Zeeworld , tana kallo tana chatting a WhatsApp, a ranta tace “Na Kwan 2 ban hau Facebook ba bari na leka na ga wata wainar ake tauya wa”.
Ta Dade ta na karance karance, a Facebook kwasam tayi arba da post d’in da Alhj Maan yayi, hoton wata jarirya yasa sanan yayi rubutu kamar haka ” _Allah ya Raya ki, abokina Ina Taya ka murna”_ murmushi tayi sannan tayi like tayi comment tace ” _Allah ya Raya bisa Sunnah Kai ma muna jiran naka_ 😜”
Tayi sa’a Yana online sai ya Mata reply ” _Nikam ai kin Riga da kun ga nawa_ 😎” dariya ma ya bata tace ” _Za dai mu gani daai_ 🤣”
Wani ne Mai Suna Sani Ibrahim ya Mata magana yace ” _Hajiya Mun gani dai, kije ki bin cika da kyau_ “.
Tashi tayi ta zauna ta karanta reply d’in sa yafi sau 5, tace a ranta “to me hakan yake nufi, Innalillahi kar dai Suleiman Yana da Mata na shiga uku” bata you kasa a gwiwa ba ta turawa Sani Ibrahim friend request Yana gani yayi accepting, bayan ta masa Sallama sai tace “Dan Allah bawan Allah dagaske Suleiman Yana da Mata?”
“Hmm ke kuwa lafiya kike tambaya?” “Eh lafiya Suleiman abokina ne a Facebook ya tab’a fad’a min cewar Yana da Mata Amma ban yarda ba shiyasa na tambayeka don na tabbatar”
“Eh Yana da Mata da Yara 2” zuciyarta ta hau duka uku uku sai taji Karan wani message tana dubawa taga Sani ne yace “Amma sun rabu da matar sa shekaru 2 da suka wuce”.
Tace “Allah sarki yaran manya ne?” “A’a hanifah iatace Yar farin sa shekarunta 5 sai kaninta Hanif shekaran sa 2” hawaye ne masu zafi ya xubo Mata a kuncin ta, dakyar ta samu ta masa reply “Allah ya raya” yace “Amma kin tabbata ba ke bace Auntyn mu?” “uhmnn a a ba ni bace abokina ne kawai” “toh in tayi tsami zamu ji” sticker dariya kawai ta tura masa sai ta kashe wayar ta , duk ta rasa me yake Mata dad’i,tashi tayi ta kashe TV ta dawo ta kwanta bacci b’arawo ya sace ta.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
*Washe Gari*
Bayan tayi sallah ta gyara d’akin sannan ta nufi kitchen tasan Aunty Fatee da uncle da son cin Chips hakan yasa ta hau fere dankalin turawa tayi source din attaruhu da Kwai ta tafasa ruwan shayi ta say flask sannan tazo ta jera su a dinning table, ta hau sharen gidan ko Ina yayi tsaf bayan ta gama ta koma d’aki tayi wanka duk jiki ba kwari, bayan ta fito tace “chaapdi yau ake yinta bani da kayan sawa” tana cikin wanna tunanin ne sai ga shigowar aunty Fatee, Sallama tayi cike da farin ciki, tace “Sannu Kalfana kin taimaka min yau na makara ” murmushi tayi “Ina kwana aunty?” “Lafiya Lau Kalfana, Yana ganki haka fuskan ki ya kumbura kuka kikayi?” “N….ni …a a..fa Aunty banyi bacci da wuri bane” aunty Fatee taji ne Amma Sam bata yarda ba “ki sa kaya muje muyi breakfast” “Aunty ai ban kawo kaya ba” “okay jirani Ina zuwa” zama kalfana tayi ta zuba tagumi dai hawaye yake ta zubo Mata babu abinda zuciyarta bata Raya Mata akan Maan Mai kyau da Mara kyau, har Aunty Fatee ta shigo da kaya Niki Niki a hannun ta, ta dad’e a tsaye a kanta Bata sani ba, sai da ta dafe kafad”arta, “Kalfana tell me, me ke damun ki plx fad’a min, min dad’e muna abubuwa mu biyu babu Wanda ya sani so tell me damuwar ki” Nan kalfana ta shiga fad’a Mata yadda suka had’u da Maan da Kuma dalilin kukan ta.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Aunty Fatee Shiru tayi na d’an wasu lokuta sannan tace “Ki bi komai a sannu kar ki yanke masa hukunci ba tare da kinji me zai ce a Kai ba” “Aunty Amma ga alamu Nan na rashin gaskiya in da Yana Sona kamar yadda yake ikrari da zai Sanar dani Amma baiyi hakan ba”.
“Kalfana knn sometimes something is better kept on sayed, akwai dalilin da yasa yaki fad’a Miki , just give him sometime okay?” “Okay Aunty kinga Zaki makara 7 saura?” “Ki sa kaya ki sauko kasa, shawarar da Zan baki shine ki d’auki rayuwar duniya a sannu sai kiga komai yazo Miki da sauki, sannan kar ki kuskura kiss tension na d’a Miji akan ki tun yanzu, focus on ur study for now” “I’ll Insha Aunty”.
Bayan Aunty Fatee ta fita , kalfana tayi saurin d’auko wani Atamfa Riga da sket Mai ruwan kasa an masa flower da ruwan Madara, kayan ya zauna a jikin ta kamar don ita aka d’inka ita kanta tasan kayan ya Mata kyau, a ranta tace “Ikon Allah har yanxu size d’in mu d’aya da Aunty Fatee, Allah ya saka Miki Aunty ya baki ‘ya ‘ya na Gari”.
Aunty Fatee yau shekarar ta 5 da aure Amma bar tab’a haihuwa ba sai dai tayi sa’a mijin ta na mutukar sonta haka ma dangin sa musamman mahaifiyar sa, duk da Kun San baza a rasa wa’anda basically sonta ba, (Kun San wasu dangin Mijin acikin 100% 99.9% hatred a jinin su yake nayi nan🏃🏻♀️🏃🏻♀️🏃🏻♀️🏃🏻♀️).
*Cigaban labari*
Bayan ta shirya ta d’auki Jakarta ta sauka kasa, kan ta Kara said dinining taji Aunty Fatee na waya tana dariya, tana fad’in “haba Daddy is kwantar da hankalin ka kalfana tana gida na Kuma baza ta koma ba sai bayan ta Gama exams d’inta ” daga d’ayan bangaren Naji ana Cewa “Hakan yayi kinga hankalinta zaifi kwanciya anan, Ina take har yanxu bacci take ko?” “A’a ta tashi itace ma ta had’a Mana breakfast ta shiga wanka tana…….aww gata Nan ma ta fito” karb’an wayan tayi suka gaisa kamar yadda suka saba, suka gaisa da su Momy da Kannen ta bayan sun Gama ta katse wayar, har kasa ta durkusa ta gaida Uncle da Auntyn ta, Nan suka fara ci abinci, aunty Fatee cikin sauri ta d’auki makullin motar ta ta fita don ta kusa ta makara, Uncle babban Business man ne in bai Zo a na 2 ba tabbas zai Zo na 3 a cikin manyan Yan kasuwan gombe, bayan kalfana ta tattara kayan abinci hijab d’in ta tasa Uncle “Muje nayi dropping dinki” ta amsa da “To”.
Suna tafiya suna Hira har cikin makaranta ya aje ta kan ya fito ya nufi shagon sa.
Lectures sukayi har 6pm kamar yadda suka saba tare suka fita da Zee suka tari a dai daita sukayi dropping d’in kalfana a Tudun Wada sannan aka wuce da Zee kagarawal.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Haka rayuwa ta kasance wa kalfana a gidan Aunty Fatee tana cikin farin ciki Kuma ta maida hankali Alan karatunta, Alhj Maan Kuma ko kad’an Bata nuna masa tasan sirrin da yake b’oye Mata ba, yakan Zo su had’u a makaranta lokaci zuwa lokaci, Sani Ibrahim sun zama frnds sosai yasan komai a kanta zuwa yanxu yasan soyayyace a tsakanin su, Maan da ya Lura da haka hankalinsa ya kasa kwanciya tabbas yasan wataran sani zai fad’a Mata dole ya nemi mafita.
Yau kwanaki uku knn baya Kula ta baya kiranta ko text ta tura masa baya Mata reply haka a WhatsApp bazai bud’e ba.
Tana kwance taga ya hau online yafi minti 30,cikin b’acin raai ta tura masa sako kamar haka “Wanna wani irin wulakanci ne Ina ta binka ka ki kulani, Shikenan in dai ni Yar halakce bazan sake kula ka ba.
Yana ganin sakon yayi saurin kiranta ya dad’e Yana Kira Bata d’aga ba sai da ya Kira kusan sau 5 ta d’aga da Sallama “Babyna wai me ke faruwane?” “Babu” “ya Zaki ce babu kince Shikenan a nufin ki mun rabu kenan?” “Eh Mana mun rabu” “Wallahi baki Isa ba” “Ban Isa ba kace to Zan nuna maka na Isa” zata kashe wayar yace “Dakata Babyna please karki kashe wayar” “Toh me Zan maka?” “Babyna ai tambaya ta zaki yi” “wani tambaya bayan Wanda na maka?” “Toh kiyi hakuri, Amma maganar gaskiya in fushi dake” “Da nayi me?” “Waye Sani Ibrahim?” “Friend d’ina a Facebook ” “Shiyasa kika fad’a masa komai naki hattta makarantar da kike?” “Ai wannan ba sabon abu bane ba” “Haka ne to bana so kina kulashi” “Kawaii?? shine kawaii kake so?” “Eh shine kawaii” “Indai hakane Facebook d’in ma Zan goge” yace “Allah yasa” Nan suka fara hirar su, suna Gama wayar ta goge Facebook d’in ta.
bayan Yan kwanaki ya Sanar da ita ya tab’a aure Kuma Yana da Yara 2 haneef da Haneefah ta nuna masa Bata damu da Hakan ba har ta nemi ya kawo Mata su Hakan kuwa akayi yayi mamaki sosai sam baiyi tunanin zata so ‘ya ‘yan sa ba.
Wannan kenan
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Alhamdulilah Yau su Kalfana suka kammala second semester exam, zee da Adam an musu baiko, Azeemah da Abdulazeez Dady ya shiga maganar su like zuwa yanxu ta Gama TP d’in ta, har ta fara neman admission a GSU, kalfana tunda take ta d’auki hijabanta a gidan su Momy Bata sake komawa ba, Kalfana da Zainab Shirin komawa gida suke yi don an Basu hutun wata 1, kamar da wasa ta hau WhatsApp sai taga Maan yayi blocking d’inta , dubawa tayi da kyau don ta gane ma idon ta ko gizo ne amma Hakan ne da gaske Maan yayi blocking d’in ta, kiranshi ta shiga you a waya Amma yayi rejecting daga bisani ya kashe wayar, kalfana taci kuka sosai har hawayen sun kafe, yafi sati bai kirata ba Kuma baiyi unblocking ba, abin ya dame ta ta rasa wadda zata fad’awa damuwata, tashi tayi ta shiga d’akin Aunty Fatee tayi sa’a uncle baya Nan, Aunty Fatee hankali linta yayi mugun tashi ganin kalfana a haka, “me ya same ki mutuwa akayi?” Kasa amsawa tayi kuka ta fara yi Mara sauti hawaye Kuma kamar ankunna fanfo, Aunty Fatee kyale ta tayi sai da tayi Mai isar ta sannan tace “Aunty Suleiman ya daina kula ni, har blocking Dina yayi a WhatsApp” ta karasa maganar cikin kuka “blocking d’in ki Kuma have kila mistake yayi” “Aunty wallahi ba mistake bane, yau sati d’aya” “Haa’ah ko laifi kika masa” “Haba Aunty laifi Kuma shine zaiyi blocking d’ina dama ba so na yake ba , Allah ya Isa bazan yafe ba” “A’a kar ki ce haka daina kukan ,bani number saved shi Kuma ya zaiyi haka tun ranar da yazo ya gaishe ni Naji ya shiga Raina, Ban number” karanto numb ta shiga yi Mata, duka d’aya ya d’aga da Sallama Aunty Fatee ta amsa sannan tace “Aunty Fatee ne Yar uwar Kalfana” “Aunty Ina wuni?” “Lafiya ya aiki” “Alhamdulilah” Ina so nayi magana da kai in da Hali” “Okay bari na Kira ki” bayan ya kirata aunty Fatee take Tambayar sa “me yake faruwane” “Aunty bakomai kawaii naga Bata da niyar aure yanzu Kuma ni gaskiya bazan iya jiranta har tsawon shekara uku ba, in ta yadda ni Mai aurenta ne Amma fa idan zata shigo a Matata ta biyu” “Yanzu dai ka bani lokaci zanyi wa Mahaifinta magana” “A’a ba sai kinyi ba don lokaci ya kure” “lokaci ya kure aure zakayi Kenan?” “Eh to bazan ce gashi ba, don ita da kanta tace min in Zan cutar da Kai na nayi aure kawaii to meyasa zata tashi hankalinta?” “Ba dole ba ka cusa wa yarinya sonka ka daina kulata Kuma kace kar ta damu, ai da sai ka fad’a Mata ba kayi shiru ba zaka karya Mata xuciya” “haka ne nasan ban kyauta ba Zan kirata Insha Allah”.
Aunty Fatee ta shiga rarrashinta da kyar ta samu ta yi shiru tashi tayi ta shiga d’aki ta yi wanka ta kwanta Amma bacci yaki d’aukan ta datan ta bude Taki WhatsApp d’in ma ba dad’i , a fill tace “mtwss bari na bude Facebook d’ina” play store ta shiga tayi downloading app d’in Facebook , ta seta komai ta fara chat d’inta Sani ibrahim na ganinta ya Mata maga am a network ya Hana su chat number ta, ta aje masa sai ta kashe datan ta , Yana ganin number ya kirata bayan sun Gama gaisawa yace “lafiya kin b’uya kwana 2?” “Eh wallahi , kasan bokon ne sai a hankali” “haka ne yau kamar Kun had’a baki da mutumin naki” “Meyasa kace haka?” “Ai Maan yafi wata baya nema na ko na mishi magana baya kulani” “subhannallah Meyasa” “sai Allah a tunani ne Alan ki ne don ya min warning na fita harkar ki” murmushin takaici tayi sannan tace “Allah ya shiryi Maan”ya amsa da “Amin”.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Tashi tayi don yin sallar isha , bayan ta idar ta sauka kasa ta samu su uncle suna kallo a parlor ta zauna Kenan sai ga call d’in Maan tashi tayi ta Koma d’akin ta, bayan sun gaisa ya shifa Bata hakuri, ta hakura sannan ya tabbatar Mata da cewa “Insha Kalfana nine mijin ki, Amma fa in Zaki auri Mai Mata” Shiru tayi yace “Kinyi shiru” “Hmm Allah ya tabbatar da alhairi” “Amiin” suka yi ta Hira Amma kalfana duk Taki sakin jikin ta suyi Hira kamar yadda suka saba, hakura yayi ya Mata sai da safe, Yana katse wayar ta bud’e data sai taga message d’in Sani a WhatsApp tana bud’e wa taga message kamar haka “Ashe Kiran da mutumin ki ya Kira ni IV ya turo min Alan na Zo na Karb’a na rabawa abokanan mu” zaro ido tayi ta dafe kirjin ta ta ce masa “IV kamar ya IV?” “Invitation card nake so nufi” “Allah Sarki har an sa auren nasa Kenan” “kamarya auren sa, ba dake za a yi auren ba?” “A’a ba Dani ba ce” “Naga ya turo min bari na tura miki ki gani” bayan ya turo Mata taga tabbas Auren Suleiman ne da Wata Wai Yusrah Hassan. Kalfana kasa motsi tayi want message d’in Sani ya sake shigowa “Yace fa kar na tura Miki sannan Kuma kar a sa a social Media” “To Meyasa yace make haka?” “Kila Yana so ya fad’a Miki da kansa ne” “Amma fa d’azu mukayi waya” “kar ki damu zai fad’a Miki” “To nagode”.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
(Chakwakiya Yau ake yinta Maan da Aure ba Kuma ba kalfana zai aura ba)😭
Mom Arpat
Ummu Haneefah
Baby Haruna
My Salma
me zaku ce Maan fa yaci amanar Kalfanan ku😭😭😭😭
*Mu had’u a page na gaba*
*Daga Alkalamin Fadeelah Yakubu* (💞 *Milhaart* 💞)
Plz comments and share🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻.
💜💜💜💜💜💜💜💜
*MATAR AURE NAH*
💜💜💜💜💜💜💜💜
_*(A love and sympetic story)_*
“`Story and written by Fadeelah Yakubu (Milhaat)“`🖊️
*Matar Aure Nah, labarine Wanda ya kunshi soyayya tausayi fad’akarwa Nishad’antar wa gami da ilmantar*
*Note_* “`bamu yarda Wani ko wata su juya mana labariba ba tare da izininmu ba“`
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah* *(Milhaat)*✍️✍️
🌎 *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION* 📚🖊️
“`Kungiya d’aya tamkar da dubu. Masu Nazari da aikida da ilimi, Burin ‘kungiyar a ko da yaushe shine ta fad’akar ta Kuma Nishad’antar da masoyan ta.“`🥰
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
____________________
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
*PAGE* 1️⃣1️⃣5️⃣↔️1️⃣2️⃣5️⃣
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Kalfana takaicin duniya ta ishe ta, ta ma rasa me zatayi don har kukan ma ta kasa,Ban d’aki ta shiga tayi alwala sannan ta fara jero nafiloli tafi awa 2 sai jero su kawaii take bayan ta idar ta fara jero addu’o’i kamar haka “Ya Allah na roke ga bawan ka Nan nasan a iya xama na dashi ban cutar dashi ba, na so shi so na hakika, Amma ya cutar Dani ya yaudare ni ya Allah ka Masa abin da ya min” cikin kuka ta karasa addu’an nata, kalfana duk sanda tayi sallah sai ta jaa Masa Allah ya Isa da tsinuwa.
Rana bata karya sai dai uwar d’iya taji kunya yau an d’aura auren *Suleiman* Da *Yusrah* , (Allah ya bada zaman Lafiya)😒😔.
Zainab da Adam
Azeemah da Abdulazeez soyayya suke Sha ba kakkautawa.
Zainab hankalin ta yayi mugun tashi jin Maan yayi Aure tunanin halin da masoyiyar ta ke ciki ne ya Kara tada Mata hankali, Kiran Azeemah tayi a waya a kan su shirya suje gidan Aunty Fatee, anyi sa’a Momy bata Hana ta ba Hakan yasa sukayi Mata zuwan ba zata, tana kwance a d’aki taji Aunty Fatee na kiranta jiki ba kwari ta sauko, tana saukowa taga zainab da Azeemah da gudu ta karasa inda suke, rungumar juna sukayi a tare, Aunty Fatee murmushi kawaii take yi, kalfana jaan su tayi suka Koma d’akin ta Nan suka shiga Hira Amma Zainab wani irin kallo take yi wa kalfana, kalfana da ta Lura da Hakan tace “Ke ya da kallo haka bashi ko Tara”?
Ajiyar xuciya tayi sannan tace “Kalfana Ashe Maan zaiyi Aure shine ko ki Sanar damu” “Zee Kenan to me zance muku Dan Allah,Aure dai yau za a d’aura ko ince an d’aura tunda karfe 10 na safe akace za a d’aura”
Azeemah tace “Kalfana wallahi na ji Miki haushi Ashe Maan mayaudari ne ban sani ba” Zainab tace “Kalfana kiyi hakuri duk mu muka jaa Miki da ace ba muyi convincing d’inki ba na tabbata baza ki amince ba Sabi da Tara samari ba halin ki bane, kalfana na fara tunanin ko haka Adam yake”
“A’a Zee Taya za’a yi halin su yazo d’aya”?
”
Azeemah tace “Please ask her na fad’a Mata haka tun a napep but she refused to listen”
Kalfana tace “Zee kar ki damu ku cigaba da soyayyar ku, Allah ya kaddara ta dalilin Maan Zaki had’u da Adam, Azeemah Kuma ta dalilin Rashin lafiyar ta suka had’u da Dr,So kar ki damu na d’auki wannan a matsayin kaddarata”
Zainab tace “Shikenan kalfana tunda kince haka, Amma wace ce ya aura”?
“Wata Wai Mai suna Yusrah, a manawachi take”
Azeemah tace “Anya baza muje wurin bikin Nan ba”
Kalfana tace “Muje Muyi me, baza a yi komai ba, Amma Kun San me, ranar da mukayi waya na karshe ya tabbatar da min da cewar satin su 2 da had’uwa,Amma bai fad’a min exact date d’in bikin ba shine abin da ya fi b’ata min raai”
Azeemah tace “Nifa wallahi ban yarda da zancen Nan ba ta ya za’a yi yace in 2 weeks suka had’u Kuma a d’aura aure in 2 weeks, da Wata a ka sa”
Zainab tace “Nima nayi tunanin hakan, Amma kalfana Maan ya nuna Miki duk wato so da kauna, nafi tunanin don ya ga ba yanxu Zaki yi Aure bane yasa yaje yayi auren sa, kuma ke ma da na ki waya fad’a Miki a na bawa na miji go and head da maganar Aure”?
“Zee Kenan ai gara yayi auren nasa da yazo ya lalata ni, zuwa yanzu soyayyar da nake yi Masa yayi yawa anything can happened, duk abinda yace min nayi Zan yi ko da Kuwa bana so”
Zee tace “kema kince wani Abu”
Muryar Aunty Fatee suka ji tana fad’in ” Ko Kuma already Yana da wacce zai aura ba,ganin ki da yayi yasa yaga kece irin Matar da yake so ya aura sai ya canza shawara da yaga bazai samu damar auren ki ba ya Koma mata, Amma ta Yaya za a ce daga had’uwa haba”
Azeemah tace “Aunty gane min hanya sai dai fa idan iyayen ta basu son ta ai ko auren bazawara iya ka”
Kalfana tace “Ni dai abinda na sani Allah ya Isa yanxu na fara ja Masa Kuma wallahi bazan tab’a yafe Masa ba” Aunty Fatee dariya tayi kalfana ta d’aura da fad’in “Wallahi aunty salloli 5 da nake yi (Yatsanta ta d’aga tana nunawa Aunty Fatee) sai na jaa Masa Allah ya Isa da tsinuwa da Kuma fatan Allah ya yi Masa abin da ya min,Insha Allah auren Nan tashin hankali ne a gare shi”
Aunty Fatee tace “Haba Kalfana ban sanki da Hakan ba kiyi Masa kyakkyawar zato”
Zainab tace “A’a aunty wallahi ki barta tayi don na tabbata shine kad’ai zai sa taji sanyi a ranta.”
Azeemah tace “Ko Kuma ta cire shi da ga ranta ba.”
Kallon Azeemah kalfana tayi tace ” kema kin San Abu ne Mai wuya, Amma Insha Allah , bazan bari Hakan ya shafi rayuwata ba”
Aunty Fatee tace “na nawa Kuma ke da abinci Mai kyau ba ki iya ci”
“Haka ne Aunty shiyasa nake jaa Masa Allah ya Isa Kuma Zan ci gaba da tsine Masa har izuwa ranar da naji na daina Jin haushin sa”
Aunty Fatee tace “Da dai kin bar maganar tsinuwar Nan, Ina ji a jikina zaku shirya Kuma shine mijin Auren ki.”
“Aunty Rufa min asiri Dan Allah, Allah ya Raba Ni da auren Mai Mata kin fa San yadda na tsani auren Mai mata.”
“Ina Miki fatan Alhairi kalfana, yanzu ku tashi muje muci abinci ko.”
Kalfana tace “Laaa Aunty har girki kikayi Kuma baki kirani ba” tana turo baki.
“A a naga kinyi bak’i ne ku tashi kawai.” Tana Kai maganar ta fita daga d’akin, duk su ukun suka tashi da niyar Rufa Mata baya, sai sukaji wayar zee ya fara ringing, zee na dubawa tayi tsaki, kalfana da Zeemah dai kallon ikon Allah suke kan su sauka kasa an Kira yafi sau uku, kalfana tace “Kaaai zee Dan Allah kin Dame mu ki d’aga call d’in Mana” zainab tace “Ke malama bazan d’aga ba.”
Azeemah tace “Anya ba Adam bane, don d’azu kan mu iso yayi ta Kiran ta but she refused to pick up the call.”
Kalfana tace “Haaa’ahhhhhh haba zee wannan wani irin abune.” Kwace wayar tayi, tayi picking call d’in ta Kara a kunnen ta a dai dai lokacin sun Isa dinning room, duk su ukun suka zauna, Adam ne daga d’ayan bangaren yace “Haba haba Sweetheart Meyasa kike min haka laifin wani sai ya shafi wani” murmushi kalfana tayi tace “Assalamu alaika” “Wa alaii…..kiss….Salam, Zainab”
“Ba ita bace” “toh Dan Allah wace ce”? “kalfana ce” jikin sa ne yayi sanyi don shi wallahi kunyarta yake ji “Kalfana ya naji muryar ku yazo d’aya”?
“Eh haka ake Cewa muryar mu na kama” “Zainab d’in fa”? “tana sallah”
“A’a fad’a min gaskiya daai, tun d’azu fa nake kira” “eh ta shiga wanka ne d’azu,yanzun ma na d’aga ne don naga Kiran yayi yawa.”
“Alright,kin kai Mana ziyara Kenan”?
“A’a ta dai kawo min ziyara”
“Okay gidan ku”?
“A’a gidan Aunty na” “please yimin kwatance” Nan ta shiga yi Masa kwatance ya tabbatar Mata da yanxun Nan zai zo,ya katse wayar Kalfana tace “Zee this is not fear haba Dan Allah ya kamata ki dawo cikin hayyacinki” Amma zee taki har sai da Aunty Fatee tasa baki tukun ta hakura.
Wannan Kenan
bayan sun gama cin abinci, suka zauna a parlor suna kallon tashar Zee world, a Lokacin an sa *Mehek* Kalfana da zee na bala’in son series d’in haka ma aunty Fatee, Jin horn d’in da ake a gate d’in gidan yasa kalfana saurin mikewa don ta tabbata Adam ne, already dama abaya ce a jikin ta baka, an jera musu shinning Stones Golding color sannan tayi rolling da d’an kwalin rigar, tana Isa bakin gate ta Sanarwa baba Mai gadi cewar bakon tane ya bud’e Masa Yana shiga yayi parking kalfana na tsaye tana jiran sa bayan sun gama gaisa wa ta ce Masa su shiga parlor, suna shiga zee ta b’ata raai, bayan ya zauna kalfana ta ce “sannu da zuwa me bakon namu zai ci ko zai Sha”? murmushi yayi yace “ruwa ma ya wadatar” tace “to ka samu” nan ya shiga gaida Aunty Fatee,Azeemah ta gaishe shi,bayan sun Gama gaisawa ta tashi ta shige d’akin ta, fridge ta nufa ta d’auko roban ruwa da na lemo ta jera a tray sannan ta sa glass cup a tebur d’in gaban sa ta aje masa ta Koma mazaunin ta, babu Wanda ya sake magana, Azeemah tace “haba jama’a ya shirun yayi yawa haka”? Kalfana tace “Tashi zamuyi mu basu wuri” har ta Mike sai Adam yace “Zauna kalfana please” komawa tayi ta zauna sai ya fara bayani kamar haka
“Kalfana nasan abokina bai kyauta Miki ba ko kad’an nasan kuna son juna ke dashi Amma matsalar karatun da kike ne ya……”
Zee ta katse shi tace “ya sa bazai iya jiran ta bako meyasa Kai da Abdulazeez ba kuyi Hakan ba, meaning Kenan a gaba Kuma zaku guje mu”
Azeemah tace “Gaskiya zee maganar ki dutse nifa na fara tunanin ko na fasa ma”
Kalfana tace “Haba Dan Allah ku bar wannan maganar babu abin da zai Raba ku da masoyan ku, shi d’in dai dama yayi niyar yaudara na ne , ba lallai bane Suma suyi muku Hakan”
Adam yace “Wallahi Kalfana Maan na kaunar ki, kawai dai kema kin San komai bai da hakuri ne ko kad’an shegen jarrabar tsiya ce dashi”
Zainab tace “Wace ce ya Aura”?
Adam ya maida kallon shi gare ta
“Sunan ta Yusrah Hassan, ‘ya ce ga Alhaji Hassan Mai Kud’i.”
Kalfana,zee,da Zeemah kallon kallo suka fara Yi wa juna, Azeemah tace “Hassan Mai Kud’i fa kace, d most richest man in Gombe state”
Yace “Yes, Alhaji Farukh baban wa ne ga Suleiman babu Wanda yake iya tsallake maganar sa a familyn gaba ki d’aya, Alhaji Farukh na auren Hafsat Hassan Mai Kud’i, shi ya umarce sa da ya auri kanwar Matar sa.”
Zainab tace “kace kawai auren jari yayi”
Adam yace “kamar ya auren jari”?
“Ahhhh eh Mana if not ace duk suna auren Yan gida d’aya.” Kad’a Kai kawai yayi yace “Allah shi kyauta, Kalfana kin fahimce Ni Kuwa”?
“Adam ai magana indai akan Suleiman ne bazan tab’a fahimtar ka ba a yanxu, tukunna ma kace umarni aka Masa da ya Aure ta, toh me ya hanashi fad’a min zaiyi aure”?
“Nima tambayar da na masa Kenan ,ya je ya auri bazawara mtwwwws” Rai a b’ace ya Fadi maganar
Zainab da Azeemah dariya suka shiga yi Mai sauti, a tare suka ce “Bazawara” Nan suka sake fashewa da dariya kalfana ganin dariyar yayi yawa ita ma ta shiga Taya su sannan tace “Girls Girls ya Isa haka Dan Allah, Adams kana so kace min bazawara ya aura”?
“Eh bazawara ya aura , kalfana dukkan nin abokanan mu sun ji haushin auren Nan ,shi Kuma sai wani rawan Kai yake”
Zainab tace “dole yayi rawan kaii zai zama surki ga Hassan Mai Kud’i”
Azeemah tace “Banda Maan ma me zaiyi da Kud’i bayan irin dukiyar da Allah ya Masa mtwss” kalfana tace ” ‘Dan Adam Kenan”
Zainab tace “Kace kawaii sauran wani kawai ya d’auka”
Kalfana tace “to ai shi d’in ma sauran Wata ne kin manta”?
“Ina Kuwa Zan manta,d’an rainin Hankali Mtsww BZ kawai”
Adams ya shiga bata hakuri akan kar ta kullaci abokin sa , godiya kawai ta Masa Amma ko kad’an maganar bai shiga jikinta ba a haka ya tashi ya tafi fa sanyin jiki.
*Bayan Sati daya*
Kalfana da zee shirye shiryen zuwa Abuja suke, Don yanxu saura sati 2 a Koma.
Bangaren Maan da Amaryar sa amarcin su suke ci ba ji ba gani.
Azeemah da Abdulazeez soyayya ba ace wa komai sai Masha Allah.
A yaune Kalfana suka sauka a garin Abuja.
Family 2 sunyi shirye shirye da dama wurin tarbar Daughters d’in su sunyi farin ciki sosai.
*Bayan kwana 5*
kalfana na kwance zee ta Kira ta,ta Sanar da ita cewar bata da lafiya jiyama a asibiti suka kwana , kalfana zuwa tayi ta Sanar da mummy, mummy tace “Allah Sarki ki gaishe ta zuwa anjima Nima Zan Zo na duba ta ,Amma please kar ki dad’e kin San daddyn ku a baya son fitan Nan” “To mummy yanxu Zan dawo” hijab d’in ta tasa dogo har kasa purple color tasa takalmi purple ,tana tafiya a hankali Kai a kasa, tafiya take cikin nitsuwa.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Wasu samari su 2 na gani suna zaune a wani garden, kayan marmari ne Kala kala a gaban su, d’aya daga cikin samarin ya d’auki apple zai sa abaki Amma ya kasa, bai aje ba sannan bai ci ba, tab’a shi yace “Mallam ya haka, me kake kallo ne”? Ganin bai amsa Masa ba yasa ya maida kallon sa ga inda yake kallo, yace “In dai wannar ce zaka yi ka gama” Jin Hakan yasa ya juyo ya kalle shi sannan yace “Kasan ta ne”? “Sosai ma Yar General Mujaheed ne” “Masha Allah Kace Mai suna na” “Eh haka” “Amma ya sunanta”? “Sunan ta Mujeedat Amma ana kiranta da Khalfana” d’aga hannu yayi sama yace “Alhamdulillah Allah na gode maka yau ga Matar Aure Nah, Mujeedat na Mujaheed, sannan Nick name d’ina da nata kusan d’aya Khalfana na Khaleel wow, mutumina had’in nan fa ya yi dai dai” dariya ya fara yi harda rike ciki “in mafarki kake gara ka farka, don sunayen ku na kama Hakan ba Yana nufin zata aminta da Kai ba ” Mujaheed yace “mtwwwws kaga matsalata da Kai Kenan Idris Kai komai sai ka sa wasa ”
“yi hakuri abokina naga day dreaming kake ne shiyasa” “Day dreaming Kuma kaji ka da shirme, kana wasa da ikon Allah ko”? “A’a wane Ni ka gwada sa’an ka Amma wa anda suka fika da Wanda Basu Kai ka ba sun kasa” “ya akayi Kasan da Hakan”? “Mujeedat fa Auntyn Sufyan ne abokina” “kana nufin Sufyan Wanda na sani”? “Eh shi” “kace abun yazo da sauki, Insha Allah Zan Mata magana” “Allah ya baka sa’a” “Ameen”
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Bata d’au lokaci ba ta Isa gidan su Zee, sun dad’e suna Hira ,alhamdulillah jiki da sauki, sai ta tashi ta mata Sallama da fatan Allah ya Kara sauki, tayi wa Mummy mahaifiyar zainab Sallama zata Koma gida “Toh Kalfana ki gaida maman naku” “Toh Mummy zata ji”
Tana cikin tafiya kanta a kasa sai taji kamar ance d’aga kanki, tana d’aga kanta Idon ya sauka Akan wani kyakkyawan saurayi dogo ne, Mai dogon hanci bai da jiki sannan ba tsiriri bane ba, sannan ba fari bane,Yana da dimple ga d’an tsiriyar wushirya,🥰 wando wanda ya wuce gwiwarsa kad’an yasa kalan na kakin sojoji da bakar T-SHIRT Wanda ya kama jikin sa, hannu d’aya yasa a aljihu yayin da d’ayan hannun Yana rike da wayar sa yana lallatsawa, ganin ya d’ago kansa har sukayi ido had’u yasa ta sunkuyar da kanta da sauri, Murmushi yayi a zuciyar sa yace “Anya is it d right Time to talk to her?” har ta wuce sai yaga inaa ba zai iya barin ta, ta wuce ba tare da yaji ko da muryar ta ba, bin bayan ta yayi Yana Cewa “Malama!!! Malama!!!” Kalfana ko a jikin ta har ya karaso ta Yana Mata magana Amma Bata kulashi ba sa hannu yayi ya rike hijab d’in ta kalfana juyawar da zata yi sai naji Tasssssssss….
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
(Ikon Allah To Wai wa aka Mara ne, kar dai ya Mari Kalfana🙄🙄, ko Kuma itace ta mare shi)
Ku kasance tare Dani don Jin yanda labarin Matar Aure Nah zata kasance
*Mu had’u a next page*
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah Yakubu*
💞 *Milhaart💞*
Please comment and share🙏🙏🙏
💜💜💜💜💜💜💜💜
*MATAR AURE NAH*
💜💜💜💜💜💜💜💜
_*(A love and sympetic story)_*
“`Story and written by Fadeelah Yakubu (Milhaat)“`🖊️
*Matar Aure Nah, labarine Wanda ya kunshi soyayya tausayi fad’akarwa Nishad’antar wa gami da ilmantar*
*Note_* “`bamu yarda Wani ko wata su juya mana labariba ba tare da izininmu ba“`
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah* *(Milhaat)*✍️✍️
🌎 *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION* 📚🖊️
“`Kungiya d’aya tamkar da dubu. Masu Nazari da aikida da ilimi, Burin ‘kungiyar a ko da yaushe shine ta fad’akar ta Kuma Nishad’antar da masoyan ta.“`🥰
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
____________________
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
*PAGE* 1️⃣2️⃣5️⃣↔️1️⃣3️⃣5️⃣
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Zaro ido tayi don ganin Wanda ta Mara, shi kansa mamaki yayi don ko da wasa be yi tunanin zata Mara shi ba, tana huci tace “Mal Kai wani irin Wawa ne daqiqi ba a koya maka girmama mace a gidan ku ba Mtwws” ta tafi ta barshi ba tare da ya iya ce Mata komai ba, tsuman tsaye yayi sabida ji yake kamar Marin Sa da tayi ta cire zuciyar sa ta tafi dashi.
*Wannan Kenan*
Mujaheed kwance yake a d’akin sa ya kasa nutsuwa ya rasa yadda zaiyi ya kamu da son wacce bata San ma yanayi ba, shigowar Idris ne ya dawo dashi daga tunanin da yake, tashi yayi ya zauna yace “My Man Dan Allah ka taimake Ni ka nema min Numb Khalfana” “Mtsww Sallama fa nayi maka Khaleel baka amsa ba Amma kake min maganar Wata Wai Khalfana” “Afwan Dan Allah Dan Allah ka taimake Ni” “Khaleel kana lafiya Kuwa jibi yadda ka wani rikice” “Wallahi in ma lafiya nake to ba kalau ba Ni dai kawaii ka taimaka min na samu numb ta.”
“Ka kwantar da hankalin ka yallab’ai in dai numb Khalfana ne ka samu,Bari naje gidan su Sufyan d’in”
“Kaje ko muje ai kafata kafar ka,Bari na watsa ruwa” tashi yayi ya watsa ruwa ba b’ata lokaci ya shirya kunsan Shirin maza Yar sharp sharp ne Lol🤣.
Wata farar Kaftan yasa wadda aka yi Mata zubi da ruwan bula, haka ma hular sa da takalmin sa duk Kala d’aya agogo yasa Mai ruwan Gold sai sheki yake, wayar sa kawaii ya d’auka da makullin motar sa suka fice daga quarters d’in.
suna Isa Idris ya Kira Sufyan ya Sanar dashi cewar Yana quarters d’in su ba b’ata lokaci Sufyan ya fito, bayan sun gaisa yace “Bismillah ku shigo Mana” Idris yace no Kar ka damu Nan ma yayi”Khaleel sai kalle kalle yake ko Allah zai bashi sa’a yaga abar Kaunar sa sai idea yazo Masa yace “Sufyan Kar ka damu Akan hanya muke restaurant zamuje” “Restaurant Kuma, a a bazaiyu ba kuzo mu shiga kawaii Ni d’inma abinci zanci yanzu kun iya noma” ya karasa maganar cikin zolaya.
Idris yace “Ai ko zanci Ina fatan girkin Mummy ne, Gaskiya Mummy she ia a great cook”
“Toh Long Throat, Big Aunty na Nan ai baza ta Bari mummy tayi girki ba”
Idris yace “Ai girkin Mummy da Na Big Aunty ba ban banci baza ka ma San Wacce tayi ba,mu shiga kawai.”
suna tafiya suna Hira har suka shiga cikin gidan su Khalfana wani katafaren parlor na gani na fad’a Wanda idan na tsaya muku fad’a muku sai mu b’ata lokaci.
Haryanzu Khaleel sai kalle kale yake, Sufyan Yace “Oga lafiya Kuwa me kake nema ne”?
“Ba Komai ,Kawai daai tsarin gidan naku ne ya burge Ni” murmushi yayi yace “Godiya muke.”
Nan suka fara haura saman stairs har suka shiga d’akin Sufyan,babu Wanda ya sake magana , d’akin Sufyan ya had’u iya had’uwa sai kace d’akin Mai mata🙄.
“Bismillah ku zauna Bari na Sa a kawo Mana abincin anan”
Fita yayi ya nufi kitchen , Wata mata na gani wacce baza ta haura shekaru arba in ba , Yana shiga yace “Baba sannu da aiki” “Yawwa d’an har ka fito” “Eh Baba abinci na fa”? “Abincin a had’e yake ai kasan Khalfana bata son rabiyan abinci tunda ta Gama ta sa flask ” “Toh Dan Allah a samin nawa nayi baki” “Toh Shikenan je ka same su yanxun Nan za a kawo muku” “To Baba.”
sai ya fita a hanyar sa ta komawa d’aki ya ga Khalfana na waya bata ganshi ba, Dake ta juya Masa baya,zuwa yayi ya mutsine ta ji nayi ta sa wani Kara , har sai da ta kusa yarda wayar a kasa shi Kuwa ya shiga aikin yi Mata Dariya harda rike ciki tace “Amma Sufyan Kai ko, zo Nan” nan ya Ruga a d’ari ya shiga d’akin sa ita ma bin bayan sa ta yi da gudu tana fad’in “wallahi ka tsaya sai na Rama” Kai tsaye ta shiga d’akin ,ganin sa tayi kwance a kan gado ba b’ata lokaci tayi kansa har ta Kai Masa bugu sau d’aya sai taji motsi ta gefen ta, taga Ashe bashi kad’ai bane a d’akin da sauri ta juya ta fita, dukkan su Dariyar ta sukayi.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Khaleel da tunda ta shigo ya kasa motsi har ta fita Yana kallon kofan, Idris ya d’an tab’a shi yace “Dad’ina da Kai Kenan haba Dan Allah” Sufyan Dariya yayi yace “Kanwata ce kana son ta ne”? Idris yace “Bari ta jika, Khaleel Sufyan kanin ta ne.”
“haka ne ga kama Nan,Sufyan maganar gaskiya ina son Yar uwar ka Kuma da Aure Dan Allah ka taimake ni kamin way da zanyi magana da Mahaifin ku.”
Sufyan tashi yayi ya zauna yace “Masha Allah naji dad’in hakan, don Kai mutumin kirki ne duk da magana bai tab’a had’ani da Kai ba Ina Jin yadda mutane ke yabon ka, gashi dai ka girme mu da kusan shekaru 10 ko fiye da hakan ma, shawara d’aya Zan baka a yanxu shine kar ka tunkare ta, sannan kar kayi wa Daddyn mu magana”
“To Amma meyasa kace haka”?
“A halin yanxu ta sani kalmar so, Mahaifin mu Kuma yace sai ta Gama Jami’a.”
Khaleel a ransa yace “ta tsani kalamar so, to meyasa”?
“Sufyan Dan Allah ka taimaka min wallahi tallahi Zan iya samun matsala”
“Look kwantar da hankalin ka, Zan Kai ka gun mom don tafi dad saukin Kai, duk yadda tace hakan za’a yi”
“To nagode sosai”
“Bakomai Bro in law😁”
Duk sukayi dariya, Sufyan Yace “bani wayar ka plz”, Mika Masa yayi, sai ya tura Masa hotunan Khalfana sama da hamsin sannan yasa Masa number ta, Mika Masa yayi sai yace “gashi kayi saving,ko don gaba ” “Nagode sosai bara na yi saving” (ni ko Jin hakan yasa na leka don ganin da me ze yi saving gani nai yayi saving da *Rabbaitul Bait*, wow ,Mom Arpat kin San ma’anar sunan Nan Kuwa, Bari na fad’a Miki Yana nufin *Matar Gidana* maza ki fad’awa Abban Arpat ya canxa Miki suna ke Kuma ki sa Masa *Zaujul Bait*😁😁 nayi nan🚶🏻♀️🚶🏻♀️)
Sallamar Ladi suka ji Sufyan ya amsa yace ta shigo, ajeyi mu su abincin tayi ta fice, Idris ne ya bita da kallo yace “mutumina Yarinyar Nan fa ta girma, ba ita ce jikar baba ba”?
“Eh itace ” “Ina ciki” “kana cikin ruwa in fact kana teku” Khaleel Dariyar su kawaii yake.
Zuwa sukayi suka zauna a karamin table d’in da a ka jera musu abincin Tuwon sakwara ne da egusi soup😋 duk yawan abincin Nan sai da suka cinye shi tasss.
Bayan sun Gama ci Sufyan Yace “Tashi muje ku gaida mommy” da sauri Khaleel ya Tashi , Idris yace “innalillahi Kai ko irin kunyar Nan ma baka ji” “to kunyar me zanji ai harkar neman Aure ba kunya ko ya kace Bro inlaw”?
“Eh haka ne” suna tafiya suna Hira har suka Isa part d’in mummy Sufyan Yace “Kila ma Khalfana na ciki ” da Sallama ya turo kofar parlor, Mummy ce ta amsa suna shiga suka zauna, Khaleel ya zauna Akan koshin d’in da yake facing na Khalfana kallon ta yake ta gefe, ita ko bata San ma sun shigo ba tana aikin kallon zee world d’in da ta saba , bayan Idris da Khaleel sun gaida mummy sai suka Fara Hira Dake dama sun saba da Idris tun Yana yaro suke tare da Sufyan, Khalfana duk sun Dame ta da surutu , Yar karamar tsaki ta jaa , Tashi tayi ta d’auki wayan ta ta fice Bata kalli inda suke ba, d’akin ta ta shiga ta kunna TV ta cigaba da kallon ta.
Sufyan ya kwashi duk yadda sukayi da Khaleel ya fad’awa mummy, mummy tayi farin ciki da Jin hakan don tana jin labarin sa, tace “zanyi wa Daddyn ku magana tukunna duk yanda mukayi zakuji” sun dad’e suna Hira duk da Khaleel bai cika sa musu baki ba bayan sun Gama sai suka Mata Sallama.
Bayan sun Koma gida Khaleel kamar a mafarki yaga pictures d’in Khalfana a wayar sa yayi murna sosai ko ba komai hotunan zasu Rika d’ebe Masa kewar ta.
Yace a “Aikin Sufyan ne”
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Haka rayuwa ta kasance, Khaleel so da Kaunar Khalfana Kara hauhawa yake a zuciyar kamar farashin gold.😁
A yau ne hutun su Khalfana ya kare sun shirya tsaf suna jiran driver ya Kai su park Daddyn su Zee Kiran Mahaifin Khalfana yayi yace “a had’a su da sojoji 2 a Kai su har cikin school”haka Kuwa akayi, Alhamdulillah they have safely arrived.💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Gidan aunty Fatee suka Fara zuwa sukayi dropping d’in Khalfana sannan suka wuce da zee.
Zuwa yanzu Khalfana ta mata da wani Wai Maan, rayuwar ta take cikin Jin Dadi da kwanciyar hankali , Rayuwar su acikin makaranta da ita kawayen ta Zainab da Azeemah sai dai ace Masha Allah, lokaci zuwa lokaci takan Kai wa Momy ziyara,(Momy nitsuwa ta Zo)🤣🤣.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Yau Saturday Khalfana ta dawowarta daga school a gajiye tana shiga parlor ta wullar da jakar ta akan koshin kana ganinta kasan akwai gajiya a tattare da ita, aunty Fatee ce ta ke saukowa daga matakala a hankali tace “Yar jima’a yaushe kika shigo banji shigowar ki ba”? “Yanxu na shigo Aunty, ha’ah d’azu kince akwai aikin da zaki karasa ba zakije bankin ya Kuma na ganki a gida”? “Eh dawo wa nayi bana Jin dad’in jikina ne”
Mikewa Khalfana tayi ta nufi inda aunty Fatee ke zaune tace “sannu ya jikin”?
“Da sauki Alhamdulillah, Khalfana ya kamata a nema Miki mota fa wahalar Nan tayi yawa”
“Aiko aunty kamar kin karanta abinda ke Raina, d’azun Nan mukayi magana da zee ”
“Mayu kawaii, Zan fad’awa Dad” “to aunty mun gode”
“Khalfana albishrinki ”
“Goro”
“Naje asibiti likita ya gwada ni ya Kuma tabbar min da cewa Ina da cikin wata 3”
Tsalle Khalfana tayi sannan tace “Oh My God aunty are you serious”? Kai ta d’aga Mata alamun eh.
Khalfana tace “Alhamdulillah Allah mun gode make , Allah ubangiji ya sauke ki lafiya yasa ki haifi mace Amin takwara”
Aunty Fatee dariya tayi sannan tace “Naughty girl , Ameen”
Nan sukayi ta Hira Aunty Fatee tace “ya kamata kije kici abinci ” “ai Aunty labarin da kika bani yasa ya kosar Dan……” Kan ta karasa maganar da take yi sai taji wayarta na ringing Tashi tayi ta bud’e jakara ga mamakin ta sunan *Abban Hanifah* ta gani tana kallon wayar da mamaki Aunty Fatee tace “wane ne”? Kalfana tace “Aunty Maan ne fa” gyara zama tayi tace “wani Maan d’in “? “Alhaji Maan” “kiyi picking sa a handsfree muji me zai ce” picking tayi tace “Assalamu alaikum” ajiyar zuciya yayi yace “wa alaikissalam salam” bayan sun gaisa ya shiga Bata hakuri , “nasan na cutar Dake Khalfana Dan Allah kiyi hakuri” “laifin me kamin ni baka min laifin komai ba” nayi Aure ba tare da na Sanar Dake ba” “laaah Suleiman Ashe kayi Aure, ban sani ba ai yaushe akayi hakan”? Murmushin takaici yayi yace “My Khalfana nayi missing d’inki ” “haka ko”? “Eh” “okay sai anjima Ina d’an aiki ne” ta katse wayar ba tare da Taji me zaice ba.
Aunty Fatee dariya ta shiga yi “Khalfana yau naga ikon Allah, yaushe akayi auren da har ya Fara neman ki”? “Ai Ina tunanin yanxu Wata d’aya Kenan”
“Lallai nasan dama zai neme ki Amma Wata d’aya yayi kusa” dariya sukayi Khalfana ta shiga ta watsa ruwa , Uncle Jin labarin Matar sa na da ciki yayi mutukar farin ciki, tasha kyaututtuka.
Maan yana wayan Kiran Khalfana Amma ko kad’an baya gane kanta, sannan bai gaji da bibiyar ta ba.
*Bayan Wata d’aya*
Kalfana da zee an saya musu sabbin mota iri d’aya Mercedes Benz baka motar ta had’u ba karya.
Wannan Kenan
Bangaren Khaleel an tura shi kasar waje don kwantar da Wata tarzoma da ta Parke a kasar Iraqi, a kullum baida aikin yi sai na kallon pic d’inta bayan ya dawo Nigeria, ya samu har ta koma baiji Dadi ba Amma ya zama dole ya yayyafa wasl zuciyar sa ruwan sanyi, bayan sati d’aya da dawowarsa ya nemi Idris ya rakashi gidan su Khalfana, Mummy Taji dad’in ganin sa “Khaleel nayi magana da Mahaifin Khalfana ya ce na ba ka hakuri in dai zaka iya jiranta tana aji 2 yanzu next year sai ka Zo ka gabatar da kanka” “Insha Allah Mummy Zan jirata” tayi Masa fatan Alhairi.
Yau weekend Zainab, Khalfana,da Azeemah sunyi Shirin fita outing sai Adam ya nemi su had’u da Khalfana,ta Sanar dashi suna gida , bai b’ata lokaci ba yazo bayan sun gaisa yace “Khalfana hakika Allah ba azzalumin bawan sa bane Maan ya auri bala’i,in fact ya auri mutuwar sa” “kamarya ya auri mutuwar sa ” “Yusrah muguwa ce Mara imani tana wahalar da abokina bai tsaya akan sa ba har da ‘ya’yan sa” wayar sa ya zaro ya nuna Mata wani hoto Khalfana na gani ta kama baki “innalillahi” sai hawaye wiwiwiwi sannan tace “kamar Haneefah” murya na rawa “eh itace ” zee ta karbi wayan ta gani bayan ta gani ta mikawa Azeemah ita ma ta gani, Khalfana tace “me ya sameta accident sukayi”? cikin muryar kuka “a’a yusrah ce ta Dake ta da muciya sannan ta watsa Mata ruwan zafi da gishiri” “Allah Sarki Allah ya isar Miki” Adam yace naga kamar fita zakuyi”?
Zainab tace “eh fita zamuyi” Adam yace “Khalfana please find a place in ur Heart to for give my friend har yanxu Yana sonki, ki taimaka ya aureki,kece kad’ai Zaki gyara komai tunda gashi yace zai sake ta an Hana shi” Bata ce masa komai ba Sallama ya musu ya shiga motarsa ya fice daga gidan.
Azeemah tace “Khalfana meyasa kike kuka”?
“Zeemah baki ga yadda taji wa yarinyar Nan ciwo ba bayan ta karya Mata hannu ta watsa Mata ruwan zafi Kuma da gishiri haba rashin Imanin yayi yawa”
Zee tace “Allah ya Kara naso da shi tasa a tunkuya tasa man gyad’ata soya shi”.
Murmushi Khalfana tayi ta share hawayen ta da bakin gyallen ta , tace da wani mota zamu fita ne”?
Zee tace “ai duk d’ayane ni dai bazan yi driving ba”
Khalfana tace “ni zanyi kar ki damu” mika Jakarta tayiwa zee sannan tace “ku shiga Ina zuwa” Kai tsaye kitchen ta nufa ta d’aura ruwa a babban tukunya ta d’auki ledan gishiri guda d’aya ta juye duka a ciki,sai ta haura d’akinta, hijab ta sa, sannan ta sauko ta samu ruwan har ya tafasa Dake a kan gas cooker ne, wani babban flask naga ta d’auka ta juye ruwan aciki, ta d’auko wuka har ta fita daga kitchen d’in sai ta dawo ta d’auki tab’arya.
Tana fita ta fara leke tace “Alhamdulillah aunty ta Tashi” tafiya take a Hankali daka ganta kasan Bata da gaskiya.
Tana fita ta nufi inda sukayi parking motar sai tace “zee bud’e min Booth” da mamaki zee ta fito ta bud’e mata tace Khalfana me za kiyi da wa’annan abubuwan”? Sai da tasa tab’aryan a booth saii ta kalleta tace “in munje Zaki gani,shiga mutafi” Zeemah na zaune a baya Bata San me ke faruwa ba gani kawai tayi Khalfana ta Mika Mata flask karb’a tayi aje, wukan Kuma ta aje a gaban motar, wayanta ta Ciro a Jaka ta shiga Kiran Layin Sani bayan ya yi picking sun gaisa sai tace “Dan Allah yimin kwatance gidan Suleiman” “gidan Suleiman Amma lafiya dai ko”? “Lafiya kalau na shigo unguwar ne shiyasa nace ya kamata na Kai wa amarya ziyara” murmushi yayi yace “to shkn” Nan ya shiga yi mata kwatance , bayan ya Gama tayi Masa godiya ta katse wayar wani iriyar murmushi tayi Wanda ita kad’ai tasan dalilin yin hakan, Wata bakar eye glasses ta d’auka tasa, sannan ta tada motar , baba Mai gadi bud’e Mata gate yace sannu ” ‘yata” ko kallon sa ba tayi ba zee ce ta amsa
Yace “Allah yasa lafiya”.
Yana bud’e gate d’in ta fita fuuuuuu.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
*Mu had’u a page na gaba*
*Daga Alkalamin Fadeelah Yakubu* (💞 Milhaart💞)
Please share and Comment🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻
💜💜💜💜💜💜💜💜
*MATAR AURE NAH*
💜💜💜💜💜💜💜💜
_*(A love and sympetic story)_*
“`Story and written by Fadeelah Yakubu (Milhaat)“`🖊️
*Matar Aure Nah, labarine Wanda ya kunshi soyayya tausayi fad’akarwa Nishad’antar wa gami da ilmantar*
*Note_* “`bamu yarda Wani ko wata su juya mana labariba ba tare da izininmu ba“`
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah* *(Milhaat)*✍️✍️
🌎 *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION* 📚🖊️
“`Kungiya d’aya tamkar da dubu. Masu Nazari da aikida da ilimi, Burin ‘kungiyar a ko da yaushe shine ta fad’akar ta Kuma Nishad’antar da masoyan ta.“`🥰
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
____________________
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
*PAGE* 1️⃣3️⃣5️⃣↔️1️⃣4️⃣5️⃣
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Tunda suka fita daga gidan babu Wanda ya yi magana, don Azeemah da Zainab mamaki suke tunda suke da Khalfana Basu tab’a ganinta a cikin irin wannan yanyin ba, parking suka ga tayi a wani katafaren gida, gidan ya had’u iya had’uwa kud’i ya zauna.
Khalfana tace “Yes Nan ne gidan”
Zee tace “Wani gida”?
Khalfana tace “Ina zuwa” cire eye glass d’in Dake idonta tayi ,fita tayi ta nufi gate d’in ta kwankwasa wani mutumi ne ya fito da alama shine Mai gadi, bayan ta gaida shi ta Sanar dashi “gun Matar gidan muka Zo na Kira wayanrtaa bata shiga” yace “Bismillah ku shigo” komawa tayi ta jaaa motar xuwa harabar gidan, zee da Zeemah mamaki suke har yanzu Basu fahimci abin da Khalfana take Shirin yi ba.
Khalfana tace “Zee, Zeemah ku shiga cikin gidan Nan ku gaisa da Matar gidan idan tana Nan kimin flashing sannan ku Sanar da ita Abu zaku d’auko a mota,kin gane”?
“Eh na gane, Amma Khalfana me Zak…….”
Buga siterin motar Khalfana tayi da hannun ta da karfi tace “Ohhhhhh Zee please this is not the right time kiyi abinda nace kiyi please” cikin tsawa,zee fita tayi da sauri don ta tsorata sosai Azeemah ita ma bin bayanta tayi, suna sallama Wata ce ta bud’e musu kofar zee tace “Matar gidan na nan”? “eh tana Nan Bismillah ku shigo” suna shiga, suka ga Wata Fara siririya, tana tauna cingam ta d’aura kafa d’aya Akan d’aya, daurin kanta ture kaga bala’i tayi tana kallon su sama da kasa Tace “bismillah ku zauna” bayan sun zauna zee Tace “Ina wuni” “lafiya” tana latsa wayar ta azeemah Tace “Dan Allah Yusrah muke nema, d’ago kanta tayi Tace “Nice Yusrah lafiya”? “Lafiya sako aka Aiko mu kawo Miki” “okay Yana Ina”? (Ni ko nace ji Jaka Bata ma tambayi was ya Aiko sakon ba mswwts) zee Tace “Yana Mota” sai suka Tashi suka fita, yadda Khalfana ta umurce su haka sukayi Khalfana na ganin Kiran zee ta kyalkyale da dariya harda tafi, fita tayi ta bud’e Booth d’in ta d’auki tab’aryan sannan ta bud’e bayan motar ta d’auki flask d’in sannan ta d’auki wukar zee da Azeemah na Isa inda take tace “Khalfana Dan Allah me kike Shirin yi ne”? “Zee zaku ji komai in na fito”
Zeemah tace “Khalfana mu biyo ki”?.
“A’a Zeemah ku shiga mota ku jirani”
Sallama Khalfana tayi taji ba a amsa ba sai ta tura kofar parlor sai ta hangeta tana haurawa sama, da alama d’aki zata shiga, Khalfana tace “Perfect”
Bin bayanta tayi a hankali Dake Yusrah ta sa ear piece a kunnenta shiyasa Bata ji shigowar ta ba, bud’e kofan d’akin ta tayi tana shiga zata maida kofar ta rufe sai taga inuwan mutum kan ta Ankara sai taga mutum a tsaye a kanta da sauri ta jaaa baya ta dafe kirji tace “Na shiga uku” Dariya Khalfana tayi sai tace “Yusrah kwantar da hankalin ki Nima mutum ce kamar ki, Innalillahi ya kamata kice ba kin shiga uku ba,in Kuma mutuwa ce fa? Zaki mutu da kalmar kin shiga uku Kenan fa” tana maganar tana sa Kai a d’akin ita Kuma Yusrah a tsorace take komawa cikin d’akin, Khalfana na shiga d’akin ta kulle da makulli ta cire ta aje a gaban mirror,
“Dan Allah wace ce ke, me na Miki Dan Allah kar ki cutar Dani” Yusrah ganin wukan Dake hannun ta yasa tayi shiru, Khalfana tace “Yusrah Yusrah, Kar na cutar da ke ko Amma kika cutar da wata”
“Ni wallahi ban cutar da kowa ba”
“Shhhhhshh yimin shiru”
tana matsowa kusa da ita har sai da ta Kai kusuwar d’akin, marin ta tayi Wanda yasa Yusrah har ta Fara ganin duhu, ba b’ata lokaci ta d’auki tab’arya ta Fara Kai Mata duka dashi ta ko Ina Yusrah ihu take tana neman agaji amma babu Wanda yaji ihun ta, Lami Yar aikin ta Kuma sallah take shysa Bata fito ba,
Khalfana sai da ta Mata jina jina, sannan ta d’auki wani zani da ta gani a yadde a kan gado d’auka zanin tayi ta d’aure Yusrah dashi, Yusrah rokon Khalfana take Amma Bata ce Mata komai ba , sai da ta d’aure ta sai tace “wawuya kazama dubi d’akin ki kina mace” Yusrah Tace “Dan Allah ki min raai me na miki”? “Tsawa ta Daka Mata “yimin shiru munafuka, Don ubanki ne nake bada raai, ki ka Kara yimin magana wallahi Zan yanka ki da wukan Nan” wani yawu naga Yusrah ta hadiye da kyar ya wuce makoshinta, (har Saida naji karansa😁)
Ji nayi wurin yayi tsit kamar ba mutane a gun, Khalfana yanke jikin Yusrah ta shiga yi Yusrah na ihu Amma baya fita Dake ta rufe Mata baki da zani, tace “Babu Wanda zai ji ihun ki, ki kwantar da hankalin ki bazan tab’a Miki fuska ba,sannan bazan kashe ki ba yanda kikayi wa Haneefah na Zan Miki”.
Yusrah a zuciyar ta tace “wato itace Mahaifiyar Su Haneefah”.
Flask d’in ta bud’e sannan ta bud’e Mata baki, tace “Yawwa ruwan zafi da gishiri kika watsa Mata ko,Nima ga nawa” Yusrah tace “Dan Allah kiyi hakuri kiga yadda kika ji min ciwo jini na zai kare” cikin muryar kuka “Ai so nake ya kare munafuka algungunma” maida zanin tayi ta rufe Mata baki ruwan ta Fara zuba Mata akai Yusrah ji take kamar zata mutu, so take ta tsosa Amma ba Hali an d’aure ta, sai da ta juye Mata ruwan tass sannan ta d’auki wayar ta da tunda ta shigo ta aje shi tare da key, tace Mata “idan Wawa sokon mijin naki ya dawo kice Masa wacce ta San darajar ‘ya’ya tazo ta d’auka wa Haneefah fansa” bud’e kofar tayi ta fita a hanyar ta ta fita suka had’u da Haneefah na tafiya da kyar shafa fuskar ta tayi, Haneefah Tace “Laaah Aunty Khalfana” sai ta rungumeta “Haneefah ya kike” “Lafiya kalau” “Sannu ko Haneefah Zan tafi, anjima Zan kawo Miki chocolate Kar ki fad’awa kowa nazo Nan kinji” “Toh Aunty” sannan tayi murmushi da sauri ta fita, Lami na Mata magana Amma Bata juya ba, ganin jinin Dake hijab d’in kalfana yasa ta haura d’akin Yusrah da gudu, Khalfana na shiga ta tada motar mai gadi ya bud’e musu gate, gudu Khalfana keyi sosai sai da ta tabbatar sun yi nisa da unguwar kan ta rage gudu, Azeemah tace “Oh My God Khalfana you are bleeding”
Zainab tace “Khalfana muje asibiti”
Murmushi tayi tace “Gaskiya Ina Jin dad’in yadda kuke nuna min kulawa,Amma banji ciwo ba.”
mikawa zee wayar ta tayi ta Mata playing video dukan da ta yi wa Yusrah, Zainab tana Gama gani ta Mika wa Azeemah, Azeemah tace “Khalfana kin kashe ta” “a a ban kashe ta ba, tana da raai ai bazan so ta mutu ba, don nafiso ta wahala tukunna in ma muturwa ce Kullu Nafsin za’ikatul Maut, bare ma sai dai ta Suma ba mutuwa ba”
zeee tace “Dakyau Dan Allah bani hannun ki musha tafi sukayi duk suna Dariya, Azeemah tace “Khalfana sai kace kin samu sakwara sai kirb’anta kawaii kike” duk sukayi ta dariya, Khalfana tace “Zeemah gida zamuje na watsa ruwa na canxa kayan Nan in Aunty Fatee ta ganni a haka na kad’e, Allah yasa momy Bata Nan”
“ai Kuwa Bata Nan tayi tafiya”
Khalfana tace “Masha Allah,yau fa sai sa’a kawaii nake” suna Hira har Suka Isa gidan.
Wanka tayi ta canxa kaya suka fita don zaga gari.
Wurin shakatawa suka je suna ci suna Sha suna hirar su, kwasam wayar Khalfana ya Fara ringing tana dubawa taga sani ne da Sallama tayi picking ya amsa sannan yace “Ya na jiki Shiru ko kin fasa zuwan ne”? “eh Wallahi na fasa yanzu haka ma bana gari” “Ina Kuma kika je”? “harkar makaranta ce suka tura mu Bauchi” “okay Allah ya taimaka” “Ameen Nagode”.
Zee mamaki take tace “Khalfana yaushe kika zama haka ne?,ni wlh kin Fara bani tsoro”
Zeemah tace “Nima haka mamaki kike bani, Khalfana u know all this tactics Amma baki d’auki mataki Akan mu ba?”
“Look zeemah abinda ya faru tsakanin mu is a pass so just forget it ki daina ma d’auko zancen plx”
Wayar Khalfana ce ta Fara ringing Amma wannan karon message ne tana bud’ewa taga private number ma’ana an b’oye number karanta sakon ta Fara yi kamar haka.
” “`Assalamu Alaiki, kyakkyawa son Mai so kin Wanda bai Samu ba da fatan kina lafiya sarauniya ta.“`”??
Mamaki ta shiga yi a fili tace “Waye Kuma wannan”?
Zee tace “Mene ne”?
“Bakomai”
Karar wani sakon ta Kuma ji
Ta bud’e ta Fara karanta shi kamar haka,
” “`My Queen please karki tsorata ni masoyin ki ne ba makiyi ba sannan bazan cutar da ke ba”“`
A ranta tace “tsoro dole”
Aje wayar tayi sukayi ta hirar su Amma hankalin ta na kan Mai turo Mata sako.
Sai tace “Zeemah a Ina ake sayar da, tab’arya”?
Azeemah tace “Khalfana tab’arya kuma, me Kuma zakiyi dashi” a tsorace dariya Khalfana ta farayi tace “Dallah chan matsoraciya ,ba kiga na bar na aunty na a gidan bane ya kamata na maida Mata kar ta gane”
“Okay daga Nan sai muyi kasuwa kawaii”
“Okay”
Bangaren Yusrah Kuma Lami na shiga ta tarar da ita a sume, da gudu taje wurin Mai gadi Akan ya tsayar dasu Amma Ina sunyi nisa, Kiran Maan Lami ta shiga Yana ganin call d’in kirjin sa ya Fara duka uku uku, don idan yaga Kiran Lami to tabbas wani abun ne
Ya faru, picking yayi hannu na rawa ya Kara a Kannen sa, yace “Assalamualaikum” lami da ke tsoro duk ya mamaye ta kasa amsa sallamar tayi tace “yallab’ai, yallab’ai Aunty” Tashi yayi ta tsaya “Aunty Kuma me ya same ta?” “Suma tayi” “gani Nan zuwa” ya katse wayar Adam da ke zaune a gefen sa kallon sa kawaii yake.
Maan yace “Na shiga uku, Adams tunda nayi Auren Nan hankalina kullum a tashe yake”
“Me Kuma ya faru”?
“Yusrah ce Wai ta Suma”
Mikewa Adams yayi yace “Muje gidan Amma Bari na Kira Dr Abdulazeez sai mu had’u a chan”
Hakan Kuwa akayi, a tare suka Isa Kai tsaye d’akin ta suka shiga Lami na rab’e a jikin bango don kasa kunce ta tayi, Maan yace “waya d’aure ta haka”? cikin rashin fahimta , kunce ta ya shiga yi bayan ya Gama kunce ta ya d’agata ya kwantar da ita a akan gado hannun ta na Lilo da alama ta karye haka ma kafar ta , masifa ya shiga yi wa Lami “Ina magana kinyi shiru wa ya mata haka”? Adams yace “Abokina calm down Mana baka ganin kana tsorata ta ne, Lami fad’a Mana me ya faru”?
“Yallab’ai wasu Mata ne su 2 suka shigo, bayan sun fita sai wata ta shigo, a lokacin Ina sallah ita ce ta Mata haka”
“Kinga fuskokin su”?
“A’a ban gani ba” Maan yace “ya Zaki ce baki gani ba” a tsawace
“Duk laifin Tanimu ne ai shine Mai gadin gidan Nan” fita yayi Yana ta balbale Tanimu da masifa, Tanimu sai hakuri yake ba dawa tabbas ya bada guduwa gun cutar da Matar Mai gidan sa, tunda shi ya bud’e musu gate.
Abdulazeez yace “Guys duk ba wannan ba mukai ta asibiti tukunna taji ciwo sosai Kuma ban fita da kayan aiki ba, gashi ta zub da jini sosai za ta iya rasa ranta”
Sata sukayi a mota, sai asibiti emergency aka kaita , an Samu hannayen ta duka biyu sun karye da kafar ta d’aya ma ya karye.
Maan burinsa ta Tashi don yaji Wanda ya Mata aika aikan Nan, duk da irin rashin kunya da wahalar dashi da take Yana Kaunar Matar sa tunda dai auren soyayya sukayi.
Dr Abdulazeez ya Sanar dashi irin raunukan da Taji ya tabbatar mishi da cewar “zata dad’e Bata warke ba ga karaya , ga yankan wuka, da Kuma ruwan zafi”.
Maan kansa ne ya d’aure ya rasa ma me zaice, Abdulazeez da Adams kokarin kwantar Masa da hankali suke,
Abdulazeez yace ya kamata ka d’auko Mata Kaya don wannan ya b’aci da jini”
“Okay Bari naje na kawo Mata”
Adams yace
“Bari naje pharmacy na sayo Mata magani” Kai kawaii Maan ya d’aga Masa , a Hanyar su ta zuwa pharmacy Abdulazeez yacewa Adams “kana ganin ba Mahaifiyar su Haneefah bace ta yi Mata haka”?
“Anya kuwa, Bata kasar fa tana Aure a Ghana, Kuma tunda ta tafi Bata tab’a waiwayar Nan ba”
Abdulazeez yace “Allah shi kyauta”.
Adams ya Amsa da “amiin”
Maan na komawa gida d’akin Yusrah ya shiga, Waldrop ya nufa ya Fara neman kayan da zai d’auka Mata, sai ya ga wani Abu na sheki karasawa yayi don yaga ko me nene, wuka ya gani duk jini, sai yanxu ya Lura da flask da tab’aryan da ke kwance a wurin, waya ya d’auka ya Sanar da Yayan sa, ba b’ata lokaci a asibitin suka had’u, ganin yanda take ya same ya Sanar da Matar sa da tazo.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
*Washe gari*
Khalfana na Tashi da asuba tayi alwala tayi sallah, bayan ta idar ta d’auki wayar ta sai ta ga sako tana bud’ewa sai taga wannan private number ne yace
“`”Assalam Farin cikina da fatan kin Tashi kinyi sallah ko,toh Dan Allah ki Mana addu’a, I LOVE YOU”“`
“Innalillahi wa inna ilaihirraji’un nikam ko nayi gamo da aljani ne”?
Karar wani sakon taji tana bud’ewa taga
“`”Ni ba aljani bane mutum ne kamar Ki”“`
Khalfana kashe wayar tayi ta Tashi ta nufi kitchen, ta Fara had’a musu breakfast, ta na gamawa ta Koma tayi wanka ta shirya don yau 7 take da lectures, Khalfana har tsoron kunna wayar ta take, bayan sun Gama karya wa ta Tashi ta fita bayan tayi wa Aunty Fatee da uncle Sallama, Aunty Fatee tayi nauyi duk da cikin wata 5 ne amma kamar tana cikin watan ta.
Yursrah kwana tayi a sume sai da asuba wurin karfe 4 ta farka, wani Kara tasa tana fad’in “Dan Allah kar ki cutar Dani, Dan Allah kiyi hakuri” Maan da bacci ya d’auke sa a zaune da sauri ya nufi inda take, yace “Yusrah Yusrah Ina Nan babu Mai cutar Dake ki kwantar da hankalin ki” hannun ta take kokarin d’agawa Amma ta kasa zafin da Taji jikin ke Mata yasa ta Fara kuka, ya shiga rarrashinta Kiran Nurse yayi a ka Mata alluran bacci.
Tana driving ta kunna wayar ta aje , wayar na Fara ringing ta tsorata, parking tayi ta d’auki wayar hannu na rawa taga zee ce da sauri tayi picking” Hello Khalfana kina Ina ne na shigo ban ganki ba” “Gani Nan Ina bakin gate yanzu Zan shigo”
“Ya naji muryar ki haka ” “ke dai gani Nan” ta katsewar zata maida wayan ta aje taga wani sakon
Hannu na rawa ta bud’e
“`Amincin Allah ya tabbata a gare ki Masoyiya ta, hasken idaniya ta na kanyi farin ciki matuka idan Ina tare Dake, na kan manta dukkan want damuwa idan Ina tare da ke, barka da safiya.“`
A fili tace “Tare Dani, yaushe ya sanni har ya ke fad’in hakan”?
Motar ta tada ta shiga school.
Yusrah ta dad’e tana bacci ta da kuka ta farka Maan ya shiga rarrashinta, bayanta tayi shiru ya ce Mata “Yusrah waya Miki haka”?
“Wata ce”
“Wata wa kin santa ne?”
“A’a ban Santa ba” cikin kuka ta kwashi yadda sukayi ta fad’a Masa.
“Shikenan ki daina Kuka Zan d’auki mataki akai”.
Adam na shiga d’akin yace “look kabi abun Nan a hankali, ka maida hankalin ka akan rashin lafiyar ta”
“Toh Shikenan”
“Yusrah ya jikin” da kyar ta amsa “da sauki” Adam Dariya yaso yi amma ya danne, a ransa yace “Amma naji dad’in lamarin Nan ,Allah yayi Miki Albarka koma wace ce, ji yadda ta zama sai ka ce ba masifaffiyar da na sani ba” (Adam mugunta Kenan)🤣
Sai yace “Amma Yusrah Zaki iya gane ta”?
“Eh Zan gane ta”
“Toh da sauki, Allah ya baki lafiya”
“Ameen”
Haka rayuwa ta kasance wa Khalfana da wannan Mai b’oyeyyen Number kullum sai ya tura Mata sako, tun tana Jin tsoro har ta daina Jin tsoro yanxu kimanin Wata 4 Kenan.
Wata ranar jumma’a dawo warta Kenan daga makaranta taga Aunty Fatee ta zube a kasa tana fad’i “wayyo cikina” da gudu Khalfana ta karasa inda take tace “Aunty lafiya me ya same ki” dakyar ta Samu ta ce “Khalfana Kai ni asibiti Ina ganin kamar nakuda ce” a daddafe ta sa ta a mota sannan ta d’auki duk wani abun da suke bukata a d’akin aunty Fatee ta jaaa motar a hanyar su ta tafiya ta Kira uncle ta Sanar dashi halin da ake ciki, ya ce Mata su had’u a asibitin, asibitin da Abdulazeez ke aiki ta kaita suna Isa aka Kai ta d’akin haihuwa, Khalfana sai safa da marwa take, Ba a dad’e ba sai ga shigowar uncle ,shigowar sa yayi dai dai da shigowar Dr Hassana, tace “Kece kika kawo ta ko”? Tana nuna Khalfana”Eh nice” “Ina mijinta”? Uncle yace “nine” “Masha Allah congratulations Matar ka ta sauka lafiya, an Samu Twins mace da na Miji” Khalfana tace “Alhamdulillah” uncle yace “Ita Kuma fa tana lafiya”? “Eh duk suna lafiya” yace “toh toh Masha Allahu” Khalfana tace “zamu iya shiga yanxu”? “A a ku d’an jira kad’an ” sai ta Koma ciki.
Khalfana tace “Uncle Bari naje na Mata girki”
“To Shikenan” wasu makudan kud’i ya Mika Mata, yace “ki Kira Mummy ki Sanar da ita, ki tambaye ta duk abubuwan da akeyi sai kije kasuwa”
“Toh” kawaii tace Masa, ta Tashi ta fita a kan ta Isa motar ta Taji an Kira ta, ta baya juyawa tayi don ganin Wanda yake kiranta , Adam ta gani da Abdulazeez suna murmushi, ita ma murmushin tayi, tace “kaga manyan mutane” adam yace “in baku Nan Kenan ko” Nan suka gaisa, Abdulazeez yace “Waye ba lafiya”? “Aunty na ce ta haihu” “Masha Allah me aka Samu”? Murmushi tayi tace “Twins” Adam da Abdulazeez suka ce “Allah ya Raya” ta amsa da “Amin Nagode, sai anjiman ku”
Adam yace “mutumin ki na Nan fa” “mutumina wa Kenan”? “Suleiman Mana” “oh Allah sarki, me Kuka Zo yii”? “matar sa ce ba lafiya kullum sai anzo wanke Mata ciwo” Khalfana tace “har yanxu Bata warrrr….” Sai Kuma tayi shiru Adam yace “Bata me ba”?
“Yi hakuri hankalina baya nan, Bari na tafi sai anjiman ku” da sauri ta shiga mota ta fice daga asibitin.
Abdulazeez yace “Anya” Adams yace “Anya me”?
“Akwai abinda Khalfana ke boyewa” “Nima nayi tunanin hakan” muryar Maan sukaji “Ina kuka shiga nake ta neman ku”? Adams yace “Khalfana yanxu ta barnan”
“Dan Allah dai dagaske kake”? “Eh dagaske nake” “ta Ina tayi Bari na bi ta” Abdulazeez yace “zata dawo ai” Maan yace “Okay”.
Tambayar su ya shiga yi me ya kawota, Adam ne ta fad’a Masa Auntyn tace ta haihu yace “Masha Allah”
Khalfana na fitaa tayi parking Tace “chaaapdi saura kiris da na tunawa kaina asiri” Kiran Mummy tayi ta sanar da ita sannan ta Sanar da ita abubuwan da ya kamata ta sayo.
Bayan sun Gama wayar ta nufi kasuwa tana driving sai taji kamar tayi mantuwa, “me na manta, tabbas akwai abinda nake son yi” sai ta tace “Na tuna Mr Unknown yau bai tura min sako ba” acikin wannan tunaninin ta Isa kasuwa ta sayi duk abubuwan da mummy ta fad’a mata sannan ta Koma gida tayi girki, Kirin zee tayi ta Sanar da ita aunty ta haihu farin ciki tayi dama tana school tace “Gamu Nan zuwa nida Azeemah ki jira mu” “a’a mu had’u kawaii achan” “okay to sai mun Zo”
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Khalfana na tuki a fili tace “Ya Allah Wai me ke Shirin faruwa ne, tun Jiya bai turo min sako ba, Allah yasa lafiya” (ni ko nace khalfana kina ruwa soyayya da aljani Tabb)
Tana isa asibitin parking tayi ta riko food flask a hannun ta , tana tafiya a nitse wani mutum ta gani a gaban ta Yana tafiya tace “Kamar na San mai wannan tafiyar but who”?
Kan ta karasa inda yake har ya shige wani d’aki,tab’e baki tayi ta shiga d’akin da Su Aunty Fatee suke, Uncle ta gani rike da jariri, murmushi tayi tace “uncle duk Wanda ya gan ka ya ga sabon shiga”
Dariya yayi yace “Toh ai Daman hakan ne Yar qanwata shekaru 6 fa ba wasa ba”
“Haka ne Uncle Allah ubangiji ya Raya Mana su”
“Ameen” “Aunty haryanzu tana bacci”
Aunty Fatee tace “Ina Jin ku Khalfana ai na dad’e da tashi ” “sannu Aunty ya jikin” “Alhamdulillah” “sannu” “bara na Sa Miki abinci” “a’a Khalfana bani yoghurt d’in in mun Koma gida na ci” Mika Mata yoghurt d’in tayi suna Hira uncle na rike da jaririyar Khalfana Kuma na rike da jaririn.
Zee da Zeemah suna shiga asibitin, sai suka ga motar Adam , kiransa zee tayi “Hello Sweetheart kana Ina”?
“Ina asibiti” “me kazo yi”?
“Nazo duba Matar Maan”.
“Okay muma muna asibitin”
“A ta Ina”? “Parking area” “okay gamu Nan zuwa”
Zee da Zeemah fita sukayi da ga motar suna tsaye a jikin motar, Maan suka Fara hangowa sai adams da Abdulazeez, Maan burinsa ya ga Khalfana Amma yaga Bata Nan, bayan sun gaisa dukkan su suka nufi d’akin da su Khalfana suke, tun da ga waje suke Jin Dariyar su.
Zee ce ta turo kofan da Sallama a bakin ta, dukka suka amsa, zee na shiga da sauri ta rungumi Aunty Fatee Dake zaune a kan gado, tace “congratulations aunty am so happy for you” aunty Fatee murmushi tayi Tace “thank you zee” Zeemah ta gaida su duk suka amsa ,Maan ,Adams da Abdulazeez suka shigo da Sallama duk suka gaisa sannan suka musu barka da samun karuwa, kallon Maan uncle yake yi Yana Masa kallon sani, shi Kuma Maan kallon Khalfana yake, Khalfana Kuma kallon jaririn take, Adam yace “Khalfana har kin dawo “? “Eh tun d’azu ” “okay yayi kyau”.
Kalon Maan tayi a ranta Tace “Ashe shi na gani d’azu” sai ta kau da kanta
Uncle yace “Kamar na Sanka ko”? Yana nuna Maan “eh yallab’ai, Suleiman Baba”
“A a kace Alhaji Suleiman zaka ce”
Dariya Maan yayi Yana tsotsa keya.
Uncle yace “Ya Matar ka naji ance ba ta da lafiya tsawon Wata 4 ”
“Eh wallahi jiki da sauki, za a ce”
“Kai Abu baiyi dad’i ba ace a shiga har gida a Mata jina jina, Allah ya kyauta duk suka amsa da Amin Amma Banda Khalfana.
Zee Tace “Maan Muje mu duba Matar taka” yace “Toh muje” Khalfana na zaune tana buga game a wayar ta zee Tace Khalfana muje ko “ni fa babu ind…….” Aunty Fatee ta katse ta “Khalfana kuje Mana kinga yanxu muma za a salleme mu kinga sai mu tafi ko” Tashi tayi Amma ba don ta so ba, suna shiga d’akin da Yusrah take wani wari suka ji duk suka toshe hancin su, Maan Dake ya saba har ya daina Jin warin.
Khalfana kallon Yusrah tayi sama da kasa sannan Tace “kamar ma bacci take” Maan yace “eh shiyasa bamu tafi ba jira nake sai ta Tashi” Khalfana Tace “Adams ya jikin Haneefah”?
“Haneefah ta warke ai kinsan jikin yaro” “haka ne Allah ya kare Mana su” duk suka amsa da Amin , Maan a ransa yace “wato Adams ya fad’a Mata,ko ba komainaji dad’i tunda ta damu da jini na” Maan burinsa Khalfana ta kalle shi Amma Khalfana Bata ma San akwai mutum a wurin ba.
Khalfana Tace “Zee mu tafi ku ko”?
“Okay” suna fita suka fashe da dariya har sai da Wata nurse Tace “lafiya Kuwa”? Zeemah Tace “Yi hakuri” tsaki ta jaa ta bar wurin.
Su Adam da sauri suka fito, suna kalle kalle Adam yace “lafiya ihun me kuke”?
Zee Tace “ba mu bane wasu ne sun wuce ma”.
Kalfana karan shigowar sako ne tasa ta duba wayar ta, burin ta taga massage d’in Mr Unknown Amma sai taga Alert na kud’in da dad yace zai turo Mata, duk Taji ba dad’i.
Tafiya tayi ta bar su Zee a wurin ta Koma d’akin da Aunty Fatee take, ta Samu wuri ta zauna, Aunty Fatee kallon ta kawaii tayi ta kad’a Kai uncle yace “Qanwata Ina qawayen naki”?
“Suna zuwa”
Datan ta ta bud’e sai taga sako daga wani sabon Numb
” “`Assalamu Alaiki kyakkyawa”“`
Wani farin ciki taji , a ranta tace “Alhamdulillah ya Fara bayyana min kansa”
Ta Masa reply da “`”Wa alaikassalam”“`
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
*Mu Had’u a page na gaba*
Milhaart 💞 ce
Please comment and share🙏🏻🙏🏻
💜💜💜💜💜💜💜💜
*MATAR AURE NAH*
💜💜💜💜💜💜💜💜
_*(A love and sympetic story)_*
“`Story and written by Fadeelah Yakubu (Milhaat)“`🖊️
*Matar Aure Nah, labarine Wanda ya kunshi soyayya tausayi fad’akarwa Nishad’antar wa gami da ilmantar*
*Note_* “`bamu yarda Wani ko wata su juya mana labariba ba tare da izininmu ba“`
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah* *(Milhaat)*✍️✍️
🌎 *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION* 📚🖊️
“`Kungiya d’aya tamkar da dubu. Masu Nazari da aikida da ilimi, Burin ‘kungiyar a ko da yaushe shine ta fad’akar ta Kuma Nishad’antar da masoyan ta.“`🥰
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
____________________
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
*PAGE* 1️⃣4️⃣5️⃣↔️1️⃣5️⃣5️⃣
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
“`”Barka Da war haka Tauraruwa ta”“`
“`”Yawwa barka daai”“`
“`”Na San baki gane ni bako”?“`
“`”Eh ban gane ba”“`
“`”Ni masoyin ki ne,Ina so ki bani da ma na nuna Miki irin so da Kaunar da nake Miki”“`
“`”Taya za a yi na baka wannan Damar bayan ban San ka ba”?“`
“`”Kar ki damu”“`
“`”Na damu”“`
“`”Hahaha a gaskiya kina da abun dariya, Za ki San ko ni waye Amma Dan Allah kar ki tsananta bincike sannu a hankali Zaki San ko ni waye, sannan Dan Allah ki bani Damar Kiran ki”
“`
“`”Toh Shikenan na baka”“`
“`”Nagode sosai anjima Zan kira ki”“`
“`”Amma Dan Allah ya sunan ka”?“`
“`”Zan Sanar Dake Amma for now please kiyi Saving da Mr Unknown”“`
“`”Mr Unknown wannan wani irin suna ne”?
“`
“`”Sabo da ni ba komai bane, Kuma ba kowa bane sai lokacin da na Samu soyayyar ki”“`
“`”Ikon Allah, Allah ya tabbatar da Alhairi”“`
“`”Amin naji dad’in addu’ar ki”“`
“`”Hmm Nima haka,bye”“`
“`”Alright take care of yourself for me”“`
“`”Insha Allah, and you too”“`
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Kashe datar ta tayi sannan ta Fara tattara kayayyakin su, tana cikin tattara kayan sai ga shigowar zee da Zeemah, Suma suks shiga tayata Basu dad’e ba su ka tattare kayan duka.
Zee Tace “ya tafiyar zai kasance ne, motoci har uku”
Zeemah Tace “Bari na rike jariran a motar Uncle, Ina Taya aunty Hira, ku Kuma drivers ku jaa motar ku” cikin zolaya.
Aunty Fatee Tace “eh hkan yayi”
Suna fita gidan Aunty Fatee suka zarce , zee da Zeemah Basu Koma gida ba sun tsaya Taya khalfana aikin gida, zee Tace “Khalfana yau fa anan zamu kwana kawaii” Khalfana Farin ciki har da tsalle.
“Dan Allah dagaske zaku kwana”?
Zee Tace “Eh Mana,na Kira gida na Sanar dasu, Zeemah Kuma ta Sanar da Momy”
Khalfana tace
“Zeemah amma Momy Bata gari su Afra they are All alone”
Azeemah Tace “Kar ki damu they can handle it”
Aikin su suka cigaba da yi har sai dab da magrib suka Gama, wanka sukayi sannan sukayi sallah, bayan sun idar suka ci abinci sanan suka shiga d’akin aunty Fatee don su tayata Hira, hirar su suke sosai har uncle ya shigo, Tashi sukayi zasu fita yace
“A’a ku zauna ai yau Dani za a yi hiran” duk suka Fara Hira anayi ana dariya.
Suna cikin hakan ne wayar Khalfana ya Fara ringing tana dubawa taga Mr Unknown, zuciyar ta ne ya shiga duka uku uku, Tashi tayi ta Koma d’akin ta sannan tayi picking, muryar ta na rawa Tace
“Assalamu alaikum”
“Wa alaikissalam Masoyiya ta dafatan kin wuni Lafiya”?
“Lafiya Lau Alhamdulillah”
“Khalfana Dan Allah kar ki tsorata kinji ni mutum ne kamar ki Kuma wallahi bazan cutar Dake ba, burina shine ki karb’i Soyayya ta Dan Allah”
Khalfana Tace “Mr Unknown, Soyayya da Wanda ban sani ba”?
Murmushi yayi yace “Zaki sanni ki amince plx daga baya Zaki San ko ni waye”
“In Kuma na amince daga baya Kuma naga baka min ba Kuma fa”?
Dariya yayi yace “Insha Allah Zan Miki Khalfana, ki bani Damar shiga Rayuwar ki, na kauda duk wani bakin ciki da kuncin da aka Miki”
“Aka min kana nufin kasan abinda ya faru da ni, kana so kace min kana bibiyata Kenan”?
“Sosai ma Khalfana son da nake Miki ne Sila, na San gidan ku na Gombe harda gidan ku na Abuja, in takaita Miki nasan Yan uwanki duka”
“A Gaskiya ka Fara bani tsoro”
“Haba barrack girl, kina Yar Soja Kuma da tsoro, Zaki sanni Kuma Insha Allah baza kiyi Dana sanin kasancewar ki a tare Dani ba”
“Yanxu me kake so na maka”?
“So nake ki bud’e min kofofin zuciyar ki, ya zama ni ke mulki a cikin fadar zuciyar ki”
Khalfana shiru tayi a ranta tace ” Shin amince ko Kar na amince, ban San meyasa naji hankalina ya kwanta dashi ba”
“Hello, hello, Khalfana kina jina kuwa”?
“Sorry me kace”?
“Please accept me as ur lover and I promise you will never ever regret it”
“Toh shkn na amince”
“Nagode sosai Zan shayar da ke da salo na Soyayya daban daban Wanda baki tab’a samun irin sa ba”
Murmushi tayi Tace “Allah yasa”
“Ameen”
Jaan ta da Hira ya shigaya tun Bata amsawa har ta Fara biye masa, Hira suka sha Soyayya yadda kasan kamar sun dad’e da sanin juna, duk da dai yafi watanni 6 Yana tura Mata sakonnin Soyayya.
Zee da zeemah ganin Khalfana taki dawo wa yasa suka Tashi sukayi wa su aunty Fatee Sallama, Khalfana Hira yayi dad’i Bata San sanda su zee suka shigo ba dundu zee ta Kai wa Khalfana, Wani Kara ta sake har Saida ta yarda wayan akan gado, sai da wayar ta katse.
Rai a b’ace Khalfana Tace “Haba zee wannan wani irin abune baki ga waya nake yi ba yanxu duk Karan ihun Nan a kunnen sa”
Zeemah tace “Toh Khalfana anyi new catch Kenan”?
Zee Tace “ga alama Nan ”
“Mtwws Dan Allah ni Kar ki sake min haka”
Wayar ta ya Fara ringing har kusan sau 2 Bata d’aga ba, tana ta aikin masifa wa zee Kira na uku tayi picking yace “Lafiya naji d’azu kinyi ihu”?
“Eh Lafiya Lau”
“Ba Lafiya ba kam, ko b’era kika gani ne”?
“Hmm eh ”
Dariya ya shiga yi sannan yace “kinyi sallar isha Kuwa”?
“A’a Zan daiyi”
“Okay ki idar tukunna sai mu cigaba da wayar ko”?
“Toh Shikenan”
Ya katse wayar, Khalfana Tashi tayi ta shiga ban d’aki tayi alwala tana fitowa , zee da Zeemah kallon ta kawaii suke , ganin kallon yayi yawa Tace “Malamai yadai bashi ko Tara”?
Zee Tace “Ko d’aya, Khalfana Kun shirya da Maan ne”?
“Toh da ance Miki munyi fad’a ne”?
“A a bafa Ya Maan nake nufi ba shikam nasan Kuna tare ai,Alhj Maan nake nufi”
“Oh Suleiman Zaki ce min sai na fi ganewa, Yana kirana ai baki Sani bane”?
“Ina Zan sani baki fad’a min ba”
“Toh Uwata, muna waya da Suleiman Shikenan”?
“Ba Shikenan ba waye Kuma Mr Unknown”?
“Gashi kin fad’a he is unknown ban San shi ba”?
Zeemah tace “ji karya tun d’azu fa kuke waya kice baki San shi ba”
“Wallahi wallahi ban San shi ba” Nan ta Sanar dasu tun ranar da ya Fara tura Mata sako har I zuwa yanzu.
Fatan Alhairi suka Mata, Khalfana Tace “kunga muyi sallah sai mu cigaba da hiran”
Bayan sun idar da sallah, Khalfana Tace “muyi kallo anan ko mu Koma parlor”
Zeemah Tace “a’a parlor dai yafi”
“Okay muje to”
Zee Tace “Khalfana wallahi ke muguwa ce, yanzu kimanin watanni bakwai Kenan kin maida Mata miskiniya”
Zeemah dariya ta shiga yi Tace “Khalfana yanzu fa da d’azun Nan Idon ta biyu da Shikenan asirin mu ya tonu”
“Eh wallahi,ai duk sharrin zee ne, kalen dangi”
Zee Tace “Dakata Malama, abokin Mijina ne fa, kinga ta zama qawata”
Zeemah tace “Mtwws wallahi kinyi asara zee”
Zama sukayi a parlor Khalfana ta kunna musu kayan kallo suna kallo suna Hira Khalfana chat take a WhatsApp da Mr Unknown d’inta.
*Washe gari*
Kamar kullum sakon Mr Unknown ne ya shigo wayar ta, a karo na farko ta Masa reply da amsa Mai dad’i ganin message d’inta yasa ya ji dad’i sosai.
Yau asabar Khalfana sai 4 suke da lectures, aikin gida kawai Suka shiga yi bayan sun gama Suka shiga aikin Hira, suna xaune a garden na gidan,horn na mota Suka ji, duk suka maida kallon su zuwa gate , motar na shiga Khalfana tsalle tayi ta nufi motar da gudu tana fad’in “Zee, Zeemah mummy ce fa”
Suma bin bayan ta sukayi, tana Isa ta rungumi Mummy, Mummy Tace “Kaii Khalfana baki girma da shirme ko”?
Har kasa zee da Zeemah suka gaida mummy ta amsa.
Khalfana Tace “Mummy shine baki Sanar damu kina zuwa ba”
Mummy Tace “Eh haka na gadama,zuwan ba zata, ko na Koma ne”?
“A’a mummy you are highly welcome” jakar hannunta ta karb’a suna Hira har suka shiga cikin gida, sannan Suka dawo Suka kwashi kayayyakin da Mummy ta kawo, aunty Fatee da uncle sunyi Farin ciki sosai da ganin mummy.
Yau ake suna gidan ya cika makil dangin nesa da kusa duk sun Zo, Alhamdulillah yan 2 sunci sunan Mummy da Daddy, Mujaheed da Mujeedah, Amma ana Kiran Mujaheed da Aayan mufeedat Kuma Ayyan.
*Bayan shekara d’aya*
Khaleel so da kaunar Khalfana karuwa takea zuciyar sa, a yayin da Soyayya Mai karfi ta shiga tsakanin Mr Unknown da Khalfana, Aayan da Ayyan sun taso gwanin sha’awa, Aunty Fatee ta aje aikinta, uncle babban boutique ya bud’e Mata.
Zee da Adam Soyayya Masha Allah, Haka ma Azeemah da Dr, Yusrah ta warke, Amma duk da hakan Bata daina tsula tsiyan ta ba, Amma duk iyayinta Bata tab’a Haneefah da Haneef.
Khaleel in dai Yana gari Yana yawan zuwa gaida Mummy.
Wasa wasa yau Khalfana suna aji 3 saura musu 1 year.
Khalfana ta matsa wa Mr Unknown ya bayyana mata kansa in ba haka zata daina kulashi , ya Mata alkawarin zai bayyana Mata kansa Amma bazai fad’a Mata ranar ba.
Khalfana, zee da Zeemah ne zaune a Love Garden suna karatu, wayar Khalfana ne ya Fara ringing hannu tasa a Jaka ta zaro wayan murmushi tayi sanan ta amsa Tace
“Assalam”
“wa alaikissalam Masoyiya, ya zafi”?
“Alhamdulillah Amma ai ba zafi sosai”
“Kaaai a hakan Zaki ce ba zafi,bayan zafin Gombe yafi na Abuja”?
“Toh Kai ko ya akayi kasan zafin Gombe yafi na Abuja bayan baka Gombe”?
“Ina Gombe Mana”
“Hmm yau Kuma da zolaya ka Tashi ko”?
“Wallahi Ina Gombe”
Zaro ido tayi tana kallon su zee, zee ta d’aga Mata hannu alamun “Lafiya”?
Sa wayan tayi a handsfree
Tace “Dan Allah Ka daina zolayata Mana”
Murmushi yayi yace “dama nasan baza ki yadda ba, Amma fad’a min kina Ina ne yanzu”?
“Ina makaranta”
“Makarantan ta Ina,kinsan Nima GSU nayi”
“Allah sarki Ina Love Garden”
“Okay bani Nan da 20mints Zan karaso”
“Okay to”
Zee Tace “Khalfana finally yau zamuga Aljanin ki” ta karasa maganar tana dariya
Khalfana Tace “Zee tsorana d’aya Kar Kuma bai min ba”
Zeemah Tace “Khalfana don’t worry as far as Yana kaunar ki kamar yadda yake nuna Miki an wuce wurin”
Khalfana Tace “I hope so, Zeemah wallahi am anxious”
Zee Tace “don’t worry everything will be okay”
Karatu suka cigaba da yi, zee na d’aga kanta daga wasu motoci guda 5 a jere sai kyalli suke, tab’a Khalfana zee tayi tana nuna Mata inda motocin suke, Khalfana d’aga kanta tayi sai ta jaa tsaki “zee to yau kika Fara ganin motoci Mtwws”
Wayan Khalfana ya Fara ringing picking tayi yace “gani nazo Amma ban ganki ba” Khalfana mikewa tayi tana dubawa ko zata ganshi Tace “zaka ga mu uku , muna zaune nasa Hijab purple, su Kuma gyalle ne a jikin su”
Yace “okay na ganku, Kece kika sa Nikab ko”?
“Eh nice”
“Okay gani Nan karasowa”
Ya katse wayar , sojoji ne suka fito a wannan Motocin da suka shigo su uku suka nufu inda su Khalfana suke ,d’aya ne a gaba 2 na binsa a baya, sauran Kuma suna tsaye a jikin Motocin.
Zee Kam hankalinta duk na gun su ta ce “Khalfana kiga ni” Khalfana ko kallon zee batayi ba, Khalfana Jin inuwar mutum a kanta yasa tayi saurin d’ago kanta.
Ganin Wanda yake tsaye a kanta yasa tayi saurin mikewa tana nuna shi da hannu murya na rawa Tace “dama k..kk kkkai ne?
Murmushi yace “eh nine Kinyi mamaki ko”?
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
A gafarce ni na rashin typing d’in da banyi ba kwana 2, ciwon idone ya sani a gaba, Amma yanzu Alhamdulillah.
mu had’u a page na gaba don Jin waye ne Mr Unknown d’in Nan da alama Khalfana ta San shi, Fans a ganin ku wane ne Mr Unknown?
Sai naji daga gare Ku
💞 *MILHAAT CE*💞
Please Share and Comments🙏🏻🙏🏻🙏🏻
💜💜💜💜💜💜💜💜
*MATAR AURE NAH*
💜💜💜💜💜💜💜💜
_*(A love and sympetic story)_*
“`Story and written by Fadeelah Yakubu (Milhaat)“`🖊️
*Matar Aure Nah, labarine Wanda ya kunshi soyayya tausayi fad’akarwa Nishad’antar wa gami da ilmantar*
*Note_* “`bamu yarda Wani ko wata su juya mana labariba ba tare da izininmu ba“`
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah* *(Milhaat)*✍️✍️
🌎 *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION* 📚🖊️
“`Kungiya d’aya tamkar da dubu. Masu Nazari da aikida da ilimi, Burin ‘kungiyar a ko da yaushe shine ta fad’akar ta Kuma Nishad’antar da masoyan ta.“`🥰
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
____________________
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
*PAGE* 1️⃣5️⃣5️⃣↔️1️⃣6️⃣5️⃣
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Wannan page d’in nakune @Meenah da @Mom Arpat Ina jin dad’in comments d’inku Allah ya bar kauna.
“Eh nine Kinyi mamakin gani na ko Khalfana”?
Kallon sa Khalfana ke yi Sai hawaye take wiwiwiwi, Khalfana a ranta Tace “Kamar shine sojan da na Mara, tabbas shine don ban Manta kamannin sa ba,to me yake yi anan Kar dai shine Mr Unknown”?
“Eh nine” kallon sa ta sake yi cikin rashin fahimta, matsawa yayi dab da ita ya sa hannu ya d’aga Nikab d’in Dake fuskar ta, murmushi yayi Wanda yasa Dimple d’in Dake fuskar ya nuna sosai, sannan yace “Alhamdulillah rabo na da ganin wannan kyakkyawar fuskar tun shekaru uku da suka wuce”
“Dama Kai ne?kaine Wanda muke waya? Kai ne Mr Unknown, Kuma kamar Kai ne Wanda na ma……”
“Shhhhhshh Khalfana Kar ki ce komai ni d’in ne” sauke Mata Nikab d’in yayi sanan ya durkusa a gaban ta wani d’an karamin akwati ya Ciro daga aljihun sa , ya bud’e, wani zobe ya Ciro ruwan toka ne ansa Masa stones Jaa sai sheki yake, har ya Kai hannu zai riko hanunta sai ya fasa yace “Mi Amor, can I”? Yana nuna Mata zoben.
Khalfana kuka ta Fara yi Mai sauti, Nan da Nan mutane suka cika gun daga masu d’aukan hoto sai masu tafi, zee da Zeemah suka karaso inda Khalfana take, zee Tace “Khalfana kukan me kike yi ko baki son sa ne Kuma”?
Khalfana kukanta ta cigaba da yi, zee da Zeemah suka rungume ta suna rarrashinta ta, share hawayen ta tayi sannan ta Mika Masa hannun ta, ya sa Mata zoben, ihu aka Fara yi ana tafi, hannun ta ya riko suka nufi mota, zee da Zeemah na biye da su, da kansa ya bud’e Mata motar ta shiga ta zauna, ya nuna wa su zee d’ayar motar Suma aka bud’e musu suka shiga , Khalfana har yanxu kuka take, har suka fita d’aga cikin makarantar Bata daina kuka ba, shiru yayi Yana kallon ta sai ganin kukan yaki ci yaki cinyewa yace “Khalfana kukan me kike yi ne”?
Cikin kuka Tace “Kai ne fa Wanda na Mara ko”?
“Eh nine Khalfana it’s not a big deal after all laifina ne da na rike Miki hijab hakan ne ya nuna min kina da tarbiya, tun daga ranar na kamu da sonki Khalfana, tun daga ranar na Fara bibiyan ki, har gidan ku naje”
Kai ta d’ago ta kalle shi Tace Masa “Gidan mu, yaushe kaje gidan mu Kuma yin me”?
“A ranar da kika mare ni washe gari mukaje Dani da Idris, in baki Manta ba akwai ranar da kika shigo d’akin Sufyan kika tarar da wasu”?
Tace “Eh na tuna”
“Toh nine d’ayan, Khalfana ki daina kukan Nan, you have cried enough Dan Allah”
Sai Tace “naga mun fito ina zamu je”?
“Restaurant zamu je, yunwa nake ji kinsan yanxu na shigo”
“Yanzu from Abuja Kenan, Amma ba da mota bako”?
“Eh jirgin sama na bi”
“Okay shiyasa”
“Khalfana suna na Mujaheed, Amma ana kirana da Khaleel, ni Soja ne Amma sojan sama ma’ana Air Force, ni Air Marshall ne sannan Nima d’an Gombe ne”
A ranta Tace “Alhamdulillah wannan had’in yayi min”
“Kinyi shiru sai kace ba ke bace wannan talkative d’in ba”
Murmushi tayi ta sunkuyar da kai, Jin motar ya tsaya yasa ta d’aga kanta ta duba taga har sun iso, Zata bud’e kofar motar sai taga har an bud’e Mata, Shima haka.
Tana fita zee da Zeemah ta hango suna tsaye, ta nufi in da suke, zee ne ta rungumi Khalfana Tace “My Habibty am so happy For you, kinga yadda Allah yake lamarin sa ko”?
Zeemah ita rungumar Khalfana tayi Tace “mahakurci mawadaci” dukkan su hawaye ne faal a idanun su, Khaleel karasowa yayi inda suke hannayen sa a aljihu yace “in Kun Gama rungume rungumen na ku sai mu shiga ko”?
Kunya suka ji, a Hankali suke tafiya har suka shiga ciki, order sukayi ba b’ata lokaci aka kawo musu duk abubuwan da suke bukata, bayan sun Gama suka Koma cikin makaranta, zee da Zeemah sukayi musu bankwana da fatan Alhairi.
Bayan su zee sun tafi sai yace “Mi Amor gida Zaki koma yanzu na maida ke”?
“Eh gida Zan Koma,Amma Ina da mota ta, nagode”
“Kash Amma ban so hakan ba”
Murmushi tayi Tace “Kar ka damu”
Rakota yayi har inda tayi parking, sai da shiga ya bar wajen, Khalfana na tuki tana murmushi ita kad’ai, tana Isa gida ta Sanarwa Aunty Fatee abubuwan da ya faru aunty Fatee tayi murna sosai tayi Mata fatan Alhairi, tana shiga d’akin ta wanka tayi sanan tayi sallah Jakarta ta shiga nema don zatayi karatu Amma Bata gani ba,defe kanta tayi tace “ohhhh jakan na gun Zee, gashi anyi magrib, dole naje gidan su na karb’o”
Fita tayi ta Sanarwa Aunty Fatee, Tace Mata “Toh sai kin dawo karfa ki dad’e kin San uncle d’inki Baya so kina yin dare a waje” “Toh Aunty yanxu Zan dawo”
Abaya ce bak’a a jikanta, Rolling kawaii tayi ta d’auki wayarta ta fice, har ta tada motan sai Tace “kashh Amma ban kyauta ba”
Dialing Numb Mr Unknown tayi dialing duka 2 ya d’aga yace “Ai na d’auka baza a Kiran aji ya nake ba” murmushi tayi tace
“Toh ka aje an Kira ka” murmushi yayi sun d’au lokaci suna Hira sai Tace Masa “sai anjima” “Lafiya me zakiyi”?
“Zan fita ne” “fita Kuma Ina Zaki”?
“Gidan su Zee”
“Yin me”?
Dariya tayi Tace “irin wannan tambaya haka sai kace d’an jarida”?
“Jiman bani amsar tambayar da nake Miki”
“Jakata na Manta a gunta, zanje na karb’o na dawo”
“Bari kawai nazo na kaiki”
“A’a Kar ka damu kagarawal ne fa ba nisa ai yanxu Zan dawo”
“Amma kinsan unguwar ba kyau ko”?
“Eh na Sani bazan b’ata lokaci ba”
“Toh kina dawo wa ki Sanar Dani”
“Toh yallab’ai”
Ta katse wayar.
Ba b’ata lokaci ta Isa gidan su zee, horn tayi Mai gadi ya fito yana ganin motar ya gane Khalfana ce, da sauri ya bud’e kofar , tana shiga sauke glass na motar tayi ta gaishe shi, ya amsa sai ta wuce, parking area ta nufa tayi parking motar ta sai ta fito, tana shiga parlor da Sallama Kannen Ya Maan ta gani suna Hira a Parlor, suka gaishe ta, sai Tace musu “Ina hajiya”?
Ummi Tace Mata “Tana part d’inta ” “okay Zainab fa”? “Tana d’akin ta” Tace “nagode” cikin nutsuwa take tafiya har ta Fara Hawa matakala, Kai tsaye ta shiga d’akin , zee ta gani da Azeemah suna zaune a kan gado suna karatu, Tace “Toh munafukai wato Kuna Nan Kuna karatu, kun Manta Dani Koh”? zee kallon agogon Dake d’akin ta takeyi sannan Tace “Khalfana daga ina kike”? “Daga gida Mana”
Azeemah Tace “Amma Lafiya dai ko”?
“Lafiyar ce ta kawo haka Ina jakata”?
“Oh Yana cikin mota, bari na d’auko Miki”
Zee Tashi tayi ta d’auki makullin motarta ta fita Bata dad’e ba ta shigo da jakan.
Khalfana na karb’a ta nufi kofar fita tana fad’in “sai da safen ku”
Zee Tace “yawwa Khalfana tsaya Dan Allah akwai wani calculation da nake so ki nuna min please”
Khalfana Tace “zee ki bari muyi gobe man dare yayi fa”
“Please Khalfana gobe 7 Zan yi test d’in course d’in”
“Zee dad’i na Dake naci wallahi, ki bani hijab nayi sallar isha tukunna.”
Bayan ta idar da sallah ta Fara nunawa zee, Basu Ankara ba har karfe 11 ya wuce, wayar Khalfana ya Fara ringing tana dubawa taga aunty Fatee ce, tana picking Aunty Fatee Tace “sannu Khalfana aikin ki Yana kyau” sai ta katse wayar.
Khalfana Tace “Na shiga Uku , zee sai da safen ku, Zeemah anan Zaki kwana ne, ko zanyi dropping d’inki”?
Zee tayi charap Tace ” ji mugunta anan zata kwana”
“Chan muku kunga tafiyata” fita tayi ta samu babu kowa a parlor, tab’e baki tayi ta fita, Mai gadi na ganinta yace “anfito Kenan”?
Murmushi tayi Tace “Allah yayi” yace to “mukwana Lafiya”
“Allah yasa” ta jaa motar ta ta fita.
Tana tuki tasa kira’an Sheik Ahmed Suleiman,tana bin Bakinsa, har ta wuce sai taga kamar taga mace a tsaye, sauke glass d’in motar tayi ta leka sai taga dagaske mace Ce tsaye wurin reverse tayi, sannan ta fito tana kalle kalle ta a ranta Tace “me Kuma babbar mace kamar wannan take yi anan” karasa wa tayi Tace “Assalamu alaikum” a tsorace Matar Tace “Wa alaikissalam”
“Mama me kike yi anan cikin dare Haka Lafiya Kuwa”?
“Yar Nan wallahi da Yan iskan gari na had’u na fito daga unguwa suka tare ni, suka kwace mota ta abin takaicin ma har da wayata da komai na”
“Subhannallah Basu tab’a ki bako”
“Eh Basu min komai ba”
“Masha Allah ki shigo mota ta mu karasa maganar kinga tsayuwar mu anan ma matsala ce”
“Haka ne, Nagode sosai, Allah ya Miki Albarka”
“Amiin”
Bud’e Mata kofar tayi ta shiga sannan ta zaga ta shiga, ta jaaa motar sai tace “Mama a wani unguwa kike”?
“GRA”
“Okay ni Kuma gidan mu na Nan Tudun Wada, yanxu mu biya ta chan tukunna ko”?
“Toh Shikenan ba matsala”
Suna Isa horn ta farayi baba Mai gadi yazo ya bud’e Mata gate, suna shiga parlor uncle ta gani Yana ta safa da marwa , Sallama tayi chaaan ciki, Rai a b’ace ya juyo yace “Khalfana wannan wani irin rashin….” Kasa karasa maganar yayi ganin ba ita kad’ai bace sai yace “Khalfana wace ce wannan”?
Labarin yadda suka had’u ta bashi , “Allah sarki sannu bismillah ki zauna” zama Mama tayi , Aunty Fatee Jin muryar uncle yasa ta sauko Rai a b’ace, tun daga stairs take Cewa “Ai Daddyn Aayan Khalfana ta Raina mu in ba haka ba takai dare haka waje”?
Uncle yace “gata ki tambaye ta”
“Khalfana baza ki amsa ba”
Khalfana hawaye ne ya Fara sauko Mata tana shasshekar kuka “Aunty wallahi gidan su Zainab naje, na tsaya koya Mata wani calculation ne, in baku yadda ba ki kirata kuji”
Mama a karo na farko Tace “Haba kubi ta a Hankali yaro ai ba a Masa tsanani haka musamman ma mace” aunty Fatee kallon Mama take cikin mamaki don ita Sam Bata Lura da mutum a wurin ba, gaishe ta tayi ta amsa.
Aunty Fatee Tace “kiyi hakuri Khalfana ba Wai bamu yarda Dake bane, kinsan garin Nan fa ba kyau, in wani Abu ya same ki me zamu fad’a wa su Daddy”?
“Kuyi hakuri Dan Allah bazan sake ba”
Uncle yace “Amma Zaki kwana anan ko”? Yana kallon Mama, Tace “a’a Zan Koma gida”
Aunty Fatee Tace “kiyi hakuri ki kwana kinga Sha biyu ya wuce”
“Toh Shikenan tunda kun dage sai na kwana d’in gobe da safe sai na Koma gida”
Khalfana Tace “Mama Tashi mu shiga ki watsa ruwa ko”?
Tashi sukayi ko wannen su ya shiga d’akin su, Khalfana film ta kunna ta zauna a kushin a yayin da Mama Kuma na kwance a kan gado, Khalfana wayar ta, ta d’auko ta shiga Kiran Layin Khaleel, Yana picking yace “sai yanxu”?
Tace “eh wallahi”
“Hmm shine yanxu ko”?
“Wata Yar matsala aka samu”
“Khalfana zamuyi waya gobe yanxu bana hayyacina, kinji”?
“Lafiya me ya faru”?
“Zan fad’a Miki gobe Insha Allah”
Toh “Allah ya Kai mu” jiki a sanyaye ta katse wayar karatun ma tayi, ta Tashi ta kashe kayan kallon, Mama Kam har tayi bacci, Khalfana a kushin ta kwana.
*Washe gari*
Kamar kullum bayan tayi sallah ta had’a musu breakfast tayi wanka, har yanxu mama na bacci, Khalfana tashinta ta shiga yi a Hankali dakyar ta samu ta bud’e Idon ta, “Mama ki Tashi kiyi sallah” “Khalfana Dan Allah ki bani magani Kai na ciwo yake sosai” “ayya sannu Mama akwai bari na kawo Miki, gashi jiya kin kwana da yunwa, duk na sha’afa” murmushi Mama tayi Tace “ai a koshe nake shiyasa” Mika Mata maganin tayi,tasha sannan ta shiga tayi wanka sannan tayi alwala, bayan ta fito taga ba kowa a d’akin wani abaya ta gani jaa da Farin hijab a aje a kan gado, murmushi tayi Tace “Allah sarki Yar kirki” sa kayan tayi ta Fara salla, idar da sallan ta yayi dai dai da shigowar Khalfana.
“Mama Ina kwana” “Lafiya kalau Khalfana, kin Tashi Lafiya”?
“Lafiya kalau ya ciwon kan”?
“Da sauki Alhamdulillah”
“Mama an Gama breakfast ke kad’ai muke jira”
Ta ce “To”
Suna Isa dinning room, uncle da Aunty Fatee da Aayan da Ayyan a na zaune, bayan sun gaisa suka fara cin abinci, suna gamawa Mama tayi musu godiya Tace “Ni Zan Koma gida nasan hankalin su a tashe yake yanxu” uncle yace “haka ne bari na shirya na Kai ki” Khalfana Tace “A’a uncle Ni Zan kaita dama lectures d’ina sai karfe 4”
Mama tace “Yawwa kinga sai ki d’an Taya Ni Hira ko”?
Murmushi kawaii Khalfana tayi, aunty Fatee tasan halin Khalfana Sarai zata ce a’a sai ta yi saurin fad’in
“Ba komai ai Mama sai kuyi hiran” ta karasa maganar tana hararan Khalfana, Khalfana kauda kan ta tayi.
Tashi Khalfana tayi ta shirya tsaf, farin Atamfa tasa an Masa flowers da ruwan bula, d’inki borno style aka yi, tasa gyalle ruwan bula hka ma takalmin ta.
Bayan ta Gama suka nufi mota da Mama aunty Fatee ta rako su, suna fita basu nufi ko Ina ba sai GRA,
Gidan ya Had’u don duk kyawun gidan su Khalfana gidan Mama yafi nasu nesa ba kusa ba.
Suna shiga Kai tsaye suka shiga parlor, gidan Shiru, Mama Tace “to Ina suka shiga ne, Khalfana zauna bari na dubo su” Khalfana zama tayi tana bawa Idon ta abinci, Idon ta ne ya fad’a a kan wani hoto da aka Manna a bangon d’akin a fili Tace “kamar Khaleel me Kuma hoton saa yake yi anan”? Wani hoto ta sake gani, wani babban mutum ne ya rike Mama, sai Khaleel da Wata Wacce zasu yi sa’a da Khalfana, kana gani kasan family picture ne.
Jin murya kamar na Khaleel yasa tayi saurin duba wa taga tabbas shi d’in ne Yana fad’in “Momy kin tsorata mu wallahi jiya kasa bacci nayi,Amma Allah yayi wa yarinyar Nan Albarka” ya rike Momy a kafad’a, Momy Tace” ai tare muke da ita, itace ta kawoni” “Muje na ganta” suna saukowa daga matakala, Khaleel na d’aga Kai ganin Khalfana a zaune a cikin gidan su ya sa shi suman tsaye.
Mama tace “Yadai meyasa kake kallon ta haka ka Santa ne”?
Shiru ba amsa Mama ganin Khalfana ita ma kallon Khaleel d’in take ta karaso inda Khalfana take ta dafe ta a kafad’an ta ” ‘Yata Lafiya me kike kallo haka” Khalfana baki a bud’e so take tayi magana Amma ta kasa.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Mu had’u a page na gaba
Please Comment and share🙏🏻🙏🏻🙏🏻
Milhaat ce🥰
💜💜💜💜💜💜💜💜
*MATAR AURE NAH*
💜💜💜💜💜💜💜💜
_*(A love and sympetic story)_*
“`Story and written by Fadeelah Yakubu (Milhaat)“`🖊️
*Matar Aure Nah, labarine Wanda ya kunshi soyayya tausayi fad’akarwa Nishad’antar wa gami da ilmantar*
*Note_* “`bamu yarda Wani ko wata su juya mana labariba ba tare da izininmu ba“`
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah* *(Milhaat)*✍️✍️
🌎 *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION* 📚🖊️
“`Kungiya d’aya tamkar da dubu. Masu Nazari da aikida da ilimi, Burin ‘kungiyar a ko da yaushe shine ta fad’akar ta Kuma Nishad’antar da masoyan ta.“`🥰
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
____________________
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
*PAGE* 1️⃣6️⃣5️⃣↔️1️⃣7️⃣5️⃣
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
“Khaleel Kai don gidan ku Ina maka magana baza ka amsa min ba”?
Tsotsa keya ya fari yace “Momy na santa ai, mun tab’a Had’uwa a wani shopping complex a Abuja”
“Uhmnn sai aka yi Yaya” dariya ya shiga yace “Momy ki tambaye ta da sauri ya bar parlor Momy na Kiran sa “Khaleel Khaleel” Amma Ina har ya fice.
Momy Tace “yaron Nan ya maida Ni kakar sa, Khalfana Ina fatan ba wata matsala ko”?
“Eh Mama, Ni Zan tafi” “a’a ai baki Isa ba yau anan Zaki wuni har sai Lokacin zuwa makaranta yayi, kinji ko”?
“Toh Momy”
Wata budurwa na gani tana saukowa daga matakala,tana waya, kamannin su sak da Khaleel kamannin har ya b’aci tana karasowa ta zauna Tace “Sannu da zuwa bakuwa” cikin fara’a Khalfana ta amsa “Yawwa sannu” tana murmushi
Mama tace “Khausar kinga na kawo Miki Qawa sunan ta Khalfana” Tashi tayi ta zauna kusa da Khalfana Tace “Momy Nagode gata kyakkyawa wallahi” “Kyakkyawa son Mai so kin Wanda bai samu ba, haka ma halinta, itace ta taimake Ni jiya” “Khalfana mun gode sosai, Allah ya saka da Alhairi” “Ameen, ai ba komai Amma Dan Allah godiyan ya Isa haka, tun jiya Momy take ta min godiya kema kin Fara naki”
Dariya Khausar ta Fara yi Tace “Amma kina da abun dariya waya ce Miki godiya Yana yawa”
Momy Tace “Kila a garin su ana haka”
Duk sukayi dariya, sun dad’e suna Hira, har kusan karfe 1 Mai aikin gidan ta shigo da Sallama ta durkusa Tace “Hajiya angama abincin” Momy Tace “Har kin shirya a dining”?
“Eh na shirya komai da komai” “Toh sannu da aiki, ki samu kiyi wanka, ayi sallah kiyi bacci Kan zuwa anjima, Zan nemi ki ko”?
“Toh hajiya Nagode”
Ta tashi ta fita
Momy tace “Khalfana Tashi muje muci abinci ko”?
“Toh momy ”
Dinining suka nufa duk suka zauna, Khausar ce tayi serving d’insu, suna ci suna Hira, Khalfana tunda ta gane Mama itace Mahaifiyar Khaleel duk ta kasa sake jikin ta, Khaleel ne rike da Jaka a hannun sa yana biye da wani mutumin, yasa babban Riga suna tafiya suna Hira har suka karaso dinining d’in suna zama Momy tayi serving d’insu, Sai wannan mutumin yace “Hajiya itace wannan”? Yana nuna Khalfana, “Eh itace”
“Masha Allah ya sunan ki”?
“mujeedat”
“Masha Allah, mun gode sosai Allah ya Miki Albarka” “amiin nagode”
Khaleel tun da ya zauna kallon Khalfana yake da ke ya zauna a kujeran da ke kallon nata. Khausar ta Lura da kallon da Yayanta yake yiwa Khalfana sai ta ce
“Ya Khaleel kaga bakuwar mu sunanta Mujeedat, had’in Nan fa yazo Yaya, Mujeedat na Mujaheed, M²”
Khalfana jin haka yasa ta kware , Khaleel Kuma dariya yake shirinyi ganin Momy na kallon sa yasa yafasa Dariyar.
Dady yace “Kaaai Khausar ba a raba ki da shiririta”
Momy tace “ai ko da had’in Nan zaiyi da nafi kowa Farin ciki Alhaji”
Murmushi kawai yayi.
Khaleel Tashi yayi yace “Momy bari na watsa ruwa naga Lokacin sallah ya gabato”
“Abincin fa”?
“Na koshi”
Momy tab’e baki tayi ta cigaba da cin abincin ta, bayan sun Gama ci Khausar ta rike hannun Khalfana suka haura d’akin ta, alwala sukayi sannan sukayi sallah.
Suna zaune suna Hira kamar sun dad’e da sanin juna.
Kiran wayar Khaleel ne ya shigo wayar Khalfana, tayi picking dariya ya shiga yi yayin da Khalfana shiru kawaii tayi tana sauraron sa sai da yayi Mai isar sa yace “Hello Mi Amor” “hmm ka Gama Dariyar da kake yin ne”?
“Eh na Gama”
“Toh sannu da kokarin”
“My Princess nagode wa Allah da ya bani ke a matsayin Masoyiya ta, Khalfana naji dad’i Sosai, kinga tarbiyan ki Mai kyau ne, shi ya had’a ki da mahaifiyata har ta kwana a gidan Ku,Allah ya Miki Albarka”
“Nagode Sosai Mi Alma, Allah ubangiji ya barmu tare”
“Amiin Matata, a gaskiya kalaman ki suna dad’ad’a min shiyasa kika sace zuciya ta”
“Nima ai ka sace min zuciya, ba zuciya ta kawaii ka sace ba, har da tsinken sokan tsiren zuciya ta yasin da sake mu had’u a kotun masoya”
Dariya ya shiga yayi Sosai sannan yace “Ya mai girma mai shari’a inaso a kori wanna kara domin Wacce take kara ta kasa gabatar da wasu kwakkwarar sheda Nagode ya mai girma Mai shari’a”
Ita ma Dariyar ta shiga yi har da rike ciki, sun dad’e suna Hira suna aika wa zuciyoyin su sakon Ni daban daban, Khausar kallon ta kawaii take, a ranta “Ina ma ace Ya Khaleel zai samu soyayyar Khalfana tana da kirki Sosai”
Muryar Khalfana ne ya katse mata tuankn da take”Khausar Bari na Koma gida Zan shiga school”
“A GSU kike ne”?
“Eh a GSU nake”
“Nima hakan ai Kuma Ina da lectures 4”
Khalfana Tace “Okay to mu wuce kawai”
“Bari nayi wa Momy magana”
“Amma Khausar sai mun biya ta gida na shirya”
“Shiri Kuma me ya Sami kayan jikin naki”?
“Bazan iya shiga school da gyalle ba”
“Lallai Khalfana ke d’in ta dabance”
Murmushi kawai tayi, har d’akin Momy suka shiga suka Mata Sallama sannan suka fice, Duk abubuwan da suke yi Khaleel na kallon su, sai Hamdallah yake yi.
Suna fita motar Khalfana suka nufa, Khausar Tace “Khalfana Motata na wurin gyara”
“Kar ki damu muje kawai” suna tafiya suna Hira har suka Isa gidan su Khalfana, Aunty Fatee suka tarar ita da Yan twins d’inta suna wasa ita Kuma tana kallo, da Sallama suka shiga bayan sun gaisa ta gabatar da Khausar wa Aunty Fatee, Aunty Fatee ta amsa ba yabo ba fallasa.
Khalfana Tace “Khausar Tashi muje kiga d’aki na daga Nan muyi sallar la’asar Kan mu wuce”
“Toh”
Suna shiga Khausar sai yaba kyawun d’akin Khalfana take, bayan sun yi sallah, Khalfana ta kawo musu abinci suka ci sannan suka wuce school, Khausar Tace “Khalfana Ni dai Banda Aure banga dalilin da zai sa nasa Nikab ba”
“Hmm haka ko Khausar kin San shi ra’ayi Riga ce”
“Hakane a Gaskiya Khalfana duk Wanda ya same ki a matsayin Mata tabbas ya Samu aljannar duniya, ‘ya’yan sa Kuwa sun Samu Uwa ta gari, surkuwarta ta Samu ‘ya ta gari Wacce zata kare mutuncin ta, Khalfana d’azu da kike waya banji dad’i ba sabida naso ace yayana ne zai samu soyayyar ki ba wani ba, Amma duk da hakan Ina Miki fatan Alhairi”
Khalfana tuki take tana murmushi ita dai Khausar mamaki take Bata.
“Ban da ke da abunki Khausar you barely know me, Amma kiji yadda kike ta yabo na har kike so yayan ki ya Aure Ni, kwatakwata bamu fi 6hrs da had’uwa ba fa”
“Ai shi hali zanen dutse ne halayyan ki masu kyau shi ne silar had’uwar mu, Gaskiya Koma wane ne wannan ki fad’a Masa na Miki Miji” Khausar ta karasa maganar ta b’ata fuska.
Khalfana a ranta Tace “Yau naga iyayi”
Sai Tace “Shi Ya Khaleel yace Miki baida Wacce yake sone”?
“Baida shi sabo da yace har yanxu bai ga Wacce ta mishi ba, sai kuma gashi naga sai wani irin kallo yake Miki Kuma wallahi kallon so ne”
“Khausar baki da dama wallahi, A wani department kike ne”?
“Pharmacy nake”
“Masha Allah aji nawa”?
“Aji 3”
“Ai ko Akwai Aminiya a department d’inku, Kila ma kinsan ta”
“Wace ce ya sunan ta”?
“Zainab ana kiranta da zee”
“Chaaapdi na santa haka kawai jinin mu bai had’u da it’s ba wallahi”
“Hahahaha ai ko zee tana da dad’in zama da saukin Kai”
“Inaa Ni banga haka ba wallahi”
“Maybe don baku saba bane ba Amma Insha Allah zata burge ki don Wallahi ba ruwanta”
Tab’e baki kawai Khausar tayi, Khalfana Kuma dariya ma Khausar d’in ta Bata, a ranta Tace “Taya za’ayi jinin ki yazo d’aya ita rawar Kai kema haka”
Amma a fili Tace “Khausar mun iso” ta Mika Mata wayar ta “samin numb ki in mun fito sai na maida ke gida ko”?
“Toh nagode” karb’an wayar tayi tasa Mata number sannan tayi wa kanta flashing, fita sukayi ko Wacce ta yi hanyarta.
Karfe 6 suka Gama lectures, Khalfana na fita tarar da zee da Azeemah na jiranta a jikin mota, zee Tace “Yau Ina kika shiga ne yau tun safe baki shigo ba”
“Is a long story,na sama Mana sabuwar qawa”
Azeemah Tace “Toh Khalfana sarkin kwashe kwashe a Ina kika samo ta”?
“Kinga gata tana Kira na” tana picking ta ce “Hello Khausar kin fito”?
“Eh na fito”
“Okay Ina Nan a inda mukayi parking”
“Toh gani Nan zuwa”
Ta katse wayar, Bata b’ata Lokaci ta iso duk su h’udun suka nufi commercial area, abinci suka ci suna Hira, Amma zee Bata fiye sa musu baki ba.
*Bayan Wata d’aya*
Khalfana,Zee, Azeemah da Khausar sun zama qawaye gwanin sha’awa, Khaleel ya Koma bakin aikin sa a Abuja , Khaleel ya nemi auren Khalfana alhamdulillah an bashi aurenta, Daddy da Momy da Kannen Khalfana duk sun dawo gombe, a fad’in Dad yafi so ayi auren Yar a gida, Amma har yanxu Khalfana na tare da Aunty Fatee.
Iyayen Zee Suma sun dawo Gombe.
Maan ya bi Khalfana har ya Soma karaya, ga Yusrah tasa shi a gaba tsiya daban daban take shuka Masa.
Zuwa Yanzu Mama da Khausar sun gane Soyayya Ce tsakanin Khaleel da Khalfana. Mama tayi murna Sosai burinsu ya cika.
Alhamdulillah yau Ne Emmatan duk su 4 suka Gama makaranta, saura bautan kasa NYSC.
Khalfana da Azeemah Bauchi aka tura su, Zee da Khausar Kuma jahar Adamawa d’aki d’aya suke Basu d’au lokaci ba suka zama aminai.
*Bayan sun Gama Bautar kasa*
Khalfana ta Tura wa Ya Maan Sako kamar Haka
“`”Ban San ta inda Zan Fara maka zanchen Nan ba Maan Amma Ina so kasan Komai kaddara ce daga Allah kima ba Wanda ya Isa ya chanza. Maganar Gaskiya Akwai Wanda Nake so na aura, kayi hakuri Dan Allah ka nemi wata Allah ya had’a ka da ta gari Wacce zata baka kulawa fiye Dani, nagode da soyayya da kulawar da ka nuna min,Allah ya saka da Alhairi, kasa a ranka Ni Masoyiyar kace har a bada”
“`
Tana typing tana zub da hawaye, Ya Maan na ganin sakon ta ya kirata,
“Khalfana na Taya ki murna Sosai, naji dad’i da kika fad’a min Gaskiya Ina Miki fatan Alhairi”
Yana maganar kuka yake yi, Amma kun San zuciyar na miji bai bari ta gane ba
Ita kanta Khalfana shasshekar kuka take, sai ya shiga Bata hakuri, yace “Khalfana tunda kin ki Ni sai ki nema min Mata”
Dariya tayi had’e da kuka
Tace “Ana haka ne dama”?
“Eh ana haka in ma ba’ayi sai mu Fara yanzu”
Tace “Aiko Ina da Wacce Zan baka”
“Dan Allah dai”?
“Allah kuwa sunan ta Khausar kanwar Wanda Zan aura ne, Bari na Tura maka picture d’inta ka gani”
Yace “okay Ina jiran ki”
Tura Masa pic d’in tayi yace “Masha Allah ta had’u Amma fa hakuri zanyi don Wallahi Bata Kai ki ba”
“Maan Hali zaka Duba ba kyau ba, sai ka shirya kaje gidan su”
“Toh Zaki min jagora ko”?
“Ba ka da case Kai Kam, Ina ce maganar aurene”?
“Eh, ai ban fad’a Miki ba na Samu aiki, yanxu Ni lawyer ne Mai zaman kansa”
“Wow na Taya ka murna wallahi fatan Alhairi.
“Nagode”
Wannan kenan
A yau ne aka sa ranar Auren
Khalfana da Khaleel
Zainab da Adam
Azeemah da Dr Abdulazeez
Khausar da Suleiman
💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻
Ina kuke duk ku fito muna gaiyatar ku Biki don za a yi bikin Kece raini.
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Mu had’u a page a na gaba
*Milhaat ce*💞💞
please comments and share🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻
💜💜💜💜💜💜💜💜
*MATAR AURE NAH*
💜💜💜💜💜💜💜💜
_*(A love and sympetic story)_*
“`Story and written by Fadeelah Yakubu (Milhaat)“`🖊️
*Matar Aure Nah, labarine Wanda ya kunshi soyayya tausayi fad’akarwa Nishad’antar wa gami da ilmantar*
*Note_* “`bamu yarda Wani ko wata su juya mana labariba ba tare da izininmu ba“`
*Daga Alkalamin*
*Fadeelah* *(Milhaat)*✍️✍️
🌎 *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION* 📚🖊️
“`Kungiya d’aya tamkar da dubu. Masu Nazari da aikida da ilimi, Burin ‘kungiyar a ko da yaushe shine ta fad’akar ta Kuma Nishad’antar da masoyan ta.“`🥰
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
____________________
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
*LAST PAGE*
*PAGE* 1️⃣7️⃣5️⃣↔️1️⃣9️⃣0️⃣
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Dukka Family 8 shiri akeyi Sosai ta ko Ina
Khalfana da qawayen ta raba IV suke wa Yan Uwa da abokan arziki haka ma mazajen.
Khaleel ya nemi transfer, Ya dawo Gombe.
Zee Tace “Khalfana duk min raba katin wa duk Wanda ya dace, Allah yasa dai bamu Manta kowa ba”
“Munyi mantuwa Akwai inda ya kamata muje”
Khausar Tace “Toh Wallahi Ni bazan yi driving Yanzu ba”
Khalfana Tace “Kar ki damu Ni zanyi”
Azeemah tace “A’a wallahi idan Khalfana Tace Kar a damun Nan Akwai tsiyar da take shukawa don wallahi ban Manta tsiyar da ta shuka mana ba”
Khalfana dariya ta Fara yi tace “haba Zeemah yanzu fa maganar Nan ya kusan 4yrs Amma baki manta ba”
Khausar Tace “ku shafa min inji, me tayi”?
Nan zee ta kwashe labarin abinda Khalfana tayi wa Yusrah.
Khausar Tace “kin min dai dai Matar Yaya kinyi maganin Yar iska, Amma wallahi Zan so ganinta”
Khalfana a ranta tace “haaaa yarinya yanzu Kuwa Zaki ganta”
Tashi sukayi suka fita don dama a gidan su zee suke,motar Khausar suka shiga Khalfana ke jaan motar , Azeemah Kuma na zaune a gefenta , a yayin da Khausar da Zainab suna baya, ana Hira ana shewa.
Ganin kofar gidan da Khalfana tayi parking ne yasa Azeemah fad’in “Innalillahi wa inna ilaihirraji’un Khalfana Nan ba gidan Maan ba”?
Khalfana tsaki ta jaa Tace
“Dan Allah me haka wallahi har kin tsorata Ni me haka haba”
Zee Tace “Khalfana Dan Allah na roke ki, ki rufa Mana asiri Kinga kinci nasara akanta waccan karon, Kuma Kar ki Manta Mummy Tace fa mu daina Shiga Rana , sabida Kar gyaran jikin mu ya lalace”
“Gafara matsoraciyar banza tun last week Muke yawon raba IV baki San muna yawo a Rana ba,sai yanxu”?
“Khalfana Dan Allah kiyi hakuri Kar ki Sa amin illa Adam ya Shiga uku”
Khalfana Tace “zee wallahi babu abunda zanyi ku Tashi mu Shiga ciki yau anan za mu bar motar, Khausar yau Zaki ga Yusrah” ta karasa maganar tana dariya
Sannan Tace “duk kusa Eye glass d’inku Kar ta gane mu, in ta gane mu mun kad’e don ba yanxu ya kamata ta gane ba”
Yadda ta fad’a haka sukayi
Suna kwankwasa gate d’in maigadi ya fito bayan sun gaisa yace
“Bari na Kira muka ita”
Tab’e baki Khalfana tayi,bayan Mai gadin ya tafi Tace
“Irin yanxu Ansa tsaro a gidan” duk sukayi dariya, ba b’ata lokaci Yusrah ta fito Hannu a kugunta tana tauna cingam, kare musu kallo tayi sama da kasa sannan Tace “Malamai daga ina”?
Khalfana ta nuna Zee tace “Sunanta Zainab itace Wacce Adam zai aura” sannan ta nuna Zeemah “Sunanta Azeemah itace Wacce Dr Abdulazeez zai aura, da fatan kin San abokanan mijin naki”
“Oh Allah Sarki bismillah ku shigo”suna Shiga a parlor suka zauna Yusrah da kanta ta kawo musu abun sha,sun d’an tab’a Hira kad’an Khalfana ta zaro IV guda uku, ta mikawa Yusrah, Yusrah ta duba taga tabbas na auren Adam da Dr ne, sai Kuma na Suleiman da Khausar, sai Tace “D’ayan da na waye”?
Sai Khalfana ta nuna Mata Khausar Tace “Nata ne”
“Ke Kuma Ina naki”?
“Allah bai kawo mijin ba tukunna, da fatan Zaki halarci bikin nasu”?
“Eh Insha Allah”
Yusrah tunda Khalfana ta shigo take Mata kallon sani, sai tace
“Amma kamar na San fuskar Nan”
“Eh Zaki iya sani, don da mu akayi bikinki sannan Lokacin da kikayi rashin Lafiya munje har asibiti”
“Oh ayya shiyasa, Allah ya bar zumunci”
Khalfana ta Miki Tace “mu zamu wuce”
“Wai su sauran kurame ne Kece kike ta zuba tun d’azu”?
“Oho musu fa Kila duk kunyar amarcin ne”
Dariya tayi,har gate ta rako su ta Koma ciki abunta.
Zee Tace “Khalfana Khalfana kedai Allah ya shirye ki, meyasa baki Bata IV d’inki ba”?
“Sabida nasan zata nunawa sokon mijinta Ni Kuma na fiso sai yaje ya gani, shiyasa nace muku Kar ku fad’awa Adam da Dr”
Khausar Tace “Khalfana kin Fara goge min hadda”
Azeemah Tace “Ai kad’an ma kika gani Nan ma baki ga yadda ta canza Mata halitta ba”
Tada motar Khalfana tayi suka bar unguwar, wayarta ta d’auka tayi dialing numbi Wanda banji me sukace ba ji nayi tace “Jirani a gun Zan kawo maka kud’in sai na karb’a”
Basu dad’e ba tayi parking Tace Wa su Zee “inazuwa plz ” ta fita Bata dad’e ba ta dawo, ta jaa motar gidan su Aunty Fatee suka nufa, Kai tsaye d’akinta suka Shiga
Zee da Khausar suka Shiga d’akin Aunty Fatee, a yayin da Khalfana da Azeemah suna d’akin Khalfana, wani bakar Leda ta mikawa Azeemah, Azeemah Tace “Mene ne wannan”?
“Maganin matsi ne, Da Karin Ni’ima zai maida ke kamar budurwa idan kinyi sa’a Kuma har da jini zai zuba an rubuta yadda zakiyi amfani dashi a jikin”
Azeemah kuka ta shigayi tana yiwa Khalfana godiya.
Tun Ranar Monday Aka Fara occasions
Monday Friends Day
Tuesday Arab Day
Wednesday Bridal Shower
Thursday Qauyawa Day
Adam yace “Zainab tunda aka Fara hidiman bikin mu banga Khalfana ba,lafiya Kuwa”?
“Tana tare da Azeemah ne shiyasa”
Dr yace “Azeemah duk yadda kuke da Khalfana Amma Bata halarci hidiman bikin mu ba lafiya Kuwa”?
“Ai tana tare da Zainb ne, tunda za’ayi Dinner Saturday tare zata halarci dinner d’in”
.”okay naji ance Akwai wasu da suka Kama Hall d’in tare za’ayi ko”?
“Eh ai bikin har 4 ma Kenan”
“Allah ya Kai mu”
.”Ameen”
Khaleel Dake yasan auren Zainab da Azeemah ake shiyasa bai tambayi dalilin rashin zuwan su ba , sai dai Khausar da Khalfana tare sukayi hidiman su.
Friday aka d’aura Aure, ana d’aura Aure Khaleel ya Kira Khalfana tana picking yace “Alhamdulillah Allah mun gode maka da ka cika Mana burin mu, Koda na mutu yanzu Khalfana ta zama mallaki na, *Matar Aurenah*”
“Dan Allah na roke ka ka daina Kira Mana mutuwa yanzu”
“Amma Babyna kinsan mutuwa dole ko”?
“Na Sani Amma ba yanzu ba sai mun aje kamar yadda aka aje mu Insha Allah”
“Iyee Khalfana yaushe Mika zama Mara kunya haka ban Sani ba, waya b’ata min ke”?
“Ba wani rashin kunya in ma Akwai Wanda ya koya min ta Kaine”
“Da nayi me”?
“Da koyawa zuciya ta soyayyar ka”
“Naji Dad’ina kina ji Dani Sosai”
“Ai wani abun ma sai mun xauna a inuwa d’aya zaga ka Soyayya kalakala don na maka tanadin da Ni kaina ban San adadin su ba”
“Samuwar ki a cikin rayuwata ya samar da gagarumin canji ga ‘karuwar farin ciki na ta hanyar sauraren muryarki da kuma kasantuwata a tare da ke cikin rayuwarki mai tsari. Duk wani abu da zan furta yau a gare ki ba zai wuce, ina Son ki ba, ke ce tauraruwar da hasken ta yake haskaka birnin zuciyata, sannan kuma kina d’aya daga cikin mutanen da ba zan ta’ba mantawa da su ba har abada a rayuwata”
“Ba zan iya musalta adadin yadda sonka yake lunkuwa a zuciya ta ba a cikin kowace rana Ina son ka mijina”
“Nima Ina sonki”
A haka sukayi Sallama cikin fari ciki da kaunar juna.
Saturday aka shirya Dinner,
Adam da Dr ba karamin mamaki sukayi ba ganin sunan Khalfana da wani wai Khaleel sunyi matukar mamaki.
Angwaye da Amare ansha kyau, iya kyau, Khalfana da Khaleel wankan fari da Royal blue sukayi,(Da alama dukka su biyu. Favorite color d’insu kenan🤔) Zee da Adam, wankan black and white, Azeemah da Dr wankan, Purple and white, sannan Khausar da Suleiman wankan red and white sunyi matukar kyau shagali ake Sosai ana shashewa sai ga shigowar Maan da Yursrah.
Maan gani yake kamar idon sa gizo yake Masa kamar Khalfana yake gani, sai da ya matsa kusa da su ya tabbar da Cewa Khalfana ce, tsuman tsaye yayi , Adam duk Hankalinsa na gun Maan don so yake yaga reaction d’in sa. Wuri zuka Samu suka zauna, Khalfana da sauran abokanan cin mushenta dariya suke kasa kasa, MC yace Yana bukatan Amare su fito su taka rawa don nuna irin Farin ciki da suke ciki.
Khalfana ce ta Fara tashi sauran Kuma a biye da ita wakar Umar M Shareef aka sa musu Mai taken share Hawayenki Amarya Share hawayen ki. Angwaye Kuma suka Tashi suna yi wa matayen su liki na dubu dubu.
Maan Ji yake kamar ransa zai fita, bai San sanda ya Tashi ya kashe kayan kid’an ba Hankalin jama’ar gun duk ya Koma Kan sa, ya Fara ihu Yana kuka Yana fad’in “Khalfana kin cuce ni kin cuci Rayuwata, Khalfana me na Miki da Zaki min irin wannan sakaiyar”?
Khaleel yace “kaai kana da hankali Kuwa Matar tawa kake wa magana in my presence”? Cikin tsawa abun ka da jinin Soja har Idon say yayi jawur.
Khalfana Tace “Hubby na barni dashi”
Karasawa tayi inda Maan yake Tace “yanzu Kai sabi da Kai Wawa ne jaki, har Kai ka Isa ka min maganar na cuce ka, Kai har ka Isa ka min magana, Maan ka cutar Dani ka yaudare ni sai da kasa na fad’a tarkon sonka kaje kayi auren ba tare da na Sani ba, Kuma a yanzu kace min na cuce ka”?
“Khalfana ke shaida ce kinsan ina kaun…..?
“Yi min shiru Kar ka kuskara ka furta kalmar so a gareni”
Yursrah Jin wannan kalmar yimin shiru yasa ta d’auki muryar, itace Wacce ta Mata duka.
Da sauri Yusrah ta taso tana nuna Khalfana Tace “Kece kece Kece Wacce kika Shiga har cikin Gidana kika min duka”
Maan kallon Yusrah yake sannan ya maida kallon sa ga Khalfana don Jin me zata ce.
Khalfana tafi ta Shiga yi Tace “Ashe kwakkwalwar ki na jaaa, Toh nice na Dake ki,Kinga wa’anchan” tana nuna zee da Azeemah dasu mukaje”
Maan yace “Khalfana meyasa kika Mata haka”? Cikin muryar kuka
“Gani nayi Kai lusari ne ka kasa controlling gidan ka, amfanin ku ya kare anan” sai ta riko hannun Khaleel Tace “Deee Dan Allah kasa a fita dasu ,bana bukatar ganin su”
Khaleel yace “your Wish is my command” Kiran sojojin da suke waje yayi ya umurce su da su fitar da Yusrah da Maan, Maan sai magiya yake wa Khalfana Amma ko a jikinta.
Adam da Dr Basu ji Dadi ba Amma tsuntsun da ya jira ruwa……
Anyi Biki Lafiya kowa ya watse , ko Wacce ta tare a gidan mijinta.
Ko wani ango ya bud’e amaryasa sabuwa gar a Leda
Abun mamaki harda Azeemah da alama maganin da Khalfana ta Bata yayi aiki, don babu angon da yasha wahala kamar Dr ita kanta Azeemah ta Sha wahala lol🤣🤣
Bayan Wata Tara
Zee Ta haihu ,ta samu ‘yarta ta ci sunan Khalfana, Amma ana kiranta da Ameerah.
Bayan haihuwar zee da Wata 2, Azeemah tasamu ‘yarta, itama taci sunan Khalfana, suna kiranta da, Islam.
Khalfana tayi murna Sosai sannan ta musu kayan takwara,abin ba a Cewa Komai sai dai ace Masha Allah.
Rana d’aya Khausar suka haihu da Azeemah, Khausar ta haifi d’anta yaci sunan Ya Khaleel.
*Bayan Shekara d’aya*
Allah ya Albarka ci Khalfana da Khaleel da Twins, duka Mata, sunan Zainab da Azeemah suka ci Amma ana Kiran su da Anisa da Anila.
Yusrah ta yarda makaman yakinta, Tana biyayya wa mijinta sannan ta rike ‘ya’yan sa tamkar itace ta haife su ana cikin haka ta Samu ciki ta haifi d’a na Miji shi kuma sunan Adam yaci.
Haka rayuwa ta kasance wa duka iyalan cikin Farin ciki.
*THE END*
♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️
Alhamdulillah a yaune na kawo karshen Littafina Mai Suna Matar Aurenah.
Ya Allah Nagode maka da ka bani ikon kammala littafin Nan sannan Ina Mika godiya ta ga dukkan mabiya Littafin Matar Aurenah Allah ya bar kauna, Fatana shine Allah ubangiji yasa sakon da na keso na isar ya Isa inda nake so ya je , Yasa kun d’auki darasin da ke cikin ta, dukkan abubuwan da na fad’a ba dai dai Ina rokon Allah ya yafe mana Dani daku baki d’aya.
Ya Allah kayi wa iyeye na Albarka, ka biya musu bukatun su na Alhairi ka kare shi daga sharrin masharranta Dan darajan annabin mu, masoyin mu annabi Muhammad S.A W.
Allah ya bamu qawa kamar zee duk da daai Ina da tawa Ina kaunar ki My Habibty Ummu Khultum Musa Bari, Allah ubangiji Ya bar mu tare, amiin.
Ummun Nana ban Manta Dake ba Allah ya bar Kauna.
Maman Afnan (matar fire) 🔥 Allah ya bar Kauna
Nagode Sosai da shawarwarin da kuka bani, Ina kaunar ku
Mu had’u a Littafina Na gaba
Mai Suna
*Sarah da Saira*
Labarine na Yan biyu masu abun mamaki, labarine Wanda zai nishad’antar daku, ilmantar, ya Kuma kayatar daku, ku cigaba da bibiyana don Jin Wanna sabon labari.
Taku A kullum Fadeelah Yakubu Wacce kuka fi Sani da *Milhaat*
Nagode Ina muku Son So fisabilillah🥰🥰😘😘