RAYUWAR WANI CHAPTER A
💠💠 *RAYUWAR WANI……*
_{ơŋɛ’ʂ lıʄɛ…}_
💠💠
🌹
*ʂɬơrყ ąŋɖ ῳwrıɬɬɛŋ…*
*ცყ.*
_HAWWA M.U {SMΔSHΣR}._
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM…_
*Dyed in the wool to my beloved Mom H.Maryam H.S (Magarya Family)……..*
*WANNAN PAGE EN NAKUNE*
_AUNTYNAH KHADIJAH (MAMAN K²)_
_ZAITUNA_
_BILKISU Y’AR ABBAH_
_AUNTY HALIMA (HALIMA SAHAD)_+
*INA NAN TARE DAKU A KULLUM*
*INA GODIYA DA K’ARFIN GWIWA DA KUKE BANI FANS AKODA YAUSHE INA TARE DA KU,GODIYA GA D’AUKACIN MASOYA NOVEL EN RAYUWAR WANI 😍😍😍…*
*UP!*
*UP!!*
*UP!!!*
_UMMU BASHEER INA TAYAKI MURNAR KAMMALA LITTAFINKI (RAYUWAR NAJWA) ALLAH YASA KI FARA (ZURI’A D’AYA) LAFIYA KI GAMA CIKIN SALAMA KAMAR YADDA KIKA GAMA WNN LAFIYA,ALLAH YASA SAKON DAKE CIKI YA ISA INDA KIKE SO…_
*NAZO GAREKI SAJIDA (MAI Y’AR MAHAUKACIYA)*
_MUNFA GAJI IDAN BAZAKIYI MANA TYPING KULLUMBA ZAN JA ZUGA MU TAFI SRIKE……MUJI EHEMM GOBE_
_MY BESTIE *MUNEERAH* YASEEN HAR KE IDAN BA KULLUM MUKE SON GANIN TYPING ENKI,IDAN BA HAKABA TAMMMMM…_
*℘ąɠɛ 11↔12*
Yana nan zaune a parlor har mamy ta fito,cikin shiri ita da little,hanyar kitchen little ta nufa Don d’auko basket da zasu tafi da shi……
Kallo kad’ai yake binsu da shi sai Saudi suke,amma ko motsawa baiba saima squeezing da yake da face nasa……
Mamy ce sun zo fita ta juya tana kallonsa take fad’in “jabeer ka taso ka kaimu Nassarawa hospital”……..
Dad’a yatsina fuska yayi kafin yace ” mamy banjin dad’ine yanzun kisa sani driver ya kaisu”……
“Allah ya sawake”, ta fad’a tare da juyawa tana kallon little muje,taja hannunta sukayi waje………
A harabar gidan ta hango sani zaune kusa da habu mai gadi sai fira suke,suna dariya……
Hangosu da tayi yasa ya task da d’an gudunsa yana fad’in “hajiya barka da fitowa”, yauwa sani dama asibitin nasarawa zaka kaimu, “to hajiya” ya fad’a lokacin da ya juya ya nufi parking lot…….
Har inda suke ya iso da motar,babu b’ata lokaci suka wuce,sai nassarawa hospital…….
Ba su sha wahalaba suka gano inda suke,kasancewar akwai phone…….
Lokacin da suka k’araso gurin yayi dai² da fitowan doctors en sun gama masa duk wani abu daya kamata ayi masa……..
Doctor ne ya matso da Daddy yana fad’in “congratulation sir munyi nasarar ceton patient enku, yanzun haka zamu iya ganinsa sai dai banda hayaniya,duk da dai ynzn yana bacci”……
Hannu ya mik’a masa tare da masu fatan samun sauk’i na patient en masu,yayi gaba…….
Da gudu little ta k’arasa kusa da daddy tayi hugging nasa tana fad’in “daddy we all miss u,how about ur patient????
Kanta ya shafa yana fad’in “alhamdulillah my little”…..
“Daddy amma baiji ciwo ssai ba ko?” Ta tambaya fuskanta da damuwa……..
Tafiya ya fara yana fad’in “A’a my little sai dai min duba tukun zamu san adadin yadda yake a ynzn”……….
To daddy Allah ya bashi lafiya…….
“Ameen my little”, ya fad’a lokacin da yaja hannunta suka nufi k’ofan d’akin…….
Mamy ce ta fara magana “to daddy mu kuma sai ku barmu nan muna jira, ka kama hannun yarka kunyi gaba babu magana??”……..
Sai lokacin daddy ya juya yana murmushi yake fad’in “eyyahh mammyn yara amin afuwa kinsan idan ina tare da lovely daughter na bana gane kowa”……
“To ai sai kiyi,ya mai jikin?” Ta tambaya….
Alhamdulillah amma bamu san halin da yake cikiba sai mun duba tukun……..
To Allah ya bashi lafiya…….
“Ameen”, ya amsa suka d’unguma cikin d’akin………
STORY CONTINUES BELOW

Tunda su mamy suka zo basu kula da yaran dake zaune a gurin ba,sai bayan sun shiga d’akin,kamar ance little juya ta gansu……..
Tsalle tayi had’e da rafka ihu yana fad’in “wayyooo!! Daddy na babu,kaga bayanka”, dad’a k’ank’ameshi take tana ci gaba da juna masa…….
Many ce ta mata tsawa tana fad’in “kanki d’aya kuwa little kike mana ihu haka,sai kace bakiji me doctor ya fad’a ba kafin mu shigo”…………
Bayan daddy ta shigo ta b’uya tana lek’osu kamar wacce idan ta fito zasu tafi da ita………
Mamy ce ta juya tana kallonsa,tsayawa tayi kamar status……
Daddy ne ya juya tunawa da ‘yan uwan yaron sun barosu waje,baiyi tunanin sun biyosu a baya ba……..
Ganinsu yayi tsaye bakin k’ofan ruk’e Da juna……..
Murmushi yayi kafin ya maida kallonsa kan Mamy dake tsaye still ta kasa motsi……
Mamyn yara wad’annan sune y’an uwan yaron……
Murmushi tayi tana fad’in “Eyyahh!! Allah sarki sannu kunji”….
Kalle² suke sun kasa sakin jiki sai bin gefe suke,sai lokacin little ta fito daga bayan Daddy tana dad’a k’are musu kallo…….
Gadon suka nufa kusa da sadeeq da akema k’arin jini, daddy ne ya dakatar dasu ta hanyar fad’in “A’a kasa ku tasheshi kunga ya samu bacci,zai samu sauk’i da izinin Allah………
*_SMASHER 🤞🏻😘_*
💠💠 *RAYUWAR WANI……*
_{ơŋɛ’ʂ lıʄɛ…}_
💠💠
🌹
*ʂɬơrყ ąŋɖ ῳwrıɬɬɛŋ…*
*ცყ.*
_HAWWA M.U {SMΔSHΣR}._
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM…_
*WANNAN PAGE EN NAKUNE Y’AN TIME WRITERS,KUN ZAMA JININ JIKINA,GASKIYA YAU KUN FARANTAMIN MUSAMMANMA……*
_AYUSHA ILYAS._
_Y’AR GIDAN NA IKKE._
_Y’AR ALJANNAH._
_RUQAYYAH HASSAN UTHMAN._
_JAMILA MUSA. AND_
_MY BESTEI MUNEERAH._
*ALLAH YA BARMINKU,KU JIMA KUYI K’ARKO,YA KAREMINKU SHARRIN MAK’IYA MAHASSADA……ONE LOVE TIME WRITER’S ❤…*
*Dyed in the wool to my beloved Mom H.Maryam H.S (Magarya Family)……..*
*℘ąɠɛ 13↔14*
Mamy kam banda kallonsu babu abunda yakeyi,ganinsu kamar wasu sabbin kamu,a hauka…….
Amma tunanin da ya addabeta shi ne,su kuwa wad’annan yaran ina iyayensu da danginsu da suke rayuwa cikin daud’a,wanda gara wani almajirinma da su……
Duba da yadda kayan jikinsu ya koma,yayi bak’i duk ya ya fara rab’ewa dan kansa…….
Abincin da suka shigo da shi mamy ta janyo basket en,zubawa tayi a plate t mik’a musu,kafin wani lokaci had sun tasheshi a aiki,kallonsu kawai many take cike da tausayin irin rayuwar da suke fuskanta……..
Idon little kamar zai fad’o Kansu,ganin sun share abincin basu ko rageba,take fad’in “mamy ki k’ara musu basu k’oshiba”, murmushi kad’ai tayi,tana kallon yadda duk ta cukuikuye daddy,ta hanashi sakat……..
Har suka tashi tafiya ba ta bar jikin daddy ba,sai dariya mamy take mata,sukayi musu sallama suka wuce gida tare da daddy………
Lokacin da suka koma,bayan sun gama duk wani abu na al’adarsu…..
Daddy yana kwance lokacin ne mamy ta zauna gefensa,tun da yaga ta zauna ya san akwai maganar da zata fad’a…….
Tashi yayi yana kallonta,kafin yayi murmushi da fad’in “mamyn yara yadai kika zauna shiru?”…….
Wallahi daddy akan yaran nan ne gaba d’aya abun tausayi,kamar ba y’ay’an mutumba,kayan jikinsu sun fita hayyacinsu,kuma dad’in abunma da gani yunwa taci jikinsu……….
Dan Allah daddy alfarma nakle nema,nasan bazaka k’iba,ta d’an yi shiru kafin taci gaba da cewa “idan Allah ya kaimu muka gano inda “yan uwan yaran suke,ka temaka musu da gani suna cikin mawuyacin Hali”……….
Murmushi yayi mata tare da cewa “an gama uwar gidana kuma amaryata……..
Dariya bara sosai dan duk lokacin da haka ta fara,ko tamasa abunda ransa yayi dad’i haka yamata kirari………
STORY CONTINUES BELOW

*Next morning…*
Tun da safe mamy sun gama shirya duk wani abun da za a buk’ata……..
D’akin little ta nufa kwance ta sameta tana sana’ar tata,tashinta ta shiga yi,amma da k’yar ta iya tashi,saboda k’aunar bacci……..
“Saiki tashi ai ki shirya,idan kuma bazakiba mu baki gida ke kad’ai”, mamy ta fad’a lokacin da ta juya zata fita……..
Ai da sauri ta diro daga kan bed en,daga ita sai Nicker’s da vest,ta nufi banyan toilet en dake cikin room en,tana tafe tana mitsikka ido,da k’afa ta tura k’ofar……….
Ko cikin toilet enma kafin tayi wanka ta fito ta jima saboda baccin ba wai ya isheta bane……..
Cikin shirinsu suka fito ko break a tsaitsaye sukayi suka nufi hospital, matar baba mai gadi suka tarar a d’akin tana zaune kan kujera,sai jiddah da ikram dake kwance kan tabarma suna bacci………
Zuwan su daddy yasa su tashi suna binsu da kallo,babu wanda suka iyawa magana…………
Mamy ce tayi murmushi tana kallon ikram dake ta wulla ido tana kallon su d’aya bayan d’aya tana fad’in “y’an mata zo”, tashi take k’ok’arin yi jiddah ta mata ta zaunar,ta hanata tashi,kallonta tayi tana kanta a k’asa kan dole ta koma ta zauna,sai dai kallonsu kawai da take……..
Mamy ce tayi murmushi tana fad’in “y’ata me yasa zaki hanata zuwa,ki k’yaleta mana,bamu da niyyar cutar da ku………
Kanta a k’asa bata iya sake kallon kowaba,little dake kusa da daddy ta matso kusa da mamy tana cewa “mamy ki basu abincin ko suna jin yunwane”, “u are right my dougher”,tare da janyo kayan da suka zo da su………
Bayan ta gama had’a musu komai,ta kalli iya ladi race “iya zaki iya tafiya gida ki huta zuwa yamma,sai ki dawo”,godiya tayi ta musu sallama ta kama hanya ta fice ta nufi gida……..
Daddy kam tunda suka shigo ya duba jikin yaron,jikinsa duk yasha plaster, kansa nad’e da bandage, abun tausayi,fita yayi waje ya kira number doctor……
Yana nan zaune har doctor ya k’araso gaisawa sukayi,kafin daddy ya shiga masa complain akan rashin farkawar yaron,tun da suka zo ko Motsi bai yiba……..
Tare suka shiga d’akin ya duba shi…..
Bayani yama daddy Cesar babu wata matsala farkawa ne kawai baiyiba,kuma hakan ya samu ne sanadiyyar allurai da aka masa……..
Waje suka koma,nan daddy ya ke fad’awa doctor yana son canjawa yaron hospital ne,idan hakan zaiyiwu,shawarwari ya bashi kafin akan ya bari yaron ya farfad’o kafin ayi komai…….
Godiya yayi masa sukayi sallama,ya koma d’akin,shi kuma ya koma bakin aikinsa……..
Bayan ya dad’a duba jikin nasa yayi musu sallama sai wuce office, har bakin Kofa mamy ta rakasa suna ta raha, ya tafi,ita kuma ta koma taci gaba da kula da sadeeq……..
Suna zaune ta kalli jiddah dake bakin gadon kusa da sadeeq ta k’ura masa ido ko k’iftawa batayi……..
Mamy ce ta sake kallon jiddah tana murmushi tace “y’ata ina ne gidanku,aje a fad’a musu kasa hankalin iyayenku ya tashi gashi tun juya ba a san ina kukeba” sai lokacin ta samu tayi shiru tana sauraron amsar da zata bata…………
Kuka jiddah tasa, gani take kamar a lokacin inna ta mutu,sai yanzun ta sake jin d’acin mutuwar tata……..
Ganin bata da niyyar yin shiru yasa mamy take mamakin wannan lamari me ya sa take kuka daga tambaya…….
Shiru tayi tana kallonta ta kasa cewa komai,can kuma cikin she²kar kuka jiddan tace “mu bayan nan bane”…..
Cikin mamaki mamy ta sake kallont tace “ba anan kukeba,ina iyayenku suke?????”…….
Cikin kuka jiddah ta bawa mamy labarin abunda suka gani ranar da suka tarar wuta ta k’ona musu gida da innarsu da basu ganiba………
Jikin mamy yayi sanyi da labarin da taji,little kam fuskanta duk ya b’aci da hawaye,saboda akwaita da saurin kuka…….
Haka suka wuni a hospital en jikinsu duk a mace,duk motsin da zasuyi idon mamy na Kansu,tausayinsu duk ya isheta,gasu k’anana da su,amma haka zasu k’addarar take ba yadda zasuyi dole su karb’eta hannu 2²………..
Ko da daddy ya dawo da gamma da zasu tafi gida,sai da mamy ta same shi da maganar tafiya da su jiddah,kasancewar sa mutum da tasan hak’k’in d’an adam da kuma tausayi,take ya amince da tafiya da su……..
Bayan sun gama abunda zasuyi lokacin baba ladi ta dawo,suka mata sallama suka tafi……..
A hanya sai kalle² suke har suka shiga unguwar NNDC,katafaren gidan da sukaga motarsu ta tsaya suka saki baki,suna kalli,tun daga gate suke kalle² har suka shiga cikin gidan, da ka ga yanayinsu kaga wad’anda basu saba ganin irin wannan gine² ba,ko alabari basu san da irinsa ba,bare su da suke cikin daji babu yadda za ayi ma kace zasu gani a TV……..
STORY CONTINUES BELOW

A parlor suka yada zango ikram data ta kasa zama,sai tab’a sofas en take tana murmushi……..
Mamy ce tace “yawwa little maza kuje d’aki jiddah tayi wanka,sai kuzo muyi dinner”……….
Amsawa tayi tayi gaba jiddahna Binta a baya,har suka shiga d’aki sai da ta nuna mata yadda za tayi,ta had’a mata ruwan wanka,kafin ta fito ta barta………
Ta jima a cikin toilet tana k’arewa gurin kalli,ita kam ko nan akace ta kwana ai ya isheta bare kuma cikin d’akin………
Fitowanta ta samu little tana jiranta,cikin sauri suka gama shiryawa,tana k’ok’arin maida kayan da ta cire,little ta nuna mata wani gown data fito mata da shi,da k’yar ta yadda taxa,ita acewarta wannan kayan turawane ba zata iya sawa ba……..
Sun sha drama kafin ta amince tasa….
Lokacin da suka fito parlor sun tarar da mamy da ikram tayi fes da ita,mamy ta mata wanka ta gyara ta gwanin sha’awa kamar ba itace take cikin daud’a ba……..
*_~Keep following fans~_* 😘😘😘
*_SMASHER 🤞🏻😘_*
[17:59, 12/5/2017] Sister Hawwa: 💠💠 *RAYUWAR WANI……*
_{ơŋɛ’ʂ lıʄɛ…}_
💠💠
🌹
*ʂɬơrყ ąŋɖ ῳwrıɬɬɛŋ…*
*ცყ.*
_HAWWA M.U {SMΔSHΣR}._
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM…_
*GAREKI ISLAH TASI’U WANNAN SHAFIN NAKI NE*
*SHAGALI………* 💃🏻💃🏻💃🏻
_BARKA DA SAUKA SIS ISLAH,ALLAH YA RAYA BABY CIKIN AMINCI KUMA KAN SUNNAH……UBANGIJI YA BAKI LAFIYA MAI ‘DOREWA,FATAN KIN SAUKA LAFIYA,RANAR SUNA ZAMU ‘DEBO SHOKI 💃🏻💃🏻💃🏻….._
*LUBABATU NA IKKE…*
_BAN MANTA DAKEBA Y’AR UWA INA MIKI MURNAR AURENKI DA ALLAH YA KAWO LOKACIN,ALLAH YA BAKU ZAMAN LAFIYA YA KUMA KAWO K’AZANTAR ‘DAKI 😁….._
*HASSAN ATK TANKO..*
_SURUKII INA MAKA FATAN ALKHAIRI ALLAH YABADA SA’AN EXAM DA ZA KAYI,UBANGIJI YA FITO DA SAKAMAKO MAI KYAU…_
*_~WISH U OLL D BEST SURUKIII…~_* 👏🏻👏🏻👏🏻
*Dyed in the wool to my beloved Mom H.Maryam H.S (Magarya Family)……..*
*℘ąɠɛ 15↔16*
Kallon jiddan mamy tayi sai k’unshe kai takeyi,mamy na kula da ita ganin ta takure kanta guri d’aya yasa mamy tace “jiddah kinyi wankan nan kuwa sosai???”…
Kai kad’ai ta kad’a,many da b’ata yardaba ta matso kusa da ita tana fad’in “muga kanki kin wanke????”…..
K’ank’ame veil en da little ta bata tayi da ta cukuikuyeshi akanta…….
Da k’yar mamy ta cire hannunta daga kan ta bud’e……
Kan adank’are yake saboda daud’a rik’e baki tayi tana fad’in “ai ba wanka kikayiba jiddatu,janta tayi sai nok’ewa take,har suka bar parlor d’akinta suka nufa har toilet, sannan tasata ta cire gown en jikinta,kan ta wake mata tun ruwan baya kumpa sai bak’in ruwa dake fita har sai da taga yayi fes kafin ta k’yale kan ta koma sauran jikinta,wanka tayi mata ssai,nan da nan sai gata tayi fes…….
Fatarta da ada tayi duhu ynzn duk ta washe,sai nok’ewa take ita a dole tana jin kunyar Mamy……….
Parlor suka dawo,bayan ta gama shiryawa,ita kanta jin jikinta take wasae iska na shigarta ta ko ina,har wani lumshe ido take saboda k’amshin gel en da mamy ta mata amfani da shi na wankin kai……..
Gaba d’aya sun hallara a dining sai mutum d’aya da baya nan,sanin halinsa rashin son yin dinner dole yasa basa bi ta kansa…….
Gurin yayi shiru banda k’aran spoons da plates babu abunda kakeji,ga ikram da jiddah kam ganin sun kasa sarrafa spoons en yasa suka ajiye suka dab’ab’a yatsunsu………
Har
Suka kammala,nan kuma suka koma parlor aka dasa fira,kasancewar al’adarsuce haka bayan sun ci abinci basa kwanciya sai anyi fira…..
Firan ya kasance tsakanin daddy da little sai mamy dake sa baki jefi²,a haka har lokacin barinsu parlor yayi……..
Daddy ne ya fara barin parlor, sannan little taja hannunsu jiddah da tak’i sakin jiki har lokacin, suka nufi d’akinta………
Ita kuma mamy ta d’auki ikram dake kwance tana bacci ta nufi d’akin da ita,bayan ta kwantar da ita tayi mata addu’ah ta fice daga d’akin………
STORY CONTINUES BELOW

Lokacin da jabeer ya shigo ya Tatar parlor babu kowa,bai damu ba ya wuce kitchen Lipton kad’ai yasama cikinsa,ya nufi bedroom ensa,yana watsa ruwa ya nemi guri ya kwanta………
Jiddah kam an baje akan bed anji laushi,ga d’akin said k’amshin freshener yake,duk sun k’udundune a cikin duvet en,ikram na tsakiyansu da haka har asuba ta riskesu……….
Lokacin da mamy ta samu dady a d’akinsa,ta masa bayanin duk halin da ake ciki game da su ikram,yayi matuk’ar tausaya musu da halin da suke ciki……
Nan yayi alk’awarin kula da su har k’arshen rayuwarsa,ssai mamy tayi murna ta kuma yi masa addu’ah Allah ya bashi ikon kulawa da rayuwarsu gaba d’aya……….
Cike da jin dad’in lamarin sukayi bacci mai cike da annashuwa………
Tun da safe kafin su jiddah su tashi,mamy ta gama had’a breakfast, komawanta sama yayi dai² da shigowan kira a wayan daddy,ganin baya nan ya sa ta juya tabar d’akin,nata d’akin ta nufa cikin abunda bai wuce 40 minutes ba ta gama shiryawa……..
Fitowa tayi ta nufi d’akin little, tashinsu ta shiga yi,little kam ta kasa tashi sai jiddah da yake bata da magagin bacci ta mik’e, maza daughter shiga kiyi wanka,wannan malalaciyar tak’i tashi ma tafi mu barta jiran gida……..
Ai wani tsalle tayi ta dire kasa tana fad’in nafa tashi mamy,dariya suka da mata har jiddan da tak’i sakewa,ganin yanda ta b’are baki za tayi musu kuka…….
Ikram mamy ta d’auka tayi d’akinta da ita sai da ta shiryata tukun suka nufo parlor,zaune ta tarar da little da jiddah sun sha ado cikin riga da sket na atamfa,kayan dai² jikin jiddan tunda ita little sun d’an mata yawa kad’an………
Dining suka nufa,don yin break, har sun zauna mamy ta kalli little tace “je kiyima yayanku magana ya sakko muyi break”…….
Lokacin da ta je kiransa yana toilet,bara tsayaba tayi fitowarta,break sukayi har suka gama bai sakkoba,ganin haka suka fice daga gidam basu kira sakkowansaba……….
Tafiya suke a hanya mamy tasa daddy ya tsaya a JIFATU STORE…….
Siyayya tayi musu ssai na kayan sawa,tak’ama da cosmetics kamar zasu bud’e wani k’aramin shopping store sannan suka nufi banyan Muhammad Abdullahi Wase Hospital (Nassarawa Hospital)……..
Sakkowan jabeer daga stairs yaji gidam shiru,nan ya tabbatar gidam babu kowa sai shi kad’ai, dining ya zauna bayan ya mammals break ya fice shima daga gidam ya nufi company daddy……..
Tun kafin su k’arasa suka had’u da baba sani driver yanata sauri zai fita daga hospital en……
Little ce tace “mamy kinga baba driver can”, kasancewar suna gaba daddy kuma suna binsu a baya…..
Magana suka masa,sai a lokacin suka kula da yanayin da yake ciki………..
*~Keep Following Fans…~* 😍😍😍
*_SMASHER 🤞🏻😘_*
[14:42, 12/6/2017] Sister Hawwa: 💠💠 *RAYUWAR WANI……*
_{ơŋɛ’ʂ lıʄɛ…}_
💠💠
🌹
*ʂɬơrყ ąŋɖ ῳwrıɬɬɛŋ…*
*ცყ.*
_HAWWA M.U {SMΔSHΣR}._
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM…_
*WANNAN SHAFIN NAKU NE K’AWAYENA…..*
AMINA SALISU MUSA (MEINERHTER)
AMINA IBRAHIM SALIS
AISHA ABDULLAHI ABUBAKAR
HABIBA IDREES (HUBBEEY)
HABIBA YAHYA HAROUN (HABIBATEEY)
HUSSAINA HUSSAIN TIJJANI
NA’IMA KABEER SHU’AIBU
RABI’ATU ADAM MUHAMMAD
ZUBAIDA ABDULLAHI MUH’D..
*ALLAH YA BARMINKU,MU KASANCE TARE HAR ILLAH MASHA ALLAH,REALLY HEART U GUYSSSSS 😍😍😍…*
*Dyed in the wool to my beloved Mom H.Maryam H.S (Magarya Family)……..*
STORY CONTINUES BELOW

*℘ąɠɛ 17↔18*
Gaba d’aya hankalinsa a tashe yake,duk ya firgice da ganinsa kasan ba lafiyaba……
Cikin wani irin yanayi mamy take kallonsa kafin tayi magana Daddy ya rigata, “Malam shehu lafiya muka ganka cikin irin wannan yanayin,me yafaru??”…….
Fuskansa cikin damuwa yake fad’in “inafa lafiya alhaji,Allah yayiwa yaron nan rasuwa a Daren juya,yanzunma saurin da nake na zuwa gidane na sanar da kai,anyita kiranka a waya amma baka samu damar d’aukan wayanba”………
*Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un!!!….*
Abunda suke mai²tawa kenan,gaba d’aya suka d’unguma suka nufi d’akin hankalinsu duk a tashe…….
Matar baba mai gadi suka tarar tayi kalar tausayi,da gani kasan tana cikin damuwa,bayan sun shigo suka gaisa tayi musu gaisuwa…….
Little da su suka fara shigowa basu san me yake faruwaba sai yanzun da sukaji anama daddy gaisuwa,kan gadon suka duba,sadeeq ne kwance an rufe shi da farin yadi,an lulleb’eshi…….
Waje daddy ya fita ya kira doctor, yana zuwa anan yake bama daddy hak’uri da labarin yadda abun ya faru, bayan farkawarsa da dare numfashinsa ya shiga season kafin suyi yunk’urin cetonsa Ransa ya rabu da gangar jikinsa,tafiya sukayi daddy ya biya duk wani bill da akai charging ensu,basu d’auka wani dogon lokaci ba aka basu gawan…….
Kuka jiddah take ta k’ank’ame gawan uwa wadda zata mai da shi jikinta,little ma sai hawaye take,da k’yar aka raba jiddah da gawar aka tura shi suka fice daga hospital en,suka nufi gida Don yi masa sutura………
Tun kafin su k’arasa gida baba mai gadi har ya sanar a line en nasu,mutane sun taru a line en suna jiran k’arasowansu…….
Basu d’auki dogon lokaci ba suka iso,aka shiga da gawan,bayan an gama shirya shi,addu’ah akayi masa kafin aka d’auki gawan akayi waje da ita,jiddah da ikram sai ihu suke suna fad’in “adawo musu da sadeeq ensu,haka aka fice da gawan sa daga cikin gidan……..
Duk kiran da akema jabeer a phone bai san anayi ba,tun kafin su zo da gawan har aka gama shirya ta aka fita da ita daga gidam bai saniba……
Tashi yayi da niyyan fita daga office en daddy kasancewar shi yake zuwa yana taimakawa daddy akan harkokin company, phone ensa ya shiga dubawa amma ya nemeta ya rasa,dubawa yake amma still bai ganshiba sai da ya d’auki tsawon lokaci yana nema,kamar wanda aka tsikara ya fito daga office en,motor en da ya zo da shi ya nufa,yana zuwa ya kiran da ya shigo yana katsewa………..
‘D’auka yayi nan ya tarar da ruwan miss call’s kiran daddy ne ya sake shigowa,cikin sauri ya d’aga…….
“Jabeer ka taho gida yanzun duk abunda kake”, abunda kawai daddy ya fad’a kenan ya katse wayan…….
Cikin damuwa ya ja motar ya nufi gida saboda yasan ba a tab’a masa iron wnn kiranba…….
Tun da ya shigo line en ya ga taron jama’a kuma a k’ofar gidansu,cikin gashin hankali ya nufi gida,kobtsayawa baiyi a wajenba ya nufi cikin gidam da saurinsa……..
Parlor ya shiga nan ya tarar da mamy zaune da Matan mak’otansu da suka shigo mata ta’aziyyah,little ya hau nema duk da rashin jituwa da suke lokuta da yawa,coz shi ya tsani rashin kunya…….
Fitowanta daga d’aki yasa shi sauke ajiyan zuciya, saboda duk abunda yake tunani ba shi ne ya faruba…..
Komawa yayi waje gurin daddy suka gaisa da jama’an gurin,sai ta’aziya suke masa……..
Gaba d’aya tunaninsa ya kulle,to waye kuma ya mutu,shi dai yaga duk wad’anda suke da alak’a da gidan ya gansu,haka dai taci gaba da amsawa,har bayan sallan Maghreb sannan suka nufi cikin gidan…….
Gidan babu kowa duk masu shigowa kowa ya tafi,sai many da su little kawai da suke zaune parlor sunyi jugum² kowa da tunanin da yake…….
Ta’aziyyah mamy tayiwa daddy, cikin sanyin jiki jabeer ma ya mata,duk da shi akwai tambayoyin da suka addabi zuciyansa……
Gaba d’aya tunda ya shigo hankalinsa bai kai kan su jiddah da suke zaune a parlor ba,sai da mamy tace su tafi su kwanta,cikin sanyin jiki suka mik’e,ta gabansa suka zo wucewa kanta a k’asa kallo d’aya ya mata ya d’auka kai,su kuma wucewa kad’ai suka yi,babu wanda yayi magana……..
Ko a d’aki babu wata hira kwanciya kawai sukayi babu wata hira,kowa zuciyansu cike da damuwa,bacci b’arawo yayi gaba da su……….
STORY CONTINUES BELOW

*Bayan kwanaki 40…*
Zamansu a gidan babu wata takura dai² gwargwado many na kula dasu,duk wani abu da za ayima little shi ake musu…….
Bangaren jabeer ba had’uwa suke da shiba, idan ya fita baya dawowa da wuri,yawancin lokaci sun ci zama d’aki,idan little ta tafi skul,haka zasu k’ule a d’aki mamy tayi fad’an har ta kyalesu,tasan lokaci zai zo da zasu zauna ba tare da damuwan komaiba……..
Kamar kullum yauma zaune suke a parlor, bayan sallan Maghreb, sun tusa TV. A gaba suna kallon MBC Bollywood, said dariya suke jabeer ya shigo sallama a ciki² yayi ya bisu da kallo,gaisheshi little tayi ita da ikram zuwa yanzun mamy tayi k’ok’arin koyar dasu gaida duk wanda suka gani,idan ya girmesu……….
Ikram ce ta shiga gaisheshi,tana fad’in “yaya shannu da zuwa”, tana washe baki…….
Sosai baby ta burgeshi,gata so cute, murmushinsa mai kyau yayi mata had’e da d’aga mata hannu,kallon jiddah yayi da kanta ke k’asa bata ce komaiba,ko gaisheshi bata da niyyah,ransa ne ya sosu ganin ko kallo bai ishetaba,hanyan stairs yabi ya haura sama,da tunanin inda mamy ta samo fyn baby haka
…….
Lokaci kad’an ya sakko k’asan, sai dariya suke,tun da ya fara sakkowa yake kallon jiddah tunanin inda tasan mai wnn face en yake amma ya kasa,hakan tasa kan dole ya hak’ura……
“Ina mamy?” Ya tambaya yana neman gurin zama, “tana d’akinta” little ta bashi amsa…….
Hanyan d’akin ya nufa,zaune ya same ta akan pray mat,tana lazimi,bayan sun gaisa,suna ta fira da shi yake tambayanta ina ta samu yara????
Kallonsa take cike da tuhuma kafin tabashi amsa da cewa “satosu mukayi”, murmushi yayi kafin ya ci gaba da cewa ayi hak’uri mamy mamakin ganinsu nake nasan babu mai shigowa nan da dare,to wad’annan dai ba bak’i bane yau tsawon kwanaki 40 da wani abu suna gidannan sannan ka zomin da wannan maganar………
Cike da mamakin abunda mamy ta dad’a ya kalleta bakinsa taf da tarin tambayoyi,gane hakan da tayi tasa ta d’aga masa hannu tare da fad’in “kaje ka sami daddynku shi zai iya maka bayani amma no bani da lokaci”………….
*~Keep Following Fans~* 😍😍😍
*_SMASHER 🤞🏻😘_*
[19:57, 12/6/2017] Sister Hawwa: 💠💠 *RAYUWAR WANI……*
_{ơŋɛ’ʂ lıʄɛ…}_
💠💠
🌹
*ʂɬơrყ ąŋɖ ῳwrıɬɬɛŋ…*
*ცყ.*
_HAWWA M.U {SMΔSHΣR}._
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM…_
*WANNAN PAGE EN NAKI NE SAFIYA BALA (MOM HANAN) IINA MATUK’AR GODIYA DA SADAUKARWARKI GARENI,INA JI DAKE IRIN SOSAI ENNAN 😍😍…*
*Dyed in the wool to my beloved Mom H.Maryam H.S (Magarya Family)……..*
*℘ąɠɛ 19↔20*
Murmushinsa mai kyau yayi tare da kwanciya saman bed enta, “am sowei mamynah,ban sansu bane,ko nace ban tab’a ganin suna”, ya fad’a yana lumshe ido…….
“Taya zaka sansu tunda kun d’aura abota da zaman waje” mamy ta bashi answer…..
Wani murmushin ya sake yi lokacin da ya tashi da ga kwanciyan da yayi….
“Allah ya huci zuciyan mamynmu”,ya fad’a yana ficewa daga d’akin……
Parlor ya koma ya nemi guri ya zauna yana danna phone ensa,hankalinsa rabi na kansu duk da hiran a gurin jiddah ba wai tana jin dad’in hakan bane,iya ka amsanta a duk tambayanta da little ta mata,amsanta d’aya ta kad’a mata kai……
Har wajen 9 suna zaune,shikam jabeer tunaninsa d’aya su wad’annan basu da mafad’i ne a gida da zasu kai wannan lokacin a gida mutane……
Ganin sun mik’e ya bisu da kallo a tunaninsa fita zasuyi amma sai yaga sab’anin haka,d’akin little yaga sun nufa,ganin hakan ya sa shi tsayawa da abunda yake,mamakinsa ya k’aru to sukam baza a nemesu a gidaba……
Fitowan mamy daga d’akinta ya shi dawo da hankalinsa kanta,yana son tambayanta amma babu hali,kan dole ya hak’ura ya zubawa sarautar Allah ido…..
Kusa da ikram ta nufa dake bacci kan sofa,kallonsa tayi had’e da fad’in “maza son kaimin daughter d’akinsu little tayi bacci”, amsawa yayi da kai,ya mik’e ya nufeta,ganin haka mamy ta juya ta nufi komawa d’aki………
‘Daukanta yayi ya nufi d’akin little, shiganshi yayi dai² da lokaci da jiddah ta d’ago kanta idonta akan face NASA ya sauka, ko daga bacci ta ta shi bazata tab’a manta wannan face enba, ko da zuwa ace ta sha giyan wakene…….
Amma da Saudi ta maida kanta k’asa har ya shigo ya kwantar da ikram,ya juya zai fita,ya sake dawowa,kallonta yake yana son tuna inda yasan mai kama da ita amma ya kasa,dole ya hak’ura ya juya ya fice……….
Kwanciya tayi bayan ta ga fitansa,ko da little ta fito daga wanka,bata kula da wani sauyi da aka samuba,nightee enta tasa ta kwanta tana karanto addu’an kwanciya…….
Ganin tunanin bazai kai mata ba itama ta kwanta,tare da switching light en d’akin……..
Da safe kam da wuri ya sakko parlor ya nemi guri ya zauna,ya jima a zaune a gurin amma baiga fitowan kowaba…..
Fitowan ikram tana tsalle kamar wata y’ar barewa,tana ganinsa ta nufi inda yake tana fad’in “yaya shannu,ina kwana”, da fara’a ya amsa yana ruk’o hannunta,tare da tambayan “what’s ur name?” Kallonsa take tana kallon bakinsa kamar mai son gane me yake nufi….
Amma ta kasa,saima gashinsa take k’ok’arin hargitsawa da ya sha gyara,sai gocewa yake ita kuma tana tsalle tana son kamawa sai dariya take tana dad’a tsalle, ganin ta kasa ya sa ta koma gefe tana kumbura baki ita nan a dole tayi fushi,dariya sosai yake yarinyar ta burgeshi, bai tab’a samun kansa da son yara ba sai a kanta,janyota yayi yana fad’in sorry baby,baki fad’amin sunankiba………..
Da d’oki ta CE “Ni Ikram addanah kuma Jiddah”, aransa yake fad’in ba dai wannan yarinyar da ya ganiba jiyan take nufi…….
Tsaki yayi lokacin take ya kautar da tunanin a ransa,fitowan mamy yasa shi murmushin tare da fad’in barka da fitowan mamynmu,nan ya gaisheta,ita kuma ikram tayi tsalle ta nufi gurin mamy ta rik’e hannun mamy suka nufi kitchen……..
Fitowan little tana dariya a guje,ta nufi parlor,d’agowa yayi yana kallonta da gudu Jiddah take binta a baya tana fad’in “dan Allah ki bani kallabina kinga banson zama babu d’ankwali,cikin siririyan muryanta take magana, shi kuma gogan yana zaune,yana kallon drama da suke,gashin ta ya sauka har kan chest enta,duk da k’arancin shekaru irin nata, yayi mamakin ganin gashi kamar haka a kan yarinyar kuma ‘y’ar Africa,baiyi tunanin samun hakan ba a Africa………
Da k’yar little ta bata ita kuma ta murgud’a mata baki ta nufi hanyan komawa d’aki,mutum ta gani zaune ya kafeta da ido,da saurin ta d’auke kai tana had’a hanya,da gudu ta k’arasa shigewa d’akin ta turo kofan da k’arfi……
Dariya suka saka mata gaba d’aya banda jabeer da ya tsaya kallon su,mik’ewa yayi ya nufi stairs tare da kiran little, ya juya ya shige……..
*~Keep Following Fans…~* 😍😍😍
*_SMASHER 🤞🏻😘_*
: 💠💠 *RAYUWAR WANI……*
_{ơŋɛ’ʂ lıʄɛ…}_
💠💠
🌹
*ʂɬơrყ ąŋɖ ῳwrıɬɬɛŋ…*
*ცყ.*
_HAWWA M.U {SMΔSHΣR}._
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM…_
*AHAYYYEEEE!! FANS KU TAYANI MURNA DA GODIYA ANMIN K’YAUTAR BABY,ALLAH RAYA MANA BABY HANAN,INA GODIYA SISINAH SAFIYA BALA DA K’YAUTAR DA KIKAMIN,ALLAH KARE HANAN DAGA SHARRIN MASU SHARRI…… ❤❤❤*
+
*Y’AY’ANAH SANYIN IDANIYATA KHADIJAH (KHAIRAT),MARYAM (KHAUSAR) WANNAN SHAFIN NAKU NE,KAUNARKU DA JININ JIKINAH TAKE YAWO,ALLAH YA ALBARKACI RAYUWAR KU…………UR’S MOMMAH ALWAYS HEART U BABE’S….. 💔💔💔*
*Dyed in the wool to my beloved Mom H.Maryam H.S (Magarya Family)……..*
*℘ąɠɛ 21↔22*
Guri ya nema ya zauna,in no time little ta shigo da sallama, ya amsa a k’asa d’an nesa da shi ta samu guri ta zauna,tana jiran me zai ce……….
Maganar sa ta katse mata tunanin da take, “ke wad’annan daga ina suke da naga sun kwana a gida nan?? Tambayar data fito daga bakinta kenan???
Kasancewar mamy ta kwab’eta da fad’uwa kowa su waye su yasa tace “nima ban san daga ina sukeba amma sai mamy tace familynta ne,sai sai ka tambayeta”………
Tunanin ya tsaya yi shi zai yasan da yawa daga cikin family na mamy amma bai tab’a ganin ko masu kama da suba, wata zuciyar ta bashi answer da cewa “ka Sani ko daga (RUGA) suke”, wannan tunanin shi yafi tasiri a zuciyarsa,take ya kau da wancan,murmushi kad’ai yayi yace “OK u can go”, tare da nuna mata hanya………
Ficewa tayi tana murnan yau babu fad’a tsakaninsu,bare ya doketa,da tsallenta ta isa parlor inda tabar jiddah na jiranta……
Kowa ya hallara a dining inda ikram ta rage ita kusa da jabeer zata zauna, kan dole yasa little komawa kusa da jiddah, a haka sukayi break, amma ga Jiddah kam juya abincin kawai take da k’yar take iya d’aga spoon en tana kaiwa bakinta……..
Babu wanda ya kula da ita,sai data mik’e tana shirin barin gurin,mamy tayi mata magana, “ina zaki baki ci abinci ba?”,mamy na k’oshi,A’a ki dawo maza plate nake son gani ynzn……..
Da k’yar take had’iyan abincin duk tana jinta babu dad’i………
‘Dagowa tayi ta kalli gurin da jabeer ke zaune ga mamaki ta bayama gurin,nan ta zage ta k’arasa cin abincin daman zamansa ne yasa ta kasa sakin jiki,saboda rashin Sabo………
Haka suka dunga barin gurin d’aya da d’aya………
Daddy ne yana shirin fita,yake cema mammy “d’azun ina son muyi magana amma na manta,kuma gashi d’anki ya fita”……..
Cikin hanzari tace “a’a bai fita ba yana d’aki,bana jin yau zai fita da wuri”………
“Ok,fad’uwa yazo dai² da zama,maganan ne banson ya d’auki dogon lokaci ba a samu matsayaba,kafin na fita zamuyi maganar”, ya fad’a yana ci gaba da saka babbar riga,………..
Amsawa tayi tare da taimaka masa ya k’arasa shiryawa,tare suka sakko daga saman,a parlor k’asa suka zauna,daddy ya tura little ta je ta kira yayansu……….
Kafin tayi yunk’urin tafiya har ikram ta rigata da d’an gudunta,mamy ce tace ta dawo,iya kuma ikram ta tura k’ofan ta shiga,a kwance ta Tatar da shi a kan sofa,idonsa rufe,sai da ta je dai² kunnesa tayi masa k’ara aciki,da Sauri ya bud’e eyes ensa yana kallonta yayi murmushi,beautiful point ensa ya lotsa,farare kuma jerarrun teeth ensa suka bayuana,Wanda wushirya ta ratsa ta tsakiyarsu,a nan na hango asalin kyaunsa,yakykyawane ajin farko,duk inda namiji isa yake jabeer yaje harma ya d’ara,farine tar,da yalwatattun idanuwansa,gashin kansa a kwance ya sha gyara,yana da k’irar da DUK wanda ya kalleshi zai ce tabbas akwai k’arfi a tartare da shi,idan ba wanda ya san Shiva,ko yayi magana,za kiyi tsammanin jinsin larabawane,amma ina abun ba haka yake ba,wannan Hausa/Fulani kenan,taro d’an zamani,wanda duk macen da zata d’ora idonta akan sa za tayi sha’awar kasancewar tare da shi……….
STORY CONTINUES BELOW

Sak’on da aka aikota ta fad’a masa tana dariya,mik’ewa yayi tare da rik’e hannunta suka nufi hanyan fita…….
A parlor suka Tarar dasu,Neman guri sukayi suka zauna……..
Daddyne yayi gyaran murya yana fad’in “dalilin kiran da nasa akayi maka,ina so kaje ka duba skul mai kyau, ka yima k’annenka registration nan da sati,duk abunda ake ciki kasanar dani,na baka sati gida,bana son a d’auki dogon lokaci,sannan ka shirya daga nan zuwa k’arshen watannan in Allah ya kaimu za katafi k’aro karatu,sai ka zab’i in da kake ganin ya fi maka”…….
Nan daddy ya sallamesu,shi kuma ya kama hanyar da zata sadashi da office……..
Parlor ya rage daga jabeer sai su little, kiranta yayi “wato dan uwarki kin dena zuwa skul ko? Kina son daddy yayi ta asara akanki,ke duk term sai kin nemi a canja miki skul,sai kace an fad’a miki a bola yake d’ebo kud’in,saboda tsabar iskanci irin naki, kuma mamy ta samiki ido kin maida mutane yan iska,wllh ki mai da hankalinki jikinki,daga wannan babu chanji idan ba haka ba kuma sai sai kiyita zama a gida babu wata skul da za a sake miki”, ya fad’a tare da Dakar mata rankwashi a ka,k’arasa ta sake,tana k’ok’arin tashi ya fisgota ya zaunar tare da zre mata many an idanunsa yana fad’in “kin min shiru ko sai na zaneki”, da hanzarinta ta had’iye kukan,tana to she bakinta………
Mamy ce ta dawo daga rama daddy ta kallesu,yanayin da ta gansu yasan ba k’alau ba,duk sunyi tsuru² kuma ta san ba haka ta fita ta barsuba,shiru tayi ta wuce kitchen,ganin tafiyanta yasa jabeer cewa “kuma kika kuskura kika fad’awa mamy wllh sai na lahira yafiki jin dad’i” tare da hararnta,b’acemin da gani sha³……..
Da gudu tabar gabansa,lokacin ya d’ago ya kalli jiddah da kanta ke k’asa yana fad’in “saura ke duk ranan da kika sake ganina baku gaisheniba sai na kusa karya miki k’afar,kina kallona da wad’annan idanunsa naki masu kama da na mujiya……….
Dad’a sunkuyar da kan tayi,hawaye ya fara sakkowa daga idanun nata,ganin bashi da niyyar tashi yasa ta mik’e da nufin barin gurin,a kwance yake idanunsa rufe,sai da tazo dai² kusa da shi taji yace “gidan wace uwar zaki je?” A tsorace ta juya jikinta har rawa yake saboda tsoro,ta kasa bashi answer, “ba dake nakeba?, juyowa tayi tana kallonsa ga mamaki ta idansa still a rufe yake,ai ganin haka bata jira komaiba ta kwasa da gudu tayi d’aki tare da maida k’ofan harda saka key,tana maida numfashi……
Ransa yayi masifar b’aci,wane irin raini yarinyar nan tayi masa da har zai mata magana ta amsa shiru,k’arshema ta gudu,tabbas sai ya gyarawa yaran zama tukun hankali zai shiga jikinsu……..
Shigowarta d’aki tana haki yasa little ta d’ago tana kallonta “ke kumafa daga ina?” Ta tambaya….
.
“Ke sai bari nida wannan ennan ne”, ta fad’a tana zare ido kamar tana gabansa,dariya little taxa harda buga k’afa tana fad’in “yah jb en ne wannan ennan maza ya jiki ke da shi wllh”…….
Tashi tayi ta bud’e k’ofan tana lek’awa……..
*~Keef Following Fans..~* 😍😍😍
*_SMASHER 🤞🏻😘_*
[12:14, 12/8/2017] Sister Hawwa: 💠💠 *RAYUWAR WANI……*
_{ơŋɛ’ʂ lıʄɛ…}_
💠💠
🌹
*ʂɬơrყ ąŋɖ ῳwrıɬɬɛŋ…*
*ცყ.*
_HAWWA M.U {SMΔSHΣR}._
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM…_
*WANNAN SHAFIN NAKI NE KE KAD’AI BAN YARDA NA HA’AKI DA KOWABA….*
💞 *QUEEN H∆FSY*💞
*RE∆L SM∆SH£R,PRINCESS ESHAT AYSM & NA IKKE….MUNA NAN KUSA DAKE*
*ALLAH BAR K’AUNA,STARS ENKI SUNA TARE DA KE AKODA YAUSHE….💔*
*KUYI HAK’URI FANS JIYA UZURI YA RIK’ENI SHI YASA BAKUJIBA,AMMA IN SHA ALLAH ZAKUNA JINA AKAI²,A KO DA YAUSHE INA ALFAHARI DAKU…..KUNA RAINA,#IYA WUYA MUNA MUGUN MANNE DA JUNA…❤*
STORY CONTINUES BELOW

*Dyed in the wool to my beloved Mom H.Maryam H.S (Magarya Family)……..*
*℘ąɠɛ 23↔24*
Mik’ewa yayi ya nufi stairs, ya zo daf da room en little yaji alaman ana bud’e k’ofan, kallonsa ya kai kan k’ofan, lokacin yayi dai² da lokacin da little take lek’e…….
Suna had’a ido tayi maza ta koma,tare da sake rufe k’ofan,a jiki ta jingina,date da k’irjinta,tana zare ido…….
Jiddah data tsorata lokacin da little ke bud’e k’ofan ta kwashe da dariya bar da rik’e ciki,matsowa little tayi tana fad’in maza wllh kici gaba idan kika shiga hannunsu yah JB za ki fad’a ne…….
Kiran da mamy take musu yasa kan dole suka fita daga d’akin,k’asa suka nufa kowacce sai sunkuyar da kai take,Neman guri sukayi suka zauna had lokacin sun kasa had’a ido da shi,duk abunda suke yana kula dasu,d’auke kai yayi kamar baiga abunda suke ba,mamy ta mik’e tana fad’in “zan shiga gidan can an musu haihuwa,yanzun zan dawo”, Allah ya kiyaye hanya suka mata,ta kama hannunsu ikram suka fice,gidan ya rage daga jiddah, little sai yah JB,fuska ya had’e uwa bai tab’a dariya ba ya kallesu,jikinta su duk yayi sanyi,ko wacce kanta a k’asa, babu bakin magana………….
Kamar had’in baki suka d’ago jin bai musu maganaba,suna kallonsa,harara ya maka musu,kafin ya fara magana, “urban me kuke kallo munafukan banza”, da sauri suka sake sadda Kansu k’asa…….
Little ce tayi k’arfin halin mik’ewa zata bar wajen,wani kallon da ya mako mata yasa ta shiga nutsuwarta batasan lokacin da ta zaunaba,………
‘D’auke kai yayi yace gaba da danna phone ensa,a haka har mamy ta dawo ta samesu parlor shiru kamar gidan makoki………..
Haka sukayi gaba da rayuwa idan yah JB na nan baka tab’a jin kiriniyarsu,amma da zaman ya fita shi kenan kuma sai abunda hali yayi………
*★★★After Some Days…….★★★*
Rayuwar su suke cike da walwala,zuwa yanzun sun riga da sun zama y’an gida,babu abunda basu saniba,sai sai k’alilan kasancewar akwai saurin fuskanta abubuwa……..
Zuwa lokacin daddy ya sashi ya nemo musu lesson teacher da yake zuwa gida yana koya musu,kasancewar basu tab’a zuwa makarantaba,sun d’auki lokaci kafin su samu su iya rubutu,ta b’angaren karatu kuwa,abun sai godiyar Allah, babu laifi idan yayi,sun ganewa,tun idan yanayin basa ganewa,sai idan sun koma little ta taimaka musu,sai gashi yanzun komai yazo da sauk’i,cikin lokacin da suka d’iba a gidan har sun zama y’an gari…….
Ta b’angaren addinima ba a barsu a bayaba,domin kuwa shima malami daddy yasa aka samo,ya fara koya musu huruf da yadda zasu iya had’a bak’ak’e ya basu jimla…………..
Abun gwanin sha’awa,mamy kusan za ace tafi kowa murna da kasancewar yaran na d’aya daga cikin type en mutanen nan wato (GIFTED),da ka koya musu zasu gane,abun kam sai godiyar Allah…………
JB ne tafe yana danna phone, tun kafin ya k’arasa shigowa,parlorn yayi tsit kamar basu ke hayaniyaba yanzun,kowacce ta kame kamar mutanen arzik’i……
Kallo d’aya ya musu ya d’auke kai,y’ar rige²n gaisheshi suka shiga yi,shi kuma yana wani basarwa,tunda ya dawo babu wacce ta sake yin abunda za a mata magana……..
Lokacin da suka had’u a dining ne daddy yake masa tuni da maganar da sukayi kan makarantar su,saboda bata so a d’auki lokaci………..
Ai Daddy an ma samu,kuma an gama komai,dama ranar Monday sukace akaisu interview……..
Mamy kam kusan za a iya cewa tafi kowa murna da faruwar haka,sai godiya take k’ama daddy,da haka suka kammala dinner kowa ya watse…….
*★★★Monday Morning…★★★*
Tun da asuba da suka tashi,sallah mamy bata bari sun komaba sai da ta tabbatar sun shirya,gudun makara,kuma yasan idan ta k’yalesu ba saurin shiryawa za suyiba,sai d’oki suke kowacce da abunda take fad’a a haka barin ya gama wayewa,kowa ta fito cikin uniform,a parlor suka fito,suka yi jugum suna jiran gogan nasu………
7:30am sannan ya sauko yana tace yana maida botir en rigan jikinsa,tun kafin ya k’araso suka fara gaidashi,ikram ce ta tafi da gudu tayi hugging nasa,nan ya sake mata fuska sai surutu take masa shi kuma yana bite mata……….
Ba dan ya soba ya kyalesu sukayi break a tsaitsaye,sai harara yake aika musu,sukam babu wacce ta kula da abunda yake kawunansu a k’asa babu mai k’arfin halin d’agowa ta kalleshi……..
Sun a gamawa kowacce ta nufi parlor nan suka d’auki bag ensure,suna ma mamy sallama,sai sun dawo,addu’ah ta musu na fatan alkhairi, kafin suka fice…….
Zaune suka same shi a motar yana kad’a k’afa,kallon juna sukayi ta gefe,kafin suka k’araso gurin…….
“Uban mene kuke jira,kun tsaya b’atamin lokaci,idan baza k’iba ku koma ku zauna kuna wani sunkuyar da kai kamar wasu munafukai”, ya fad’a yana maka musu harara………..
Da sauri suka bud’e kowacce kanta a k’asa,fisgan motar yayi,suka d’auki hanya,sunyi shiru babu mai cewa komai,sai ikram dake kusa da shi tana zuba masa surutu,shi kuma yana ta bite mata………
Su kam sunyi shiru Suna saurarensu,amma babu halin tofawa,da haka suka k’araso, fita yayi ikram ta fita,rik’e da hannunta,suka juya zasu tafi,juyowa yayi yaga basu fitoba,ransa a b’ace ya matso kusa da motar yana fad’in “wace uwar kuma kuke yi aciki,saboda rainin wayo sai kunsa nayi magana kenan,zaku iya fitowa?”…….
Sum² suka fito daga ciki,juyawa yayi Suna binsa a bata,har office en PC,bayan sun gaisa,yake masa bayanin sune yaran da zai kawo,nan aka musu interview little kam sun kaita J.S.S 3 dama nan zata tafi kuma kasancewar tana yasan changing skul bai sata ta zama dak’ik’iyaba………
Ita kuma jiddah sun nuns J.S.S 1 zasu kaita,nan ya nuna musu tafi son a barsu class d’aya,ita kuma ikram aka kaita primary 3……
“Dalilin kaita can shine,karatunta bai kai matakin da zata zauna secondary bagirmanta ne yasa mukayi hakan,amma primary shine level en da tafi da cewa da ita”, fad’in PC kenan…….
Shi kuma Yah JB ya dage sai an barsu class d’aya da little, haka PC en ya hak’ura ba don ya soba,ya k’yalesu class d’aya amma da sharad’in nema masu lesson teacher, coz duk k’arshen shekara bayan exams suna, withdrawing d’alibai,wasu repeating, godiya yana PC en,sukayi sallama, sai da yaga wucewarsu class tukun ya juya,ya kama hanyan gida……….
STORY CONTINUES BELOW

Shigansu class en kallon ya dawo kansu,anga zuk’a² kuma kyawawan y’an mata masu tasowa…….
Kallon juna sukayi suka kalli y’an class en,nan suka zauna kusa da juna ba tare da sun kula kowaba……
Wata yarinya a class en ta kallesu ta watsar ita a dole bata ga abun kallo a tare da suba,su kam ko sanin tanayi basuyiba,suna zaune aka suka zauna har suka tashi daga skul en………
Fitowa sukayi nan suka fara Neman ikram,can k’ark’ashin lilo suka hangota,tana zaune a k’asa ta baje lunch box enta,bag enta a gefe,kallonta sukayi suka tuntsire da dariya,suna had’a baki gurin fad’in “ikram y’an makaranta”, d’agowa tayi ta kallesu tana washe baki,an kiranta da abunda take k’auna………
Da k’yar suka rabata da gurin suka nufi gate,a nan suka tarar da malam shehu yazo d’aukansu,da murnarsu suka k’arasa dan su kam idan tasu ne kada yah JB ya k’ara kawo su,dan motan koma musu take kamar mak’abarta…….
Sun cika motan da surutu,a raina nace da yah JB ke driving babu mai magan a cikin su,gani za kayi sun koma mutanen arziki……..
Haka suka ci gaba da zuwa skul,kullum malam shehu ke kaisu makarantamakaranta,har tsawon kwana uku…….
Babu wata matsala da suke fuskanta,ta b’angaren karatunsu,a ranar ne suna zaune Sai ga wata new student ta shigo class en,Sai da ta tsaya ta k’arewa y’an class en kallo,kowa da abunda yake……….
Wasu matasan y’an mata ta gani su biyu zaune suna fira Sai suke suna dariya……..
Kusa da su ta matsa tayi musu sallama,kallonta kawai suka tsaya yi,tayi murmushi tare da fad’in “zan iya zama?”………
Murmushin sums sukayi mata ta zauna,tare da cewa “suna na HABIBA IDRESS zaku iya kirana da (hubbeey),nd u guysss?”………..
Little ce tace “am AMINA MUHAMMAD (little), y’ar uwata kuma HAWWA MUHAMMAD {Jiddah}”………
“Ohhhh! Yeahh nice to meet u guysss, can we be friends??” Ta tambaya……
“No p”,little ta bata amsa,ita kam jiddah murmushi kad’ai tayi,suka bata guri ta zauna,haka suka dinga firansu ranar har aka tashi,Sai da suka fito gate sannan sukayi sallama akan Sai gobe, kowacce ta nufi motansu,suna waving wa juna,da exchanging smile……….
Da murna suka k’araso gida,nan suka tarar da mamy zaune,ita d’aya tana watching TV.suna gaida ita ko uniform basu cire ba aka hay bata labarin new friend da suka had’u yau,sun cika parlor da surutu,sunata hayaniya……………
Hangoshi little tayi ya shigo parlor sum² ta mik’e ta wuce ta bar gurin ganin batayi magana ba yasa jiddah mik’ewa ita da ko ganinsa ma batayiba,ta wuce tana shiga d’akin ta tarar da little Sai tuntsira dariya take,still tayi tana kallonta kafin ta ce “lafiyarki k’alau kuwa kike dariya kamar kwancen mahaukata?”……….
Sai da tayi mai isarta tukun ta tsagaita tana fad’in “yah JB Nagano yaseen shi yasa banyi magana ba na baroku”, wato mugunta kika so had’awa kenan,Allah yasa ta koma kanji, “ba aminba”, little ta fad’a tana murgud’a baki…………
*~Keep Following Fans….~* 😍😍😍
*_SMASHER 🤞🏻😘_*
[20:51, 12/8/2017] Sister Hawwa: 💠💠 *RAYUWAR WANI……*
_{ơŋɛ’ʂ lıʄɛ…}_
💠💠
🌹
*ʂɬơrყ ąŋɖ ῳwrıɬɬɛŋ…*
*ცყ.*
_HAWWA M.U {SMΔSHΣR}._
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM…_
*THIS CHAPPY IS UR’S GUYSSSSS,RAYUWAR WANI FAN’S… ALLAH BARMINKU A DUK INDA KUKE….😘😘😘*
💠💠 *RAYUWAR WANI FAN’S CLUB….* 🌹
*_OMG!! YAU KAM KUN SANI NISHA’DI,MATUK’A KUN BANI DARIYA,IRIN IMAGINING HAKA,AMMA DAI KOME NEMA ZAI FARU GABA,KU CI GABA DA BIYONI DAN SAMUN AMSARKU……….#REALLY HEART U GUYSSSSS..😍_*
*HUH!! DUNIYA BUDURWAR WAWA,WAI ME YASA WASU MUTANEN SUKE HAKA NE? ITA DAI RAYUWAR NAN GUDA ‘DAYA CE,DAGA NAN SAI CAN,MU GYARA HALINMU KO MASU MU RABAUTA…….ALLAH MANA KYAKYKYAWAN K’ARSHE…👵🏻*
STORY CONTINUES BELOW

*Dyed in the wool to my beloved Mom H.Maryam H.S (Magarya Family)……..*
*℘ąɠɛ 25↔26*
“Ita dai mugunta ba abun so bane ko mutum ya dena,ko ta koma kansa”,jiddah ta fad’a tana hararar little da ta sake tuntsirewa da dariya……..
“Allah ya had’oki da yah JB yayimaganinki”, jiddah ta fad’a tana shiga toilet lokacin da ta gama cire uniform……..
Ko da ta fito daga wanka ko kallon in da little take batayiba,har ta gama shirinta,ganin tana neman guri zata kwanta,yasa jiddan juyawa tana kallonta bakinta bud’e, kafin ta fara magana “haba malama kin san dai lokacin islamiyyah ya kusa kin zo kina neman kwanciya,kima tashi mu wuce”……….
Bazaniba,a fusace jiddah ta juya ta sake kallonta,Ashe yah JB zai ji labarin nan yanzun,ta nufi banya zata fita,Allah bada sa’a dai kin dawo,kamar wacce za ta iya zuwa,ke da ko kallonsa bakya iya yi,shi ne yau har da kai k’ara,Allah taimaka,ta sake fashewa da dariya,tana nunata da hannu……..
Haushin dariyan da take mata yasa ta ficewa daga d’akin ta nufi parlor k’asa, mamy ta gani zaune,ta nemi guri ta zauna ba tare da tace komaiba……..
Ganin tana kumbura fuska mamy ta kalleta tana fad’in “me ya fara kuma kike fushi?”…….
Mamy little ce na ce mata ta shirya mu tafi islamiyyah shi ne wai baza tajeba…….
Jabeer da yake k’ok’arin sakkowa daga stairs ya kalleta jin abundant take fad’a, fuska ya Dada tamkewa tare da cewa “ina little en take?”, tambayar tazo mata a bazata dan ba tai tsammaninma yana gidanba,da bazata fad’a ba………
Tsawan da ya nufa mata yasa ta dawowa daga tunanin da ta tafi…….
“Tana sama”, ta bashi answer a tak’aice……
Juyawa yayi ya koma saman,dai² bakin d’akin, nocking ya shiga yi……….
Gama shirin ta kenan cikin uniform ta nufi k’ofan,bud’ewa tayi a tunanintama jiddah ce,amma wa zata gani,jikinta ya hau b’ari ganin irin kallon da yake mata,yasa ta sha jinin jikinta………….
“Me yasa da kikace Bazaniba?”…….
Inda² ta fara alaman rashin gaskiya,rank’washinta yayi aka,nan ta dafe gurin,tana bashi hak’uri………
Wuce ki bani guri kafin nayi k’wallo dake,Allah yasa na sake jin ko a labarin kin ce Bazaniba,ko da zuwa da wasane sha³,sum² ta wuce tabar gurin,abun tausayi haka ta sakko kamar kazar da k’wai ya fashewa a ciki,tafiya suke babu mai cewa kowa komaiba a haka har suka aisa makarantar………..
Har suka tashi daga makarantar bata kula taba,duk yadda taso rarrashinta amma tak’i sakin jiki,k’yaleta tayi itama,ganin ta shiga damuwa yasa little en sakkowa,kafin su koma gida suka shirya,nan jiddah ke bata yadda abun ya faru………..
“Uhmmmm dad’inta d’aya gobe dai zamu rabu da k’aya mu huta”, fad’in jiddah kenan……..
Jiddah kam bata ji dad’in abunda little taf fad’a ba,ko da idan yana gidan basa wani sakewa,amma hakan bai daceba,k’yaleta itama tayi,duk surutun da take mata babu amsa,ganin haka yasa ta kan dole yin shiru,dan bata san ainihin abunda yasa ta yin shirunba lokaci guda………..
Har suka k’arasa babu wanda ya sake cewa uffan……..
*★★Some Days Left…★★★*
Kamar yau aka saka ranar tafiyar yah JB gashi har ta zo,duk murnan da little take da tafiyar,ganin da gaske zai tafi said kuma jikinta yayi sanyi,duk ji take babu dad’i……….
Ko kitchen da suka shiga suna tsaya mamy aiki tunda flight en dare zasu bi,duk jikinsu babu laka,haka har suka gama suka dawo parlor, duk sun gallara a parlor, daddy yayi masa nasiha,kan kiyaye kansa daga yawan mu’amala da turawa,sannan rik’ota da addini,duk da yasan ba mai yin hakan bane,ya masa fatan alkhairi………
Mamy ya kalla,gane abundant yake nufi,itama tayi masa nasiha mai shiga zuciya………..
Daga nan ya fito,yana kallonsu kamar kar ya barsu haka yake ji………
Ban da kika babu abunda ikram keyi,iyayen fitsara kuwa har da hawaye,har ya juya zai shiga mota,ya fasa, ya musu alama da su zo……..
Da gudu ikram ta isa inda yake ta rik’e shi,tana gunjin kuka……….
Motar ya mata suka k’arasa suka shiga front seat,jiddah da little suka zauna baya,suna d’auke kwallan da ke sakko musu……..
Har suka k’arasa airport, babu mai magana,malam shehu na yin parking ya fita,bayansa suka bi suna rab’ewa gefe…….
Kusa dasu ya k’araso fuskansa d’auke da tsadadden murmushinsa nan,d’an fad’a yayi musu,su kuma said mamakin sauyawar halinsa suke a yau,ko dan zai tafi ne yasa ya chanja hali,suke riyawa a ransu,yana gamawa ya juya da niyyar barin gurin,kome ya tuna kuma ya dad’a dawowa,jawosu yayi ya basu hug,kafin ya sake su ya juya da Sauri ganin yadda suka dad’s kecewa da kuka………..
STORY CONTINUES BELOW

*~Keep Following Fans…~* 😍😍😍
*_SMASHER 🤞🏻😘_*
[20:48, 12/9/2017] Sister Hawwa: 💠💠 *RAYUWAR WANI……*
_{ơŋɛ’ʂ lıʄɛ…}_
💠💠
🌹
*ʂɬơrყ ąŋɖ ῳwrıɬɬɛŋ…*
*ცყ.*
_HAWWA M.U {SMΔSHΣR}._
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM…_
*DAN ALLAH FAN’S KUYIMIN UZURI NA RASHIN JINA DA BAKUYIBA,HAKAN YA FARU NE,SAKAMAKON NAYI TYPING TWICE YANA GOGEWA,WALLAHI DUK RAINA BABU DA’DI,SABODA HAUSHI KA’DAN YA RAGE BANYI KUKABA 😩,AMMA KUYI HAK’URI DA WANNAN, #IYA WUYA MUNA MANNE DA JUNA,IRIN K’AK’AM ENNAN…….* 🤝🤝🤝
*WANNAN PAGE BA WA KOWA NA SADAUKAR DA SHIBA SAI GAREKU…..*
*HALIMA SAHAD…*
*TEEMAH CUTE 👌🏻*
*MAMAN BOY 💐*
*GASKIYA INA MATUK’AR GODIYA DA SOYAYYAR DA KUKEMIN,INA ALFAHARI DA KU…* 😘😘😘
*Dyed in the wool to my beloved Mom H.Maryam H.S (Magarya Family)……..*
*℘ąɠɛ 27↔28*
Bai sake koda waiwayowaba har ya shige cikin airport,zuciyarsa duk babu dad’i,rana d’aya ya rabu da kowa nasa, haka ya shige, tun suna ganinsa har ya b’ace musu……..
Suna tsaye,sai da suka gaji dan kansu, sannan,suka juya suka shige mota malam shehu yaja suka bar gurin,fuskokinsu duk d’auke da damuwa……
Haka suka koma gida,babu mai cikakkiyar walwala,k’arshe ma sama suka haura suka kyale mamy da y’ar rigimarta,duk sun bata tausayi………
Tunda aka gama checking kayansu,an kammala duk abunda za ayi musu,kowa na zaune cikin jirgi,har zuwa tashinsu suka yiwa sararin samaniya tsinke,kwantar da kansa yayi jikin kujera,idonsa ya lumshe,yana karanto addu’ar tafiya,har zuwa lokacin da suka dai²ta a sama,tafiya ta mik’a…………
Yayi da ya tsinci kansa cikin tunanin da alhinin barin gida………
*★★★SAFE JOURNEY YAH JB…★★★*✈✈✈
Tun bayan tafiyarsa da kwana biyu,suka koma dai², kowacce ta sake k’afa,har da mik’ewa,k’iriniya ta dad’u babu wanda zai kwab’esu,sun dai san ya tafi amma babu halin hanasu k’iriniya yanzun kam……..
Ko makarantar yanzun an sallama musu,duk wani rashin ji sune kan gaba,basa tab’a d’aukan raini,ko cikin cliques ensu da yawa tsoronsu suke……..
Duk wanda zai yi maganarsu sai dai yayi a bayan idonsu,idan kuwa suka san kayi,har inda kake za suje,su maka rashin mutunci,idan baka fi k’arfin suba, su maka duka,babu yanda za kayi,shi yasa da an gansu za kaga ana kallonsu,wasu kuma su sunkuyar da kai k’asa,amma babu halin magana……..
Ko a cikin seniors basa tab’a d’aga musu k’afa,wannan dalilin yasa PC zab’ansu a matsayin mataimaka daga cikin student leaders………
Samun matsayin nasu sai ya zama kamar k’ari ne suka samu na ci gaba da duk wata fitina da suke yi………
Idan kafi k’arfinsu su maka rashin kunya amma baka isa ka tab’a suba,dan zasu had’u ne su k’waci Kansu………
Lokacin da labarin fitowar sunansu a duty ya riski d’alibai sun tausayawa Kansu matuk’ar,dan sun san no more leg up,ko ya kuke dasu kuwa,sai dai idan an had’u a class a jone…….
Duk ranar dutynsu kuwa jikin d’alibai har rawa yake,kar su makara,su Kansu seniors en sai dai su koma baya,ranar su zasu ja ragamar duty………
Saukarsu a kasar ta *CHINA* ya ja luggages en sa,sai da ya fito daga airport en,yana zuwa ya samu cab,direct sai *FENGLIN CAMPUS (Medical center of FUDAN UNIVERSITY) XUHUI DISTRICT SHANGHAI..* Tunda ya shigo skul en za a iya cewa ya shigo da k’afar dama duk wani abu da za ayi yana d’aya daga cikin wad’anda suke gaba,baya tab’a sakaci da duk wani abu da ya shafi addininsa,hakama ta b’angaren karatunsa,sosai ya mai da hankali……..
Lokaci² sukanyi waya da y’an gida,idan bashida abunyi ko ya tashi daga skul,ba wani tym yake d’aukaba,zai ci gaba da karatu……..
Lokacinsa gaba d’aya ya zama na karatu,ko cikin skul da ya gama abunda zaiyi yake ficewa ya nufi hostel,haka rayuwarsa taci gaba da kasancewa tsawon wani lokaci,ba tare da ya yarda wata mu’amala ta had’ashi da chinisawanba,idan sun had’u class za a gaisa,bayan nan kuma babu fuska……..
STORY CONTINUES BELOW

Tun daga lokacin da suka had’u da hubbey basa tab’a rabuwa,ko da a cikin holidays, sun ta zuwa gidajen juna kenan,ya zamana yanzun gidajen biyu duk sun Saba da juna,har aminta mai k’arfin ta k’ullu tsakaninsu………..
*★★★ AFTER 4 YEAR’S…★★★*
Da gudu suka fito daga cikin motar,d’aya na bin d’aya,ta bayan ce take fad’in “dan Allah sisi kiyi hak’uri karki fad’awa mamy……
Ta gabance ta juya ta kalli wacce ke binta abaya tana fad’in “su little an iya ban hak’uri”, ta juya tana kyalkyala dariya……..
Kema dai sis wallahi kinsan zan sha fad’a ne,kuma kinsan dai idan Boss yaji ba ware ni zaiba,har kema kin Shiga cikin fad’an nasa…….
Mai makon ta tsaya saima juyowa da tayi ta kalleta had’e da yin dariyar mugunta,ta juya ta ci gaba da gudun……
Sai da taje bakin parlor sannan ta tsaya kamar wacce aka danna ma pause…..
Juyowa tayi tana ci gaba da dariya,ganin yadda little ke haki kan gudun da tayi…….
“Amma wallahi kin bani wahala”, Cewar little tana rik’e k’afarta,lokacin da ta sha gaban jiddah…..
Yo dole aka miki??? Ban hanya ni na wuce,dad’a tare ta little tayi,tana bata hak’uri…….
Dariyar rainin wayo tayi kafin ta ce “idan kina son nayi shiru ki kawo eating noise sai na rufa miki asiri”……..
Ai dama halinki kenan,ki ce akawo cin hanci,bayan kinsan haramne………
Dariya tayi mai isarta kafin ta had’e fuska tana fad’in “zaki bayar ko kuwa in wuce?”, A’a zan bayar ya zanyi?……….
“Da yadda za kiyi,sai ki hana,ni kuma na miki aika²”,ta fad’a teethingly………..
Muje dai ai abun naki baya wuce chocolate ko ice cream, idan mun fita anjima ma siya,suka k’arasa……….
As usual mamy na zaune parlor,da sallama suka shigo……..
Mamy dake zaune ta kallesu,tana fad’in “da wace gulmar kuka tsaya,a bakin parlor?”, da Sauri little ta kallo jiddah dake zaune, ita kam ta kasa zama,saboda rashin gaskiya,tana mata alama da karta fad’a,tana had’e hannayenta alamar rok’o…….
Mik’ewa jiddan tayi ta nufi hanyan stairs tana k’unshe baki,sai da ta tabbatar ta juya baya,sannan ta ce “babu komai mamy”, sai lokacin hankalin little ya kwanta,har tana sauke ajiyan zuciya,bayanta itama tabi zuwa d’aki…….
Tana shiga ta rungumeta,tana fad’in ” day’s my sisi,I love u dear”,ta fad’a……..
Turata jiddah tayi,ke ni da Allah k’yaleni kin iya dad’in baki,ya maganar alk’awarina?,Haba mana ina sane ai, “A’a kar dai nice kin manta,dan ni ba mantawa zanba”, ta fad’a tana d’aura towel ta nufi toilet………
Da yamma bayan sun gama shiryawa suka sakko k’asan,sun d’auki ado,komai nasu iri d’aya suka saka,sai color da ya bambanta……
Tun kafin su k’arasa sakkowa mamy ke musu kirari,su kuma an fasa musu kai,har tafiya suka chanja,su adole ga manyan mata,haka suka yiwa mamy sallama,suna niyyar fita……..
Ikram da ke kwance ta d’ora kanta akan lcinyan mamy ta juya tana kallon mamy tare da cewa “mamy dan Allah nice su tafi da ni”, fuskanta kamar za tayi kika…..
Sosai ta k’ara girma,duk ta chanja ta zama wata y’ar budurwa,yanzun tana cikin shekaru 13 yayinda su little ke 17,ana final year a secondary………
Kiyi hak’uri karki damu kinji baby za muje tare,kinsan ko cewa kikayi zaki ba zasu tab’a bari KI bisuba,ma je daga baya……..
“To”,kad’ai tace ta maida kanta ta kwantar……
Su kuma suka fice daga parlor,suna mata tsiya……..
Ku gaida hajiyan idan kunje,kuma kada kuyi dare,a dawo da wuri……..
Amsawa sukayi suka fice,malam shehu ya jasu sai unguwan (RED BLOCKS)…….
Tun shigarsu gidan bayan sun gaisa da mama,suka nufi d’akinta,kwance suka tarar da ita tayi d’ai² kan bed,ta sake hanci tana shak’ar iska,duka little ta kai mata a cinya,a firgice ta tashi tana mitsitsika ido……..
Wannan ma ai iskanci ne,ya mukayi da ke a skul zaki wani zo ki kwanta bayan kinsan zamu zo,yanzun sai mun tsaya jiranki kin shirya………..
Yaushe muka je har muka tafi gida,kuma mamy ta ce kar muyi darefa……
Sorry sistos yanzun zan gama mu wuce,tayi hanyan toilet………
*~Keef Following Fans…~* 😍😍😍
STORY CONTINUES BELOW

*_SMASHER 🤞🏻😘_*
[19:23, 12/10/2017] Sister Hawwa: 💠💠 *RAYUWAR WANI……*
_{ơŋɛ’ʂ lıʄɛ…}_
💠💠
🌹
*ʂɬơrყ ąŋɖ ῳwrıɬɬɛŋ…*
*ცყ.*
_HAWWA M.U {SMΔSHΣR}._
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM…_
💛💙💜❤🖤💚
*K’AWARTA CE SANADI…*
❤🖤💙💚💜💛
*GAREKI Y’AR UWA ZUWAIRAT (UMMU MARYAM)*
*_INA MIKI FATA DA ADDU’AR KARIYA DAGA UBANGIJI,KI ‘DAUKI WANNAN ABUN DA YA FARU A MATSAYIN BA KOMAIBA,ALAMAR NASARA CE SAMUN MAK’IYA,SUYI SU GAMA,BA ZASU SAMU NASARABA DA IZININ MAI DUKA,MUNA FATAN UBANGIJI YA KAREMU DA KARIYARSA,ADUK INDA MUKA TSINCI KAWUNANMU…._*👏🏻👏🏻👏🏻
*STAY BLESSED SISI,MORE GRACE TO UR SHINING ELBOW* 💪🏻
*A KULLUM KUMA A KO INA MUNA TARE,ALLAH KAREMU SHARRIN MAK’IYA MAHASSADA….* ❤❤❤
*KUYIMIN HAK’URI TARE DA UZURI FAN’S, WANNANMA KAWAI NAYI NE,AMMA BANA CIKIN MOOD EN DA ZAN IYA MUKU DOGON TYPING, SHI YASA MA YAU KUKA JINI SHIRU,AMMA KUYI HAK’URI DA WANNAN, INA MATUK’AR K’AUNARKU KAMAR YADDA KUKE K’AUNATA……..#HEART U GUYSSSSS….* 💔
*Dyed in the wool to my beloved Mom H.Maryam H.S (Magarya Family)……..*
*℘ąɠɛ 29↔30*
*★★★ CHINA…★★★*
Tun lokacin da ya tafi,ko sau d’aya bai tab’a zuwa,da sunan hutuba har tsawon shekaru 4,duk lokacin da yace zai zo daddy ke hanashi zuwa,har ya kai tsawon wad’annan shekarun………
Zaune yake,duk kewan familynsa sun isheshi……..
Mik’ewa yayi,ya hau had’a kayansa,yana gamawa ya ja luggage ensa,bai zarce ko Ina ba sai airport……..
Yana zaune har aka kammala duk wani abu da za ayi,kowa ya shigo,jirgi,daga nan suka d’aga sai gida Nigeria……..
*★★★NIGERIA…★★★*
Tunda ta shiga toilet bata d’auki lokaci mai tsayiba ta gama duk wani shirin da za tayi,ficewa suka yi,suka yiwa mama sallama,da cewar sai sun dawo,addu’ah tayi musu,suka fice daga gidan…….
Cikin 212 suka nufa side en Ice,waje suka samu suka zauna,kafin suyi abunda ya kawo su…….
Zaune suke sai firansu suke cikin nishad’i,rayuwarsu babu takura,Suns ta labarin tsiyar da suke a skul,tun daga lokacin da aka basu muk’ami har zuwa yanzun da suke sunema shugabannin d’alibai……..
Hubbey ke rik’e da Head student, jiddah assistant, sai little da ke labor, masifa ta dad’u,ynzn kam babu wanda ake shayin a tab’a irinsu kaf skul en,tsiwa kuwa ba a magana,komai girmanka ka tab’asu yanzun za su maka rashin kunya,idan har ka sake ka Shiga 18 ensu………
Suna ta faman dariya,wani guy ya taho shi bai yarda guy d’an zamani,ya tunkaro table en da suke zaune,maimakon sallama,sai cewa yayi “hey!”………
Wani mugun kallo suka masa,suka ci gaba da abundant suke,maganar duniya sunk’i kulashi,k’arshema guri ya samu ya zauna amma sunk’i bi ta kansa……….
Samarin gurin da abundant ya faru a gabansu me za suyi banda dariya,wasu kam harda ihuuu………
Haka da ya gaji da zama ya mik’e guiwa a sace,yayin da wasu suka rakashi da dariya………..
Bai sake tsayawa cikin gurin ba ya fice gaba d’aya……….
Su kam sai da suka gama shak’iyancin su sannan suka kama haryar gida,sai firan tsiyar da suka yiwa guy en suke suna dariya…………
A airport flight en su na sauka,yana sakkowa tun daga steps en da ya fara sa k’afarsa,ya shak’i iska,ya lumshe eyes ensa,rabonsa da k’asarsa tsawon shekaru 4 kenan,duk wannan tsawon lokacin,yana zaune shi d’aya ba tare da saka kowa nashi a idonsaba,yasan wannan lokacinma da ya fad’awa daddy zai zo hanashi zaiyi,fara ma da yak’i fad’a, sa ganshi kawai,yana son basu surprise yau kam………
Fitowansa bai zarce ko Ina ba sai gida,banyan ya d’auki shatan tricycle, dai unguwan NNDC quarters………..
Kallon ko ina yake na anguwan nasu,kamar anyi changing, shekaru babu wuya………
Yana wannan tunanin suka k’araso k’ofan gidan,sallaman mai tricycle en yayi,shi kuma ya ja luggage ensa,sai cikin gidan………..
Da sallama ya shiga gidan,suka gaisa da malam sani, yana masa barka da dawowa,yana k’ok’arin ansa masa luggage en,ya ce ya bar shi,zai k’arasa da kansa,ya masa godiya,ya nufi kofan parlor………
Babu kowa cikin parlor,yayi sallama,jin ba a amsaba ya shige kai tsaye,sallaman ya sake yi,dai² lokacin da ikram take sakkowa daga staircase…….
K’ara ta fasa,da gudu ta kwasa,sai da tazo gabansa,ta saka tsalle ta d’ane shi……
K’aran da tayi ya janyo hankalin mamy,ya fito hankalinta a tashe,turus ta tsaya ganin abun da batayi zatoba,rik’e da baki,tana kallonsa da mamakin ganin nasa a lokacin da batayi zatoba…..
“Sai ku k’araso ai ku zauna,kun tsaya a nan”, ta fad’a da murmushi a fuskarta……
K’arasowa sukayi suka zauna ikram ta mak’ale masa,sai washe baki take,tana ta zubo masa surutu,ko barinsa ya nufa ta gagara………..
A NNDC k’ofan gida suka sauka,ita kuma hubbey malam shehu ya tafi mayar da ita gida……..
A dai² k’ofar parlor suka dakata jin maganar namiji a parlor, kuma sun San wannan dai bana daddy bane,to ways? Suka kalli juna,da sauri kuma suka shige parlor da sallama,akan face en sa idanunsu suka sauka,little ce tayi k’ara,ta kwaso a guje ta nufi shi,sai da tazo daf da shi ya dakatar da ita,ta hanyar fad’in “ke bani da hankaline? Ko kuwa bakisan kin girmaba?……
Cak ta tsaya a gabansa,cikin jin haushin kanta da abunda yayi mata,ta juya zata bar gurin…….
Tsawan da ya buga mata,yasa ta juyowa cikin sauri………
Fuskansa a had’e uwa ba yanzun yake dariyaba……..
Take tsoro ya shigeta,jikinta har kyarma yake,kamar ta ganta a lion’s cage,zubewa tayi a k’asa,k’afa tank’washe kamar mai Neman gafara……
Ganin abun da ya faru, jiddahdake tsaye ta k’araso gurin,shi kam ko kula da ita baiba,little kad’ai ya iya gani,har ta samu guri ta zauna……
Muryanta ya tsinta a sama cikin melodious voice enta take fad’in “yah sannu da dawowa,an dawo lafiya?”…….
Juyowa yayi yana kallonsa inda sound en ya fito,ga mamakinsa,jiddah ya ganin zaune,ga wani uban smile a kan face enta……..
Hakan ya tabbatar masa da ita tayi maganar…..
Had’e face ya sake yi,tare da amsawa, “daga gidan wace uwar kike da yamman nan?”, ya fad’a………
Inda² little ta Shiga yi,wata tsawan ya sake buga musu,yana mai²ta musu tambayan………
Cikin k’arfin hali,jiddah ta bashi answer, amma k’irjinta banda dukan 100² babu abundant yake yi……
Wani kallo ya watsa musu,tare da cewa “Allah ya baku iko,ku ci gaba karki fasa,k’afafuwanku kullum a waje kamar wasu shanshani,idan na k’ara k’afar kwa samu guri ku zauna”………..
Tsaki yayi ya Mik’e ya nufi d’akinsa don ya huta……..
Ganin ya bar wajen,yasa little sassauta voice enta yanda ikram zata ji tace “hey! Baby yaushe boss ya dawo?”……
Itama cikin rad’a take fad’in “bai jimaba”……..
Kallonsu kad’ai jiddah tayi,ta mik’e ta nufi sama itama,d’aki ta shiga ta kwanta a zaman bed,idonta ta rufe kamar mai tunanin wani abu……….
*~Keep Following Fan’s….. ~* 😍😍😍
*_SMASHER 🤞🏻😘_*
💠💠 *RAYUWAR WANI……*
_{ơŋɛ’ʂ lıʄɛ…}_
💠💠
🌹
*ʂɬơrყ ąŋɖ ῳwrıɬɬɛŋ…*
*ცყ.*
_HAWWA M.U {SMΔSHΣR}._
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM…_
*INA KUKE ONLINE WRITER’S 🔎, ARADU WANNAN PAGE NA MALLAKA MUSHI KYAUTA,SABODA K’AUNAR DA NAKE MUKU,BAN RAGE KO GUDA DAGA CIKINKUBA,INA ADDU’AH DA FATAN UBANGIJI YA HA’DA KANMU,BAKI ‘DAYA……🌏 FATAN ALKHAIRI GAREKU Y’AN UWANAH MARUBUTA….* 📝📚
+
*Dyed in the wool to my beloved Mom H.Maryam H.S (Magarya Family)……..*
*℘ąɠɛ 31↔32*
Boss kam yana shiga,toilet ya nufa,banyan yayi wanka,ya zura kayan shan iska,ko ta kan abinci baiba,yabi lafiyar gado cike da mafarkai iri² masu dad’i………
Ganin an barsu su biyun mamy na kitchen,itama little ta bi bayan jiddah da ta tsufa a sama……
Kwance ta tarar da ita, ido rufe kamar mai bacci,magana tayi taji shiru,ganin hakan yasan ba bacci takeba,tab’ata tayi,nanma bata kulataba,sai ido data bud’e tana kallonta,tare da d’aya gira d’aya………..
“Ke yanzu ya zamuyi Boss ya dawo,kinga muna tsaka mai wuya,ga wani uban warning da ya ajiye mana,dole mu shiga hankalinmu,idan ba hakaba,zai mana babu dad’i”, little ta fad’a face enta da alamun damuwa…………
Banza jiddah tayi mata,sai ma idonta da sake kullewa kamar mai jin bacci…….
“Ke wallahi matsalace da ke,idan wannan banzan miskilancin naki ya motsa,uban kowama yi masa kike”, cikin jin haushi little tayi maganar,ganin tak’i kulata yasa ta mik’e ta bar gurin zuciyanta fal haushin iskancin jiddah…….
Kome ta tuna,tana kwancen tayi saurin mik’e wa, har sai da little en ta kalleta,amma ko a jikinta haka ta mik’e ta fice daga d’akin,sauka tayi ta nufi kitchen, mamy ce ita da baba Laure suna aikin had’a dinner,shigowa tayi tana taimakawa har suka kammala………..
Dai² lokacin ana kiran Maghreb Boss ya sakko daga da niyyan tafiya Masjeed,zaune ya samu little a parlor ta kafawa TV.ido tana kallon drama,kallonta kad’ai yayi lokacin da yake k’arasa sakkowa………
Fitowanta kenan daga kitchen d’auke da Warmer’s, ta nufi dining area,ajiyewa ta shiga yi,kamar kullum………
Kallonsa ya kai kan little,zaune take tana watching drama,a hankali cikin takunsa ya iso gabanta,duk hankalinta na kan abunda take,kunnenta ya kama ya ja…….
“Autch!!! Ta fad’a tana dafe gurin,tana bashi hak’uri,amma yak’i sake mata kunnen,saima murd’ewa da yayi,kamar ya samu kayan wanki…………
Mamy da fitowanta daga kitchen zata je yin sallah ta gansu a haka,kai ta jijjiga,tana fad’in “me yene haka kam,kai babu daman ku zauna lafiya,sai kace wasu Tom n Jerry,sake mata kunnen da kake murd’awa,kar ya fice,koma ina masallaci zaka ka tsaya nan sai an idar da sallan”, tana had’e face………..
Sakin mata kunnen yayi,had’e da sakar mata wani mugun nock a tsakiyan kai,dafe gurin tayi,ta sake sakin wani k’aran………
Sunkuyawa yayi yana fad’in “ko ki rufemin bani ko yanzun na karyaki,dan uwarki kina zaune a nan,kin barsu da aiki ga bayinki,dole su gama su baki kici ba?………
Allah ya bakin sa’a in sake ganin ki a nan kina zaune su suba aiki kiga yanda zanyi dake,Allah saina mugun sab’a miki,ko tunanin sallah bakiyiba bare taimaka musu,kinzo kin hard’e k’afafu,ke ga hakima koh,me yasa y’ar uwarki ita bata zo ta zaunaba,saboda bats son ta hutane ko kuwa? To Allah bakinta sa’a na dawo na tarar dake a nan a zaune,kiga yanda zanyi k’wallo da ke,sha³”……………
Yana gama bambamin fad’an nasa yayi hanyan fita jin an tada sallan,ya k’ara sauri,haushi duk ya ci ka shi,da bai biyewa shashancin wannan yarinyarba da bai makaraba,haka ya k’arasa masjeed en………..
Jiddah dake cikin kitchen ta fito tana dariyar mugunta,harda zama saboda d’aci da taji,tana Allah k’ara wa little, hawayen dake sakkowa daga idonta,suka k’ara k’aimi wajen zubowa,tana fad’in “Allah sai ya sakamin,mutu ba abunda aka masa amma sai bak’in mugunta, daga dawowansa,amma ya dawo kamar wani dodo zaisa ayita shayin masa magana,ta ci gaba da surutanta,tana share face enta……….
Jiddah da ta saki bani tana kallonta,tana ta faman sakin magana,ta ce “maza ki je ya shigo ya ji me kike cewa,wllh kin dai san ba k’yaleki zaiba,zaiyi k’uli² dake ne,garama ki sawa bakinki linzami,yarinya”……….
Ganin tak’i yin shiru sai magana take fad’a duk wanda yazo bakinta, gashi an idar da sallan,juna tak’i yin shiru, yasa jiddan cewa “woooo!! Ga Boss nan shigowa”, ai da gudu little ta b’ace daga parlor, d’aki ta shige,nanma bara tsayaba sai a toilet, ta kulle k’ofan…….
STORY CONTINUES BELOW

Ganin gudun da take yasa jiddah fashewa da dariya,tana fad’in “matsoraciya kawai,duk rashin kunyan da take tak’ama ji yanda ta falle k’afa tana gudu”……..
Mik’e wa tayi itama,a toilet en parlor taji alwala yasan kam yanzun little ta kulle k’ofan, babu halin zuwa can,kan dole tayi alwala ta fad’a sallah a nan parlor……..
Shigowansa kenan ya ganta tana sallah a parlor, kallonta kad’ai yayi ya nemi guri ya zauna,yana changing channel’s…..
Har ta idan,yana zaune yana kallon news da suka watso lokacin,gaisheshi tayi,ya amsa babu yabo babu fallasa,hanyan stairs tabi,sai lokacin ya d’ago yana binta da kallo,yanda take tafiya cikin nutsuwa, har ta bacewa ganinsa,sai lokacin ya dawo da hankalinsa kan abunda yakeyi………
Mamy ce ta fara fitowa,ita da babynta ikram,a parlor suka tarar da shi,gaida mamy yayi,ikram ta gaida shi,cikin sakin fuska ya amsa……….
Kira mamy ta kwalawa little da jiddah, tare suka fito suna amsawa,little sai bin bayan jiddah take,saboda rashin gaskiya,ko kallonsu baiba,haka har suka gama dinner……..
Suna zaune parlor daddy ya shigo,ganin jabeer zaune ya bashi mamaki ssai,amma sai bai nunaba,ya shigo cike da fara’a yana fad’in “mutanen SHANGHAI ne suka ido?”,shafa kansa JB yayi ya sauko k’asa yana gaida daddy,cikin sakin fuska sosai ya amsa,yana tambayansa karatun……..
Nan Daddy shima ya zauna,ana fira,abinci kuwa a nan ya ci,dan ya k’i yarda a kai masa d’aki, yana ci hana sauraren firan nasu……….
Cikin 2 weeks da yayi a Nigeria sosai yake jin dad’in hakan,shirin komawa yake sosai,little kam banda murna babu abunda take yi,kallonta kawai jiddah take ganin irin murnar da take,shiru kad’ai yayi mata,mata mata magana ba,amma yanda take nunawa kowa zai iya gane hakan akan face enta………
*★★★NEXT MORNING…★★★*
Ya kama yaune Boss zai koma,da yake weekend ne kowa yana gida,rakoshi sukayi bakin motar,har ya zauna cikin motan,da murmushi akan fuskansa,ya kallesu,zaiyi magana yaga jiddah ta juya da Saudi ta koma cikin gidan………
Abunda zai iya tunawa,kuma idan har idonsa ba gizo ya masaba,hawaye ya gani akan fuskanta,to mene ne dalilin faruwan hakan,kuma ya ga little sai fara’a take……….
Fitowa yayi da cewa “yayi mantuwa,da sauri yafito ya nufi cikin gidan…….
A bakin stairs ya hangota tsaye ta juya baya,tana hawaye,har yake daf da ita bata saniba,hannunsa ya d’ora kan shoulders enta,ya juyo da ita,cike da tsoro ta bud’e idonta,ganinsa tsaye gabanta,ya matuk’ar bata tsoro,tunanin ta d’aya me ya dawo dashi………
Tambayan da yake mata cikin rad’a² ya katse mata tunani……..
“Me ya saki kika???”…..
“Babu komao”, ta amsa a tak’aice…..
“K’arya kike,fad’amin gaskiya”, ya sake fad’a……..
Wani Sabin hawayen ne ya sake sakkowa,gasu tsaye closer da juna……
Ja bata take k’ok’arin yi,ya kalleta, had’e face yayi yana,fad’in “kin tsaya ko sauna mareki”, cikin rawar jiki ta tsaya cak, inda take,hannunta yaja sai da suka haura sama,har d’akinsu ya shiga kaita,a tsakiya ya tsaya,still bai saki hannunta ba,ganin har lokacin tana matsar ido,ya janyota jikinsa………
*~Keep Following Fan’s…..~* 😍😍😍
*_SMASHER 🤞🏻😘_*
[22:03, 12/11/2017] Sister Hawwa: 💠💠 *RAYUWAR WANI……*
_{ơŋɛ’ʂ lıʄɛ…}_
💠💠
🌹
*ʂɬơrყ ąŋɖ ῳwrıɬɬɛŋ…*
*ცყ.*
_HAWWA M.U {SMΔSHΣR}._
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM…_
*A KULLUM INA GODIYA GAREKU,Y’AN UWANA DA K’ARFIN GWUIWAN DA KUKE BANI,HAR KULLUM INA TARE DA KU Y’AN UWANAH ABIN ALFAHARINA…..*
*AUNTY KHADIJAH (MAMAN K²).* ❤
*HABIBA IDREES (HUBBEY).* 💃🏻
*AMINA SALIS MUSA (MY LITTLE).* 😍
*INA K’AUNAR CI GABA DA KASANCEWA TARE DA KU,A RAYUWA,HAR KULLUM MASOYINKA SHI KA’AI ZAI KASANCE TARE DA KAI CIKIN WUYA KO DA’DI,ALLAH YA MANA TSAEON RAI MAI AMFANI…#IYA WUYA MUNA MANNE DA JUNA….* 💔❣💔
STORY CONTINUES BELOW

*Dyed in the wool to my beloved Mom H.Maryam H.S (Magarya Family)……..*
*℘ąɠɛ 33↔34*
Had’e jikinsu yayi guri d’aya,ya dad’a matseta ajikinsa,duk da chest enta da ke dukan 1000² hakan bai hanata tsaida kukan da take ba,lokaci guda hawayen ya tsaya cak………
Idonta rufe gam,ta rasa wane irin tunani za tayi,kanta na kallon k’asa,lokacin duk wani veins dake jikinta,suka dena aiki………
Kwantar da kanta yayi a kan k’irjinsa,tana patting bayanta,had’e da hura mata iska cikin kunnenta……
Dad’a lafewa tayi jikinsa,tana sauraren yadda zuciyarsa ke bugawa……..
Maganarsa ta katse mata duk wani banzan tunani da zuciyanta ta kasa fuskantar me take son tunawa,handky ya miko mata,banda sanyayyen k’amshi babu abunda yake,a hankali ta shiga goge fuskanta………
Kamar mai rad’a yake fad’in “mene dalilin da yawa ki kula?”……….
Shiru tayi babu answer, ganin haka,kuma ta dena kukan da takeyi,ya janyeta a jikinsa,zaunar da ita yayi bakin bed en nasu,ya tsaya kallonta,kanta a k’asa,tana wasa da ring enbhannunta…………
In minute ya had’e face had’e da cewa “Hey! Ina miki gana kin wani d’aukemin kai,kin bani answer ko saina mareki?”…….
Jin abunda yake fad’a, da yanayin yanda yayi maganar ya bata tsoro,cikin inda² ta bud’e baki za tayi magana,ta kasa,saboda sabon kukan da ya taho mata,bakinta ta rufe,ta mik’e da niyyan shigewa toilet……….
Fisgota yayi ta fad’o kan jikinsa,take kukan da take b’oyewa ya bayyana…….
Tsoronsa da ada ya tafi yanzun ya fad’a dawo mata sabo,sak ya koma mata yah JB da ta Sani tun kafin wannan lokacin,jikintane ya soma rawa fiye da da……….
Ganin yanda ya tsorata ta,yasa a hankali ya janyota,sai da tazo daf da shi suna iya jin numfashin juna,kamar mai rad’a yace “mene dalilin kukan??”………..
Haushi ta soma bashi ganin tak’i magana,yasa ya saketa tare da juyawa cikin jin haushin kansa,meya sa zai bite mata,yanzun duk zata rainashi,ya gama zubar da ajinsa……..
Tuna hakan da yayi yasa shi sakin tsaki ya fi a k’irga……….
Sauka ya soma daga staircase en,yana tafiya cikin isa,har ya k’araso cikin parlor, zaune ya tarar da su,kallonsa kad’ai daddy yayi baiyi magana ba……..
Ita kam mamy bata bar abunba saida tayi magana, “Son me ka koma nema ne da har ka tsaya haka?”……
Rasa amsan bata yayi,sai kansa da ya hau shafawa,zuwa can ya samo abun cewa ta hanyar cewa “ammm!! mamy wani file nake nema,to kuma ma ban ganshiba”…….
“Ohhh!! Really”, daddy ya fad’a yana murmushi…….
Da sauri ya nufi waje yana fad’in “saduwan alkhairi, na wuce”……..
Binsa suka kuma yi har bakin motan,sai da suka ga fitan motar daga gidan tukun suka koma cike da kewansa……..
Su little an samu waje,za a sha iska,sai murna take,akan fuskanta zaka iya gane farin cikin da take ciki………
A d’aki ta tadda jiddah kwance saman bed,idonta rufe kamar mai bacci…….
“Sistor what’s wrong?” Ta tambaya tana zama kusa da ita,ta data goshinta……
Jin kan da d’an d’umi tayi tunanin ko headache ke damunta……..
Bata kula taba,ita kuma bata fasa magana ba (kunsan little da surutu kamar Parrott)……..
Ikram ta shigo,tana fad’in ADDAS daddy na kiranku”,tana gama fad’an sak’on tayi waje ko zama ba tayiba……..
A parlor suka tarar da su gaba d’aya, ko wacce ta nemi guri ta zauna,kan jiddaha k’asa………
Daddy yayi gyaran muya kafin ya fara magana……..
“Dalilin da yasa nace a kiraku shi ne,tun yanzun ina son jin ra’ayinku ne game da ci gaba da karatu,na san nan da 3-5 months, za ku kammala karatu,yanzun kuma zuwa 2weeks za kuje exam na JAMB, so make sure kun zama ready,bana so ayi wasa,adage ayi karatu,kun fuskanta?”………..
Amsawa sukayi,kowacce sai murna take,dan Dana burinsu kenan,godiya sukayi,mamy ma na taya su,daddy ya sallamesu……..
Da murna suka shiga d’akin suka k’ank’ame juna………
Little ce tayi saurin sakin jiddah tana fad’in “hey!! Madam ina ciwon? Ko har kin warke?……
“Autchhh!!”, ta fad’a tare da dafe kai………
Dariya ssai little take,tana nunata da hannu,gaskiya sis gara miki ma ki bar wannan pretend en,dan ba zai amsuba a gurina,so stop it………..
STORY CONTINUES BELOW

Isar su filin jirgin na malam Aminu Kano, jikinsa duk babu dad’i kamar wancan lokacin yake jin babu dad’i, garama yanzun akan da shekarun da suka rage masa babu da wani yawa,kamar yau zai dawo cikin family ensa,da wannan ya samu k’warin guiwan,ci gaba da tafiya, har ya gama duk wani abu da zaiyi………..
Zaune yake cikin flight en,ya kwantar da kansa kan seat en da yake,ido ya lumshe yana tuna abunda ya faru kafin fitowansa daga gida……..
Murmushi ya sake,lokacin da ya tuna yanda sukayi,take ya nemi duk wani haushin da yake ji ya rasa………
Da wannan tunanin jirginsu ya Lula cikin gajimare……….
*★★★SAFE FLIGHT YAH BOSS…★★★* ✈✈✈
Ke dillah matsalata dake kenan,in kika fara dariya kamar wacce kanta ya samu kwancewa…….
“Hhhhh!! Lallai kam shi yasa naga duk na shiaga damuwa ba saboda wanda bai damu daniba zai tafiya”, ta rad’a tana ya tsina fuskanta……
Ai bazaki gane ba,matsalarki kenan,dan yah boss zai tafi shi ne aka ce miki damuwa nayi?, to ko kad’an ba haka bane,kaina kad’ai kemin ciwo……
“Ohhh!! Sure”, little ta fad’a tana d’age kai……..
“Kyaji da shi,ni ba matsalata b’ace,sai kiyi ke kad’ai”, jiddan ta rad’a tana ficewa daga d’akin…….
“Ko kuma maji da shiba”, ta rad’a cikin d’aga murya……
Ita kam bata kulata ba,ta k’arasa sauka…….
*★★★CHINA…★★★*
*SHANGHAI DISTRICT..*
Saukansu a airport, babu jimawa ya isa hostel,cike da kewan gida……..
Bayan ya gama gyara kayansa,ya shiga toilet wanka,fitowansa babu jimawa,ya bi lafiyar gado,cike da gajiya bacci yayi gaba da shi,ba shi ya farkaba sai 6:00pm a agogon can……
Wanka ya sake yi,ya shiraya cikin k’ananan kaya,ya fice,wani restaurant ya shiga,dake kusa da su,yayi order abincin da zaici irin namu…….
In a while minutes ya mammal,ya fice direct school libry ya nufa,aka koma bakin fama………….
*~Keep Following Fans…~* 😍😍😍
*_SMASHER 🤞🏻😘_*
[20:31, 12/12/2017] Sister Hawwa: 💠💠 *RAYUWAR WANI……*
_{ơŋɛ’ʂ lıʄɛ…}_
💠💠
🌹
*ʂɬơrყ ąŋɖ ῳwrıɬɬɛŋ…*
*ცყ.*
_HAWWA M.U {SMΔSHΣR}._
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM…_
📨📨📨📨📨📨📨📨📨
*Hak’ik’a baka sanin adadin masoyanka a rayuwa sai wani abu ya sameka,tabbas kun cika masoya na gari,kuka na k’warai,ku d’in kun zame min tamkar numfashin da zanyi a kowane motsawar second,ina addu’ar fatan alkhairi da kasancewar ku cikin fad’an ciki a rayuwa,Allah ya kareminku daga dukkan wani sharri……*
*_AISHA BICIKI (PRINCESS ESHAT AYSM)_* 💅🏻
*_NA’IKKE_* 🛵
*_FATIMA IBRAHIM (MUNEERAH)_* 🌹🌹
*_SAWWAMA A._* 💖
*Ina addu’ah kan Allah yasa mu kasance har a aljannah… ONE LOVE SISINAH..* ❤
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
🍇🍇🍇 *RUBUTACCEN AL’AMARI…*🍇🍇🍇
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*Jin jina gareki AISHA ALIYU GARKUWA (GARKUWAN FULANI),visa k’ok’arin da kikayi kan wannan novel enki,data tare da addu’ah samun nasara a cikin abunda kika sa gaba,Allah yasa sak’on da ke cikin wannan labari ya is a ga al’umman da ake so ya isa garesu,kuskuren da ke cikin labarin Allah ya yafe miki…….*
*Sai mun sake had’uwa a cikin wani sabon novel en naki nan gaba…… UR’S SM∆SH£R…..*
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
💠💠 *RAYUWAR WANI FAN’S….*
💠💠
🌹
*Ina mai bawa d’aukacin masoya wannan novel hak’uri na jina da kikayi shiru,har tsawon wannan lokaci,hakan ya faru sakamakon tashi da nayi bana jin dad’i, amma yanzun kam ALHAMDULILLAH!! sak’on addu’o’inku ya iso gareni,ina godiya tare da fatan Allah ya barmu tare……* 😍😍😍
STORY CONTINUES BELOW

*Dyed in the wool to my beloved Mom H.Maryam H.S (Magarya Family)……..*
*℘ąɠɛ 35↔36*
*★★★NIGERIA…★★★*
Bayanta little ta biyo tana mata surutu,ita kuma tak’i bite mata,ganin tak’i kulata,ta nufi ikram,dan tasan mutuniyar ba kulata za tayiba, yanzun y’an mulkin nata sun motsa…….
Daga ita sai lkram suke firansu…….
Gajiya tayi da zaman wajen ta mik’e cike da kasala duk da ba bacci take jiba,ta gwammace ta bar gurin,gaba d’aya jikinta kamar bata da cikakkiyar lafiya,ko magana ba tayi musu ba,ta mik’e ta bar gurin…….
Kallonta kad’ai suka yi,little ta kalli ikram,itama kallonta tayi tana d’aga mata gira,alamun meke damunta…………
Kafad’a ta d’aga alaman itama mata saniba…….
Ci gaba sukayi da firansu,ita kuma ta k’arasa bedroom en su,jikinta duk ya mata nauyi,akan bed ta zube ta rasa meke mata dad’i……..
Ajikinta take ji tayi missing wani abu,amma ta rasa mene wannan abun da ya kasance mai muhimmanci haka da har take jin duk wani joint na jikinta na mata ciwo…….
Kamar za tayi kuka, saboda tunanin abun da ta rasa fahimtar ko mene ne……
Tana wannan tunanin bacci yayi gaba da ita,ko dinner batayiba,ko da mamy ta aiko ikram ta kirata,cikin bacci tace ta k’oshi,baya sake sanin inda kanta yake ba sai da asubah,shima tashinta akayi,cikin kasala kamar lokacin da zata kwanta,ta mik’e, tana idar da sallan ta koma saman bed……..
Ko da suka tashi shirin skul,komai tana yine kamar Mara laka,haka suka yiwa mamy sallama,malam shehu ya d’ebesu sai skul…….
*★★★CHINA…..★★★*
Tun bayan shigansa libry en,ya nemi guri ya zauna,karatu yake sonyi amma ya kasa,duk wani hope nasa a ranar ya rasa shi,haka yake ta bud’e shafukan d’aya bayan d’aya, amma ya kasa komai…….
Hak’ura yayi ya rufe,tafiba yake yana tunanin ya rasa abunda zaiyi tuna,gaba d’aya jikinta babu dad’i………
Kamar Mara lafiya haka ya k’arasa yinin ranar,ganin haka yasa ya dan ganta hakan da gajiyan da ya d’ebo……
Wanka kad’ai yayi,shirin bacci yayi yabi lafiyar gado………
Haka rayuwa taci gaba da tafiya,lokaci na ci gaba da gudu,ta ko wane b’angaren ana samun ci gaba…….
*★★★NIGERIA…..★★★*
Cikin shekaru biyu 2 da suka rage ada,yanzun gashi har lokacin ya sake zuwa,inda yanazun yammatan mamy an dad’a zama big girls,tuni sun dad’a wayewa kasancewar mu’amala da many an yara,suma sun san abunda duniyar ke ciki……
Shirye² dawowan Boss ake sosai,had’e da bud’e masa hospital da daddy ya kammala Gina masa,an kammala komai sai jiran dawowansa,da kowa ke buri……..
Tafe suke a k’afa kasancewar tasowansu daga islamiyyan (USMAN BIN AFFAN) dake tsallaken k’ofar gadon k’aya………
Sai fira suke,kasancewar yau malam shehu baya nan shi yasa suka dawo k’afan………
Suna daf da isa gida,hankalinsu gaba d’aya tana kan firan da suke……
Horn ake ta bayansu kamar kunnensu zai stage saboda k’ara…..
Afusace little ta juya da niyyan tsiwa ga mai horn en………..
Wani sabon (RR) black colour, ya faka gefensu,had’e da sauke glass,sallama ya musu…………
Little rik’e da side en west nata, tana kad’a k’afa,ta amsa tana jiran taji me zai ce…….
“Idan babu damuwa hajiya ina son magana da ke”, abunda ya fito daga bakinsa kenan…….
Jikinta yayi sanyi ganin irin kallon da yake mata,take ta kasa cewa komai,duk tsiwan da ta tunkaro shi da ita take ya koma ganin mugun kwarjini da ya mata……..
Kai ta sauke k’asa,tana fad’in “kayi hak’uri bazamu samu damar tsayawa nanba,sai anjima”……..
Tana gama fad’in hakan ta ja hannun jiddah suka k’arasa k’afafunsu sauri……..
Ci gaba tayi da binsu har sai da yaga inda suka shiga,kafin yayi murmushi…….
Reverse yayi ya bar line en,da matsanancin gudu……..
Suna shiga parlor suka tarar da mamy tana waya,zama sukayi har ta ida wayan……..
Cike da farin ciki,ta kallesu tana fad’in “idan Allah ya kaimu nan da 1week yayanku zai dawo”………
Fitowan ikram kenan daga d’aki,ta tsinci maganar,tsalle tayi had’e da fasa k’ara,wanda yana hankalinsu……..
Kallonta kad’ai sukayi kowa cike da fargaba,da gudu ta k’araso gurin ta fad’a kan cinyan mamy,tana ci gaba da ihun……..
Sai lokacin suka fuskanci dalilin yin k’aran nata,tsaki jiddah tayi tana fad’an “amma dai wannan yarinya koi sha³,kin sa duk na tsorata wllh,tana hararanta,ta mik’e ta bar gurin……..
Tun kafin ta k’arasa d’aki ta fara cire hijab en jikinta………
Alwala kad’ai tayi ta sake kayan jikinta,after isha lokacin za suyi dinner daddy ya dawo,nan mamy ke sanar masa dawowan jabeer, sosai yayi farin ciki tare da fatan alkhairi…….
Har ya juya zai koma sama ya dawo yana fad’an “amma!! Mamyn yara an jima ki tunamin akwai shawaran da nake so muyi,bana son na manta,so ki tunamin zuwa anjiman”………
Amsawa tayi tana murmushi, shi kuma ya bar gurin,tashi itama tayi ta nufi kitchen, abincinsa ta had’a kan tray,ta nufi d’akin daddyn……..
Zama tayi ta had’a masa abincin,tana niyyan tashi ya dakatar da ita,yana fad’in ki jira na kammala mayi maganar yanzun,tun kafin na manta”……
Murmushi tayi ta koma ta zauna,bar ya kammala tana zaune……..
Gyaran murya yayi kafin ya fara da cewa “dalilin da yasa nace akwai shawaran da zamuyi da ke ba kan komai bane sai kan yara……..
Yabawa da halayyar yaran nan da muka d’auki d’awainiyarsu tun kafin wannan lokacin,da yadda suka girma a hannunmu,duk wani gata da ya kamata muyi musu munyi,sai dai ina ganin wannan gatan shi ne mafi girma” d’an daka tawa yayi kafin yaci gaba da magana………..
“Ba komai ne wannan gatan ba da ya wuce had’a jabeer aure da jiddah,yin hakan ina ganin shi ne babban gatan da zamuyi musu,haka ina tunanin shi ne kad’ai zai iya rik’e amanarta,amatsayinta na marainiya”………
STORY CONTINUES BELOW

Murmushi mamy tayi da jin shawaran da yafi komai faranta mata rai,ta jima da wannan burin a rayuwarta sai dai ta barwa zuciyar ta,kuma ta duk’ufa da addu’ah kan Allah ya tabbatar da alkhairinsa akan al’amarin idan har da alkhairi aciki…….
Nan ta fayyace masa abunda ta jima da shi a zuciyarta,murmushi kad’ai yayi tare da addu’ah ta fatan Allah ya had’a kansu,………..
Wai Dama daddy itace shawaran???? Da ka ya amsa mata yana murmushi…..
“To amma daddy bakayi observing wani abu tsakaninsu yaran nan,kafin tafiyan jabeer?” Mamy ta fad’a……….
“Wani abu kika ga ya faru?”, daddyn ya tambaya yana kuma neman K’arin bayani…….
Murmushi tayi kafin ta tuna masa ranar da jabeer d’in zai koma,da shigan jiddah gida tana kuka,har zuwa cewa da jabeer en yayi akan yayi mantuwa………
Sannan ta d’ora da cewa “a ganina hakan ya nuna suna son junansu amma basa so ne a gane”………
Sosai maganar yayiwa daddy dad’i da ya kasance hasashensa yayi dai²……..
*(UHMMM!! nikam cewa nayi a jira aji ta bakinsu kafin yanke hukunci…)*
Kan little firan ya koma,inda daddy yake cewa a tambayeta aji ko da wani wanda yake sonta,dan yafi son aurar dasu lokaci gida,ba lallai sai sun kammala karatuba……….
Ranar yau kam ta kasance mafi fad’in ranaku a wajen wannan family na ALHAJI MUHAMMAD BARODO…..
Da wannan farin cikin gidan ya kasance,duk da cewa su yaran gidan babu wanda yasan da maganar, an barta ne zuwa lokacin da likita bokan turai zai dawo………
*★★★ONE WEEK LATER…..★★★*
*THURSDAY MORNING…*
Wayewar garin na alhamis yazo cike da nasarori masu train yawa,inda jabeer yake jinsa kamar wanda aka d’aukewa wani nauyi,bayan shafe shekaru 6 a kasar ta china……….
Wanda kuma ajiya hukumar makarantar ta yaye d’aliban tare da lambobin yabo da girmamawa da ya samu,daga makarantar…………
Farin ciki yake ciki Mara misaltuwa a wayewar Safiyan,kasancewar rana ta k’arshe a gurinsa a *”FENCING CAMPUS”*………
Da wannan ya tattara duk wani abu mallakinsa yayi sallama da sauran jama’an da suka saba bayan dawowan sa,ya nufi airport………..
*SAFE TRIP YAH BOSS…….* 🛫🛫🛫
*★ ★ ★ ★ ★ ★ ★ ★ ★ ★*
Shiri ake sosai na tarbansa,tun wayewar garin babu wanda ya zauna,sine d’ora wancan,sauke wannan…..
Har fiye da shud’ewar wasu awanni……
Dai² lokacin da agogon Nigeria ya nuna k’arfe 2:30pm suka kammala duk wani shirin tarbansa,sai shirin tafiya taronsa da suke…………
Wanka sukayi,ko wacce ta zauna Rana baje hajar basirarta wajen k’awata fuskanta da had’d’d’en make-up………
Sai da suka shade 1 hour kafin cikin gudu² aka fara tseren saka kaya,Don baifi mintuna ya rage jirginsu ya zauna ba…….
Ga mamy sai kuransu take akan su sakko,amma sun mak’ale a sama (kamar wasu tsuntsaye…)……..
*~Keep Following Fan’s… ~* 😍😍😍
*_SMASHER 🤞🏻😘_*
[21:08, 12/13/2017] Sister Hawwa: 💠💠 *RAYUWAR WANI……*
_{ơŋɛ’ʂ lıʄɛ…}_
💠💠
🌹
*ʂɬơrყ ąŋɖ ῳwrıɬɬɛŋ…*
*ცყ.*
_HAWWA M.U {SMΔSHΣR}._
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM…_
*INA GODIYA DA ADDU’O’INKU MASOYANAH ALLAH YA BAR ZUMUNCI….* 👏🏻👏🏻👏🏻
*_KUMIN UZURI FAN’S NA KOMA SKUL YANZUN BA KOWANE TIME ZAKUNA GANIN POSTING ENABA,COZ WANNAN SHINE LAST SEMESTER NA…….IDAN NA SAMU TIME SOSAI ZAKUNA JINA KAMAR KO WANE LOKACI……..LOVE U OLL…._* 😍😍😍
*Dyed in the wool to my beloved Mom H.Maryam H.S (Magarya Family)……..*
*℘ąɠɛ 37↔38*
STORY CONTINUES BELOW

Da k’yar mamy ta samu suna sakko,shima sai da ta shiga d’akin ta korosu,gown ne ajikinsu black colour,colour en touches en ne ya bambanta,nan jiddah anyi da red,yayinda na little ya zama pink,veil kowacce ta ja,kalar touch en jikin gown nata,rolling sukayi,kafin suka janyo wani uban hill shoe……..
Da k’yar suke tafiya akan sa,bama kamar little tana tafiya kamar zata fad’o, a haka suka saukko k’asa……..
Mamy na zaune suka sakko bata kallesuba har suka k’araso,kallonsu tayi ta d’auke kai……..
Kallon juna sukayi, kafin suyi murmushi tare da d’aga kai………
“Mamy mun tafi”,suka fad’a……
“Karku tafi ku dawo ku zauna”,ta basu answer……
Eyyahh mana mamy kiyi hak’uri yanzun fa can zamu tafi…….
Bata kulasuba har lokacin, da gudu² suka nufi hanyan fita,ikram na bayansu……
Sunzo daf da zasu fita,garin sauri k’afar little ta zame gaba d’aya ta tafi sai junta tayi a k’asa zaman yan bori…….
“Autchhh!!” Ta fad’a tana runtse ido…
Dariya gaba d’aya parlor suka saka mata,har mamy da komai ya faru akan idonta…….
Ganin babu mai mata sannu yasa ta fara kuka,still dariyan sukaci gaba dayi,da k’yar ta mik’e tana bin wall en parlor tayi waje bata kula suba……
Da gudu suka biyo bayanta lokacin har ta kusa da motor en da zasu fita da shi……..
Mamy na daga Parlor take fad’in “Allah ya dawomin daku lafiya,ku kula da hanya,banda driving en rashin hankali”, amsawa sukayi suna daga wajen…….
Key ne a hannunta tana tafiya,da gudu jiddah ta fizgesa tana fad’in “tabbb wallahi bamu shiryawa driving enki ba yau,barema da kike jin haushin munyi miki dariya”…….
Kai ta jijjiga tana fad’in “wallahi Allah ya ceceku yau da sai kun gwammace baku bari nayi driving ba”……..
Babu wanda ya kula ta,haka suka shige,ikram na back seat……..
Belt tasa kafin tayi warming motor, da hanzari suka bar harabar gidan sai airport……..
Tun tasowansu daga k’asar ta China,basu suka sauka a Nigeria ba sai misalin 5:15pm a agogon 9ja…….
Dai² lokacin da suke sakkowa daga cikin flight en su lkram suka k’araso gurin……….
Daga baya suka hangoshi yana sakkowa sanye da black suit, ya dad’a haske da fresh,ga wani class da ya dad’o,steps yake tsallakowa a hankali cikin takun k’asaita,kamar ba Shiba……..
Little ce ta fara hangoshi,baki ta sake tana kallonsa tun daga nesa,jiddah ta tab’a tana mata nuni da hannu…….
Abunda take mata nuni da tabi da kallo…….
Hangoshi tayi yana takowa yana kallon side ensa,ko zai ga wanda yazo d’aukansa…….
Badan little na gurinba babu lallai ace zata ganesa,da gudu lkram take k’ok’arin wucewa…….
Jiddah ce tayi k’arfin halin kamo hannunta,tana jijjiga mata kai,alamun A’a…….
Kai ta sunkuyar tunawa da tayi shi en ba muharrraminsu bane……..
Suna tsaye har ya zo zai giftasu,little ce tayi maganar da cewa “welcome back yah Bos……….
Da sauri ta rufe bakinta,ganin zata fad’i abunda bata shiryaba……..
Kallonta yayi had’e da wani mugun harara da ya Watson mata…….
Ba tare da ya kulataba yayi gaba,da sauri suka bi bayansa,har bakin motar da baiyi tunanin shi ne wanda suka zo da shiba………
Har ya gota motan,lkram ta masa maganar,dawowa yayi da baya,yana fad’in “ina driven?”……….
Ganin jiddah na k’ok’arin shiga driver seat ya bud’e ido sosai,tare da komawa baya kad’an,yana fad’in “are u d driver?”…..
Kai ta sunkuyar k’asa,kafin taci gaba da cewa “OK we can go ai,tunda mun shirya mutuwa”, yana gama fad’in hakan ya nufi front seat, nan ya zauna ita kuma little ta koma gefen ikram da ta shige back seat…………
Ita kam da k’yar ta ja k’afafunta ta bud’e front seat en ta zauna,addu’ah ne kad’ai a bakinta tun da ta zauna har sai da suka shigo haraban gidan sannan ta samu nutsuwa……..
Banda godiya ga Allah babu abunda take,da haka tayi following nasu back,har sun kusa da shiga parlor……..
Shigowansu parlor da sallama yasa mamy dake zaune mik’ewa tana murmushi na jin dad’i da Allah ya dawo mata da tilon d’anta namiji gida lafiya……….
Zama suka yi,bayan sun gaisa da mamy ta masa murnan kammala karatunsa…………
Sai murmushi yake,har zuwa lokacin da mamy tace ya je yayi wanka ya huta, kafin suyi dinner,na murnan zuwansa……..
STORY CONTINUES BELOW

Mik’ewa yayi ya nufi d’akin sa da aka gyarashi fiye da lokaci tafiyarsa,sosai d’akin yayi matuk’ar burgeshi, an canja komai na d’akin, sai k’amshin da ke tashi aciki na freshener…….
Sanyin da d’akin ya d’auka da k’amshin data shak’a ya haddasa masa kasala…..
Da k’yar ya samu yayi wanka,yana fitowa,ya zaune k’alk’ale jikinsa………
Cikin k’ananan kaya ya shirya,red polo da black jeans,ya sakko dining ya nufa nan ya tarar da mammy,little, ikram zaune parlor,suna firan irin sauyawar da tayi bayan komawarsa………..
Wanda a shekaru biyu baya da yazo bai yi wannan canjinba……..
Murmushi kwance kan fuskansa,ya k’araso ya nemi guri ya zauna,nan akaci gaba da firan da shi…….
Shigowan daddy ya katse musu firan da sukeyi,cikin farin ciki ya sake su,guri ya samu ya zauna,suna ta masa barka da dawowa,amsawa yayi kafin ya kalli jabeer da ke ta faman smile yana fad’in “likita bokan turai”…………
Dariya suka saka gaba d’aya parlor……..
Anata fira,sai da aka tashi yin dinner, lokacin ne daddy yake tambayanta jiddah……
Kallon kallo aka shiga yi,kafin suka ce masa tana sama………
A tsakiyan parlor aka dire kayan abinci ranan dan yafi musu balance……..
Kiranta daddy yasa ayi,little ta tafi cikin sassarfa harta tura d’akin tana kiranta,jin shiru yasa ta tura k’ofan toilet……….
Ga mamaki ta k’ofan a bud’e yake,dube² ta fara amma bata gantaba…..
Har ta juya zata koma ta jiyo nishinta a space en dake jikin gadonsu…….
Tunanin ta me take a gurin,ci gaba tayi da kiranta,jin bata answer ba,ta nufi gurin da sauri.,……….
Kwance ta sameta ta kifa akan cikin ta,sai juyi take,tana nishi sama²,cikin azaba da rashin sanin halin da take ciki……..
K’ara little ta sake,wanda ya janyo hankukansu daddy,da gudu suna rige² suka k’araso d’akin………
Ganin halin da take ciki yasa cikin rud’ewa jabeer ya d’auki ta,a kan bed ya shimfid’eta……..
Lokacin yayi dai² da idanunta da suka fara lumshewa a hankali,har suka gama kullewa,jikinta ya saki,take ta dena motsi………
K’ara lkram da little suka saki,a tare suka nufi inda take……..😭😭😭😭😭😭
*~Keep Following Fan’s…. ~* 😍😍😍
*_REAL SMASHER 🤞🏻😘_*
[21:36, 12/14/2017] Sister Hawwa: 💠💠 *RAYUWAR WANI……*
_{ơŋɛ’ʂ lıʄɛ…}_
💠💠
🌹
*ʂɬơrყ ąŋɖ ῳwrıɬɬɛŋ…*
*ცყ.*
_HAWWA M.U {SMΔSHΣR}._
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM…_
*HUH!!! 🤦🏻♀ FAN’S KUNA BANI DARIYA,ESPECIALLY U GUYSSSSS DA KUKE MAGANAN KAR ACE JIDDAH TA MUTU,IRIN CHAT ENKU AKAN HAKAN YA SANI NISHA’DI SOSAI…….ALLAH YA BARMINKU HAR A AL’JANNAH….#SO MUCH LUV FAN’S…….* 😍😍😍
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
*_INA KIKE Y’AR UWATA KUMA ABAR K’AUNA,★★★QUEEN ACID 🌹★★★ ARADU WANNAN PAGE WA KE KAD’AI NA BADA KYAUTARSA….INA JIN DAD’IN ADDU’ARKI GARENI,INA GODIYA SOSAI ALLAH YA BAR K’AUNA…._* ❤
*Dyed in the wool to my beloved Mom H.Maryam H.S (Magarya Family)……..*
*℘ąɠɛ 39↔40*
Gaba d’aya sun k’ank’ameta, sai jijjigata suke, ganin sunk’i barinta,yasa abun ya bawa jabeer da ke tsaye yana son duba abunda ya faru da ita,yi musu tsawan da babu shirin suka saketa,kowacce ta koma gefe suna hawaye…………
Tsawon wani lokaci tak’i farkawa,duk temakon da ya bata na gaggawa…….
Hannunsa yasa cikin gashin kansa ya bajesa,had’e da furzar da iska mai dumi,idanunsa har sun soma canja colour zuwa red……….1
Rashin isassun kayan aikima baiyiba,k’asa har k’asa amma idan mutum baida lafiya sai dai wani ma ya mutu,saboda rashin kayan…………
Wani uban tsaki ya saki,yana d’auke zufan da ya tarun masa a forehead ensa………
Daddy ya kalla cikin takaici yana fad’in “dad sai dai mu wuce hospital”…………
Bai k’arasa ta ja ajiyan zuciya……..
Cikin sauri suka kalleta,suna rige² wajen zuwa kusa da ita,sun manta da warning na yah Boss………
STORY CONTINUES BELOW

Juyawa yayi shima yana kallonta,ganin tana juyi kan gadon yasa,bai jira ya sake cewa komaiba……..
Nufanta yayi,ba tare da ya bi ta kan su lkramba ya sureta,sai waje………..
Abaya su lkram suka biyoshi,yana sta a motar ya fisgi motar ko su ikram en dake bayansa basu samu daman shigaba,ya mata key……….
Da matsanancin gudu ya isa wani private hospital dake nan cikin sharad’a…….
D’aukanta yayi ya nufi ciki da ita,ganin haka nurses en suka nufo shi da niyyan ansanta………….
Bai basuba haka suma basu bashi hanya ya wuce ba
…………
K’aran da tayi had’e da damk’an cikin ta,ya dad’a birkitashi,cikin wani irin voice yayi masu tsawan da yasa suka bashi hanya,gaba kad’ai yayi suka biyo shi abaya…………
Magana Duke amma hankalinsa baya Kansu,kan dole suka hak’ura suka zuba ido……..
Room en da yake daf da shi ya shige tare da kwantar da ita,nan ya shiga dubata…………
Cikin k’ank’anin lokaci ya gane inda matsalan ta ya nufa……….
Allurai ya mata had’e da sa mata drip,take baccin wahala yayi gaba da ita………
Sai lokacin ya samu hankalinsa ya kwanta……….
Zama yayi a gefenta,tana bacci kallonta yayi tun daga up-down,sai lokacin ya kula da kayan dake sanye jikinta……….
Wani haushi yaji lokaci guda……….
“Ta yaya har ya fito da ita a haka”
Ya tambaya kansa,ganin babu answer ya kau da tunanin……………
Kanta babu ko tight,haushin kansa yaji ganin duk yabi ya damu da abunda ya shafeta,da yanda ya gama rawan jiki a gidaba………….
Yayi tsaki yafi a k’irga tuna hakan………
Kiran phone ensa daddy ya shiga yi,ganin ya barsu cikin gidan,kafin su fito har ya tafi…….
Sai su lkram dake kuka suna k’ok’arin komawa da baya………
Ci gaba tayi da Kiran phone en,amma har sama da 20 miss call’s ba a d’auka ba………
Hak’ura yayi da kiran,parlor suka koma,dai² lokacin da yake k’ok’arin sake Koran nasa,kusa da su sukaji ring en phone en………..
Sai lokacin suka tuna abunda ya faru da yanayin yanda abun ya zo musu………
Hak’uri sukayi,sun zuba ido zuwa lokacin da zasu dawo……….
Motsinta ya tabbatar masa da ta farka, juyawa yayi ya kalleta………
Kafin cikin yanayin jimami ya ce “ya jikin naki,hope babu wata damuwa?”………
Kai ta d’aga masa,alaman babu komai…….
Danshin da taji k’ark’ashita ya tabbatar mata tayi mugun staining, cikin firgita ta kalli kanta,gaba d’aya ta gama bata gurin da take kwance………..
Sheshek’an kukanta ya jawo hakalinsa kanta cikin hanzari ya kalleta da alamun neman K’arin bayani akan kukan da take…………
Idonsa ne yakai kanta,sai a time en ya tuna dalilin ciwon nata……….
Dafe kansa yayi,yana tunanin abun yi,can ya samo mafita……..
Wata nurse yama maganar,cikin wad’anda yama tsawa d’azun,bayani ya mata akan yana so ta taimakata…….
Babu musu ta shiga room en,ficewa yayi ya nufi gida,sai yanzunma ya tuna da yanda al’amarin ya faru………
A parlor ya tarar da su sunyi jigum²,suna jiran jin wane hali take ciki yanzun…….
Shigowansa yasa hankulansu dawowa kansa,nan aka shiga rige² wajen tambayansa ya jikin nata,amsawa yayi,kafin ya bata little umarnin ta kawo masa kayanta yana jiranta………
Amsawa tayi tare da mik’ewa cikin sassarfa ta had’a mishi kayan……..
An sa yayi ya juya zai bar parlor, “dan Allah yah na biyoka?” Little ta fad’a tana rangad’ar da kai,wani mugun kallo da ya wullo mata yasa ta sauke kai k’asa………
Ta san dama abunda zai biyo baya kenan,ficewa yayi ba tare da ya ce uffanba……..
Cikin mituna da basu wuce 30 ba ya dawo da kayan,da zata sa…….
Lokacin har ta gyara jikinta,sai dai kukan da take still………..
Tun da ya shigo yake jiyo sheshshek’ar kukantan,daga cikin toilet en………
Mamaki yake na tarar da hakan……..
Kayan ya ajiye kan bed,waje ya nuna fita,da nurse en suka dawo,ya tsaya bakin room en……….
Sai da ta gama shiryawa tukun ta fito,kan bed en ta koma ta sake kwanciya,still sai sheshshek’an kuka take……….
Shigowansa ya sake tarar da ita tana yanda ya barta,kallonta kawai yayi,ya d’auke kai………
Ganin ta k’i shiru,face enta har ya fara tasawa,yasa ya bud’e baki da k’yar yana fad’in “kinma mutane shiru ko kuwa sai na zo nan?”……..
Babu shiru ta had’iye kukan……….
Gaba yayi yana ci gaba da fad’in “idan kin gama kukan ki sameni waje”……..
Cikin sauri ta mik’e dan dama zaman ya isheta ga dare da ya soma nisa,da sauri² ta biyo bayansa duk da ba wai tana jin dad’in jikintan bane………
Tsayawan da tayi yasa ita kuma tayi gaba,ci gaba tayi da tafiya a hankali sai waige² take ga gurin babu mutane sosai,tsorone ya shafeta da yasa jikinta ya fara rawa kamar mai jin sanyi,take hawayen da ta nema ta rasa suka sake ballewa kamar an bud’e tap…………
Kasancewar gurin babu yalwar haske sosai,ga dogayen bishiyu,banda kukan k’wari babu abunda kake ji……….
Tana tsaka da tafiya ta bugi wani Dutse da yasa ta tafiya da baya……
Idonta a rufe tana jiran ta k’arasa kaiwa k’asa……….
Ga mamaki ta,ji tayi an tarota,ajiyan zuciya ta sauke,amma da sauri tayi k’ok’arin fisge jikinta,tunawa da tayi da inda take………
Rik’eta yayi sosai,ganin yanda take a tsorace,yana fad’in “ina zaki kuma?”……
Jin muryansa ya sa ta fuskantan shi ne,amma har lokacin jikinta rawa yake……..
K’ok’arin mik’ar da ita yake,sai dad’a cukuikuyeshi take duk ta mak’aleshi…….
Hak’ura yayi da ita a jikinsa ya fara tafiya……..
One step forward yayi k’afan nasa ya zame,da baya ya tafi,duk k’ok’arin sa na ganin bai kai k’asa ba hakan ya gagara……
Kwanciya yayi a k’asa da ita ajikisa,dai² lokacin da ya kai k’asa lips ensu ya……………………..
*~Keep Following Fan’s…~* 😍😍😍
*_REAL SMASHER 🤞🏻😘_*
💠💠 *RAYUWAR WANI……*
_{ơŋɛ’ʂ lıʄɛ…}_
💠💠
🌹
*ʂɬơrყ ąŋɖ ῳwrıɬɬɛŋ…*
*ცყ.*
_HAWWA M.U {SMΔSHΣR}._
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM…_
*_KUMIN UZURI FAN’S KAN,RASHIN JINA DA WURI DA BAKWAYI YANZUN,ABUBUWANE SUNMIN YAWA YANZUN DA K’YAR NAKE SAMUN TIME EN DA NAKE TYPING…..ALWAYS U ARE WITHIN MY K’ALBEEYYY LOVE U OLL…._* ❤
+
*_WELCOME BACK SURUKI,ALLAH YA BADA SA’AN EXAM YA FITO DA SAKAMAKO MAI KYAU……@HASSAN ATK TANKO…._* 👏🏻👏🏻👏🏻
*Dyed in the wool to my beloved Mom H.Maryam H.S (Magarya Family)……..*
*℘ąɠɛ 41↔42*
Dai² lokacin lips ensu yayi clashing,wasu stars ne suka gilma a idanunsu,had’e da wani irin electric shock da ya ratsa jikinsu……
Tsorone ya dad’a kamata,k’ank’ameshi ta dad’ayi fiye da rik’on da ta masa na farko,ci gaba yayi da k’ok’arin mik’ewa,ita Kuma tak’i tashi daga jikinsa,ganin haka kan dole ya mike da ita ajikinsa,ko daya mik’e hak’ura yayi ya d’auketa ya ci gaba da tafiya tana jikinsa har bakin motar ya isa da ita a hannunsa…….
Kwanciya tayi akan wide chest ensa,hannayenta zagaye a wuyansa duk ta nad’esa kamar wata (micijiya),jikinta a sake saboda kasalan da take ji wanda bata tab’a tsintar kanta a cikin irinsa ba sai yau,dama tafiyan da k’yar take yinta,saboda k’afanta duk ya rik’e da k’yar ta iya fitowa daga room en,yanzun kuma ta samu anyi lifting enta,banda smiling ba abunda take……..
Front seat ya ajiyeta kafin ya juya zai shiga mazaunin driver, kallonsa take tana murmushi har ya zauna,warming car en yayi,kafin ya juya a hankali ya kalleta,ganin idanunta a rufe yayi tunanin ko bacci take ji,da sauri ya bar harabar hospital en ya nufi gida da ita………
Motan yayi shiru,tamkar kuramene aciki,haka har suka isa gida……
Tana jin lokacin da yayi horn har zuwa gyara parking da yayi a parking lot,ya jima tsaye yana kallonta…….
Tunaninsa inda zai fara tashinta yake,ya kai kusan five minutes ya kasa tab’uka komai,ganin yana b’atawa kansa lokaci yasa ya fito daga motor en,zagayawa yayi ya bud’e, still ya sake yi a wajen,zuwa can yayi k’arfin hali ya d’agota tare da mannata ajikinsa,ajiyan zuciya sukayi lokaci gida,da k’afa ya tura k’ofan ya nufi cikin gida da ita……..
Sai da yaje daf da parlor sannan ya tsaya yana waigen bayansa,tunaninsa ta yayama zai shiga da ita a haka? Rashin mafita yasa shi sauke ajiyan zuciya,yasan dai dolensa ya shiga gidan……
Hak’uri yayi ya nufi cikin parlor da sallama,yana addu’ar Allah yasa babu kowa a parlor…….
‘Dago kansa yayi jin maganar mamy dake zaune,shi kenan ya fad’a a zuciyarsa…….
lkram da little kam har sunyi bacci a parlor kan jiran ganin dawowarsu,da abun ya k’ine suka kashingid’a bacci kuma yayi gaba da su nan,duk k’ok’arin da mamy tayi kan su tafi d’aki suka nace kan jiran ganin dawowansu………
Amsa masa tayi tana mik’ewa tsaye,ganinsa d’auke da jiddah a hannun,tunaninsa wani abun ya faru kuma,hankalinta a tashe ganin yanda jikinsa yayi sanyi yasa ta tsorata,matsowa tayi tana fad’in “son me ya sameta??……
Ganin yanda hankalinta ya fara tashi yasa yayi murmushin k’arfin hali,da k’yar ya d’aga k’afansa ya nufi inda take yana fad’in
“huh!! Mamy she’s feeling fine fah”…
Yana squeeze da face nasa……..
Murmushi tayi jin amsan daya bata…
Amma still tana neman K’arin bayani, fuskantan hakan yasa ya kalleta tare da fad’in “bacci tayi mamy kafin mu zo gida”……
Eyyahh!! Kaita d’aki toh…..
Staircase ya nufa da ita a hannunsa,a hankali take sauke numfashi,hakan ya tabbatar masa da bacci take…..
Akan bed ensu ya shimfid’eta, veil en kantane ya zame gashin kanta dake tsefe ya baje kan pillow, wani ya kwanta kan face enta…..
Har ya juya zai fita ya dawo dai² saitin kanta ya d’an rage tsayinsa,gashin ya janye mata gefe,kafin ya juya ya bar d’akin…….
STORY CONTINUES BELOW

A k’ofan room en nasu sukayi clashing da mamy tana k’ok’arin shiga d’akin, murmushi tayi had’e da cewa
“Sannu son,ko abincin baka ciba,muje ciki kaci”,hannunta d’auke da tray….
Juyawa yayi tana bayansa,a bakin bed en ya zauna,mamy ta ajiye masa tana fad’in
“Son ka tsaya min da daughter zanje na dawo yanzun”…
Tana gama fad’a tayi hanyan fita a d’akin….
Abincin ya fara ci,bai wani ci sosaiba ya ture komai had’eda jingina bayansa jikin d’ayan side na bed en,a kan fuskanta idonsa ya sauka,kallonta yake da yanda take baccin peacefully,hot cute lips nata idonsa ya sauka a kai,bai tab’a kallonta kamar na yauba,sai yanzun ne ya gano ainihin kyaun da Allah yayi mata…..
Tasbihi yake a zuciyarsa, yana ci gaba da kallon cute face nata,bai san lokacin da wani smile yayi escaping masa ba…….
Wani feelings ne ya shiga masa yawo a jiki,take jikinsa ya gama mutuwa……..
Dai² lokacin mamy ta shigo,tana fad’in
“Son maza je ka huta,sai da safe”….
Murmushi yayi ya fito daga room en, yana mata sallama……..
Tun shigansa room en kwanciya yayi,idonsa a rufe yana tuna moment ensu……
Murmushi ne keta escaping daga lips ensa,haka ranan ya kwanta cike da farin ciki…….
*★★★IN THE MORNING………..★★★*
Dai² lokacin da za suyi break, kowa cike da murnan ganin jiddah na sakkowa daga stairs suke kallonta, suna mata tsiyan gawa tak’i rami….
Murmushi kad’ai tayi ta nemi guri ta zauna,daddy ne ya fito nan suka shiga gaisheshi……
Amsawa yayi cike da kulawa yake tambayanta jikinta,amsawa tayi kanta a k’asa……
After sun gama break,suna zaune parlor daddy yayi gyaran murya tare da kallonta jabeer yana fad’in
“Yallab’ai baka mana bayanin ciwon dake damuntaba har take suma,gashi yau kuma mun ganta garau,wane siddabarun kayi mata?”…..
Ya tambaya lokacin da gaba d’aya parlor akasa dariya……..
Jin maganan da aka d’auko yasa jiddah ta zame jikinta ta nufi sama,mamy ce tace “ina zaki daughter?? Marairaicewa tayi ta nuna sama tana fad’in, ” yanzun zan dawo mamy……
Kai ta d’ago mata,barin gurin tayi kamar wacce k’wai ya fashewa aciki……
Daddy ne ya juya ya kalli jabeer karo na biyu had’e da mai²ta tambayan da ya masa tun farko…..
Da k’yar ya iya masu daddy bayanin menstrual cramp ne,k’arin bayani yayi musu da irin matsalolin da zata iya fuskanta nan gaba,
Da hanyoyin da za a magance matsalan……
Sai bayan da ya gama tukun,daddy ya kalleshi yana murmushi, kafin ya kira sunansa,d’agowa yayi jin irin yanayin da daddy ya kirashi da shi ya tabbatar masa da maganar da zaiyi masa tana da muhimmanci……
Nutsuwa yayi yana jiran jin me dad en zai fad’a haka……
Akwai muhimmin al’amarin da ya faru kafin dawowarka,tunda abun yazo da haka bana buk’atar b’ata lokaci,dakatawa yayi kad’an….
Little ya kallah yana fad’in
“Maza kiramin y’ar uwarki”….
Amsawa tayi tana mik’ewa,tare suka dawo da jiddan, kowacce ta nemi guri ta zauna……
Ci gaba daddy yayi da fad’in
“Mun Riga mun yake hukunci ba tare da tambayar ra’ayinkuba,sai dan mun san hukuncinmu karb’ab’b’ene a gurin ku a ko wane irin lokaci”…..
Jikinsu duk ya gama yin sanyi da maganar da yakeyi……
“Ba kan komai nake magana ba sai kanku”,ya nuna jiddan da jabeer,gabanta ne ya fad’i jin maganar,kafin tayi wani yunk’urin tunani taji yana fad’in..
“Mun yake hukuncin had’aku aure,badan komai sai dan dacewar hakan da muka gani,da kuma sakamakon abundnt muka fuskanta kuma akan ku kuna son juna…..
Jin maganar sukayi kaman wani thunderstorm da sauri suka kalli juna cikin tashin hankali…………..
*~Fad’owar alk’alamina yasa ni dakatawa…..~* 😳😳😳
*~Keep Following Fan’s…~* 😍😍😍
*_REAL SMASHER 🤞🏻😘_*
[21:50, 12/16/2017] Sister Hawwa: 💠💠 *RAYUWAR WANI……*
_{ơŋɛ’ʂ lıʄɛ…}_
STORY CONTINUES BELOW

💠💠
🌹
*ʂɬơrყ ąŋɖ ῳwrıɬɬɛŋ…*
*ცყ.*
_HAWWA M.U {SMΔSHΣR}._
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM…_
*Dyed in the wool to my beloved Mom H.Maryam H.S (Magarya Family)……..*
*℘ąɠɛ 43↔44*
Tun da daddy ya fara maganar, basu sake fuskantan me yake cewa ba har ya gama….
Sun dai tsinci kalamansa na k’arshe da yake cewa “Allah yayi muku albarka,nasan dama bazaku bamu kunyaba”…..
Kan little ya juya yana fad’in “kar kiyi tunanin babu ke cikin wannan maganar,idan da wanda kike so ki sanar da shi mahaifanki na son ganinsa,nafi son na aurar da ku lokaci guda,Allah yayi muku albarka, zaku iya tafiya”,
Nan ya sallame su…
Da k’yar jabeer ya bar gurin,kasancewar shi ya fara tashi a gurin,d’akinsa ya nufa,yana shiga ya kwanta kan sofa,idanunsa a kulle,tunani yake sonyi kan maganar daddy,shi toma ta yaya za ace suna son juna,ya tab’a nuna wani abune da yake bayyana yana son nata ko kuwa?
Gaba d’aya ya kasa tuna komai,sai dai yasan shi ba wai yana k’inta bane,Kuma babu abun k’i a tare da ita……
Haka ya yini cikin tunane² wanda daga k’arshe dai mafita d’aya ce,gare shi itace amincewa da auren….
Ga jiddah kam tun da suka koma d’aki suka zauna kowa da tunanin da yake akan maganar….
Little duk ta dameta da maganar da daddy yace har ita,shiru tayi mata can da ta isheta ta watsa mata harara cikin fad’a² tace,
“To wai me kike so nace ne,in ce miki karki yi abunda daddy yace ko kuwa yine baki da niyya,kinbi kin dameni tun safe sai maimaita magana d’aya kike,ki k’yaleni nima dan Allah nayi tunani akan nawa prob en please”…..
Tana gama fad’a ta hau kan bed ta kwanta had’e da rufe ido…..
Matsowa little tayi kusa da ita,cikin sanyin murya take fad’in
“Kiyi hak’uri y’ar uwata banyi haka dan na b’ata miki raiba,tun tasowarmu muka kasance tare,bama k’aunar abunda zai shiga tsakaninmu,me yasa yanzun bazaki fuskantar dani hanyan da zanbi na samo mafita ba? Me yasa kike k’ok’arin yin fushi dani”………
Kuka ne yaci k’arfin ta kan dole tayi shiru badan ta soba…..
Jin she²k’an kukanta yasa Jidda saurin mik’e wa ta rungumeta….
Bata yi magana ba sai patting bayanta da take,cikin yanayin damuwa ta fara magana….
“Hak’uri za muyi yanzun duka mu nemi abunyi,amma ina zuwa ta fad’a lokacin da ta saketa”…
Fita tayi,bata jima ba ta dawo da phone en mamy a hannunta tana fad’an “bari na kira sis hubbey duk yadda za ayi muna buk’atar had’uwa da ita,if possible Muje gidansu a yau”…..
Wayanta ta kira tana picking,
Ta fara tambayanta,
“Ello sisi are u at home?”
“Yeahhh!!” Ta bata answer
Ok ki jira zuwanmu anjima…..
Tana gama fad’a tayi hanging kiran…
“Oyaaa tashi mu shirya,yanzun bamu da lokacin b’atawa”…
Tana gama fad’a tayi toilet, har ta fito little tana zaune ta buga tagumi kamar wanda aka ma mutuwa..
Tun da ta fito take mata magana,ganin tak’i kulata,ta matso kusa da ita,yanayin da ta ganta ya tabbatar mata da ta dad’e da yin zurfi cikin tunani…
Tab’ata tayi,nan ta d’an firgita kafin ta kalleta da murmushin da bai kai zuciya ba….
Ki ta shi muyi sauri kar mamy ta hanamu fita kinsan idan yamma yayi sosai bamu da halin fita koh,Kuma yanzun ba skul bare mu had’u a can tomorrow…..
Cikin sanyi jiki ta mik’e, kallonta kawai jiddah tayi,kafin ta jijjiga kai,ta juya ko kwalliya bata da lokacin yinsa,cikin sauri ta d’auki dogon gown ta saka,Rolling tayi da veil had’e da janyo flat shoe tasa,zama tayi bakin bed tana jiran fitowan little….
Sai da ta sake mata magana sannan ta samu ta fito,da taimakonta ta samu ta shirya,cikin rashin kuzari suka fice…
Babu kowa parlor, d’akin mamy suka nufa nanma bata nan,a kitchen suka tarar da ita,fad’a mata sukayi,da farko hanawa tayi,ganin yanda suna dage suna begging nata kafin ta amince…
Cikin sauri suka bar gidan,sai red blocks…..
Gidan babu kowa sai ita d’aya, a parlor suka zauna,nan suka zayyane mata komai……
Dariya tasa ta mik’e tsaye tana juyi cikin parlor had’e da tafa hannunta,tana fad’in “ni banga abun damuwa a cikin wannan maganar ba gaba d’aya, men’s laifin yah boss kin san da cewa shi ne irin guy en da y’an mata ke yayi,kina yin saken da ya kufce miki sai dai ace miki sorry,amma a nawa shawaran kiyi addu’ah da kuma biyayya,karshe zaki tsinci *RIBAR BIYAYYA* (sweerei sawwamas book)….
Kallonta suka tsaya yi,kafin cikin jin haushin dariyan da ta sake sawa little ta mik’e,hannun jiddah ta kama suka nufi hanyan fita daga gidan….
Da gudu ta biyo bayansu tana kiransu,k’in kulata sukayi,suka ci gaba da tafiya…..
Saurin shan gabansu tayi tana basu hak’uri, da k’yar ta samu suka dawo…
Dariyan ta had’iy,zama suka yi suna fuskantar juna,kafin cikin nutsuwa ta fara basu shawaran da take ganin shi ne yafi…….
STORY CONTINUES BELOW

Sosai zuciyansu ya samu nutsuwa da maganarta,har kowacce ta saki jiki suna ta dariya,bayan sun gama firansu suka mik’e tare da yi mata sallama suka nufi hanyan komawa gida…..
Kasancewar yau basu taho da motar ba,yasa suka fito,a k’afa suke tafiya suna firansu cikin nishad’i kamar basu suka fito da damuwa ba daga gida…..
Sun fito suna ta tafiya suna dariya,kasancewar an tuna rayuwarsa secondary school da irin tsiyan da suka yi lokacin,mutum suka gani tsaye a gabansu ya nad’e hannu yana faman smirking……
Kallonta kawai sukayi suka d’auke kai,tafiya suka ci gaba da yi,jiddah ce ta tab’a little cikin fad’a tace
“Sisto kamar naso na tab’a ganin wannan face en some where else”….
“Uhmmmm!! Maybe”,
Abunda ya fito daga bakin little kenan,dai² suna k’arasowa bakin titin….
Tsayawa sukayi suna tsai da tricycle..
Sun jima suna tsayarwa amma duk wanda ya taho wani a cike wani Kuma yace ba can zaijeba…..
Gajiya sukayi da tsayawan,duk face ensu ya nuna hakan…
“Ai ga irinta nan,ni ban san me ya kaiku fitowa without car ba,yanzun kawai mu koma idan mukayi sallah zuwa time en mama sun dawo,kunga sai driver ya kaiku”…
Ta fad’a confidently…..
Wani mungun birki yaja a gabansu wanda yasa suka yi saurin d’agowa,suna bin motar da kallo….
Fitowa yayi yana takowa a hankali har ya zagayo gabansu…
Sallama yayi musu,jiddah da hubbey suka amsa,amma little d’auke kai tayi,gaisawa sukayi,duk maganar da suke tana jinsu amma sai ta dad’a matsawa gefe….
Kallonta yayi,kafin ya juya gurinsu hubbey da suka sakar masa fuska,inda zasu ya tambaya yana sake kallonta side en da little take…
Da k’yar ya samu suka fad’a masa,sai da suka sha artabu kafin ta amince ta ta ko wajen Motan,ko da little taga jiddah na k’ok’arin shiga back seat,da sauri ta fizgo hannunta,tayi sauri ta shige,had’e da rufewa….
Da ka hubbey ta mata nuni kan tayi hak’uri ta zauna front seat en, shiga tayi suka yi sallama……
A bakin get ya tsaya dai² lokacin da jiddah ke masa godiya ta bud’e motar zata fita…
Tsayar da ita yayi yana mata maganar little,ita kam ta tsufa da shigewa ciki,dan tun tsayawarsu a gurin ta fice….
Babu komai in sha Allah zan mata maganan idan na shiga yanzun, zuwa nan da one week,duk yadda mukayi sai kaji….
Har ta juya da niyyan fita karo na biyu,ya sake tsayar da ita yana fad’in
“Ammm!! Amma da kin bani ko da phone en kine,idan na dawo sai nayi calling naki ba,duk da zan hak’ura ne dan ba yadda zanyi ne,amma one week yayi min nisa……
Da murmushi ta juyo,kayi hak’uri,mukam ba a bamu daman amfani da phone ba a gida,idan ka zo kayima gateman maganar zai sanar mana….
Godiya yayi mata,sukayi sallama ta fito daga Motan tana murmushi tana waving masa…
Fitowan jabeer daga gidan zai tafi masjeed,lokacin yana sauri har an tada sallah…..
Dai² lokacin idonsa ya sauka kan Jidda dake d’aga ma guy en hannu,dukkansu da murmushi a fuskansu….
Tsayawa yayi yana kallonta da mugun mamaki a fuskansa,tsayawa yayi ya kasa tafiya,har Motan ya bar line en…
Juyawan da tayi da niyyan shiga gida,idonta ya sauka akansa,yanayin yanda ta Ganshi yayi matuk’ar bata tsoro..
Cikin tsoro take takowa a hankali har tazo daf da shi………….
*~Keep Following Fan’s…~* 😍😍😍
*_REAL SMASHER 🤞🏻😘_*
[20:25, 12/17/2017] Sister Hawwa: 💠💠 *RAYUWAR WANI……*
_{ơŋɛ’ʂ lıʄɛ…}_
💠💠
🌹
*ʂɬơrყ ąŋɖ ῳwrıɬɬɛŋ…*
*ცყ.*
_HAWWA M.U {SMΔSHΣR}._
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM…_
_Ina matuk’ar godiya da sadaukar min page da kikayi,y’ar uwa kuma masoyiya,Allah ya k’ara miki baseera hazak’a,hikima,tabbas kin isa a kiraki da sunan Masoyiya,ina godiya da k’aunarki gareni *QUEEN HAUWA HAUSY 👸🏻* Writer of *KURMIN DAJI…*_
STORY CONTINUES BELOW

_SAK’ONKU A KULLUM YANA ISOWA GARENI MASOYANA,KUMA MASOYA RUBUTUNA,A KODA YAUSHE INA ALFAHARI DAKU A DUK INDA KUKE,SOYAYYA TARE DA K’AUNARKU ACIKIN JININ JIKINA TAKE GUDANA……I SO MUCH LOVE’S U…._❤
_THE WHOLE PAGE IS FOR U GUYSSSSS….. *RAYUWAR WANI FAN’S*……_
🌹🌹
*Dyed in the wool to my beloved Mom H.Maryam H.S (Magarya Family)……..*
*℘ąɠɛ 45↔46*
Ta gefensa ta ke k’ok’arin rab’awa za ta wuce,dai² ta zo kusa da shi tana niyyan giftawa…
Fizgota yayi ta fad’o jikinsa,cikin kaushin murya yake magana,
“Daga gidan wace uwar kike yanzun,waye wanda na ganku tare,mene alak’arki da shi???”
Gaba d’aya yanayin sa ya birkice,ya koma mata abun tsoro,idanunsa sun koma jaa saboda bacin rai, gaba d’aya ya gama firgitata……
Kukane ya kwace mata dai² lokacin da ta kasa magana….
Dafe kansa yayi saboda kukan da take,sakinta yayi ya shiga jan hannunta,cikin gidan suka nufa, ta parlor suka ratsa suka wuce,har sai da ya danganata da bedroom ensa,nan ya saketa,juyawa yayi ba tare da yayi magana ba,ya ja k’ofan ya rufe,ya sake juyawa ya fice daga gidan…..
Lokacin da ya fito mamy na zaune kan idonta komai ya faru,tana masa magana,kasancewar baya cikin hayyacinsa yasa ko jinta ma baiba,ya shige,kafin ya sake fitowa ya sake fita ta gabanta…..
Binsa tayi da ido bata ce komaiba,sai yanzun taga yanayin da yake ciki,har ya fice bata sake masa magana ba…
Koda ya je masjeed en tuni an Idar da sallah,guri ya nema cike da jin haushin rasa jam’i yayi sallan…
After ya idar yaci gaba da zama yana addu’ah cikin masallaci,har akayi ishaa,sannan ya kamo hanyan dawowa gidan…
Tunda ya rufeta cikin d’akin, ta tsaida kukan,kanta da ke sunkuye ta d’aga tana k’arewa d’akin kallo,sai yanzun ta fahimci inda ya kaita…
‘D’akin a tsaftace,sai k’amshin da ke tashi,ko wata macen albarka gurin tsafta….
Katse tunanin tayi ta nufi toilet ensa alwala tayi ta fito har ta idar da sallah bata ji shigowarsa ba,tana zaune har aka idar da isha,ta shi tayi tayi sallah….
Ci gaba tayi da zaman jiran gawon shanu….
Fitowansa daga masallaci ya nufo gida,ya rasa me ke masa dad’i a yau,banda siraran tsaki babu abunda yake….
Har ya k’araso gida…
A parlor ya yada zango,gaba d’aya yama manta da ya ajiyeta a d’akin sa….
Mamy da fitowanta kenan,ta idar da sallah,ta tarar da shi zaune,yayi powering TV, amma hankalinsa gaba d’aya baya kan abunda yake kallo….
Kusa da shi ta zauna,kansa ta shafa,cikin yanayin damuwa ya kalli side en da take,kamar wani k’aramin yaro ya Shiga juya kai,kafin ya fara magana,
“Mamy me yasa zata tsaya da wani a gabana,
Why! Why!! Why!!!….
Cikin tsawa² yake maganar wanda har little dake sama sai da tayi saurin fitowa daga d’aki….
“Kuma bayan tsayawa da shi da tayi har da exchanging smile nd after oll,she wave at him…..
Why she do oll dis a lot of thing to him??”
Why!!?
Ya sake tambaya lokacin da ya had’a kansa da kujeran..
Idanunsa sun gama rinewa da b’acin rai,kamar yanzun abun ya faru…..
Mamy kam kasa cewa komai tayi sai kallonsa da take,ta tabbatar He’s in deepest jealousy nd he already losses his temper…
Addu’ah ne fall bakinta,tana rok’on Allah ya yaye masa, wannan za a sha fama irin wannan matsanancin kishi haka,wacce zai aura za ta sha fama…
Mik’ewa tayi ta nufi fridge, ruwa mai sanyi ta dauko had’e da glass cup..
In da yake ta dawo ta zauna,dan ta san duk wannan abun da yake kishi ne yake damunsa…..
Ruwan ta mik’a masa ya karb’a ya sha,sake kwantar da kansa yayi idonsa a rufe…..
Sai ajiyan zuciya ya saki,ya jima a haka,kamar mai bacci…
Sai da mamy ta tabbatar da ya samu nutsuwa,sannan ta fara magana tana shafa kansa….
Cikin sanyi murya ta fara magana,Haba son sai kace ba kaiba,ina ka kai iliminka,tunaninka da wayewarka???
A duk lokacin da kake cikin fushi,abu na farko da ya kamaceka shine yaiwata fad’in *”hasbunallahu wani’imal wakil….Allahumma inniy a’uzu bika minal hammi wal-huzn,wal-ajazi,wal-kasal,wal-bukhli,wal-jubn,wa-a’uzu bika min galabatid-daini wa k’ahari-rihal….(au)wa dal’iddaini wa galabatir-rijal…*,me yasa ka kasa dai² ta nutsuwarka,ka kuma kasa had’iye fushinka???
Ya kamata kafin ka yanke ko wane irin hukunci,kaji dalilin mutum na aikata hakan….
Yanzun ina ka kai jiddan,tun d’azun da ka shigo nayi magana baka amsaniba….
STORY CONTINUES BELOW

Sai yanzun ya samu zuciyarsa ta fara sauk’i daga mugun rad’ad’in da take masa,sakamakon mai²ta addu’o’in da mamy ta tunasar da shi….
Tunawa yayi ya fa kai ta bedroom en sane,tun d’azun….
Kallon mamy yayi,ya kuma juya ya kalli hanyan stairs, mik’ewa yayi ya bi hanyan room en nasa…
Dai² bakin door en ya tsaya ya zaro key ensa,bud’ewa yayi ya Shiga….
Zaune ya ganta ta buga tagumi da hannu biyu,fuskanta duk ta tasa,saboda kukan da tayi…
Daf da ita ya tsuguna,hannunsa ya d’ora kan laps enta…
Firgita tayi,tayi saurin d’agowa ta kalleshi,mugun tsoronsa take yi yanzun,a tsorace ta fara ja baya daga kan gadon,tana neman hanyan guduwa,kamota yayi sosai ya rik’e ta,irin rik’on da ba zata iya kwacewaba….
Kuka tasa, gaba d’aya ya dad’a firgitata…..
Zama yayi akan bed en had’e da rungumeta tsam a jikinsa,yana hura mata iska a kunnen,yana patting bayanta,har ya samu ta tsaida kukan sai ajiyan zuciya da take saki da k’arfi,saboda jimawa da tayi tana kuka…
Sai da ya tabbatar da tayi shiru,sannan ya saketa,hannunsa ya sa ya goge mata hawayen da ke kan fuskan nata….
Mamakinsa take,gani take kamar ba yah jabeer da ta saniba,gaba d’aya ya rikitata,ko iya yau aka barta da al’amuransa sun sata a shock….
Sauka yayi daga kan gadon,Sai da yaje bakin k’ofar d’akin,ya juya kad’an ki sakko mamy na son magana,daga haka ya juya ya fita…..
Sai da ta d’an jima kad’an kafin ta samu damar sakkowa ta fito a hankali,cikin sanyin jiki take tafiya kamar kazar da k’wai ya fashewa a cikin…..
A parlor ta tarar da mamy gefe kuma yah JB ne,guri mamy ta nuna mata….
Kusa da k’afanta ta zauna a k’asa,kanta ta d’ora akan k’afafunta,tana wasa da yatsun hannunta….
Nasiha mai ratsa jiki mamy tayi musu,kafin ta juya kan jiddah tana fad’in…
“Daughter ina son ki fadamin waye wanda ya kawo ku d’azun, me yasa baku fita da mota ba?….
Kukan dake k’ok’arin sake dawo mata,ta fara kokawar mayarwa…
Sai da ta sha fama kafin tayi nasarar dai²ta kanta…
Cikin sanyinta ta fad’awa mamy,bayanin duk abunda ya faru,tun daga ganinsu har zuwa kawo su da yayi gidan da kuma ganin da yah Boss yayi musu….
Tana gama fad’a kukan ya sake k’wace mata,sai sheshshek’an kukanta dake tashi a gun…..
“Ya isa daughter, nasan dama bai tsaya yayi bincikeba ya yanke hukunci, ina fatan kuma ba dukanki yayiba,dan yanzun zan sab’ar masa”….
Ta fad’a like seriously…
Sai lokacin ta d’ago ta kalleshi lokacin da yake murmushi wanda ya bawa kyawawan hakoransa da wushirya ta ratsasu damar bayyana,baya ga beautiful point nasa daya lotsa…..
Wani kyau ya mata,ga girma da yake k’ara yi mata a kowane lokaci….
“A’a mamy,babu abunda yayi min,a ganinama koda dukana yayi mamy ya cancanci yayi hakan,a matsayinsa na yaya gare mu,hak’k’i ne akan sa ya bamu duk wata kariya,daga abunda yake ganin zai cutar damu,ko zai zame mana matsala”….
Maganar da ta fito daga bakinta kenan,wanda tayi matuk’ar bashi mamaki,sai yanzun yaji duk wata kunya ta rufe shi,akan abunda ya aikata mata……….
💠💠 *~#Teem J²~…* 💠💠
💠💠
🌹
*~Keep Following Fan’s…~* 😍😍😍
*_REAL SMASHER 🤞🏻😘_*
[21:23, 12/19/2017] Sister Hawwa: 💠💠 *RAYUWAR WANI……*
_{ơŋɛ’ʂ lıʄɛ…}_
💠💠
🌹
*ʂɬơrყ ąŋɖ ῳwrıɬɬɛŋ…*
*ცყ.*
_HAWWA M.U {SMΔSHΣR}._
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM…_
_SORRY FAN’S DA RASHIN JINA DA BAKUYIBA JIYA,CHAT ENA YA BANI MATSALA JIYA,KUMA WAYAN SAI A SLOW…….REALLY LOVE U GUYSSSSS….😍😍😍_
STORY CONTINUES BELOW

*#ANA MUGUN TARE* 🤝🏻🤝🏻🤝🏻
*Dyed in the wool to my beloved Mom H.Maryam H.S (Magarya Family)……..*
*℘ąɠɛ 47↔48*
Nadama game da dana Sani fal zuciyarsa….
Godiya yayi ga Allah da yasa baya cikin jerin mutanen da anayi musu laifi sai duka…..
Nasiha mamy ta sake musu,kafin tace
“Ku tashi na sallameku”…
Shi ya fara mik’ewa ya nufi hanyan stairs…
Kallon side en da take yayi,yana murmushi har ya kai bakin staircase ya fara haurawa…
Tashi tayi da nufin zuwa d’aki don a lokacin jinta take gaba d’aya a takure…
Toilet ta nufa da niyyan tafiya ta watsa ruwa ajikinta….
Tuna yanda suka k’arke da yah Boss d’azun har wani sweat ne ya dinga d’iga a jikinta,saboda tsoron yanayin da ta gansa ya bata,duk da ba zafi garin…..
Shigowan daddy gida ya tarar da mamy zaune,draman su jabeer duk ya dameta….
Ko shigowansa bata saniba,sai da yazo kusa da ita….
Tab’ata da yayi ta dawo daga duniyar da ta lula…..
Ajiyan zuciya da tayi,yasa ya zauna kusa da ita,kafin ya fara tambayanta,
“Meke damunta da take irin tunanin haka?”
Labarin abunda ya faru yau kuma yanzun ba da jimawa ba,ta bashi,dariya yayi irin tasu ta manya,yana jinjina al’amarin….
“To ai kinga yanzun sun dad’a tabbatar mana da soyayyar da ke tsakaninsu….
Fatan dai Allah ya tabbatar da alkhairi aciki”….
Furucin daddy kenan da ya kama hanyan room en sa…..
Hiran suka d’ora akan yanda al’amura suje faruwa da wad’anda zasu faru nan gaba……
Tana k’arasa shiga d’akin little tayi tsalle ta diro gabanta,tana tambayanta me ya faru a parlor???
Hararanta tayi tana fad’in “me yasa bakije kin jiba da kanki”…..
Tana gama fad’a ta fad’a toilet, bayan ta gama shiryawa,nighty enta ta zura ta haye bed,had’e da fara karanto addu’o’in kwanciya bacci……
Da mamaki little ta kalleta,ganin bazata iya shiruba yasa ta ce
“Me kenan kike shirinyi,kwanciya tun yanzun ko dinner fa bakiyiba”…..
Ina ruwanki da cikina,ko naci ko kar naci wannan ni ya shafa,kin jefani a wak’i’a kin gudu kin barni,Allah yaso ni da na sha bugu yau hannun yah Boss….
Dariya ta fara har da rik’e ciki,saboda mugunta,tana fad’in ai kece ba abunda zai miki,d’agowa tayi tana kallonta a k’ule ta fara magana
“Wallahi ko ki denamin dariya ko idan na tashi ramawa sai kinyi kuka”….
‘Dif little tayi harda rufe bakintan,tasan kad’an da aikinta……
“Amma sis ba yah Boss zaki fad’awa ba ko?”
Ta tambaya…..
Ohoo! koma wa zan fad’awa ruwana ne ai…..
Juyawa tayi ta sake kwanciya,little dake tsaye ta juya ta fice daga bedroom en….
A parlor ta tarar da su gaba d’aga,yau basa jin cin abinci a dining,sun baje nan,warmers en a Jere a nan cikin parlor….
Yah Boss da yayi tunanin jiddah ce ta sakko,ya juya da sauri,yana ganin little ya juya had’e da sakin karamin tsaki…..
Koda mamy ta ganta ita d’aya,tambayanta tayi ina jiddan,karyan ciwon kai tayi,tasan ko kiranta akaje yi ba fitowan za tayiba…….
Ga yah Boss kam Ya’u ji yake kamar yana had’iyan magani,dan rashin ganinta a gurin dinner,duk da yasan haka kawai tak’i fitowa,babu wani ciwon kai,har aka gama bai ci wani abincin kirkiba,ya mik’e yabar parlor…..
Ko da ya haura stairs d’akinsu little ya nufa,k’ofan ya tura tare da sallama….
Yanda little ta barta haka take,jin muryansa yasa ta saurin jan duvet ta rufe jikinta har kanta bata bariba,ta k’udunduna gaba d’aya,k’irjinta banda dukan 100² babu abunda yake……
STORY CONTINUES BELOW

A bakin bed en ya zauna tare da mata magana,amma ko Motsi tak’i yi,bare yasa ran zata tashi…..
Nasan ba bacci kikeba,kina jin duk abunda nake fad’a,ko ki ta shi ko kuma yanzun d’agaki da kaina……
Babu shiri ta mik’e zaune,tare da dad’a k’ank’ame blanket en…..
Murmushi yayi mai sauti,kanta a k’asa tak’i yadda su had’a ido…..
Tambayan dalilin rashin zuwanta dinner yayi,amma ta kasa magana,duk sonsa da tayi magana k’i tayi haka ya tashi ya fita bayan ya mata sallama…..
Ranan itama little bata jira yin firaba ta haura sama…..
Tana zuwa taga yah Boss ya fito daga room en sai wani mugun smile yake…..
Kallonsa ta dinga yi kamar wanda ya zame mata sabuwar halitta….
Yana d’agowa yaga irin kallon da take masa,harara ya watsa mata,yayi gaba abunsa……
Kanta a k’asa har ta shige d’akin, lkram sarkin bacci har tayi sana’ar tata…..
A gurguje itama ta kammala shirinta na kwanciya, ta haye kan bed en…..
Sai a lokacin jiddah dake karanta *RICH DAD POOR DAD* mugun yawansa yasa ta kasa gamawa har yanzun,ta rufe,tare da juyawa tace a kwai magana ba bacci za kiyiba….
Mik’ewa little tayi daga kwanciyan da tayi tana sauraronta…….
Kan guy en d’azun ta fara magana,da yadda sukayi duk tayi mata bayani…
Ke ni rabu dani da wannan maganar karki sa kaina yayi ciwo….
Sakin baki jiddah tayi tana kallonta,bata sake ce mata komaiba,ta juya ta kwanta…….
A zuciyanta take sak’a maganar da ta mata yanzun,da kuma irin wad’anda sukeyi,yanda little ke zak’ewa akan tana son aure amma yanzun ji abunda ta fad’a,kamar ta bugeta haka take ji…..
Amma a ranta ta k’udure abunda za tayi,za tayi maganin little…….
Bata sake d’aga maganar ba tun daga lokacin,ta rabu da ita,sai dai k’udurin maganinta,duk lokacin da ta sake mata magana akan tana son aure……
Da safe ko da suka tashi,a kitchen jiddah ta tarar da mamy tana aikin break,kama aikin tayi itama,sunata fita kasancewarsu mamy ta mayar abokan firanta,nan jiddah take bata labarin abunda ya faru jiya da yanda suka yi da little ta dad’a maimaita mata……
Dariya tayi bata ce komaiba har suka kammala had’a break en…..
Lokacin da suka gama break kafin daddy ya fita,mamy ta tarar da shi,nan ta sanar masa abunda jiddah ta fad’a mata…..
Shima dai dariya yayi,zama ya sake yi,zama itama mamy tayi…..
Kafin ya fara magana…..
“Duk abunda ake ciki a yanzun,idan shi yaron ya dawo,jabeer ya same shi suyi magana duk yanda sukayi zanji idan gaske yake,to bama son b’ata lokaci akan al’amarin”……
Amsawa mamy tayi kafin ta rakashi har k’ofar parlor,sannan ta dawo ciki…….
Tana shirin shiga d’aki,ta tarar da jabeer yana sakkowa shima,tsayar da shi tayi,har sai da suka gama maganar da zasuyi akan sak’on da daddy ya bayar….
Amsawa yayi,yayi mata sallama nan ya bi bayan daddy zuwa office……
*★★★ONE WEEK LATER…★★★*
Kamar yadda sukayi alk’awari,ranar ta kasance ta alhamis,da yamma suna zaune parlor, gateman ya shigo cikin hanzari,nan ya fad’a sak’on da aka turoshi…..
Mamy ce tayi magana tare da bashi umarnin a bud’e parlorn bak’i…..
Har jiddah ta sakko zata tafi,little na mak’ale a d’akin tana kallonta,ba tare da tayi yunk’urin bintaba,tana shirin fita daga parlor jabeer dake k’ok’arin shigowa ya tsaya cak, ganin irin kwalliyan da tayi…..
Tunanin da yake yi bai bashi damar tsayar da itaba,har takai bakin parlor bak’i…..
Ta d’aga k’afanta kenan za ta shiga ya tsaida ita,lokacin da ya dawo daga duniyar tunanin…….
Tsayar da ita yayi,haka ta tsaya,tayi still a gurin,har ya k’araso,baiyi magana ba,ya wuce gaba har cikin parlor…..
Baiyi tunanin da mutum a ciki ba sai da ya shiga……
Kishi ne ya motsa,ganin mutum zaune,nan zuciyarsa ta fara tafasa,me wannan abun ya zo zaima princess ensa,ba dai sonta yake ba, idanunsa har sun fara canja colour, haka ya daure ya k’araso tare da mik’a masa hannu suka gaisa,kafin tambayansa ya biyo baya,duk cikin dauriya yake aikata komai……
Tana tsaye a gurin ganin shigansa yasa ta juya ta koma cikin gida….
Ko da mamy ta tambayeta fad’a mata tayi jabeer na tare da shi……
STORY CONTINUES BELOW

Bayani guy en ya masa,tun daga had’uwansu da dalilin zuwansa yayima jabeer…
Sai lokacin hankalinsa ya kwanta,har ya saki jiki suka sha fira….
Kamar wasu friend haka sukayi ta fira rana,sun jima tare har ya tashi tafiya….
Sai da ya rakasa har bakin motansa,nan yake cewa
“Eyyahh!! Friend gashi mun had’u ba tare da sanin juna ba,
Ni sunana jabeer”…..
Yah Boss ya fad’a yana kallon guy en da murmushi a face nasa……
“Umar farouk shi ne sunana ni kuma”, guy en ya fad’a…..
Ohhh!! Nice to meet u….
Yah Boss ya fad’a……
Nan sukayi sallama da juna,har sai da ya fita tukun,jabeer ya juya ya nufi cikin gidan…….
*~Keep Following Fan’s…~* 😍😍😍
*_REAL SMASHER 🤞🏻😘_*
[18:58, 12/23/2017] Sister Hawwa: 💠💠 *RAYUWAR WANI……*
_{ơŋɛ’ʂ lıʄɛ…}_
💠💠
🌹
*ʂɬơrყ ąŋɖ ῳwrıɬɬɛŋ…*
*ცყ.*
_HAWWA M.U {SMΔSHΣR}._
_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM…_
_BARKA DA SAKE FARA SABON NOVEL SISI ALLAH YA K’ARA BASIRA,HAZAK’A,’DAUKAKA,YA KAR’A MUKU LAFIYA TARE DA KAREKU DAGA SHARRIN MAK’IYA MAHASSADA…._
*SAFIYA BALA (MOM HANAN)* 💃🏻
*FATIMA IBRAHIM (MUNEERAH)* 🌹
*HABIBA IDREES (HUBBEY)* 👄
_ALLAH YASA YANDA KUKA FARA LAFIYA KU GAMA CIKIN KWANCIYAR HANKALI,TARE DA SAMUN NASARA AKAN DUK WAN SAK’O DA KUKE SON ISARWA……..TAKU KODA YAUSHE *REAL SMASHER..*_ ❤💔❣
*Dyed in the wool to my beloved Mom H.Maryam H.S (Magarya Family)……..*
*℘ąɠɛ 49↔50*
Ko da ya shiga parlor,zama yayi ya wani d’auke kai kamar ba Shiba……
Halinsa na saurata ya motsa,sai d’age kai yake…..
Babu wanda ya kula,har ya k’araci zamansa ya tashi,ko wacce sai kaffa² take kar tayi abunda zata jawowa kanta fad’ansa…..
Koda sukayi magana da daddy yaji duk abunda farouk en ya fad’a,sosai yayi farin ciki da jin maganar…..
Nan suka ci gaba da shawarwarin yadda al’amura suke tafiya….
‘B’angaren mamy ma lokacin da daddy ya sanar mata abunda jabeer ya fad’a masa tayi murna tare da fatan alkhairi….
Duk wannan budurin da ake babu abunda little ta sani,kuma babu wanda ya sanar da ita…..
A haka har suka cinye hutunsu suka koma skul……
An ci gaba da karatu babu kama hannun yaro,kowa ta maida hankali,ko dan sun san idan basu yiba zasu had’u da yah Boss tunda yanzun yana k’asar babu zancen ace za ayi wasa……
A skul karatu a gidama karatu,yanzun an rage yawo…..
Lokaci yaci gaba da tafiya,inda yanzun suna level 300 a Bayero University,k’ark’ashin faculty d’aya wato “Botany”….
Kamar koda yaushe,yauma saurin suke ana tseren shiryawa kada su makara….
Dai² bakin stairs suna sakkowa cikin sassarfa….
Jabeer dake shirinta fita shima kasancewar yanzun yana zuwa (AKTH) kafin kammala ginin hospital da daddy ya bada project en ga wani kamfanin gine²,da ake sa ran kammalawa nanda 5 month……
Kallonsu yayi ganin irin saurin da suke kamar zasu kifa,kamar bazaiyi magana ba….
Har sun gota shi ya tsaida su,yana fad’in
“Ina zaku kuke wannan tafiyan kamar zakuyi flying?”….
“Skul”, suka bashi amsa a tak’aice…
Suna shirin fita daga parlor…..
Tsawa ya musu,babu shiri ko wacce ta k’ame a inda take,kamar an dasa su….
STORY CONTINUES BELOW

Jiddah dake baya,ta juyo a hankali ta kalleshi tare da sauke kai k’asa,cikin sanyin murya kamar za tayi kuka ta fara magana….
“Yah muna da test ne yanzun kuma gashi mun kusa makara,idan lecturer en ya shiga shi kenan munyi loose, please mu tafi??”….
Ta k’arasa maganar da tambaya…..
Da farko shiru yayi ya juya yana haurawa sama,ganin haka taji kamar ta d’ora hannu aka tayi ihu……
Jiyowansa yasa taji dama²….
“Ku jirani”…..
Abunda ya fad’a kenan ya juya yaci gaba da tafiya…….
Cikin parlor suka dawo suka nemi guri kowacce ta d’osana akan hannun sofa….
Sai kallon wall clock en dake parlor suke……
Yanzun 8 saura mintuna,Addu’ah kad’ai suke Allah yasa ba jimawa zaiba…..
Jin tahowansa,yasa suka mik’e a tare,har suna rige²n fita….
A bakin motar ya tarar da su,sun tsaya ta side biyu na back seat….
Kallon tuhuma yayi musu,kafin yace
“Amma dai ba driver kuka samuba koh??”….
Kallon juna sukayi,kafin little tayi saurin bud’ewa ta shige,tana ma jiddah murmushin mugunta…..
K’wafa tayi na zamu had’u,kuma zan rama nima…..
Sannan ta bud’e front seat ta zauna……
Lokaci² yake kallon side en da take ta k’asan ido yana driven, har suka shigo skul en babu wanda yayi magana,sai k’ira’an sheikh sudais dake tashi a cikin motar,a bakin venue ensu ya ajiyesu……
Hango yan department ensu dake waje yasa suka fara murna dan kam sun san da ya Shiga babu abunda zai sa ya k’yalesu…..
Har sun fito suna masa sallama,ya sake tsaida su,ta hanyar fad’in
“K’arfe nawa zaku tashi?”….
“Sai five”, suka fad’a…..
Kai ya d’aga yana fad’in “Ku jirani zuwa time en…..
Yana fad’a yayi gaba,ko basu daman magana baiba….
K’afafunsu suka ja suka shige,ko k’arasa zama basuyiba,sauran yan dept en nasu suka hau tururuwan shigowa ciki,da alama dai Dr ya k’araso…..
Neman guri sukayi closer to each other, dai² lokacin hubbey ta shigo cikin saurin,kusa da su ta k’araso ta zauna tana fad’in
“Wato ko Ku nemeni ma daga shigowanku har kun wani zo kun zauna”…
“Haba sisto ta ina zamu nemeki kinfa san Boss yak’i yarda mu rik’e phone har yanzun”….
Dariya tasa tana fad’in “ai gara da ya hana”….
Ko kafin ta k’araso little ta cilla mata harara,tana fad’in
“Tunda haka ne Allah yasa kema mama ta k’wace taki,dan dama kin ishemu da zancen ciwon ido,kullum kikazo maganar kenan,Allah ma yasa wata rana ta ganki da dare kina chat ennan”….
“Ba aminba”…
Ta fad’a tana murgud’a baki….
Maganar Dr tasa su yin d’if kamar ruwa ya cinye lecture hall en,kowa ya Shiga taitayinsa……
Ganin duk sunyi shiru,saboda tsoron kar ya kori wani,yasa ya juya yana murmushi da marker a hannunsa,ya hau rubutu,har ya gama babu wanda yayi koda tari ne……..
A haka sukayi test en suka fito…..
Wunin ranar suna skul,har k’arfe 5:30pm suna zaune kowa ya watse,sai su kad’ai…..
Ganin shiru har lokacin,babu alamansa,yasa suka nufo hanyan fitowa daga skul en….
Da k’yar suke tafiyan saboda gajiya,sun d’an yi nisa da tafiyan,har sun fitar da ran zuwansa,suka hango motansa yana nufosu…..
Ajiyan zuciya sukayi tare da tsayawa,dai² inda suke ya tsaya,suna shigowa ya jaa suka nufi gida…..
Har parking lot ya k’arasa,suna zaune babu mai magana….
Kashe motan yayi yaci gaba da zama,ficewa suka nufi yi,little da ta riga ta fita,bata jira ya korataba,ya kalleta ta side mirror,ganin har tayi d’an nisa da su,kafin ya juyo ya kalli jiddah dake hanzarin fita itama,saurin dakatar da ita yayi…..
Dawowa tayi kanta a k’asa dan tunaninta tayi laifi ne,shi yasa take zaune a d’arare…..
Kallon yanda ta zauna yayi ya tab’e baki,kafin ya juya seat en baya,wani Leda ya d’auko mai kyau ya mik’a mata…..
Kallonsa ta tsaya yi,ba tayi magana ba, ba tare da ya yayi magana ba shima ya d’ora mata akan laps nata,ya bud’e motan yana shirin fita…..
Da Sauri ta dakatar da shi tana fad’in
“Yah na mene wannan?”
Yarwa na baki kiyi……..
Yana gama fad’a ya juya ya nufi hanyan parlor……
‘Dan bud’ewa tayi kad’an ta lek’a…..
Kwalin waya tayi arba da shi,wanda yasa ta sakin k’ayataccen murmushi tana k’arasa fito da shi…..
“Omg!! Yah Boss ka gama komai,aradu yau ka gama gwangwajemu……
Da gudu² ta baro parking lot en ta nufi cikin parlor…..
Babu kowa a parlor direct d’akin su ta nufa,little kam har ta shiga wanka lokacin……
Da d’an ihunta take kiran
*”My little”*….
Da Allah karki dameni,wanka nake,ke idan kika fara kiran mutum kamar tsohuwar makauniya…….
Shi kenan ai tunda haka kika fad’a, Allah sai kin gane baki da wayo…..
Tana gama fad’in haka ta juya,a bakin bed en ta zauna…..
Kwalin ta fiddo daga cikin ledan,komai a had’e yake,tana k’are wa wayan kallo, wayyo Allah ta fad’a wayan ya gama tafiya da ita *Phantom 6* wayan da suke yawan magana akai,mik’ewa tayi bayan ta gama juya phone en,ta jona su a charge…
Kafin ta dawo ta fara cire kayan jikinta,a bakin bed en ta sake zama,tana jiran fitowan little…….
K’ofan toilet en da ta bud’e yasa ta d’ago ta kalleta,ganin sai ya tsina fuska take,yasa jiddan ta tab’e baki…..
Hanyan toilet en ta nufa,ita kuma tana tsaye a gurin ta kasa matsawa,janyota jiddan tayi daga gurin,tana fad’in
“Hajiya ai saiki k’ara gaba koh”…..
“Ke bafa gama abunda nake nayiba”…
Little ta fad’a, kallonta jiddan tayi tana fad’in
“Yo ai saiki koma”, ta juya zata shiga,little tace
“Serious fa sis,Allah ina da prob ne,yanzun”…..
Juyowa tayi ta kalleta,gane da gaske take yasa ta dawo da baya,ta sake zama…..
Tana kallonta har ta gama d’aukan abunda za ta d’auka ta sake komawa…..
Tana zaune ta fito,sai lokacin ta Mik’e ta nufi cikin toilet en…..
_INA MATUK’AR GODIYA DA ADDU’O’INKU GARENI FAN’S,INA GANIN SAK’ONKU A KO DA YAUSHE,NA GODIYA SOSAI…….._
*_#IYA WUYA MUNA MUGUN TARE…._* 😍😍😍
*~Keep Following Fan’s…~* 😍😍😍
*_REAL SMASHER 🤞🏻😘_*