MENENE MATSAYINA? CHAPTER B

 MENENE MATSAYINA? CHAPTER B

🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

           *_MENENE MATSAYINA ?_*
                 *(fictional story)*

       *Written by*
Phatymerhsardauna
       *🎈Mrs Sardauna🎈*

*Dedicated to My Lovely sister Maryam*

*🌈Kainuwa Writers Association*

~https://www.facebook.com/kainuwawriterassociation~

~{,31 August 2019}~

*(Wannan shafin dukansa kyautane gareki HAJJAJU, kiyi yanda kikeso dashi, iya wuya muna jone insha Allah, ngd da kulawarki a gareni. 🌹)*

*Editing is not allowed 📵*

     *Page 2⃣3⃣*

Wani irin tsanarsa ne yasake ɗarsuwa acikin zuciyarta mai tsanani, zata iya ɗaukan komai a duniya amma banda wulaƙanci, cike da ƙunan zuciya tamiƙe haɗi da shigewa bathroom tasakar mawa kanta shower,   koda tafito awankan, mai kawai tashafa, haɗi da sanya wata  doguwar riga mai faɗin gaske irin wacce ake ƙira da suna bubu gown, duk da cewa bata sanya rigar dan tayi mata kyauba, amma sai gashi tayi mata kyau ajiki, ganin haka yasanya ta zumbula hijabi, domin ɓoye kyawun da rigar tayi mata,    kwanciya tayi bisa gado  haɗi da lumshe idanuwanta,,  take nasihar da Ummie tayi mata yashiga yawo acikin ƙwaƙwalwarta,,inda take ce mata+
“tabi mijinta komai yace da’ita tayi, kada tai mai musu, matuƙar bai saɓamawa mahaliccintaba,, wasu siraran hawayene sukayi nasaran gangarowa daga cikin idanunta,, haka ta miƙe cikin sanyin jiki ta fice aɗakinnata.

Kaitsaye falon ƙasa ta sauƙa ba kowa cikin falon sai ƙarar A.C dake tashi, domin kuwa gari baigama waye waba,  inda take tunanin nanne kitchine  tanufa, cikin sa’a kuwa ta tarar da nan ɗinne..
Jigum tayi cikin kitchine ɗin tana nazarin mai zata dafa because batasan dame zata faraba,, shi wani irin mutum ne  miskilin gaske   da babu wanda yasan favorite food ɗinsa, kuma koda ma tasani bazata girkaba, domin bataso tagansa cikin farinciki..

A ƙagauce ta dafa coffee haɗi da soya chips, ko ƙwai babu, haka ta jere mai akan derny table ɗin dake cikin falon, kana ta koma ɗakinta.

Tana kwanciya akan  gadonta ta fashe da kukan tausayin kanta, saida tayi mai isarta kafun ta tashi ta shige cikin bathroom dan wanko fuskarta datayi caɓa caɓa da hawaye..

Hameed kuwa yana gama kimtsa kansa, cikin shigarsa tazuwa office, kaitsaye briefcase ɗinsa ya ɗauka haɗi da sakansa, yafice daga cikin ɗakin batare da ko kallon inda, Beedah ke kwance shame shame  bisa gado tana baccin asaran data saba yi kowacce rana,  yayiba.

Yana fitowa falon, yanufi derny table, azatonsa zaiga lafiyayyen break fast, sai kuma yaga akasin hakan. ko da ya ɓuɗe warmer ɗin dake aje ƙan table ɗin, wani munafukin murmushi yayi haɗi da  Ƙanƙance manya manyan  idanunsa yakuma waresu  alokaci guda,   wani munafukin murmushi ne yabayyana akan fuskarsa batare da ɓata lokaci ba yasanya hanu yaɗauki food flaks haɗi da  mug ɗin da coffee ɗin keciki, kai tsaye  sama yanufa inda zai sadasa da ɗakin Farhana …

Ba kaɗanba Farhana ta tsorata, asakamakon jin ƙaran bankaɗo ƙofar tata da akayi tamkar za’a ɓalla,  ganinsa da tayi yasanya gabanta faɗuwa, amma saita dake haɗi da kawar da kanta gefe.

A hankali yashiga takawa harya isa gareta,  hanunsa yasanya yajawo lufayanta da ƙarfin gaske, har saida ta birkito zuwa jikinsa, hanunsa yasanya yashafi gefen fuskarta da yayi ja, haɗi da sakin murmushinsa daya saba yi idan zai gudanar da tsantsar mugunta,   zaunar da’ita yayi abisa kan gado haɗi da jawo kujera shima ya zauna yanamai fuskantarta, kulan da ya shigo dashi ya buɗe, haɗi da  turo mata  gabanta,         ” Ci ” yafaɗa ataƙaice , babu kuma alamar wasa atattare dashi, kallon sa tayi haɗi da kallon cikin kulan, batare da tace dashi ƙala ba.

“Kici nace !!! ” ya sake  faɗa cikin tsawan daya
matuƙar razanata,
hanunta na rawa haka tashiga ɗaukan chips ɗin da babu alamar ɗanɗano ajikinsa  tana kaiwa bakinta,,  Yayinda shi kuma Hameed ya kafeta da idanunsa masu kalan gold baya ko ƙyaftawa, wanda hakan kuma ke haifar da zubawar tsikar jikin ta akai akai.

Loma shida kacal tayi tacire hanunta acikin kulan, dan batajin zata iyaci gaba da ci.
Ganin haka yasanya Hameed buɗe murfin mug ɗin da  coffee’n  ke ciki, fuskarsa babu alamar wasa ko sassauci yakai Mug ɗin zuwa bakinta, daga kallon dayake mata kaɗai, tafahimci abun dayake nufi, saurin ja da baya tayi domin kuwa, bazata iya shaba saboda yana da zafi,  hanunsa yasanya haɗi da kamo kanta da ƙarfi yashiga tuttulamata coffee ɗin, bako tausayi.

gaba ɗaya ta shiɗe domin kuwa rabin coffee ɗin hancinta yake shiga, babakintaba, ga kuma zafinsa daya fara ƙona mata fata, duk yanda taso ta ƙwaci kanta kasawa tayi, haddai numfashinta yashiga seasing,, cike da salon mugunta yasake mug ɗin daga hanunsa, take sauran coffee ɗin dayayi ragowa ya watse ajikinta, yana saketa tashiga kwara ra amai baji bagani,
murmushi yayi haɗi  da ɗage kafaɗunsa sama, alamar ko oho, batare daya kula da halin datake cikiba ya sanya kai  yafice daga ɗakin.

Tamatuƙar galabaita, domin kuwa amai tayi bana wasaba, dan saida   ta amayar da duk wani abun dataci,  da ƙyar ta iya jan ƙafafunta tanufi toilet, a ƙagauce ta yi wanka, kasancewar duka jikinta ya ɓaci da amai.

Tana gama mopping gurin data ɓata, jiri yayi nasaran ɗaukarta, take tazube akan gado,    ajiyar zuciya tashiga sauƙewa akai akai, yayinda ƙwallan azaba ke gangarowa daga cikin idanunta, bajimawa wani wahalallen bacci ya yi awon gaba da ita…

Ba’ita ta farkaba sai bayan sallan azahar, koda ta tashi, ji tayi gaba ɗaya jikinta ba ƙwari, haka dai ta daure ta yi wanka.

Zaune tayi jugum tana tunanin halin ƙiyayya da kuma mugunta Irin nasa agareta,  batasan mai tai masa ba da  yake gwada mata tsananin ƙiyayya, kuka tafashe dashi mai cin rai, aranta tana dana sanin aurensa datayi, domin hatta gwammace da Atif aka auramata, bazai taɓa gwada mata kwatan kwacin tsanar da Hameed keyimata ba.    Haka gaba ɗaya Farhana tayi wunin ranan sukuku, haɗi da tarin damuwa, babu kuma mai rarrashinta…

Baishigo cikin gidanba sai 10 pm, kaitsaye bedroom ɗinsa yanufa,   kayan jikinsa yashiga ragewa haɗi da faɗawa bathroom.

Ɗaure yake da towel daga ƙugunsa zuwa guiwarsa, kyakkyawan surar jikinsa tayi matuƙar bayyana, kallo ɗaya zakai masa kagane cewa ƙaƙƙarfan namijine maiji da jarumta, ma abocin motsa jiki, domin kuwa jikinnasa a murɗe yake, yayinda 6 packs ɗinsa suka  bayyana akan cikinsa raɗau, haƙiƙa Hameed yana ɗaya daga cikin irin gwarazan jaruman maza, wanda wasu mata dayawa suke fatan mallaka amatsayin miji.
Da hand dryer yayi amfani wajen  busar da tulin gashin kansa wanda tsabar yawa  harsai da yayi tozo, mai kawai yashafa haɗi da sanya dogon pencil jeans nd t-shirt, yakuma feshe jikinsa da turarensa mai ƙamshin gaske.

Cike da iyayi haɗi da kisisina, taturo ƙofar ɗakin, hakan yasanya Hameed dake latse latse a laptop  ya ɗago kansa ya kalleta,  sanye take da wata shara sharan sleep gown wacce za’a iya ƙira da ita gwamma babu,  fuskartannan tasha meckup, tamkar mai zuwa gasan kwalliya ta dunia, yayinda kanta kuma yasha kitso da gashin doki wato (atachment), murmushin gefen baki yayi mata haɗi ɗa ɗauke kansa daga gareta yaci gaba da’abun dayakeyi.

Cikin son jan hankalinsa, ta ƙaraso gareshi haɗi da hayewa saman jikinsa, tasakarmai kiss a kan kwantaccen sajensa  dayake matuƙar ɗaukar hankalinta ako da yaushe, bata tsaya anan ba haka tashiga suɗesa da lashesa tamkar tsohuwar mayya, ganin dayayi tana ƙoƙarin wuce gona da irine, yasanya hanunsa  ya matseta ajikinsa haɗi da lakatan saman hancinta, ya kuma kashe mata ido guda ɗaya, haɗe da sakin wata ƴar guntuwar murmushi ,  take fuskar Beedah tasauya, domin sarai ta fuskanci abun dayake nufi.

A hankali yajayeta daga jikinsa haɗi da mikewa yanufi, ƙofar fita, cikin hanzari Beedah tasha gabansa haɗe dacewa ” Inazakaje kuma dear ?
“Ɗakin Farhana” yafaɗa ataƙaice.
Follow me.

🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

            *_MENENE MATSAYINA ?_*
                  *(fictional story)*

      *Written by*
Phatymerhsardauna
         *🎈Mrs Sardauna🎈*

*Dedicated to my lovely sister Maryam*

*🌈Kainuwa Writers Association*

~https://www.facebook.com/kainuwawritersassociation~

~{1 September 2019}~

         _*Wattpad*_
    @Fatymasardauna

*Editing is not allowed 📵*

    *Page 2⃣4⃣*

Batare daya sakece da Beedah ƙala ba, yasanya kai yafice daga cikin ɗakin,, baki buɗe Beedah tabi bayansa da kallon tsananin mamaki, yayinda wani abu ya tokaremata maƙoshi.

Farhana kuwa kwance take akan gadonta, yayin da tatakure waje ɗaya,  abun tausayi, duk yanda taso bacci ya ɗauketa amma abun yaci tura, domin kuwa zazzaɓine ke damunta, yahanata sakat.
Dammm haka ƙirjinta yabuga, alokacin dataji motsin buɗewar ƙofartata, arazane tatashi haɗi da danna wani makunni  dake gefen gadon, take haske ya gauraye ɗakin,  karab idanunsu suka sauƙa acikin najuna, wanda hakan yasanya bugun zuciyarta yaƙaru, matuƙar tsoronsa takeji sosai har batason ganinsa, domin ta ƙiyasta aranta cewa ganin sa ba alkhairi bane agareta,     murmushi yayi wanda ke bayyana tsantsar kyaunsa afili, haɗi da ƙarasowa cikin ɗakin, yana binta da wani irin kallo.
Ganin haka yasanya tayi ƙasa da kanta yayinda azuciyarta tashiga furta( La ilaha’illa anta subahanaka inni kuntu minazzalimin) domin itakam yakasance azzalumi agareta.+

Ganin yanda take fiƙi fiƙi, da ido tamkar munafuka, yasanyashi taɓe bakinsa, haɗi da ƙarasowa yazauna akan gadon datake kwance, fuskarsa ya ɗaure tamau , cikin dakekkiyar murya yace da’ita “gobe Ummie zatazo idan kika sake kikanuna mata cewa bana kula dake, to na lahira saiyafiki jin daɗi,, yanakaiwa nan azancennasa yafice daga ɗakin.

Ajiyar zucia tasauƙe haɗi da komawa ta kwanta, zuciarta cunkushe da tunanuka iri iri.

Washe gari

Sosai Farhana tayi farinciki dazuwan Ummiennata, domin kuwa abubuwan daɗi Ummie takawomata ciki kuwa hadda ice cream, wanda rabonta da shansa tun kan tabaro gidan Ummien.

Duk da cewa Ummie ta fuskanci Rama daga Farhanan amma, da ta tambayeta kotana da damuwa, saitace da’ita bata da wata damuwa,lapia ƙalou suke zaune,, hakan yasanya Ummie taja bakinta tayi shiru, saidai amatsayinta na babba kuma mai hankali  ta fuskanci cewa Hameed baitaɓa kusantar Farhana ba, hakan kuma baiyi mata daɗi azuciyarta ba, dan haka ta ƙudurci aniyar cewa zata nusar da shi illan yin hakan afakaice tahanyar yimasa nasiha, kasancewar ita uwace kuma bafullatana mai kunya, bazata iya fitowa ɓaro ɓaro tasanar dashi hakanba, dole sai afakaice,  saboda kada yacutar da  Farhana, domin ita ba dutsi bace dole tanada sha’awa.

Hakance takasance kuwa domin daidai zata tafi shikuma yadawo gidan,         Cikin dabaru irinnasu na manya tashiga nunamasa illan hakan, batare da tabari yafuskanci inda maganganun nata suka dosaba, saida tayi musu nasihohi masu shiga jiki, kafun tayi musu sallama har bakin mota suka rakata…

Zaune take akan gadonta, hanunta riƙe da goran zuman da Ummie takawomata, mai ɗan ƙaran daɗi, ahankali take lasan zuman haɗi da lumshe idanunta, alamar zuman yana mata daɗi,     sanye take da ƴar guntuwar rigan bacci wacce ta tsaya mata iyaka guiwarta yayinda dogon gashin kanta ya watsu zuwa bayanta.

Kokaɗan bataji Shigowarsa ɗakinba saiganinsa datayi, tsaye ya kafeta da manyan idanunsa, haɗi da harɗe hannayensa bisa kan ƙirjinsa, fuskarnan ɗaure take tamau babu alamar wasa akanta.

Saurin ɗauke kanta tayi daga kallonsa, haɗi da jawo hijab ɗinta dake aje gefenta tasanya ajikinta.

Hanunsa yasanya da ƙarfin gaske yayaye hijab ɗin dake jikinta, wanda hakan yayi matuƙar tsoratata
“Basai kinfaɗamawa dunia cewa, kinsan namiji ba, zanbaki haƙƙinki , wato tsaurin idonnaki da taurin zuciya har yakai, ki iya tunkarar Ummie ki cemata ban taɓa kusantarkiba, fine nd good badai kusantarki kikeso ayiba, yau zan sauƙemiki tsohuwar jaraban da wancan mataccen yatafi bai kwantar miki da’itaba,, yakai ƙarshen zancennasa haɗi da nufota gadan gadan.

(tofa readers Hameed yana ƙoƙarin wuce gona da iri, kunaga nabassa yaɗan shaƙata kuwa ?)

Follow me

Kuyi haƙuri banyi long typing ba.

🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

           *_MENENE MATSAYINA ?_*
                 *(fictional story)*

       *Written by*
Phatymerhsardauna
       *🎈Mrs Sardauna🎈*

*Dedicated to My Lovely sister Maryam*

*🌈Kainuwa Writers Association*

~https://www.facebook.com/kainuwawriterassociation~
~{2 September 2019}~

          *Wattpad*
  @Fatymasardauna

   *Editing is not allowed 📵*
   
    *Page 2⃣5⃣*

_A matuƙar tsorace Farhana tashiga ja da baya, domin kuwa tafahimci, cewa babu alamar wasa atattare dashi,   ƙoƙarin sauƙa tayi daga kan gadon, ganin haka yasanya sa kamota cikin zafin nama, abisa rashin sa’a ƙafarsa tadaki jikin gadon, hakan yasa dukansu suka zube akan gadon, yayinda ita ke ƙasa shikuma yana samanta._+

_Kanta tashiga gyaɗawa, cike da tsananin tsoronsa, muryarta na rawa tashiga cewa ” dan girman Allah Yaya Hameed kayi haƙuri kada kaketamin haddina, kada kaci zarafina naroƙeka,, taƙarashe maganar cikin matsanancin kuka,      Wani irin kallon kinma rainamin wayo Hameed yayi mata haɗi da taɓe bakinsa yace ” Karki rainamin hankali mana yarinya, ke harkinada wani Haddin daza’a keta?_
_badai haƙƙinki kikace kina soba, yanzu kuwa zanbaki kicisa kamar tuwo,,_

_take yashiga ƙoƙarin rabata da ƴar ficikan rigan baccin dake jikinta, ganin dayayi tana neman kawo masa matsalane, yasanyashi kama wuyan rigannata ya ɓarka da ƙarfin gaske,  wani irin kuka Farhana tashiga yi mai cin zuciya, duk iya yanda tayi ta ƙwace kanta amma abun yacitura, domin kuwa Hameed mugun riƙo yayi mata bana wasaba, ganin datayi yafara birkicemata alokaci guda ne, yasanyata fara kwarara ihu, koda Beedah zataji, tazo tatai maketa, amma abun da bata sani ba shine, Beedah batama ƙasar baki ɗaya._

_Ya matuƙar ɗimaucewa dakuma gigicewa, ayanda yaga cikakkun breast ɗinta, wanda sukai matuƙar ɗaukan hankalinsa, cike da salon mugunta haɗi da gigita, yasanya hanu ya cafki, breast ɗinnata, yashiga yi musu wani irin murza, na fitar hankali._

_Yanda yake murza breast ɗinta cikin zafi zafi, shiyafi komai ɗaga mata hankali, domin kuwa jin zafin hakan take harcikin ƙwaƙwalwarta, kasancewar  shine mutum nafarko adunia daya fara sanya hanunsa akan breast ɗinta, bayan ita kanta._

_Hankalinsa baigama tashiba, saida yayi nasaran yin watsi daduk wani abu dayayi mawa tsiraicin jikinta rumfa, take komai na surarta yabayyana afili, nanfa tunaninsa da hankalinsa  suka soma gushewa daga garesa, ayanda yake jin kansa, yayi imani  Allah ne kaɗai zai hanasa cimma abun daya yi nufi akanta, ba dai mutum ba._

_Cizo, ya ƙushi, duka, babu wanda Farhana batayi mawa Hameed ba, amma ko ajikinsa, baimasan tanayiba, wani irin ƙara ta sanya wanda yaratsa kowani kusurwa na ɗakin, har yatafi zuwa cikin falo, wanda da ace akwai rai acikinsa to da yakawomata ɗauki,_
      _Bakomai yasanyata yin ihun ba, fa ce wageta da Hameed yayi ya kuma shigeta da ƙarfin gaske._

_*After some minute later*_

_Tun tana iya yin ihu da kuka, har hakan yazo yagagareta,    ahalin datake ciki yanzu bata iya motsa koda ɗan yatsar tane,  idanunta kuwa rufewa sukayi ruf, Hawayene kawai ke gangara daga cikinsu, suna sauƙa a gefen fuskarta._

_Duk da kasancewarsa jarumin namiji, hakan baihanasa jigata ba, gaba ɗaya jiyayi kansa yayi masa mugun nauyi, da ƙyar ya iya sanya hanunsa, yatureta gefe, cikin tsananin jarumta yamiƙe daga kwancen dayake, adaddafe yasakai yafice daga ɗakin._
_Yana shiga ɗakinnasa kaitsaye bathroom Yanufa haɗi, da sakarmawa kansa shower,, yajima tsaye agaban shower ruwa nadukansa, kafun daga bisani yayi wanka.          Aƙagauce yasanya jallabiya, haɗi da faɗawa kan gado take   bacci ya ɗauƙesa, batare daya tuna halin da  ƴar mutane dayayimawa cin kaca kecikiba._

_A inda yabarta haryanzun anan take bata ko motsaba,  Idan ba kalura da hawayen dasuke gangarowa daga cikin idanuntaba, zakai zaton bata numfashi._

_Ciwo, raɗaɗi, dakuma azaba, su sukayi tasiri wajen narkar da duk wani kuzari haɗi da nutsuwarta,       Ahankali tabuɗe idanunta dasuka ƙaɗa sukai ja tamkar garwashin wuta, tasauƙesu bisa zanen p.o.p ɗin dake shimfuɗe saman ɗakin,      cikin ɗan kuzarin daya ragemata tajawo, hijabinta haɗi da rufe jikinta dashi,, wani irin azabebben ƙara ta sanya alokacin datayi yunƙurin tashi, wani Irin raɗaɗi da zafi suka ziyarci ƙwaƙwalwarta, saurin rumtse idanunta tayi haɗi da cize lips ɗinta._

_Ƙwarai  tayi babban jarumta data iya kai kanta toilet, adaddafe ta sanya ruwan zafi acikin bath ɗin wanka, haɗi da shiga ciki tazauna,   saurin rumtse idanunta tayi, alokacin da zafin ruwan yaratsa cikin jikinta,        sosai ta gasa kanta, duk da kuwa taji matuƙar azaba amma bayanda zatayi amatsayinta, na wacce tayi karatun boko dolene tagasa kanta, matuƙar tanason lafiyarta._

_daƙyar take iya tafiya, saboda tsananin ciwon datakeji a ƙasanta, koda ta fito a toilet ɗin, durƙushewa tayi a ƙasa, haɗi da fashewa da wani irin matsanancin kuka, wanda sai yanzu tasamu daman yinsa,       kuka take sosai da sosai irin wanda tajima batayi saba, haƙiƙa ta yadda adunia bata da wani maƙiyi daya wuce Hameed,  wutar tsanarsa ce tacigaba da ruruwa acikin zuciyarta, yayinda abubuwan dayayi mata suka shiga dawowa cikin ƙwaƙwalwarta filla filla, tun tana kuka da’iya ƙarfinta harta fara relax, lokaci ɗaya kuma wani irin zazzafan zazzaɓi yarufeta haɗi da masassara, bajimawa numfashinta yaɗauke gaba ɗaya, ta daina motsi._

_Asuban fari yafarka daga nannauyan baccin daya ɗaukeshi, tun daran jiya, bathroom yashiga yayi wanka haɗi da ɗauro alwala,    kaitsaye masallacin dake jikin gidansa yanufa acan ya gudanar da salla’n asuba._

_Baishigo cikin gidanba, har saida yayi mawa doctor Nura waya akan yaturomasa, nurse mace tazo ta duba mai matarsa, bata da lapiya._
_Zama yayi akan ɗaya dagacikin kujerun falon, zuciyarsa cike tab da tarin tunanuka iri-iri, duk da cewa baitaɓa yimawa Farhana kallon Mazinaciya ba, amma baiyi tunanin zaisameta ahakaba, haƙiƙa mata kala kala ne, kuma da yawansu suna suka tara, tagamsar dashi ƙwarai ta yadda baiyi tunaniba,  saidai haryanzun baidaina, jin ƙiyayyarta acikin zuciyarsaba,_

_knocking ƙofar falon da’akeyi ne, yakatsesa daga tunanin dayakeyi, batare da ɓata lokaciba, ya nufi ƙofar, don yaga waye yake knocking door ɗin,_
_Nurse Asma’u dake tsaye bakin ƙofar, tana ganinsa ta ɗanyi murmushi, haɗi da yimasa bayanin cewa ” doctor Nura ne ya aikota,,_
_batare da ɓata loƙaciba  yayi mata iso zuwa cikin falon, kafun yanufi ɗakin Farhana._
_Yamatuƙar tsorita ayanda yaganta, batare da ɓata lokaciba, ya ɗauko gorar swan acikin fridge, haɗi da yayyafa mata akan fuskarta, wani irin doguwar ajiyar zuciya ta sauƙe alokaci guda, haɗi da buɗe idanuwanta da sukai mata nauyi, saurin maida idanuwan nata tayi ta kulle, asakamakon tozali da fuskarsa datayi, wanda batako ƙaunar sake ganinta._
_Baidamu da yanda ta tsorita daganinsaba, ya sungumeta daga ƙasan datake kwance zuwa kan gado,    kafun yafice daga cikin ɗakin danyimawa nurse Asma’u iso._

_Sosai Asmer’u tayi checking ɗin Farhana, saidai kuma tagirgiza da irin taɓargazan data gano cewa yayi mawa Farhana’n, inda Allah yarufa asirima bai ɓarkataba, da sai anmata ɗinki, magunguna Asmer’u ta bamawa Farhana, tasha haɗi dayimata allurai guda biyu, kasancewar jikinta akwai zazzaɓi,     saida nurse Asmer’u tatabbatar daba wata matsala kafun tayi musu sallama, kuɗi mai yawa Hameed yabata, tatafi tana yimasa godiya._
_Follow me on Whatsapp nd Wattpad_

_(Kuyi hakuri da ɗan guntun typing ɗin danake muku, banasamun time sosai kamar dane, shiasa.)_

🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

          *_MENENE MATSAYINA ?_*
                 *(fictional story)*

       *Written by*
Phatymerhsardauna
       *🎈Mrs Sardauna🎈*

*Dedicated to My Lovely sister Maryam*

*🌈Kainuwa Writers Association*

~https://www.facebook.com/kainuwawriterassociation~

       *_Wattpad_*
  @Fatymasardauna

  *Editing is not allowed 📵*
*NOTE :  wasunku dayawa sukancewa kada nabar Hameed yakusanci Farhana, wai yayi kusa, wasunku kuwa cewa suke idan yakusanceta shikenan zaifara sonta, da Hameed yakusanci Farhana kuma, sai wasunku suke ganin kamar nayi abun daba daidai ba, hmmm, to   inaso kusani cewa basai lallai tahanyar kusanta bane ake samun  soyayya, mafi yawancin hausa novels, writers sukan sanya daga namiji yakusanci mace, shikenan zaifara sonta,   to inaso kusani ko a real life hakan baicika faruwaba, saunawa namiji zaiyimawa mace faɗe amma kuma saiyamanta da’ita, bai kuma taɓa jin sonta acikin ransaba, koshi bakusantabane ? haka kuma namiji yakan iya auren mace, batare dasuna son junaba, kuma hakan bazaihanasa kusantartaba, amma kuma koda yakusanceta bazaiji soyayyarta acikin zuciyarsaba, ita soyayya tana farawane daga hanyoyi dadama, balallai saita hanyar kusantaba, inaso kusan wannan, shidai kusanta yana ƙara shaƙuwa ne atsakanin mutane, kuma aduniya akwai namijin da inzai kusanci mace saugoma, bazai taɓa nunamata yaji daɗiba, balle kuma haryanunamata so, bakuma wai danbaiji daɗin bane A’a haka nature ɗinsa yake, so fatan zaku fahimceni my lovely fans.*+

     *Page 2⃣6⃣*

Balaifi koda tatashi ta ɗanji ƙarfin jikinta, saboda allurai da kuma magungunan da nurse Asmer’u tabata suntaimaka ƙwarai wajen dawo mata da kuzarinta, saidai abun da baza’a rasaba,    wanka tayi haɗi da shirya kanta cikin wani haɗaɗɗen gown maikyaun gaske, saidai kokaɗan rigar bata kamata ba,    
Zama tayi akan gado haɗi da rungumar ƙaton pic ɗin dake hanunta, take hawaye suka shiga sauƙa akan kuncinta, na ciwo da takaici, domin kuwa haryanzu tana jin raɗaɗi da zafin abun da Hameed ya aikata agareta,  sam baigwadamata tausayi, ko kuma adalciba, yanunamata zallan ƙiyayyarsa agareta, ya karɓi budurcinta, ta ƙarfin tsiya, batare da lallami ko lallashi dakuma soyayyaba,
Hanunta tasanya haɗi da shafa kan fuskar mutumin dake jikin hoton,   ” nayi kewarka my Man, nayi kewarka sosai, rashinka yajawomin abubuwa dadama ciki kuwa hadda tozarci,  rashinka akusa dani babban illane, Allah yajiƙanka yayi maka rahama ”   taƙarashe zancen cikin kukan tausayin kanta,      saida tayi kuka mai isanta kafun tatashi tawanko fuskarta..

Zaune yake acikin katafaren office ɗinsa, wanda yaji abubuwan mo re rayuwa, yakuma ƙawatu iya ƙawatuwa,  yana zaunene cikin wata irin lumtsumemiyar kujera, yayinda yake sanye da maroon sute, masu matuƙar kyau da tsada, wanda sukayi nasarar bayyana zallan kyawunsa haɗi da kwarjininsa,   idanu yazubamawa tarin files ɗin dake aje gabansa, amma azahirin gaskiya hankalinsa, baga takardun yakeba,     ajiyar zuciya ya sauƙe alokaci guda haɗi, da tashi daga kan kujeran daya ke zaune, car key ɗinsa yaɗauka haɗe da ficewa daga cikin office ɗin…

Fitowarta awanka kenan daga ita sai towel, dake ɗaure aƙirjinta zuwa cinyarta,   sambata ji motsin shigowarsa cikin ɗakinba, saigani tayi wutar ɗakin yaɗauke gaba ɗaya, amatuƙar tsorace tafara lalumen wayarta, domin kunna torchlight, batayi auneba taji  an hankaɗata kan gado, wanda hakan yayi sanadiyar kuncewar towel ɗinta, cikin tsoro tashiga ja da baya, domin kuwa duk da cewa ɗakin akwai duhu, hakan baisa takasa gane saba,  cikin raunanniyar murya tace ” Dan Alllah Yaya Hameed kayi haƙuri, kada kasake cutar dani, naroƙeka,,     ko ajikinsa bai sauraretaba, saima kayansa daya shiga cirewa,   ganin haka yasanya tasoma kurma ihu, wanda bazai amfaneta da komaiba, because babu mai jinta balle kuma yataimaketa,,  
STORY CONTINUES BELOW

daƙarfin tsiya yakamata haɗi da matseta ajikinsa, take yashiga sauƙe ajiyar zuciya akai akai, domin kuwa jikinta yanaimasa matuƙar daɗi, yakan tsintar kansa cikin shauƙi aduk lokacin da yaji lallausan fatar jikinta haɗe danashi, cikin zafi zafi yashiga matsar breast ɗinta, wanda sukafi komai ɗaukar hankalinsa ajikinta,    sucking ɗin breast ɗinta yashiga yi baƙaƙƙautawa,    duk yanda Farhana take kuka dayi masa magiya akan yaƙyaleta amma sam baijinta, domin kuwa yayi nisa baijin ƙira.

Yauma yagurjeta son ransa,batare da lallami ko sassauciba, saida yatabbatar daya samu gamsuwa atattare da’ita hundred percent, kafun ya tsallaketa yafice daga cikin ɗaƙin,   
kukan tsananin baƙinciki takeyi, domin kuwa abunnasa yazo darainin wayo,  gakuma uban raɗaɗi da ƙasanta keyimata, because yasha gurza,        duk dacewa taji zafi sosai saidai baikai na daren jiyaba,      yauma dole saida tayi mawa kanta gashi, takuma sha ƙwayoyi, dan samun sauƙin raɗaɗin datakeji aƙasannata.

Hameed kuwa yanafita kaitsaye ɗakinsa yanufa donyin wanka.

Tsaye yake agaban dressing mirror yana busar da jiƙaƙƙen gashin kansa dake ɗigan ruwa, alamar daga wanka yafito,
jinsayake wasai bashida wani sauran damuwa, amma daga wani ɓangare na zuciyarsa, idan yatuno Farhana, saiyaji wani irin ɓacin rai da takaici yaturnuƙe zuciyarsa, ahaka dai haryashirya kansa, cikin wani riga da wando na jeans blue colour, yayi kyau sosai, domin dai dama shiɗin handsome guy ne, mai ɗauƙar hankalin ƴan mata, da kyawunsa haɗi da kwarjininsa uwa uba kuma ya ƙware wajen iya gaye,,     car key da phone ɗinsa yaɗauka,  yafice daga cikin ɗakin.    

tsaye yayi yana ƙaremawa jerin haɗaɗɗun motocinsa kallo,  wata blue ɗin Range rover yashiga, haɗi dayi mawa motar tasa key, maigadi yawangale masa gate, ya cillata kan titi, kai tsaye  zoo road yanufa, inda anan gidansu Beedah yake.

Koda ya isa cikin gidan, kaitsaye inda zai sadasa da babban falon mahaifiyar Beedah yanufa, wato (Hajiya Ruƙayyatu)
tarba mai kyau Hajiya Ruƙayyatu tayi mawa Hameed, domin dai tana matuƙar girmamasa,
badon komaiba saidan  kuɗinsa, domin ita arayuwarta ma tatsani talaka, fiye da komai, shiyasa tace ƴarta bazata taɓa auren talaka ba, sai wanda duniya take damawa dashi, wato wanda ƙasa tasandashi mai kuɗin gaske,
Beedah da yanzu sauƙowarta daga ɗakinta, batasan ma da zuwansaba, tana ganinsa
tatafi da gudu ta faɗa jikinsa, haɗi da sanya masa kukan shagwaɓa, ita adole tayi missing ɗinshi,   ko kunyar mahaifiyarta, dake zaune awajen bata jiba, 
Itakuwa Hajiya Ruƙayyatu sai murmushin jin daɗi take, ganin irin abubuwan da ƴartata takeyi mawa mijinnata, tatabbatar batai rainon banzaba.

Gaba ɗaya kunya yarufeshi, domin kuwa baiso Beedah tayi masa haka, agaban mahaifiyarta ba, gashi sai wani sunbatar kumatunsa take,    aikuwa Hajiya Ruƙayyatu na barin falon, yayi saurin ture Beedah daga jikinsa, haɗi da ɓata fuskarsa yace ” haba My Beedah kinsan banson kinamin irin abubuwan nan agaban manyan mutane ko maiyasa bakya kiyayewa ?

Tura bakinta gaba tayi, wanda yasha red lipstick, haɗi da cewa ” amma dai kasan nayi missing ɗinka ko, kuma miye aciki dannayi hugging ɗinka agaban Mom ,, taƙarashe maganar cikin sakalcin da baya mata kyau  dakuma tsari,  
Ajiyar zuciya Hameed yasauƙe haɗi da cewa ” kisameni a mota,, yanakaiwa nan azancensa yasakai yafice daga cikin falon,     yayinda itakuma da sauri takoma ɗaki tashiga tattara kayanta, domin dai dama yau itama tayi niyan komawa gidannasa, koda baizoba, saboda tayi matuƙar missing ɗinsa.

Ko acikin mota Itake jansa da hira, tana basa labarin  Paris ɗin dataje,  wani lokacin yakan amsamata, wani lokacinko yayi shiru, kokaɗan bata damuba, domin tasan wani lokaci haka halinsa yake, har suka iso gida labarai kawai take basa…

Tunda suka kwanta yalura da take taken Beedah, yakuma harbo jirginta, amma saiya basar, domin ayanda yakejinsa, bazai iya kusantar taba, dama Farhana ce to da yanzun yasoma aiki, domin kwata kwata shikam baya gajiya da gurzanta, because idan yana sex da’ita numfashinsa har ɗaukewa  yake.
Ganin da Beedah tayi cewa Hameed ɗin kamar bata ita yake ba, yasanyata mirginowa garesa, haɗi da kwantar da kanta abayansa, cikin salon jan hankali tashiga shafa kwantaccen sumar dake lafe a faffaɗan ƙirjinsa,
cikin salo da kuma wata irin murya wanda ke nuni da mutum yanacikin halin sha’awa tace ” My dear amma kasan inabuƙatarka ko, naga kuma kamar kana basarwa,,

murmushin gefen baki yayi haɗi da jawota cikin jikinsa, cikin muryan raɗa yace ” i’m very tired Beedah, so kiyi bacci, gobe ko da safe ne basai nayimiki abun dakikesoba,,    yakai ƙarshen zancennasa yanamai shafa sumar dake kanta,

Wani irin kallon mamaki Beedah kebin Hameed ɗin dashi, “wai yagaji” tamaimaita maganar tasa azuciyarta, a iya saninta da Hameed, zai iyayin sex da mace sau huɗu atake, batare da yanuna gajiyawarsaba, amma saigashi yanzu batare da yayi sex ko sau ɗayaba amma yana cemata yagaji,  maganar dayakeyine yakatseta daga zancen zucin datake, 
Kallon cikin idanunta dasuka kaɗa sukai ja saboda jaraba, Hameed yayi  take kuma yaji tausayinta yatsirgamai, domin kuwa yasan ita  macece mai ƙarfin sha’awa, haka kuma tana da saurin relief,  sake jawota jikinsa yayi, tare da haɗe bakinsu waje ɗaya, abun dabai taɓa yi mawa Farhana ba kenan, (wato kiss)
Sosai yake wasa da’ita burinshi kawai shine yasama mata nutsuwa,     yayinda itakuma ta birkice baki ɗaya, tana amsan saƙonsa, daki daki,       bakinsa ya ɗaura akan nipple ɗinta yashiga tsotsa ahankali, daga ƙasanta kuwa   yatsansa, yasanya yana fingering ɗinta,

duk yanda yaso yaji feeling atattare da’ita yakasa, hakan yasanyashi cigaba da romancing ɗinta.

Aikuwa romancing ɗin dayake mata, yana shiga jikinta, domin kuwa lokaci ƙalilan gaba ɗaya ta fice ahayyacinta, saidai duk yanda taso ya kusanceta, bata samu hakanba, dolenta tayi realising,,,,       take kuma bacci yaɗauketa, batare da ta tsarkake jikinta daga najasan dake tattare da’ita ba.
(Hattara mata !! wasunku idan anyi sex dasu, basu damu da su tsarkake jikinsuba, sai sukwanta bacci ahaka, to kusani cewa hakan dakukeyi bashida kyau balle tsari, Annabi (S.A.W) dakansa yace idan bazaku iyayin wankaba to kuyi alwala, domin kuwa bakyau kwana da ƙazanta,  sbd haka masu irin wanga hali, saiku kiyaye.)

Luf yayi akan gado, haɗi da lumshe idanunsa, zuciyarsa cunkushe take da tarin tunani kala kala,  baisan cewa Mata suna da banbanci ba sai yanzu dayake mu’amala da mata biyu, ƙwarai yaji banbanci atsakanin su,  yakuma yadda cewa kowacce mace da irin  baiwar da Allah yayi mata,,

haka dai yayita saƙawa da kuncewa har bacci yayi nasaran ɗaukarsa.

*(Kuyi haƙuri bakullum zakuna ganin posting ɗinaba, sbd uzururruka.)*

*Follow me on Wattpad*

*@Fatymasardauna*

🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

           *_MENENE MATSAYINA ?_*
                 *(fiҫтiоηӑι sτοrγ)*

       *Written by*
РнӑτγмεrнSӑrδαuпα
*🎈Mгs Sӑrδӑчηa🎈*

*Δεδicаτεδ to Mγ Loυεlγ sisτεг Мӑгӳӑм*

*🌈Kӑiηчωӑ Шriτεг Ӑssoҫiaτiοη*

~https://www.facebook.com/kainuwawriterassociation~

”'(Kuyi haƙuri jiya nayi posting batare danayi editing ba, so naga anɗan samu error type, page 25 ma naga anɗan samu error kuyi haƙuri banyi editing bane shiasa.”’)

   *Εdiτiηg is ηοτ ӑlloωεδ📵*

   *Pӑgε2⃣7⃣*

Washe Gari

Tsab tagama shirya kanta cikin wani blue  lace  daya ji ɗinkin riga da skat pieces, sosai kayan suka zauna mata ajikinta sukai mata ɗas gwanin ban sha’awa,   ko mai bata shafa ba balle powder haka tasanya hijab ɗinta, tanufi ƙofar fita daga ɗakin domin kuwa yunwa yasanyata gaba, dolenta taje tasamawa  kanta mafita, ahankali take sauƙowa daga kan step ɗin falon.+

zaune  ta iskesu afalon,  Hameed  nakan kujera, yayinda Beedah ke ɗale kan cinyarsa,  tana narkamasa shagwaɓa, ita adole gata gaban goshin miji,   1
Saurin ɗauke kanta tayi daga kallonsu haɗi da nufar inda zaisadata da kitchine,      
“Inazakije ?
Muryarsa ce ta daki dodon kunnuwanta, hakan yatilasta  tsayawanta,

“kitchine,,
tabashi amsa ataƙaice haɗi  da ɗauke idanunta daga kallonsu zuwa wani waje daban,
jin da tayi yayi shuru baisake ce da’ita komaiba yasanyata shigewa  cikin kitchine ɗin domin dama takawo ƙofar shiga shiya tsaidata,
Aƙagauce tadafa indomie da ruwan  tea, domin sukaɗai takejin zata iya ci,,

juye indomie ɗin tayi  cikin plate,  kana tafito daga cikin kitchine ɗin.

Tafiya takeyi kanta na ƙasa bata da wani buri dayawuce taganta tana sanyama cikin ta dayake yimata kukan yunwa abinci,  
cikin tsautsayi sukai karo da juna, wanda hakan yajanyo suɓucewar plate ɗin daga hanunta,  gaba ɗaya abincin ya tambaɗe aƙasa,    yayinda  ruwan tea ɗin kuma ya kware gaba ɗaya ajikin Farar shaddan dake sanye ajikinsa,
cikin tsananin tsoro take kallon yadda rigar jikinsa ke ɗigan ruwan tea, tana fidda hayaƙi, domin kuwa saida ruwan yatafasa tahaɗa tea ɗin,     tanakai idanunta kannasa tayi saurin ɗaukewa, domin tsananin bacin rae tahango kwance akan fuskarsa, 
Batare dayace da’ita ƙalaba yajuya haɗi da komawa ɗakinsa, 
Ganin haka yasanya itama cikin sanyin jiki, tanufi  kitchine,  mopper ta ɗauko haɗi da  gyara wajen da indomie ɗin yaɓata,
  
kokaɗan batajin zata iyayin wani girki ayanzu, because yunwa taci ƙarfinta, danhaka kaitsaye ɗakinta tawuce  haɗi da ɗaukan fresh milk acikin fridge,    zama tayi abakin gado tana maida numfashi, ahankali tamkar wanda tayi aikin wahala,     kurbanta  ɗaya taji anfisge goran daga bakinta da ƙarfin tsiya, wanda hakan yahaifar da zubewan  rabin fresh milk ɗin ajikinta,  batare da ɓata loƙaciba yawatso mata kayan dake hanunsa cikin kakkausan murya yace
” 5 minute nabaki kitabbatar kinwankesu da kyu, domin ko idan  bai fitaba zaki sake, kikuma tabbatar da hannuwanki kika wankesu bada washing machine ba,,  yanakaiwa nan azancensa yasakai yafice daga cikin ɗakin.

STORY CONTINUES BELOW

Kuka Farhana tasanya wanda tarasa dalilinsa, saida tayi kuka sosai kafun taɗauki kayan tawuce toilet ɗinta dasu,       sam wanki ba aikin tabane, domin bata ma wani iyaba, tun tana ƙarama bata taɓa wankiba, amma saigashi yau Hameed yasanyata dan baƙar mugunta kuma wai kada tayi masa da washing machine ,, haka dai tazage tayita gurzan kayan, tanayi hawaye na sauƙa daga kan fuskarta,,     saida tayi iya gurzanta takuma tatabbatar dacewa kayan sun fita kafun, tasanyasu a bokati tanufi hanyar waje dasu don shanyawa.

Koda tasauƙo ƙasa Beedah na zaune akan kujera , taɗaura ƙafa ɗaya kan ɗaya, tana ganin Farhana takwashe da dariyan mugunta haɗi da jifanta dawani irin mugun kallo, na dani kike wasa,     itadai Farhana batace da’ita ƙalaba tafice daga cikin falon..

tana shigowa cikin ɗakinta ta rushe da kuka maicin rai,

Afili ta furta cewa  *” MENENE MATSAYINA* acikin gidannan  Ƴar aiki kokuwa Matar Aure ??  yazama dole kasakeni Yaya Hameed domin kuwa bazan taɓa iya cigaba da zaman aure dakaiba, yazama dole inyi nesa dakai darayuwarka baki ɗaya,,,    hanu tasanya tashiga share hawayen dake sauƙa akan ƙuncinta,    daidai lokacin akasoma knocking ƙofar ɗakinnata,     dasauri sauri tashiga share ragowan  hawayen dasukayi saura akan fuskarta, domin bataso wanda yake mata knocking yafahimci halin datake ciki, ƙarisawa gaban mirror tayi domin sanin wani hali fuskarta take ciki, ganin datayi idanunta sunkaɗa sunyi ja yasanyata, shigewa cikin bathroom tawanko fuskarta,,
Wani irin tsallen murna Farhana tayi haɗe da faɗawa, jikin Lateefa dake tsaye bakin ƙofa,    cike da tarin farinciki, itama Lateefa cikin tsananin farinciki, ta rungumi ƴar uwartata,,      zama sukayi dukansu akan gado cike da tarin farinciki, Farhana tace ” i miss you so much My sister, saidai banji daɗiba zuwa babu sanarwa ,,  takai ƙarshen zancennata tana turo baki gaba kamar ƙaramar yarinya,
Murmushi Lateefa tayi haɗi da cewa ” Suprise  mukeson baki shiyasa, inkuma bakyaso saimu koma  dama nida Bro Atif muke tafe k…,,  ai Lateefa batagama rufe bakintaba Farhana tafice daga ɗakin da gudu, tana ƙiran sunan Atif,

murmushi kawai Lateefa tayi haɗi da rufamata baya.

Cikin matuƙar farinciki Farhana taje taɗale jikin Ateef, batare da tayi tunanin maihakan zai haifarba,, shima Ateef ɗin cike da tarin farinciki ya rungume  ƙanwartasa kuma matar yayansa,
Batare da ɓata lokaciba Farhana, tacikamusu gabansu da drinks, kala kala.
Sosai sukai farinciki daganin junansu, sunkuma sha hira sosai, Lateefa dakanta tataimaka mawa Farhana sukayi girki,,    bayan sunyi sallan la’asar ne suna zaune Lateefa tamai da kallonta ga Farhana haɗi da cewa ” duk wanda yaganki ko bai tambayaba yasan kina cikin damuwa, dan Allah kifaɗamin Farhana Yaya Hameed yana cutar dake ko ?

Murmushin ƙarfin hali Farhana tayi haɗe da ƙoƙarin ɓoye tarin damuwarta, domin sam bataso Lateefa tafuskanci cewa akwai abun dake damunta, cikin son ganar da Lateefa cewa bawani abun dake damunta, tace ” Maikika gani Lateefa, sam ba abundakike tunani bane domin kuwa lafiya muke zaune da Yaya Hameed ,,
Kallonta Lateefa tayi haɗi da jinjina kai, amma bawai dan tayarda da abun da Farhana tafaɗaba, because kowa yasan Farhana ada  yasanta ayanzu to tabbas, zaisan cewa tasamu sauyi acikin rayuwarta, tana kuma da damuwa.
Haka dai sukacigaba da hiransu, duk kuwa yanda Lateefa taso sanin wani hali Farhana keciki, amma hakan baiyiwuba, sbd Farhanan taƙi bata dama..

Haka sukaimata sallama Cike da kewan juna,  har bakin mota tarakasu bayan sunbata saƙon da Ummi tace akawomata, ta amsa haɗi dayin godiya, takuma ce sugaida Ummi.    Saida taga ficewarsu daga gidan kafun takoma ɓangarenta, aranta kuwa tanajin inama tanada damar binsu..

STORY CONTINUES BELOW

Saida tayi Sallan isha kafun tayi wanka, tsab tashirya kanta cikin wani sleeping dress marar nauyi, amma yanada tsayi,  kan gadonta takoma tazauna haɗi da jawo ledan da Ummi tabada akawomata,    gororin zumane dasukaji haɗi guda biyu, saikuma dambun naman saniya,   cike da ɗoki Farhana taɗau gora ɗaya acikin zuman tasoma sha, saboda  zuman na mata daɗi sosai, saida tasha fiye da rabin goran kafun ta ajiye,  haɗi da soma cin danbun Nama’n,, bayantagama ciye ciyentane , tashiga bathroom tayi brush haɗi da ɗauro alwala,     rage hasken wutan daya mamaye ɗakinnata tayi haɗi dayin addu’a tabi lafiyar gado..

Duk yanda taso bacci yaɗauketa abun yacitura, domin kuwa wani irin matsanancin sha’awa takeji,  gaba ɗaya ta hargitsa kan gadon datake kwance bata dawani buri dayawuce taji ana sex da’ita,  abun da batasaniba shine wannan zuman datasha shiya hargitsamata lissafi, domin kuwa tsumin mata ne maikyaun gaske, kuma kaɗan akesha, itakuwa uwar kwaɗayi taje tasha fiye da rabi,,
Acan ɓangaren gogannaku Hameed ma hakance takasance dashi, domin sam bacci yaƙi ziyartan idanunsa, sai juyi yake akan makeken gadonsa,    wani irin
Sha’awa tare da ciwon mara ne suka haɗemasa alokaci guda,   ayanda yakejinsa komai zai iyafaruwa dashi idan har baikusanci Farhana ba.

Daƙyar ya’iya tashi daga kwancen dayake, haɗi da ficewa aɗakinnasa, kaitsaye ɗakin marainiyar wayonsa Farhana yanufa, domin kuwa ita kaɗaice zaisamu gamsuwa hundred parcent awajenta,
Ahankali yatura ƙofar ɗakin haɗi da kutsa kansa ciki,    yayi matuƙar mamaki daya sameta idonta biyu, domin yayi zaton adaidai wannan lokacin itama tajima da yin bacci,,
Hanunsa yasanya duka biyu yaɗagota daga kwancen datake zuwa  jikinsa,   wani irin kallo suke mawa juna, da basusan ma’anarsaba, yayinda idanunsa suka kaɗa sukaija,    ahankali yashiga matso da fuskarsa daf datata,     batare da tunanin komaiba, yasanya bakinta acikin nasa haɗi da kama leɓenta na ƙasa yashiga tsotsa ahankali, yayinda hanunsa kekan bayanta yanashafawa slowly ,     Allah sarki Farhana dama acikin mayen sha’awa take dan haka, sai takejin abun dayakemata, tamkar wutar sha’awa yake ƙara ruramata, cikin ƙwarewa dakuma sabo, ta cafki harshensa tashiga tsotsa ahankali, domin Kuwa haka take yimawa Farhan ɗinta, aduk sanda suke kissing juna, takuma lura Farhan ɗinta yanamtuƙar son hakan.
Wani irin salon kiss dabaisan cewa akwai wata mace a dunia data iyashiba, shi Farhana keyimasa, domin dai yayi imani Beedah bata iya irin wannan kiss ɗinba,     aɓangaren Farhana ma hakance takasance domin kuwa duk yanda Farhan ɗinta yakai ga iya Kiss tofa baitaɓa mata irin wanda Yaya Hameed ke mata yanzuba,  
Salonnasu shiyataimaka  wajen ƙara lulawarsu wata sabuwar duniya.

Gaba ɗaya Farhana tashiɗe da irin salon da Hameed ɗin ke gwadamata ayau,  gaba ɗaya yabirkitata yayinda tsumin datasha shima yake nasa aikin,    wani irin daɗi marar misaltuwa taji alokacin da yaɗaura bakinsa kan nipple ɗinta, yanai mata wani irin sucking mai tada hankali,     bakinta takai saitin kunnensa haɗi da zura harshenta cikin kunnensa tana yawo dashi cikin nutsuwa,     Allah sarki Hameed baisan da wannan salonba arayuwa, saigashi lokaci ƙalilan Farhana ta ruɗashi, jikinsa har rawa yake burinsa kawai yajisa cikin babban birnin ta maicike da fadaman daɗi.

Yau abun yagirmi tunanin Hameed  duk yanda yaso yadaure amma abun yacitura domin kuwa, daɗin dayakeji na dabanne,  Farhana kuwa tajigata sosai Awajen Hameed, duk da kuwa itama taji daɗi sosai kuma tasamu gamsuwa, amma jaraba irin na Hameed sam yakasa barinta..

Kwanciya yayi agefenta haɗi da lumshe kwawawan idanuwansa,  a hankali yashiga sauƙe numfashi,     bayan nutsuwarsa tagama dawowa jikinsane yasanya kayansa haɗi da ficewa  daga ɗakin, batare da ko waiwayenta yayiba.

Kawar dakanta tayi daga kallonsa, yayinda hawaye suka shiga saƙƙowa daga cikin idanunta suna bin gefen fuskarta,    ƙoƙarin Kore duk wani  damuwa dake cikin ranta tayi  haɗi da shiga bathroom tayi wanka,
koda tafito awankan Sake gyara shumfuɗan gadonnata tayi haɗe da sauya rigan bacci, kana ta bi lafiyar gado,
Aɓangaren Hameed kuwa shima yanashiga bedroom ɗinsa wanka yayi haɗi da kwanciya akan gadonsa, yayinda zuciyarsa kecike da tarin tunani kala kala,    sam bayaso zuciyarsa tayi rauni akan Farhana, yafiso ya hukuntata daidai da laifinta,    daga wani ɓangare nazuciyarsa kuwa, yana ganin sauwaƙe mata zaiyi taje tanemi wani, mijin dazai  bata kulawa,3
(Kuji 🙄 Hameed ɗinnanfa, bayan yagama cinyeta yake batun saki 🥺)

Itakuwa Beedah tanacan ɗakinta yashe akan gado tana baccin asara batare da  tasan wainar da ake toya waba 😂.1

Haka dai zuciyoyi biyun suka kwana cikin tunani, mabanbanta.

Follow me on Wattpad

~@Fatymasardauna~

🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

           *_MENENE MATSAYINA ?_*
                 *(fiҫтiоηӑι sτοrγ)*

       *Written by*
РнӑτγмεrнSӑrδαuпα
*🎈Mгs Sӑrδӑчηa🎈*

*Δεδicаτεδ to Mγ Loυεlγ sisτεг Мӑгӳӑм*

*🌈Kӑiηчшӑ Шriτεг Ӑssoҫiaτiοη*

~https://www.facebook.com/kainuwawriterassociation~

  *Εδiτiηg  is ηoτ ӑιιoωεδ 📵*
 
     *page 2⃣8⃣*

Tundaga wannan lokacin Hameed yamaida Farhana sex machine ɗinsa, baya taɓa shiga harkanta kokuma yakulata,  saidai in buƙatarsace tatasomai,  nan zaizo ya danneta kotana so ko bataso,  harsai buƙatarsa tabiya sannan yake tsallaketa yayi tafiyarsa,
lokaci ɗaya saiga Farhana tasoma lalacewa yayinda rama yasoma bayyana kansa ajikinta, domin kuwa  abunda Hameed keyimata yana matuƙar damunta,
Ɓangaren Beedah ma hakanne takasance domin tun bata damuwa dayanda Hameed ɗin ke ƙin kusantarta, hardai abun yafara damunta, domin aduk sanda tadunfarosa da buƙatarta, saiya nemi hanyar ɓullewa, idan kuwa yalura amatse take, sai yayi fingering ɗinta don sa ma mata sauƙi akan sha’awar dake damunta,          ayanda Beedah tafahimcesa shine kwata kwata bayason  yin sex da ita, idan kuwa har sex ɗin zaiyi da’ita tofa daya fara zaiyi saurin  releasing, bakuma zaisake nemantaba, harsai dai idan itace ta ne mesa,    hakan yasa batai ƙasa aguiwaba wajen sanar da aminiyarta Murja, halin datake ciki,  takuwa ji daɗin shawaran da Murja tabata..+

Yau kwana Uku kenan Farhana, bata sa Hameed acikin idanuntaba, hasalima ko motsinsa  tadainaji, hakan kuwa  baƙaramin daɗi yayimataba, koba komai tahuta da baƙar jarabarsa,,     
yanzuma abinci take shiryawa me rai da lapia, domin kuwa Sara tayi mata waya kan cewa tanazuwa,       haɗaɗɗiyar fried rice wacce taji kayan lambu ta girka haɗi da   coconout juice mai daɗin gaske, kasancewar sune favorite food na Sara.

Bayan tafito awanka tashirya kanta cikin, wata blue bubu gown, duk da cewa rigan bata kama jikinta ba, amma tayi mata kyau sosai.
Wayarta ƙirar iphone 8+ ce tashiga bada sautin waƙan  shahararran mawaƙinnan indian nan wato (Arjit singh),    ” Besty Sarah”  shine sunan dake yawo akan screen ɗin wayartata, batare da ɓata lokaciba tayi picking call ɗin,
   
“To” kawai naji tace haɗi da aje wayannata bisa gaban dressing mirror, kaitsaye tafice daga cikin ɗakin.

Rungume juna duka  subiyun sukayi cike da tarin farinciki, haɗi da ɗokin ganin  juna,
kaitsaye ɗakin Farhanan suka nufa haɗi da baje kolin hirarrakinsu, .
Bayan sungama ciye ciye da shaye shayen drinks, Sarah ta gyara zama  haɗi da fuskantar ƙawartata
Tace
“Maiyake damunki Fana ?  gaba ɗaya kin rame, tamkar ba Fanan dana saniba, kada ki ɓoyemin damuwarki Farhana sanar dani ko’ina da hanyar dazan taimakamiki,,    tayi maganar ne cike da tsananin nuna kulawa ga ƙawartata,

Ajiyar zuciya Farhana tayi haɗi dasanya hanayenta duka biyu tadafa kafaɗun Sarah cikin son ɓoye damuwarta tace ” kada kidamu ƙawata  banda damuwar komai inacikin farinciki, kamar yadda kowacce macen aure take,, tafaɗa mata hakanne kuma don batason kowa yasan sirrinta, dana mijinta, saboda tayi imani cewa dataimakon Allah zata iya warware matsalan gidanta, basai ta sanar dakowa halin datake cikiba.

Jinjinakai Sarah tayi  haɗi dayin hamdala acikin zuciyarta, domin kuwa bataso ƙawartata takasance ɗaya daga cikin irin matan nan dasuke shan wahala agidan mazajensu,,

( Yake ƴar uwa kizama mairiƙe sirrinki dana mijinki, babu amfanin sanar da wata ƙawar sirrin gidanki dakuma halin dakike cike, sbd bakowacce ƙawa bace zata baki shawara tagari, fatan zamu kiyaye.)

STORY CONTINUES BELOW

Haka dae suka cigaba da hiransu  cikin nishaɗi da walwala …

Harsaida Sarah tayi Sallan magrib sannan tayimawa Farhana bankwana, har bakin mota kuwa Farhana tarakata, suka rabu cike da kewar juna.

10:00 pm daidai motarsa ta kunnu kai cikin gidan,  yakai kusan 5 minute acikin motar kafun yafito, kaitsaye cikin gidannasa yanufa.

Zama yayi abakin bed ɗinsa, amatuƙar gajiye yashiga rage kayan dake jikinsa,   towel yaɗaura aƙugunsa haɗi da shigewa bathroom,

Kwanciya yayi acikin jakuzzie’n  da aka cikasa da haɗaɗɗen ruwan wanka da aka cikamai turaren wanka saitashin ƙamshi yake,  ahankali  ya lumshe kyawawan idanuwansa, dasuka sauya launi lokaci guda.

yajima cikin jakuzzie’n kafun daga bisani yayi wanka,,
Sanye yake da rigan wanka fara ƙal yayinda tulin gashin kansa, ke ɗigan ruwa, kaitsaye gaban dressing mirror yanufa, saida yabusar dagashin kannasa, kafun yashiga shafa mayukansa masu matuƙar ƙamshi,  
Long pencil jeans yasanya kasancewar garin anayanayin zafi yasanya baiwani damu da sai yasanya  riga ajikinsa ba, because shi mutum ne maiyawan jin zafi, komin ƙanƙantan zafi to yana ɗaga masa hankali.
Goran fresh milk ɗin daya ɗauko acikin friedge ɗin dake ɗakinnasa yakafa abakinsa, harsai da yatabbatar cewa bakomai cikin gorar kafun yayi wurgi da’ita cikin durstbin,  miƙewa yayi daga zaunen dayake haɗi da ficewa daga cikin ɗakin.

Koda yashiga ɗakin Farhana akwance yatarar da’ita domin tuni bacci yayi nasaran ɗaukarta.   Ganin yanda tatakure waje ɗaya, yasanyashi ɗaukanta caɗak haɗi da gyaramata kwanciya, domin kuwa irin yanayin yanda tayi kwanciyar zai iya haifarmata da ciwon wuya,  Farhana kuwa   jin ta datayi cikin tattausan jikinsa, yasanta ƙan ƙamesa haɗi da saƙala hanunta akan wuyansa,

murmushi yayi haɗi da sanya hanunsa yakashe musu wutan da haskensa yamamaye ɗakin, rungumeta yayi tsam acikin jikinsa, yana mai shaƙan daddaɗan ƙamshin dake fita ajikinta, ita kuwa Farhana  sake maƙalewa acikin jikinsa tayi, haɗi da  sauƙe sauƙe numfahi akai akai,
sosai sha’awarsa tasoma tashi, asakamakon numfashinta dake sauƙa kan wuyansa,  yana rikita masa lissafi,
Daƙyar dai yasamu    bacci yaɗaukesa awannan dare..

Ƙiran Sallan Farko na asuba da Ladani’n masallacin gidansa keyi, shiya ratsa kunnuwansa haryayi sanadiyar farkawarsa, daga daddaɗan baccin dayakeyi, haryanzu    rungume suke da juna shida ita, kamar dai yanda suka kwanta,,   ahankali yazare jikinsa daga nata haɗe da jawo blanket yarufe ta dashi,  Kana yafice daga cikin ɗakin. 
Yanashiga  ɗakinsa kaitsaye  bathroom yanufa Wanka yayi haɗi da ɗauro alwala,   koda yafito jallabiya kawai yasanya akan dogon wandon dake jikinsa, kana yafeshe jikinsa da turarensa mai ƙamshi wanda yake al’adarsace kuma aƙidarsa baya taɓa bari jikinsa yarabu da ƙamshi, kasancewarsa namiji mai tsabta da iya ado. Kaitsaye daga ɗakinsa masallaci yanufa, koda kuwa aka idar da sallan asuba baidawo gidan ba, zama yayi cikin masallacin kamar kowani lokaci daya saba, ƙur’ani yaɗauƙa acikin masallacin yasoma karantawa cikin ƙira’arsa maidaɗin gaske…

Zuwa yanzu Farhana tagama yarda da shawaran da zuciyarta ta yankemata, akan cewa yazama dole tatashi tsaye domin sanin memene matsayinta agurin mijinnata,    sam bazata taɓa yarda suci gaba da rayuwa ayanda suke yanzuba, domin kuwa ayanda tafahimta shine  Hameed sex machine ɗinsa kawai yamai da’ita  saidai yazo yabiya buƙatarsa yatafi yabarta, dole tadawo asalin farhananta nada, dole ta ƙwato ƴanci da karamcinta agidan aurenta,    batajin ƙin Hameed haka kuma batajin soyayyarsa acikin zuciyarta, amma tayarda ƙaddarace tahaɗasu, zakuma tacigaba da ɗaukan ƙaddaranta ayanda tazo mata.

STORY CONTINUES BELOW

Bayan tafito awanka tashafa mayukanta masu ƙamshin gaske, haɗi da murza powder akan fuskarta, yau ƴan dumanne suka motsa domin kuwa hadda, lipstick tashafa,  takuma sanya kwalli, take idanunta suka sake fitowa sukai kyau,,
Pencil jeans black colour tasanya, wanda yayi matuƙar amsar jikinta hips ɗinta suka bayyano sosai gwanin ban sha’awa, haɗi da ɗaura wata pink colour top, wacce wuyanta yake da faɗi sosai har yana bayyana kafaɗunta, yayinda ƙasanta kuma yake a tsuke, dogon gashinta takama takanannaɗe awaje ɗaya, haɗi da ɗaureshi da pink ribbom, take tadawo real Farha, mai kyau aji dakuma gayu, tayi kyau sosai gwanin ɗaukar hankali,    turarukanta kuwa saida sukayi kuka, domin kuwa dai anfeshesu yadda yakamata.
Kallon kanta tayi amadubi, haɗi dayin murmushi, domin ita kanta tasan tayi kyau balaifi,    wayarta  taɗauka haɗi da ficewa daga cikin ɗakin.

Zaune yake akan ɗaya daga cikin kujerun falon yayinda yasanya laptop agaba, yana aikin shigar da bayanai, dagani kasan abu mai mahimmanci yakeyi,,  tunkan taƙaraso ƙamshinta yasanar dashi zuwanta, take   yaji yakwaɗaitu dason ganinta, amma dayake miskilancin nasa nakusa, saiya basar haɗi da cigaba da abun dayakeyi.

Koda taɗaura idanunta akansa saida taji faɗuwar gaba ya risketa, amma kasancewarta mai neman ƴanci yasanyata kawar daduk wani tsoro dakeson ɗarsuwa acikin ranta, kaitsaye ta dumfareshi.

Batare da tunanin komaiba Farhana ta ɗale kancinyar Hameed haɗi da cusa kanta cikin wuyansa tanamai sauƙe numfashi ahankali,,     tsananin mamaki shiya sanya Hameed daskarewa awaje ɗaya yayinda komai nasa yadaina aiki sai numfashi kawai,      cikin shagwaɓan da ta jima batayiba tace ” My Appiena zansha Ice Cream kobazaka siyamunba ummm ?   takai ƙarshen zancennata alokacin datake  manna masa kiss akan kyakkyawan sajensa,,
Sai alokacin Hameed yagama dawowa daga duniyar mamaki haɗi da al’ajabin da ta afkasa,     kallon fuskarta yashigayi, yayinda sunan data ƙirasa dashi yashiga yimasa yawo a ƙwakwalwarsa, “Appiena”  yasake maimaita sunan acikin zuciyarsa,  still idanunsa nakanta, yakasa koda ƙyaftasu,

Ganin haka yasanya Farhana sakin wani munafukin murmushi wanda ita kaɗai tasan ma’anarsa,

” lalle Yaya Hameed kakusa shigowa hanuna ” tafaɗa acikin zuciyarta yayinda afili kuwa tasanya, hanu tashiga shafa kwantaccen sajen dake wadace kan fuskarsa,    wani irin sarawa Hameed yaji kansa yayi alokaci guda,  dasauri ya rumtse idanunsa, haɗi da tureta gefe, laptop ɗinsa yaɗauka kaitsaye yanufi bedroom ɗinsa batare dako waigowa gareta yasake yiba,, tana ganin shigewarsa cikin bedroom ɗinnasa tasake sakin murmushi, haɗi da miƙewa itama tashige cikin nata ɗakin..

Yanashiga cikin bedroom ɗinsa, abakin gado yayimawa kansa mazauni, yayinda yasanya hanunsa duka biyu yadafe kansa dayake matuƙar saramai,    “Appiena” shine sunan dayaketa maimaitawa acikin zuciyarsa, haƙiƙa Farhana tanaso ta ɓallomai liƙin dazai zama mafamin ciwon  dake  kwance cikin zuciyarsa,      ganin zaman tunani bana sa bane yasanyashi miƙewa daga zaunen dayake,  yafaɗa toilet ɗinsa donyin wanka.

9:00 pm tuni tashirya kanta cikin  wani irin fitinannen sleeping dress mai matuƙar kyau da ɗaukar hankali,   rigar iyaka cinyarta tatsaya kuma irin net ɗinnanne, sosai rigar ta amshi, jikinta, haka kuma ta bayyana surarta sosai,   tsaye take agaban mirror tana saka wani chain ahanunta.

Hameed dayanzu shigowarsa ɗakinnata, saida yayi suman tsaye, a sakamakon tozali da haɗaɗɗiyar surarta dayayi,     saurin tattaro duk wani kuzarin daya rage mai yayi haɗi da ƙarasowa cikin ɗakin, ledan dake hanunsa ya aje akan bedsite carbonate haɗi da juyawa yanufi hanyar fita daga ɗakin, batare dayace da’ita ƙalaba baikuma sake ɗaga idanunsa yakalletaba..
Haryakai ƙofan fita yatsaya cak, asakamakon jinta dayayi kwance bisa bayansa,   cikin son tada masa da hankali dakuma, ruɗar dashi Farhana tashiga, goga masa breast ɗinta abayansa yayinda tasanya, hanunta tazagaye cikinsa, dashi  cikin muryan shagwaɓa tace

” My Appiena “
Kasa amsamata yayi haka kuma yakasa motsawa daga inda yake, rumtse idanunsa dasuka kaɗa sukai ja yayi,  yayinda sunan Appie still keyimasa yawo acikin brain ɗinsa.

Ganin da tayi cewa tayi nasara akansa, yasanyata manna masa kiss atsakiyar bayansa haɗi da sassauta rungumar datayimasa,
“Gut night Appiena”
tafaɗa cikin kwantar da murya yanda zaijita.

Yakusan two minute awajen kafun yasanya kai yafice daga cikin ɗakinnata, yana ficewa kuwa tadannawa ƙofar tata key,  murmushi tayi haɗe da komawa kan gado tazauna, ledan daya ajemata akan bedsite carbonate taɗauka haɗi da buɗewa dontaga ko menene aciki, manya manyan robobin ice cream ne guda uku aciki duka kuma  vanilla,, murmushin jindaɗi tayi, batare da ɓata lokaciba tashiga shan kayanta tana wani lumshe ido.
*(Kuyi haƙuri darashin jina two days dakukayi, wallahi abubuwane sunyimin yawa, ko online banasamun hawa, balle kuma  lokacin  typing, danaso nadakatar darubuta book ɗinma so sainayi tunanin, zakuce banmuku adalciba shiasa,  promise zaku dinga jina insha Allahu amma ba kullumba.)*

Follow me…

🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

           *_MENENE MATSAYINA ?_*
                 *(fiҫтiоηӑι sτοrγ)*

       *Written by*
РнӑτγмεrнSӑrδαuпα
*🎈Mгs Sӑrδӑчηa🎈*

*Δεδicаτεδ to Mγ Loυεlγ sisτεг Мӑгӳӑм*

*🌈Kӑiηчшӑ Шriτεг Ӑssoҫiaτiοη*

~https://www.facebook.com/kainuwawriterassociation~

*Wannan page ɗin nakine my applety Aisha Idriss kiyi yadda kikeso dashi, ngd da soyayyarki gareni.*
   *Ӗδiτiηg is ηoτ aιιoωεδ 📵*
 
   *Page 2⃣9⃣*

Gaba  ɗaya  Farhana  tasauya daga yanda Hameed yasanta, wani irin salo ta tsiromasa dashi, wanda baisanta dashiba,    salon kuwa shine, ako dayaushe bata dawani buri daya wuce ɗaga masa hankali datakeyi, da irin shigarta, mai bayyana tsantsar kyawun surarta,    hakan shiya tilasta masa nesantarta ayanzu, domin kuwa baƙaramin tada masa da sha’awarsa shigar tata keyiba,  gashi yanzu kusan two weeks kenan bai kusancetaba, amatuƙar matse kuma yake.

Yau tunsafe yakejin wata matsananciyar sha’awa, asanadin ganin dayayi mawa Farhana daga ita sai ɗan guntun towel, yayinda idanuwansa sukai masa  tozali da santala santalan cinyoyinta masu ɗaukar hankalin duk wani namiji dayayi ido biyu dasu….
Sam bacci yakasa zuwa idanuwansa, kamar yadda yake biɗa bashida wani buri ayanzu dayawuce yaji tattausan jikinta, haɗe da nashi,      kallonsa yamaida kan Beedah dake baccinta cikin kwanciyar hankali,,
Ahankali yasauƙa daga kan gadon, tamkar munafuki  haka yasiɗaɗa yafice daga cikin ɗakin, kaitsaye ɗakin Farhana yanufa, saidai wani abun haushi da takaici yana murɗa handle ɗin ƙofar yajita agarƙame gam, alamar ansanyawa ƙofar key, wani irin doguwar tsuka yaja, haɗi da komawa kan ɗaya daga cikin kujerun falon yazauna  haɗi da jingina bayansa dajikin kujera, yanamai lumshe idanunsa dasuka kaɗa sukai ja saboda jaraba,+

Ɓangaren Farhana kuwa dagangan tasamawa ƙofar tata key, domin dama tasan dole zaidawo gareta, domin koɗazu data fito daga ita sai towel da gayya tayi hakan, alƙawari kuma taɗaukamawa kanta cewa bazata sake bashi kantaba, harsai tasan Menene matsayinta awajensa.

Ganin dayayi cewa inyaci gaba dazama ahaka zai cutu yasanyashi tashi ya nufi kitchine ɗin dake cikin falon,  lipton da lemon tsami ya haɗa, batare da ɓata lokaciba yakafa kansa yashanye tas,
saida yaji yaɗan samu relif kafun yakoma bedroom ɗinsa ya kwanta, bawani jimawa kuma bacci yaɗaukesa…

After 1 Week

Bakaɗanba Hameed yake jigatuwa darashin kusantar Farhana kwana biyu da bai samu yayi,  gashi koda yaushe cikin ɗaga masa hankali da fitinannun shigarta  takeyi,    sautari idan sha’awar tasa tamotsa saiya kusanci Beedah yake ɗansamun relif, duk dacewa yasan baisamun gamsuwa 100 % atattare da Beedah amma hakan yafi babu, domin dai ita Farhana yanzu koda yaushe kulle ɗakinta takeyi. 
Yaudai yaɗaukarmawa kansa alƙawarin cewa saiya kusanceta kota halin yayane,,
Wata irin fitinanniyar sleeping dress tasanya ajikinta wanda, yayi matuƙar bayyana surar jikinta,  yayinda tasake dogon gashin kanta, yasauƙa har gadon bayanta, sai sheƙi da walwali yake alamun yaji gyara,      wayarta taɗauka haɗe da ficewa daga cikin ɗakin, kaitsaye ɗakinsa tanufa, domin yau zallan rigima takeji dashi,

Kwance yake flat akan gadonsa dagashi sai long trouser, yayinda idanuwansa suke alumshe, murmushi tayi haɗi da  kwanciya gaf dashi, har suna iya jiyo numfashin juna,
” Appie na !! “

taƙira sunansa in a cool voice nata,

amma sai dai me ?
“ko motsawa bayyiba balle tasaran zai amsamata,,  ganin haka yasata  sanya hanu abayansa tashiga, yi masa tafiyar tsutsa atsakiyar bayannasa,      yayinda kuma  tazura harshenta acikin kunnensa, tashiga wasa dashi,     takai kusan  15 minute tanai masa hakan, amma ko kyakkyawan motsi bataga yayiba, hakan yasanyata yin tunanin koyayi baccine, dan haka tayi yunƙurin barin ɗakin,      batai auneba sai jitayi yajawota jikinsa, da ƙarfin gaske haɗi da wurgata kan gadon haɗi da ɗalewa kan  ruwan cikinta,  
wani wahalallen numfashi Farhana, tashiga sauƙewa, domin kuwa gaba ɗaya nauyinsa yasakarmata akanta,       kallon cikin idanunta dasukayi rau rau dasu tamkar zatayi kuka yayi, haɗi da sakarmata wani irin munafukin murmushi,   wanda yake ƙaramawa fuskarsa kyau aduk lokacin da yayisa,
Sam bazata taɓa juran kallon cikin idanunsaba, danhaka ta rumtse nata idanun haɗi da kawar dakanta gefe, tana mai sauƙe numfashi ahankali,,
Hanunsa yasanya haɗi da juyo fuskarta ta gareshi,     ahankali ya sanya harshensa asaman bakinta, yashiga lasa, cike da ƙwarewa, tayadda yatabbatar dacewa zai rikita lissafinta,
aikuwa take tsikar jikinta yashiga zubawa akai akai, yayinda takejin kuzarinta na ƙarewa,,       saida yatabbatar da ya gama saƙe mata guiwa kafun, yakama lips ɗinta naƙasa yashiga tsotsa, yayinda yasanya hanunsa akan ƙirjinta, yashiga ɓalle mata aninayen dake gaban sleeping gown ɗin nata,    take cikakku kuma tsayayyun breast ɗinta, suka bayyana  a fili, cikin zafi zafi ya ɗaura hanunsa  akansu, yashiga yi musu wani irin shafa, yayinda bakinsa kuwa yakecikin nata yana bata wani irin hot kiss, wanda bakowani namiji ne ya’iyasaba,lol, yayinda itama take maida nata martanin daidai iyawarta,      dukansu sunacikin matsanancin sha’awan junansu, domin kuwa kowannensu, saƙon kiss kawai yake aikamawa ɗan uwansa tako ina. saida ta  tatabbatar da yagama kaiwa  ƙololuwa acikin sha’awa, kafun cikin sarƙaƙƙiyar muryarta  tace dashi

” *MENENE MATSAYINA ? “*

Farhana tajefomasa tambayar dabai tanadi amsarta  ba adaidai lokacin,   saurin ɗago idanunsa dasukayi jajur dasu yayi, yasauƙe su akanta,
Ganin haka yasanyata motsa bakinta daniyar cigaba da  magana, amma saidai me batakai ga furta abundatakeson cewaba, taji yasake sanya bakinsa acikin nata, haɗi da ƙara matseta gam ajikinsa,,   
Duk yanda taso tahanasa aiwatar da abun dayayi niya amma hakan yacitura, domin dai kuwa yarufemata baki da salon romance ɗin dayake mata,      gaba ɗaya saida yabi kowani kusurwa najikinta, yatsotseshi tas, kafun yasauƙo da kansa zuwa ƙasanta,      ahankali ya shiga tura harshensa cikin  HQ ɗinta, bayan ya buɗe  ƙafafunta,  sucking HQ ɗinta yashiga yi cike da ƙwarewa, yayinda itakuwa, keta sambatun daɗi,    saida yatabbatar daya fitar da’ita ahayyacinta, kafun suka lula duniyar da ma’aurata ne kaɗai yakamata ace sunshigeta, duniya mai cike da tarin surruka kala kala…

iya gamsuwa Hameed yagamsu ɗari bisa dubu, yayinda duk dauriya irin na Farhana, saida tajigata , kasancewar  Hameed baiyimata da sauƙiba, gurzanta yayi tamkar yasamu kayan wanki.

Amaimakon yashareta kamar yadda yasaba yimata aduk sanda yayi sex da’ita,     A’a saima ɗaukarta  dayayi caɗak tamkar ƴar baby, yawuce da’ita bathroom ɗinsa, dakansa yayi mata wankan tsarki, haɗi da ɗaura mata towel,    akan gadonsa ya shimfuɗeta, haɗi da komawa toilet, dan gabatar danasa wankan..

Farhana kuwa dama amatuƙar gajiye take, dan haka tanajinta bisa gado, ba ɓata lokaci tashiga baccinta cikin kwanciyar hankali,,
Koda yafito awankan shima gadon yanufa, haɗi da jawota jikinsa,  bawani jimawa shima bacci yaɗaukesa…..

Koda kantane yau Farhana takasa ɗagawa asakamakon wani irin zazzafan zazzaɓi da tatashi dashi,       hankalin Hameed kuwa yayi matuƙar tashi, domin yanda yaga lokaci ɗaya har rama yabayyana ajikinta,     dakansa yashiryata cikin wani black Kimono,  (My favorite)   haɗi da sanya mata lufaya,
Saida yariƙeta sannan ta iya takawa,  datai makonsa  suka sauƙo falon ƙasa, don zuwa asibiti,,,
Tasssssss !! gaba ɗaya ƙaran fashewar cup ɗin dake hanun Beedah yakaraɗe falon,   wanda hakan yajanyo hankulansu gareta, 
Cike da tsananin mamaki haɗi da tsoro Beedah, kekallonsu, tamkar wacce taga baƙin halitta,      take idanunta suka rufe da tsananin kishi haɗi da tsanar Farhana, cikin zafin nama tashiga takowa garesu, harbata iya kallon gabanta,    tana isowa daf dasu tasanya hanunta, tature Farhana dake kwance jikin Hameed, harsai da tafaɗi ƙasa,      dasauri Hameed yaɗago Farhana,  dake yashe aƙasa,  hanunta yakama suka fice daga cikin falon, batare da yace da Beedah ƙalaba….    Agidan gaba yasanyata, yayinda shikuma yashiga mazaunin driver,  haɗi da mawa motar key, gateman yawangale musu ƙofa, suka fice daga cikin gidan….

*Manage Idona keciwo, daƙyarma nayi wannan, kuyi haƙuri idan kunga typing error,  kutayani da addu’a Allah yabani lapia….*

🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

           *_MENENE MATSAYINA ?_*
                 *(fiҫтiоηӑι sτοrγ)*

       *Written by*
РнӑτγмεrнSӑrδαuпα
*🎈Mгs Sӑrδӑчηa🎈*

*Δεδicаτεδ to Mγ Loυεlγ sisτεг Мӑгӳӑм*

*🌈Kӑiηчшӑ Шriτεг Ӑssoҫiaτiοη*

~https://www.facebook.com/kainuwawriterassociation~
*Wannan page ɗin dukansa kyauyane gareki my baby💖ta 💕mama💖 ngd sosai dakulawarki agareni, Allah ubangiji yabar ƙauna…*
*page 3⃣0⃣*
Beedah najin  alamar cewa sunfice acikin gidan, tasaki wani irin kuka mai sauti   haɗe da nufar ɗakinta da gudu,,  wayarta dake aje kan gado, taɗauka haɗi da  danna ma wa Aminiyarta Murja ƙira, don samun mafita akan bala’in dayake shirin tunkarota…..

Ɓangaren su Hameed kuwa kaitsaye asibiti suka nufa,    kasancewar tun kafun suƙaraso, yaƙira  Doctor Nura (babban likitan asibitin kuma abokinsa) yasanar dashi zuwan nasu,  koda suka ƙaraso cikin asibitin Nura dakansa ya zo  ya tarbesu …

Bayan sun zaunane gaisuwa yabiyo baya,     cike da tsokana Nura yace da Hameed ” Allah mai iko, amaryar da’ake ɓoyeta ba’aso muganta, yau sai gashi ankawo min ita har office ɗina,,  Nura  yaƙare zancennasa yana ƴar dariya.

Hararan wasa Hameed ya aika ma sa ha ɗe da sauya akalar maganar da Nura ɗin keyi, ta hanyar cewa ” ba surutu nazo kayiminba  malam, ƙira doctor mace tazo tayimini checking ɗin Wifey na bata jin daɗi,,  +
Saurin Kallonsa Farhana tayi jin   ya ambaceta da Sunan Matarsa akaron farko, 
Sarai ya ankara da kallon da ta yi ma sa amma sai ya matse, haɗi da cigaba da danna phone ɗinsa dake riƙe ahanunsa.

Murmushi kawai Nura yayi haɗe da ɗaukar telephone ɗin dake kusa dashi, wasu numbers yadanna, haɗi da kara telephone ɗin akan kunnensa…

Mintuna ƙalilan doctor Ruƙayyat tashigo cikin office ɗin,,     bayani Farhana tayi mata akan abubuwan datakeji,      batare da ɓata lokaci ba Doctor Ruƙayyat tace da Farhana tabiyota suje don taimata test…

Blood test Doctor Ruƙayyat tayimawa Farhana,    yayinda tace da Farhana takoma wajen mijinta, kafun result yafito..

Nura ne keta zuba zance, yayinda Hameed ke amsa ma sa jefi jefi, kasan cewarsa mutum marasson hayaniya dakuma yawan surutu,      itadai Farhana kwanciya tayi akan wani, kujera, yayinda idanuwanta kekan Mijinta, kowani motsi yayi tana kallonsa, hakanan ta tsinci kanta dason kallonsa…

koda Doctor Ruƙayyat takawo result ɗin, Doctor Nura tabawa,, kana  tayi ficewarta daga cikin office ɗin…

Murmushine ya bayyana a kan fuskar Nura,  bayan yagama karanta takaddan result ɗin Farhana dake hanunsa..

Hanu doc Nura yamiƙomawa Hameed haɗe da cewa ” Congratulation aboki na,  inata yaka farinciki do min  matarka tana ɗauke da juna biyu na tsawon sati bakwai ,,
Cikin tsananin mamaki Hameed ke kallon Nura    ” dagaske kake Nura ko wasa ? kanaso kace Farhana tana ɗauke da gudan jinina a  ciki’n ta ?    Hameed yayi tambayar cike dason samun ƙarin bayani akan maganar da doctor Nura yafaɗa..

“Ƙwarai kuwa Hameed Matar ka na ɗauke da cikinka na 7 weeks”  doc Nura yasake maimaita maganar tasa..

Take Hameed yazube aƙasa, haɗi dayin sujjada ya gode ma wa Allah abisa kyautar da ya azurtashi dashi,    wani irin tarin farinciki dabazai taɓa misalta wa ba, yake ji acikin zuciya da kuma ransa..

STORY CONTINUES BELOW

Kuka Farhana tafashe dashi, wanda hakan yajanyo hankalin su gareta,,   da sauri Hameed yanufeta haɗi da rungume ta tsam acikin jikinsa
Cikin  tsantsar farinciki yace   da’ita
” bansan damai zanbiyakiba, Farhana kinyi min komai arayuwa, kin kuma cancanci na sadaukar da komai na agareki, yakai ƙarshen zancen na sa yanamai manna mata peck kiss akan goshinta..

saurin tureshi daga jikinta Farhana tayi, haɗi da ƙarasawa gaban doctor Nura  cikin muryan kuka  tasoma cewa ” dan Allah doctor kaciremin cikinnan wallahi bana sonsa banaso na haihu please doctor katai makeni !!! ,, taƙarashe maganar da sigar roƙo..

Tamkar rugugin aradu haka Hameed yaji kalaman Farhana acikin kunnensa, cikin tsananin mamaki haɗi da kaɗuwa   yace   ” kin kosan me ki ke faɗa  Farhana ? kina da hankali kuwa ? kodai kinfara shaye shaye ne cikinnawan za’a zubar ?? lalle kincika mahaukaciya kuma shashasha !!! Hameed yaƙare zancen nasa cikin ɓacin rai..

Ko kallon inda yake Farhana batayiba, domin bata da lokacin tsayawa sauraran soki burutsun sa, burin ta ka wai shi ne a cire ma ta cikin da doctor yace tana ɗauke dashi..

Kuka take wi wi ita adole doctor yatai maketa ya cire mata ciki’n bata sonshi,,    saƙare kawai doctor Nura yayi, yana mai kallon ikon Allah..

Cikin ƙunan rai da na zuciya, Hameed yakama hanunta, batare daya damu da turjewan da ta keyi ba, suka fice daga cikin office ɗin..
Suna isa bakin mota yabuɗe gidan baya haɗi da cusata ciki, batare da ɓata lokaci ba yahige hidan driver haɗe da yi ma wa motar key suka fice acikin asibitin…

Kuka takeyi sosai tamkar wacce aka ce ma  tana ɗauke da cutar HIV ,, 
Tuƙi yakeyi amma jefi jefi yakan rumtse idanuwansa da suka kaɗa sukai jajur,, kukan ta na matuƙar taɓa masa zuciya…

Wani a bu daya ɗaure mata kai shine  bai wuce yanda taga sunnufi wata hanyar, saɓanin ta gida ba, amma daya ke ƴan rigiman na ta na  kusa sai ta share haɗe da ciga ba da rusa kukan ta….

Horn yayi agaban wani tangamemen gida, da yaji wani irin makeken gate na alfarma,,  batare da an ɗau wasu mintuna ba, saiga gate ɗin ya wage, yayinda yatura hancin motar tasa cikin gidan…
Kuka take amma hankalinta baki ɗaya yanaga damfareren gidan da take ciki, wanda ya ga ji da haɗewa…
Hanunta yakama  suka nufi wata ƙofa da kai tsaye Idan kashiga  zai sada ka da  babban falon gidan …

Tunda yakama hanunta bai direta ako ina ba sai cikin wani haɗaɗɗen bedroom mai kyau wanda aka ƙawatasa da haɗaɗɗun royal funitures..

Rungumeta yayi tsam acikin jikinsa, haɗe da soma  bubbuga  bayanta ahankali, domin dai haryanzu kuka take..

“Shiiiiii, Stop craying”

ya yi maganar yana mai ɗaura yatsansa guda ɗaya akan pink lips ɗinsa, alamar tayi shiru..

Ahankali taɗago idanunta dasuka rine suka dawo jajur dasu tsabar kuka, ta watsamai,, take yaji tsikar jikinsa yazuba, yayinda gashin jikinsa suka mimmiƙe…

Cikin sigar lallashi yasake jawota jikinsa haɗi da cewa

” mai nayi miki haka a rayuwa  Farhana da har ya kasance bakyason jinina ya rayu ajikinki ? mai yasa kike so a cire cikina daga jikin ki Maiyasa ? Maiyasa Farhana ? ,, yaƙarashe maganar tasa yana mai langwaɓar dakansa gefe guda tamkar ƙaramin yaro..

” Saboda bana sonka ! bakuma naso jininka ya gauraya da nawa !! ko kaso ko kada kaso yazama dole na zubar da cikinnan domin kuwa baka cikin irin tsarin mazajen dana keso na rayu dasu, har na haihu dasu..
Tasssss  yaɗauketa da wani irin gigitaccen mari, wanda yasanyata yin tangaɗi har yakaita ga faɗuwa ƙasa,
” Stupid girl,,  Wacece ke ? da har kike buɗe bakinki ki ke furta min  duk irin maganar da ki ka ga dama,   ya kuma zame miki dole ki haife cikin dake jikinki, domin idan bakiso ni inason kayana zubar dashi kuma da kike ikirarin yi, dai dai yake da ɓarar da igiyoyin aurenki !!!    fuuuuu yafice daga ɗakin tamkar kububuwa..

Wani irin kuka tashiga rerawa mai ta ɓa zuciya,,      saida tayi mai isanta kafun tatashi daga ƙasan datake yashe…   Kayanta tashiga ragewa, saida yazamana daga ita sai ɗan kwalin abayarta, data ɗaura shi daga kan ƙirjinta zuwa cinyarta, kai tsaye inda take tunanin nan ne toilet ta nufa,,    
Wanka tayi dawani haɗaɗɗen sabulu mai ƙamshin gaske data gani aje cikin bathroom ɗin…

Haka tafito daga ita sai wani ɗan farin towel ɗaure ajikinta, wanda yatsaya iya ka cinyarta. 
Saurin ɗauke idanuwanta tayi daga kansa, haɗi da nufar gaban dressing mirror,,,   mai tashiga shafa mawa jikinta cikin nutsuwa yayinda hawaye wani ke koran wani,daga kan fuskarta..
Cikin takunsa na nutsuwa yaƙaraso gareta haɗe da sanya hanunsa yajawota jikinsa,  kansa yaɗaura bisa gefen wuyanta, yayinda kwantacce haɗaɗɗen sajensa, ke go gan wuyanta,,  cikin wata irin murya ya ce

” I’m sorry My Hanerh ! i’m really sorry !! kigafarceni nasan naimiki laifi,, fushine yasa na mareki amma kimin afuwa kinji,,     yaƙarasa maganar yanamai sanya hanunsa, bisa kunnensa, alamar ya na neman afuwa..

Kiciniyar ƙwace jikinta daga nasa tashiga yi, amma takasa domin kuwa riƙon dayayi mata bana wasa bane..
Ganin tana ƙoƙarin yimasa gardama, yasanyashi ɗagata caɗak, haɗi da nufar kan makeken gadon dake ɗakin da’ita,,    atsakiyar gadon ya shumfuɗeta,    haɗi da manna ma ta kiss akan ƙuncinta nadama,,   saurin ɗauke kanta tayi daga garesa, haɗi da turo ɗan ƙaramin bakinta gaba..

Miƙewa Hameed yayi haɗi da soma rage kayan jikinsa yanufi bathroom don yin wanka..

Lumshe idanunta dasuka cika da ƙwalla tayi, haɗe da sanya hanunta ahankali tashiga shafa kan mararta, cikin wata irin murya mai sanyi tace ” Inatsananin sonka my unborn baby, ina farinciki da zuwanka cikin rayuwata, Allah ya rayamin kai yakuma fitomin dakai duniya lafiya,, takai ƙarshen zancennata alokacin da hawaye suka shiga gangarowa daga kan fuskarta..

Likimo tayi tamkar wacce ke yin bacci, amma azahirin gaskiya ba baccin take ba, domin kuwa duk abun daya keyi idanuwanta na kansa…

Ganin dayayi kamar tayi baccine yasanyashi, hawa kan gadon haɗi da jawota jikinsa,,   
Ajiyar zuciya tashiga sauƙewa akai akai haɗi da ƙara nutsa kanta cikin faffaɗan ƙirjinsa, domin sosai ƙamshin turarensa yayi mata daɗi fiye da ko yaushe…

Ahankali yashiga shafa dogon gashinta daya baje bisa kan filo,,  cikin muryan tausasawa yace
” Nasan babacci kikeyiba, idanunki biyu, inaso kisaurareni kiji abun dazan faɗa,    haƙiƙa nakasance ina matuƙar son haihuwa, sai yanzu gashi Allah ya wanzar da zaman ɗana acikin ki, mai yasa kikeson ki cutar dani, tahanyar zubar min da gudan jinina ?? 
Hawayen dake gangara ta gefen fuskarta tasanya hanu ta share haɗe da cire jikinta daga nashi,
” inason sanin  *MENENE MATSAYINA ?* awajenka, kafun na amince na bar jininka ya cigaba da gauraya da nawa har kuma ya rayu acikin jiki na,, vtayi maganar cike da ƙwarin guiwa da kuma son sanin amsar abun da ta tambaya..

Yakai kusan 4 minute yana kallonta, kafun yasaki wani ɗan guntun murmushi’n daya bayyana ainihin kyawunsa haɗe da kwarjininsa, *TABBAS ZA KI SAN MATSAYINKI A YAU ƊINNAN* yafaɗi haka acikin zuciyarsa…..
*Please I need your prayer’s because i’m serious sick*

~✍🏻 Mrs Sardauna~

🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

           *_MENENE MATSAYINA ?_*
                 *(fiҫтiоηӑι sτοrγ)*
*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION*

~https://www.facebook.com/kainuwawritersassociation~

    *Written by*
Phatymasardauna
         *🎈Mrs Sardauna🎈*

*Dedicated to my lovely Sister Maryam*

       *Wattpad @fatymasardauna*

*🌹Wannan page ɗin nakine dukansa, My Lovely nd Sweet, MANAB ƴar baba, marubuciyar MONAH nd IYA RUWA (fiddakai) nagode sosai MANAB Allah yabar ƙauna atsakaninmu, duk sanyi duk zafi, munajone insha Allah, Inayimiki son so acikin zuciyata, kiji daɗinki kiyi farinciki mai ɗorewa tawajena , ilove you masga nd sambaɗa sambaɗa Mrs Sardauna ta kice ….🌹*

  *Editing is not allowed 📵*

   *page 3⃣1⃣*

Ahankali yakamo  hanunta haɗi da soma murzasu cikin nutsuwa, magana yafarayi kamar haka..

“Kinada babban matsayi awajena Farhana,, bansan damai zan kwatantamiki irin girman matsayin dakike dashi awaje na ba,    haƙiƙa ban nunamiki tsana saboda wani abu daban ba, sai don ni mutum ne mai matuƙar kishi, akan abun dana keso, nasoki fiye da yanda naso kaina,  na ƙaunaceki tunbakisan wacece keba,  nayi dakon soyayyarki na tsawon shekaru, kikalli idanuna babu tsanarki ko kaɗan acikinsu, kuma koda sau ɗaya ne bantaɓa jin tsanarki acikin zuciyata ba, amma kece silan rugujewar duk wani farinciki na,    maiyasa Farhana ? maiyasa alokacin da nake tsananin sonki, kika fito da wasu irin ɗa bi’u, irin wacce tasaɓamawa addini ?  maiyasa kika zama mai saurin yadda haɗi da bada kai ga maza ? maiyasa kike mu’amala da maza tamkar yadda kike mu’amalantar ƙawayenki ? maiyasa kikayi watsi da tarbiyan da  Ummie tabaki tahanyar mallaka mawa wani namiji jikinki ? kin kosan girman zunubin dakika aikata,  da kika bar namijin da ba muharraminki ba, yake taɓa jikinki don jin daɗi, ke aganinki hakan soyayyace ko wayewa ?? kinyi kuskure domin kuwa, babu wata wayewa mai kyau daya wuce killace kanki, wa mijin aurenki,     duk da nasha kamaki da Farhan kuna kissing juna, amma ban taɓa yi miki kallon mazinaciya ba, sbd nasan bazaki taɓa aikata zina ba, domin kuwa sam hakan ba ya daga cikin ɗabi’ar ahalinmu,,    kinma kuwa san yanakeji aduk sanda na ganki kuna aikata wani mummunan abu da Farhan ?   jinakeyi tamkar zuciyata tafito waje, nakan jin zafi da raɗaɗi marar iyaka aduk sanda na iske ku keda Farhan kuna aikata saɓon Allah, kuma inaso kisan cewa tsananin kishin ki shiya haddasa nuna rashin kulawata agareki..”  yakai ƙarshen zancen nasa yana mai kafeta da manyan idanun sa dasuka kaɗa sukai ja…+

Hanu Farhana tasanya haɗi da share hawayen dasuke kwaranya daga cikin idanunta. Wanda tun sanda Hameed ya fara magan ganunsa hawayen ke zuba da ga idanunta…

kasa ce dashi komai tayi saima tashi da tayi daga  kan gadon kaitsaye tafice acikin ɗakin..

Handle ɗin ƙofar dake kusa da ɗakin da  tafito, ta murɗa haɗi da kutsa kanta ciki,     komai dake cikin wancan ɗakin shine anan ma saidai banbancin colour domin wannan light pink ne saɓanin wancan dayake milk colour,,    zama tayi kan gadon haɗi da sakin kuka mai sauti,,     haƙiƙa duk abun da Hameed yafaɗa gaskia ne, domin kuwa takan sakewa da namiji tamkar yadda zata sake da ƴar uwarta mace,,      tsananin soyayya ne yarufe musu ido ita da Farhan, har yasanya suke aikata saɓon Allah, amma suke ganin hakan tamkar wayewa ne,      amma zatai ta roƙamusu Allah daya yafemusu zunubansu… Saida Farhana tayi kuka sosai kafun tashige cikin bathroom tawanko fuskarta,, takuma yi nadama sosai akan abubuwan dasuka aikata ita da Farhan….

(( Gareku ƴan mata masu soyayyar zamani, wallahi ku farga kukoma ga Allah, domin kuwa hakan dakukeyi ba abu bane mai kyau, duk wata salon soyayya  da kuke son nuna mawa juna ku bari idan kunyi aure kwayishi..))

STORY CONTINUES BELOW

Zama tayi acikin ɗaya daga cikin haɗaɗɗun kujerun  falon yayinda tashiga ƙarema wa haɗaɗɗen falon kallo,   wanda aka narka dukiya banawasa ba wajen ƙawata sa,  baƙarya kuma falon yahaɗe sosai…   Ƙamshin turarensa shiyafara sanar mata da zuwansa,,    
Sosai yayi kyau cikin  shigar trouser blue nd blue shet, wanda sukayi matuƙar amsar fatan jikinsa, kasan cewarsa fari kuma ƙaƙƙarfan namiji..

Hanunsa yasanya duka biyu haɗi da ɗagota daga zaunen da ta ke,, wani irin  murmushi mai ɗauke da ma’anoni da yawa ya aika mata haɗe dakama hanunta suka nufi hanyar fita daga falon..   Bata iya ce dashi ƙala ba haryasata amota suka fice daga cikin gidan…

Saida suka biya ta *Ado Bayero Mall* yayi mata shopping kafun suka nufi gida, wani abun daya bata mamaki shine,, yanda taga yana  yawan sakin murmushi  time to time saɓanin da da ganin murmushin shi zaiyi maka wahala…
Suna shiga cikin gida bata bari ma yagama daidaita parking motarba, tabuɗe murfin motar tayi ficewarta,,,       murmushi kawai Hameed yayi haɗi da girgiza kansa,
“Rigimanki natun kina ƙarama haryanzu yananan”
Yafaɗi haka in a low voice still kuma murmushine ɗauke akan fuskarsa….

Tana shiga cikin bedroom ɗinta tasaƙalamawa ƙofar tata key, domin kuwa tasan tabbas saiya biyota…

Mayafinta tacire haɗe da faɗawa kan gado, tasaki wani irin murmushi mai sauti,,    azuciyarta kuwa cewa tayi  “da sannu ake cimma buri “

Kamar yasan cewa tarufe ƙofarta, dan haka koda yashigo cikin gidan ma bai bita ɓangaren taba, kai tsaye ɗakin Beedah yanufa..

Tsaye take agaban madubi, idanunta sun kaɗa sunyi jajur dasu dagani kasan kuka taci ta ƙoshi, domin kuwa banda sauƙe ajiyar zuciya babu abun da takeyi..

Duk da cewa taɓata mai rai ɗazu amma hakan baisan yashi, yin fushi da’ita ba,, hanu yasanya haɗi da jawota jikinsa..

Tanajinta ajikinsa, tafashe da wani irin kuka maicin rai,, haɗi da sanya hanu tashiga bubbuga ƙirjinsa…

Sake rungumeta yayi ajikinsa da kyau, domin yasan tsananin kishi ne kawai ke nuƙurƙusan zuciyarta,,     saida tayi mai isanta kafun ta tsagaita,, haɗi da watso masa harara,    alamar cike take da haushinsa..

Murmushi yayi mata haɗe da sanya hanunsa yaja kumatunta,   cikin tarin farincikin dayake ciki yace
” Yauba ranar ku ka bane My Beedah, yau rana ce tafarinciki agaremu,, very soon zanzama dady kekuma zaki zama mummy !! yaƙare maganar yana murmushi…

Tamkar wacce ya watsamawa ruwan zafi ajiki, haka Beedah taji maganganunsa,, cikin tsananin mamaki take kallonsa, da ƙyar cikin dashashshiyar muryarta ta’iya furta cewa ” Bangane abun da kake nufi ba ?

Cikin unique voice ɗinsa yace ..
“Farhana takawomana farinciki da kuma muradin da muka jima muna nema, arayuwar auren mu,       nanda 9 month insha Allah zanzama Father son domin Farhana   naɗauke da cikina  !!!”
Dudduniya Beedah bata taɓajin maganan daya yi matuƙar ɗaga mata hankali kamar wanda Hameed ke faɗa yanzuba,,  take jikin ta yahau rawa,,    da ƙyar ta’iya ɗaga hanunta tashiga nunasa dashi, bakinta na rawa tace ” Hah…Ha..m..meed mai kakeson…..

“Shiiiii banso kice komai My Beedah kinyi kuka kingaji, muje ki kwanta ki huta, banso kanki yayimiki ciwo,,   Hameed yaka tseta daga maganan datake shirin yi,,    baiwani damu da halin firgici daya ganta acikiba,,,   dakansa ya kwantar da’ita akan gado hadda rufa mata bargo, kafun yasakai yafice daga cikin ɗakin…

Saurin ture bargon daya rufe ta dashi tayi, cikin tsananin tashin hankali tace ” Ciki !! lalle na zama babbar banza,, wlh ba zai taɓa yiwuwaba, babu wata mace aduniya da ta isa ta haɗa jininta dana Hameed ɗina, nikaɗai ce zan haifamasa ƴaƴa, kuma dani kaɗai zai ƙare rayuwarsa,,    wallahi bazai taɓa yiwuwaba !!!   tayi maganan cikin ƙaraji..   Nanfa Beedah tashiga bankama wa Farhana zagi haɗi da tsinuwa,, kai daga ƙarshema dai saida tayi watsi da komai na ɗakin ta,, har sai da wasu abubuwa suka jimata ciwo,, da ƙyar ta iya ƙiran Murja ta sanar mata halin da’ake ciki, Murja uwar ƴan gurmi kuwa take tace gatanan zuwa…

Kamar acikin mafarki haka Farhana dake bacci taji ana sunsunan jikinta,   kasan cewar sam bata da nauyin bacci,, amatuƙar razane tabuɗe idanunta haɗi da sakin wata ƙara mai sauti.

Hanunsa yasanya haɗi da   toshe ma ta baki,  
Wani irin wawiyar ajiyar zuciya Farhana tasauƙe, domin koda baiyi magana ba tagane cewa shine, asakamakon daddaɗan ƙamshinsa da baya gushewa ajikinsa ko da yaushe, da ya ziyarci hancinsa..

Ɗan ƙaramin remote ɗin dake hanunta ya danna take haske ya gauraye ɗakin, hakan yabasu daman ganin  juna,,    murmushi yayi haɗe da kashe mata idonsa ɗaya,,   cikin Unique voice ɗinsa yace   “kina tunanin zanbarki ki yi bacci batare da kin bamawa baby na abinci ba ?
Ɗan ƙaramin bakinta taturo gaba haɗi, da aikamasa saƙon  harara, batare da tace dashi komaiba,,
Ganin da yayi cewa zata ɓatamai lokaci yasan yasa sungumarta suka fice daga cikin ɗakin,,     bai direta ako inaba sai kan ɗaya daga cikin  kujerun  derny table ɗin dake falon,   batare da ɓata lokaci ba yashiga zu ba ma ta white rice nd stew ɗin da yasanya kuku yada fa mata,  turo ma ta plate ɗin yayi gabanta haɗe da kafeta da idanunsa masu saurin rikir kita duk wacce ta kallesu..
Saurin ɗauke kanta tayi gefe haɗe da  ya mutsu   fuska, hanu tasanya tature plate ɗin abincin daga gabanta,,  cikin kasalalliyar murya mai cike da sangarta  tace ”  Appie bazan iya cin rice ayanzuba please haɗa min coffee mai zafi ,,  tayi maganar tana mai duƙar da kanta ƙasa, daga wani ɓangare kuma   tana mai tsumayan ruwan masifan da zai sauƙe mata,,   sai dai ga mamakinta gani tayi ya shiga haɗa mata coffee ɗin batare da wani gardama ba,,     wani irin munafukin murmushi tayi wanda ita kaɗai tasan ma’anarsa,,     tsab yagama haɗa mata coffee ya miƙomata acikin cup sai turiri yake yana tashin ƙamshi, da alamu yaji kayan ƙamshi,,     tana kai kofin bakinta tayi saurin sakinsa daga hanunta take ya tarwatse awajen yayin da ruwan coffee ɗin ya  malale aƙasan tiles,,     saurin ƙarasowa gareta yayi haɗi da kamo hannayenta da coffee ɗin ya ƙona,, yashiga hura mata iskan bakinsa ahankali,, cikin shagwaɓa ta janye hannayenta haɗi da miƙewa tsaye daniyar komawa ɗaki,,    saurin riƙo hanun ta yayi tafaɗo cikin faffaɗan ƙirjinsa,, kansa yaɗaura bisa wuyanta kana yace  ” baika mata ki kwanta bakici komaiba my dear tell me mai kikeson ci ?  
My dear !! Farhana tamai maita sunan da ya ƙira ta dashi acikin zuciyarta, amma dayake ta shirya masa abubuwa da yawa, yasanyata sake ɗaure fuskanta tamau,     ” chips nake so, amma bawanda kuku ya soyaba, bakuma nasan na hotel,, tana kaiwa nan azancennata ta ƙwace jikinta daga nasa haɗi da nufar ɗakinta..

Hanunsa yaɗaura akan ƙugunsa haɗe da fitar da iskan dake bakinsa,,

kitchine yanufa kai tsaye, batare da ɓata lokaci ba, ya shiga fere irish potatoe,  duk da cewa bai wani iya ba amma  yazaiyi dolensa ya koya tunda dai Soul Mate ɗinsa tanaso,,, yasha baƙar wahala sosai  kafun yasamu chips ɗin ya  soyuwa,  ya kuwa ƙone  ajikinsa yafi sau biyar,,   akan ɗan soya chips gaba ɗaya yayi gumi sai kace wanda ya tuƙa tuwon masara kwano uku, lol…
Har ɗaki yakai mata chips ɗin, ba laifi kuma taɗanci kaɗan,   yanda yaga fuskarta aɗaure ta mau, yasan ya jikinsa yin sanyi,, saida safe yayi mata kana yafice daga cikin ɗakin.. 
Tanajin fitarsa tasaki dariya mai sauti haɗe da gyara kwanciyarta…

~*Mrs Sardauna*~

🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
   
          *_MENENE MATSAYINA ?_*
                *(fictional story)*

    *Written by*
phatymerhsardauna
         *🎈Mrs Sardauna🎈*

*Dedicated to my lovely sister Maryam*

*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCITION*

*https://www.facebook.com/kainuwawritersassocition*

      *WATTPAD*
@fatymasardauna

*NOTE:  Ina gaisuwa agareku masoyan alkhairi kamar     My sweet nd lovely Sister LADINGO ikon ALLAH  marubuciyar HATSABIBIYA RAMLAT ” I really love u my ladingo na, wallahi ina sonki da duka zuciyata,,,,,,,,,,  Da kuma My lovely nd sweet daughter AISHA ALTO marubuciyar GIRMAN KAI (rawanin tsiya) ” kisani Inasonki irin dayawa ɗinnan my daughter Aishana,,,,,,,,,* 
*Saikuma ke wato ƙawata abar sona REAL NANA AISHA marubuciyar RAYUWARMUCE HAKA ” Inasonki ƙawata,,,,,,,,,,,,,, da kuma   MARYAM A.I GITAL (MEERAGEE) marubuciyar HAFEEZA halawaty nd JININANE  Wlh ina tsananin sonki ina sonki sosai ƙawata,,,,,,,,,,,,,,  RAHEENAT M ABBAKAR (My Heenat ) marubuciyar MASOYIN GASKIYA, kema ina ƙaunarki sosai tawajena,,,,,,,,,,,, nd My Only One JAMILA JANAFTY  (my mintin zuciya) Marubuciyar UWAR MIJINA  kiji daɗinki ki more,,,,,,,,,,,,,    NEESHAR JAY marubuciyar KIBIYAR ƘADDARA Habibty kema kiji daɗinki iya wuya muna jone,,,,,,,,,,,,, inayinki sosai da sosai FARIDA ABDULLAHI (FEEDYN BASH) marubuciyar ARNAN DAJI,,,,,,,,,,,,* *Kuji daɗinku kuyi farinciki acikin rayuwarku sosai Dukanku inaso kusani cewa inamatuƙar ƙaunarku, ina alfahari daku Allah yabarmu tare cikin so da ƙaunar juna Ameen …*+

   *Editing is not allowed 📵*

  *PAGE 3⃣2⃣*
*9:00 pm* amma saboda baƙar jaraba  irin ta Murja hakan bai hanata zuwa gidan ba, domin jin matsalar ƙawartata…

Koda tagama jin damuwar Beedah ba kaɗan ba   Hankalin ta ya tashi, tamkar itace hakan yafaru da’ita…

“Kinyi ganganci Beedah taya zaki amince har Hameed yadinga kwanciyar aure da Farhana ? lallema kam, to miye abun tashin hankali dan tana ɗauke da ciki, bake kika bata daman ɗaukan cikinba, ai wallahi kinban kunya, Beedah duk zafin kanki da makircinki amma kinkasa koran yarinya ƙarama ƙanwar bayanki,,,  Murja tafaɗa cike da jin haushin Beedah….

“Yazanyi Murja, kin kuwa san waye Hameed ? to bara kiji Hameed baya ɗaya daga cikin irin mazajen nan da mata ke tanƙwarasu daga barin ra’ayoyinsu, wallahi idan yace sai yayi abu to babu uban daya isa hanasa,,   yanzu duk mubar wannan maganan Murja mafita nake nema ,,  Beedah tayi maganan cikin tsananin tashin hankali…

“Mafita ɗayace Beedah shine dole ki amince mukoma wajen Boka ,, Murja tayi maganan da’iya ƙarfinta domin hakanne kaɗai mafitarsu….

“Banjin zansake komawa wajen kowani irin boka Murja, saboda kwata kwata duk wani bokan daya yimini aiki baya ci, yanzu da karfin Makircina zanyi amfani wajen magance matsalata, wallahi alƙawari na ɗaukar mawa kaina babu wata mace aduniya da zata haihu da Hameed bayanni, koda numfashina zai ƙare bazan bar jinin Hameed yagauraya da na wata banzar mace ba, bayanni !!!   Beedah taƙare  maganan cikin hasala…

Murmushi Murja tayi haɗe dacewa
“Haƙiƙa da zallan makirci zaki iya ruguza zaman Farhana acikin gidannan, amma naji kina faɗin, babu wata mace da zaki bari jinin Hameed ya gauraya da nata bayanke,,   ina fata dai baki manta da result ɗinki da doctors suka baki ba, akan cewar bazaki taɓa haihuwa ba ?? Murja taje famata tambayar

Wani irin munafukin murmushi Beedah tayi haɗe da gyara zamanta tace…..” bazan taɓa manta wa da wannan result ɗinba Murja, hakan  baikuma dameni ba because dama ni ba irin matannan bane da haihuwa yake cikin tsarinsu,,   amma kuma kisani alƙawarine bazan taɓa barin wata ta haihu da Hameed ba, balle harta zama sha kallo kuma ja gaba acikin gidansa ,,,    taƙare maganan tana kaɗa kafanta ɗaya, alamar ƴan mugun tan nata sun motsa….
STORY CONTINUES BELOW

“Da kyau ƙawata inasonki aranan mugunta, saboda baki da kyau,,   inada wata shawara kawo kunnenki na raɗa miki,,  Murja tayimaganan cike da son ƙarfafa mawa ƙawar tata guiwa,,     nan Beedah ta bada kunnenta Murja tashiga yi mata raɗa,,   bayan takammala kitsa mata abun da zata kitsamata ne, suka kwashe da dariya hadda tafawa, kamar ba Beedah bace ɗazu take sharɓan ƙwalla… Agurguje Murja tayi ma ta sallama, suka rabu cike da farincikin samo maganin matsalarsu………

Koda yashigo cikin ɗakin Beedah  kwance yasameta,  azatonsa bacci takeyi dan haka wutan ɗakin ya kashe musu haɗi da kunna musu dem light,  kai tsaye gadonnata yanufa ya kwanta abayanta, hanunsu yasanya  ya jawota jikinsa,,       saurin sauƙe ajiyar zuciya tayi domin dai kuwa ba bacci take ba, baƙinciki yacika zuciyarta taya zata iya bacci, duk dama ta samo maganin matsalar tata amma  hakan baisanya tarin baƙincikin da take ciki ya gushe ba….  Saida ta tabbatar da cewa bacci yaɗaukesa kafun tajuyo garesa, haɗe da sanya hanu ta shafk tarin ƙasumbar dake kwance akan fuskarsa,      haƙiƙa mijinta yana da kyau tana kuma matuƙar sonsa, tanai masa tsananin soyayyar da batada iyaka,  hakan yasanya ta lashi takobin ra basa da ko wace mace aduniya matuƙar tanemi raɓansa,,, da tunanuka barkatai acikin zuciyarta itama bacci yayi nasaran ɗaukarta…..

Asuban fari bayan yayi wanka haɗi da ɗaura alwala, kai tsaye ɗakin *FARHANA* yanufa…..

Kwance yatarar da’ita bisa gado sai sharar baccinta takeyi, daganin yanda fuskarta take wasai, kasan cewa baccin nayi mata daɗi,,,, murmushi kawai yayi haɗi da ƙarasawa gareta hanunsa yaɗaura bisa cikinta da ke lafe  yashiga shafawa, yana maijin wani irin sanyin daɗi na ratsa masa zuciya,  ” I really love you my lovely son,,  yayi maganar in a husky voice ɗinsa…kiss yamanna mata adaidai kan ƙuncinta,  haɗi da sake yimata rufa mai kyau da blanket,,  kafun yafice daga cikin ɗakin, yanufi masallaci..

Tanajin motsin fitansa ta buɗe idanunta, ahankali domin dai dama farkawanta kenan, taji motsin buɗe ƙofarsa shine tayi likimo,,, hanu takai bisa cikinta, haɗi da sakin murmushi, afili kuma tafurta cewa…..” wato cikin dake jikina shiya janyo ƙaunar ka zuwa gareni,, lal lai yazama dole inbaka horo mai kyau Yaya Hameed  ta sanadiyar wannan cikin,,,     tashi tayi itama tashiga bathroom don ɗauro alwala…..Koda ta idar da salla komawa kan gado tayi ta kwanta domin kuwa yanzu sam bata gajiya da bacci *…………….*

Lokacin da labari yakai kunnen Ummie da Abba cewar Farhana naɗauke da juna biyu baƙaramin murna sukayiba, hankalinsu kuma yadaɗa kwanciya domin hakan alamace nacewa su na zaune lafiya da junansu…….
Abinci kala kala yatara mata agabanta amma saidai
duk yanda yaso da Farhana akan ta ci wani abu acikin kala kalan abincin ƙi tayi a cewarta duk abincin basuyi mata ba….ƙarshe dai da yamatsa mata ce wa tayi ɗan waken Ummie takeson ci ,,     duk da cewa yana da tarin ayyuka agabansa haka dolensa ya aje komai yanufi gidan Ummie dan karɓo mata ɗanwake…

(su Hameed fa angamu da wahala )

Ɗan wake Ummie tayi mata mai rai da lafiya yaji dafaffen ƙwai da  mangyaɗan ƙarago ….    Koda Hameed ya kaimata ɗan waken yana tururi taji haka ta zauna  taci sai santi takeyi,, shidai Hameed idanu kawai yazuba mata yanai mata kallon inatsananin sonki …..

Sai da taji  ta tayi ƙat kana ta ture kulan ɗan waken daga gabanta,  bata tsaya nan ba…. saida ta jawo babban roban  Vanilla ice cream tashiga sha tana wani lumshe ido alamar daɗin ice cream ɗin naratsa ta….

*********

Iya jigatuwa Farhana taji gatasa, domin kwata kwata yanzu baida wadataccen lokacin kansa sainata,, gawata irin masifaffiyar sha’awarta daya keji, amma sam baya samun damar kusantarta, domin kuwa bata bashi fuskar hakan…  yanzuma daru tasanya masa akan cewar saiya goyeta….    Ajiyar zuciya ya sauƙe babu yanda ya iya dolensa  ya  durƙusa ƙasa,,,  cike da farinciki ta ɗale saman bayansa haɗi da saƙalo hannuwanta zuwa wuyansa fuskarta ɗauke da murmushin jindaɗi….

Haka Hameed yayita juyi da’ita acikin falon haɗi da zagayawa da’ita tamkar ƴa da Uba haka suka zama domin kuwa zallan shagwaɓa take ta zuba mai shikuwa yana biyeta……
Cikin tsananin tashin hankali Beedah ke kallon yanda Hameed ke zagaya falon gakuma Farhana dake  ɗale a bayansa tana tsotsar sweet tamkar ƙaramar yarinya,,,   wani irin kukan baƙinciki da tsananin tashin hankali  Beedah ta shiga rerawa..

wanda yajanyo hankalinsu dukansu gareta,,    gaba ɗaya jikin Hameed yayi sanyi domin kuwa ƙwarai yasan cewa a ƴan kwanakinnan baya kyauta mata,,   sauƙe Farhana yayi daga bayansa haɗe da sanya hanu ya shafi tattausan fuskarta “I’m sorry my dear banaje na dawo sai muci gaba ko,, baijirayi amsarta ba  yabi bayan Beedah da tatafi tana kuka…

Baki Farhana tataɓe haɗe da sakin ƴar ƙaramar dariya, afili kuwa cewa tayi “yanzu kika fara kuka Beedah domin alƙawarine saina dawo da martabata acikin gidannan ,,
Jawota yayi jikinsa haɗi da rungumeta,, ƙoƙarin tureshi daga jikinta tasomayi amma ta kasa cikin muryan kuka ta ce dashi  “Karabu dani Hameed bana son ganinka,,  ka ƙauracemawa shimfiɗata kadaina bani cikekken kulawarka, duk dan saboda ni bani da ciki kuma ban taɓa haihuwa ba lalle nasan matsayina a……    
” Shiiiii,, ya katseta
“banaso kisake cewa komai Beedah, kinsan cewa inasonki kuma bazantaɓa wulaƙantakiba akan wai dan baki taɓa haihuwaba, Haihuwa ta Allah ce shike ba da wa yake kuma hana wa, so please kidaina samin kanki acikin damuwa kinji My Beedah na,,     ya ƙare zancennasa yanamai share mata hawayen dasuke ambaliya a kan fuskarta… Shiru tayi haɗi da sauƙe ajiyar zuciya akai akai yayinda wutar tsana da ƙiyayyan Farhana ke cigaba da ɗarsuwa acikin zuciyarta,

saida yatabbatar da cewa ya gusar ma ta da duk wani damuwa da zatai tasiri acikin ranta kafun yafice daga cikin ɗakin bayan ya lallaɓa ta yace tayi bacci saboda yau ba aɗakinta yake ba……

Kwanciya tayi luf acikin ƙirjinsa tanamai sauƙe numfashi ahankali, yayinda daddaɗan ƙamshin turarensa ke ratsowa ta cikin hancinta,, har wani lumshe Ido take sbd ƙamshin nasa nasauƙar mata da nutsuwa…    Sake riƙeta yayi ƙam acikin jikinsa yana shafa lallausan gashin kanta,  yayinda cikin nutsuwa yazura harshensa cikin kunnenta, haɗi da soma yawo da harshennasa cikin  kunnen ta,,      sosai hakan keyi mata daɗi dan haka gaba ɗaya ta sakarmasa jikinta, shi ko  yaci gaba da wasa da’ita,    ahankali yakawo bakinsa kusa da nata  yashiga  tsotsan tausassun lips ɗinta, wanda yakejinsu tamkar zuma, yayinda hanunsa ke kan lafeffen cikinta yana shafawa ahankali,, sun kusan 20 minute suna  kissing juna kafun daga bisani yamaida kansa zuwa ƙirjinta dake matuƙar ruɗasa ako dayaushe,  wani irin tsotso yake yimawa breast ɗinta haɗi dayimusu wani irin salon shafa na musamman,   gaba ɗaya yaruɗa Farhana da salonsa na yau, daɗin abun takeji sosai fiye da ko yaushe    (Abunku da mai ciki)   Nan fa tashiga biye masa      haɗi da mayar masa martani …. Toopa yau abun tamkar sabo haka yakasance musu, domin kuwa wata irin zazzafar soyayya Hameed da Farhana suka shayar da junansu,,  yayinda tayi nasaran ci re *HAMEED* daga cikin hayyacinsa ta hanyar shayar dashi daddaɗan zumanta…..    koda kuwa  komai yalafa rungume abarsa yayi cike da tsantsar soyayya suka sha baccinsu……….

*************

Wani irin tantagaryan *SOYAYYA* Hameed da Farhana suke gwadama junansu mai cike da tarin tsafta dakuma kulawa, duk yanda Farhana taso zurfafa hukuncinta akansa, amma hakan yaci tura domin kuwa tsananin soyayyar da Hameed ke nuna mata yasanya ƙiyayyar sa da kuma ɗaukar fansar dake ranta gushewa,,   saboda yanzu sun haɗe sunzama tamkar abu guda…….

BEEDAH kuwa duk abun dasuke tana sane dasu lokaci kawai take jira dancika burinta, domin tayi mawa kanta alƙawarin raba Farhana da Hameed kota wani hali…….

Shikansa Hameed baisan cewa yana tsananin son Farhanaba sai yanzu, domin kuwa bai iya cikekken 1 hour baiƙirata yaji muryantaba, baikuma iya koda runtsawane idan har baiji  tattausan jikinta acikin nasa ba, bakinta kuwa yazamemai tamkar sinadari,,  domin dai koda yaushe cikin kissing ɗin juna suke,, wanda hakan ne kuma ya ƙara musu damƙon soyayyar juna……..

(I na kuke Sisters inaso wacce bata sani ba ta sani yawan Kiss yana saurin haifar da shaƙuwa atsakanin masoya, misali Mata da Miji saboda haka Sisters saiku dage wajen sabar mawa da mazajenku tsotsan bakinku ako da yaushe, sbd yana ƙara ƙauna…)
      *~MRS SARDAUNA~*

🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
   
          *_MENENE MATSAYINA ?_*
                *(fictional story)*

    *Written by*
phatymerhsardauna
         *🎈Mrs Sardauna🎈*

*Dedicated to my lovely sister Maryam*

*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCITION*

*https://www.facebook.com/kainuwawritersassocition*

         *WATTPAD*
   @fatymasardauna

*PAGE 3⃣3⃣*
Zaune yake akan kujera yayinda Farhana kuma ke kwance akan kujeran dayake zaune yayinda tayi matashi da cinyarsa,,    hanunsa yasanya yanamai wasa da tulin gashin kanta dayasha kitson kala ba, wanda Latifa tayi mata,,,       cike da kulawa yasoma cewa ” My dear tun da bazaki ci abincin ba faɗi mai kikeson ci ?? yaƙare maganar tasa yana mai kawar da plate ɗin abincin da kuku yazubo mata tunɗazu amma taƙici har yafara sandarewa…+

Ɗan ƙaramin bakinta taturo gaba cikin tsantsar shagwaɓa ta ce ” ni Indomie nakeso amma wanda kai ka dafa da kanka,,   
Ajiyar zuciya ya sauƙe haɗe da lakatan dogon hancinta cikin kwaikwayon muryarta yace ” Nigaskia bazan dafa ba ummie na ta anani dafa aminci ,,      dariya sosai Farhana tashiga ƙyaƙyatawa hadda riƙe ciki, domin dai bakaɗan ba salon maganar tasa yasata nishaɗi,, ganin yanda take dariya sosai yasanyashi sakin ƙayataccen murmushi wanda yayi nasaran bayyana dimples ɗinsa, har cikin ransa yaji daɗi, yana matuƙar so yaganta tana cikin farinciki, domin kuwa har abada tausayin ta baya taɓa gushewa acikin ruhinsa,,  yana matuƙar son Farhana fiye da komai nasa,,     
Saida tayi mai isarta kafun ta watsamai hararan love  ” Nidai gaskia to yau bazanci abinciba ,, tafaɗa tana sake turo baki gaba….

” Waya gayamiki Hameed zai iya barin My Only One ɗinsa da yunwa, ai ina mai tabbatar miki ko abincin duka duniyar nan kikace na girka miki i swear zan miki indai har hakan zaisaki farinciki,,   yaƙare maganan yana mai jan kumatunta…..

Cikin matuƙar jin daɗi da farinciki take kallonsa, haƙiƙa kalamansa sun shigeta, takuma hango zallan soyayyarta acikin idanunsa,     tawani ɓangare kuma mamaki ne ya lulluɓeta wai Yaya Hameed ne yau ke gayamata kalaman ƙauna,, kamar yasan tunanin data keyi acikin zuciarta….. Ranƙofowa yayi haɗi da ɗaura kansa bisa cinyarta,, cikin unigue voice ɗinsa yasoma cewa ” kiga gafar ceni my dear, nasan ada na nuna rashin kulawata agareki, amma hakan bawai yana nufin banasonki bane kece macen dana fara so acikin duniyata, inaso kimin alƙawarin zaki kasance cikin farin ciki ako da yaushe ??
Murmushin daya bayyana kyawawan haƙoranta tayi haɗe da sanya hanunta tashafi babban abun dake ɗauke mata hankali atare dashi, wato lallausan sajen sa…  ” Nama alƙawari Yayana kuma Mijina haka zalika jigon rayuwata ,,      murmushi dukansu suka sakar mawa juna mai cike da tsantsar ƙauna,,     caɗak ya ɗaga ta suka nufi kitchine, don fara haɗa Indomie ɗin data buƙata……

Beedah dake labe jikin ƙofa tana kallon shigewar su kitchine tasaki kukan da take dannewa,, cikin ƙunan zuciya  ta nufi hanyar ɗakinta aranta kuwa cewa tayi ” zan rabaku da wannan farincikin nan bada daɗewa ba,,
Akan wata farar kujera dake cikin kitchine ɗin Hameed ya shumfuɗe Farhana,,  inda yashiga aikin haɗa mata Indomie  yana kuma bata labarai masu daɗi,, ita kuwa sai ƙyaƙyatawa take yayinda ta ke jin  duniyarta ta mata daɗi…..

Indomie mai rai da lafiya Hameed ya haɗamawa Farhana ammafa tahanyar amfani da wayarsa domin kuwa google  yashiga yayi searching,, hadda kayan lambu ya sanya aciki, take ƙamshi ya gauraye kitchine ɗin….

Sabo da tsantsar shagawaɓa ta dakuma sangartata da yayi,, shiya dinga bata abaki har ta ƙoshi, kana ya ɗauketa kaitsaye wani keɓeɓɓen waje dake cikin ɗakinsa yanufa da ita, wanda shi kaɗai yake ziyartan wajen,, wajene da aka ƙawatasa da korayen shukoki na zamani tamkar aturai yayinda tsakiyan wajen ke ɗauke da makeken jakuzzie mai cike da tsabtataccen ruwa ….  bai dire ta ako ina ba sai cikin wannan haɗaɗɗen jakuzzie’n  bayan yazare mata ƴar fingilan rigan dake jikinta…. Saurin rumtse idanun ta tayi asakamakon ganin sa yana ƙoƙarin tuɓe wando agaban idonta, domin itakam bazata iya juran kallon Yayanta ahaka ba, lol… murmushi yayi haɗi da yin ƙwafa alamun zaki sanine yarinya……   Faɗawa cikin jakuzzie’n shima yayi haɗi da jawota jikinsa,, atake suka sauƙe wata irin ajiyar zuciya,, domin kuwa wani irin ni’ima Allah yasauƙar musu alokaci guda ….

Haɗe bakinsu yayi waje ɗaya inda yake yimawa harshenta tsotson sweet, yayinda hanunsa ke kan abubuwan sonsa wato breast ɗinta yana murzasu ahankali,,   Itako munafukar  saiwani lumshe ido takeyi alamun hakan yanai mata daɗi sosai,,
(  Hameed kuwa yanzu morewarsa yake domin kuwa cikin yasanyawa Farhana yawan buƙatuwa, dan haka yanzu ko da yaushe cikin kwasar zuma yake yana santi,,lol )

Duk da cewa acikin ruwa suke amma hakan baihanasa suɗe duk inda yakeso ajikin ta ba, gaba ɗaya sunfita ahayyacinsu, domin dai shima ta gama rikitasa da irin nata salon,,, sungumarta yayi suka fice daga cikin jakuzzien, domin abunnasu ya girmama…..  Kan faffaɗan gadonsa yayi musu masauƙi,,  ba ɓata lokaci suka ci gaba da gahi…. Kuka Farhana tasan ya masa alokacin da taji sauƙar bakinsa acikin hq ɗinta,   bakomai yasanyata kukanba face yanda gaba ɗaya ya rikitata bata da wani buri da ya wuce tajita ababban birnin England wato London,lol,,      yanda yake wasa da harshensa cikin hq ɗinta kaɗai yasanyata yin releasing batare da tashirya ba  because abun yawuce hankalinta,,,,,, haka dai yasamu yakaita London ɗin datake son zuwa, yayinda ita kuma da jirginta yaɗaukeshi bai diresa ako inaba sai  Saudiya…   Sosai suka faranta ran junansu awannan ranan,    kasancewar ta jigata ƙwarai yasanya tana yin wankan tsarki, tabi lafiyar gado… shikuwa babaccin yakejiba amma bazai iya barin taba haka ya ƙwaƙumeta aƙirjinsa tamkar ance wani zaiyi garkuwa da’ita…….

Yau tuntashinta takejin matsanancin faɗuwar gaba wanda tarasa na menene, takan yawaita addu’a azuciyarta naneman sauƙi ga Allah,,   idan kuwa  tatuno cewa haka ta dinga ji lokacin da Farhan zairasu, sai ta rushe da kuka mai tsuma zuciya tana tsoron kada wani abu yasake faruwa da’ita……
( Readers wai to faɗuwar gaban menene Farhana takeji ? Kodai shima Hameed ɗin sa’i ne yayi 😂 )

Sosai tayi kyau cikin shigar atamfar dake sanye ajikinta, atamfar taji ɗinkin riga da sket pieces anzuba adon stones masu kyau,, watsa dogon gashinta dayasha kitson kalaba tayi bayanta, hakan yasa bata sanya dan kwaliba….. wani irin ƙishin ruwa takeji sosai da sosai,, koda ta buɗe friedge ɗin dake cikin ɗakinta ruwan Faro tagani saɓanin na swan data saba sha,, dan haka wayarta taɗauka tanufi falon ƙasa domin tana kyautata zaton cewa acan zata iya samu…..

Aikuwa tayi sa’a domin tasamu acikin friedge ɗin falon, kafa kai tayi tasha sosai kana taranƙwafa dan mayar da sauran cikin friedge ɗin,, karab idanunta yasauƙa akan Holandia milk mai sanyin gaske harraɓa jikinsa yayi alamar sanyin yashigesa,, murmushin jin daɗi tayi haɗi da ciro kwalin ɗunguru gum , small cup taɗauka akan saman friedge ɗin, haɗi da dawowa cikin falon…. zama tayi akan ɗaya daga cikin kujerun falon,,, saida tacika cup ɗin tam da Holandia milk ɗin, yawun bakinta har tsinkewa yake tsantsar ranta yabiya…   Batare da tayi bismilla ba takafa bakinta ajikin ƙofin tashiga ɗura mawa kanta holandi’an.  ataƙaice dai saida tasha 2 cup na holandia milk ɗin domin yamata daɗi sosai…. Some minute tsakani taji wani irin masifaffen amai yazo mata lokaci guda kuma taji cikinta ya yi wani irin mugun murɗawa Wani irin tari tashiga yi  sai ga jini yana  fita ta bakinta yayinda cikinta ke wani irin ƙara  ………….
*(😳 niko nace Nashiga half kaddai Farhana guba tasha🙆🏻)*

  
   *~MRS SARDAUNA~*

🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
   
          *_MENENE MATSAYINA ?_*
                *(fictional story)*
    *Written by*
phatymerhsardauna
         *🎈Mrs Sardauna🎈*
*Dedicated to my lovely sister Maryam*
*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCITION*

*https://www.facebook.com/kainuwawritersassocition*

        *WATTPAD*
@⁨Fatymasardauna⁩

  *PAGE 3⃣4⃣to3⃣5⃣*
Wani irin ƙara Farhana tasanya alokacin da cikin ta yashiga wani irin murɗawa tamkar hanjin cikin nata zasu tsinke,,  cikin tsananin jarumta haɗi da juriya tatattaro duk wani ƙarfin daya rage ma ta, ahankali tashiga   takawa har zuwa ɗakinta…      Tana kaiwa tsakiyar ɗakin wani irin juwa da kuma ciwo mai tsanani ya zo ma ta   take ta zube awajen haɗe  dafara ambaton sunayen Allah daya kawo mata agaji …Wani irin ciwo mararta keyi ma ta wanda takeji tamkar ana zare ranta,,, lokaci guda taji wani irin abu mai ɗumi yana bin ƙasanta, take kuma numfashinta ya ɗauke gaba ɗaya saboda tsantsar azaba……
+
Hameed ne zaune acikin katafaren office ɗinsa mai kama da aljannar duniya,, wasu files dake gabansa yake dubawa  amma kwata kwata hankalinsa baya jikinsa,, wani irin faɗuwar gaba yakeji ga shi ya ƙira wayan Farhana har 4 missed calls amma batai picking ba gaba ɗaya ji yayi hankalinsa yakoma gareta jikinsa yana basa Farhanan sa ba lafiya take ba…. Car key ɗinsa ya ɗauka kaitsaye yafice daga cikin office ɗin, ko sauraran sectary yarsa da take yi masa magana baiyi ba…….
” My Dear !! My Dear !! Soul Mate !!! Where are you ??
tun daga bakin ƙofar falon yashiga kwaɗa ma ta  ƙira. amma  shiru, babu ko motsinta… dan haka  kaitsaye yanufi ɗakinta…..

Cikin matuƙar tashin hankali da kuma firgita  idanunsa kebin  jinin dake malale akan saman  tiles da kallo har zuwa inda Farhana ke yashe bata da alamar rai ajikinta….

Cike da  tashin hankali yaƙarasa gareta,  sungumarta yayi zuwa ƙirjinsa haɗi da sa   hanunsa  yana mai bubbuga  ƙuncinta haɗe da jijjiga ta  ” Farhana ! Farhana !! kitashi dan Allah ki buɗe idanunki Yaya Hameed ɗinkine yazo, mai yasa meki Farhana ? waya taɓamin ke ? kitashi dan Allah ,, yaƙare maganar hawaye na ambaliya akan fuskarsa… Ganin ko motsi batayi ba yasanyashi kurma wani irin  ihu  da ya ratsa kowani kusurwa dake cikin ɗakin…. jijjigata yaci gaba da yi yana kuka tamkar ƙaramin yaro….  Kamar wanda aka tsikara haka ya miƙe daga durƙushen daya ke haɗe da sanya hanunsa yaɗagota jikinsa… Wani abune yafaɗo daga hanunta wanda yaɗauki hankalinsa… sachet ne na wasu pills guda biyu,, baiko damu da duba wani irin pill bane ya nufi hanyar fita da sauri yayinda take rungume aƙirjinsa,, gaba ɗaya jinin dake bin ƙafofinta  yagama ɓata masa farar suite ɗin ɗake jikinsa…..   Cikin mota yasanyata haɗe da yi mawa motar key,   batare da yabari mai gadi yagama wangale masa gate ɗin gidanba  yafigi motar tasa da wani irin gudu yafice acikin gidan,, wanda hakan ya matuƙar tsorata Malam Lawal mai gadi domin ko da dukkan alamu ba lafiya ba…..

Wani irin gudu Hameed keyi tamkar zaitashi sama babu ruwansa da wanda ke gabansa ko yake bayansa, saidai duk wanda yaga Motar Hameed nashirin hallaka sa ya kauce ma sa amma badai Hameed ya kauce ba saboda baya ma cikin nutsuwarsa baki ɗaya burinsa kawai yagansa cikin asibiti……

Kan Emergency bed  aka ɗaura Farhana yayinda kai tsaye akawuce da’ita cikin A&E   gaba ɗaya manyan doctors ɗin asibitin su suka duƙufa akanta domin ceto rayuwarta….  Hameed kuwa dake tsaye agaban ɗakin, gaba ɗaya yakasa zaune yakasa tsaye hankalinsa a matuƙar tashe yake, fatan sa ɗaya shine Allah yasa bawani mummunan abu bane yafaru da farhanan sa…  yana nan tsaye tamkar zararre, Abba da Ummie  haɗe da Hajiya Kaka suka ƙaraso garesa,, cikin tsananin tashin hankali Ummie ta soma cewa ” Hameed ina Farhana mai ya samu ƴata innalillahi wa innalaihirraju’un,, taƙare maganar lokacin da kwalla yacika idanunta…

STORY CONTINUES BELOW

Faɗawa jikin Ummie yayi haɗe da sakin kuka tamkar ƙaramin yaro cikin muryarsa da ta soma cracking ya ce ” Ummie , Farhana, idan ta mutu bazan iya rayuwa ba Ummie wallahi ina sonta inaimata son so  banso wani abu yasamu gudan jinina dake cikinta dan Allah Ummie ki…..,, Kasa ƙarasa maganar tasa yayi a sakamako’n kukan dayaci ƙarfinsa…. Rungumeshi Ummie tayi itama tanamai fashewa da kuka….. Abbane yashiga rarrashinsu domin dai Hajiya Kaka ma tuni ta soma kuka……

Da ƙyar Abba yasamu ya rarrashesu   suka daina kukan, amma Hameed kam sam hawayensa sun kasa tsayawa……

 
*After 2 hours*

Amatuƙar gajiye doctors ɗin suka fito daga cikin ɗakin yayinda suka sha baƙar wahala wajen ceto rayuwarta da ƙyar suka samu komai nata ya zama dai dai….
Gaba ɗaya su Hameed sun ruɗa doctors ɗinnan da tambayoyi, ganin haka yasanya wasu daga cikin doctors ɗin barin wajen

” Ku sameni a office ,,  cewar Doctor Tijjani yana mai barin wajen…. haka suka ɗunguma dukansu suka rufa masa baya yayinda Hameed gaba ɗaya hankalinsa baya jikinsa……

Bayan sun zazzauna ne doctor Tijjani yagyara zamansa  haɗe da cewa ”  Ina mijinta ?

Da sauri Hameed yace “Gani”
jinjina kansa yayi haɗi da cewa ” Lalle munsha wahala sosai kafun muka  iya ceto rayuwarta, amma da tai makon Allah yanzu komai yazama normal,  maiyasa zaku barta tasha maganin zubar da ciki mai haɗarin gaske wanda har yake ƙoƙarin yi mawa rayuwarta  barazana ?kokunsan haɗarin da ke tattare da maganin da ta sha kuwa ?   agaskia yaka mata kazama mai sa’ido akan matarka, idan cikinne ba kwaso kamata yayi kuzo hospital a ciresa ba wai kuyi amfani da magani mai cutar wa wajen cire sa ba ,, Alhmdlh yanzu dai koda yaushe tana iya farfaɗowa, amma saidai kamar yadda tasha magani dan tazubar da cikin, maganin yayi aikinsa domin kuwa cikin yazube so akiyaye gaba,,

Tamkar rugugin aradu haka Hameed yakejin sauƙar maganganun doctor Tijjani acikin kunnensa    “Kamar yadda tasha magani dan tazubar da ciki’n to magani yayi aikinsa ciki’n  ya zube ,,   kalaman dasuke yi masa yawo acikin ƙwaƙwalwarsa kenan… kafun su Ummie su ankara tuni yayanki jiki yafaɗi awajen…..dasauri sukayi kansa suna mai ƙiran sunansa…..

Taimako’n gaggawa doctor Tijjani yashiga basa da yake bawani babban problem bane hakan yasan yasa saurin da wo wa hayyacinsa….  Wasu irin hawaye ne suka shiga sauƙa akan ƙuncinsa wani irin raɗaɗi da ciwo  ya ke ji  a ciki’n zuciyarsa,,  wace irin *YAUDARA* ce Farhana tayi masa ? ashe dama tana kan bakanta na cewa bata son ciki’n sa ajiki’n ta ? maiyasa tayi masa haka ? wani irin mummunan hukunci tayanke masa ?  *NATSANEKI* akaro na biyu Farhana kincuceni.. Duk yana maganar ne cikin zuciyarsa…. cikin tsananin damuwa Ummie data karaso ta dafa kafaɗansa,   daga yanda idanunsa suka rune sukai ja tasan cewa yana cikin matsanancin fushi dakuma tashin hankali,, cikin rarrashi tace

” Kayi haƙuri Hameed kada kasanya wa kanka wata cuta, kaɗauki ƙaddara Allah ne mai bada ciki alokacin dayaso, dan haka idan da rabo zai sake baku, baku ma naso kayanke wani hukunci batare da kaji ta bakin Farhana ba,,
Kallon Ummie yayi da jajayen idanunsa, wanda sukai kamar anwatsa musu barkono,, 
  ” Dama tafaɗa Ummie dama tunfarko tayi ikirarin cire cikin daga jikinta, maiyasa Ummie ? mainayi mawa Farhana maigirma da har tazaɓi kashe rai mafi soyuwa agareni,, bazan iyaba Ummie banaso ko ganinta ne nasake yi, idan ansallameku kiwuce da’ita gidanki ,,,   yakai ƙarshen zancennasa yana zubar da hawaye masu ɗaci daga cikin idanunsa.. Har yafice daga cikin ɗakin Ummie kallonsa take gaba ɗaya tausayin ɗannata yacika ma ta  zuciya,, haƙiƙa tasan sa tun asali shi mutum ne mai matuƙar son ƴaƴa, gashi yanzu kuma yaga samu ya kuma ga rashi, a lokaci guda ,, amma tabbas bata yarda cewa Farhana zata iya zubar da ciki ba,, ko da yake ba ashaidan ɗan yau….

STORY CONTINUES BELOW

Baya ko iya ganin gabansa haka yafice daga cikin asibitin, ransa nayi masa suya…….

Ikon Allah ne kawai yakai Hameed gida domin dai tuƙi yake hawaye na kwaranya daga cikin idanunsa   tamkar ƙaramin yaro…..
Yana shiga cikin gida’n.. Kaitsaye ɗakinsa yanufa yana shiga ya murza wa ƙofar key haɗe da sakin kuka mai sauti…..

“Maiyasa ? Maiyasa kika yaudareni ? shin baki yarda da soyayyata agareki bane ? mai yasa kikeso dole sai na tsaneki ? Kincuceni Farhana, kincuci rayuwata ,, yayi maganar yana mai zamewa bisa kan carpet  haɗe da zama  dabas…..  
*ASIBITI*

Ahankali Farhana ke buɗe idanuwanta dasukai mata nauyi, ta sauƙe su kan fankan da ke kaɗawa asaman ɗaƙin,,  ” *YAYA HAMEED !*  *APPIE NA !!* ,,  tafaɗa cikin muryar ta da bata fita sosai….

Dahanzari Ummie da Hajiya Kaka dake tsaye gefe suka ƙaraso gareta,,      ” Sannu Farhana kin tashi ?  Ummie ta tambaya
“Ummie na ina Yayana yake ?   taje fo mawa Ummie tambayar da ba tashirya amsar bata ba…

“Kikwantar da hankalinki Farhana, Hameed yaje gida ɗauko miki kayan dazaki sauya ne anjima kaɗan zai dawo,,  Ummie tafaɗi hakanne don kwantar mata da hankali….    Ajiyar zuciya Farhana ta sauƙe sakamako’n  jin abun da Ummi tafaɗa……    Hanunta Hajiya Kaka ta kama cike da kulawa tace ” Sannu Farhana ,,    murmushin ƙarfin hali Farhana tayi mawa Hajiya Kaka haɗe da gyaɗa mata kai…     Doctor Tijjani ne yazo yayi mata gwaje gwaje haɗe da bata magunguna,,   saida ya tabbatar da cewa babu wata matsala kafun yabasu sallama…….

Tayi mamaki ƙwarai da ta ga sun nufo hanyar gidansu ba gidan ta ba, amma kasan cewar tana halin rashin lafiya yasa bata tambayi dalilin hakan ba,, saidai fa gaba ɗaya hankalin ta a tashe yake burinta ɗaya shine tayi ido huɗu da Yaya Hameed ɗinta…….

Kwanciya tayi akan doguwar kujeran dake katafaren falonnasu, yayinda ta ɗaura hanunta bisa cikinta da takejinsa tamkar ansau yamata komai na ciki’nsa,,     tunanin abun da ya faru da’ita tasoma yi filla filla da sauri ta buɗe idanunta haɗe da cewa ” To Mai Yasa meni ?? tayi mawa kanta tambayar da bata da amsar ta…..     
Daƙyar Ummie ta lallaɓata tasha faten irish potato ɗin data yi mata wanda yasha busheshshen kifi, domin doctor Tijjani yace kada abata abinci mai nauyi, saboda ciki’nnata ajagule yake…..     haka tadaure taci abincin bawai dan yanai mata daɗiba hasalima tamkar magani haka take jin abincin…..   
2 hours da dawowansu gida amma haryanzu Hameed bai zoba,   kallon Ummie dake zaune gefenta tayi haɗe da marairaice fuska.     “Ummie haryanzu Yaya Hameed shiru ”     murmushin ƙarfin hali Ummie tayi haɗe da cewa kiƙara haƙuri yananan zuwa….
8:00 pm amma harzuwa lokacin ba Hameed babu labarinsa,, hakan yasanya hankalin Farhana tashi,     da ta samu Ummie da maganar kuma sai tace wai taƙara haƙuri yana zuwa… “kuka ta fashe dashi narashin zuwan Hameed, tasan ce wa yasan bata da lafiya, tana kyau tata zaton cewa shine ma yakaita asibiti, amma har yanzu baizo gare ta ba, wata zuciyar tace da’ita yanacan wajen Beedah suna shan soyayyarsu, taya zaizo gareki,    ai sai taƙara volume kukanta…….
Ganin datayi dare ya raba still baizoba, ya sanyata ɗaukar wayar Lateefa tadanna masa ƙira amma sai taji wayar tasa *SWITCH OFF*  taƙira yafi sau 20 amma still akashe ake ce mata…. magungunan da doctor ya bata Ummie ta bata ta  sha tuni bacci yayi awun gaba da’ita…….
Yanda yaga dare haka yaga rana gaba ɗaya yarasa sukuni da nutsuwarsa, *ƘUNCI* shi ya ma maye zuciya da ruhinsa,,  sam koda kwanciya ya kasa yi balle akai ga bacci…….
*WASHE GARI*
Balaifi taɗanji ƙarfin jikinta, wanka tayi da ruwan ɗumi wanda Ummie ta haɗa ma ta,   wata black ɗin abaya ta sanya ajikinta, kana ta nufi falo don amsa ƙiran da Ummie ke yi ma ta …..

Bayan sun sake gaisawa ne Ummie tagyara zama haɗe da cewa….
“Bazan zarge ki ba Farhana amma inaso ki faɗamin gaskiya duk da cewa nasan ƙarya bashine ɗabi’ar dana ɗauraki a kai ba, inaso kisanar dani  *MAIYASA KIKA ZUBAR DA CIKI’N DAKE JIKINKI ?*
Cike da tsananin mamaki haɗi da kaɗuwa dajin kalaman Ummie taɗago da kanta da sauri tashiga kallon Ummie’n

“Ummi wallahi banzubar da ciki na ba, kitam bayi Yaya Hameed ina da ciki har yanzu ban zubar ba,, Farhana tayi maganar da’iya gaskiya’r ta….

Ajiyar zuciya Ummie ta sauƙe haɗe da sanya hanunta ta kamo na Farhana’n
“Kisaurareni Farhana, Maikikasha jiya wanda har yajawo sanadiyar kaiki asibiti, to inaso kisani cewa maganin dakika sha yajanyo ɓarewar cikin da k jikinki,, 
Afirgice ta tashi daga kusa da Ummie yayinda hawaye suke gudu daga kan fuskarta “Bani bace Ummie wallahi bansha komai ba, bazan iya kashe raiba, bakuma zan iya raba Yaya Hameed da farinciki’n saba, Ummie nayi asaran ciki’na wayyo Allah na….. tadurƙushe awajen tana mai ruskar kuka…….

( Kowani bawa da’irin tasa ƙaddarar , kada kuji haushina akan abun daya faru, haka natsara labarin,  so wanda basa so ciki yazube sai suyi haƙuri, domin kuwa hakan yanadaga cikin jarabawa’n Hameed da Farhana,, fatan zaku fahimceni……)

    *MRS SARDAUNA*

🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
   
          *_MENENE MATSAYINA ?_*
                *(fictional story)*
    *Written by*
phatymerhsardauna
         *🎈Mrs Sardauna🎈*
*Dedicated to my lovely sister Maryam*
*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCITION*

*https://www.facebook.com/kainuwawritersassocition*
       *WATTPAD*
@⁨Fatymasardauna⁩
    *PAGE 3⃣6⃣to3⃣7⃣*
Yanzu shikenan Ummie nayi asaran ɗana dake  cikina,, wayyo Allah na…. Tadurƙushe awajen tana mai ruskar kuka…… Hanu Ummie tasa haɗi da ɗagota daga durƙushen da ta ke zuwa jikin ta  rarrashinta Ummie tashiga yi cikin sigar son kwantar ma ta da hankali…. ”  Ya’isa haka daina kuka domin kuwa kuka babu  abun dazai haifar miki,, Ina roƙon  Allah daya bayyana  gaskiyan wannan al’amari,,  Ummie tana kaiwa nan azancenta ta nufi ɗaƙinta yayinda tabar Farhana tsaye tana zubar da ƙwalla……..

Cikin tsananin damuwa Farhana takoma ɗakinta, wanda yake mallakinta alokacin da take  budurwa,,     takure kanta tayi waje ɗaya haɗe da soma rera kuka mai taɓa zuciya…Bakomai ke damunta ba sai zubewar da akace cikinta yayi sannan kuma wai ita ake zargi (wato ita akace tazubar dashi)  lallai duk wanda yayi ma ta haka yakasance azzalumi agareta, baikuma kyautawa rayuwartaba… Kuka  tasake rushewa dashi  asakamakon tunowa da tayi cewa lallai Hameed na fushi da’ita wanda hakanne kuma ya hanasa zuwa gareta…..Allah sarki Farhana kuka tayi sosai babu mai rarrashinta,, haka fuskarta tayi jajur yayinda idanunta suka kumbura suntum,,,  tana tsaka da kukan Allah yakawo ma ta bacci ya yi gaba da’ita,, (like my little bro Basheer sanda yake ƙarami  lol )……….
+
Zaune yake abakin makeken gadonsa yayinda yasanya duka hannayensa ya tallafi kansa dayayi ma sa nauyi,, damuwa ce fal acikin rai da zuciyarsa,, saurin ware manyan golding eyes ɗinsa yayi alokacin da tunanin pills ɗin daya faɗo da ga hanunta sanda ya ɗaga ta yazo ma sa,, dasauri yafice daga ɗakinnasa kaitsaye yanufi ɗakinta….
Ɗakin yananan kamar yanda suka barshi jiya domin kuwa har jininta dake kan tiles ɗin yabushe yayi baƙi,, gakuma pills ɗin yashe aƙasa…. Hanunsa na rawa yaɗauki maganin  *………..* shine sunan dake rubuce ɓaro ɓaro jikin  maganin  ( bazan rubuta sunan maganin ba saboda tsaro )  ƙara waro manya manyan idanunsa yayi bayan yagama karanta sunan maganin  ” Innalillahi wa’inna ilaihirraju’un !! Innalillahi wa’inna ilaihirraju’un !!! haka yaita faɗa harsau uku yayinda hanunsa ke dafe da saitin zuciyarsa, daya kejinta tamkar zata fito waje ta tarwatse,, yayinda idanunsa ko ke fitar dawani irin zazzafan hawaye… Sake kallon magungunan yayi akaro na biyu,, tabbas yanzu zuciyarsa taƙara yardar masa da cewa Farhana dakanta tazubar masa da gudan jininsa,, ada yafara kokonto amma ayanzu yayarda dacewa dasaninta komai yafaru… Wani irin baƙin ciki da haushin Farhana ne suka cika mai zuciya haka yajuya yafice aɗakin jiki asaɓule…..
Cike da mamaki Beedah ke kallon yanda fuskar Hameed tayi jajur da’ita ga kuma kwalla nasauƙa akan fuskarsa abun dabata taɓa gani ba a iya tsawon rayuwarta dashi wato hawayensa… Cike da tsoro haɗi da mamaki ta ƙaraso garesa “My Dear…  Bai bari ta ida zance’n nataba  ya faɗa jikinta  haɗe da rungumeta ƙaƙam yana mai zubar da ƙwalla tamkar  ƙaramin yaro,,,,,
“Maiyasa Beedah ? Maiyasa Farhana ta yi mini haka ?
Sororo Beedah tayi tana kallonsa jin yanayi mata wasu irin tambayoyi marassa ma’ana wanda bakuma tada amsarsu  daƙyar ta’iya cewa ” ban fahimci maikake nufi ba Hameed kayimini bayani maiyake faruwa ?
“Farhana tazubarmim da cikin ɗana dake jikinta abisa wani ɗan ƙaramin dalilinta na daban, maiyasa tayi mini hakan kokinsan yanda nakeji ajikina kuwa bazan…..  Saikuma yayi shiru haɗe da janye jikinsa daga nata kaitsaye yanufi ɗakinsa…….

STORY CONTINUES BELOW

Har saida yaɓace wa ganinta kafun ta sharce gumin daya tsatstsafo ta goshinta,,  “Farhana tazubar da cikinta ?  turƙashi babban al’amari   da sauri tanufi ɗakinta zuciyarta cike da mamakin abun da Hameed ɗin yace ma ta Farhana ta aikata…… Tana shiga ɗaki wayarta taɗauka haɗe da danna mawa Murja ƙira ringing biyu kacal Murja taɗaga wayar haɗe da cewa
“Ƙawata ya’akayine yaunake shirin shigowa domin kuwa harmunyi magana da guy ɗin nan yau zaizo da yamma dazaran Hameed yafita kedai ki dannamin ƙira alokacin shikuma zaishigo yayi aikinsa, saidai dan Allah ƙawata kada kibari Hameed yayi masa dukan mutuwa,,,      ajiyar zuciya Beedah tasauƙe bayan tagama jin maganganun Murja gyara zamanta tayi haɗe da cewa ” Babu wani amfanin zuwansa Murja domin kuwa Farhana tazubar da cikinta da kanta wanda hakan yajawo samun saɓani a tsakaninsu da Hameed,, kinga kuwa tasauƙaƙamin hanya wajen yin waje da’ita, tabbas Farhana mahaukaciya ce nikuma zanyi amfani da hakan wajen rabata da Hameed….   Dariya suka sanya suduka biyun cike da nishaɗi Murja tace ” Lallai kuwa taceci kanta da ta zubar da ciki’n nan dayau Hameed ya kamata da sabon kwarto,, amma ƙawata anya basa hanunki akan faruwar hakan ? Murja tatambaya
Dariya Beedah tayi haɗe da cewa ” haba Murja kinsan dai mungama tsara yanda zamuyi, bakuma zan sauya ba wallahi ba sa hanuna a’lamarin zubewar cikin Farhana, hasali ma bansan yanda komai yawakana ba,,  dariya Murja tayi hadda shewa haɗe da cewa ” to shikenan duk da haka dai zanshigo anjima saboda yakamata ace kinhaɗa mana wani shagali (party) domin nuna murnan mu akan faruwan hakan,, 
“Kada kidamu ƙawata lafiyayyen shagali ma kuwa zan haɗa mana saikin shigo,, tana kaiwa nan azancen ta tadatse ƙiran,,,, haryanzu a zuciyarta mamaki take tana kuma son sanin maiyasa Farhana ta zubar da cikinta da kanta……

(Tofa readers waidama ba Beedah  bace tayi sanadiyan zubewan cikin Fana !! To waye yayi hakan 🤔?? Muje  zuwa)
Yana shiga cikin ɗakin nasa kaitsaye gaban makeken  closet (ma’adanan kaya) ɗinsa yanufa haɗi da ciro wata black trolly…Kayansa masu mahimmanci yashiga ɗiba yanasanyawa acikin trolly’n saida yaɗauki duk wani abu nasa mai amfani kana ya ja zip ɗin jakan yarufe… Wayarsa yacusa cikin aljihun wandon jeans ɗin dake jikinsa kana yafice daga cikin ɗakin……
Zaune take akan gado tayi jigum abun duniya sun isheta goma da ashirin bata da wani buri ayanzu daya wuce ganin Yaya Hameed ɗinta, wata irin magana ɗisun soyayyarsa ce take ɗibanta…. Kwana ɗaya tayi bata gansaba amma jitake tamkar tayi shekara,,, babu yanda Lateefa batayi da’ita ba akan tacire damuwa aranta amma hakan yagagara dole tahaƙura ta ƙyaleta……. Lateefa ce taturo ƙofar ɗakin tashigo fuskarta ɗauke da murmushi, kallon Farhana dake takure saman gado tayi haɗe da cewa ” Maganin damuwarki (Hameed) yazo yana falon ƙasa,,     ai azabure Farhana tamiƙe daga ƙudundunen da take haɗe da rugawa aguje tafice daga cikin ɗakin hartana ban kaɗe Lateefa batare da ta kulaba….

Har yakai bakin ƙofar fita daga falon dagudu taje tarungumesa ta baya,, haɗe da fashewa da kuka mai sauti   *”APPIE NA !! “*  taƙira sunansa cikin muryar kuka… Da sauri yarumtse idanunsa dasuka kaɗa sukai ja, ji yayi kamar anwatsa masa garwashin wuta, alokacin da ta faɗa jikinsa,,   cikin zafin nama yajuyo gareta haɗi da sanya hannayensa duka biyu, ya tureta daga jikinsa, a hankali ya ɗago idanunsa dasuka kaɗa sukai jajur dasu ya watsa ma ta,,    cikin lion voice ɗinsa yace da’ita….

“Maizakice min ? ashe kinada abun cewa agareni ? harma kinada ƙwarin guiwar dazaki zo kitun kareni har ki iya kallon cikin idanuna ? lallai jarumtar taki takai jarumta, tunda harkina iya manta girman laifin dakika aikata agareni tahanyar zuwa gareni batare da wani ɗar ko tsoro a zuciya’rki ba,,  Banason ganinki Farhana, wallahi kin shafamawa kanki baƙin fenti acikin idanuna, wanda zaiyi wahalar gogewa,, maiyasa kikazaɓi hakan ? kodan saboda bakya sona ? ashe bazaki iya ɗaukar ƙaddararki ba ?  shikenan tunda haka kikazaɓa, yayi daidai,  nabarki lafiya kiyi rayuwarki yadda kikeso…. Yana kaiwa nan azancen sa yasakai yafice daga cikin falon….. Zamewa Farhana tayi awajen da ta ke tsaye haɗe da rushewa da kuka mai tsuma zuciya…. Hameed ko yana fita hanu yasanya yashare hawayen dake sauƙa akan fuskarsa kaitsaye motarsa yashiga haɗi dayi mata key yafice daga cikin gidan…..

Duk  abun daya faru akan idanun Ummie yafaru, sosai kuma taji tausayinsu yakamata, lallai haka ƙaddarar su take babu wanda ya’isa ya sauyata sai Allah,, lallashin Farhana Ummie tashiga yi amma kamar ƙara zugata takeyi,,      “Ummie Yaya yayi fushi dani sosai akan abun dabanda masaniyar faruwansa, wallahi bani nazubar da cikinnan ba Ummie kifaɗa masa yadawo gareni…. Farhana taƙare maganar tana kuka.

Ajiyar zuciya Ummie tasauƙe  ” tabbas ita taraini Farhana tuntana ƙarama har izuwa girmanta tasan abunda zata aikata dakuma wanda bazata aikata ba, hakanne ma yasa bata yarda cewa ita tazubar da cikin ta dakanta ba, amma kuma magungunan da Hameed yakawo ma ta yanzu yakuma tabbatar ma ta awajen Farhana yasamu magungunan, yasanyata jin shakku akan Farhana’n saidai kuma Allah shine masanin komai,,    ataƙaice de da ƙyar  Ummie ta lallashi Farhana tayi shiru…….

Hameed kuwa kaitsaye yana barin gidansu airport yanufa domin yariga dayaci alwashin cewa yau zaibar *Nigeria* ko hakan zai sama masa nutsuwa.     Bawani jimawa kuwa jirginsu yaɗaga zuwa sararin samaniya……..
*BAYAN KWANA UKU (3 days later)*
*PARIS* can Hameed yayimawa kansa masauƙi cikin wani katafaren hotel wanda yagaji da ƙawatuwa,  nanne kuma masauƙinsa duk sanda yazo Paris ɗin…… Yazone don yasamu nutsuwa amma tunda yazo hankalinsa bai kwantaba, domin kuwa daga wani ɓangare na zuciyarsa so da kewar Farhana ne ya yi masa dabaibayi,,, hakanne yasanyashi rashin zama waje ɗaya, yau yana wajen shaƙatawan can gobe yana wani daban, haka dai yake rayuwarsa cikin kewarta, amma kuma alƙawari yaɗauka mawa kansa cewa zaiyi nisa da’ita kamar yanda yayi alokacin tana ƙarama…….
*KANO NIGERIA*

Gaba ɗaya Farhana tarame asakamakon sawa kanta damuwa da takeyi Ummie tayi faɗan harta gaji, domin dai Farhana bata da wani aiki sai na zama aɗaki tayita kuka, wayar Hameed kuwa akullum zata ƙira yafi sau ɗari (100) amma zancen ɗayane koda yaushe akashe wayar take,, hakan kuma bazai sanya washe ga ri ta fasa ƙira ba,, abincima sai Ummie tayi dagaske sannan take ci, abun yana damun Ummie sosai, hakan yasa tayanke cewa yau Abba nadawowa zata sanar dashi komai, domin dama bayanan yayi tafiya zuwa Dubai,,  
Sam Abba baiji daɗin abun da Ummie tasanar dashiba, baikuma so Hameed yayanke hukunci batare dayayi dogon nazari da bincike ba,  amma tunda haka Hameed ɗin yazaɓa shikenan,  idan ma bayason zama da Farhana’nne to yabata takardanta, shikuma zai sama ma ta gurbin karatu a London,, da ƙyar dai Ummie ta’iya tausasan zuciyar Abba akan lamarin ……
Koda Sarah tazo Farhana bata ɓoye mata komaiba agame da abun dake faruwa, aikuwa Sarah har kukan tausayin ƙawarta ta tayi, domin kuwa tayi imani duk wanda ya aikata mawa Farhana haka, bai kyau ta ma ta ba.. Sosai Sarah tayi ƙoƙari wajen kwantar mawa da Farhana hankali tahanyar shaida mata tamai daduk wani al’amuran ta ga Allah…. Sunjima suna hira kafun  Sarah tayi mata sallama tatafi…..
Kwanciya tayi luf akan lallausan gadonta, hanunta riƙe da wayarta ƙirar iphone Xs Max, gaba ɗaya hankalinta da tunaninta yanaga hotonsa daya cika screen ɗin wayar tata,  yayi matuƙar kyau sosai cikin shigar navy blue colour suite, fuskarsa na ɗauke da murmushi,,   itama murmushin tayi alokacin da takai hanunta daidai kan dimples ɗinsa daya bayyana asanadiyar murmushin dayayi ” Inasonka Yayana ina tsananin Ƙaunarka, maiyasa kagujeni alokacin danake tsananin buƙatarka ? nashaƙu dakai, kasabarmin da salon soyayyarka, tayanda bazan iya jure rashin kaba, amma kuma sai kakasa fahimta ta Farhana ce daka raina tuntana ƙarama ba ta sauyaba, amma maiyasa idanunka suka rufe daga sanin halayyarta,, dan Allah kadawo gareni Appie na,, taƙare maganan hawaye suna mai sauƙa akan fuskarta, yayinda ta rungume wayarta acikin ƙirjinta, aranta tana maijin tamkar shita rungume……..

Whatsapp number
+234 7069399224

   *MRS SARDAUNA*

🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
   
          *_MENENE MATSAYINA ?_*
                *(fictional story)*
    *Written by*
phatymerhsardauna
         *🎈Mrs Sardauna🎈*
*Dedicated to my lovely sister Maryam*
*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCITION*

*https://www.facebook.com/kainuwawritersassocition*
        *WATTPAD*
@⁨Fatymasardauna⁩
*Wannan page ɗin gaba ɗayansa kyautane  gareki HABIBA MUSA MUHAMMAD ( Ƴ@r~B@iw@ ) kiyi yadda kikeso dashi, nagode ƙwarai domin inajin daɗin comment ɗinki sosai…..*
*Editing is not allowed 📵*
*PAGE3⃣8⃣to3⃣9⃣*

*BAYAN WATA ƊAYA*

Wata guda aka sha re babu Hameed babu ko ƙyallinsa yanacan Paris yanata hidimomin gabansa, yayinda Farhana kuwa tasanya tarin damuwa acikin zuciyarta, asakamakon  rashinsa domin sai yanzu tasan cewa takamu da tsananin soyayyar sa  marar misali,, soyayyarsa ce kawai ke ɗawainiya da ita dare da rana bata da wani aiki saina tunaninsa gaba ɗaya kewarsa takeji bama kamar idan dare yayi, da ƙyar take iya bacci, domin kuwa wata irin masifaffiyar sha’awa haɗi da soyyarsa ne suke kawo ma ta ziyara….
+
Kwance yake akan ɗaya daga cikin kujerun katafaren falon, wanda yagaji da haɗuwa, falon ya ƙawatu sosai,,  sanye yake da long pencil jeans nd white singlet,, wayarsa ƙirar iphone 11 pro ne riƙe ahanunsa, yayinda idanunsa kekan screen ɗin wayartasa,  kai tsaye idan kakallesa zakai tunanin hankalinsa ga wayartasa yake,, amma kuma azahirance bahakan bane, domin dai gaba ɗaya tunaninsa haɗe da nutsuwarsa sunaga masoyiyarsa ce wato *FARHANA* gaba ɗaya a ƴan kwanakinnan tunaninta keyawan damunsa, idan ya kwanta yana yawan mafarkinta tana mai yi masa kuka, wanda ke sanyawa yana tsintar kansa acikin damuwa,,  tsawon 1 month ɗinnan dayayi gaba ɗaya adaddafe yayisu sakamakon wani irin sha’awa datake fusgarsa ako da yaushe,,  gaba ɗaya Farhana tasabar masa da lallausan jikinta haɗe da shayar dashi zazzaƙar zuman ta mai daɗin ɗanɗano,    sai gashi yanzu gaba ɗaya yayi nesa da’ita hakan kuma yana matuƙar azabtar dashi, wannan dalili  yasa   kullum cikin shan lipton da lemon tsami yake, saboda hakanne kaɗai mafita agareshi,, domin kuwa ayanda yatsara bazai koma nageria anan kusa ba……
Kusan kwana huɗu (4 days) kenan Farhana tana fama da wani irin zazzaɓi mai zafin gaske,, haryaza mana ko abinci ma tahana kanta ci,, ciwo takeyi sosai da sosai, amma batare da ta bari kowa yasan da hakanba… Duk yanda taso ta daure mawa ciwon amma yau abun yafi ƙarfinta zazzaɓi da ciwon kai ne suka haɗu sukai mata rubdugu harya zama na bata ko iya ɗaga kanta…. Bakaɗan ba hankalin Ummie yatashi asakamakon ganin yanda Farhana ke rawan sanyi alamar zazzaɓin yashiga jikinta sosai,, batare da ɓata lokaci ba Ummie ta danna mawa family doctor ɗinsu ƙira akan yazo yaduba jikin Farhana’n,,   mintuna ƙalilan kuwa sai gashi ya bayyana acikin gidan.

Yayi duk wani gwaje gwajen dazaiyi ma ta yakuma gano menene matsalar tata,, ledan ruwa yasanya mata haɗe da yi ma ta allurai guda biyu wanda zasu taimaka wajen gusar da zazzaɓin dake damunta……

“A gaskia bazan ɓoyemiki ba Hajiya damuwa tayi mawa zuciyar Farhana   yawa, sannan kuma abinciken danayi na gano cewa  akwai yunwa acikinta,  wanda hakan kuma zai iya jawo ma ta kamuwa da mummunan ulser, saboda haka yaka ma ta  kukula sosai wajen ganin tacire duk wani damuwa dake ranta”
Ajiyar zuciya Ummie ta sauƙe haɗi da cewa  ”  Insha Allahu doctor za’a kiyaye ”   
Haka dai Ummie sukayi sallama da doctor bayan yaƙara  yimata bayani akan magungunan da Farhana zatasha idan tafarka daga baccin da take (kasancewar Doctor nagama dubata bacci yaɗauketa)…….

*BAYAN SATI ƊAYA*

Alhamdulillahi    zuwa yanzu jikin Farhana yayi sauƙi sosai, yayinda Ummie ke bata kulawa ta musamman,, saidai har yanzu takan zama aɗaki tayi kuka, domin bakaɗanba take azabtuwa da rashin mijinta akusa da’ita…..
Ɓangaren Hameed ma hakane yakasance  dashi, domin kuwa  gabaki ɗaya yarame yazama wani iri dashi, bai san cewa Farhana itace rayuwarsa  ba saida yayi nesa da’ita,, gaba ki ɗaya rayuwar Paris tayi masa ƙunci, ko’ina yasanya kansa ba daɗi,  ga wata ƴar iskar baturiya da tasashi agaba ba dare ba rana  ko’ina yaje tana biye dashi, wai ita adole sonsa take duk iya  wulaƙancin duniya Hameed yayi ma ta,,  amma  ko ajikinta itadai burinta shine yabiye mata su’aikata saɓon Allah, domin kuwa bawai wani sonsa take ba, sha’awarsa kawai take, domin shiɗin ingarmane acikin maza, amma haryau Allah bai bata daman cin nasara akansa ba.

Gaba ɗaya yau yatashi dawani irin  matsanancin kewar Farhana’n sa,  dan haka batare dawani ɓata lokaci ba yashiga haɗa kayansa acikin trolly, baijin cewa zai iya sake koda kwana ɗaya ne acikin Paris yau yau yakeso ya koma Nageria.
4 pm daidai jirginsu yasauƙa acikin babban airport ɗin dake cikin garin Kano..  Atif shi kaɗai yazo ɗaukansa a airport ɗin, Kasancewar baisanar da kowa zuwannasa ba, sai ƙanin nasa shi kaɗai……
Harcikin farfajiyan gidansa  Atif ya sauƙesa, saida yasake shaida masa kan cewa ” kada yasanar da kowa cewar yadawo Nigeria” kafun yashige cikin gidan,,  Atif ma   motarsa yaja  yafice daga cikin gidan….

Yanashiga ɗakinsa kaitsaye bathroom ɗinsa yanufa, inda yasakar mawa kansa shower, saida ruwa yadakesa sosai kafun yayi wanka haɗe da fitowa daga toilet ɗin.

Duk da cewa rama yabayyana ajikinsa, amma hakan baihana kayan daya sanya, bayyana  asalin kyawunsa afili ba,  yayi kyau sosai cikin shigarsa tawani tsadedden  yadi  na maza  maikyaun gaske, yadin yana ɗauke da  kala’n bulu mai turawa ( navy blue colour ) kenan,  wandon kuma  irin pencil ɗinnan ne yayinda rigar kuma taka wo masa har  guiwarsa,  ta gaban wuyan rigan  kuwa wani irin tsadadden aiki mai kyaun gaske aka ƙawata wajen dashi,    sosai kayan ya amshi jikinsa, kasan cewarsa mutum mai ɗauke da farin fata,,  haɗaɗɗiyar hula wacce take kalan kayan jikinsa yasanya bisa kansa,  masha Allah kyau yahaɗu da kyau,   nikaina bansan cewa haka Hameed yahaɗuba saiyau  domin kuwa kayan sun amsheshi sosai,   babu abun dajikinsa ke fitarwa face daddaɗan ƙamshinsa mai sanya nutsuwar zuciya,,     koda yakalli kansa a madubi (mirror)  murmushin gefen baki yayi wanda har yayi sanadiyar lotsawan dimple ɗinsa,        domin kuwa shikansa yayi ma wa kansa kyau ayau ɗin, car key ɗinsa yaɗauka haɗe da ficewa daga cikin ɗakin….

Kamar yadda yayi zato hakanne kuwa takasance domin dai, koda ya leƙa ɗakinnata bata ciki, dama yasan za’ayi haka kwata kwata yarasa maike damun Beedah, bata da wani lokaci saina business ɗinta ( kasancewar Beedah na Business ɗin kayan mata kamar su lace atamfa shadda da sauransu )  yau tana can gobe tana can,  bata dawani lokacin kanta balle kuma nashi, yana da tabbacin ma tunda yabar Nigeria baifi 1 week tayi agidan ba, tanacan yawon bin ƙasashe,, taɓe bakinsa yayi haɗi da ficewa daga cikin ɗakin nata dayake kaca kaca babu alamar gyara balle ƙamshi….
Motarsa yashiga haɗe da yi ma ta key,  yayinda mai gadi ya wangale masa gate,ya cilla motar tasa zuwa kan titi……

*(Kuyi haƙuri my WhatsApp fans, abisa rashin comment da wasunku sukemin, yasanya daga yau bazan ƙara posting book ɗinnan a WhatsApp ba, zandinga posting ɗinshine a Wattpad kawai,  sabo da haka idan akwai wacce take Wattpad saita nema acan, nasan akwai masoyana dayawa, to inaso kusan cewa duk wacce takemin comment Indai har muna group ɗaya to ina riƙe da sunanta, nakuma ɗau alƙawarin tura mata book ɗinnan idan har nayi new Update, saboda haka masoyana masu min comment kada kudamu, idan akwai wacce takeson book ɗinnan to taɗauƙi number na saitayi mini magana insha Allahu nikuma zanturo ma ta idan nayi posting,, daga ƙarshe ina mai baku haƙuri abisa rashin yimuku long typing, abubuwane sukaimin yawa shiasa fatan zaku fahimceni, ngd da soyayyarku agareni….  )*

   *MRS SARDAUNA*

🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
   
          *_MENENE MATSAYINA ?_*
                *(fictional story)*
    *Written by*
phatymerhsardauna
         *🎈Mrs Sardauna🎈*
*Dedicated to my lovely sister Maryam*
*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCITION*

*https://www.facebook.com/kainuwawritersassocition*
      *WATTPAD*
@faymasardauna
     *INSTAGRAM*
  @Phatymasardauna

_*NOTE*: haƙiƙa har cikin zuciyata naƙudurta kan cewa bazan sake posting a WhatsApp ba, amma masoyana kunnunamin ƙauna, kuma kunfito kunnuna kuna tare dani, naji daɗi sosai kuma insha Allah zandinga yimuku posting aduk sanda nayi typing,, sai dai kuma agaskia  iyaka group ɗin da akemin comments zanna turawa, wanda basayimin comment kuma bazan tura musu ba, saboda ba amfanin hakan,  Safna, Sareenah, Raudah, Ummu khulsum, fatyma, Jawaheera, kausar nd Nasiba,  Kuna dagirma acikin idanuna, tayadda zan iya yi  muku duk wani abun dakukeso,  sabo da haka naji bayanan ku kuma zancigaba da posting a WhatsApp insha Allah, inasonku kamar yadda kuke sona,,     *FATYMA SARDAUNA FANS* group ina sonku sosai da sosai Allah yabar ƙauna atsakaninmu Ameen …_
+
*📵Editing is not allowed*
*PAGE 4⃣0⃣to4⃣1⃣*
Koda ya’isa gidannasu kaitsaye ɓangaren Ummie yanufa, sosai Ummie tayi mamakin ganinsa domin batayi tsammanin dawowansa nankusaba,, bayan sun gaisane kuma shiru ya biyo baya, sarai Ummie tana ankare dashi,  takuma gano take takensa amma saita basar taci gaba da ayyukan dake gabanta,,  ganin dayayi cewa Ummie tashareshi ne yasanyashi, siɗaɗewa yafice daga ɗakinnata. Kaitsaye ɓangaren su Farhana yanufa fatansa ɗaya shine Allah yasa ya’iske ta…..
Kwance take akan gadon ta yayinda ta ƙudundune waje ɗaya, sanye take da wata Turkish Abaya dusty pink colour, gaba ɗaya rigan tabi jikinta talafe, hakan ne yasamu daman bayyana kyakkyawan surar jikinta,,    duk da cewa ta rame amma hips da boobs ɗinta sunanan kamar yanda suke,,       yanayin kwanciyar da tayi yasanya taba mawa  ƙofa baya, tayanda bazataga wanda yashigo cikin ɗakin ba harsi ta juyo garesa,    kaitsaye idan kakalleta zakai zaton bacci take, amma ba baccin take ba, damuwa ce cike a ranta, dakuma tsantsar kewa da soyayyar mijinta, da ke damunta…

Jingina yayi da ƙofar ɗakin nata, haɗe da sanya  hanunsa bisa kan faffaɗan ƙirjinsa, yayin da ya watsa ma ta  manya manyan idanuwansa akanta,  wani irin tsananin tausayin ta  ne ya cika zuciyarsa,  haƙiƙa yasan baiyi ma ta adalci ba, amma hakan dayayi shine dai dai domin laifin da ta aikata a garesa yaci yayi mata kowani irin hukunci ne, don ma yana yimata son so ne, dababu abun dazai sa ya dawo gareta, ya tabbata da’ace watace ba Farhana’nsa ba to da yarabu da’ita kenan har gaban abada, amma a yanda yakejin tsananin soyayyar Farhana bayajin zai’iya cigaba da rayuwa babu ita …..
Sake lumshe idanuwanta dasuke zubar da  ƙwalla tayi,  alokacin da daddaɗan ƙamshin turarensa yashiga kawo ma ta ziyara   cikin hancinta,   kokaɗan bata kawo cewa shiɗin bane domin dai jin ƙamshin yariga daya zame ma ta sabo,  saboda hancinta yasaba da ƙamshin sosai shiyasa take yawan jinsa ako dayaushe.

Hanunsa yasanya bisa kafaɗunta,  a matuƙar razane ta juyo don ganin wanda ya aikata hakan agareta, manya manyan idanuwa’nta masu rikirkita masa tunani aduk sanda takalleshi dasu, tawaro alamar tayi tsananin mamaki’n ganinsa,       murmushin daya bayyana dimples ɗinsa yayi haɗe da ɗaga mata gira alamar Yadai,   hanunta dayake rawa takai kan fuskarsa domin tabbar da cewa mafarki  take ko akasin sa,, aikuwa jitayi tataɓa lallausan sajen sa dake kwance lub agefen fuskarsa,, alamar dagaske ne bawai mafarki take ba,,  wani irin kuka tafashe dashi haɗe da faɗawa cikin jikinsa,,   rungumeta yayi tsam acikin jikinsa yana mai sauƙe wata irin nannauyar ajiyar zuciya,    kuka Farhana keyi sosai yayinda ta rungumeshi ƙam tamkar ance wata zata ƙwace ma ta shi,,    hanunsa yasanya bisa kanta     ahankali yake shafa long hair ɗinta dayasha gyara sosai sai tashin ƙamshin haɗaɗɗun mayukan gyara gashi yake..
STORY CONTINUES BELOW

” Shiiii !! kiyi shiru kinsan Banason kukanki My Soul ”    yayi  maganar cikin wata irin murya mai sauƙar da nutsuwa gawanda yajita.

Rinannun idanuwanta dasuka dawo kalar ja saboda kuka, taɗago takallesa,  “Maiyasa Yaya Hameed ? Maiyasa katafi kabarni akan abun da ban aikata ba ?? dan Allah Yaya Hameed kada kasake tafiya kabarni…”

Saurin haɗe bakinsu yayi waje ɗaya sakamako’n ganin dayayi tanashirin cigaba da kuka,     Allah sarki masoya dama sunyi missing juna,   saboda haka wani irin hot kiss suka shiga yi mawa junansu.   Gaba ɗaya tsayuwa gagaransu tayi, domin kuwa gaba ɗaya sun fice a hayyacinsu,   yanda Hameed ke tsotson harshenta shiyafi komai rikitata, ɓangaren Hameed ma hakan take bakaɗan ba yayi   missing tattausan lips ɗinta da kuma  sweet saliva (yawu) ɗinta…       Ahankali tajanye jikinta daga nashi  haɗi da juya ma sa baya, tana mai da numfashi a hankali tamkar wacce aka shaƙe wa maƙoshi,, ƙara jawota  cikin jikinsa yayi , yayinda      yasanya hanunsa  akan ƙugunta haɗe da ɗaura kansa bisa wuyanta,,
  ” Inaso ki fahimceni My Soul, haƙiƙa kinsan cewa abun da kika aikata babban laifine ba’agareni ba  har a wajen Allah S.W.A,  nayi ƙoƙarin daure zuciyata amma nakasa,  Inason yara My Soul ! Inamatuƙar ƙaunar ganin jinina narayuwa acikin duniya,  maiyasa kika zaɓi zubar da cikin ɗana dake jikin ki My Soul ??

(sabon salo wai my soul 😏)1

Sai asannan hawayen dasuka cika idanunta suka samu daman sauƙowa zuwa kan fuskarta,   cikin raunanniyar murya tashiga cewa     ” Banibace !! Yaya Hameed wallahi ban aikata ba, mai yasa bazakayi bikcike ba kafun kayanke hukunci ?  karaineni tun ina ƙarama, kakuma san abun da zan’aikata dakuma wanda bazan aikata ba, bazan iya kashe koda sauro bane balle kuma Rai rai ɗinma  gudan jinina,  Kayarda dani dan Allah Yaya Hameed !!! ” taƙare maganar tata tanamai sakin wani irin kuka mai sauti…

Jiyayi gaba ɗaya jikinsa yayi sanyi, yayinda wani irin tsananin tausayinta yacika mai zuciya,  to amma idan har dagaske bata aikata hakan ba, magungunan daya gani sun faɗo daga jikinta,  to  a’ina tasamesu ?? yayi mawa kansa tambayar da bashi da amsarta…

Shigowar Ummie ɗakinne yasanya Farhana saurin turesa daga jikinta, haɗi da sunne kanta ƙasa cike da jin kunyan  yadda Ummie tazo tataraddasu,,   shiko Hameed hanu yasanya bisa kansa yana shafawa tamkar wani munafuki,,   murmushi kawai Ummie tayi haɗe dacewa  “Farhana tazo tanason ganinta”    batajira amsar da Farhana’n zata bata ba tasakai tafice daga cikin ɗakin….    cikin hanzari Farhana tafaɗa bathroom haɗe da samawa ƙofar key,    tayi hakanne kuma saboda yafita daga ɗakin ƙada Ummie tazo tasake kamasu, a wani irin yanayi,,  murmushin gefen baki yayi haɗe da ficewa daga cikin ɗaƙin …..  Tanajin motsin ficewarsa aɗakin tasauƙe ajiyar zuciya, haɗe da dafe ƙirjinta dake harbawa da ƙarfi ƙarfi,, bata fito a toilet ɗinba saida tayi wanka, tsab tasake shirya kanta cikin wata Dubai Abaya Mochka colour ( my best colour )  Abayan irin wacce aka cika gabanta da adon duwatsu masu kyau ɗinnanne, balaifi kuma abayar ta amshi jikinta sosai, jinta takeyi cikin wni irin nishaɗi haɗi da farinciki,  gaba ɗaya neman damuwarta tayi tarasa, (   yo ina ita ina wata damuwa tunda maganin damuwar ta ta yazo )…..

Zaune suke sudukansu akatafaren haɗaɗɗen falon Abba wanda aka ƙawatasa dakayan mo re rayuwa,     daganin yanda kowa yanutsu kasan cewa abune maimahimmanci yata ra su…..
Gyaran murya Abba yayi haɗe da cewa “Kamar yadda nata ɓa taraku dukanku anan, kusan watanni Tara kenan dasuka wuce, to Alhamdulillah yauma gashi nasake taraku,   a wancan lokacin nataraku ne don sanar muku da hukuncin dana yanke na haɗa Hameed da Farhana aure,   to inaso kusani cewa yanzu bana taraku bane saboda wani abu ba, sai dan Inaso kamar yadda akafara anan to aƙaresa anan *ABDOUL HAMEED !!* Abba yaƙira sunansa da kakkausan murya…

“Na’am” Abba, Hameed ya amsa cikin rashin ƙarfin jiki,
“Kamar yadda nake matsayin mahaifinka, kuma matsayin wanda ya aura ma *FARHANA* to inaso karubuta ma ta takardan sakinta kabata, ba kuma nason wani jayayya “

Baga Hameed da Farhan ba harma Ummie saida maganar Abba yagirgizata,  tuni wani irin zufa da tsananin  tashin hankali yabayyana atattare da Hameed,  yayinda Farhana kuwa tayi suman zaune, domin jin kalaman Abban nata tayi tamkar rugugin tsawa asararin samaniya.

“Alhaji….” Ummie taƙira sunan shi..  
“Dakata  Hajiya SAFIYA banason kice dani ƙala akan wannan hukunci dana yanke,  kaikuma (Hameed) katabbatar kafunnan da dare kakawomin takardan sakin Farhana kamar yadda na buƙata ”   Yanakaiwa nan azancen sa yasakai yafice daga cikin falon  batare daya saurari kowa ba….

Faɗawa jikin Ummie yayi tamkar wani ƙaramin yaro, duk dauriya irin ta Hameed saiga hawaye nasauƙa daga cikin idanunsa,
“Bazan’iyaba Ummie, dan Allah ki bamawa Abba haƙuri, wallahi Farhana itace rayuwata bazan i’ya saki’n ta ba ina tsananin sonta ” Hameed yafaɗa yana mai jijjiga Ummie, saikace dai wani baby boy.

Wani irin tsananin tausayinsune ya lulluɓe zuciyar Ummie, musamman ma yanda taga Farhana nawani irin kuka mai taɓa zuciya,,     “Kuyi haƙuri Hameed, babu yanda zanyi domin kuwa kafi kowa sanin halin Abba’nku idan yayanke hukunci baya sauyawa, kafiya gareshi ” tanakaiwa nan azancen ta itama  jiki asaɓule tafice daga cikin falon….

Cikin matsanancin kuka tafaɗa cikin jikinsa, ƙanƙame juna sukayi ƙam tamkar super glue,     yayinda wani irin soyayyar junansu ke ratsa jijiyoyi da ciki’n jininsu, har ma da ɓargonsu,     koda sau ɗayane yakasa rarrashinta domin dai shima dazai samu dama tofa da ihu zaita kwarara wa, ko da zaiji salama acikin zuciyarsa.

“Dan Allah Yaya Hameed kabamawa Abba haƙuri idan wani laifin muka aikata ma sa wallahi inasonka inayimaka soyayyar da banyiwa kowa irin taba (😳 niko nace hadda Farhan 🤔 ? ) …
Sake matseta yayi ƙam acikin jikinsa, haɗe da sanya bakinsa yalalumo tattausan harshenta, yashiga yimasa kyakkyawan tsotso (Sucking)   domin hakanne kaɗai zaidawo dasu cikin nutsuwarsu, yakuma gusar   musu da tarin damuwarsu, aikuwa haɗuwar yawunsu, waje guda yasanya su ƙara dulmiya acikin mayen ƙauna…..

*( banason ƙorafi, 😠 wannan page ɗinma daƙyar nayi muku shi, saida na’aje abubuwa dadama kafun na’iya typing ɗinshi.)*
*Follow me…*

*MRS SARDAUNA*

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *