NANNY CHAPTER A

 NANNY CHAPTER A

*KADUNA*+

_Area:Anguwan Rimi Gra_

   Misalin karfe 9:30pm Daidai na Daran Ranar Asabar,ya baro Office dinsa,Direbansa Garzali ne ke Jansa Cikin Bakar Motarsa Bugatti.

Hon ya Zuba akofar Tamkamemen Get din gidan nashi Mai kama da Aljannar Duniya,Megadinsa Habu ya Rugo da Gudu yazo ya Wangalemusu get Domin yasan Yallabai ne ya Dawo Adaidai Wannan Lokacin.

Lokacin da Motar Ta Sulala parking Space kafin Tagama Daidaita Zama Sai ga Wasu kyakyawan Yara Guda Biyu mace Da Namiji Wadanda Ashekaru bazasu Haura Shekara goma ba Tsawonsu Daya Kuma kamaninsu Daya,sai dai mace Tafi Jiki da Kuma Tsukakkiyar Fuska yayinda Namiji yake Siriri Ammh Fuskarsa nada Fadi,Farare Tas kamar Ka Taba Jini ya Fito akallon Farko zaka musu ka Fahimci yaran yan gayu ne na Karshe Kodaga ganin yanayin Kayan Kantin Dake Jikinsu Riga da Wando da Kuma yanayin Fatarasu na Jin Dadi ne.

Da gudu suka isa jikin Motar Suka Bude Bangaren Baya Suna Fadin”Wlcm Daddy…”Atare na Kallesu na sake sai alokacin Naga Dimple dinsu ya Lotsa Agefen Kumatunsu Lokaci Daya Yaran masu kama da Juna Sosai Inaga ma yan”biyu ne,Bangama Mamaki ba Sai da Naga Wani Cute and Handsome Ya Fito Daga cikin Motar yana Sanye da American Suit masu Ruwan Toka ya Matse Wuyansa Da Tie,Fuskarsa Tana bayyana Tsantsan Farincikin Dayake Ciki Naganin Kyakyawan Yaransa dayake Alfahari dasu

Rumgumesu yayi yana Shafa kansu yana Fadin”Thank u my Childreen…”Yake Fada Shima Duka Kumatunsa na Lotsawa,aShe anan yaran Suka Dibe Tsantsan kyau da Kuma Kyan Jiki,Dogone kakkarfan Namiji ne mai Tsawo da jiki da Fadin Kirji,Dan Kimanin Shekara 43 aduniya ammh kuma Bazaka iya Kiramasa Wadanan Shekarun ba Saboda Yadda ya Mori Jiki da kyan Fuska Ba Fari bane Tas,Ammh Kuma Bazamu Sanyashi alayin Bakake ba,Fatarsa Tafi Kama da yan Maroco,Saboda Murjewa da jin Dadi,doguwar Fuska gareshi mai Dauke da dogon Hancinsa da Kuma Zagayayyen Bakinsa wanda Wani Bakin Saje yama Wajen Kwanya gwanin Bam Sha”awa yana da Daradaran ido masu Dauke da Wasu Sirrika,ya mallaki Zara zara Gashin Ido Tamkar yana kari,sai Giras sa Dake Cike da gashi Kamar Wani Mace.

   

*ALHAJI TAHIR MANSUR DA’N BATTA* Kenan babban Manaja ne Dake kula da kamfanin *IBRAHIM  KWATANO AND SONS LIMITED* Kuma Babban D”a Awajen Hakimin Dambatta Wato Alhaji Mansur Danbatta,Kuma miji ga *FARIDA IBRAHIM KWATANO* Kuma Uba ga *BASSAM,BASMA,NAILA…* Cikakken Jarumin Namiji mai Hakuri Hade Da Zati Da Haiba Miskilin Namiji Wanda bai maida Rayuwar Duniya da Abunda Ke Cikinta ado ba,wanda ake Alfahari dashi bayan iyayenshi Harta da Garinsa Danbatta Suna Alfahari da samu D”a Irin Tahir daya Fito Daga Ahalinsu

    Zumbura baki Basma Tayi Tana Fadin”Daddy ina Mami…? hararanta Bassam yayi kafin yace”Eh ina Mami..? Kin manta dazu Munkirata da wayar *ANTY MUFEEDA* Tace mana ba yau Zata Dawo ba..”Tura baki Basma Tayi kamar Zatayi Kuka Tahir Dake Tsaye yana kallonsu Wani Takaichi yacikamai Ciki Jin Farida yau ma bazata Dawo ba,Hannun Basma yakama yana Fadin”Bassam Karbomin briefcase Dina Hannun garzali muje ciki..”da Hanzari Bassam yakarba Jakar Hannun Garzali yabi bayan Daddy Wanda ke Rike da Hannun Basma yana lallashinta don Ita Haka Allah yayi ta akwai Kulafacin Uwa ammh ba domin Haka ba yadda Farida ke Banzatar da Mijinta da ya”yanta yaci Ace Basma Tadaina damuwa da Rashinta don ba yau Ake ba.

STORY CONTINUES BELOW

    Suna Shiga Cikin Kayatattacen Falon Kukan Naila yafara Musu Maraba Inda Take goye bayan Mufeeda wacce Ke Ta Faman Zagaye Falon Da Ita tana Faman Jijjigata ammh Taki yin Shuru,Cike da Tsausayi da Takaichi Tahir ke Bin Mufeeda da kallo Wacce Tajige da Zufa Duk da Sanyin Ac dake Falon Sakamon Naila Irin yaran nan Masu Kiba kamar Kajin Agric,ayayinda Ita Kuma Mufeeda Take Doguwa Siriirya kamar Ta karye saboda Rashin Nama,yarinyar sai Rinjayarta Take kamar zasu Fadi,daga gani Tafi karfinta, gata yarinya karama Domin Ashekaru bazata Haura Shekara 16 ba,Doguwar Fuska gareta mai Hade da Hancinta Shiba gajere ba,Kuma ba Dogo ba,Mufeeda baza ka Sakata Cikin Jerin kyakyawan Mata ba sai dai Tsaka tsaki.

   Tana ganin Sun Shigo Tayi Azaman Dukawa Tana Fadin”Sannu da Zuwa Daddy…”Cikin Siririyar Muryanta Mai Cike da Yarinta,Amsawa yayi yana karisawa gareta bayan ya saki Hannun basma yana Fadin”Mufee,Meya samu Naila ne Take Ta Kuka Haka..? Yafada yana Mika mata Hannu Alamar Ta Kwantomai Naila din.

Batayi gaddama ba Ta Kwantota tana Mikamai ita Wacce Fuskarta Ta Hade da Majina da Hawaye,Ya karbeta yana Kallon Mufeeda dake Fadin”Wlh bansani ba Daddy,Tundazu ta Fara Kuka,na zata yunwa ne,sai na Hadamata Madara na bata taki sha,sai kuka take ganin Haka sai iya ta amasheta nan ma Taki yin Shuru Sai Kuka take tana Kiran Sunan Mamanita…”Tafada itama kamar Tayi kukan.

Mirmishi Tahir yayi yana Rimgume Naila wacce ke ajiyar Zuciya ta Kwanta Luf akan Kafadarshi,Kallonsu Bassam yayi kafin yace”Kunci Abinci..? Suka gyada kai alamun Eh,bai kara mgana ba ya Wuce ya Fara Haura Steps yana Dauke Da Naila kafin ya tsaya ya waigo yana Fadin”Oya kuje ku kwanta sai da safe..”Yafada yana Tamke Fuska Sum Sum Bassam da Basma kowanne ya Nufi Dakinsa yana Bata Fuska yayinda Da Mufeeda Tayi Tsaye tana kallonshi Ido ya sakarmata Fuska ba Walwala yace”Tsayuwar me kikeyi ke kuma..? Jikin Mufeeda na Rawa Tace”Ba…bakomai Dama dama…”Tafada tana Sosa kai Ware idonshi yayi kafin yace”menene..? Akwai Matsala ne..?

Kanta na kasa tace”Dama zance  ne Daddy baka ci Abinci ba gashi chan iya taga jera maka akan Dinning…”Mirmishi ya saki kafin yace”Karki Damu bana jin yunwa,ki koma daki ki kwanta..”Kallonsa Tayi kamar Zatayi mgana sai ta Fasa ganin yadda ya Sakamata ido,jiki asanyaye ta juya tana Fadin”Sai da Safe Daddy…”Alebensa ya Karba da Fadin”Allah tashemu lafiya.,yafada yana kallonta Tana Tafiya kamar Zata Fadi Cikin Sanyinta ta Shige dakinta,.

Ajiyar Zuciya ya sauke kafin ya juya yana Dauke da Naila,Ya Karisa Haura Step ya Bude Kofar Farko Mai Dauke da Kayattacen Royal bed Wanda yaji Shimfidun Alfarma gwanin ban Sha’awa Dakin bashi da Yawan Tarkace sai Wani Cafet Wanda ya mamaye Dakin gabadaya mai Taushi yana Fitar da Kyalli Gwanin Ban Sha”awa sai Makeken Wardrope mai  Cinye Rabin Dakin,sai Dreesing Mirror kusa da Kofar Tiolet.

Kai Tsaye ya Karisa gaban Gadon sai da ya Haura Tsakiyar gadon Kana ya Kwantar da Nihal Wacce Barci ya Kwasheta Tana Sauke Ajiyar Zuciya Jin ya Sauketa,Hannu ya saka yana Shafa Goshinta Ahankali alamar lallashi nan da nan Ta Koma barci Saukowa Yayi Daga Kan gadon yana Sauke Ajiyar Zuciya kafin ya Cire Coat din Dake Jikinsa,Ya Rataye Kan Wani Dogon Abu Alamar na Rataye kayane,Towel ya Dauka ya Bude Kofar Tiolet ya Fada da Addu”a Dauke Cikin Abakinsa

Akallah ya Ashafe Tsawon Minti Talatin Kafin ya Fito Daga Tiolet,kugunsa Daure da Wani Babban Towel sai Kansa yana Rike da Karami yana Goge Ruwan Dake Diga asaman kanshi kai Tsaye Wardrope din Dake dakin ya Nufa ya sanya Hannu ya Bude Kayane Jere Bisa Hanger Iya Kallanka Mallam,gefen American Suit  bakake da masu Ruwan Toka,Dabam gasunan Ajere na Kowani Kamfani sai Wanda ya Zaba zai saka kama daga DKNY,Tommy,hilfiger,Armani,louls,button,Doke,and Gabbana,Bersace,hakama bangaren Manyan kaya Tazarce Kama daga Shaddodi,gezner,yadika Masu Kyau da Tsada Suma bangarensu Dabam Haka bangaren Shirt da Jeans Suma Waje Gudane,bangaren Kayan Shan Iska Irinsu Short Niker Da Riga mai Gajeren Hannu Suma Suna Waje na Dabam sai Daga Kasa bangaren Kayan barci ne gasunan kala kala masu Taushi Da Tsari.

STORY CONTINUES BELOW

     Cikin kayan Barci nashi Pjm ya Dauko Riga da Wando Masu Ruwan Toka Ruwa Na Diga Daga jikinsa ya Zura Kayan,Ammh Rabin Hankalinsa na kan Naila dake Barci,Baro Gaban Wardrope din yayi ya isa gaban Madubi ya Dauki Wani Turare Spry ya Fesa kafin ya Mtsa Chan Gefe Inda Wata Katuwar Darduma Ke Shimfide ya Tsaya Shuru kafin ya Daidaita Natsuwarsa ya Tada Sallah,

Tsawon Wasu Mintina ya idar da Sallar Shafa”i da Wuturi ya Dade yana Addu”a Kafin Ya mike Wata Yunwa na Kwakulan Cikinsa In Har Bazai Manta ba,Rabonsa da Abinci Mai lafiya da Kwari Tun Jiya Da Daddare kafin ya Dawo Gida Ishaq ya matsa masa Suka biya ta gidansa Sukaci Abinci Toh bayan Shi banda Ruwan Coffea bai kara saka Wani Abu mai Nauyi abakinsa ba,Cikinsa ya Shafa yana Tuna Kalaman Mufeeda yarinyar Tana bashi Mamaki gata Karama da Ita ammh Tafi Farida sanin Halayyarshi Ta Kuma Fita Karantar yanayinsa..,wata Zuciya tace Toh Ita Ke Zaune dakai Farida Yawon Biki da Suna da Zuwa Gidan Kawaye Bai barta ta Zauna dakai ba Balle ta Karanci Waye kai Tahir

Kansa ya Shafa yana Sauke Numfashi kafin ya Nufi Karamin Fridge dinsa Dake gefen Gado yazauna kafin ya Bude ya Ciro Madarar Hollandia Hade da Kofi Silba wani Karami mai kyau ya Bude ya Tsiyaya,Ya Shanye Duka Kafin ya sake Cikawa ya Kafa kai ya Shanye yana Ajiyar Zuciya mai da Komai yayi Cikin Karamin Fridge din Kafin ya Dora Kafafunsa Duka biyu kan Gadon Yana Kuma Jingina bayansa da Gado,ganin kamar Sanyin Dakin yama Naila Yawa ne yasa ya Dauki Remote din Ac ya Rageta yana Kuma Kokarin gyarama Naila Kwanciya Aranshi yana Tunanin Farida Wata Irin Uwa ce.

Haushin Hakane yasa Ya Mika Hannu ya Dauki Wayarsa Wacce Da Zai Shiga Wanka ya Ijiyeta akan Side Drower,Cikin Lokaci Kadan ya Lulubo Nombarta Wacce Yayi Sarving dinta da *WIFEY*, yayi Shuru yana Bin Wayar da kallo kafin ya cije baki ya Latsa mata Kira yana kallon Agogon Bangon Dakin 10 ta Wuce,wayar ta Shiga Haka Ta Dinga Ringing har Ta Katse Bata Daga ba,bai Hakura ba ya sake Kiranta Nan Ma har ta Karishi Ringing ta Katse bata Daga ba,Tsaki yaja ya kife wayar Gefensa Kafin ya Dauko Karamin Qur’anin Dake kan Side din Drower din gadon ya Bude Suratul Maryam Inda ya Tsaya Jiya Da Daddare Kafin ya Kwanta Domin ya Riga ya Zamemai Jiki baya iya Barci sai ya Karanta al”qur”ani Shiyaasa baya Taba Kwana da Bacin Rai.

Yafara Karatun Kenan Ahankali Cikin Zazzakar Muryansa mai Cike da Amo da Sauti mai Dadin Sauraro Wayarsa ta Fara Kara Tana Neman Dauki sai da yakai Karshen Ayar Kana ya Dago da Kanshi ya Dauko Wayar ganin Sunan Wanda Ke Kirane yasa Yayi Mirmishin Dayafi Kuka Ciwo ya Daga Kiran Yana Fadin”Yanzu Farida Rayuwar da kika Daukanma Kanki mai Bullewa ce..?

Dagachan Bangaren Farida Dake Gefe Cikin Wani Kayataccen Hal Ana ta Dinner Wajen ya Kaure da Hayaniya Tare da Kidan Dj,Sanye Take da Doguwar Rigar Wani Ubansu Fefe les Wanda yaci Dinki mai kyau da Tsari kalan blue Head din kanta Kuma pick Fuska Taci Uban Makeup kamar Wata Amarya Doguwar mace ce Ammh ba Sosai ba,Fara ce, sosai sai Kuma Akwai Kyau da Dirin Mata gaba da baya Masha Allah,Baki ta Bude Zatayi mgana tana Yatsina Fuska Wanda Fararen Hakoranta Suka bayyana Tare da Hakorin Makkanta Yana Daukan Ido Wanda yake Karamata kyau.

Cikin Kosawa Tace”Toh Uban Korafi Ai ina ganin kiran ka Nasan Abun da Kakirani ka Fadamin kenan,Haba Tahir wai Yaushe ne Zaka Daina Kunyatani ne Gaban Kawayena..? Tafada Tana Hararan Gefen Wayar Kamar Tana kallonshi,Shuru yayi yna Kokariin Danne Bacin Ranshi kafin yace”Au kinfison Kada Ki Kunyata gaban Kaawayenki Ammh Kin Manta da Lahirarki da Abunda Kikeyi zai iya Kaiki Wuta Farida…? Baki ta Tura Kafin Tace”Na Shiga Uku Wai Don Allah Tahir me nakeyi Ne..koda yaushe mganar ka kenan Zan Shiga Wuta..”ajiyar Zuciya ya Sauke kafin yace”Yanzu Fisabillah Kwananki nawa bakinan Kin Saka Kafa Kin Fita kin Zubar da ya”yanki Da Mijinki da Gidanki Abun Takaichi Wai Da Sunan Bikin Kanwar Kawarki Farida Anya Kina Son Gamawa Da Duniya lafiya..?

Daure Fuska Tayi Kafin Tace”Ikon Allah,duk mai ya Jawo Wannan mganar..? Inace Su Bassam Sun Girma Suna da Wayon da Zasu Kula da kansu,…”Ya katseta da Fadin”Naila fa..? Kin ijiye mai Bata Nono ne..? Yamutsa Fuska Tayi kafin Tace”Ina Mufeeda..? Miye Amfaninta dama Don Ta Kula da Ita na Amince nama goggo Mgana Anemin ita,Mganar Abinci Kuma I know iya bata Wasa Komai Kuke Bukata Zata Girka Ta Baku ,Toh kuma Wht Else Tahir..?

Cikin Kulufuwa da Bakin Ciki yace”Nifa..Nace Ni Mijinki fa Farida Hakkina na Aure Wa kika Rataye ya bani,Iyan ko Kuwa Ita Mufeedan…? Yafada Cikin Son Kwantar da Fushinsa Duk da yakasance mai Hakuri.

Yar Dariya ta Saki kafin tace”ai dama na sani Duk Wannan Kumfar bakin naka Saboda Ban Dawo na sakarma Jiki kayi yarda kaga dama bako..? Wai Tahir na Tambayeka..? Bata bashi Ikon Mgana ba Ta Cigaba da Fadin”Kai baka gajiya da Sex ne,Narasa Wani Irin Miji Allah ya Hadani Dashi Haba Abu kamar Bambaran Masara Kaga Mallam Nifa ba Sex machine bane balle Ka Ringa Hawata Duk sanda Kaga Dama Ina laifin Sau Daya Asati,ga Kawaye nan Su Binta su Zeenat Su Smarty Ba Wacce Mijinta ya Kirata balle ya Takura mata sai ni Dayake Allah ya Hadani da Ustaz dan Jaraba Sai na Koma na Nanike a gindinka Tahir Duk Shekara kana Min Ciki ina Haihuwa Kamar Waata Akuya ko..? Toh Wlh Baka isa ba,Hakan bazata Taba Faruwa ba Don Allah kar ka sake Kirana Zan Dawo Tunda ba dauwama Zanyi Achan ba,Muna Wajen Dinner so gobe zamu kai Amarya Kano Dagachan Zan biya na kwana Awajensu Abba may be Sai Jibi zan Dawo…”

Daga Haka ta yanke Kiran Tana Hararan Wayar Kafin Ta saki Tsaki Tana Fadin”Fitinanne…”Wayar ta kashe Gabadaya Ta Wurgata Jaka kafin Takoma Wajen Kawayenta Wadanda Keta Kallonta Tundaga Nesa Suna Dariya

Tahir yaji Wani Abu na Tasomai Daga Kasan Ransa mai kama da Fushi Da Bacin Rai ammh yana Dannewa Wayar yabi da Kallo kafin ya Sauketa yana Sakin Ajiyar Zuciya,yana Kokarin bama kanshi Hakuri,Ammh Dole ne gobe yayi sammako yaje Kauye wajen Goggo ya sanar da Ita an Kawo Limit din Daya Gaji da Zama da Farida Saboda Haka In bata Amince ya Saketa ba Toh Dole Ta Yarjemai ya Kara Aure,Domin Shi ba Dutse bane lafiyayyan Namiji ne mai Bukatar Kulawar Mace Wanda Keson Ya”yan sa Fiye Da Kansa,yana Bukatar Wacce Zata Kula da Duka bukatunsa dana ya”yansa Wacce Take Daraja Aure ba Sakarya Irin Farida ba,wacce In Har ya Lissafa Daidai Wlh Tafi Wata biyar Rabon Data Hada shimfida Dashi,ko bayan Haihuwan Naila bai Wuce Sau Uku Suka Hadu ba.

Ijiye Qur”anin yayi yana gyara Kwanciyarsa Hannu ya saka ya Kashe Hasken Dakin Kafin ya Kunna Dumlight,blanket yaja Ya Rufe kafafunsa Zuwa Kugunsa Inda ya Hada da Naila ya Rufe Mata Rabin Jiki kafin ya maida Kanshi Bisa Filo yana Nanata Dalilin Goggo na Banza Data Dogara dashi Ta Hanashi Kara Aure,Wai da Cewa yana Aiki karkashim Mahaifinta Shi ya Rikeshi Kome ya Zama Shine Sila,Shi kuma Wannam bai Dameshi ba Tunda Son da Iyayen ke mata yasa Suka kasa Tsawarta mata ,Shikan Wannan Karon ba Gudu baja da baya Koda Kuwa hakan zai saka Alhaji Ibrahim Mahaifim Farida ya Yanke Harkan Nemanshi yaji ya yarda Arziki na Allah ammh In yafada Halaka fa..? Ba wanda Zai Zargi Farida Illah Shi da Zai Shiga Cikin Duniyar Nadama na Har Abada.

Da wannan Tunanin yayi Addu”ar Barci ya Shafa Kafin ya Shafama Naila,Hannuwansa ya Tallafa akirjinsa kafin ya Runtse Ido Yana Fatan Barci ya Kwasheshi bayason Tuna Wata Aba Farida…

  Tun bayan daya dawo daga masallaci shida Bassam lokacin 7 saura na safe, kai tsaye ɗakinsa ya koma ya iske Naila ta tashi tana ta kuka, ɗaukanta yayi yana lallashinta ya shiga toilet da ita ya tuɓe mata kaya ya zage yayi mata wanka tsab domin taji daɗin jikinta amma duk da haka Naila ‘yar wata goma sha ɗaya bata bar kuka ba daga gani yunwa takeji shiyasa yana gama mata wankan ya naɗota cikin towel ya sauko ƙasa zuwa ɗakin Mufeeda yana ƙwala mata kira.+

Iya dake kichen ta fito jin yana kiran Mufeeda agaggauce in kaji ance Iya zaka zata tsohuwa ce ko ɗaya matashiyar dattijuwa ce mai kimanin shekaru hamsin da wani abu kawai su Basma ne ke kiranta Iya tun sanda Mami ta aiko ma Farida da ita daga Kano, shine kowa ya kama.

Ganin Tahir da kanshi yasa ta washe baki tana faɗin “Alhaji kai ne..? Kar dai ‘yar rigimar ta tashi da kukanta yau, barka da safiya..?” Yana murmushi ya ranƙwafa yana faɗin “Ina kwana Iya..?” Ta amsa cike da jin daɗin yadda Tahir ke girmamata da darajata, take faɗin “Hala rigima Naila keyi bata ga uwarta ba..?” Yana sosa kai yace “Eh wallahi Iya inaga yunwa takeji ne, na mata wanka amma har yanzu bata bar kuka ba shine nazo zan bama Mufee ita ta bata madara ko tayi shiru..” Iya ta miƙa hannu ta karɓeta tana faɗin “Eh kuma da yunwar inaga bari na dama mata inaga Mufeeda barci ne ya kwasheta don nima yau najita shiru bata fito ba…” Miƙa mata ita yayi kafin yace “To Iya…” Daga haka ta juya ta nufi ɗakin Mufeeda inda kayan madaran Nailan suke da komai nata, shi kuma ya juya ya haura sama.

Wanka ya shiga yafi minti talatin kafin ya fito domin Tahir akwai daɗewa wajen wanka, yana fitowa ko mai bai tsayawa shafawa ba don Tahir kwata kwata baya ƙaunar shafama jikinsa wani abu, wardrope ɗinsa ya buɗe ya ɗauko ɗaya daga cikin fararen gezner ɗinshi ɗinkin tazarce, wanda ya amsheshi sosai aikin jikin shaddar baƙi ne,  hular kansa zanna bukar mai zanen baƙi ce, haka rufaffen takalmin ƙafarsa ma baƙi ne, sai kyakkyawan haɗaɗɗen baƙin agogon fatar dake hannunsa na kamfanin Rado, shi kanshi Tahir daya kai duban kanshi a cikin madubi sai da ya murmusa a ransa yasan cewa tabbas shi mai kyau ne kuma ko a cikin maza sai an tona uwa uba kuma Baba Hakimi zaiji daɗin ganinsa yau cikin shigar manyan kaya.

   Yana gyara zaman hulan kansa wayarsa riƙe a hannunsa yake saukowa daga saman step ƙamshin turarensa na Man na tashi tun kafin ya ƙariso, Basma da Bassam da Mufeeda wacce ke goye da Naila bayan ta bata madaranta ta sanya mata wata bulawus mai kyau tayi shiru ta goyata ram a bayanta, haka itama tana sanye da riga da siket na atamfa cikin wanda Daddy ya ɗinka musu ita da Basma, sai Iya dake gefe suna zaune bisa wani ƙaton ƙayataccen teburin cin abinci mai kama dana alƙarya guda, dama haka aƙidar gidan Tahir yake ba’a nuna bambamci da bare dana gida duk ɗaya ake, kowa dake gidan, in ka ɗauke Megadi da Direba ne kaɗai basu haɗuwa suci abinci tare Farida kuma bata damu ba, don bata cikama zama agidan ba balle ra’ayin Tahir ya dameta, tun Iya da Mufeeda basu saba ba har sunzo sun saba domin dukkansu sun haura shekara biyu a gidan..

Tun daga nesa yaran suka zuba mai ido suna kallonsa harda Mufeeda wacce duk sanda taga Tahir sai taji ta raina duka mazan duniya domin ya gama cika kowani mizami da zati, ga kyau ga asali ga nasaba da kyan hali har misaltawa takeyi a cikin ranta Allah ya bata miji irin Daddy wanda ya iya ɗaukan wanka da gayu, tunaninta ya katse ne sanda taji su Bassam na gaisheshi, amsawa yayi yana shafa kan Basma yana faɗin “Babyna kin tashi lafiya..?”

STORY CONTINUES BELOW

Tana haɗiye chips ɗin data tura abakinta tace “Lafiya lau Daddy. Allah Daddy Today u look so Fine kamar ɗan saurayi ko Bassam..?.” Ta faɗa tana dariya gyaɗa kai yayi yana faɗin “Eh mana Daddy..” Dariya yayi fararen haƙoranshi suka bayyana yana kallon ‘ya’yan nashi cike da jin daɗi ya ɗago kenan karaf idonshi ya faɗa ana Mufeeda data shagala da kallonsa rage fara’arsa yayi yana faɗin “Mufee uwar Naila, har tayi barci ne..?”

Saurin dawowa cikin hayyacinta tayi kafin ta sadda kai ƙasa tana faɗin “Eh Daddy, Ina kwana..?” Yana duba agogon hannunshi ya amsa Iya tace “Ai da zarar Mufeeda ta goyata zaka nemi kuka ka rasa sai kuma barci ai inaga ko aure Mufeeda zatayi Alhaji sai kun yi haƙuri Naila tama Mufeeda zaman ɗaki..” Ta faɗa Tana dariya, shima murmusawa yayi Basma ko dariya ta saka tana faɗin “Mufeedan Iliya mai rake…” Ta faɗa tana ma Mufeedan gwalo, itako tana ɓalla mata harara, duk yana lura dasu, bai tanka ba sai ma ya maida hankalinsa wajen kallon agogon hannunshi yana faɗin “Kunga lokaci na tafiya ku kula da kanku zan tafi Ɗanbatta..”

Ya faɗa kanshi tsaye yana ƙoƙarin ɗaga fulas ɗin ruwan zafi dake wajen ya tsiyaya ruwan cittan cikin wani kofi Basma ce ta miƙe tana faɗin “Kai Daddy shine bakace mu shirya ba.” Bassam yace “Eh mana Daddy don Allah zamu bika mun kwana biyu bamu bika ƙauye mun je mun gaida Goggo da Inno ba..” Ya faɗa yana ɓata fuska, Mufeeda ko tunda taji an ambaci Ɗanbatta idonta ya ciko da hawaye tana tunanin kullum sai tayi mafarki gata gaban Inna Fulera suna hira da dariya, amma sai ta tashi taga ba haka ba, rabonta da garin yau wata biyar kenan tun auren Lantana data roƙi Daddy ya saka direba ya kaita tayi kwana ɗaya ta dawo.

  Yana kurɓan ruwan cittan daga tsaye ya dakata yana faɗin “Islamiyanku fa..? Kuna so yau kuyi missing ne..?” Ya faɗa yana kallon fuskokin Bassam da Basma, Basma ce ta fara buga ƙafa tana faɗin “Plz Daddy na yau kadai…plz Don’t say no…” Ƙura mata ido yayi yana kurɓan ruwan Lipton dake hannunsa kafin ya sauke yana faɗin “Ok..ok kuje ku shirya sai mu tafi..” Ya fada yana ajiye kofin ruwan lipton ɗin dake hannunsa.

Jin abunda yace ne yasa Bassam da Basma suka daka tsallen murna suka rungumeshi suna faɗin “Tanque Daddy…” A tare suka bashi peck agefen kumatunshi kafin su sakeshi kowa ya rumtuma zuwa ɗakinsa yana murna, Iya na musu dariya, Mufeeda kuwa shiru tayi ta duƙar da kai tana ƙoƙarin share ƙwallar data biyo gefen ƙunnenta, Tahir na lura da ita sai ya murmusa yace “Kema Mufee tashi kije ki shirya ki kuma shirya Naila duka mu tafi harda Iya, tunda bazamu barta ita kaɗai a gida ba..”

Mufeeda jitayi kamar an sakata agidan aljannah Firdausi haƙoranta duka awaje tace “Da gaske Daddy…?” Kai ya gyaɗa mata yana kallonta yadda jikinta yake rawa saboda murna, ga goyon Naila amma haka ta kwashi gudu ta shige ɗaki da mamaki Tahir ke kallonta ganin goyon na rinjayarta Iya kuwa miƙewa tayi tana dariya tace “Nagode Alhaji kamar kasan ko ina son komawa garin nan naku gaskiya iyayenka ko nace gidanku suna da kirki sosai…” Ɗan murmusawa yayi baiyi magana ba illah ficewa da yayi yana faɗin “In kun shirya ku sameni awaje..”

     Mintina talatin yayi musu yawa kowannensu ya shirya baki yaƙi rufuwa karma Mufeeda taji labari wacce ke ji kamar ta buɗe ido ta ganta gaban Inna Fulera saboda yadda ta zaƙu ta ganta, ta chanza kayan jikinta wannan karon less ne ajikinta riga da zani, sai hijabinta hakama Basma itama wata shadda ce ajikinta iri ɗaya dana Bassam itama hijabin ta saka don Tahir bai yarda da sanya mayafi ba kwata kwata bama ya yarda ya siyo musu ko Farida ta siyama Basma bata sakawa in Daddy na nan saboda tasan baya so, hakama Iya ta shirya itama tsab, kayan abinci Tahir yasaka aka ɗebo daga Store aka cika booth ɗin motar kafin Garzali ya shiga mazaunin direba Tahir ya shiga gaba Mufeeda da Basma da Iya da Bassam suka shiga gidan baya da yake motar nada yalwa, nan da nan yayi ma mator key ya saki horn lokaci ɗaya Megadi ya wangale musu get suka sulala waje yana musu fatan isa lafiya da kuma dawowa lafiya.

******

*ƊANBATTA*

Ƙarfe 11pm na safe motarsu ta tsaya adaidai ƙofar gidan Hakimi wanda tunda suka shigo garin Ɗanbatta yara ke bin motarsu da gudu ana faɗi ga Tahir ɗin gidan Baba Hakimi nan yazo saboda yara da manya sunsan yadda in yazo suke warkewa domin haka zai fito ƙofar gida yayi ta rabon kuɗi baya tsayawa sai ƙudin dayazo dashi duka sun ƙare, shima tunda suka shigo garin yake ta amsan gaisuwan mutane daban daban har zuwa ƙofar gidan mahaifin nashi wanda ke zaune a ƙofar gida kan wata kujera daga ƙasa kuma wata ƙatuwar tabarma ne mutane na zazzaune talakawa masu kawo ƙorafe ƙorafansu, shiko mai girma Hakimi Mansur na zaune bisa kujeran nan yana sanye da babbar riga kansa da rawani farin dattijo ne mai farin gashi da dattako, tunda motar ta tsaya farin ciki ya cikashi na zuwan ɗan nashi mafi soyuwa a cikin ranshi, nan da nan mutanen wajen suka miƙe kafin ma Garzali ya zagaya ya ɓude mai murfin motar har ansamu waɗanda suka buɗe mai suna mai barka da zuwa kamar wani babban mutum zakuyi mamakin yadda dattawa ke girmama Tahir sakamakon mutum ne nagari hankali da hikima kuma duk abokan mahaifinsa ne ya zauna cikinsu lokacin yana zaune agarin kafin ya koma cikin garin Kano domin yin makaranta sakamakon shine ɗa ƙwara ɗaya tak namiji da Allah ya bama Baba Hakimi.

STORY CONTINUES BELOW

  Hannu ya basu suna musabaha lokaci ɗaya yana ranƙwafawa alamar girmamawa har zuwa bisa tabarman dake wajen ya duƙe yana gaida mahaifinsa hakama Bassam yayi, miƙa masa hannu Baba Hakimi yayi yana faɗin “Yaka nan samarin birni..” Ya faɗa yana dariya tashi Bassam yayi yaje kusa da Baba Hakimi ya zauna ya miƙa mai hannu sukayi musabaha yana tambayanshi ya karatu daidai ƙarisowan su Mufeeda suma durƙusawan sukayi suna gaisheshi da mutanen dake wajen amsawa yayi cike da murna yana kallon fuskokinsu kafin yace “A’a amaryata me kika zomin dashi..?”

Basma na dariya tace “Kaji ka me nazo maka dashi ko kuwa mai ka tara min? Nazo karɓan nawa kajin ne da zabbin wannan shekarar..” Ta faɗa tana dariya gaba ɗaya wajen sai da aka murmusa ganin duka haƙoran Hakimi awaje yana dariya kafin yace “Au hakane, toh ki shiga ciki ki kama iya iyawarki, amma in Abu ta ganki ba ruwana..” Miƙewa tayi tana faɗin “Sai me..? Nida abun mijina..” Ta faɗa kamar da gaske, Dariya yayi yana kallon Mufeeda wacce ta sauko Naila data fara rigima hannu ya miƙa mata yana faɗin “A’a wanake gani kamar ‘yar wajen Fulera…?” Tahir dake gefe ya taso ya karɓi Naila ya miƙa ma hakimi yana faɗin “Eh itace ranka ya daɗe..” Karɓan Naila yayi yana faɗin “Masha Allah…Allah yayi maka albarka Attahiru, kai kaga yara duk sun girma gama wata amaryar tawa inaga fa nan zan dawo..” Ya faɗa cike da barkwanci yana kallon fuskar Naila wacce ke zare ido tana bin kowa da kallo, dariya aka sakama Hakimi jin abunda yace, miƙewa su Mufeeda sukayi suka shiga cikin gidan suka bar Bassam da Tahir da Naila dake hannun Hakimi.

Gidansu Tahir babban gida ne mai ɗauke da shashe huɗu ginin bana ƙauye bane amma ginin gidan sarauta ne, duk da yanzu Tahir ya ƙara gyara gidan sosai shashen farko na Baba Hakimi ne na biyu kuma na uwargida sauratar mata wato mahaifiyar Tahir Zainabu Abu wacce suke kira Goggo, sai shashe na uku na mai bi mata ne Salamatu wacce suke kira Innaro sai shashen ƙarshe wacce na marigayiya Binta ne aka mai dashi ɓarayin ‘yan aiki da kuma wajen ajiye hatsi, gidan Hakimi cike yake da al’umma daban daban kuma babu ‘ya’yansa ko ɗaya sai ‘ya’yan talakawa da mutanen gari da kuma masu musu hidima acikinsu harda Inna Fulera mahaifiyar Mufeeda tana ɗaya daga cikin hadiman gidan Hakimi masu dafa musu abinci.

Tun isowarsu yara suka shiga da gudu suka sanar da zuwansu toh dayake Basma ta rigasu shiga suna shiga suka isketa kwance kan ƙafar tsohuwa mai ran ƙarfe Goggo Abu kana kallonta kaga inda Tahir ya kwaso kyawawan idanuwa da dogon hanci, gashin kanta cike da furfura ta zauna bisa wani lallausar cafet daya mamaye tsakar ɗakinta mace mai kirki da sanin ya kamata suna shigowa da sallama ta ɗago tana amsawa cike da fara’a lokaci ɗaya tana yi musu maraba.

Gefenta suka zauna Iya ta fara gaisheta ta amsa cikin sakin fuska kafin Mufeeda wacce ke wulga ido tana son ganin ta inda mahaifiyarta zata ɓullo, cikin fara’a Goggo Abu tace “Mufeedan Fulera an zama ‘yan mata ko..?” Ta faɗa tana dafa kanta murmushi tayi tana sadda kai kafin Iya tace “Aikam duk sun girma Goggo harda wannan lukutar banzar data haye miki ƙafa..” Ta faɗa tana zungurin Basma wacce ta tura baki tana faɗin “Kai Iya don ma ta samu na hau wannan ƙafar nata data kusa expier..” Make mata kai Goggo Abu tayi tana faɗin “Tashi ja’ira so take ta ƙarisa ni ta samu damar auren min miji ita kaɗai..” Dariya suka saka banda Mufeeda datayi shiru ganin haka yasa Goggo Abu ta tattaka ta miƙe bayan ta ture kan Basma tana faɗin “Ku tashi ku shiga shashen Innaro ku gaisheta inaga bataji zuwanku ba..” Ta faɗa tana nufar hanyar ɗakinta na ƙurya, miƙewa sukayi suka fita sai shashen Innaro ita ma falonta kamar na Goggo Abun ne durƙushewa sukayi suna gaisheta ta amsa cikin sakin fuska tana yafito Basma da hannu ta ƙariso da sauri ta kwanta ajikinta cike da shagwaɓa tana faɗa mata wai Goggo Abu ta hanata zama a cinyarta Innaro na dariya tace “Aiko zata gamu da mai girma Hakimi amarya guda ai dole mu lallaɓaki..” Ta faɗa tana dariya Iya na tayata Mufeeda ce tace “Innaro ina Innata tunda nazo ban ganta ba, ko ta koma gida ne..?” Innaro tace “A’a Innarki na madafi Mufeeda..” Jin haka yasa Mufeeda ta tashi da sauri ta fice kamar zatayi tuntuɓe su Basma suka bita da kallo Innaro tace “Yi a hankali Mufeeda karki faɗi, ina ruwan Mufeeda akwai ƙulafucin uwa ni banzaci ma zata yarda ta zauna gidan Attahiru har tayi wannan daɗewar ba..”

STORY CONTINUES BELOW

Iya tace “Toh ya zatayi amma fa ranar da aka tuna da Inna Fulera toh wuni za’ayi sharan ƙwallah..” Innaro ta saki murmushi kafin tace “Allah sarki ina ruwan Mufeeda haka itama uwar take sai dai dayake ita tana da kunya da kawaichi ko tana kewar ɗiyar tata bata taɓa nunawa..” Iya tace “Allah sarki..Haka abun yake bagashi yanzu tasamu kyakkyawar rayuwa ba ai wallahi babu abunda zamu ce ma Alhaji sai fatan gamawa da duniya lafiya..” Innaro ta gyaɗa kai tana faɗin “Ameen Ameen…Haka Attahiru yake kowa nashi ne, yafi son kyautatama mutane fiye da ya kyautatama kanshi..” Iya tace “Ba shakka munga zahiri muda muke zaune tare dashi..”

Mufeeda ko tana fitowa daga shashen Innaro ta nufi babban madafin gidan Hakimi nan tayi ta gamo da ‘yan aikin gidan suna gaisawa kowa na mamakin ta ƙara girma gabda shiga madafin sai ga Inna Fulera ta fito da sauri domin itama ta samu labarin zuwan su Mufeedan kamar a mafarki suka ci karo ido Mufeeda ta zaro tana faɗin “Innata…” Da ƙarfi kafin ta rumgumeta cike da murna itama cikin tsantsar farin ciki ta ƙanƙameta tana murnan ganin ɗiyarta tilo ƙwara ɗaya da Allah ya bata.

Ɗagowa Mufeeda tayi tana hawayen farin ciki tace “Innata banzata zuwa ganinki ba ayau…Kina lafiya..?” Kanta Inna Fulera ta shafa kafin ta gangaro tana share mata hawayen fuskarta tace “Nima haka farin cikina, yanzu Gaje ke sanar dani zuwanku kunzo lafiya..?” Farin cikina kin ƙara girma kina jin daɗin zaman gidan Alhaji ko?” Gyaɗa kai Mufeeda tayi idanunta cike da ƙwallah tana dariya tace “Innata mu koma gida akwai labari..” Dariya Inna Fulera tayi kafin ta riƙo hannunta tana faɗin “Yanzu kuwa farin cikina, bari na barma Maman Lantana sallahu sai mu tafi..” Da sauri Mufeeda tace “Yauwa Innata Lantana fa..? Ko sun tafi birnin ita da Ladonta..?”

Inna Fulera tace “Tun yaushe bayan auren da wata biyu suka tafi can Kano gidan da yake gadi da zata tafi tazo tamin sallama tayi tacewa na gaisheki..” Kawai sai Mufeeda ta hau sharar ƙwallah tana faɗin “Allah sarki Lantana Allah sa mugana..” Murmushi Inna Fulera ta mata suna riƙe da hannun juna suka nufi madafi Mufeeda maƙale da ita tana mata surutu.

*******

Tahir ya daɗe awaje wajen Baba Hakimi da jama’ar wajen bai shigo ba sai da ya gama rabama mutanen wajen kuɗin da yazo dashi yara da manya, Bassam ya aika yace ya sanarma Goggo Abu ta dama mai fura shida Garzali, nan ya shiga ciki ya barsa toh bai shigo ba sai da yaq gama da wajen kana yama Hakimi sallama da zai shiga wajensu Goggo.

   Goggo Abu na zaune ta gama dama ma Tahir furarsa kenan ta tsiyayarma Garzali nashi cikin wani kofin silba mai kyau ta miƙama Bassam kenan yayi sallama ya shigo kafaɗarsa ɗauke da Naila wacce tayi barci hannun Hakimi, Goggo Abu ta ɗago tana amsa sallamar nashi fuskarta cike da annuri kai tsaye gabanta ya nufa yana ƙoƙarin zama ta miƙa hannu tana faɗin “Kawo ta nan dama da ita kukazo..? Ina uwarta take ne kuka zo da ita ita kaɗai..?” Ta faɗa tana karɓanta lokaci ɗaya ta miƙe ta shiga da ita ciki ta kwantar da ita shi kuma Bassam tuni ya fice zuwa waje ɗauke da fura zai kaima Garzali Allah Allah yake ya fita ko ya samu damar shiga cikin gari kafin Daddy ya farga bayanan don Bassam akwai son ƙauye musamman ma na Babansu.

   Sai da ta fito kana tazo ta zauna inda ta tashi tana turamai kwanon sha mai cike da fura da nono tana faɗin “Lafiya na ganku kamar daga sama inace shekaranjiya mukayi magana da kai sai sati na sama zaka shigo ba..” Ta faɗa tana kafeshi da ido, rausayar da kai yayi kafin yaja kwanon furan ya buɗe yana motsawa da ludayi kafin yace “Goggo Farida bata nan ta tafi bikin ƙanwar ƙawarta Abuja tun wajen kwana uku da suka wuce..”

Ya faɗa yana sadda kansa ƙasa, shiru Goggo Abu tayi kafin tace “Naji, shine dalilin zuwanka kenan ko..?” Ta faɗa fuskarta ba annuri bai ce komai ba illah maida kanshi ƙasa da yayi yana kurɓan fura itama ganin ya mata banza sai ta ƙyalesa sanin halinsa na miskilanci, bai ƙara magana ba sai da ya gama shan furan nashi kafin ya ture kwanon yaja murfi ya rufe yana faɗin “Alhamdulillah…”

STORY CONTINUES BELOW

Ya faɗa kafin ya gyara zama yana faɗin “Goggo ya jikin ɗan wajen Ashe..? Jiya munyi waya take sanar dani Muda ba lafiya..?

  Tana matsa ƙafanta data miƙar dasu take faɗin “Yaji sauƙi sosai ɗazu da safe nan yake..” Daga haka bata ƙara magana ba matsowa yayi yana tayata matsa ƙafar yana faɗin “Wai har yanzu ƙafar bata bar matsa miki ba Goggo..?” Bata kalleshi ba tace “Tayi sauƙi kasan jikin tsufa fa abun sai a hankali…” Ta faɗa kai tsaye murmushi yayi ganin yadda Goggo abun ke wani cin magani duk don karya mata maganar daya saba ne, amma duk da haka bai haƙura ba gyara zama yayi yana matsa mata ƙafa yana faɗin “Goggo akan maganar Farida ne, tsakani ga Allah na gaji da haƙuri da ita da kuma hallayarta nazo ne na ƙara roƙonki ki bani dama na sanar ma da Baba Hakimi zan ƙara aure…” Ya faɗa yana ƙoƙarin son su haɗa ido.

Ƙur kuwa tamai da ido kafin tace “Har sau nawa zan ce maka kabar wannan maganar Attahiru, maganar Farida nace kayi haƙuri yarinta ke damunta banaso ka yi abunda iyayenta zasu ga kamar mun ɗaure maka gindi ka tozarta musu yarinya. Cike da wani jin haushi ya marairai ce yana faɗin “Toh amma Goggo…” Kabar maganar nan nace ko Attahiru…?” Goggo Abu ta katseshi rai ɓace, kansa ya sadda a ƙasa yayi shiru yana jin kamar ya kurma ihu, ganin yadda yayi ne sai tausayinsa ya kamata ta dafa kanshi tana faɗin “Kayi haƙuri zan yi magana da ita Faridan insha Allahu kaji…” Kai kawai ya ɗaga mata idanuwansa sun canza launi saboda ɓacin rai.

 

Ya daɗe zaune shuru kafin ya saki ajiyar zuciya ya miƙe yana gyara hulan kansa yana faɗin “Bari na leƙa na gaida Innaro daga can zan gangara wajen Ashe naga jikin Mudan.” Kai ta gyaɗa kafin tace “Adawo lafiya..” Jiki asanyaye ya fice ta bishi da kallo wani tausayinshi na ratsata amma kuma bazata bari ya sanar da Hakimi wannan maganar ba sai ta ƙara magana da Faridan tunda abu na zumunci ana tare tun ba’a haifesu ba bazata bari Tahir ya ruguza wannan zumuncin ba.

Koda ya shiga wajen Innaro Iya kaɗai ya gani koda ya tambayi Basma sai Innaro tace ta tafi gidan Innarsu Ashe bai daɗe ba ya fito zuwa waje ya sanya Garzali ya buɗe booth yace ya shiga da kayan ciki, shi kuma yayi sallama da Hakimi akan zai gangara gidan Ashe dayake babu nisa da ƙafa ya taka, duk inda yabi ana gaisheshi cike da girmamawa da ban sha’awa har ya isa gidan Ashe can ya iske Basma da Bassam wanda ya gansu a ƙofar gida shida Mudan wanda sa’an Bassam ɗin ne, ita kuma Basma suna cikin gida ita da Laila ƙanwar Mudan ce ‘yar wajen AShe dayake tana da tsawon ƙafa har takamo girman Basma.

  Nan Mudan ya ɗuka yana gaida Kawun nashi shi kuma ya riƙoshi yana hararan Bassam da wasa shiko yana dariya riƙe da hannayensu suka shigo gidan Ashe na ganin Yayan nata ta shiga ina zata saka dashi Laila ma tazo ta gaisheshi ya riƙe hannunta yana tambayanta karatu bai wani daɗe ba ya miƙe ya mata sallama zai tafi 30k ya fito dashi daga aljihu ya bata ta karɓa tana ta godiya 5k ya bama Mudan da Laila yace su siya wani abun buƙatar nasu suna ta murna har waje suka rakosu Ashe natama Yayan nata godiya su Mudan kuwa har gidan Hakimi suka rakasu inda Tahir yace suyi haraman tafiya nan fa aka nemi Mufeeda aka rasa Goggo Abu tace yanzu haka sun koma gida ita da Inna Fulera Tahir bai damu ba yace sai su biya su ɗauketa nan ya cika Goggo Abu da Innaro da kuɗi hakama Baba Hakimi wanda ya dinga sakamai albarka tare da nasihan riƙo da gaskiya Allah ya taimakesu har sukazo tafiya Naila nata barci, wajen karfe 3 na yamma motar su tabar ƙofar gidan Hakimi bayan su Laila da Mudan sun sanar da Kawun nasu wannan hutun yasa azo aɗaukesu agidanshi zasuyi hutu yace karsu damu in sun samu hutun zai turo Garzali yazo ya tafi dasu, murna ta cikasu harda su Bassam, wadanda suka kwaso zabbi da kaji gidan Hakimi wai zasu kiwata Tahir na kallonsu ko tankasu baiyi ba bazai shiga tsakanin jikokin da Kakanninsu ba.

Daganan sai ɗan karamin gidan da Inna Fulera ke zaune suka tsaya Iya ne da Basma suka shiga basu daɗe ba sai ga Mufeeda ta fito ita da Inna Fulera ganin haka yasa Tahir ya fito yana amsa gaisuwan Inna Fulera wacce ke neman dukamai tana ta zubamai godiya harda ƙwallarta kuɗi ya ciro 20k ya bata ta kasa karɓa sai kuka take tana faɗin “Nagode Alhaji wallahi basai kabani ko sisi ba alherinka ga Mufeeda kaɗai ya isheni ka tufatar da ita ka ciyar da ita haka zalika ka ilimantar da ita kuma baka taɓa bambamceta da ‘ya’yanka ba duk da ta kasance ita ɗin hadimarka ce mai renon ‘ya’yanka wallahi bani da bakin gode maka sai dai nayi fatan Allah yasa kagama da duniya lafiya ya kuma sakamaka da gidan aljannah Firdausi..” Da Ameen yake ta karɓawa cike da jin nauyin godiyarta gareshi da ƙyar ta karɓi kuɗin suka rungume juna ita da Mufeeda suna kuka gwanin ban tausayi kafin su saki juna Mufeeda ta shiga mota suna dagama juna hannu har suka bar ƙofar gidan, sun fita cikin garin kenan Naila ta tashi wacce ke hannun Tahir ya waigo yana kallon Mufeeda yana faɗin “Toh Maman Naila bar kukan haka nan gashi tana kukan neman uwar ɗakinta..” Ya faɗa cikin barkwanci yana miƙa mata Naila cikin jin kunya ta share ƙwallarta ta miƙa hannu ta karɓeta nan da nan ta ɓalle jakar data zubo kayan madaranta da Flaks ɗin ruwan zafi da ƙaramin kofi da cokali ta dama mata madaranta ta shiga bata nan da nan takoshi sai kuma ta koma barci bisa kafaɗarta ta kwantar da Naila ita kuma ta jingina kanta jikin ƙofar motar tana sharae ƙwallah..

Ta madubin gaban motar yake kallonta ajiyar zuciya ya sauke kafin ya murmusa yana faɗin “Tasan kan renon yara..” Ya faɗa yana maida kanshi cikin jikin cussinon ɗin kujeran motan shi kuma Garzali ya saki kan mota yana bata wuta.HAKIMI MANSUR ƊANBATTA* Shine asalin sunan mahaifin Tahir wanda gabanshi da bayanshi haifaffan garin Ɗanbattan ne kuma ya fito daga tsatson Hakimin Ɗanbatta ne daboda haka sarautar Hakimi daya samu ba haye yayi ba gadon gidansu ne.+

    Tun suna samarinsu lokacin tasowarsu basuyi karatun boko ba lokacin bai yawaita ba sosai sai dai karatun allo wanda yabi gari lokacin inda ake ɗaukan yara dawaya daga kowane yanki suna zuwa karatun allo cikin Kano da sauraran garuruwa basu dawowa har sai sun sauke alqur’ani wasun suma har sai sun fara sana’a, sunyi ƙarfi kafin su waiwayi gida, toh hakan ne ta faru da Mansur wanda ɗane ga mai garin Ɗanbatta, lokacin dayake da shekara tara a duniya aka tafi dashi cikin garin Kano aka damƙashi hannun wani malamin addini mai suna Malam Haruna wanda amini ne yake ga Hakimi Hayatu.

A lokacin ba dan talaka ko ɗan mai kuɗi ba ko yaron gidan sarauta a’a lokacin ilimi bai yawaita kamar yanzu ba shiyasa zaka samu yara daga mabambantan garuruwa ankawosu wajen Malam Haruna karatun allo duk kuma daya ke iyayen yara a lokacin basu sake kamar na yanzu da in suka kawo yaro sai sun manta dashi a’a su kowane bayan wattanni suna zuwa ganin ‘ya’yan nasu kuma suna musu aike akai-akai.

Wannan shine dalilin haɗuwar amintakan Hakimi Mansur da kuma Alhaji Ibrahim Kwatano wanda shima iyayensa suna da hali suka kawoshi nan makarantar Malam Haruna domin ya sauke Qur’ani lokaci ɗaya haɗuwar jini da abota mai ƙarfi ta haɗasu kuma Allah yayisu hazikai masu kaifin ilimi wanda har iyayensu duka suka shaida amintarsu ahaka suka shafe shekara bakwai kafin suyi sauka murna ba’a magana Malam Haruna ya shirya musu walima duka iyayensu suka zo suka tayasu murna, kafin kowa iyayenshi su tafi dashi gida.

Ibrahim yayi sa’a dama already kafin yazo makarantar allon ya gama Primary Sch ɗinshi suna komawa gida iyayensa suka mai cuku-cuku ya koma makarantar SS1, ayayinda shi kuma Hakimi Mansur koda ya koma sai ya fara daga Primary 1 duk da lokacin yana da shekara goma sha biyar ne toh kafin ya gama Secondry tuni Ibrahim yana BUK inda yake karantar Business Admistration, shi kuma Mansur yana gama Secondry karatunsa ya tsaya saboda rasuwar Hakimi Hayatu wanda dama Mansur ne kaɗai ɗansa namiji sauran duk mata ne so sai aka ɗaura ƙaninshi ya cigaba da riƙon sarautar maigari.

Mansur da Ibrahim suna ƙoƙarin ziyarar juna duk wanda ya samu dama Ibrahim na shekarar ƙarshe mahaifiyar Mansur ta matsa mai sai yayi aure kafin ta mutu taga kwanshi aduniya shine dalilin daya sanya ta nema mai auren ɗiyar ƙanin mahaifinshi Zainabu Abu, wanda cikin lokaci akayi komai aka gama akayi biki lafiya sai bayan bikin ne Ibrahim ya tafi service shi kuma Mansur yana zaune agidansu ɓarayin gadon mahaifinsa shida matarshi Zainabu Abu mai kunya da kawaichi shekararsu ɗaya da rabi da aure ta haifi kyakkyawan ɗanta mai kama da ubansa sak aka sanya masa suna Tahir to bayanshi ta yi haihuwa biyu duka basu zo da rai ba, lokacin ne kuma itama mahaifiyar mansur Allah yayi mata cikawa, wanda har iyayen Ibrahim sunzo gaisuwa shi baya ƙasar yana  ƙasar Ughanda yatafi haɗa Masters ɗinshi, tun kuma bayan rasuwarta sai Abu ta shiga ɓari data samu ciki baya zama sai tayi barinshi kamar bazata rayu ba abunda ya fara damunsu har suka fara neman mata magani amma kuma sai cikin yayi kamar zai zauna sai kuma tayi ɓarinshi.

   Sai da Tahir ya shekara 9 aduniya kana Ibrahim yayi aure bayan ya daɗe da dawowa ya haɗa Masters ɗinshi Babanshi ya bashi kuɗi sosai ya ɗorashi kan kasuwancinsa dayake dama shi ɗin motoci yake saidawa ‘yan kwatano shiyasa yake amsa wannan laƙabi bikin da Zainabu Abu ita da Mansur da Tahir sukaje suka kwana uku suka dawo domin Mansur da Ibrahim basu yarda zumunci ba.

STORY CONTINUES BELOW

Matar Ibrahim Aliya itama ‘yar gidan masu dashi ne irin yaran nan da jin daɗi yayi musu yawa, shekaransu ɗaya da aure ta haifi yarta mace wacce aka sakama suna Farida, yarinyar data ga gatan duniya sosai daga ɓangaren iyayenta zuwa na kakanninta kuma tunda ga ita Allah bai ƙara basu haihuwa ba.

Tahir nada shekara sha uku aduniya lokacin har ya kammalah zana jarabawarsa na Primary, Abu ta haifi ‘yarta mace mai suna Aisha suna kiranta Ashe wacce Tahir yafi ma iyayensu murna da ɗokin haihuwar Ashe tafi tafi rayuwa na nisa har zuwa lokacin da Tahir ya kammalah Secodary School ɗinsa acikin makarantar Secondry dake garin Ɗanbatta.

Tahir tun yana ƙaraminsa yaro ne mai son yayi karatu shima ya zama wani abu ya taimaki iyayensa da garinsa na haihuwa wannan dalilin ne yasa wani ziyara da Alhaji Ibrahim Kwatano ya kawo mai suka tattauna batun Tahir ɗin shikuma yayi mai alƙawarin zai tafi da Tahir domin ya inganta rayuwarsa labarin dayayima Tahir dadi sosai bai tafi dashi a lokacin ba sai da ya karɓi takardunsa ya tafi dashi ya nema mai gurbin karatu a jami’ar BUK kafin yazo ya tafi dashi shi kanshi Mansur yaji wani iri balle Abu da Ashe da suketa kuka amma sai Alhaji Ibrahim ya lallashesu da cewa in suka samu hutun makaranta Tahir ɗin zai dinga zuwa yana gaisheshi.

Kai tsaye ya nema masa Admission bayan ya zaɓar masa course d’in da yayi wato Business Asmitration domin yana sha’awa tare da burin Tahir ya zama yayi karatu ko don ya taimakeshi bisa harkan kasuwancinsa tun bayan da mahaifansa suka rasu duka kula da kamfanin mahaifin nashi ya dawo hannunshi gashi shi kuma ɗiya mace Allah ya bashi zuwan Tahir gidan sai Farida ta samu Yaya duk lokacin tana da shekara tara da wani abu sai ya kasance shike kula da ita koda home work d’in makaranta ne shi ke mata in bai da lakca kuwa suna tare yana koya mata karatu inda bata gane ba kafin kace me shaƙuwa mai zurfi ta shiga tsakaninsu duk kuma sanda ya samu hutu zai tafi Ɗanbatta tare da Farida yake tafiya saboda bata yarda ya barta agida duk inda ya saka ƙafa anan take saka nata al’amarin daya ke ma iyayenta daɗi domin basu da abar farin ciki irin Farida shiyasa suka sangarta komai sai an mata basu la’akari da ita macece, abun na cima Tahir tuwo a kwarya yadda Farida bamai gaya mata taji tun tana ƙaramarta yarinyace mai ƙawayen bala’i da tarkace kowa nata ne ga kuma shegen zuwa gidan ƙawaye tun tana ƙaramarta jikinta rawa yake in taji labari biki kowani event da za’aje achashe sukuma iyayenta sun bata freedom wani lokacin ma Tahir ke taka mata burki taji dayake tana tsoronshi.

Yana shekarar ƙarshe a BUK Allah yama Hakimin rasuwa aka kuma naɗa mahaifinshi wato Mansur bai samu zuwa ba sai lokacin bikin mahaifinshi inda ya ƙara aure da Salamatu Innaro, lokacin ne ya daɗe agida kafin ayi posting ɗinsu su tafi service ɗinsu suna gamawa Abba Alhaji Ibrahim ya matsa mai ya tafi birnin US ya ɗora Masters ɗinshi yana chan har mahaifinshi ya ƙara aure da Binta itama irin Salamatun ne har ta shekara Allah bai bata haihuwa ba sai Hakimi Mansur ya haƙura ya fara tunanin ƙila iya ƙwanshi da zai gani a duniya kenan.

Sai da ya shekara uku kana ya dawo lokacin Farida har ta gama Secondary Sch ɗinta ta shiga BUK aji ɗaya a yayinda Ashe kuma take SS1 wanda yaje yaji wai za’a mata aure shi ya hana yace don Allah abarta ta ƙarasa toh dalilin haka aka barta sai da ta kammalah Secondry Sch ɗinta kana aka mata aure da yaron limamin garin Badamasi suna zaune anan garin Ɗanbatta.

Dawowarshi ne yasa Abba ya buɗe mai kamfani a garin Kaduna wato *IBRAHIM KWATANO AND SONS LIMITED* Wanda ya bama Tahir ragamar kula da wajen amatsayin manaja murna sosai yayi ya dingama Abba godiya haka Hakimi Mansur da yaji sai da yazo har Kano yamai godiya kowani masoyin Tahir in yaji wannan labarin sai ya tayashi murna da farin ciki, lokaci kaɗan kamfani ya fara aiki bayan an zuba ma’aikata da masu kula da abubuwa lokacin ne kuma Tahir suka haɗu da Ishaq wanda ke matsayin Accounting Manager a kamfanin, sai tasu tazo ɗaya sakamakon amana irin ta Ishaq da kuma hankali da sanin mutumcin kanshi shiyasa lokaci ɗaya abota mai ƙarfi ta shiga tsakanin Tahir ɗin da Ishaq wanda shima ɗan asalin Kaduna ne.

STORY CONTINUES BELOW

   A nan Kadunan Abba ya siyama Tahir gida wanda yake zaune da motar hawa mai tsada saboda taƙaita zirga zirga daga Kano zuwa Kaduna da zuwa Ɗanbatta shekara uku kamfanin yayi da buɗewa amma yayi ma saura zarra dama Tahir haka yake komai ya sama hannu sai anga albarka kafin kuma wannan shekarun abba na matuƙar alfahari da samun Tahir hakama iyayenshi don zuwa wannan lokaci hatta gidansu ya gyarashi tsab ya kuma sakama duka iyayen nashi mata ababen more rayuwa a duka shashensu daya gina musu, lokacin kuma shekara biyu da rasuwar Binta, Ashe ma sha tara na arziki yake mata bama itama kaf al’ummar Ɗanbatta suna alfahari da samun ɗa irin Tahir saboda shi baya da burin ya tara abun duniya illah yama jama’a hidima da kuma garin haihuwarsa.

 

Farida na shekarar ƙarshe a makaranta ta furtama iyayenta ƙudirinta game da Tahir na tana sonshi da aure jin haka ya daɗaɗa ran Abba da Umma sosai sukayi farin ciki domin sun fi kowa sanin samun ɗa nagari mai halin dattako irin na Tahir sai an tona ko kafin ma Tahir ɗin yaji labarin Abba ya isa Ɗanbatta ya labartama Hakimi suma achan ɓangaren shida Goggo Abu sunyi murna sosai don aganinsu su Alhaji sun ma Tahir hallacin daya kamata shima ya saka musu har Kaduna Abba yaje ya sameshi da maganar hakika ya girgiza dayaji muradin Farida amma ba ita da cewa sakamakon Abba yayi mai abunda bazai iya ƙin jininsa ba duk da ko ya gane tuntuni Farida ba irin macen data dace dashi bane, amma bai da yarda zanyi ganin iyayenshi sun kirashi sun jamai kunne kan karyama Abba gardama kan ƙudurin haɗa auren shi da Farida.

Cikin wata uku aka gudanar da bikinsu wanda yabar dimbin tarihi domin shagali akayi kamar ba gobe, bidi’a kala kala don ma shi Tahir ɗin ya doje Ɗanbatta ya tafi bai yarda ya zauna a kano ba sai ranar aure yazo shida Ishaq da tawagar Hakimi da daddare kuma akayi dinner wanda Tahir yasha mamaki uban mutanen dasu kazo wanda shi baisan ko ɗaya ba ashe duk jama’ar Farida ne, saboda tsabar zuwa bikinta har laƙabi ake mata da Farida biki-biki, abun bai bashi mamaki da saninta da uban ƙawaye da kuma son zuwa sha’ani ita ko bikin waye ko ba’a gayyaci Farida tana zuwa indai tasan cewa za’ayi Event aji daɗi ashana ta sake yadda ranta keso balle shiganta BUK ta ƙara samun ƙawaye na gari dana banza kuma ta ƙara yawo idonta ya buɗe amma bana iskanci ba na wayewa.

Washegari aka kawota Kaduna Anguwar Rimi Gra a babban gidan da Tahir ya gina da guminsa Farida taga gata gaba da baya domin da tsala tsalan motocinta biyu aka kawota gidan, ko wata ɗaya basuyi da aure ba Tahir ya fara gaya musu, saboda ko girki Farida bata iya ba ko kichen bata shiga sai dai shi in ya dawo daga Office ya zage ya shiga ya sama musu wani abun su ci, ko kuma in zai dawo yayi musu takeaway baima wahalar da bakinsa ganin bata iya ba balle tayi ganin haka yasa tama Umma magana ta kawo mata ‘yar aiki itama basu daidaita ba watanta biyu ta ƙara gaba saboda halin Farida na faɗa komai aka mata ba’a mata daidai ba, watansu huɗu da aure akayi posting ɗinsu zuwa service a kuma lokacin ne ciki ya ɓulla ajikin Farida wacce ta dinga kuka wai zai hanata tafiya service Bauchi, abu har sai da iyaye suka shigo ciki Abba ne da kanshi ya mata cuku cuku ta dawo Kaduna amma ba haka ranta yaso ba ciki zai mata cikas wajen zuwa biki ko sha’anin kece raini amma bata da yarda zatayi don Tahir ya kasa ya tsare kan cikin jikinta taga ainihin kalanshi

Sai da cikinta yayi wata goma cur kana ta haihu shima C.S aka mata aka ciro ‘yan biyu mace da namiji murna wajen Tahir ba’a magana, saboda shagwaɓan Farida da sangarta sai dai Tahir ya barta aka tafi da ita Kano wajen Umma, ta kula da ita yara kuma suka ci sunan Basma da Bassam, Farida bata dawo ba sai da ta kusa wata uku kana ta dawo har su Basma sun fara wayau data dawo har da ‘yan aikinta guda biyu ɗaya ta kula dasu Basma ɗaya kuma tayi girki da gyaran gida, zamanta a Kaduna yasa Farida tayi ƙawaye fita biki sai wanda bata jiba Tahir kuma haƙuri gareshi, ko tayi wani abun bai cika mata magana ba saboda miskilancinsa, uwa uba kuma fifikon soyayyarta azuciyar iyayenta da kuma damar da iyayensa ke ganin taimakon mahaifinta gareshi karya wulaƙanta ta amma zamansu da Farida duka  haƙuri yafi yawa a ciki.

Haka dai rayuwa ta cigaba da gangarawa da daɗi ba daɗi Tahir dai na haƙuri da halin Farida rayuwarsu Basma da Bassam kuwa ta walagigi ce hannun ‘yan aiki da kuma shi saboda in ya dawo daga Office yana zama ya kula dasu Farida kuma bakin yawo ke cinta daga yau tana wajen bikin ƙawarta sai gobe bikin ƙanwar ƙawarta gashi ita kuma bata da sha’awar yin aiki amma kuma bata iya zama agida ita kenan yawon biki, gashi shi mutum ne da bayason hayaniya da ɓacin rai ya kai ƙararta sau biyu wajen su Abba amma ba wani chanji shiyasa ya kawo ido ya sakamata yana ƙoƙarin shanye ɓacin ranshi akanta duk babu abunda zai ɗaurar na jin daɗin aure shi kam.

Matsala ta biyu kuma shine Farida tana daga cikin jerin matanan masu ƙarancin sha’awa kuma basu ba hakan muhimmanci ba balle ta nemi magunguna ko na musulunci ne saboda shi Tahir yana daga sahun maza mabuƙata, wani lokacin sai suyi sati biyu Farida bata kalleshi ba in ko ya nemeta sai ranshi ya ɓaci ya rasa meke damunta wani lokacin yana buƙatar saboda gudun ma kanshi ɓacin rai yake ƙoƙarin daurewa shiyasa koda yaushe cikin yin azumi yake koda bana ranar Litinin da Alhamis ba.

Bayan haihuwar su Basma tayi family plaining ba tare da Tahir ya sani ba shiyasa har su Basma suka kai shekara takwas bata ƙara haihuwa ba, tunda har sun shiga makaranta Commond sch Kaduna, har tuhumarta ya taɓa yi ta turje tace batayi komai ba taƙi gaya mai gaskiya haka da suka je Ɗanbatta Goggo Abu ke tambayanta Allah sa ba ƙwayoyin zamani Tahir ɗin ya ɗorata akai ba tace ba komai. Da yake ba’a ma Allah dubara cikin wannan tsukun ta samu cikin Naila wanda ya wahalar da ita shima C.S aka mata tana haihuwarta Farida tayi alƙawarin ta gama haihuwa itama wannan haihuwar gida ta koma, ‘yan aikinta kuwa tuni ta sallamesu da zata dawo daga wankan Naila ne ta dawo da Iya.

Tahir ya rasa shi wani irin ƙaddaran rayuwa ce ta faɗa mai yana ganin Ishaq da matarsa Zahra gwanin ban sha’awa amma shi ƙarya ne ya dawo daga Office ya iske Farida agida ko tana gida bashi da wani matsayin da zai shigo tazo ta mai sannu da zuwa tayi kwalliya don ya gani yaji daɗi tana ciki tana waya da ƙawayenta ana tsara yadda bikin ƙanwar wanche zai kasance kullum cikin yi mata nasiha da nusassheta yake amma bataji saboda misalin dayake yawan mata da Zahra matar Ishaq ta yanke alaƙa da ita bata wani sakarmata fuska sai itama Zahran taja baya da ita.

  Goggo Abu ce kaɗai da ƙanwarsa Ashe suka san halin dayake ciki in ya gaya mata sai ta bashi haƙuri ta kuma ce zatama Faridan magana toh ko Faridan taje garin in Goggo Abu ta mata faɗa sai tace insha Allahu zata gyara kuma bata gyarawan kuma Goggo Abu ta hanashi sanarma Hakimi wai kada ya zama sanadiyyar raba amintantakar dake tsakanin Abba da Hakimi.

  Mufeeda Kuma Tahir da kanshi ya ɗauko ta faga Ɗanbatta bisa umarnin Goggo Abu bayan Ita Faridan da kanta ta Nemi Goggon data samo mata matashiyar yarinyar wacce zata tayata kula da Naila amatsayin NANNY….”

MALLAM BELLO GURGUN DANBATTA* Sunan mahaifin Mufeeda wanda shima ya kasance haifaffan garin na Ɗanbatta ne gaba da baya, haka ma matarsa Inna Fulera itama haihuwan nan ce kuma tashin nan.+

Sai dai kuma tun asali dukkansu biyun sun fito daga tsatson talakawa ne futuk marasa ƙarfi kuma dama auren zumunci ne tsakanin Bello da Fulera, bayan haka kuma dangin nasu basu da yawa saura sun mutu sauran kuma sun lula garuruwa neman kuɗi.

Bello gurgun Ɗanbatta ya samo asali ne da tun yana yaro ciwon daji yakamashi ahannu wanda yayi sanadiyar cire mai hannu guda ɗaya shikenan in za’a kirasa sai adinga mai in kiya da Bello gurgun Ɗanbatta, daga Malam Bello har Inna Fulera duka sun rasa iyayensu so suna zaune awani ƙuntataccen gidan ƙasa cikin matsi da wahalar rayuwa, dukkansu babu wanda yayi ilimin boko sai na allo shima ɗin sama sama don lokacin bawai sanin darajan abun sukayi ba, balle su damu dashi baida wata sana’a sai sana’ar noma kayan lambu kamarsu tumatur dasu kabeji da albasa, yana shiga cikin gari yana siyarwa da hannun nasa guda har su samu su rufama kansu asiri.

Sun shekara kusan goma da aure kafin Allah yabasu Mufeeda wanda bayan ita ta haifi ‘yan biyu duka maza basu zo da rai ba daga lokacin kuma haihuwa ta tsayama Inna Fulera sai suka cigaba da rainon Mufeeda wacce suka ɗauki son duniya suka ɗora mata saboda ita kaɗai garesu itace ‘yarsu kuma ahalinsu sannan abokiyar hirarsu shiyasa itama Mufeeda ta taso cikin so da ƙaunar duka iyayen nata guda biyu, duk da tazo ta iskesu cikin wahalan rayuwa amma suna iya bakin ƙoƙarinsu akanta don ita kanta Inna Fulera bata zauna ba tana saida dafaffen kabeji acikin gida ana zuwa siya ba laifi tunda tana da   tsabta…

Haka suka cigaba da gangara rayuwarsu da daɗi ko ba daɗi har lokacin da Mufeeda keda shekara goma sha uku a duniya ta girma duk wasu alamun budurci basu bayyanar mata ba sakamakon siririyace ita bata da jiki sosai, kwatsam suka tashi da wani rashi, rashi mai girma daya taɓa zuciyarsu wanda har yau suka kasa mantawa dashi na rasuwar Bello Gurgu sanadiyar faɗawa rafi ruwa ya cinyesa Inna Fulera da Mufeeda sunyi kuka kamar ransu zai fita, duk da a lokacin Mufeedan nada ƙarancin shekaru amma wannan rashin da sukayi ya tsaya mata sosai a cikin ranta.

Ko takaba Inna Fulera bata fita ba suka fara shiga tasku da wahalar rayuwa na babu sai su kwana basu ci ba, abun na damunta duba da ƙarancin shekarun ita Mufeedan shiya sanya tana gama takaba labarin neman ma’aikata daga gidan Hakimi ya sameta inda Tahir ya bada cigiyar neman waɗanda zasu dingama iyayensa hidima yana biyansu duk wata Inna Fulera batayi ƙasa agwiwa ba ta isa gidan Hakimi gaban Goggo Abu sai dai koda taje an riga angama ɗaukan adadin ma’aikatan, nan Inna Fulera ta faɗi gaban Goggo Abu tana kuka tana roƙonta data rufa mata asiri ta taimaki rayuwarta data marainiyar Allah Mufeeda toh a lokacin sai taausayin ƙarancin shekarun Mufeeda ya ɗarsu a zuciyar Goggo Abu har yayi sanadiyar data ɗauki Inna Fulera amatsayin hadimarta amma in tagama da shashenta takan shiga madafi ta taimaka duk wata 15k Tahir ke biyansu dukkansu wanda cikin lokaci kaɗan ya taimaki rayuwar mutane dadama ciki harda Inna Fulera wanda cikin haka ne ta sanya Mufeeda a makarantar Primary Ɗanbatta tana zuwa idan ta taso sai ta biyo gidan Hakimi wajen Innarta taci abinci ta ƙoshi ba shashen datake zuwa sai shashen Goggo Abu ta zauna tayi shuru dake bata da yawan magana wani lokacin in Goggo Abu ta ganta sai Tahir ya faɗo mata acikin ranta tana tunanin shigen miskilancinsa amma in ta kalli yanayin Mufeeda sai taga ta shanyeshi haka kurum take jin tausayin yarinyar shiyasa take janta ajiki sosai.

STORY CONTINUES BELOW

Mufeeda bata da wata ƙawa agarin sai Lantana wacce maƙotansu ne itama Mamarta tana aiki agidan Hakimi ita kaɗai ce ƙawarta kuma gashi makarantarsu ɗaya kuma ajinsu ɗaya, shiyasa sai tasu tazo ɗaya kuma in sun tashi daga makaranta tare suke wutowa gidan Hakimi wajen iyayensu, Mufeeda bata da saurayi kamar na sauran ‘yanmatan ƙauye ko nace bata bi ta kansu kwata kwata saboda ita bata son auren wurin da’ake musu mutum ɗaya ne take kulawa shima sai ya dameta Iliya mai rake, tun tana ƙaramarta yake bibiyarta abokin saurayin da Lantana zata aura ne Murtala shiyasa wani lokacin in sun biyo hanyar makarantar allo in Murtala yaja Lantana gefe itama sai Iliya ya jata duk dai bata sakarmai fuska bai damu ba saboda yaci ace ya saba da yanayin rayuwar Mufeeda.

 

   Inna Fulera bata rufe shekara da samun aiki agidan Hakimi ba Farida tazo garin inda ta samu Goggo da shawaran tana buƙatar a nema mata wata yar yarinya wacce zata tafi da ita amatsayin Nanny saboda kula da Naila sai su dinga biyanta duk wata suna aikoma da iyayenta tunda ta lura duk waɗanda Umma ke samo mata daga Kano ita basu mata, Goggo Abu na jin haka sai Mufeeda ta faɗo mata arai amma sai ta fara tunanin kamar ba zata iya ba, ilai ko Faridan na ganin Mufeedan tace ko itama aka bata ta isa, Goggo Abu bata yanke hukunci ba sai da ta nemi shawaran Hakimi da Innaro suka kuma bada goyon baya Duk Da Tahir ɗansu ne amma suna da kyakkyawan sheida akanshi shi da matarshi basu wulaƙanta mutane…

Cike da ƙwarin gwiwa Goggo Abu tasa aka mata kiran Inna Fulera ta labarta mata muradinta azahirin gaskiya taji firgicin maganar duba da Mufeedan kaɗai gareta kuma ta ƙwallafa rai da ita amma kuma Goggo Abu bazata nemi alfarma taƙi mata ba, bata da yarda zatayi ta amince amma zuciyarta ba daɗi duk da ko ta tabbatar Mufeeda zata samu ingantacciyar rayuwa agidan Tahir, amincewar Inna Fulera ya sanyayama Goggo Abu rai nan ta mata alƙawarin insha Allahu bazatayi nadama ba, Farida ta koma bayan ta bar sallahun Mufeeda ta shirya sati mai zuwa direba zai zo ya ɗauketa.

Inna Fulera data koma gida tayi kuka sosai kuma bata iya sanarma da Mufeeda ba, fahimtar haka yasa Goggo Abu ta saka Inna Fuleran ta turo mata Mufeedan ta sanar da ita, wayyo gwanin ban tausayi duk da ta kasance mai rauni wajen kazar kazar ɗin rayuwa amma kukanta ya kasa ɓoyuwa tana kiran ita bazata bar Innarta ba Goggo Abu ke ta lallashinta amma taƙi yin shiru ƙarshenta ma ta tashi da gudu ta fita sai gida chan taje ta sakama Inna Fulera kukan ba inda zata tafi ta barta, kwana tayi lallashinta da bata baki amma Mufeeda taƙi yarda.

Sati kuma na cika sai ga Tahir yazo garin Garzali ya kawoshi kuma shi Farida bata sanar dashi komai ba, Goggo Abu kuma tana ganin haka sai ta zata ya sani ne shine yazo tafiya da Mufeedan nan da nan tasa aka kiramata Inna Fulera tace tayi maza taje ta shiryo Mufeeda da kayanta ga Attahiru nan yazo tafiya da ita Kaduna, Allah sarki raba uwa da ‘ya sai Allah da kuka da komai Inna Fulera ta kawo Mufeeda gidan Hakimi sai lokacin ma Tahir yasan da maganar bai wani damu ba sanin dama Farida bata ɗaukeshi bakin komai ba, abun kuma yayi mai daɗi ko banza yana daraja garin haihuwarsa haka Mufeeda ke kuka Inna Fulera nayi taƙi shiga mota ta ƙanƙameta Innarta tana wani kuka mai ban tausayi tare da ƙawarta Lantana, har sai da Hakimi yace a haƙura da tafiya da Mufeedan asamu wata saboda yadda daga Mufeedan har Inna Fuleran suka bashi tausayi haka shima Tahir wanda da kanshi yaje ya riƙo hannun Mufeeda yana kallonta ƙwarjininsa ya hanata yi mishi gardama gaban Inna Fulera ya duƙa yana ƙara jaddadamata insha Allahu zai kular mata da Mufeeda kamar ‘yar da ya haifa kuma alƙawari ne yayi mata zai dinga kawo Mufeeda lokaci bayan lokaci tana zuwa ganinta, wannan kalaman nashi su suka sanyaya ran Inna Fulera da kanshi ya saka Mufeeda cikin mota da ƙullin kayanta wanda ƙwarjininsa da kimarsa yasa ta kasa mishi gardama amma har motarsu ta ɗaga daga ƙofar gidan Hakimi Mufeeda na kuka tana ɗagama Inna Fulera hannu itama tana kuka tana ɗagamata Iliya ma yana laɓe daga chan yana leƙen tafiyar Mufeedan sai da ya share ƙwallah saboda an rabashi da masoyiyarsa zuwa birni shima Murtalan Lantana ke gaya mai..

  Koda Farida taga Tahir da Mufeeda bata damu ba dama tunda yace yau zashi Ɗanbatta ta sani Goggo Abu zata bada Mufeeda azo mata da ita shiyasa bata damu ba, lokacin da Mufeeda ta tsinci kanta agidan Tahir ta sani ta shiga wata sabuwar rayuwa na bambamcin komai kama daga wayewa da garin ma gaba ɗaya, da farko bata iya sakin jiki ba duk da ko ɗakinta ita kaɗai Farida ta bata bayan ta miƙa mata amanar Naila wacce lokaci ɗaya yarinyar ta shiga ranta abunda ya ƙara sanyayamata rai shine yadda ko su Basma basu nuna mata bambamci duka ɗaya suke ga Iya itama tana mata kyakyawan mu’amala ta ɗauketa kamar ‘yar data haifa da cikinta, balle Farida da bakomai take bama muhimmanci ba, kuma ance mai ɗa wawa balle data lura yadda Naila ke samun kulawa sosai wajen Mufeeda cikin lokaci kaɗan tayi kiɓa ta chanza shiyasa komai nata na ɗakin Mufeedan awajenta yake kwana in ba Tahir bane ya matsa ta ɗaukota nono kuma in tana nan ne take bata in ko bata nan sai dai ta wuni shan madaran ruwa.

STORY CONTINUES BELOW

Farida bata da matsala ta ɓangaren ƙyashi ko wulaƙanta mutane ta fito daga gidan arziki shiyasa Allah bai ɗora mata wannan ƙyashin ba, komai zatama Basma da Bassam sai ta haɗa da Mufeeda da Iya haka ma Tahir baya nuna bambamci akan komai abinci tare suke ci, tun Mufeeda na ɗari ɗari har ta saki jiki ta saba, kuma duk wata Tahir na turama Inna Fulera 20k da farko cewa tayi bazata karɓa ba yayi yawa sai da Goggo Abu ta matsa mata.

Watanta uku da zuwa Farida tabama Tahir shawaran asanya Mufeeda a makaranta nan da nan ko ya yarda da shawaranta shima abun na ranshi cikin sati ɗaya cike cikenta ya tabbata ta samu gurbin karatu a Model School Kaduna inda ta fara daga Js1 duk da tana Primary 4 ta tsaya lamarin dayama Mufeeda daɗi sai da tayi kuka da farko ta fara samun matsala ta ɓangaren wayewa da kuma turanci, sai kuma Tahir ya sama musu Lesson Teacher ita dasu Basma yana koya musu suma kuma suna ƙoƙarin koya mata abunda bata gane ba tunda suma Js1 ɗin suke sai dai su Commond School sukeyi sai an kaisu kana direba ya wuce da ita in ta tafi makaranta sai Iya ta karɓi kula da Naila wacce tasha kuka kafin ta saba da rashin Mufeeda kafin ta dawo makaranta ta gaji da kuka ta haƙura.

  Sai da suka samu hutun farko kana ta roƙi Tahir wanda take cema Daddy don amatsayin uba ta ɗaukesa zata je Ɗanbatta direba ya kaita ta kwana biyar ta dawo saboda Naila, zuwan daya yima Inna Fulera dad’i haka suka ƙanƙame juna Lantana da wasu mutanen gari basu iya gane Mufeeda ba saboda yarda ta zama ‘yar gayu tayi kyau kamar ba ita ba, hakama Iliya daya ganta sai da hankalinshi ya tashi na ganin tabbas Mufeeda tafi ƙarfinsa koda ta koma bikin Lantana ya kusa, bata saran zuwa ba amma data roƙi Mami Farida ta roƙar mata Daddy sai gashi ya barta taje ta kwana ɗaya ta dawo zuwan daya sanya ta zama zara cikin wata saboda kyanta da kuma ilimi da wayewar data samu tare da cigaban rayuwa.

Matsalar Farida da Tahir ta fara girma tunda yanzu sai ta shafe wata da watanni bata bashi hakkinshi ba, kuma shi ba dutse bane yana buƙatar wajen ɗebe kewa da damuwa, amma sam Farida hakan baya gabanta in ya nemeta tayi ra’ayi to laba’asa ne da komai ya kammala shikenan ko ajikinta, abun na damunshi kullum cikin azumi yake gashi bata zama agida abun haushi yawon gidajen ƙawaye in Farida taji biki jikinta na rawa tun ada yana ɗauka yarinta ne in taƙara girma zata bari amma ina ko raguwa baiyi ba, su Abba ko ya gaya musu suka mata faɗa zata nuna taji amma kuma ta bayan kunnanta yake wucewa haka Goggo Abu wacce ke tausanshi kada ya sanarma Hakimi halin dayake ciki, maganar ƙarin aure kuma ba ra’ayinshi bane tunda shi mutum ne mara son hayaniya gashi kuma da haƙuri amma ƙanwarsa Ashe ce ta bashi shawaran ya ƙara aure ya bar Faridan ita taje chan ta ƙarata da halinta tun bai yarda da shawaranta ba har ya fara tunanin shine mafita toh Goggo Abu ce ta takamai burki sau uku kenan yana zuwar mata da maganar tana dakatar dashi, saboda dalilinta na kada azo ayi abunda zai lalata zumuncinsu, abun na damun Tahir amma haƙurinsa da kuma kawaicinsa yasa ba’a gane halin dayake ciki banda abokinshi kuma amininshi Ishaq.

Wannan kenan.

******

*Kano*

_Tarauni Gra_

Ƙudundune take a cikin lallausan bargo tana sharar barcinta hankalinta kwance Umma ce ta shigo cikin bedroom ɗin tana bin Faridan da kallo lokaci ɗaya tana duba agogon bangon daya ƙawata bedroom d’in ƙarfe 12 daidai kai ta girgiza kafin ta ƙarasa kusa da Farida gefenta ta zauna tana ƙara gyara zaman doguwar rigar leshin dake jikinta matashiyar dattijuwa ce fara mai yalwar fara’a kallo ɗaya zaka mata ka fahimci hutu da jin daɗi sun zauna mata fuskarta kuwa ɗauke da kwalliyarta don Hajiya Aliya bata yarda da zama haka ko kuma girma ya cuceta ba a’a tafi kowa kula da mijinta da tattalinshi, inda ace Farida tana lura da yanayin rayuwar iyayen nata da har abada Tahir bai taɓa complain akanta ba.

Bargon ta yaye kafin ta fara buga ƙafarta tana faɗin “Farida…Ke Farida…” Miƙa tayi tana wani ƙara narkewa bargon take ƙoƙarin ƙara ja, da sauri Umma ta fizge tana faɗin “Wai miye haka..? Tun jiya da kika iso kike kwance kina wannan barcin, bazaki tashi kiyi ƙoƙarin komawa gidanki ba baki tunanin wani hali mijinki ke ciki da ‘ya’yanki balle ma ki riƙa tuna ƙaramarsu Naila mai shan nono…”

Ta fada cikin damuwa, miƙa Farida tayi tana turo baki kafin ta miƙe da ƙyar tana gyara gashin kanta wanda duk ya baje saboda barci, fuska ta yamutsa kafin tace “Toh Umma me zai samesu..? Lafiyansu ƙalau su fa, Basma ba yara bane, Tahir ma haka Naila kuma Mufeeda na kula da ita, in ma ta tafi makaranta iya na gida zata kula da ita..” Ta faɗa tana zuro ƙafarta ƙasa, kallonta Umma tayi kafin ta dafa kafaɗarta tana faɗin “Toh naji tashi dai ki yi wanka ki shirya ki fito ki karya ki yi haraman tafiya kinji Faridata..?” Ta faɗa da sigar lallashi da lalama, miƙewa Farida tayi bayan ta zura wani takalmi mai taushi tace “Umma ina Abba..?

Miƙewa itama tayi tana faɗin “Abbanki ya fita tun safe yana da baƙi, amma ya bar sallahu direba ya tuƙa ki zuwa Kaduna yace bayason kina doguwar tafiya ke kaɗai..” Murmushi ta saki kafin tace “Abbana kenan toh me zai sameni nifa ko achan Kaduna Tahir baya tuƙani duk inda zani da motata nake zuwa har Ɗanbatta in kinga direba ya tuƙamu tare ƙila tafiyar tazo ɗaya ne..” Murmushi Umma tayi kafin tace “Hakane, toh kindai ji sakonsa ko..? Toh kiyi maza ki shirya ki fito..” ta faɗa tana kama hanyar ficewa, ƙara tura baki Farida tayi kafin tace “Kai Umma sai wani koro na kikeyi..” Ta faɗa tana tura ƙofar toilet Umma bata ba zancenta muhimmamci ba tace “Eh saboda baki da gatan daya wuce gidan mijinki da ‘ya’yanki..” Faridar na jinta daga bayi sai ma ta kyaɓe baki don ita basu dameta ba gani take da ƙafarsu da lafiyansu sai ta zauna ta ƙoƙarin ƙare rayuwarta akansu.

Sai da Farida ta shafe wajen awa ɗaya kana ta fito daga cikin bedroom ɗinta na gidan iyayenta, sanye da wata irin shadda Gezner mai ruwan brown ɗinkin doguwar riga, sai ɗaurin Maryam Babangida data cukashi, fuskarta ba kwalliya amma kuma kallon farko zaka mata ka fahimci bata da wata damuwa, vail ne yafe akanta sai ƙaramar jakarta Umma ta tarar akan dining tana breakfast cikin yanga ta ƙarasa itama taja kujera ta zauna tea kad’ai tasha sai ferfesun kayan cikin ta miƙe tana share bakinta da tissue, kallonta Umma tayi kafin tace “Don Allah Farida ki dinga zama agidanki ba don niba sai don ki girmama darajan aure ki kuma girmama haƙurin mijinki akanki plz..”

Rausayar dakai tayi kafin tace “Umma kenan Tahir ya gama shanye ku kuma, kamar yadda ya gama da iyayenshi, shikenan kuma ni ban san ciwon kaina ba Umma nafa girma nima daidai gwargwado na mallaki hankalin kaina ai nasan me nakeyi, bikin fa ƙanwar Beauty akayi fa Umma kuma kinsan yadda muke da Beauty tun muna makaranta, kawai shegen ƙorafin shi ne yayi yawa…” Ta faɗa tana ɓata fuska kafin ta wuce ta koma cikin bedroom ɗinta ta ɗauko ƙaramar trolley ɗinta ta fito tana faɗin “Umma zan tafi sai munyi waya..”

   Umma ta bita har waje inda direba ke jiranta trolley d’in direban ya karɓa ya saka cikin wata baƙar Venz ɗin Farida, kafin ya buɗe mata gidan baya sai da ta shiga kana ta leƙa tana fadin “Umma zan bashi kuɗi ya shiga motar haya in mun isa, ki gaida Abba…” Kai Umma ta gyada tana faɗin “Allah ya kiyaye hanya kar dai naji kin sake fita har zuwa nan da sati biyu Allah kuwa..” Dariya Farida ta saki har haƙorin Makkanta sai da ya bayyana kallonta Umma tayi kafin tace “Kinji ni ko baki ji ba..?”

Kai ta gyaɗa kawai batayi magana ba amma acikin ranta tana tunanin irin shagalin da suke dashi ranar sati anan Kaduna, ƙanin Bilkisu zai yi aure dole suje su raƙashe, har motarsu ta fice daga haraban gidan Umma na ɗaga musu hannu ita kuma Farida sai ta ƙara gyara zama ta jingina kanta jikin kujera ta fito da wayarta ta fara latsawa tana sakin murmushi lokacin data shiga WattsApp, inda taga group ɗinsu na Classes Bbys na waɗanɗa sukayi makaranta tare ya cika da massagea tasan ƙila maganar yadda bikin ƙanin Bilkisu zai gudana ne jiki na rawa ta shiga ta fara bin Chat ɗin cike da farin ciki.

Ƙarfe 3:30pm. Suka shigo garin Kaduna direct suka nufi Unguwar Rimi GRA suna zuwa maigadi ya buɗe tangamemen gate ɗin gidan direba ya sulala motar ciki ya yi parking ya fito da sauri ya buɗewa Farida ta ziro ƙafafuwanta waje sannan ta fito riƙe da wayarta da ƙaramar jaka a hannunta ta buɗe jakar ta ɗebo kuɗi ta miƙa masa “Gashi kaje tasha ka shiga motar haya ka koma gida. Allah ya tsare.” Cike da ladabi ya karɓa yana mata godiya, hannu kawai ta ɗaga masa ta juya ta ɗauki ɗan ƙaramin akwatinta ta shige cikin gidan, direban ya juya shima ya fice daga gidan.+

Falon tsit yake babu kowa a ciki da alamu yara basu riga sun dawo daga makaranta ba, a gajiye take dan haka bata bi takan komai ba ta nufi ɗakinta, tana gab da shiga ɗakinta ta tsinkayo muryar Iya cike da murna tana faɗin “Sannu da zuwa Hajiya, ashe kece? Ina kichin zan haɗawa Naila madararta na jiyo motsin shigowa..sannu da dawowa.” Iya ta faɗa fuskarta cike da fara’a tana tahowa inda Farida take tsaye da Naila riƙe a hannunta tana murmushi.

Murmushin itama Faridan tayi ta aje ɗan akwatin hannunta ta miƙa hannu ta karɓi Naila ta ɗagata sama ta sumbaci goshinta ta shafa kanta sannan ta miƙawa Iya ita ta ɗauki akwatinta tace “Sannunku da gida Iya.” Ta faɗa kawai tare da shigewa ɗakinta, turus iya ta tsaya tana bin bayanta da kallo kafin ta girgiza kai kawai ta juya ta koma kichin dan cigaba da abinda take yi, dan in dai halin Farida ne na nuna halin ko in kula da ‘ya’yanta da duk wani abun daya shafi gidan aurenta yaci ace zuwa yanzu duk sun saba dashi, bai kamata a kullum ya zama wani sabon abu ko baƙon abu a gurinsu ba.

Kwana da kwanaki bata gida bata tare da ‘ya’yanta da mijinta ga yarinya ƙarama mai shan nono wacce ko yayeta bata yi ba amma ta dawo ko ta tsaya ta tambayi yanda suke balle ta ji ina suke da bata samesu a gida ba, gashi ko ƙaramar ‘yarta mai shan nonon ma bata wani damu da ita ba ko ta nuna kulawarta a kanta ba, shiyasa itama ‘yar ko murna da ganin uwar tata bata yi ba sai kallonta kawai da take kamar wata baƙuwa.

Tana shiga bedroom ɗinta ta zube wayarta da jakarta ta tuɓe kayan jikinta ta jawo tawul ta ɗaura ta faɗa toilet, bata wani daɗe sosai ba ta watsa ruwa ta fito ta faɗa gado tai kwanciyarta abinta saboda wani irin bacci take ji duk ta gaji jikinta sai ciwo yake mata.

Ƙarfe 4pm. Bassam da Basma suka dawo daga makaranta, suna shigowa suka tarda Iya na bawa Naila madara a falo a gajiye duk suka zube saman kujera suna maida numfashi, Iya ta ɗago tana kallonsu da murmushi akan fuskarta tace “Sannunku da dawowa ya makarantan?” Basma na turo baki tace “Ba daɗi Iya, yau munsha wuya ga rana ga zafi.” Dariya Iya tayi tana kallonta tace “To Mummy dai ta dawo…” Da murna duk suka miƙe suka kwasa da gudu suka nufi ɗakinta tana kwance suka shigo cike da farin cikin ganin mahaifiyarsu suka faɗa kanta da gudu suna murna suke faɗin “Oyoyo Mummy..!”

haɗe rai tayi ta yatsine fuskarta ta tashi zaune haɗe da janyesu a jikinta ta ɗaure fuska tace “Please kuje waje ina so zan huta ne, idan na tashi zan nemeku..” ta faɗa tare da janye hannunta ana Basma tana nuna musu ƙofar fita, a sanyaye yaran ke kallonta kafin su juya a hankali suka fice daga ɗakin suna waigenta, ƙaramin tsaki taja ba tare da tunanin komai ba ta gyara kwanciyarta abinta ta lumshe idonta tana jira bacci ya ɗauketa.

Yanda Iya taga sun fito daga ɗakin jikinsu a sanyaye yasa ta miƙe da Naila dake bacci a hannunta ta nufesu ta kamo hannun Basma tana ɗan murmushi tace “Kuje ku cire kayan makarantan kuyi wanka sai ku fito ku ci abinci, kafin nan Mufeeda ta dawo itama sai ku shirya ku wuce islamiyya..” gyaɗa mata kai suka yi kafin kowa ya nufi ɗakinsa, itama ta juya ta nufi ɗakin Mufeeda ta kwantar da Naila ta fito.

STORY CONTINUES BELOW

Sai da sukayi wanka sukayi sallar La’asar sannan suka fito falo cikin shirinsu na tafiya islamiyya, lokacin itama Mufeeda ta dawo har tayi wanka ta saka uniform irin nasu tayi shirin islamiyya.

A dinning suka haɗu suka ci abinci kafin da suka gama suka ɗauki jakunkunansu suka fice Garzali ya kwashesu zuwa islamiyya.

Ƙarfe 6:20pm. Suka dawo suna shiga falon kowa ya nufi hanyar ɗakinsa.

Suna shiga falon motar Tahir na shigowa cikin gidan dawowarsa kenan, bayan yayi parking ya buɗe motar ya ɗauki wayoyinsa da rigar suit ɗinsa daya cire ta saman yabar ta cikin a jikinsa ya kulle motar ya nufi cikin gidan da takunsa mai cike da kuzari da izza ya shiga falon da sallama, da gudu Basma da Bassam da suka buɗe ɗakunansu zasu shiga suka rugo gurinsa suka faɗa jikinsa tare da ƙanƙamesa suna masa barka da zuwa, yana murmushi ya riƙe hannun Basma yayinda shi kuma Bassam ya karɓi rigarsa da makullin mota ya riƙe fuskarsa cike da fara’a da murna yace “Daddy Mummy ta dawo tana ɗakinta..” ɗif Tahir yayi ya gimtse fuskarsa yay kamar baiji abunda Bassam yake cewa ba, kallon juna suka yi da Basma kafin Bassam ya ƙara kallonsa yace “Daddy Mummy fa ta dawo..” karɓar rigarsa da makullin motarsa kawai yayi a hannunsa yace “Maza kuje ɗaki ku cire uniform ku canza kaya, sai kuyi alwala ka fito muje masallaci an kusa kiran sallah.” Yana faɗa ya saki hannun Basma suka nufi ɗakunansu shima ya juya ya nufi bedroom ɗinsa yana jin wani takaici da ɓacin rai a zuciyarsa.

Yana shiga ya tuɓe kayan jikinsa ya shige toilet a gurguje ya watso ruwa ya haɗo da alwala ya fito ya zira jallabiya ya fesa turare ya ɗauki casbaha ya fice daga ɗakin yana fita ya samu Bassam da Mufeeda zaune a falo, tana ganinsa ta miƙe ta ɗan rusuna ta gaishesa ya amsa yana kallonta kafin ya kama hannun Bassam suka fice zuwa masallaci itama Mufeeda ta nufi ɗakinta don gabatar da sallar Magriba da ake kira.

  Basu dawo ba sai da suka sallaci sallar Isha’i kana wajen after 8 suka shigo gidan, suna shigowa suka iske Mufeeda da Basma suna taya Iya jera warmers akan dinining, kallo ɗaya yayi musu sanda Mufeeda da Basma suke mishi sannu da suwa kai ya gyaɗa ba tare da yayi magana ba ya fara haura step Mufeeda ta bishi da kallo asace tana so ta karanci yanayinsa, karaf ya waigo suka haɗa ido gabanta ne ya faɗi tayi saurin sadda kai jikinta ya fara rawa ganin yadda ya sakar mata ido Basma ce ta lura da tsayuwarshi idonshi na kallon Mufeeda amma bai bari kowa ya fahimta ba cikin kulawa Basma tace “Daddy plz kai da Momy ku fito muyi taking dinner tare tunda all of u yau kuna gida..”

Bassam dake zaune kan ɗaya daga cikin kujerun falon tun bayan shigowarsu shida Tahir yace “Eh mana Daddy plz…We miss u..” Ya faɗa cikin muryan taausayi wani haushin Farida ya ƙara kamasa, amma bai nuna ba sai ma ya murmusa yana fadin “Mufee Naila tayi barci ne…?” Kanta na ƙasa tace “Eh Daddy tun ɗazu dana bata madararta na goyata tayi barci..” Gyaɗa kai yayi kafin ya juya yana faɗin “Gud..” Bai ko ƙara kallon su Basma ba waɗanda suka sakamai ido ganin yana neman haurawa sama ne yasa Basma ta ɗaga murya tana faɗin “Daddy….” Juyowa yayi cike da wani fushi yana kallonta baya taja ganin yadda fuskarsa ta chanza cikin rawar murya tace “Am Sorry Daddy…I didn’t mean to hurt u…” Ta faɗa kamar zatayi kuka Mufeeda ma dake gefe yanayin Tahir ɗin yasakata sanyin jiki balle Bassam dayayi tsam a saman kujera yana bin Daddynsu da kallo a tsume.

Ganin yadda duk sukayi ne yasa tausayinsu ya kamashi sai ya ƙaƙalo murmushin dole yana faɗin “It’s Ok, don’t worry kuyi taking dinner ɗinku me am ok, na biya wajen Ishaq naci abinci ok..?” A sanyaye Basma ta ɗaga kai kafin tace “What abount Momy…?” Atsume ya kalleta kafin ya bi ƙofar bedroom ɗin Faridan da kallo daga inda yake yana jiyo sautin dariyarta da alamu waya take bai  bama takaichinsa muhimmanci ba yace akausashe “Basma kuje kuci abincinku ku shiga ciki ku kwanta u know tomorrow akwai school ko..?” Gyaɗa kai tayi kafin yace “Oya bana son wata magana kuma, ita Momyntaku ai ta fiku sanin cikinta in tana buƙata zata fito taci, saboda haka kuci abincinku kowannenku ya tafi ɗakinsa ya kwanta and don’t forget kowannenku yayi Assigment ɗinsa Basma Bassam Mufeeda am i clear..?” Ya faɗa cikin bada umarni.

STORY CONTINUES BELOW

Gaba ɗayansu suka amsa da yes Daddy, gyaɗa kai yayi kafin ya juya ya ƙarashe hayewa steps d’in ko kallon ɗakin Farida baiyi ba ya tura ƙofar ɗakinshi ya shiga yana sakin siririyar ajiyar zuciya yana ƙoƙarin danne fushinsa yana ƙara tunanin wani irin raini Farida tamai da zata fi kwana biyar bata gida kuma ta dawo gidan bayanan, bayan ya dawo kuma ta kasa fitowa ko sannu da zuwa tamai alhalin yasan ta ji dawowarshi? Tsaki yaja yana ƙoƙarin zama gefen gadonshi lokaci ɗaya zuciyarsa na zafi duk da haƙurinsa wannan karon Farida ta ƙureshi, bai ƙara ƙoƙarin saka ɓacin ranta a cikin ranshi ba ya cire jallabiyar jikinsa ya haye gadonsa daga shi sai dogon wando baƙi duka zatinsa da kwantaccen baƙin gashin ƙirjinsa ya bayyana ƙaramin Qur’aninsa ya ɗauka ya buɗe ya fara karantawa cikin natsuwa lokaci ɗaya ya nemi ɓacin ran Farida ya rasa duk ya gushe acikin ranshi, a hankali ya cigaba da karatunsa cikin jin daɗi da shaukin abun.

Suko su Bassam duk da zuciyarsu ba daɗi da yanayin halayen Momynsu da Daddynsu hakan bai hanasu zama suci abinci ba hatta Mufeedan itama jikinta yayi sanyi, su Basma kuwa ba Momynsu tafi damunsu ba a’a  Daddynsu wanda sun lura indai Farida na gidan bashi da walwala koda yaushe cikin ɓata mishi rai take, kuma abunda yaran suka lura dashi yadda uwar tasu bata damu da rayuwarsu ba hakama bata damu dana Daddynsu ba, abun baya musu daɗi domin sun fi shaƙuwa dashi sosai akanta, shine yake zama dasu ya kuma jasu ajikinshi yaji damuwarsu kuma shine ginshiƙin tarbiyarsu shiyasa in suka ganshi cikin damuwa suke shiga damuwa shiyasa wani lokacin sunfi sakewa in Farida bata gidan haka dai kowa ya tsakuri abincin ya tashi yau Iyar ma datake jansu da hiran ban dariya tunda ta fara taga sunƙi sakin fuska sai ta ƙyalesu Bassam ne ya fara tashi sai Basma dukkansu ba wanda suka ma magana kowanne ya nufi ɗakinsa domin cika umarnin mahaifinsu. Mufeeda bata ci abincin sosai ba itama ta tashi Iya bata damu ba domin indai yanayin gidan Tahir ne ya riga ya zame ma kowa jiki, yau daɗi gobe akasin haka, itama tattara komai tayi zuwa kichen kafin ta shige ɗakinta, hakama Mufeeda ta shige ɗakinta ta kulle wanka tayi kafin ta saka kayan barcinta ta kwanta kusa da Naila bayan ta cika umarnin Tahir tayi Assigiment ɗinta ta rungume Naila a ranta tana tausayin Tahir tana kuma ganin Farida a muguwa tana muzguna ma mutum mai haƙuri da kawaichi kamar Tahir, wani lokacin kamar tamai ƙwalla takeji domin tun zuwanta gidan ta fahimci Tahir da Farida are different sam basu dace da juna ba, akwai abunda Allah ya tsara ne a tsakaninsu amma zamansu waje ɗaya kwata kwata baiyi ba.

*****

Washegari ƙarfe 7 da wani abu Tahir ya fito daga ɗakinshi cikin shirin fita yau ɗin shigar manyan kaya yayi saboda juma’a ce, wata farar Gezner ce mai maiƙo da yarari ajikinsa ɗinkin matasa ne da samari masu jin kansu wato ɗinkin Muhammed, kansa sanye da hula Zanna Bukar mai kalar blue irin aikin jikin shaddar sai agogon fatar dake hannunsa na kamfanin Rado ne, ƙafarsa sanye da buɗaɗɗen takalmi na fatar damisa.

A kallon farko in kamai zaka fahimci tsantsar zatinsa da haibarsa uwa uba kyau da nasaba ga ƙwarjini, fuskarsa na fitar da annuri amma kuma zuciyarsa tana ɓoye ɓacin ransa daidai lokacin daya fito yana ƙoƙarin gyara zaman hulan kansa sai ga Farida itama ta fito daga cikin bedroom ɗinta suka kusa bangazan juna shi yana sauri ya sauka ƙasa zashi Office suna da baƙi daga Lagos ita kuma ta fito sanye da wata doguwar riga ƙirar Armani baƙa sai wani jan vail data naɗa akanta hankalinta na kan wayarta amma kuma ƙamshin turaranshi shiya sanar da ita Tahir is here.

Cak ta tsaya tana binshi da kallo, shima kallonta yayi amma kallo ɗaya yayi mata ya ɗauke kai lokaci ɗaya yana ƙara haɗe ransa itama sai ta kauda kai tana wani basarwa saboda kada ya kawo mata wata mgana cikin dakewa ta furta “Good morning Abban Basma..” Kamar bazai yi magana ba sai da ya raɓata ya fara saukowa daga steps kafin ya amsa da cewa “Morning…” Daga haka bai ƙara mata magana ba ya sauko falo da hanzari inda Mufeeda da Basma da Bassam ke zaune kowanne da uniform ajikinsa suna karyawa, suna ganinshi dukkansu suka miƙe suna faɗin “Good morning Daddy…” Yana sakin murmushi ya ƙaraso yana dafa kan Basma da Bassam harda Mufeedan kafin yace “Morning how are u…?” A tare suka amsa da “We are fine Daddy..”

Fuskarsa na kallon Mufeeda yace “Mufee ya kwanan Naila..?” Tana wasa da gefen hijabinta tace “Ta koma barci Daddy tana tare da Iya..” Gyaɗa kai yayi daidai lokacin da Farida ta ƙaraso falon shi kuma ya juya yana faɗin “Bassam hau sama ka ɗaukomin briefcase ɗina, idan kun shirya kuzo mu ajiyeku kafin mu wuce in kuma yaje ya kaini ne ya dawo toh..” Da sauri Bassam ya miƙe yana faɗin “No Daddy zamu bika..” Ya faɗa yana isa gaban Farida kafin ya ranƙwafa yana gaisheta ta amsa tana shafa kanshi kafin ya nufi upstairs da sauri hakama Basma ta taso ta rungume Farida tana gaisheta Mufeeda dai sai da ta koma ɗaki ta ɗauko ƙatuwar jakarta ta fito kana ta durƙusa tana gaida Farida ta amsa ba yabo ba fallasa Tahir na gefe hannunsa na harɗe kan ƙirjinsa yana kallonta cike da mamaki tana ɗagowa suka haɗa ido sai ta wani ƙara haɗe rai kafin ta koma kan ɗaya daga cikin kujerun falon ta zauna tana wani tamke fuska.

Takaichinta yasa ya fice daga falon har yana jan siririn tsaki da kallo ta bishi kafin tace a fili.. “Fitinanne, nema na kake da fitinarka niko bazan biye maka ba..” Tsaki taja daidai lokacin dasu Bassam ya ƙaraso ɗakinsa ya koma shima ya ɗauko jakarsa suka fito Basma ta rigasu ficewa kafin Mufeeda da Bassam su fice suna ma Faridan sallama ko ɗaga kai batayi ba hannu kawai ta daga musu.

Sai da aka fara kaisu Basma School ɗinsu kafin akai Mufeeda har suka ajiyeta tana satan kallon Tahir tausayinshi na ratsata domin agabanta Farida ta faɗi maganar ɗazu ranta bai mata daɗi ba duk da ƙarancin shekarunta tasan hakan bai dace ba, ranar dukuku ta isa ajinsu duk zuciyarta da ranta ba daɗi Tahir ke cikin ranta tana matuƙar tausayama rayuwar mutum mai nagarta da kamala kamarshi.

Har ya isa Office fuskarshi ba annuri, har suka gama sallamar baƙinsu waɗanda abokan harkarsu ne daga Lagos, office d’in Ishaq suka wuce suna cigaba da tattauna abunda ya shafi kasuwancinsu, suna shiga Tahir ya nufi ɗan ƙaramin fridge d’in dake Office d’in ya buɗe ya ɗauko musu ruwa guda ɗaya bayan ya ɗauko wasu ƙananan kofuna guda biyu kai tsaye bisa kujeran dake fuskartar wacce Ishaq ya zauna shima ya zauna ya ajiye kofunan bisa teburin dake gabansa batare da yace komai ba ya tsiyayama Ishaq ya miƙa mai ya karɓa da murmushi kafin yace “Thanks.”+

Bai yi magana ba illah murmusawa kawai da yayi kafin shima ya tsiyayama kanshi ya kafa kai yana sha, dukkansu atare ko wannen su ya ajiye kofin ruwan kuma suka sakarma juna murmushi alokaci ɗaya, ajiyar zuciya Tahir ya sauke yana wani lumshe ido kansa ya jingina jikin kujera yana ƙara takure fuska kafin ya sanya hannu yana taɓa naman goshinsa daya tattare, Ishaq na lura dashi ganin yadda yake yamutsa fuskane yasa ya gane akwai matsala sosai.

Gyara zama yayi kafin yace “Uhm..Tahir meke damunka ne..? Tun shigowarka Company na lura baka cikin walwalarka..?” Bai ɗago ba illah sauke hannunshi dayayi yana ƙara lumshe dara daran idanuwansa har Ishaq ya fidda rai da zai yi magana sai chan yaji ya furta..”Kai ma da neman magana kake, a duk duniya ni Tahir ina da wata damuwa ne bayan damuwar Farida..? Bani da ita komai na duniyar nan na mallakeshi Ishaq sa’ar mace tagari ne kaɗai banyi ba, shi kaɗai ne matsalata a yanzu da damuwata Ishaq..wallahi halin Farida ya isheni, na kai maƙura…”1

Ishaq ya saki ajiyar zuciya kafin yace “Nasani Tahir buh ya maganar da mukayi dakai last week da kaje Ɗanbatta baka ƙara ma Goggo Abu maganar auren naka bane..?” Sai lokacin Tahir ya miƙe daga kishingiɗan dayayi yana faɗin “Hmmm bari kawai Ishaq, narasa me Farida tama Goggo Abu da take gudun ɓacin ranta, amma ni take ƙoƙarin danne min hakki wallahi ko wannan zuwan taƙi kuma tace zata saɓamin in na sake na tunkari Hakimi da maganar, wai zata ƙara ma Farida magana in sunyi waya..” Tsaki Ishaq yaja kafin yace “Wallahi baji zatayi ba, ai da tana jin magana dataji tasu Alhaji, gaskiya in na samu lokaci zanje ƙauye nama Goggon bayanin za’a cutar dakai kuma Farida bata da asara.” Murmushin dayafi kuka ciwo Tahir yayi kafin yace “Kadama ka wahalar da kanka Ishaq, domin Goggo bazata taɓa sauraranka ba daga ƙarshema zatace haɗa baki mukayi na turo mata kai. Kawai nidai yanzu na cire lamarin Farida araina ina ta addu’a amma tabbas Ishaq na kai maƙura nifa mutum ne mai lafiya ba dutse ba ina buƙatar macen da zan dinga samun natsuwa awajenta..” Saurarawa yayi yana maida numfashi cike da ɓacin rai kafin ya cigaba da faɗin “Ko bama haka ba Ishaq ina buƙatar macen da zata kula dani nima, taji dani nima ina so naga ana bani girma amatsayina na namiji, yanzu ka duba kagani Ishaq rainin da Farida tamin har yakai ta tafi tsawon kwana biyar bata agida, amma jiya data dawo basai ta nemeni ba..? Toh sai ma kallon rainin data bini dashi da ƙyar ta iya cemin ina kwana, fisabillahi wannan wace irin rayuwa ce? Duk haƙurinka sai an ƙureka..” Ya faɗa yana dafe kanshi. Ishaq dake kallonsa cike da tausayinshi tsam ya miƙe ya zagayo gabanshi yasaka hannu ya dafa kafaɗarsa yana faɗin “Is Ok…Ya isa haka Tahir maganar duk bashi da amafani tunda ba ji zatayi ba, ni narasa wane irin taurin kai ne Farida ke dashi ko Aliya fa tayi tayi da ita amma ƙarshenta ma yanzu sama sama take mata magana bazata chanza ba, haƙuri zaka ƙara da kuma tausan Goggo Abu har ta amince maka ka sanar da Hakimi kana buƙatar ƙara aure…”

Tahir baiyi magana ba illah sauke ƙananun ajiyar zuciya dayakeyi kafin ya miƙe yana sauke jannun Ishaq dake kafaɗars bai bari sun haɗa ido ba sai ma ƙoƙarin duba agogon hannunshi da yayi lokaci ɗaya yana faɗin “Ishaq zamu makara fa, muyi alwala mu isa masallaci..” Ya faɗa yana kama hanyar ficewa, ajiyar zuciya Ishaq ya sauke kafin yace “Ok…” Daidai lokacin da Tahir ya fice daga Office d’in shima bai zauna ba wayarsa ya ɗauka ya tura cikin aljihu yabi bayan Tahir ɗin da sassarfa.

STORY CONTINUES BELOW

Farida ko tun bayan fitansu take zaune a falo tana latse latsen waya, sai da ta gaji taga dama kana ta tashi ta nufi dining tayi breakfast ta gama kenan sai ga iya ta fito ɗauke da Naila wacce ta tashi daga barci Iya tayi mata wanka ta saka mata wata riga doguwa bulawus mai kyau rigima takeji don yau ko madarar nata data dama mata bata sha ba, shine ta fito da ita zuwa wajen Farida karɓan ta tayi ta cilla ta sama alamar wasa duk yadda Naila keson wasa yau bata nuna ba don kuka ta saka mata tana binta da kallo, Farida ta kyaɓe fuska tana faɗin “Meya sameta ne Iya..? Baki bata madararta bane..?”

Iya tace “Na bata ta ƙi karɓa Hajiya gwada bata nono ƙila shi takema kewa..” Dariya Farida tayi tana shafa kumatun Naila tace “Wannan babbar yarinyar? Ai tayi girma da shan nono, kinga ina ɗaukanta ina haki shiyasa nake jinjina ma Mufeeda don tana ƙoƙarin ɗaukan Naila, tunda naga tafi sabawa da madararta na yayeta domin bazan iya ma tuna rabon da na bata nono ba gaskiya..”

Iya tayi galala da baki kafin tace “Haba Hajiya Naila fa yarinyace ƙarama har yanzu ko shekara bata rufe ba fa.? Gaskiya bai kyautu ki yayeta tun yanzu ba, don Allah ki barta ko wata sha takwas tayi in bazaki barta ta cike biyu ba…” Tun kafin Iya ta ƙarasa Farida ke jifanta da wani banzan kallo batayi magana ba sai da ta miƙe ta miƙama Iya Naila kafin ta ɗauki wayarta tana fadin “Iya ki kama bakinki, ina ruwanki da hukuncin dana yanke? Ai nima nasan ciwon kaina ko..? So plz ki tsaya iya matsayinki bana so kina shiga hurumin da banaki ba..”

Iya ta rausayar da kai tana ƙara riƙe Naila dake rigima tace “Allah ya baki haƙuri Hajiya..” Bata bi ta kanta ba ta haura sama ta amsa kira, da kallon kaiconki Iya ta bita kafin ta kaɗa kai ta koma ɗakin Mufeeda da Naila da ƙyar ta lallasheta ta sha madararta kuma ma harda rigimar bata ga Mufeeda ba goyata tayi kafin ta fito falo ta fara tsabataceshi, bata gama ba Naila tayi barci sai ta maidata ɗaki ta kwantar ita kuma tazo ta cigaba da aikinta lokaci bayan lokaci tana leƙa Naila acikin ranta kuma tana fatan Allah ya kawoma Alhaji mafita amma tabbas baiyi dacen abokiyar arziki ta gari ba duk da ba Alhaji ya kawota gidan ba amma kuma kyawawan halayyarshi da kyautatarwarshi garesu yasa take ganin girmanshi da darajanshi kuma take zaune dasu da zuciya ɗaya.

******

*BAYAN KWANA UKU*

Duk tsawon wannan kwanakin zaman doya da manja ke gudana tsakanin ma’auratan, shi Tahir ya riga daya fita sha’anin Farida sam domin yana ganin yana gaba da ita amma baida daraja da arzikin da Farida zata nemeshi, shiyasa yayi burus da ita dagashi sai ‘ya’yanshi suke harkar rayuwarsu ko alama bai sakama ranshi yana da wata mata agidan, toh itama Farida bata damu dashi ba, hakan da yayi ma yayi mata daɗi domin batason fitinar Tahir sam gani take da zarar ta nemeshi fitinarshi zata tashi shiyasa ta shareshi a zuwan in ya gaji zai nemeta lokacin ya huce sai su daidaita.

 

Kwana biyu ne da dawowarta bata fita ba saboda gajiyar dake jikinta, ranar data kwana uku bata wuni a gida ba, baima san ta fita ba, sai da ya dawo gidan wajen 6 na yamma Iya ke sanar dashi Farida bata gida ƙoƙarin ɓoye damuwarsa yayi amma na yau kam Farida takaishi bango sosai. Garzali yaje ɗauko su Basma daga Islamiya sama ya haura ɗauke da Naila wacce ya amsheta hannu Iya har ya shiga wanka ya fito zuciyarsa tafasa take, koda ya fito Naila tayi barci dama ita rigimarta kaɗan ce dan dataji taushi da iska sai barci yana ƙoƙarin zura jallabiyarsa ne yaji ƙarar buɗe gate alamun Garzali ya dawo daga ɗauko su Mufeeda, carbinsa ya ɗauka ya fito kansa na ɗigar da ruwa kaɗan, dasu ya cikaro duk suka gaisheshi ya amsa fuskarsa ba walwala kafin ya kalli Bassam yana faɗin “Oya shiga ka fito mu tafi Masjid..” Kada kai yayi kafin ya shiga ɗakinsa agurguje Bassam ya ɗauro alwala ya fito Tahir ya kama hannunshi suka fice zuwa masallacin dake kusa dasu yayinda Mufeeda da Basma kowacce tayi ɗakinta domin ɗaura alwala tunda wasu masallatan ma sun riga sun tada Sallarsu.

A ƙa’idar Tahir baya baro masallaci sai an idar da sallar Isha’i yau ma ɗin hakane ta kasance riƙe da hannun Bassam kamar koda yaushe suka shigo gidan megadi na musu barka da zuwa basu kai ga isa ƙofar da zata sadasu da babban falon gidan ba horn d’in motar Farida yayi musu maraba da hanzari megadi ya wangale mata gate ta sako hancin motarta cikin gidan, cak Tahir ya tsaya ya waigo yana kallonta tana ƙoƙarin faka motar a parking spaces, ta cikin motar itama take kallonsa ganin yadda yake mata wani kallo ne yasa tasha jinin jikinta sosai tana ƙoƙarin fitowa daga motar ne nepa suka ɗauke wuta wajen yayi duhu shi ya taimaketa don Tahir hannun Bassam yasaki yace mai ya shiga cikin gida shi kuma ya nufi wajen Garzali yana sanar dashi ya duba Genaretor ɗin Allah yasa akwai diseal, lokacin ne Farida ta samu sa’a tayi wuf ta fada cikin falon, yana ganin haka shima ya juya ya take mata baya tana ƙoƙarin haura steps d’in benen ne taji kakkausar muryanshi yana faɗin

 

  “Da zinin wa kika fita Farida….?” Muryansa cike da amon sauti mai cike da tsantsar ɓacin rai, rass gabanta ya faɗi sai ta kasa juyowa don muryansa kaɗai ta isa ta bayyana mata yau Tahir ya gama haƙuri da ita, bata samu zarafin juyowa ba ya sake daka mata wata uwar tsawar data gigita ta, bama ita kaɗai ba hatta su Basma da Bassam da Mufeeda da Iya dake ɗakunansu sai da suka firgita suka fito falon da sauri daidai lokacin da aka kunna Genaretor haske ya gauaraye ko’ina.

“Nace da izinin wa kika fita Farida…? Saboda raini kina jina ina magana kina min banza..?” Ya faɗa yana tattare naman goshinsa saboda fushi, Farida ta juyo a hankali tana kallonshi tana kuma ƙoƙarin ɓoye razanarta haɗe fuska tayi kafin tace “Dama na saba tambayar izininka ne idan zan fita…? Na ɗauka nida kai mun wuce wannan ƙarnin…” Ta faɗa tana kaɗa key ɗin motar dake hannunta ba tare data jira komai ba ta kaɗa kai ta juya ta cigaba da taka steps d’in cikin halin ko in kula wani ɓacin rai mai zafi ya ziyarci zuciyar Tahir ko gani bayayi yayi kukan kura ya bi bayanta a harzuƙe kafin ma ta ankara ya cimmata sai ji tayi ya jawota baya da sauri ƙiiiiii…..kamar wata kayan wanki, bai direta ko’ina ba sai tsakiyar falon bayan ya ingizata baya tayi taga taga zata faɗi, ba domin Allah ya taimaketa ta daddage ta riƙe kujeran dake falon ba da sai ta faɗi ƙasa..

Cike da mamaki take binsa da kallo kafin ta buɗe baki tace “Tahir…Lafiyanka ƙalau kuwa..? Ta faɗa tana binsa da kallo ganin yanda yake huci bai bata amsa ba illah cewar daya ƙarayi “Nace da izinin ubanwa kika fita Farida…?” Baki buɗe take kallonshi kamar yadda Basma da Bassam suka zura musu ido, cike da wani yanayi hakama Mufeeda, Iya ce dake tsaye ranta duk ba daɗi tunda suke da Alhaji basu taɓa ganinshi cikin fushi hakaba tana ƙoƙarin isa gareshi Farida tace “Kace da izinin ubanwa na fita ko..? Toh da izinin ubana ko…” Ai bata ƙarasa ba taji Tas! Tas! Maruka biyu kyawawa Tahir ya wanke fuskar Farida dama da hauni lokaci ɗaya, kamar walƙiya taji marukan saboda azaba sai gata zaune daɓas da ɗuwawunta akasan cafet ɗin falon hannayenta dafe da kuncinta tana bin Tahir da kallo hawayenta na sauka kamar an buɗe famfo.

Ba Farida kaɗai ba hatta Basma da Bassam saboda razana sai da ya ƙanƙame Basma suna rawar jiki a tare lokaci ɗaya suka fashe da kuka, hakama Mufeeda da ta maƙale jikin ƙofa tana rawar jiki, Iya ko ƙirji ta dafe tana faɗin “Innalillahi Wa’inna Ilaihirraju’un…Alhaji mezan gani jaka..? Ashsha abu baiyi daɗi ba..” Ta fada cike da damuwa.

Ko sauraranta baiyi ba ya kalli Farida yana nuna ta da yatsa kafin ya fara faɗin “Wannan ne na farko kuma na ƙarshe… wallahi in kika ƙara fita bada izina na ba Farida daga ranar zaki tabbatar da babu wani amfanin da kike dashi a cikin rayuwar Tahir…” Ya faɗa cikin kakkausar murya, kuka Farida ta fashe dashi bilhaƙƙi da gaskiya kafin ta miƙe cikin kuka tana faɗin “And So What…Nima ai baka da wani amfani a wajena, waye kai awajen Farida? Ka sakeni in ka isa tunda bani da amfani juz Tahir ka sakeni ka gani in rayuwata zata yanke ko ta wulaƙanta daga yau ka sakeni don Allah…” Ta faɗa tana hargowa cikin kuka.

Basma ce ta saki ihu tana faɗin “No..Momy Daddy Stop plz…” Ta faɗa tana duƙawa haka shima Bassam yayi suna kuka suna faɗin “Plz Daddy Momy don Allah ku bari kuna sakamu muna jin ba daɗi…” Suna faɗa suna kuka, Mufeeda ma kukan take, da kallo Tahir ya bisu lokaci ɗaya kuma sai jikinsa yayi sanyi sosai idanuwansa sunyi jawur kai kawai ya kaɗa kafin ya wucesu da sauri ya haura sama cikin sassarfa, ganin haka yasa Farida tabi bayanshi da sauri tana kuka sai dai kafin ta ƙarasa ya shige bedroom ɗinsa ya banko ƙofa a ƙofar ɗakin ta tsaya tana kuka tana faɗin “In ya isa ya fito ya saketa dama ita tagaji da aurensa…” yana jinta ya mata banza kan gadonsa ya hau ya saka kanshi cikin gwiwoyinsa yana ƙoƙarin daidaita numfashinsa.

Basma da Bassam ko kuka suke sosai na ganin abunda ke faruwa tsakanin iyayensu wanda basu taɓa gani ba da ƙyar Iya ta lallashesu kowanne ya nufi ɗakinsa cikin damuwa, haka ma Mufeeda ta koma ɗakinta ta faɗa bisa gado tana kuka, wanda tarasa dalilinshi, ranar dai gaba ɗaya gidan ba wanda ya yi dinner haka kuma barci sai dai sama sama, daga Tahir ɗin har Farida barci ɓarawo ne ya ɗaukesu balle su Basma da suka tashi fuskokinsu duk a kumbure saboda kuka.

…Duk da yaran Sun Tashi Zuciyarsu ba Dadi bai Hanasu Shirin Tafiya mkaaranta ba,Suna bisa Dinning Suna Breafsat,Kowa ka gani Fuska ba Walwala Don Daga Tahir din Har Faridan ba Wanda Sukaji Motsinsa Har Gwarashi yazo da Asuba ya Tashi Bassam sun Tafi masallaci.
Batare da Sun saka iyayen nasu a ido ba garzali ya Kwashesu Zuwa Mkranta Naila Kuma dama Wajen Tahir Ta Kwana,Sun Fita ba Dadewa Farida ta fito Daga Cikin Bedroom Dinta Dauke da karamar Trolly dinta Fuskarta ta Kumbura Idanuwanta Sun Chanza kala Saboda Kuka Tana Sanye da Riga da Sikat na Wata Atamfa Holland,Daurin Dankwalin dai gashi ga kamarshi,sai karamin Gyale Vail Data Yafo Bisa kafadarta,karamar Jakarta na Hannunta Hade da Wayarta sai Key din motarta Dake Hannunta.
    Ahaka ta Sauko Har Zuwa Main Falo din Tana Tafiya tana Share Hanci da Iya taci karo Wacce Tafito Daga Kichen,cikin mamaki Take kallonta kafin Tace”Hajiya lafiya Kuwa..? Wata Uwar Harara Ta maka mata kafin Ta Saki Tsaki takama Hanyar Fita Daga Falon,iya bata Dandara ba Tace”Haba Hajiya gaskiya Wannnan ba girmanki bane,Ina Zaki Tafi ki bar mijinki da ya”yanki Kefa ba yarinya bace Yaji bai kamace ki ba,kin kai Munzalin Da Zaki ma Wata Fada bama Kanki ba…”Tafada Cikin Nuna Alamun Abun bai mata Dadi ba.
Juyowa Farida Tayi Afusace kafin Tace”Wlh iya sai na Tafi nagaji da Irin Tozartanin Da Tahir yake yi nagaji..!kina gani Jiya gabanku gaban ya”yana Ya Tsinkeni da maruka har biyu Saboda ga baiwarsa ko,Allah sai na Tafi Sai ya Zauna Shi kadai..”Tafada Tana Sharbe Kwallah kamar Wata yarinya.
Iya tayi kasake kafin Tace”Hakuri Ake Hajiya,Kowa fa kikagani yana Zama lafiya agidan Mijinshi karki Tambayeshi Hakuri,Kema Kiyi Hakuri Don Allah In kika Tafi Gida Kicema su Umma Mene Don Allah..”?Tana Sharan Ido Tace”Ai ba Kano Zani ba Danbatta zani Wajen Goggo Abu taga Shaidan Yatsun Tahir Akan Fuskata…”Tafada Tana juyawa da Sauri Ta Fice Daga Falon Tana kara Rike zaman karamin Akwatin Dake Hannunta Iya Dake Tsaye ta Yunkura Zata Bita sai Taji Muryan Tahir Daga Sama yana Fadin”kyaleta iya…”yafada Cikin Halin ko Inkula
Iya ta Waigo Jiki asanyaye kafin Ta Rusuna Tana gaisheshi,Shiko yana Daga saman Benen ya amsa mata Fuskarsa na Nuna Alamun baida Damuwa yana Sanye da Amarican Suit,Ash colour,Yar jakar Briefcase dinsa ne Ahannunshi da alamun Fita Zaiyi Tana Kokarin Barin Falon ya Karisa Saukowa yana Fadin”Naila tana Room Dina iya Ta Koma barci plz ki Haura ki Daukota Ta Zauna Kusa dake..”Ya Fada yanq Nufar hanyar da Zai Sadashi da Haraban Gidan Lokaci Daya yana kallon Agogon Fatan Dake Hannunshi.
Iya tabi bayanshi da kallon Tsausayi kafin Tace”Insha Allahu Adawo lafiya Alhaji..”Bai Jita ba Don ya Riga yaFita Daidai Lokacin Kuma Garzali ya Sawo kan Motar Cikin gidan ya Dawo Daga kai Su Basma mkranta batare da bata Lokaci ba ya Shiga ya Juya Dashi Zuwa Office don Ya Makara gashi Kuma Meeting garesu Suna Tafe yana kallon Agogon Dake Tsitsiyan Hanmunshi kafin Wayarsa kirar iphone 11 promo,tadauki Tsuwa Sunan Ishaq ya Fito baro baro Afuskar Wayar Dauka yayi Da Hanzari suka gaisa kafin Su Cigaba da mgana Cikin Kulawa da Tsantsan Ilimi.
********
*D’ANBATTA*
Goggo Abu Sai Dai Taga Farida Kwatsam Tazo Tana Mata Kuka Wiwi kamar Wacce Aka yanka Ko Akace Uwarta ta Mutu Lokacin Data Iso Ashe na gidan,nan Goggo Abu Ta Rude Ta Shiga Tambayanta Abun ya Faru,Farida na Kuka tana Zayyanama Goggo Wai Tahir ya mareta Har guda hudu Dukkanta ma yaso yi sai da iya mai aikinsu Ta Shiga Tsakani Farida na Kuka Tanama Goggo Abu Rantsen Rantsen Cewa Tahir yace ma bata da Wani Amfani Acikin Rayuwarshi.
STORY CONTINUES BELOW
Ran goggo Abu ya baci Ta Dinga Sauke Numfashi Takaichi Attahiru na Damunta Ashe ce Tace”goggo Kada ki yanke Hukunci Cikin Fushi yakamata Shima yayan Ki kirashi ki Fara jin Ta Bakinshi Tukunah..”Tafada Da Sigar Lallashi,Cikin Kuluwa Farida Ta Dago Tana Hararan Ashe kafin tace”Eh mana Akirashi mana ai ba karya namai ba Jiya agaban ya’yana Da yan Aiki ya Tozartani nidai kam goggo Ki kirashi na Gama zama da Tahir kamar yadda yace banda Wani Amfani Acikin Rayuwarshi Nima Tahir baida Amfani Awajena ya”yana yaje ya Rike na barmai Dama badasu nazo ba…”Tafada Tana Shesshekan Kuka Lokaci Daya Tana Hararan Ashe din Domin Dama Jininsu baizo Daya Saboda yadda Tahir yake matukar ji da Ashe Ita Kuma Duk Abunda ya Shafi Dan”uwanta bata Wasa Dashi.
Ashe bata mata mgana ba illah kallon Goggo Abu Datakeyi kafin Tace”Kinji goggo Don Allah Kifara Kiranshi Tukunnah..”Jin Haka yasa goggo Ta Mike Ta Shiga Ciki Ta bar Ashe da Farida Anan Cikin Falonta Kowa na kallon Kowa Cike da Takaichi Mikewa Ashe tayi ta Fice Zuwa Shashen Innaro Tana Fadin”Allah ya kawo maka mafita Dan”uwana…”Tafada Cike da Habaici da Kuluwa,Da Ido Farida Ta Bita kafin Ta Rakata da Tsaki Tana Share Kwallah.
Fitowarsu kenan Daga Meeting yana Hanyar Komawa Office ya Fito da Wayarshi Wacce Tun Shigansu meeting din ya sakata A Silent Hankalinsa ne ya Tashi Ganin Misseds Rututu Na goggo Abu gabansa sai dai ya Fadi yana Bude Kofar Office din ya Na Kokarin Kiranta gabda zata Katse Ta Dauka yana Kokarin gaisheta ta katseshi A Fusace Tana Fadin”Dagata min Attahiru Nagode da Abunda Kamin in Har na Isa dakai kazo gida yanzu ka sameni mutumin banza kawai…”Tafada Cikin Fushi kafin ta yanke Kiran,Dafe kai yayi yana salallami,Domin yasan Cewa Farida Tagama Hadama goggo Abu Famfo shi bama Wannan ya Dameshi ba Irin yadda Ta Dau Zafi Dashi Allah ne kadai Zai Kwaceshi.
   Office din Ishaq ya Tafi Agurguje Sukayi mgana Sama sama Kafin Suyi sallama ya Fito bai Tsaya bata Lokaci ba yace ma garzali Su kama Hanyar Danbatta sai da Sukayi Nisa ne Garzali ke Tunamai dasu basma Ba Wanda Zai Daukosu Daga Sch,Dafe kai yayi yana Salati kafin ya Dauki Wayanshi Shugaban mkrantan Su Basma ya Fara Kira inda yabada Umarnin Indan Antashi Daga Mkranta Basma da Bassam Su bi Sch Bus Su Dawo gida Saboda Dukkansu basunan bamai Zuwa ya Daukesu,Daganan sai Shugaban Mkrantar su Mufeeda Itama Abunda yace Kenan Kafin ya Katse Kiran,yana Sakin Numfashi kadan yasan yau sai sunyi Rashin Islamiya Saboda baita yarda Sun Fita Waje Su kadai ba Duk inda Zasu sai dai garzali ya kaisu Kuma yana Da Tabbatacin Tunda Sukaga babu mai Kaisu bazasuyi gangancin Fita ba.
Wajen 2pm suka iso Kofar gidan Hakimi,Shikanshi Hakimi da Jama”arsa Sunyi mamakin ganinshi don Akasari bai Cika Zuwa Cikin Sati ba Sai karshen Sati,Hakimi bai yi mamaki Sosai ba Saboda yaga Zuwan Farida Hartazo ta gaisheshi Yaga Fuskarta ta Chanza kamar tayi Kuka Daya Tambayeta sai tace bakomai tatashi Ta Shiga To Tunda yaga Zuwan Tahir sai yasha Jinin Jikinsa Ammh Dayake yana da Miskilanci sai bai Nunama Tahir din Komai ba Wanda Sai da yagama gaisawa da Jama”ar Wajen kafin ya Karisa garesa yana Kwasan gaisuwa,bayan Tambayi Aiki da yara,bai Zauna ba ya Mike yacemai Zai Shiga Cikin gida,Hakimi yayi Mirmishin su na manya kafin ya kalli Tahir din yana Fadin”Attahiru yau kazama Mara Hakuri ko…? Akullum ina maka Nasihan ka Rika kai Zuciyarka Nesa Domin Akasari mata akarkarce suke Kana Kokarin Daidatasu Suna kara famdarewa ne,Toh Dole sai munyi Hakuri Dasu kaji…?”Yafada kasa kasa Wanda Inba Tahir din ba Wanda yakejin meyake Fada,Sadda kanshi yayi kasa yana Fadin”Naji Hakimi Insha Allahu Zan Kiyaye..”Kai ya gyada kafin yace”Tashi ka Shiga Ciki Allah yayi maka albarka..”Da Ameen ya amsa kafin ya Wuce Zuwa Cikin Gidan…
Sheshen Innaro ya Wuce Direct nan Suka Ci karo da Inna Fulera ta Zube Tana gaisheshi ya amsa Cikin  sakin Fuska Kafin ya Wuce Zuwa Babban Falon Innaro Dake Shashenta,Nan ya iske Innaro da Ashe Suna Hira,Ashe Dataji Dadin ganin Dan”uwanta sai da tatashi ta Fada Jikinsa Tanamai Oyoyo Riketa yayi yana Dariya Lokaci Daya yana Shafa Kanta,Tare Suka Zauna gaban Innaro,Tahir yafara gaisheta ta amsa Cikin Sakin Fuska da Fara”a Tana Tambayanshi su Basma ya amsa da Suna Mkranta,Yadade Awajenta Suna gaiswa da Hira kafin ya barota Zuwa Shashen Goggo Abu Ashe bata biyoshi ba Saboda tasan Goggo Abu Korarta Zatayi.
STORY CONTINUES BELOW
Lokacin Daya Sawo kanshi Falon goggo Abu Da sallama Abakinshi da Farida yaci karo Tayi Rashe Rashe Atsakiyar Falon Tana Shan Fura,Suka Hada Ido,Daure Fuska yayi kamar bai Taba Dariya ba yana karisowa Cikin Falon Goggo Abu Tana Fitowa Daga Uwar Dakinta Suka Ci karo,Takalmin kafarsa yacire kafin ya Zauna yana gaishe da goggo Abu Wacce Ke Dankaramai Harara kafin Tace”Tashi Tsaye bana Bukatar gaisuwaarka Attahiru,domin ka gama Nunamin Iyakata…”Tafada Cikin Kakkausan Murya.
Kasa yayi Dakai yana Jin Wani Daci Acikin Ransa,Dagowa yayi yana Kallon Farida Wacce Ke kallonshi gabanta ne yafadi ganin Irin Kallon Dayake Jifanta Dashi bai iya mgana baa,sai ma Sauraran Goggo Abu Dayayi Tayi Ta Inda Take Shiga batanan Take Fita ba Sai da Tagama Wanke shi Tas Kamar Zata Dakeshi Ta Koma Gefe Tana Haki,sai da yaga Ta gama kana ya Dago yana kallon Goggo Abu kamar yayi kuka yana Fadin”Goggo Ta Fada miki Fita Take bada Izinina ba,Ta sanar dake batamin Kallon Mijinta Dauka na Take tamkar Wani yaronta ko Ma”aikacinta Ta gayamiki Wannan Ko bata gayamiki ba..”?Yafada kamar Zai Fashe da Kuka.
Daga Farida Har Goggo Abu Jikinsu yayi Sanyi Saboda yadda Tahir din yayi mganar,Sai goggo Abu Ta Koma Da Kallonta kan Farida tana Fadin”Kinji Abunda Mijinki yace In Hakane To Tabbas baki kyauta ba,Taya zaki Dinga Fita bada Izininsa ba Ai ba Zaman kanki kikeyi ba Ko Farida,Gaskiya ki gyara Kina Cikin Fushin Allah da Tsinuwar mala”iku matukar baki Roke Mijinki Gafara ba..”
Farida ta kanta ke kasa ta Fashe da Kuka,Jawota Jikinta goggo Abu Tayi Tana lallashinta Lokaci Daya Tana Fadin”Yi Shuru kibar Kuka,Ki bama Mijinki Hakuri Kune mi gafaran Juna Don Allah bana Jin Dadin Wannam Rashin Jituwar naku,kufa ba yara bane Kune fa Kuke da yara kamar basma da bassam Haba Don Allah Farida Don Allah Ku Sansanta kanku..”Tafada Cikin Sanyi Dagowa Farida Tayi Tana Share Kwallah kafin tace”Toh Goggo.. “Muryanta ta Dishe Sosai…
  Mirmishi goggo Abu Tayi kafin Ta Mike tana Fadin”Yauwa Naji Dadi bari naje na Karboma Atrahiru Fura Wajen Innaro yanzu zan Komo .”Tafada Tana Ficewa Don ta basu Waje bayan Fitanta Falo ya Dade Shuru kafin Farida ta yanke Shurun bayan Ta Dago Tana kallon Tahir Daya Tsurama Cafet din Goggo Abu Ido Fuskarsa ba Annuri ko Kadan Duk da gabanta na Fadi hakanan ta Daure Ta Furta..”Srry…’Tafada Muryanta na Rawa Ko kallonta baiyi ba,ganin Haka yasa sai Jikinta yayi sanyi Tatashi Ta Koma Side din daya ke kallo Ta Sake Furta”Am Srry…”Kauda kai yayi Yana Neman Tashi sai Ta Riko Hanmunshi Da Sauri ta Fashemai da Kuka bayan ta Dora kanta bisa  Cinyarsa,tsayawa yayi yana Kallonta Kukanta na Dakarmai Zuciya,Runtse ido yayi kafin ya Dora Hannunshi bisa kanta yana Tapping cikin Ajiyar Zuciya yake Fadin”Shiii…is ok..”..
Jin Abunda yace ne yasa Ta Dago Da Sauri Fuskarta Jage jage da Hawaye,tana kallonshi Mirmishi ya sakarmata kafin ya Zaro Wani Farin Hankey Daga Aljihunsa,yana Share mata Hawaye yana Fadin”Nace komai ya Wuce ko..? Kece fa kike ja muna Fada Farida,in da bakiyi Saurin Zuwa Wajen goggo Abu banayii Regreating din marin da nayi miki zan baki Hakuri,plz Farida…”Bai karisa ba goggo Abu Ta Shigo Dole yayi Shuru ganinsu haka sai ya sanyayamata Rai,Furar ta mikamai ta sake Ficewa,yana kallon Farida kasa kasa yafara Shan Furarsa,yana gamawa ana Kiran sallar La”asar nan yafice Zuwa Msallaci Ita Kuma goggo Abu Ta Dingama Faridar Nasihan bayan Suma Sun Idar da Sallar.
Bai komo dakin Goggo Abu ba sai da ya sallami kanwarsa Ashe,Har gida ya karata akafa suna Tafe Suna Hiransu gwanin ban Sha”awa,sai da ya Dawo ya Shigo bangaren Goggo Abu yace Farida tataso Su Tafi,nan ma goggo Abu Hadasu Tayi tana musu nasiha Sosai kafin Su mata sallama Shashen Innaro Suka Koma Suka mata sallama nan Tabada Sakon Fura mai Dadi Tace akaima basma da Bassam,Awajema Sallama Suka ma Hakimi ya bisu Shima da Sanya albarka.
Tahir shi ya Tukasu Shida Farida Acikin Motarta Shi Kuma garzali ya Tuko ta Tahir,acikin Motan Ma Hannunshi Farida Ta Damke tana Fadin”Shine ni baka bani Hakuri ba..”Tafada Cike da Shagwaba,Hankalinsa na Wajen Tuki ya Waigo yana Fadin”Ah…Waht Are u Eating na baka is Fooling Down,Zan baki mana ammh ai kinsa nawa Is so Special ko..”Yafada yana kallonta Lokaci Daya yana Kashe mata ido,Dariya tayi tana Kwantar da kanta Cikin kujeran Mota batace komau ba Ammh Hannayesu Sarke da Juna Jefi Jefi suna Hira Har Suka Kariso gida.
  Abun mamaki Haka yaran Suka ga Iyayen nasu Sun Shigo Hannuwansu Sarke da Juna,Saboda Jin Dadi basma da bassam Suka Ruga suka Rumgumesu suna Ihun Oyoyo momy da Daddy,Hatta Iya da Mufeeda Sunji Dadin ganin Farida da Tahir Da Alamun Komai ya Wuce,Ranar dai gidan Gabadaya yayi Dadi Dukkansu tare Sukayi Dinner Suna Yi Suna Hira Fuskar ya”yansu cike da Farinciki,Da Suka gama Cin Abunci Suka koma Falo Suna Hira da ya”yansu Hatta Naila Taji Dadi Sosai ganin yadda Take Tsallake Tsakanin Cinyar Tahir dana Farida,sai Wajen Goma Kana Suka Umarcin yaran da Su Tafi Dakinsu su kwanta Naila Kuma Farida Ta Mikama Mufeeda.
Awannan Daren dai Farida ta Hakura ta bama Tahir Ahakkinshi nan Suka Fahimci Duka Sunyi Kewar Juna,Farida tagayama aya Zagi,domin Tahir dai sai da ya Fanshe,koda Asuba ma Daya Dawo masallaci sai da Ya Dora Farida Tafara gajiya Sosai Sai Tura baki Takeyi Domin Abunda Ke Hadata Tahir kenan Jarabarsa.
Zuwa wannan lokacin komai ya gama daidaita a tsakanin Tahir da Fareeda basu da matsalar komai yanzu, Fareeda ta natsu ta bar duk abun da take yi ta daina fita ko’ina kullum tana gida tana baiwa mijinta da ‘ya’yanta kulawar data dace, wanda sauyin wannan hali nata ya yiwa kowa daɗi a cikinsu gidan ya zama cikakken gidan ma’aurata masu tsananin so da ƙaunar juna haɗe da tarairaya. Kullum cikin farin ciki da ɗoki ‘ya’yanta suke, yanzu babu abunda ke damunsu saboda suna samun kulawar mahaifiyarsu kuma tana jansu a jikinta bata kyararsu komai suke so tana yi musu, Mufeeda da Iya suma abun yayi matuƙar yi musu daɗi gidan ya zama happy family babu damuwa ko matsalar komai a gabansu sai farin ciki.+
Suna zaune dukansu a falo gidan suna kallo a makeken talabijin ɗin dake manne a bangon falon Naila na kan cinyar Mufeeda tana bata madararta yayinda Basma da Bassam ke gefe zaune a kan kafet suna yin Homework ɗinsu kasancewar gobe Monday akwai makaranta Iya ta fito daga ɗakinta da sauri tana share hawayen dake zubo mata ta nufo Tahir ɗa Fareeda dake zaune a saman kujera suna magana ƙasa ƙasa wanda su kaɗai suka san abinda suke faɗawa junansu dan babu mai jinsu ta ɗan rusuna a gaban Tahir tana goge ƙwallah tace “Sannunku da hutawa Alhaji.” A hankali Tahir ya ɗago da kansa yana kallonta kafin ya gyara zama sosai yace “Yauwa Iya sannu da fitowa… amma lafiya kuwa na ganki haka?”
Tana ƙara duƙar da kai tace “Yanzu ne aka yo min waya daga can gida Allah ya yiwa Yayana Malam Danladi rasuwa…” Ta ƙarashe maganar ƙwallah na ziraro mata ta kwanto haɓar zaninta ta share wasu na ƙara zubo mata, salati Tahir da Fareeda suka yi yayinda Fareeda ta miƙe ta kamo Iya ta miƙar da ita tsaye tana kallonta tace “Sannu Iya, Allah ya jiƙansa ya gafarta masa Allah yasa ya huta.” Da Ameen ita da Tahir suka amsa kafin ya tashi tsaye shima yayi mata gaisuwa cike da alhini kana ya fice waje ya kira Garzali yace ya shirya ya fito da mota zai kai Iya Kano ba ɓata lokaci ya dawo ciki yace da Iya taje ta shirya su wuce Garzali ya kaita, sannan ya haura sama zuwa ɗakinsa ya ɗebo kuɗi masu yawa yazo ya bata ta duƙa tasa hannu biyu ta amsa tana masa godiya ta koma ɗakinta ta ɗauko ‘yar jakar gana most go ɗinta ta fito Mufeeda dasu Basma da Bassam harma da Fareeda suka rakata har bakin mota ta shiga Garzali yaja suka fice daga gidan, su kuma suka koma cikin gida cike da kewarta da tayata alhinin rasa ɗan’uwanta da tayi.
Washegari da sassafe wayar Umman Fareeda ta tashesu daga barcinsu mai daɗi da sukeyi rungume da juna, da magagi ta lalubo wayar ta ɗauka ta kara a kunnenta nan take faɗa mata Abbanta ba lafiya ciwon sugansa ya tashi an kwantar dashi a asibiti. A gigice ta tashi ta sauka daga gadon tana tashin Tahir shima ya tashi ta faɗa masa abunda Ummanta tace cikin tashin hankali tashi zaune ya ziro ƙafafuwansa ƙasa ya sauka daga gadon ya riƙe hannunta suka shiga toilet agurguje sukayo wanka suka fito suka shirya Fareeda ta ɗebi kayanta kala biyu ta zuba a ƙaramar jakarta suka fice zuwa falo.
Ɗakin Mufeeda ta nufa ta samu har tayi wanka ta yiwa Naila itama tana shiryata ta shiga ta ɗauki Naila tace Mufeeda ta ɗauko hijabinta ta fito, da mamaki Mufeeda ta ɗauki hijabinta ta saka ta biyo bayanta suna fitowa falo taga Basma da Bassam a shirye cikin kayan gida saɓanin na makaranta da tayi tsammanin zata gansu dashi, duƙawa tayi zata gaida Tahir dake tsaye yana kallonta, ɗaga mata hannu yayi yana faɗin “Lafiya Alhamdulillahi Mufeeda… Ku muje lokaci na ƙurewa.” Ya ƙarasa faɗa yana karɓar Naila dake hannun Fareeda ya saɓata a kafaɗarsa ya fice suna biye dashi a baya. Garzali na ganinsu ya taso da sauri ya nufosu ya buɗe masa mota ya shiga gaba ya zauna sannan ya buɗewa Fareeda ta shiga baya Mufeeda ta shiga kusa da ita ta zauna sannan Basma da Bassam suma suka shiga ya rufe ya zagaya da sauri ya shiga ya tada motar maigadi ya buɗe musu gate suka fice sai daya hau titi sannan Tahir ya faɗa masa inda suka nufa, nan ya taka mota suka ɗauki hanyar Kano.
STORY CONTINUES BELOW
Ƙarfe 12pm. Dai-dai suka shiga garin Kano direct asibitin da aka kwantar dashi suka nufa international Hospital kasancewar Fareeda tasan asibitin saboda anan ake dubasa duk lokacin da jikinsa ya motsa irin haka.
Lokacin da suka shiga room ɗin da aka kwantar dashi yana barci sai Umman Fareeda ce kaɗai suka samu wacce ke zaune a kujerar dake gaban gadon ta zuba masa idanu tana kallonsa, da gudu Basma da Bassam suka nufeta haɗe da faɗawa jikinta suka rungumeta tsam suna tambayarta meya samu Baban Mummynsu cike da so da ƙaunar jikokin nata ta rungumesu tana basu amsa da baida lafiya ne, a hankali Tahir ya ƙarasa gabanta ya durƙusa cike da ladabi ya gaisheta tare da tambayarta mai jiki? Da sakin fuska ta amsa masa da “Alhamdulillahi jiki da sauƙi, barci yake tayi tun ɗazu da akayi masa allura bai tashi ba har yanzu.” Yana jinjina kai ya miƙe ya dafa ƙarfen gadon yana faɗin “Allah ya ƙara sauƙi yasa kaffarane..” da “Ameen.” Duk suka amsa kafin Fareeda ta zauna bakin gadon da Abban nata yake a kwance tana kallon fuskarsa cike da damuwa kafin ta ɗauke kanta tana kallon Ummanta cikin sanyin murya ta gaisheta haɗe da tambayarta mai jikin itama, cike da kulawa ta amsa mata da faɗin “Ai da alamun yaji sauƙin jikin sosai, dan kwana biyu ko barcin kwata-kwata baya iya samu, yanzu kuwa kinga tunda likita yay masa allura bai tashi ba sai barcinsa yake yi.” Gyaɗa kanta Fareeda tayi fuskarta cike da tausayin mahaifinta tace “Allah ya ƙaro sauƙi ya bashi lafiya.” Bayan sun amsa Mufeeda itama ta matso tana ɗauke da Naila ta duƙa a gaban Umman Fareeda ta gaisheta haɗe da tambayarta mai jiki, tana murmushi ta amsa mata tare da miƙa hannu ta ɗauki Naila dake riƙe a hannunta tana kallonta ta fara mata wasa tana ɓangala mata dariya, juyawa Tahir yayi zai fita daga room ɗin da sauri Fareeda ta kallesa “Abban Basma ina kuma zaka je?” Ɗan juyowa yayi ya kalleta yace “Zanje inga likitan ne, yanzu zan dawo.” Gyaɗa masa kai tayi ba tare da tace komai ba ya juya ya fice.
Koda Tahir yaje yaga Likita Hankalinsa ya Kwanta Tunda Likitan ya Nunamai ba Mtsala ba kamar yadda Suke Tunani bane,wajen 2pm na Rana Abba ya Farka ba laifin Jikin Nashi da Sauki nan yaji Dadi ganin Farida da Tahir din Hade da Jikokinsa,ganin Hakane yasa Karfe 5 na yamma yayi Shirin Komawa Kaduna Shida Su bassam saboda Mkranta ammh Farida Zata Zauna anan Tataya Umma Zama,Da Zasu Tafi Naila Ta makalema Mufeeda sai Farida tace su Tafi da Ita,Umma ce ta Hana Tace Maza Farida Ta karbi Naila Ta Zauna A Wajenta ai ba yayeta Tayi ba,Bude bakin Farida Sai Tace Ai Ta yayeta,Wata Uwar Harara Umma ta sakarmata kafin ta Karbi Nailan Dake Hannun Mufeedan Tana basu Umurnin Suyi Tafiyarsu Tahir yaji Dadin Haka Har saida Fuskarsa Ta Nuna Farida ko Ta Bata Rai ita Dole An Takura mata,nan dai Suka musu sallama Suka Juyo Zuwa kaduna.
Washehari Duka yaran Suka Tafi Mkranta Shima Tahir yatafi Office Gidan ba Kowa,shiyasa bayan garzali ya Daukosu Daga Mkranta ya biya Dasu Restaurant ya Siya musu Takeaway din Abinci kamar yadda Tahir ya Umarceshi Shi sukaci bayan Sun Dawo kafin Suyi Shirin zuwa Islamiya,Sai yammah Suka Dawo Karfe 7 Tahir ya Dawo Gidan,Shi ya Shigo musu Takeaway din Abinci Wanda ya biya Siyomusu kafin ya dawo Gidan Tunda Iya bata nan,kuma bayason Su basma na Shiga Kichen sai Sun kara girma Mufeeda kuma dama ba Aikinta bane.
Haka Suka Dinga Rayuwar Har Tsawon Kwana Biyu,Farida bata Dawo ba Tana kano,Ammh An sallami Abba ya dawo gida,Washegari Tahir ya Koma kanon Shida Hakimi da Goggo Abu da Innaro,Suka Iske Jikin Abba ya Warware kamar bashi ba,Basu jima ba suka Tafi inda Dama su Tahir din Suka biya Danbatta Suka Taho Dasu,kuma su suka maidasu gida,Da Tahir zai Tafi ya Kira Farida gefe yace yakamata tadawo gida Hakanan,bude bakin Farida sai Cewa Tayi yanzuma Jinyar Uban nata sai ya Nuna bayaso,Kokarin Nuna mata mtsalarshi yake ammh Farida Taki Fahimta basu Rabu ba Sai da duka Rayuwakansu ya baci Har Tahir ya Dawo kaduna Ransa na bace da Faridar.
***********
Satin Farida Daya da Tafiya Kano,Har yanzu bata Dawo ba,iya ma Tana gidan Rasuwa bata Dawo ba,kullum Sai dai in sun Dawo mkranta garzali ya Siyo musu Abinci Shi kuma in Zai Dawo Gida da yamma ya Siyo musu Wanda Zasu Dinner Da Daddare,da Safe Kuwa Shi yake Shiga Kichen ya Dafa musu Ruwan Tea ya Soya musu Kwai,Har Mufeeda Taso ya Dinga barinta tanayi Tunda ta iya Don Ita da basma indai Suna gida Toh Suna Nanike da Iya A Kichen Suna Koyon Girki,Ammh ya hanasu Shi gani yake Yara ne babu Abunda Sukayi.
STORY CONTINUES BELOW
Yau ma Hakan Ta kasance Duk yau Din yatashi bayajin Dadi Ciwon mara kamar Zai mutu Tun Daran Jiya sai da yasha Kanwa kana Abun ya lafamai,Ammh Haka yayi musu Abun karyawa bayan Sun Dawo sallar Asuba,Bassam ne ke Kichen Din yana kallon Mahaifinsu Cike da Tsantsan Kauna da Tsausayawa yana Tunanin Duk Duniya ba Wanda yafi son Su da Kula Dasu bayanshi,Har Suka Tafi Mkranta bai iya Fita Aiki ba Zuwa Chan ya Shirya ya Tafi Kuma bai kai yammah ba Wajen Biyar na yammah ya Dawo gidan Su basma ma Sun Dawo Islamiyane Suka Tarar Dashi Takeaway dinsu na Dinner ma Garzali ya Fita ya Siyo musu,Sun Damu Da Halin da Daddynsu ke Ciki Domin Dakyar ya iya Zuwa Sallar Mangariba Ko Isha”i bai Tsaya anyi ba kamar yadda ya saba Ya Riko Hannun Bassam Suka Dawo Gida.
Duka yaran sai sukayi Wani Iri Dasu Harda Mufeeda Wacce Itama Taji Ciwon Tahir Har Aranta,Zaune Sukae aFalo Sun Zabga Tagumi Gashi gobe Friday Suna da mkranta,Shine ya Fito ya gansu Sunyi Zugum Zumgum ya Sauko yace Kowannensu ya Shiga Dakinsa yayi Shirin Kwanciya,Toh ganin kamar ya samu Sauki ne yasa Suka mai sallama Kowanne ya Shige Dakinsa ya Kwanta Shi Kuma ya Koma sama yana Mukurkusu.
********
Karfe 1:50am na Dare ya Farka da Wani Azababben Ciwon Mara,Dafe Cikinsa yayi yana Salati tare da Kiran Sunan Allah Abu kamar Wasa karamar Mgana Ta zama babba,Domin Tun yana iya Mikewa Har yazo Yaji ya gagara,Jikinsa ba Inda baya Rawa,Saboda Tsabar Sha’awa da Muradi,wani irin Murda Cikinsa keyi kamar mai Naguda Dakyar ya iya Bude Kofar Bedroom dinshi ya Fito yana Dafe Dafen Bango yana Sanye da Dogon Wando ne baki Jikinsa ba Riga,Haka ya Dinga Dafa Karfen Steps din matattakalan Benen,yana Cize baki Acikin Ranshi Yana Tunanin Lalle Dole ya Nemar ma kanshi Mafita kafin Ya Kashe kansa da kansa Domin Farida bata da Asara.
Da Dafe Dafen nan ya Karisa Shiga Kichen yafara Neman Kanwa Daidai Lokacin Kuma Mufeeda Ta Shigo Kichen Din Tana Sanye Da Karamar Rigar Barcinta Wacce Cikin Wanda Farida ke Siya musu ne ita da Basma Rigar iyakarta Cinyarta gata Karamin Hannu gareta Tana da Budadden Gaba,Ga Ta Sharara ,komai na Jikinta ana gani Harda Yan Nonuwanta da Suka Fara Tasawa Ta Cikin Rigarta.
Kishi ne ya Fito da Ita Tazo Frigde din Kichen Din Daukan Ruwa,kichen din Didim ne Sakamakon bai Kunna Wutar Kichen din ba,Kuma bata ji motsi ba Don Azaba yasa ya Sulale Anan Tsakar Kichen din Rike da Ciki yana Mukurkusu,Hannu ta Sanya ta Kunna Wutar Kichen din Haske ya Gauraye Ko”ina Da Farko Bata ganshi ba Sai da Taji Ta Shuru kafar kamar na Mutum yasa taja baya tana Zaro Ido Jikinta yafara Rawa Cike da Tsoro Bata gane Tahir bane Kokarin Juyawa Take ta Fita da Gado,Ya Dago kanshi Cikin Wani yanayi yana kiran Sunanta..”Mufeeda…..”Yafada Cikin Muryan Ciwo da galabaita.
.
Cak ta tsaya kafin ta Waigo Tana kallonshi,Zabura Tayi ta Isa gareshi da Sauri Tunda ta Fahimci Daddy ne,Durkushewa Tayi batare da Tunanin Komai ba Ta Rikoshi Tana Fadin”Innalillahi Daddy,Ciwon ne ya Tashi…?”Take Fada Cike Da Tashin Hankali Tana Rikoshi ACikin jikinta,Shiko Tahir Wani Shock ne ya Bi Ilarahin Jikinsa Lokacin da Mufeeda TaRikoshi Tana Kokarin Sanyashi Ajikinta Mahood dinsa ta Kara Mikewa kamar Zata Fito Fili,Jikinsa ne yakama Rawa yana Cije baki ya sauka daga Jikin Mufeeda yana Fadin”Dubamin kanwa Mufeeda plz…”Yafada yana Tamke Baki kamar mai Nakuda.
  Da Hanzari ta Mike Jikinta na Rawa Ta Bude Drower da Kanwar Take tana Dubamai Ammh sai taga yakara Kwanciya akasar Tayels din Kichen din yana Rike da Ciki,sai ta bar Dubawan Ta kara Nufoshi,Ja da baya yake da Jikinsa Ammh bata Fahimta ba Tana Zuwa Ta Dago kansa ta Aza bisa Cinyarta Ta Fashe da Kuka tana Fadin”Daddy meya sameka…? Cikinka ne ke Ciwo na Kira maka garzali yazo yakai ka Asibiti..? tafada Tana kallonshi Runtse Ido Yayi yana Girgiza mata kai Kokarin Tashi yake Ta kara Rikoshi Tana Fadin’Nan ne ke Maka Ciwo Daddy..? Tafada tana Dora lallausan Hannunta Bisa Cikinsa Wani Yam,Yaji har saida ya Dauke Numfashi kafin ya Dawo Dashi baisamu Zarafin mgana ba Ta Fara Dannamai Cikin ,tana Fadin”Sannu Daddy zai bari yanzu Haka Innata keman in ina Ciwon Ciki..”Tafada Hawaye na Zubomata na Tsausayinshi Kokarin Ture Hannunta yake Ammh Ita bata Fahimta,Saboda Yadda Jikinsa Ke Rawa Zuciyarsa na Kokarin Sakashi Aikata Abunda zai yi Nadama Har karshen Rayuwarsa.
   Kokarin mikewa yayi ganin Mufeda Zata Rabashi da Numfashi Saboda Hannunta Dake kan Cikinsa Bakaramin Wani yanayi ya sanyashi ba,Rikosa Tayi ganin yana Neman Faduwa Kallonta yayi kafin ya Runtse Ido ganin Duka Kirjinta yana Waje ne Rigar Barcin Ta yi gefe Kuma bata da Bra,Runtse ido yayi da Sauri Cikin Wani yanayi Yafara Tafiya Sai kawai yayi Luu zai Fadi da Hanzari Ta Rikoshi Tana mai Sannu ganin Haka yasa Tace”Daddy Daki zaka koma..? Muje na Taimaka maka kaga bazaka iya ba..”Tafada Cikin Wani yanayin Tsausayi Bai mata gardama ba ta Rikoshi Har Zuwa Sama Cikin Bedroom Dinshi Tana mai Sannu Sun Kariso Zuwa Gefen gadonshi yana Kokarin Kwanciya Kawai Sukayi Luu Suka Zube bisa gadon Ta Fado kanshi Tunda Jikinsa ba Karfi Tana Fadowa Jikinsa Komai ya Rikice mai,itako kamkameshi Tayi Cike da Tsoro Azatonta Kasa Zata Fadi,Sanda Nonowanta Duka Daki Kirjinsa sai da ya Dauke Wuta na Wasu Mintina,tuni ya Fita Daga Hayyacinsa ya Mika Duka Hannayensa ya Zagaye Kugun Mufeeda Dashi Wacce Ke Kokarin Tashi Ganin ya kamkameta ne ya Matseta yana Sauke Numfashi Da Sauri Da Sauri ya Tsorata ta ga Wani Abu Dataji mai kama da Iccen Daga kasanta yana Tunkuri ta sai Tsoro ya kamata ta Fara Kokarin Kwace Jikinta Ammh Ina Tahir yagama Fita Daga Hayyacinsa Domin Alokacin ya Manta da Mufeeda ce Abun Kawai Shedan da Kwakwalsar ke Nunamai Farida ce
Shiyasa Cikin Zafin Nama ya maidashi kasanta,Zaro Ido Mufeeda Tayi Ta Bude Baki Cike Da Tsoro Zatayi mgana ganin yadda Tahir ke Tusa kanshi Cikin Wuyanta yana Sumbatarta Cikin Fitar Hayyaci Kalmar..”Dadd….’Bata gama Fita Daga Bakinta,taji ya Hade bakinsu Waje Daya yana Sumbatarta Cikin Fitan Hayyaci Hawaye Suka Barkema Mufeeda Domin Duk da kananan Shekarunta ta Fahimci Kudurin Tahir Akanta Ammh Duk iya Motsin Motsinta bata Tsiraba Haka Tahir ke Sarrafa Sassan Jikinta Cike da Kwarewa da Kuma Fitar Hayyaci Kukan Datake da Shuren Shuren Kafa Su suka kara mai kaimin,cikin Azama ya Zare Wandon Jikinsa Hade da Boxers Rigar Barcin Jikin Mufeeda ko Tuni ya Cireta yayi Wurgi da Ita,tana ji ya Bude Kafarta da karfin Tsiya ya Fara Turamata Abun nan Cikin karamin Gabanta Wani Azaba Taji da Radadi tana Kokarin Ihu Ammh Kuma ya Tare mata baki Danashi Shiko bai Cikin Hayyacinshi ganin ya Tura taki Shiga yasa yakoma da baya yakara Speed ya Danna kai,ya Shiga da karfin Tsiya Wanda Sai Mufeeda Tayi Suman Mintina Numfashinta ya Dauke kafin ya Dawo Kuka Take da Hawaye na Azaban Datakeji Wanda bata taba Jiba,Shiko Shiganshi ya kara Taimakamai Wajen Sake Fita Daga Hayyacinsa Wani Dumi yaji Lokacin daya Shiga sai ya kankameta yakara Tura kai yana Fadin”Ya illahi…”Riketa yayi gam yafara Driving dinta Cikin Wani yanayi na Fitar Hayyaci Lokaci Daya Dadin Daya Ziyarceshi Ya Nemi Zautashi baisan Sadda ya Saki Bakinta ba yafara Sambatu yana Fadin”Farida…Wayyo Allah na Karki Kasheni Kin kara Dadi…Na bani ni Tahir…Zan Mutu wayooo…Allahna..! Yake Fada Cikin Wani yanayi Lokaci Daya yana Cigaba da Hakarta da Zafi Zafi kamar ya samu babbar Mace.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *