zallah
RIKON KAKA BOOK1
CHAPTER1
Rukayya, wai me kike anan ki ka barni nan tsaye
ina jiranki iye
Yarinyar da ta kira Rukayya ta dago ta dubi
dattijuwar matar, tace. ‘
“Kiyi gaba Kaka idan na gama tsintar kyallayen
zan same ki”. ‘ ‘
Tsohuwar tace”Ban tafiya yar ncma zo mu wuce
kinji,Yarinyar taci gaba da tsintar Kyallayen natA
a gcfen bola hankalinta kwance sai
“~ da ta cika kallabinta dasu sannan ta mike,
tana .
juyowa‘ taga tsohuwar tsaye tana jiranta. Ta ta
zumburo baki. “Ashe kina nan Kaka, ai ni na zata
kinyi .
‘ gaba dana zauna nan na fara dinkawa diyar -, _
qashi ta“. _ ‘ , Kaka ta ja hannunt-a, “Ina zan iya
tafiya ‘
in barki Rukayya’ yan iskan garin nan suzo su
dakeki haka kawai saboda mugunta Ai na ce duk
wanda ya Kara dokar’ min jika sai nayi shari’a da
shi a garin nan wallahi, yara marasa mutunci,
‘yar marainiyar Allah a maida min ita sai kace
jaka a gari”. _ Yanda kaka take surfa masifa yasa
duk” wanda suka gif’ta’Suka wuce k0 ya gifta su
sai .ya kallesu babu wanda ya tanka masu
saboda duk garin babu wanda bai san bala. in
Kaka ba Suna shigowa layin gidan Rukayya ta
tirje, tace. . “Kaka ki bani kudi in siyo zare da
allura na ’ dinkawa’ yar tsanata kaya Kaka ta ce
“Kcni kar ki ishe ni da wani zanccn zare da allura
kinji, tunda ke baki san ciwon kankiba ki fita
yaran gari suyi ta dirkar ki Rukayya ta fashe da
kukan shagwaba. ‘ “Ni dai ki bani don Allah
Kaka”. _ Ta ce “Ke kinji fa matsalar ki abu kadan
saurin kuka
Ta zira hannu cikin dan’tofinta ‘ta ciro
wata kodaddiyar Naira goma ta mika mata, tai
-tsallen jin dadi ta fice tana tsallen murna Kaka
ta nufi cikin gidan tana fad‘ar, Haka kawai’ yan
iskan gari ‘yar Allah su hana ,
ta sakat a cikin gari
Abubakar wanda’ya idar; da sallah, yai saurin
fito’wa daga dakinsa ya fito tsakar gida
yana fadar. ‘ “Ya aka yi ne Kaka? Keda wa kuma
keda baki gajiya da mita Ta watso masa harara,
“Ban sani ba, idan ‘ na fada maka maganin abin
za kai min? K0 _son gulma” .
Yai murmushi kafin ya ce, “Ya za ai naki miki
magani Kaka? Ai in kinga na Kyale to sai dai idan
harku ne da rashin gaskiya”.
. Kaka ta dau dogon Salati, tana tadar “Yanzu ni
ce marar gaskiyar Habu? Ni kake fadawa marar
gaskiya?” Sai ta Sa kuka. ’ Abubakar yai dariya
kafin yace
“To ai da sauqi tunda kin san nan bada jimaWa
ba zaki mutu ki
‘barta da makiyinta, na tankWara ta yanda nake
so, duk wannan rawar kan sai ta barta ta dawo
_ tai laushi, idan kinji haushi ki dawo ki rama ‘
mata”.
Kaka ta rarumo murfin kwanon dake ,’ gefenta ta
wurga masa, yai saurin kaucewa
.yana dariya, zuciyarta na suya ta ce. _ “Idan ka
tashi ka kasheta ‘ , Yai hanyar zaure yana Iadar,
“Bazan
kasheta. ba ai bare taje ta iske ki inda ki ka tafi,
zadai tasha wahala”. ‘
ne kawai
Bai tsaya sauraron zagin da take surfa . mashi ba
ya fice daga gidan yana dariya _ abinsa, don
yasan halin kayansa sarai
******** ‘
Washe gari tunda sanyin safiya Abubakar ya tashi
ya nufi dakin Kaka ya“; “yaye
labulan dakin
Kaka na zaune. tana lazimi, Rukayya tayi matashi
da cinyarta.
Abubakar ya duka har kasa ya gaiShe da Kaka, ta
amsa baki a washe kamar ba su ne ke . fada Jiya
ba, yace ‘ “Ki tayar da jikar ki ta tashi ta jido
ruwa ta kuma siyo kalaci”. . Kaka ta Bata rai,
“Kai k0 Habu kana son ‘ takurawa yarinyar nan,
nifa na fara. qosawa da diban ruwan nan da.
kake sanya ta da sanyin , safiya haka, bata karya
da komi ba‘sai da diban ruwa, haba!. ” ‘
Abubakar ya ce”Yanzu Kaka ni ba ki tausayina da
garin Allah ya_ waye inyi Shara, in gyara wurin
tumaki in basu abinci sannan in tafi wurin aikina
ban dawowa gida sai yamma, amma ni duk baki
ganin koKarina Idan maraicin ne ai nima marayan
ne, kuma duk ke kika haifi iyayenmu”. ”
Kaka ta ce, “Oho, ai sai yanzu na fahimci ashe
kishi kake da’ yar uwar taka. To kai in‘
Abubakar yace, “Kaka kenan, to ai nima ba dutse
bane”. . .
Ya shammace ta ya finciko kafar Rukayya, ta
Zabura ta tashi zaune tana mazurai, ya ce
‘ “Tashi maza kije ki jido ruwa”. A tsorace ta
yunkura ta mike tai waje, _ ‘ Kaka ta ce. ‘
“Wallahi kaji tsoron gamuWar ka da . Allah,
saboda kana takurawa rayuwar baiwar Allan nan”.
‘ ‘ ,Abubakar ya mike yana fadar, “Kinyi da “ wani
kuma dai, ba dai Abubakar ba”. ‘. ‘Ya dauki
tsintsiya ya soma sharar gidan ‘ ‘ Rukayya ta
dauki karamin bokiti ta fice‘, . ‘ solar ma tana
gaban gidansu kadan, k0 ihu tayi ‘ za a iya jiyo
ta, babu nisa. = ,1 . ‘ ‘ ‘Yan diban’. ruwa duk Sun
jajjera ‘ ‘ kwanikan su a layi suna tarba ruwan,
Rukayya
na zuwa ta rungu‘me nata tai tsayc bata saka a .
layi ba.Duk’yan matan dake tsaye babu
wadda bata girme mata ba, babu wadda ta kulata
Wata budurWa na janye nata wanda ta tarba,
lol AIS is back barkada sallah to y’ll brothers and
sister Allah kuma ya maimaita mana
c yu at the next chapter
allah shared a profile .
RIKON KAKA
CHAPTER2
Rukayya na tarba bokitin ta, yan“ matan dake
tsaye suna bin layi suka hayayyaqo mata.
“wai ke Rukayya wacce irin marar kunyar yarinya
ce? Wane ne kikafi duk nan da ba za ki biyo layi
ba?” .
“Yo ai uban kuturu ma Yayi don k0 ‘ ‘ kakar ki ta
zo nan bata isa ta debi ruwan nanba ‘, idan bata
bi layi ba”.
“Wai yarinya Karama amma kin raina mutane, an
‘sangartar dake, to yau zamu gani k0 . mu k0 ke
Duk ‘yan matan dake wurin suka ‘ hayayyaqo
mata kowa da abinda yake fada.
Dayar wadda bata tanka, ba, tace,’ ku saurara, ba
layina bane? Ku barta ta tarba”. ‘
‘ Dukkansu su kai kanta, “haba. Jamila; yanzu –
saiki barta ta dibi ruwan nan? Bafa, rokar mu tayi
bafa. ai sai ki ja yarinyar ta raina mu” ; ‘ Jamila.
1a cc, “Ku dai ku barta
ba yanda suka iya dole suka bARTA
Rukayya ta murguda baki tana ta harareharare
tamkar zata iya dukan su. Wata a cikinsu ‘sai da
ta bari ta cika taf ta_ tattake zata dora akai
Jamila ta zubar da ruwan
RuRayya tai saurin bin bokitin da aka halbar da
kallo, ta ce. ‘ ‘
“Kam uban nan! Ni ki ka zubarwa ruwa? Ai k0
wallahi sai kin biya ni”
Jamila ta riqe kugu ta cc, “Z0 ki bige ni sai in
dibar maki wani ruwa ”
Rukayya ba tai wata-wata ba ta cakumi ”
Jamila da kokawa wadda a girme ta. girme mata
sama da shekaru biyar k0 ma fi. Kokawa ta
kaure, Rukayya duk inda ta samu cizon Jamila
take, ita k0 Jamila dukanta take, sai ta cicciBeta“
ta kayar. Kokawa sosai suke, yarinya Karama sai
bala’i ana cikin kai da rigima. . ‘ Kaka ta nufo
wurin famfon saboda ‘ almajirin da yaje ya sanar
mata, saboda. dama . suna son suga an takuli
RuKayya fada k0 don suji masifar Kaka. Tun daga
nesa ta soma zabgo ashar. ‘
“Wacce ‘yar… take bugar min jika? ‘Yar gidan
uban wace ce a garin nan? Yau k0 sai naga
ubanki”. ‘
Jamila ta wurgar da Rukayya can gefe ta rike
Rugu cike da maSifa, ta ce
’ “Ai k0 ba dai ubana ba wallahi”.
‘ Kaka ta dauki Salati, “Kalu Innalillahi. wa inn’a
ilaihi raji’un! Yarinya ni kike zagi tsofai-tsofai
dani? Ai k0 zaki gani, ai duk . Wanda bai
girmama tsohon wani ba, to dama can bai saba
girmama nasa ba, ai duniya ce”.
Rukayya tayo kukan kura ta cakumi . Jamila wai
taji zafin an zagar mata kaka,‘ ta. samu ta rike
hannunta ta gaftsa wani irin cizo, ta rike fatar
gam taKi saki har sai da jamila ta
fasa. Karar azaba, kuma ta Ki saki. ”
Kamar daga sama taji an cukwikuyo ta‘ gaba
daya, ta saki Jamilar saboda yanda taji riqon
tasan kowaye. Ya sa hannu ya shiga
. makarta tana ihu sai da, yai mata lilis sannan’
ya saketa ta tsere gida tana ihu.
Ran Abubakar a bace ya dubi Kaka wadda ke ta
zazzaga masa masifa, ya ce
Kaka don Allah don annabi” kakabi ki Juya ki tafi
gida
“Naqi in lafi gidan tunda ka dakar mani jika kai
mata jina-jina ”saboda wadannan ‘yan iskan
marasa mutunci, wadanda basu San darajar
lyayen suba”. .
‘ , Abubakar ya ce”Naji Kaka ki wucr, in ba haka
ba wallahi daukar ki zanyi cak in maida ke
gidan”. . . .
Ta ce, “To zoka dauke ni; marar mutunci, wanda
bai san darajar’ yan uwansa ba. Ke: kuma ki
saurari sammaci, sai nayi shari’ a da ‘ iyaycn ki
Ta juya ta nufi gidanta tana masifa. ‘
Abubakar ya dubi ‘yan matan jikinsa a .sanyaye
yace. ‘
“Kuyi hakuri don Allah ku rinqa haquri .da ita,
kunga tsohuwa cc hankali yayi nisa, don Allah ku’
rinqa hakuri da ita ba don halinta ba, saboda
tsufanta.
Ya samu ya lallashe ~su sannan ya juya gidan
A tsakar gida ya samesu su duka suna ta faman
kuka, yana shigowa Rukayya ta kwasa agujc ta
nufi dakinsu ta kulle.
. Abubakar ya dauki farin bokitin fenti ya fita bata
dai tanka masa ba, da alama ta Shaka, shima bai
kulata ba ya debo ruwan ya ciccika randunan
gidan, sannan ya kira almajiri ya bashi ya siyo
mashi koko da Kasai.
Yana kewaye yana wanka almajirin ya ~dawo yai
sallama, kaka la dube shi kafin ta ce.
‘ “Ya shiga wanka, sai ka jira ya fito“: Almajin
yace“Ai makaranta zan koma. Ta ce“To ajiye nan
ka lafi”.
Almajirin ya aje yai gaba abinsa, kaka , ta mike
taja tsaki tai cikin dakin k0 kallon knkon da
kosan batai ba ita ala dole fushi take.
Abubakar ya gama wankan sa ya fito daga
bandaki yai karo da akuyoyi ‘sun zubar da kokon
suna ta lasa, bai ga ma qosan ba sai dai ledar da
akuyar keta tauna a bakinta.
‘ Yai tsaye yana kallon ikon Allah. zuciyar ‘ sa tai
masa ba dadi, ya nufi dakin kakar
daga
bakin “‘dakin ya tsaya ya bisu da kallo, ya girgiza
kai.
“Ina ma ni Allah Ya dauka ya bar iyayena, tabbas
da, ban rayu ina kallon wannan abun bakin cikin
da takaicin ‘ba, zuciyata tayi kankantar daukar.
Wanan takaicin da kuke dora mani. . babu
damuwa, ‘duk ranar da bakin ciki ya kasheni sai
kuma ku yiwa wani.
Kuma da kika bari akuyoyi suka cinye kalacin sai
sai dai ku zauna haka, ba’zan Kara fltar da kudi
na ba na rantse”.
, Kaka. tace, “.Ai“dama ba kai ke ciyar damu ba,
bakin da. Allah Ya tsaga bai hana shi abinda zaici
daka : bamu da ka hana mu duk ci za muyi Da da
kaike ciyar damu
Abubakar ya saki labulen ya juya ba tare daya
tanka mata ba, ya kora tumakan ya kaisu ya
daure, sannan ya debi ruwa ya wanke wurin
sannan ya nufi dakinsa dake zaure ya shirya ya
fito ya kulle dakin yai tafiyar sa ba tare da yai
musu sallama ba. ‘
:,Sai dai yana’ jin Zuciyar ba zata iya daurcwa ba
ya hana su abinda zasu ciba tunda yasan babu
Wanda zai basu ida ba shidinba
” Ya tsaya kofar gidan Mairo mai koku ya kira
yaron gidan dake wasa a, ‘ kofar gida ya bashi
Naira dari yace
. ‘Don Allah ka karbar mani kokon talatin sugan
ashirin cikon hamsin dink kasai kosai ka kaiwa
Kaka a gida”.
Ya bama yaron Naira goma cikin doki k0 ya tafl
saboda ‘yar goman .da ya’ bashi, shi kuma ya
tari acaBa ya tafi wurin aikinsa, …
”
“””””” “””””””””” “””””””””””” “”””””””””
Yau an tashi da zfine a garin don haka . kowa
burinshi ya kaucema ranar data kunno kai ‘Kaka.
natA famar damun fura da
‘ ludayi ga mafici sai faman yiwa, Rukayya fifita
; take wadda ke kwance saman cinyarta
,”Kaka, ‘ni fa na fara gajiya da
wannan furar, kullum fura kullum fura wai sai’
dare ya yi sannan mutum ya ci abinci?”
Kaka ta ce, “To ai kece jika, da kin
iya sanwar :dakin dinga dafa mana, nik0 tsofai
. tsofai dani ba zab iya gaganiyar girki ba
” Ta ce “To Kaka yaya Abbakar ya rinqa girka
mana Kafin ya tafi wurin aikinsa mana”. Kaka ta
dube ta kafin tace “Yi maza ki
_ rufebakin ki kar ma ya shigo ya ji ki ya far
maki, kin sanshi ba mutunci ne da shi ba, qiris “
= yake Jira yai ta dukan ki kamar jaka”.
‘ Rukayya ta ce, “Ai wallahi daga yanzu ramawa
zan rinka yi tunda ba jaka aka aje masa ba yai ta
duka”
,Kaka tace”Ashe k0 kina tare dashan
wahala, don ko duk randa tsautsayi ya kai
ki k0 zagin ‘sa ki kai Bansan irin dukan da zai
‘ makiba,ina tausaya miki wallahi” _ .
’ Ta zumBuro baki “Haka kawai mutum baya
qaunata yaita dukana toshi wake dukansa .lah shared a profile .
RIKON KAKA
CHAPTER3
Kaka tace”Ba kowa, zaluncine kawai da kuma ba
ya qaunar . ki” Rukayyah tace “Ai nima shi yasa
bana Raunar sa, dama ya mutu
~ Kaka tace”Idan ya mutu ai muma da mun
mutu, don da Allah muka dogara da shi muka
dogara, idan ya mum jika ai sai munyi bara“
‘Rukayya ta diro daga kan gadoh ta , dauko kofi
ta zuba furar da kaka ta gama damawa, sannan
ta koma bakin gado ta soma sha. *
_ Kaka ta mike ta kuskure bakinta saboda kiran
sallar la’asar da aka fara a masallaci.
Misalin karfe biyar dai-dai taiwa Abubakar a Kofar
gida, a gajiye liqis ya dawo gidan tamkar Wanda
aka bawa kashi. Ya cire kayan jikinsa ya fito ya
:nufi kewayrn gidan ya watsa ruwa ya dawo
ya‘saka ‘yan Kananan kaya mararsa nauyi,
sannan ya fito tsakar gidan ya
nufi dakin kaka.
Tana kwance tana hutawar ta sai jika ce keta
faman * ‘ wasan kyallaye, tana ganin Abubakar
gabanta ya fadi, ta shiga faman raba idanuwa.
Abubakar ya tsaya bakin kofar dakin ya watsa
mata harara, kafin yace
“Naga ranar da zakiyu hankali, qatuwa dake kin
tile kina wasan kyalle. Mtsw! Allah wadaran naka
ya lalace’. .
Kaka tai saurin tashi zaune, “Ah! Ka dawo kcnan
k0, sarkin mita uban ‘yan iyayi?”
Ya cc, ”Ni ba mita nazo ki min ba’“.
Ya wurgawa Rukayya Naira hamsin, yace
“Tashi maza kiyo min cefane wurin Haladu in
dora sanwa, kuma saura idan kin tafi kije ki ta
neme-nemen fitina”.
Ya juya ya barsu ya nufi wurin murhu ya hada
itatuwa ya dora sanwar wake, sannan ya koma
dakinsa ya kunna kallo a wayar sa
Rukayya ta tafi siycn cefanen tanata faman
dirc~dircn ta a hanya, tana shawo kwanar
Rukayya ta rinqa krta musu dariya har tana
dukawa ta zub da sauran duwatsun ta nufi gida
tana tsallen murna.
Ta kawo masa cefanen dakinsa, a lokacin ta
tsaya daga bakin kofa.
“Ga cefanen”.
Yai kamar bai ji ta ba, sai da ta mai maita wurin
sau uku sannan ya mike yazo ya amsa tamkar
wanda ya rike wani abin kyama, yana binta da
kallon kyama
Duk tai dagaje-dagaje da ita, kayan nan duk
sunyi dauda, ita kanta fatar jikinta taji jiki. Har
zata wuce yace.
“Ke, zo nan.
Ta dawo, “Gani“.
Kamar ba zai tanka ba. can kuma ya dame ya ce
”Yaushe rabon da kiyi wanka?” Shiru ba amsa, ya
daka mata tsawa koba dake nake bane
Tace; “Nima na manta
Abubakar ya girgixa kai wuce kije ki ciro kayan
jikin da sauran
daudar ki kawo min a bakin maguji, kije ki debi
ruwa kiyi wanka, sakarya, qazamar Wofi. Wuce ki
tafi
Da hanzarintata wuce, .ya rufa mata baya. Haka
kawaiyake jin tsanar yarinyar a. ransa saboda
qazantar ta da kuma‘ kin jinta kamar _ wadda
aka kadawa da ruwan sanyi. ., ’
Ya wanke cefanen ya zuba a turmi yana
jajjagawa, Rukayya ta debo kayan ta kai masa a
bakin maguji ta ajiye masa tuli guda, sannanta
debi ruwa a bokiti ta nufi kewaye tai wanka, ta
wuce daki. ‘
Kaka ta cc, “Da yake shi ne ai gashi nan kinyi
wankan,anfi sati ina matsa miki da kiyi wankan
amman kin kiya sbd kin rainani
Rukayya ta xumBuro baki, ta janyo jakar kayanta
ta fito da wata cukurkudaddiyar
doguwar riga ta saka, bata shafa mai ba balle
hoda, tai zamanta abinta.
‘ K0 kadan Rukayya bata son kwalliya,
Bata ma damu da tsaftar jikinta ba ballantana
wata kwalliya. .
Kaka tace, “Ki dauko k0 mai :neki murza Jika, kin
zauna da jiki haka furu-furu”.
Ta zumBuro baki tai kwanciyar ta hankalin ta a
kwance
Abubakar yai jalof din shinkafa da wake,
yana kammala sallar magariba ya filo ya ,dibi
nashi ‘abincin ya kwashe masu sauran ya kai
masu sannan ya wuce dakinsa. Washe gari .
tunda sanyin safiya Abubakar ya gama jidar ruwa
sannan ya ta da Rukayya ta nemo masa tsari, ta
zunguro baki‘ alamar bata so ba, ta dauki bokitin.
Abubakar na kallonta cike da takaici, ya. danne
zuciyar sa ya kyale ta. ”
Gida biyu ta shiga ta samo tsarin ta nufo ~gida,
tana cikin tafiya ta hadu da Zulai da Rakiya, bata
kula su ba saboda tsarin da ta debo. Abokanen
fadanta ne sosai suma ‘yan neman rigima ne
Zulai ta bangaje ta har bukitin tsarin ya fado
daga kanta ya zube bokitin ya fashe.
Rukayya ta ce, “Kaikai! Ni ku ka fasawa bokiti?
Wallahi ba zan yarda ba
Sukace “An zubar, k0 akwai abinda za kiyi?“
Ba ta tsaya mai da masu magana ba ta cakumi
Zulai da kokawa, ta yarbar da ita a cikin tsarin
tana duka, ganin haka yasa Rakiya ta shiga
dukan Rukayya, suka tararmata su biyu, sai da
Allah Ya kawo wani mutum sannan ya raba su.
‘ Rukayya ta dauki fashasshen bokitin tsarin ta
nufi gida tana kuka, Abukabar na ‘shara a tsakar
gida yaji kukan ta, ya mike da tsinsiya a hannun
sa yana jiran shigowar ta.
Bai ,yi mamakin ganinta da fashasshen bokiti ba,
jikinta duk tsari da qasa. Wani irin bakin ciki ya
turnike mashi zuciya, yai tsaye yana kallonta. Ta
kasa motsawa daga inda take,
tai tsaye tana rera masa kuka. Kaka tai saurin
hankado labule
tana fadan ‘ ”Mugu, dukan nata din kake k0?
Indai ka
kashe ta Habu ka huta
Ganinta da tayi tsaye da tsari duk jikinta yasa tai
saurin nufarta tana fadar. ‘
Jika, wane la’anannen ne yai miki haka? Lahaula
wala quwata, kashe ki ake so ayi ne Jika? Wai
me ki kaiwa mutane ne yasa basa kaunar ki?”
Sai tasa kuka har da hawayen ta, cikin kuka tace
Waye yai miki haka Jika?” Rukayya ta ce, ”Su
Rakiya ne da Zulai’. * Kaka ta ce, ”Ai ko yau sai
na rama miki, don wallahi basu bugi banza ba”.
Abubakar ya qaraso yana fadar, ”Allah Yasa kije
su hada da ke ai ni zuciyata fari ta Allah Ya qara,
ai da ana miki haka da kin rage wani iskancin da
kike wa jama’a”. Kaka ta ce ”Tunda dama ba
tausayine dakaiba Ai idan sun kashcta baka da
asara, ai ni nasan ba qaunar mu kakc ba”dama.
Ta juya ta janyo zani ta yafa ta nufi hanyar fita,
Abubakar ya ce ‘ ‘ “Ina zaki kuma?”
“Zuwa zanyi in ramo mata tunda
Kai baka da amfani. Na lura ai na lura matsoracin
, banza nekai, baka da fushi sai cikin gida”,
Tayi waje tana mita ganin, bai ce mata Kala ba
har ta fice. Ya dubi Rukayya dake kokarin binta,
ya daka mata tsawa
“Karki kuskura , munafukar banza, duk wata
masifa ke ke haddasa ta, kinja ana ta zagar
mana kaka, kuma duk saboda ke. In bacin keda
kr debo mana rigima da wa ma yasan damu?
Masifaffiyar yarinya kawai.
Sai ki wuce kije ki cire kayan kiyi wanka ki canza
wasu, aike ne tunda baki so daga yau an gama
aikcn ki, sai ki zauna”, Ya watsa mata harara ya
wuce abinsa. .
Ta wuce simi-simi ta dauko zani ta debi ruwa ta
nufi krwaye tai wanka, ta dauro zanin ’ ta ajiye
mashi masu tsarin a bakin maguji, ta wuce daki
ta canza‘ wasu kayan. Sai dai babu mai ba
kwalli, haka aka sa kayan ta kama tai kwanciyar
ta saman gudo.
RIKON KAKA
CHAPTER 4
Kaka tai sallama qofar shagon Malam salisu mai
tireda, dattijon mutum mai mutunci ya fito daga
shagon yana fadar.
“A’a Hajiya, sannu da zuwa, yau kece da, kanki?
Ina jikar taki?”
Kaka tace, “‘Yarka tai mata dukan kawo
wuqa, tana can gida a kwance
Mal. Salisu ya dauki salati, kafin ya ce.
“Wacce yar tawa daga ciki Hajiya?”
Ta ce, “Zulai”.
Ya cc, “Don Allah kiyi haquri Hajiya, insha Allah
zan ja mata kunne daga yau ba za’a sake ba,
kiyi-hakuri”. _
‘ Kaka ta cc, “Ainazone don in sanar da kai, don
wallahi kotu zan kai ku, don ni ban hada jika da
kowa ba. don haka duk Wanda ya nrmi takurawa
marainiyar Allah to kotu kawai
za ta raba ni dashi
..Mal Salisu ya ce, “A’a, kar ki haka, don Allah
Hajiya kiyi haquri, insha Allah ba za’a » sake. Ba.
Zanje yanzu ma in sameta, wallahi sainaci
mutuncin ta zanja mata kunne.
‘ Kaka tace To taci, albarkacinka , ”amma wallahi
ka fada‘ mata kada ta sake”. ”
Ya ce Insha Allahu”.
Sannan ta juya ta tafi kai tsaye gidan su Rakiya
ta nufa tai sa’ a kuwa Rakiyar na zaune ‘a tsakar
gidan ita da uwarta Kaka tace, “.Suwaiba. wurinki
:naxo ki jawa ‘yarki kunne akan Jikata wallahi
idan har suka Kara dukar min ‘ya to fa kotu ce
zata rabani , da ku don ba zan lamunta ba”. .
‘ Suwaiba ta ce, “Kaka idan kin gadama daganan
ki wuce kotunma, ki tati kon woli, amma.idan
Rukayya ta Kara dukan Rakiya, nace su rama
suyi mata’ dukan tsiya. inga.tsiyar: daure mata
gindin da kike yarinya zata zauna ta addabi
Kowa a gari
‘ Kaka ta ce, “Oh, ashe ma ke kika
’ sa su dakarmin ita kenan. to da kyau ‘ki saurari
_ sammaci
Suwaiba tace ba sammaci ba ‘falwaya ma ubanta
‘
Nimafa da kike ganinanan ba qaramar tantiriyar
‘yar iska bacr, babu wanda nake tsoro duk garin
nan don kiji“. ‘*
Kaka ta’ce, “La ila ha iilallahu! Yanxu suwaiba ni
kike zagi saboda ‘yarki’?”
“Saita fashe da kuka ta fice daga gidan wai an
Zage ta Tun daga daki *Abubakar ya jiyo ta, ya
mike ya fito a hasale sukai karo a zaure, ya ce.
Ya aka yi ne kuma Kaka?“ . Cikin kuka tace,
“Kyale ni Habu, wai ‘ yau ni cc Suwaiba ke zagi‘
Kiri-kiri ba kunya Abubakar ya ce “Suwaibar
Kaka? Anya. kuwa‘?“ ‘ , “Karya nake Habu, ai
dama na saba,to nai maka wadda na saba”.
Yace”Ni fa ba haka nake nufi ba, kaka baki
fahimceni bane” Ta ce; “Gafara can, wallahi idan
baka Je ka ramo min zagin da taiminba allah Ya
isa wallahi” Abubakar yai murmushi kafin yace
“T0 daina kukan haka nan, zan je in ramo miki
yanzu, shige cikin gidan”
Ya samu ya ‘lallaBata ta wucc cikin gidan,
sannan shima ya shige dakinsa. Yana gamawa
ya fito ya kulle dakin ya kwallowa Rukayya kira
yana daga zaure, tana fitowa ya bata Naira darin
kalaci sannanya ficce ya tafi
wurin aikin sa.
::::::::: :::::::::: :::::::::::::
Babbar sallah ta kusa, don haka duk hada-hada
ta koma ta shirye-shiryen sallah, .kowa ka gani
ta yanda zai yi ya samu ya tafiyar‘ da ‘ya’yansa
da iyalinsa yake.
‘ Abubakar tunda wuri ya samu yai musu siye-
siyen sallar su tun daga shi kanshi har‘ Kaka
zuwa’Rukayya, hatta kudin dinkin ya . biya saura
na Rukayya kawai.
, Kullum‘ sai ‘Kaka tai masa mitar dinkin Jika,
tun yana sharewa abin har ya soma isar sa, gashi
yana saura kwana hudu sallah,kuma har yanzu
ba ai masu albashi ba.
Don’ haka Abubakar ya nemi aron Naira dubu
wurin abokinsa, yana dawowa gida k0 dakinsa bai
shiga ba ya nufi dakin Kaka. Tans zaune ita’ da
Rukayya suna cin abinci, Abubakar ya ce
Yau dai’na fita Kaka, ga kudin dinkin wannan
mummunar da ake ta yi min mita kullum, na huta
da ciwon baki_
Kaka ta dauka tana fadar, “To ka kuwa kyauta,
amma da har na fara tunanin k0 in siyar da dan
maraqina in amso mata dinkin nata,dashine don ‘
na dauka baka da niyyar amso mata”.‘
Abubakar yace Hmm! Kaka kenan, ai gashi nan na
ranto nabada, na huta . ’ Ya wuce zaure abinsa
ya shige dakinshi.
Rukayya ta warci dubun tana tsallen’ murna,
tace.
“Kaka baje na karbo?‘
Ta ce, “Jeki ki karb0 abinki kiyi sauri, ko
Yan iskan yaran garin nan sun tsokane ki kar ki
kula su“.
Ta ce, “To kaka”.
Ta dauki hijabinta tana tsallen murna ta fice.
Tana shawo kwanar gidansu ta hango yara sunyi
dandazo ana ta kade kade jikin Rukayya har ciri
yake ta nufi wurin, inda ake_ ta ihu, “Ga ‘yan
kura. ga ‘yan kura masu wasa da kura)” sai a
kwasa aguje ayi nan riii, ayi nan rii
Rukayya ta samu abinda take so, ta ma ~”mance
da aiken da akai mata, ta rufawa sauran yara
baya suka shiga bin masu wasa da kura, sai da
suka zagaye garin kaf.
. Ita da aka aika tun wurin la’asar amma har
duhun magariba ya keto babu ita babu labarinta.
‘
‘Hankalin Kaka ya tash ta leqa dakin Abubakar ta
kwalla mashi ‘kira, ya fito yana fadar.
“To wani abin ne kuma k0?”
Kaka ‘tace tunda fa na bawa Rukayya kudin
dinkin nan taje ta karBo har yanzu bata dawo
ba”. .
Ya ce”To sai me Kaka? Idan ta bata ba mun huta
ba, kema kin zauna bakin ki ya huta”. Cikin
rikicewa ta ce, “a bakin ka ba mara mutunci me
bakin tsiya, bari inje ni na nemota dukma indata
shiga”. _ Tai waje tana mita, Abubakar yai
murmushi wanda iyakar sa saman laBBan sa, ya
koma dakinsa ya sanyo rigar sa ya fita ya ja
gidan ya nufi hanyar neman ta, duk inda ya ga
dandazon yara sai ya je ya duba amma babu ita.
Yana Shawo kwanar gidan Maigari ya hango dan-
dazon yara suna bin ‘yan kura. ‘Tabbas tana nan
ciki”. ‘ _Abinda zuciyar shi ta ce mashi kcnan, ya
shiga kutsawa yana neman ta. Can gaba-gaba ya
hangota ita da wata yarinya suna ta rabzar fada,
sai qokarin raba su ake sunqi rabuwa, da alama
ta sami ‘yar masifa irinta. Abubakar ya kutsa ya
riqo hannunta, tana ganinshi kuwa ‘yan cikinta
suka rikice, idanuwan nan suka yo war waje.
Yanda ya riqo ta haka ya rinwa janta har” gida
ya hankada ta tsakar gidan, Ya dauko igiyar guga
ya shiga zabga .mata tana ihu. . Bai ji shigowar
ta ba sai dai yaji kukanta. “Kashe ta zaka yi?
Jama’a ku taimaka, zai kashe marainiyar Allah”.
Tana ganin kakar ta kwasa aguje ta rugungumeta
tana ihu, kaka tace
“Cewa naika kirata ka duke ta? Ba ‘ccwa nayi ka
nemo min ita ba?” ‘
Cikin takaici Abubakar ya cc, “Duk abinda
yarinyar nan~ke yi duk laifin ki ne, ke ke lalata
ta. Wallahi indai ni zan ci gaba da saka hannuna
a cikin lamarin wannan to wallahi dole ne in
hukunta ta tunda dai ita haka Allah Ya yi ta bata
jin magana k0 miskala . zarratin, kuma harda
hadi da kin shagwaba ta,
kinsa ta raina kowa, bata .ganin kowa da
mutunm, to ni dole na hukunta ta wallahi” “Ina
Naira ta dubu‘?!”. ‘ ‘
Ya daka mata tsawa, tai saurin sakin kaka tana
lalube-lalube a jikinta, har’ da su kwance kallaba
tana dubawa.
Abubakar‘ yai murmushin takaici kafin ya ce, “Kin
yar k0? Da kyau, kinwa kanki don wallahi tallahi
sai dai kiyi sallar haka, fada kuma kar ki fasa, ki
tayi, ban ce ki daina ba”.
‘ Ya yar da igiyar gugan ya wuce dakinshi
abinshi. Rukayya ta kara fashewa da kuka, “Na
‘ yar da kudin Kaka wurin kallon’ yan kura, bari
inje in dubo”. ‘
Kaka ta ce, “Ya za ai ki gansu Jika? Ai ba za ki
gansu ba, kiyi hakuri kawai in lallaBa shi ya Kara
miki”. .
Cikin kuka ta ce, “Ai ba zai Kara min ba”. .
Kakata ce, “Ya. ma isa? Share hawayen ki, ki na_
zaune sai ya kara su k0 da ya rantse sai dai ya
yi azumin kaffara”.
Rukayya ta share ‘hawayénta tabi kaka dakinta
tana fadar.
“Dubi, inda ‘duk ya ji min ciwo, wallahi yana
tafiya sai na rama a wurin ragunan sa”. ‘
Kaka ta ce, “Shcgun ragunan ma da . kullum ke
ke dawainiya da su amma bai gani, kullum ya
kama ki yai ta duka. Wata rana sai na baSu
shinkafar Beta sun Ci sun mutu inga ta tsiya,
kema ki hula. Allah Ya ‘soki ma an kusa kwashe
su ki sami sauki”
Rukayya ta ce”Shinkafar Bera ita ke kashe su
Kaka?”
Ta ce”Sosai ma, ai k0 ke kika ci sai kin . mutu ba
raguna ba”. *
Rukayya tai shiru zuciyarta na saqa da
warwara.
Kaka tace, Tashi ki dauro alwala kiyi sallar
magariba”.’ ‘ ‘
. “Bata ce Kala ba ta miqe ta nufi wurin da . ake
ajiye butoci ta dauka ta nufi kewaye
Ana gobe daren sallah Abubakar ya karbo
dinkunan sa dana Kaka ya kawo mata yana nuna
mata.
Rukayya na kwance saman gado tana kallon su,
dinkunan shi kala uku, na Kaka kala
biyu. .
Sai data gama ganin nata sannan ta ce.
“Ina na Jika?” ‘ .
Ya ce ”Wacce Jika Kaka? Ai na rantse tunda ta
zubar da kudin wurin fada ba zan qara fitar da
wasu in bata ba, wallahi sai dai tai
sallar haka”. _ ‘ Kaka ta jefa mashi nata, “Ai ko
indai ba _zaka amsowa Jika nata ba to nima ban
so, wallahi sai dai ka hada duka ka rike”. ‘
Abubakar ya ninke kayan da ta jefa masa suka
zube qasa, ya ce_
“Ba zan tafi da su ba, sai dai in kinji ‘ haushi ki
kyasta masu ashana su qone, koki bada sadaka
duk daya wai makafi sunyi dare, kinga tafiya ta”.
Ya wuce abinshi ya bar mata kayan
Rukayya ta fashe da kuka tana harbeharbe da ta
tabbatar ya tafi Kaka ta ce, “Ke yi shiru Jika, ai
dama so
yakc ya‘ sa ki_ kuka, idan kika yi ai kinga yai
nasara Ki kyale shi dole ya amso miki dinkin
Inma bai amso ba sai ki saka wadannan nawa
Tana kukan Rukayya ta ce, “Wadanne zan saka?
Wannan dinkin tsaffin su zan saka?
Allah Ya sauwake” . ‘ Kaka ta ce, ”Ba sai ki ba da
su a rage
miki ba?” Ta ce, “Allah Ya sauwake ni dai ban son
su, nawa nakeso”. . Kaka ta ce, “To kiyi shiru
haka nan
muga iya gudun ruwan sa”.
Ta samu da kyar tai shiru,“ amma zuciyarta na
mata sake-sake kala-kala. . ‘ ‘ ‘ Cikin dare duk
sun‘ kwanta barci amma Rukayya ta kasa barci
saboda tunanin rashin kayam sallah, ta tashi
zaune tana tunanin abinda zata yi itama ta‘
guma masa. Can ta tuno’da
shinkafar bera da Kaka ke ajiya a karkashin gado
saboda Beran dake matsa masu.
Ta lallaBa ta dauko ta tamkar wata munafuka, tai
sadaf-sadaf ta fita waje ta sami kwano ta zuba
shinkafar ta zuba ‘ruwa ta lallaba ta nufi wurin
ragunanshi. Duk sun ma yi bacci,‘ ta girgiza
gudayana motsawa .ta miqa mashi. Kamar jira
yake ya kafa kai ya sha sosai.‘
Ta nufo gudan tana girgiza shi, yai kuka
“Beyyy!‘ tai mugun tsorata ta zubar da ruwan. ‘
ta ruga daki aguje ta kudun dine saman gado.
K0 minti biyar batai da kwanciya ba taji ragon ya
soma dire. dire, Abubakar ya fito daga . .dakin shi
hankalin shi tashe, ya kwance ragon yana duba
shi. ‘
Ragon ya fadi yana harbe-harbe, Abubakar ya
rude yai dakin Kaka aguje ya tayar da ita yana
fada mata rago ba lafiya, ta rude sukai waje. .
A lokacin har jikin ragon ya saki, sai kumfa da ke
fitowa daga bakinsa.
Kaka ta ce, “Maza dauko wuqa ka yanka shi,
gazawa zai yi”.
Abubakar ya juya ragon ya kalli gabas, ya ce
“Bismillahi, Allahu Akbar”. Sannan ya yanka. ,
Jikin Abubakar ya mutu saboda gazawar ragon
nasa, duk cikin ragunan yafi kowanne girma, Naira
dubu hamsin sukai cinikin sa gobe za a zo a
dauka. Don haka babu wani kuzari a jikinsa ya
tafi daki ya kwanta, sai dai batun barci babu‘
labarinsa, ita kanta Kaka sai data dau lokaci kafin
baccin ya dauke ta.
Rukayya k0 dadi ne dankare a zuciyarta, tana
labe tana kallon su. Yanda ta ga Abubakar ya
rude sai yai nan aguje ya dawo nan aguje dariya
kawai take masa har da rike cike, ta rufe’ baki
don kar wani yaji ta.
Tunda sanyin safiya Abubakar ya tashi ya tafi, ya
kira mahauci don ‘siyar masa, gashi ranar sallah.
‘
Tare suka dawo da mahaucin, ya duba ragon yai
masa kudi dubu ishirin.
Babu yanda ya iya haka ya ce ya bayar, a take
ya kirga kudin ya bayar sannan Abubakar
ya tafi dakin Kaka ya fada mata yanda aka siya
Kaka ta ce ”Anya Habu ragon nan bai mutu ba
aka yanka?” .
Abubakar ya ce, ”Kai Kaka, Allah Ya sauwake, sai
kace dai ba Musulmi ba zan yanka mushc? To ko
da na yanka shi sai da ya harba, yanzu inda
gabansa kika fadi wannan ai kinga ba zai siya
ba”.
. Kaka tace, ‘A’a, ai nidama ban sone ka aikata
abinda Ubangiji zai yi fushi da kai ne’ .
Abubakar ya ce, “To bai mutu ba na
yanka, yanzu ma buhu zaki ara mana zai fede
anan.
Kaka ta ce, “To bari in duba maka” .
Rukayya ta mike simi-simi ta raba Abubakar ta
wuce tamkar wata tsohuwar munafuka, ta nufi
wurin mahaucin tace masa ‘ “Baba ragon nan sai
da ya mutu aka
‘ yanka shi, kar ka siya”.
Mutumin ya zaro ido yana mamaki, kamin yai
magana tai saurin rugawa daki abinta ta
haye kan gado“ Kaka ta zakullowa Abubakar buhu
a
Qarqashin gado ta bashi, ya fito. “Yauwa ga
buhun Baba Halliru”. Da
yake haka ake kiransa a garin. Ya ce “Riqe shi
nan wurinka Abubakar,
bani kudina”. Gaban Abubakar yai wata irin
faduwa,
ya ce
“Saboda me Baba?” ~
Ya ce “Saboda ni ba mutumin banza bane irinka
da zan siyi mushe in saida wa al’ummar
Musulmai. Ba
“Inna lillahi wa inna ilaihi raji’un! Baba wallahi ba
mushe bane, ni na yanka shi da hannu na
wallahi”. ‘
Ya ce”Kai kaga ni dai ba abokin wasanka bane,
ka bani kudina kawai ban siye na fasa Kanwar ka
da bakinta ta fada mini mushe ne ka yanka. wato
ga mutumin banza ko
Idan bakwason wannan littafin kuyi magana mu
canja
zallah shared a profile .
RIKON KAKA
CHAPTER5
zaka siyar mawa, to ban siye, ka bani kudina
kawai”. ‘
Sunan qanwarsa da ya ambata shiya bugewa
Abubakar ‘dukkanin gaBoBin jiki, jikinsa a sanyaye
ya sa hannu ya Ciro kudin a gaban aljihunsa ya
mika masa.
Ya amsa yana fadar, “Mutanen banza kawai gaku
Musulmai amma kuna aikata aikin kafurai,
marasa tsoron Allah kawai”.
Abubakar dai bai tanka, masa ba. har ya fice
banda zafi da:. Kuna babu abinda zUciyarsa keyi,
yaji ya tsani ragon, bai son ma gaminsa
Yajasa ya fita waje ya sa
yaro yai masa sallama da makwabcin su malam
Bala talaka ne . Yana fitowa suka gaisa da
Abubakar sannan ya ce
‘ “Baba, dama ragona ne zai gaza, nasan kana
jinmu ma wata kila jiya. To shine na yanka, yau
na kira mahauci ya taya min shi yanda nake jin
ba zan iya siyarWa ba, gara ma na ba da shi
sadaka na San ladan tawa tana
wurin Ubangiji tunda mu ma za muyi layya shi
yasa na ce bari inzo in maka magana ka aika a
dauko maka”.
Malam bala ya shiga godiya yana zabgawa
Abubakar addu’a, shi dai bai ce komai ba ya
wucc ya koma gida, Malam Lado ya turo yara
suka daukar masa ragon.
Abubakar ya dauki buhun ya maidawa
Kaka, ya ce ”Ga buhun ki”. Kaka ta ce ,”Yo ya
fasa fedewar ne?” Abubakar ya ce, “Hmm! Idan
kun bari ba Kaka ta ce, “Kamar yaya kuma in
mun bari?” Ya ce, “Kamar yanda kika kitsa mata
taje ta sanar da mahaucin mushe ne na yanka”.
Kaka ta dauki Salati da sallallami, kafin
Ta hau rantse-rantsen ba ita tasa ta ba”. Ta ce
“Ke Jika, wannan kuma wacce dabi’a ce za ki
tsiro mana da ita ne?”
Abubakar ya ce, “Wadda ki ka’ koya mata, duk
abinda fitinanniyar yarinyar nan ke
Keyi kaka daurin gindinki ne take samu. Amma ba
komai, ni nasan maganinta, ba zai yiwu yarinyar
nan ta sangarce ta lalace ba, tunda har ta iya
wannan gaba ban san abinda zata yi ba, idan ta
Kara girma a haka to abin kuma sai yafi haka.
Don haka makarantar boko zan saka ta, taje can
ta koyi tarbiyya”.
Kaka da dauki Sallallami, “Wa za ka kai
makarantar Abubakar? Jikar? Baka isa ba,
wallahi babu inda za ka kaita a lalata marainiyar
Allah. Ka kai ta makaranlar boko ta koyi tarbiyya
k0 ta koyo iskanci?” Abubakar ya ce,”‘Oho dai, ni
dai na fada miki, k0 kina so k0 ba kya so sai na
kaita”. .
‘ Ya juya ranshi na suya ya ’bar‘ dakin, . yana jin
Kaka na rantse-rantsen babu me kai mata jika
makaranta.
Anci sallah lafiya, Kaka tayi layya ta
yanka dan marakinta, Abubakar bai yi ba don
gaba daya ya sai da ragunan sa,. ya ce kuma ya
gama kiwon.
Jika kuwa kayan Naira biyar bai siya mata ba,
haka tai sallar da tsofafin kayan ta, shi ya saka
ma ko kofar gida bata leqa ba _ Ana gama hutun
sallah Abubakar ya je yai wa Rukayya takardar;
haihuwa, washegari ranar Monday tun da sanyin
saflya ya sa tai wanka ta sauya kayan jikinta,
sannan ya tisa ta gaba suka tafi.
Kaka tace, “Wai gidan uban wa zaka kaita ne
Habu? Na fada maka kar ka sake ka kaita
makarantar bokon nan, ban son ta”. Abubakar ya
ce, ”Ai ko sai dai kar ki so . ta, amma makaranta
na kaita na gama”.
Ta sa kuka, yana jinta ya tisa‘ Rukayya gaba
suka ficce, can tsakiyar garin makarantar take
Sha ruwa Primary School, suka dauke-ta aka
kaita a‘ji uku, saboda ta wuce dauka.
Suna dawowa yaje ya yanko mata (uniform) ya
sai mata jakar makaranla da takalmi, sannan ya
sai mata littattafai.
. washe gari da kanshi ya tayar da ita ta: shirya
ya tisa ta gaba har kofar
makarantar, ya bata Naira ishirin kudin tara;
sannan ya wuce wurin aikinsa.
Rukayya ‘yan makaranta, karfe sha biyu aka taso
su daga makarantar, amma idan ka ganta ba
zaka ce ita ce tajc makarantar da sabbin kaya ba,
tai musu budu-budu, farar abayar har ta fita
daga kamannin ta.
‘Tana dawowa gida ta fada jikin kaka tana
murna, Kaka ta ce
“Oh Jika da tsiya dai Habu sai daya kai ki
makarantar nan don yasan ba yanda zan yiko?”
Rukayya ta ce “Kuma Kaka sai da aka buge
ni, dubi baya na”.
Ta cire abayar ta nuna mata, wurin yayi
,rudu-rudu da zanen bulala.
‘ Kaka ta ce, ”Wane dan iskan marar imanin ne
yai miki wannan dukan? Shi yasa na ga fuskar ki
‘ da zanen hawaye”. Rukayya ta ce “Wani malami
ne, wai daga muna fada ya ka mani yai ta bugu
ni kadai”.
‘ Kaka ta ce, ”Matsiyaci, ya kama ki yai ta duka,
to Allah Ya isa, tsinanne lnsha Allah bai gamawa
lafiya, kawai ka kama ‘yar marainiyar
Allah kai ta bugu kumar ka sami mandiri. Bari
Habu din ya dawo Jika, wallahi ba ki komawa
makarantar, sai dai yai duk abinda zaiyi, dauko
furar ki gata can ki sha”.
Rukayya ta mike ta dauko kwanon furar tana sha,
ta ce. _
“Kuma Kaka har Turanci aka koya mana da waka,
amma wai (This is a boll, These is our Apple,
That is your watch)”.
Kaka ta tintsire da dariya har saida sashinta ya
fito saboda bakin ba haqora, ta ce. ‘
“Kai amma abun da dadi, duk can aka koya
maku?“ ‘ Rukayya ta ce, “Eh Kaka”.
Ta cc, “Ai don dai azzalumin mutumin nan da kin
Kara zuwa”.
. . Rukayya tace. “Ai ban Kara zuwa nima tunda
buguna ake”. . Da yamma likis Abubakar ya dawo
gidan .ya iske Rukayya da kayan makarantar duk
ta: musu duwan-duwan, takaici ya cika Shi
Duk inda wata qazamar yarinya ta kai rukayyah
Tafita: Kazanta , daga cikin abubuwan da sukesa
yake qara tsanarta.
Ya watsa mata idanu babu sauqi a fuskarshi,yace
‘Wuce kije ki cire kayan ki kawo su wurin maguji’.
Ta mike a tsorace
ta nufi dakin nasu’.
Ya tsai da ita, ‘Tsaya ki tattaro dukkanin kayan
daudarki kawomani’.
Rukayya ta daga kai
Ta shige dakin, shi kuma ya wuce Washegari
yana tashi ya nufi dakin Kaka ya tashi rukayyah
tai shirin makaranta
Kaka tace kai babu inda zataje donka jini nan jiya
suka kamata sukaita bugu kamar jaka don haka
bata komawa
Abubakar yace,’ldanta zauna nan me zatai miki?
Nan makarantar allo ce kikai kane kane kika
hanata zuwa wao bugunta ake , sannan kuma
itama makarantar bokon sai ki
hana? To wallahi .ko kasheta za a rinka yi tana
dawowa sai taje har makarantar allon sai ta
koma“.
Kaka ta ce “Tunda dama ba qaunar ta kake ba ai
dole ka kaita inda za a kashe ta saboda
mugunta, haka kawai ka dauki karan tsana ka
dorawa yarinya, ka kaita a kashe ta don Allah,
idan an tashi a aiko mani da kai da qafarta gida”.
Abubakar ya finciko Rukayyar dake kan gado ya
jata suka nufi kofa YANA FADAR. ’
”Ba za, a kashe taba amma fa za ta daku kamar
ikon Allah”.
Bai ji abinda take fada ba don har ya kai bakin
kewaye, ya zuba mata ruwa a bokiti ya bata ta
shiga wanka.
Tana fitowa ya mika mata kayan makarantar ta
saka, ya ba ta mai ta murza ya zaro Naira
hamsin ya bata, ya ce.
Maza ki wuce ki tafi, kuma zan biyo bayanki
yanzu, ki tsaya wasa k0 da labe ne kiga ‘ yanda
zanyi da ke. Kina dawowa daga
makaranta ki ka ci abinci ki ka hula, ana kiran
sallar azahar kiyi sallah ki wucc makarantar allo
idan ba haka ba wallahi kika bari na samu labarin
baki zuwa na lahira sai ya fiki jin dadi wuce ki
tafi. ‘ Simi-simi ta wuce, daga daki Kaka tace.
”Yanzu baka barin tai kalaci haka za~ ta wuce ta
tafi?” , Ya‘ce, “Bata yi, ga Naira hamsin nan na .
bata ta siyi abinci ta ci”. ‘ -Kaka tace, “Indai
mugunta ce irin taka ai ta wucc da haka Habu,
yanzu haka zaka kora , min ita bata ci komai ba
salon tai karo da mayya k0 maye su lashe mini
ita?” » ‘ Abubakar ya e, ”Su hadiye ta idan ta
tafi”. ‘ , “ ” Kaka ta cc, ”Ba bakin ka ba, me
mugun baki. Insha Allahu aniyar ka sai ta bika”. .
Bai tanka mata ba ya wucc dakinsa yai nasa
shirin ya fice ya tafi wurin aikin sa, amma ‘yana
can sai da aka kawo mashi kashcdi wai Rukayya
tayi fada da wani yaro har ta cije shi a hannu ya
fasa. Ya basu hawuri sannan yaje
“Tana dawowa daga makarantar tana hutawa
akai sallar azahar ta fito zata tafi makarantar
allo
Kaka tace, ‘Yanzu zuwa za: kiyi k0? Mugun yaron
nan ya hanaki zama lafiya, duk indayasan za a
zalunceki saiya turaki Allah Ya saka miki’. .
Jika
Haka ta wuce makaran allon,.a can sukai sallar
la‘asar, Sai biyar na yamma aka tasosu
Tana dawowa tasamu Abubakar na gyaran cefane
cefane ta giftashi zata wuce ya ce‘
.. ’Kezonan’. , ta dawo gabansa ta durkusa ya
dubeta sosai kafin yace ,‘Wato saboda bakeke
wankinba shi ,yasa idan kika dawo makarantar
baki canja kayan sune na zaman gida kuma sune
na
Yawo cikin gari ko?‘
Shiru ba amsa, ya ce “Tashi kije ki ciri kayan ki
kawo mani”.
Haka ta mike ta ciro ta dawo da su a hannu, ya
ce
“Dauki bokiti gaya can da ruwa kisa ki wanke”.
Gaban‘ta ya fadi don tundatake bata taba wanki
ba, shi ke yi mata da kanshi. Haka ‘ ta mike taje
ta soma wankin kayan, yana kallonta har ta
gama ya amsa ya shanya. . .. ’ Sannan ya ce “ki
wanke hannunki ki , xo ki yanka mani alayyahun
can da albasa”. ‘ Rukayya ta dubi hannun nata
babu abinda ya yi amma har sai ta wanke ya ce.
‘ “K0 baki ji ba?”
, Haka ta wucc ta dauki buta ta wanke hannun
nata sannan ta je ta zauna tana yankan
alayyahun ya dora sanwar taliyar sa,tana gama
yankan alaiyahun ya ce
Jeki ki zuba” Ta tafi zata zuba cikin tukunyar .yai
saurin daka mata tsawa.
‘ “Ke banza, haka za ki zuba shi? Barbada mashi
gishin’ ki sa ruwa ki wanke”. ’
‘ Ta dauki uban gishiri ta maka yana kallonta ya.
ja tsaki ta zuba ruwa ta wanke ta tsane shi
sannan ya ce ‘
“Je ki zuba”. ‘ ”
Taje ta zuba ta rufe, ta dawo gabansa.
“Na gama”.
Ya ce, “Jeki shi kenan”.
take ta nufl daki don kar ya qara saka ta wani
aikin
*** ******* ***
Wata ranar Juma’a RuKayya tana . makaranta tai
fada da (monitor) din ajinsu wai ta rubuta
sunanta cikin ‘yan surutu, malamin ya buge
su.duka Shine fA yana fita ta ‘ kama monitar da
kokawa’ gata ba iya fada tai ‘ ba, tai mata, duka
sosai. Akaje aka fadawa ‘ (headmaster) yazo da
kansa da bulalar sa ya zane Rukayya: radau har
tai fitsari saboda .
.azaba.
Yana fita ta dauki jikkarta ta gudo gida tana
kuka, ta fadawa Kaka. Ta ce, “Ai k0 yau sai ya
san ya debowa
kansa masifa”.
Ta dauki mayafinta ta ce “Muje inga matsiyaci”. ‘
Ta ja gida ta rufe suka dauki hanyar
makarantar har office dinsa ta kaita, yana
zaune saman kujerar dake gaban teburinsa sai .
wani mutum dake daga can gefe suna
magana. ‘
Kaka ta sawo kai cikin office din ba k0 sallama,
ta dubi mutumin dske saman _kujerar gefe tace. ‘
“Malam wurinka nazo, zuwa nayi inji uban da
yasa ka sa bulala ka rinka laftar mani
jika kamar ka samu jakka, k0 k0 shi Habu din
‘ nc da ya kawo ta ya ce ka sa bulala kai ta
bugunta harta ‘fita hayyacinta tai fitsari? To kotu
zata rabani da kai, wallahi sai nayi shari’a da kai,
sai ka bani labarin dalilin bugar mani ‘ya babu
gaira babu dalili”.
Mutumin yace Yi hakuri baiwar Allah, bani ne
(headmaster) din ba, gashi nan, nima zuwa nayi“.
Ta ce, “Karka sake ka zage ni’da turanci wallahi
na gaya maka, nima ina da
jika kamar ka dan makaranta” ~ Saurayin ya ce,
“Ikon Allah, yi hakuri don Allah Hajiya” ‘ ‘
Ya mike ya bawa (headmaster) hannu sukai
musabiha, ya ce.
“Ni zan wuce Yallabai, zan kira ka a waya k0 mi
kenan”. _ Ya wuce abinsa ya bar (headmaster) da
rigima. ‘ . Da yake kwararren dan boko ne sai ya
mike daga kan kujerar da yake ya ce.
“Hajiya zauna, bisimillah sannu da
_ zuwa, bari akawo miki lemu”. Kaka ta zauna
tana fadar, “Karka kaWO mani komi, dan iskan da
ya bugi Jika kawai
nake nema, wallahi sai na rama mata ,kaji na
fada maka
Lol ran kakafa ya baci mai zai biyo baya mu tara
later
a zallah shared a profile .
RIKON KAKA
CHAPTER6
, Ya’ kwantar da ‘murya, “Ayi ‘haquri Hajiya,ai duk
abin bai kai na haka ba tunda ni da Jikar taki ai
duka jikokin ki ne,kua zaki’ iya‘ hukunta mu idan
munyi laifi, ‘ musamman idan ki ka same mu da
rashin gaskiya. Kiyi hauri kakata, ba a daki
qanwa -ta saboda zalunci ba, ‘sai don laifin da
tayi, ta
; kama shugabar ajinsu tai ta bugu Idan kika, ga
bugun da tai mats sai kin tausaya matA
. shi~yasa. Sanin da nai k0 ke ce kika ga haka
sai» kin daki jikar. nan shi yasa‘ na hukunta ta
saboda gaba amman kiyi haquri kaka Kalaman sa
sun Shiga Kaka don haka ta ~sassauta fadan
tace “Gaskiya kar a sake bugar min jika saboda
wasu yara can, marainiyar Allah ce uwarta da
ubanta duk sun mutu; ni kadai na rage mata. In
bacin yaya’nta ma da ba mai jin magana bané ai
daga yau bata Kara dawowa’ ‘ makarantar”. ‘
Ya ce, “A’a ayi hakuri, insha Allahu za a kiyaye”
ta mike, “To sai anjima, Allah Ya _ taimnka”. ‘
Ya ce “Amin Kaka”
Ta tasa Rukayya suka ficc daga (ofiicc) din,
(headmaster) ya koma ya zauna saman kujerar
sa yana murmushi, ya ce. _
“Ho! Allah Ya raba ni da ke lafiya” (Duk wanda ya
girmama tsohon wani shima ’za’a girmama nasa
a gaban idonsa k0 bayan idonsa
Da yamma bayan Abubakar ya dawo
~ daga wurin aikinsa yaji labarin zuwan kaka
makaranta, yai ta fada
‘ “Haba Kaka, .yanzu in bacin kin hadu da dan
mutunci ai da Allah kadai Yasan
yanda za ayi. Haba! ki ta abu sai kace kanki farai
jika? K0 ina sai kin fito da halin ki
To, “To ubaba, zoka dakan sai in san kaji haushi:
inba dukana kayi ba ai ban ssn kaji haushi ba
Abubakar ya ce, “Ai burinki inji haushi in fitar da
ita daga makarantar, kuma ba zan fitar da ita ba
wallahi ta zo ta dami al’umma, gara ta zauna can
duk wanda taimawa a zane ta”.
Kaka ta ce, “A daketa din ni kuma dukwanda ya
bugar min jika idan naji sai naje na rama mata
tabbas”.
_ ‘ Abubakar yace, “To shi kenan ki rama mata
din, hukumar makaranta ta sa a kama ki, wallahi
kuma k0 leke ba zan leka ba” Ta ce, “In ka tashi
ka manta dani k0 kasa a rufeni har dan makullin
ya bats” . ‘ Abubakar yai dariya ya ficce abinsa
don yasan halinta idan ya cika ta yanzu ta sa
masa kuka, ya tafi ya yo cefancn abinci ya_
dawo ya kira Rukayya, ya ce “Maza kisa tsintsiya
ki share gidan nan, idan kin gama ki min magana
ya wuce dakinsa ya barta tsaye”.
Ta sumBuro baki ta rasa dalili kwanan ‘ nan da
yake takura mata ba yanda ta .iya, dolenta ta
dauki tsintsiya.ta share gidan
sannan taje ta sanar masa ta gama. —
Ya fito yace, “Hada itatuwa ki hura wuta, ai dai
kinga yanda nake yi?”
. Idanuwanta suka ciko da hawaye haka ta je ta
hada itatuwan yana tsaye yana’ kallonta ya ce.‘
~ . .”To sa sabulu ki wanke hannunki ki . dauki
tukunya ki dauraye ki~aza saman ’
wutar”. Haka yai ta saka ta aiki daya bayan ‘
daya har sai da aka gama girka shinkafa’ da miya
k0 tsinke bai taBa da hannun‘ saba
Yasa ta dibar masa nasa; sannan ya ce. “Daga
yau aikin ki kenan a gidan nan kullum, don na gaji
komai ni sai kace dan daudu a gida.
_ Shekarar ki sha uku amma babu abinda kika iya
a aikace-aikacen mata, jikin ki ma ba ki damu da
gyaran sa ba balle na gida, , kullum kina, faMa da
qazanta ‘da shegen muni kamar don ke aka yi
shi, Mtsw!”.
‘ Ya wuce’dakinsa’ya barta tana ta faman
tukuki
“”””””. “””””””
. Lamarin Rukayya ya zama sai dai addu’a, don
ma Abubakar yana tsaye akanta
Wajen makarantar boko da ta all, idan kuma ta
dawo ya tisa ta gaba da aikin gida, yana zaune
yana bata umami haka zata yishi kotanaso ko
bataso
Kaka tai mitar tayi amma bai kulata, bai fasa
abinda yai niyya. Wani abin ma da gangan yake
saka ta don ya wahalar‘ da ita saboda ya lura
har yanzu bata yin hankali kullum abinta gaba-
gaba yake
Bakin ciki ya ishi Rukayya, Abubakar ya takuraWa
rayuwarta, bata da sukuni.
Yanda ya tsaneta itama haka take jin ta tsane
shi, musamman yanda yake nuna mata kyama.
‘kara’ra duk abinda za tai masa sai yasa ta
wanke hannu, idan k0 ta’na girki ta fyace ‘majina
sai yasa ta sa sabulu ta wanke hannu. Idan ta
shiga kewaye ta flto k0 tobai bari ta “qara taba
abinda za a zuba cikin abinci sai ta wankc
hannunta da sabulu k0me tai kuwa cikin
kewayen. .
‘ , Abun nan na ci mata tuwo a kwarya, haka
kuma take daurewa babu yanda zata yl,
duk duniya babu Wanda take jiwa tsoro irinsa; _
Ta ja wani gajeren tsaki yanda ba zai iya’juyo ta
ba, .ta ci gaba da tsane shinkafar cikin kwando
tana gamawa ta zubar da ruwar . tsane shinkafar,
sannan ta dauko mai ta zuba a tukunya, ta‘ zuba
jajjagen ta soya, yana soma soyuwa ta juya ta
dube shi.
‘ “Kamar yaya za a zuba ruwan?”
Abubakar ya dago kana daga karatun
jaridardayake, ya ce
“Wai ke wacc irin kwakwalwa gare ki ne? Komai
sai kin tamabayi yanda 2
Za a zuba‘? To ban sani ba, ki zuba yanda kike
ganin zai
isa Rukayya ta taBe baki ta wucc ta debi
ruwan ta tafi wurin tukunyar ta zuba, tana tsai da
ruwa .tashshin ya taso mata, sai atishawa wata
na bin wata. Abubakar ya mike da hanzarin sa ya
yo kanta cikc da takaici, ya cc. . . “Wai ke wacce
irin qazamar banza ce? Yanzu kina jin atishawar
ba za ki kauce ba k0ki tara rigar ki amma shi ne
za ki tofewa ; abincin da zamuci? To sai ki cinye
abincin” Ya ja tsaki ya balbalrta da harara ya
wuce abinsa, haushi ya kama Rukayya ta daure
ta ci gaba da. girkinta, ranar bai ci abincin gidan
ba. . Wa Shegari kuwa Rukayya cike take da
shi, sai ai ganin ‘nama me yawa za ayi falfcsu
yasa ta tsaki jiki taci gaba da aikin. ‘
_ Saida aka gama falfesun tas sannan Rukayya ta
bude da ‘niyyar’ ta motsa, da gangan ta zabga
atishawa a ciki har sau uku don taga iYakar shi.
Takaici da haushi ya cika Abubakar, yace”Kinyi
dai-dai, kin kyauta, daman burinki ki haramta min
cin naman kuma kinyi nasara”.
Ya karkace ya zaro dari biyar ya miqa mata. ‘
“Amshi, gashi kije ki siyo mani balangu na dari
biyu, tsire na dari, sai ki biya shagon dan Inna ki
siyo mani maltina guda”
Rukayya ta amshi kudin ta fice, tana jinsa yana
fadar.
Saura kuma ki tafi ki tsaya dambe k0 tsokanar
fada”.
Zuciyarta tai fes, saboda muguntar da ta shirya
mashi Tana siyo naman ta sami
zauren wani gida ta bude ta tattofawa naman
yawu sannan ta nannade yanda ba zai gane ba,
tai dariya ta wuce tai gida.
Yana zaune tsakar gida saman kujera ‘yar
.tsugunne, sai kaka wadda ke zaune saman~
tabarmar kaba, hira ake yi tana cin falfcsun
kamar duka kenan don da wuya a . gama hirar
abin bai zama fada ba.
Rukayya tai sallama ta kai mashi naman, ya
amsa ya ce ta dauko mashi flet ta nufi kicin ta
duko ta kawo masa.
* Ya ce, “Jeki daurayo min shi”.
. “ Dabi‘ar da ke konawa Rukayya rai,kenan sai
dai babu yanda zata yi wankakkrn filet din amma
sai an sake daurayo masa.
Ta daurayo ta kawo masa, ya ciro hankicif cikin
aljihu ya goge fllet’ din yana wani yatsina hanci,
ya zazZage naman cikin filet din ya Balle murfin
maltinar ya soma ci, yana ci yana Shan maltina
yana suburbudo . ” zance da alama naman na kai
masa karo
Rukayya ta zauna gefen Kaka suna cin falfcsun
naman, tana kallon yanda‘ Abubakar ke kwasar
naman har yana lumshe ido;
Dariya ta kwace mata sai kace wata zararra, ta
fashe da dariya har tana kyakyataWa. ‘
Abubakar ya tsaya da shan maltinar da yake
ya daddaure fuska.
, “Ke miye haka? Hauka k0 rashin hankali? K0 k0
mahaukata ne mu da zaki tisa mu a. gaba kina
kyalkyala mana dariya?” Rukayya ta guntse
dariyar saboda tsoron ‘ duka, ya ja tsaki ya ci
gaba‘ da cin naman sa.
Kaka ta ce “Ina ma laifinta harta iya yin dariya?
Haka kawai ka dauki karan tsana ka dorawa
yarinya, kai ta nuna mata tsana da Kyama haka
kawai, ai kaga naman yai mana auki, mu ci yau
har da safe a dunduma”.
‘ Abubakar ya ce, “Ba komai, da dai inci abinda
qazamar yarinyar nan tai Wa atishawa
to gwara in zauna da yunwa, saboda tunda nake
ban taba ganinta tana wanke baki ba balle
yankan akaifa, kullum hannunta na cikin baki tana
taunar akaifa, sai tai shekara kanta bai ga kitso
ba wai nan sunan tana mace sai fama ‘ take da
muni cike da fuska”
Kaka tace “Barakallahu masha Allah, duk wanda
ya raina tsayuwar wata to ya hau sama ya
gyara, kai nan har kyau ka fita?”
Yace, “Ai kyan namiji aljihunsa Kaka” ‘” . Tace,
“Gafara can, ai dai aljihun bai isa ya siyo maka
kyan ba”. , Abubakar ya ci gaba da cin namansa
yana fadar. “Maza dai ki kware saboda zafin
surutu, an kushc rabin ranki, masoyiyar ki. Kaka
tace “Fadi da‘ ihu ka qara da
‘ kururuwa” . Abubakar ya dukunkune takardar
Sannan ya wurga a Shara, ya shanye maltinar
yana faman gyatsa. Rukayya ta fashe da dariyar
da bata san
ta kwace mata ba. haushi ya kama Abubakar
ya zaro belt din wandonsa ya janyota daga gaban
Kaka ya soma dukanta, wai sai ta fada masa:
abinda takewa dariya.
Rukayya taji bugu ya ishe ta, tana kuka .. Tana
rokon sa yaKi ya kyale ta, Kaka sai zaginsa take
amma bai kulata ba. Da bugun ya isheta tace
“Tsaya don Allah in fada maka, wallahi naman na
tofawa miyau na kawo maka”.
Abubakar yai saurin sakinta.
What!”. ,
Ya fada hannunsa dafe da kirlji, ta ruga daki ta
rufe, Abubakar ya nufi wurin maguji yai ta kakare
kakaren amai, ya gaji aman yaqi zuwa,
idanuwanshi sukai jawur, ya nufi dakinshi.
~Kaka tai ta masa dariyar mugunta, tace
“Anqi cin biri anci dila ba Ai tai min dai dai, sai
muga ta kyankyami“. :
. Tsananin Bacin rai bai barshi ya kulata ba.
Hmmmm lol
a zallah shared a profile .
RIKON KAKA
CHAPTER7
Wata ranar Asabar abubakar ya zowa Kaka da
zancen yana so ya ajiye aikin kamfani ya ci gaba
da karatunsa.
Kaka ta ce “A’a Habu, yanzu sai ka
ajiye dan aikin da kake yi ka tafl wani karatun
boko?”
. Ya ce, “Kaka karatun boko yana da amfane
tunda aikin kamfani banda tabbacin dorewar sa,
gara in ajiye in samu in ida hada digiri dina, tunda
dai Allah bai hana
mu abinda za a ci ba. Ni dai ki min addu’a kawai
nake so”.
Kaka ta ce “To Allah Ya tsare, Ya ba
da sa’a, Ya shige maka gaba”.
Ya ce, “Amin Kaka, haka nake so”.
Lokacin da Abubakar ya jewa
Ogansa da zancen aje aiki ya ce
“Karkai gaggawar ajiye aikin ka Abubakar, yanda
aiki yake da wuyar samu a
Qasar nan, abinda ya Flye maka ka nemi alfarmar
kaje ka qarasa karatun ka
Akwai taimakon da muke bawa ma’aikatan mu
masu tafiya Karo ilimi, tunda wannan kamfanin
ba na gwamnati bane balle ace k0 ka tafl karo
karatu za a ci gaba da biyan ka albashi, ko ya ka
gani?”
Abubakar ya ce, “Hakan yayi YallaBai, ai ban san
da wannan tsarin ba, a gaskiya naji
dadi na gode Allah Ya tsare, Ya Kars budi”.
Ya ce, ”Amin Abubakar”.
Da wannan Abubakar ya baro kamfanin ya dawo
gida yaci gaba da buga-bugar. neman
(addmission) a Umaru Musa ‘Yar Adua University
amma abin ya gagara uban gidan ‘ nasa da
kansa ya sama masa (addmission) din.
A gaskiya Abubakar ya yi sa‘ar uban gida na gari,
mai tausayin na Kasa da shi.
Ba, a jima ba Abubakar ya soma zuwa (school)
suka kaishi aji biyu saboda yana da kwalin N.C.E
dinshi.
Abubakar ya soma karatu gadan-gadan, shigar
sa University ya haifar masa da ci gaba matuka,
daga Dandagoro yake hawa: mota zuwa Umaru
Musa Naira hamsin ya dawo hamsin.
Zuwansa makarantar yasa ya Kara wayewa, ya
Kara gogewa, ya fita daban da samarin kauyen.
Sai ma ya kasance kamar koyon kwalliya da sa
kaya yake zuwa, k0 k0 ganin samarin birni da
yake ne a wankc a goge yasa yake ta ruwan‘
dunkuna? Kullum cikin yin dinki da siyen kananan
kaya yake, gayun ya bi masa jiki k0 yaushe za ka
ganshi a cikin hadin (to match) yake
Da kansbi yake shiga cikin gari ya harhado kayan
kwalliya irin na samari masu jida kansu.
Abubakar ya samu ci gaba sosai a rayuwa, sai
kuma daukar kai da jan aji
wurin Rukayya kuwa abin sai , hamdala, ta dai
rage yawan tsokanar fada,
Amman qazanta da rashin san kwalliya sai inda
ya qaru k0 kadan bata son moriya. Ko Kaunar
abinda zaisa ta motsA jikinta
Harta shiga aji biyar a (primary) a lokacin
Abubahr ya kammala digiri dinsa, aka tura shi
(service) Kaduna
Rukayyu tai matuqar jin dadin; tafiyar shi
(service) din nan, ta sami sakewa. Ta ida hargitsa
tum, babu mai mata fadan tayi wanka ko wanki
Hatts gidan ya ida qazanccwa, Kaka k0 bata
sata: bata : hana ta, duk abinda ta ga dama take
yi
Duk lokacin da Abubakar ya dawo hutu ya
sameta haka zuciyarsa zataits: Baci, ya tirke. Ta.
sai ta gyra komi, hammr wankin sai ta yisu gaba
daya
A haka ya kammala (scrvice) dinshi ya dawnma
gida, wata ranar Juma‘a lokacin anyi ruwa: an
dauke ,
Ruwa yaima rukky mugun duka duk dauda ta
taso mata cikin jiki ta ishe ta da kaikayi
Kaka ta dube ta, “Don Allah Jika ki tashi k0 ruwa
ki watsa kiji dadin jikin ki”.
Rukayya ta ce, “Ni fa bazan yi wanka cikin sanyin
nan ba gaskiya Kaka”.
Kaka tace, “Ai shi kcnan, sai ki zauna jikin ki ne”.
Tana rufe baki Abubakar na yo sallama. tsakar
gidan, gaban Rukayya yai mummunar faduwa
saboda ta san sauran.
Abubakar ya sawo kai cikin dakin, sukai ido hudu
da Rukayya, yana sanye da suit baqa, ta matuqar
dacewa da jikinsa, idon sa na sanye da siririn
farin gilas, kamshin turarensa ya karade dakin.
Ya tsuguna ya gaishe da Kaka, baki washe take
amsawa.
“Lafiya lau Habu mutancn Turai , tubar kallah
masha‘Allah. Ni sai yanzu ma nake ‘ganin kamar
kana da dan kyau, ko k0 dai
idona‘ne?”
Abubakar yai dariya kafin yace ”Ke dai ki ka sani,
tsohuwar nan baki gajiya”
Ya mai da kallon sa kan Rukayya, ya bata fuska.
“Meke tsami ne a dakin nan?”
Ya kalli Kaka, “Hala waccar qazamar ce?”
Kaka ta ce “Ban sani ba, kafa dawo kenan zaka
soma k0?”
‘ Ya sake kallon ta, “ikon Allah, anya kina .da
hankali Rukayya? Kin k0 duba madubi kinga
yanda ki ke kuwa? Wallahi , wannan idan zan
ganki cikin dare sai in zaton Aljana ce take
kokarin firgita ni da mummunar kamar ta, tashi
kiyi: wanka ki sauya kayan jikin ki. Kazama kawai
dake, shi yasa gaki nan har yau babu bakon
takalmin da ya .taba takowa yana neman ki. Yo
wa ma
.zai kalleki yaji sha’awar kallon ki balle haryaji
sha’awar zuwa wajen ki?”
Kaka tace, “Kai ban son tsinannen surutun tsiya.
duka Rukayyar nawa take da harza a kafa mata
mugun bakin tsiya ‘
Abubakar yace, ”Amma k0 wancan zuwan da nayi
naji ance anyi bikin Zulai’ yar gidan malam Salisu
Mai tireda kuma ai duk
Sa o’inta ne.
Kaka ta ce ”Ka barts bawin jinin ya kashe ta kai
zaka aureta ne idan ta rasa nashinshinin balle
abin duniya ya ishe ka?”
Ya ce, “Allah Ya sauwaqe in auri wannan kucakar,
ai wlh k0 mata sun kare”
Kaka ta ce, itama Allah Ya tsare ta da auren
mugu kamar ka”.
Abubakar ya daka mata tsawa, “Za ki wuce ki tafi
kiyi wankan k0 sai jikin ki yayi tsami?” Aguje ta
wuce shi tai waje, ya Kara gyara zama
“Wallahi Kaka jikar ki kullum giRma take amma
tana cin qasa, wallahi ki mata
fada k0 ta gyara ta sami mashinsini”. Kaka ta ce,
“Kaga ka tashi ka fita idona
in rufe ka fada min inda ake da bolar mata?”
Abubakar ya mike yana fadar, “Allah YaSa kada a
bude ta a gidanki”. , .
‘ Ta ce, “Ba bakin ka ba mai mugun
bakin tsiYa, tunda fa ka dawo ai bakina ya
gama hutawa”.
Baice qala ba ya wuce dakinsa, Rukayya .ta
gama wankan ta fito ta sake wasu
Kayan ta fito ta shiga gyara kayan tsakar gida ta
dauki tsintsiya ta share gidan tai wanke-wanke,
don tasan sai ya saka ta tayi
Kaka ta ce “Sannu Jika, ai tunda wannan
jarababben ya dawo baki da sauran hutu sai dai
haquri”.
Bata dai ce komi ba saboda haquri ai ya zamar
mata dole
Kwanan Abubakar biyu da dawowa daga (service)
Rukayya ta gama karatun firamare dinta, har
(party) aka hada musu a makaranta.
Da dare Rukayya tana tsakar gida ita da Kaka
suna hira, ‘_Abubakar ya shigo da
« sallamar shi; ya ja kujera ya zauna yana fadar.
_ “Wasu samali na gani kofar gidan nan, na ma
dauka wurin jikar ki sukazo har zan kora su, ashe
makota suka zo zance
Kaka ta ccme,'”Ashe idan wurinta suka zo zancc
sai ka kora su’ saboda kai zaka aure ta ko?”
Ya. ce, “Ai ba ni din zan aurcta ba sai naga masu
aurcn nata sun zi
Kaka tace“Ai da yake idan zasu zo din sanar da
kai za muyi tunda muua jin tsoron ka”, ‘
Abubakar ya cc, “Wai da nayi magana saiki hau ni
da masifa, sai kace ni na hana mijin nan
yazo‘Tunda dai tayi nauyin jini Kaka ki haqura
kawai ta ci gaba da karatun ta har Allah Ya
k’awo mata mashinshini”.
Kaka ta cc, “Oho, sai yanzu na gane abinda .kake
ta yiwa ‘yan kewaye-kewayen nan, kace so kake
ka sa ta wata makarantar bokon, to baka isa ba,
wallahi kaci karya ka kwana da yunwa. Ai ba
tereren iskanci zanyi da ‘yar marainiyar Allah ba
kaji k0? Aure zan mata
Yanda ta taso mashi yasan ba karamin damben
tsiya za suyi ba kafin ta yarda ta amince masa
ya kaita (secondary school). Dinba yasa
Ya tausasa muryar shi kafin ya ce haba Kaka,
yanzu tunda babu mijin a hannu kiyi hakuri kawai
a kai yarinyar nan makaranta, tana ciki; kuma sai
kiga Allah
Ya kawo mata mijin ba har gida. amma yanxu
waye kike tunanin zai auri wannan gaibun?
Yarinya ba kyau, ba tsafta, ba natsuwa. ba
kwalliya, haba Ai abin yai yawa, don Allah ki bari
a kaita makarantar nan kawai sai kiga ma Allah
Ya taimaka ta ‘natsu ta zama‘ kamar kowacce
mace.
Kaka ta ce, “Kaga tun muna shaidar juna ka fita
idona in rufe
Yanda ta Bata rai yasa dole Abubakar
ya miqe ya fice ya bar gidan ma gaba daya.
Rakayya ta ‘sa kuka,”Wai ni Kaka kullum ya rinqa
cemin mummuna, wai ban da samari, wai ba farin
jini ne dani,ba wai haka ne Kaka?”
Kaka ta ce, “Ke kyale shi kinji, karyar banzar shi
ce, kina da kyan ki, kuma samari kisha kurumin ki
gobe da safe zan je gidan Malam mai almajirai in
karBo miki maganin farin jini, kiga yanda samari
za su rinwa tururuwar zuwa wajen ki. Sharc shi
kawai, dama .ai shi haka yake so ya samu ya
tura ki Hmmmm lol kakafa ta riqe wuta maizai
faru?????
allah shared a profile .
RIKON KAKA
CHAPTER8
wata makarantar boko, duk ki tsofr ki tsiyaye ‘ a
saman titi, ba dani ba sa lallrn kaza. Tashi mu
koma’daki ma kada ya sake dawowa ya ishe mu
da shegen dumi”. ,
Rukayya ta miqe suka wucc daki abinsu suna
labarin su har bacci ya’ kwashesu. _ ’ , ‘ ‘
Garih Allah na wayewa kaka‘ta dauki dan zaninta
kamar jira take gari ya waye ta tafl gidan Malam
mai ~almajirai; ta bashi sadaka ya bata rubutu
na sha da na wanke fuska, ya bata turare na
shafawa a jiki tarc da hayaki.
” Yanda ya rinka zuzzuta lamarin yasa Kaka ta
dawo gida da kwarin gwiwa, ta sami Abubakar ya
tisa Jika gaba tana cizgar wanki, a gefe kuma ga
sanwa ta saka, gidan yai wal, da alama shima
shire shi akai.
Kaka ta ce, “Kai jama’a Habu-baka da imani
wallahi yanZu duk rai. Daya ne kasa yai wannan
wahalar? ‘Daga wa‘yewar gari’ saboda rashin
tausayi?”
Abubakar ya ce, “ldan bata yi aikin gida yanzu da
sanyin saflya ba sai yaushe kike son tayi shi a
matsayin ki na mai rikon ta? Budurwa ce fa,
aurc’zata yi k0 yau k0 gobe, idan bata koyi aikin
gida ba sai yaushe kike son ta koya? K0 so kike
ta je gidan mijin tana Kazanta kwana biyu ya
koro ta?” Kaka ta ce, “Kai dai ka sani” ‘
Ta wuce daki ta barshi yana faman mita, ba
Rukayya ta samu ‘.ta samu kanta ba sai da ta
kammala aikin tas, tai wanka sannan ya kyaleta
ya wuce dakinshi.
Sai da ta ci abinci ta huta sannan Kaka ta dauko
mata kullin rubutun, ta ce
“Amshi kiyi bisimillah _ki shanye ki shafe fuskar
ki”.
Rukayya ta amsa ta sha ta shafe fuskar, sannan
Kaka ta bata turaren ta ce
‘ “Gashi wannan ki Boyeshi cikin kayan ki, duk
sanda za ki fita ki rinka murzawa a fuskar ki.
Jeki. ki. debo garwashi a marfin kwano ki kawo”.
Rukayya ta miqe ta fita taje wurin’ murhu ta debo
garwashin ta dawo daki, Kaka tace
“Dauko zani gashi can saman gado ki ‘ lulluBa”.
Ta mike ta dauko zanin ta zauna Kasai Kaka ta
lulluBa mata, sannan ta-zuba garin hayakin cikin
garwashin ta tura ‘ mata cikin‘ zanin. Hayaki ya
turnike Rukayya ta shiga tari, amma Kaka ta
hana ta fito da kanta .
‘ Abubakar ya hankadc labulen ya shigo. ’idon shi
ya sauka saman Rukayya wadda aka‘ rufe ruf da
zani, Abubakar ya zauna yana’ fadar ~ ‘
“Meye haka kuma?”
Kaka tace, “Hayaqi nake mata”. ‘
Abubakar ya,ce‘ “Subhanallahi! Don Allah bude ta,
ai sai ta sirqe, ke Ciro kanki ‘ kinji”.
RuKayya ta Ciro kan tana faman tari ,.
Abubakar ya cc, “Maganin mene wannan haka a
tura mutum cikin zani ai ta banka mashi hayaki?“
Kaka tace, “Maganin farin jini ne da kwarjini na
amso mata wurin Malam”.
Abubakar yasa dariya yana fadar, “Kai duniya,
idan har baka mutu ba baka gama kallo ba.
Yanzu samarin kuma har kiranyen su ake?
Kaka ta ce “Ashe baka da labari?”
Yace”Ban taba gani ba”. ‘ Ya mike ya dauke
zanin da Rukayya take lulluBe ya ce . ”Ke bude~
ki sha iska kinji, karku biyewa ‘ malaman‘ tsubbu
suyi ta cin kudin .ku saboda neman‘wasu sanari
haka kawai. Kema kin gaji da zaman gidan ko
kema samarin kike sone? ” Bata iya ce masa Kala
ba sai gwaggwale idanuwa take, Abubakar ya ce.
“To wa zai”so ki kina ‘yar banzar qazanta Ai k0
asiri yana bukatar
‘ mataimaka“.
Kaka ta ce, “Shin wai kai ina ruwanka
ne a cikin lamarin ,mu_ iye? .lna harkar ka daban
tamu daban, ka barmu muyi sha’anin . mu
kakoma kai naka tunda ciwon mace na mace ne. ‘
Abubakar ya ce, “Nima ba sa muku baki nai ba,
amma ba zan so samari su rinqa zo mana gida
ba haka kawai babu gaira babu dalili”. ,ba
Kaka ta tsare shi da idanuwan ta’ kafin ta ce,
‘Shin yarinyar nan idan sonta kake ka fito ka fada
kawai, ‘ ba wai kai ta ‘yan Zagaye zagaye ba”. ‘ ‘
‘ Abubakar ya mike yana dariya saboda zafin
yankar da Kaka tayi masa, bai ce uffan ba ya fice
abinsa
Kaka ta bishi da kallo har ya fice yana
murmushi, Rukayya ta zauna bakin gado tana
turo baki sai kacc shantu.
‘ Kaka ta ce “Jika anys sai inaga fa~kamar
Abubakar sonki yake don na_ lura duk
lokacin da za ayi maganar auren ki k0 saurayi
hankalin shi na tashi”.
Gaban RuKayya yai mummunan faduwa, ido waje
ta ce
“Kaka shi ya fada miki? Don Allah kada ki Kara
maimaita zancen nan har yaji”.
‘ Kaka tai murmushi kafin ta ce, “Jika Habu sonki
yake na riga na gama gano inda _. ya dosa”.
Rukayya ta ce “Kaka Yaya Abubakar din da ya
tsane ni, keda kanki kike fada mani ba ya sona,
yanzu shi nc za kice yana sona? To ni bana
sonshi, macuci, aZzalumi kawai”. Kaka ta girgiza
kai’Nima da farko
haka na dauke shi Jika, amma yanzu na ~ gama
amincewa Habu ne mijin daya dace dake’irinsa.
Dubi shekarun ki mana,‘yanzu shekarar ki sha
shidda, ya dace ‘ace .yanzu kina dakin mijin ki
amma kullum‘sai ya nuna mana ba haka ba.
Yanzu be na fahimci abinda , ke qarkashin ransa,
murmushin da yai kawai
‘ ya tabbatar min da komi”. ‘ ‘ ‘ ~
Rukayya ta kwanta bakin gadon ‘tace, “Ni dai‘
ban son maganar nan Kaka, k0 yana sona ni bana
son shi, ba zan auri wanda zai rinka zalunta ta
ba”.
Kaka tace “Ke denawa zai yi da anyi aurcn”. . ‘
Rukayya ta shareta tai kamar ma barci ‘ ya
dauke ‘ta, don bata ma son wannan ‘maganar,
dole Kaka tai shiru tunda babu , abokin magana.
********************
Da .yamma liqis Abubakar ya dawo wurin aikinsa
da ya koma yau tun dawowar sa daga sabis. Ya
rage kayan jikinsa ya leqa dakin Kaka yai mata
sannu da gida, a “lokacin Rukayya tana
‘makarantar allo.
’. Ya dawo ya nufi kewaye ya watso ruwa ya fito
sannan ya nufi dakinsa ya shirya cikin wani
lallausan farin yadi marar zane mai
gaShi-gashi ya saka (light blue) din hula ’marar
nauyi Ya sa farin gilas da takalmi kalar
hular, ya fcsa turare ‘mai sanyin kamshi sannan
ya fito tsakar gidan.
A lokacin Rukayya ta dawo makaranta tana zaune
tsakar gida ita da Kaka suna shan iska Abubakar
ya shigo, yana daga tsaycmr bakin Kofa yace.
‘ “Kaka, ni zan dan fita shagon hadi in dawo”.
Kaka ta ce, “Allah Ya kiyaye.
Ya juya‘ya fice abinsa ya bar su suna Shakar
kamshin turaren sa.
Kaka tace “Wallahi Jika ina maki kwadayin aurcn
yaronnan Habu, shi ne irin , mijin da idan ki ka
same shi za ki shiga cikin jerin sahun matan da
suka more miji a duniya”.
Rukayya ta kafewa Kaka idanuwa tsawon lokaci
tana mamskin yanda akai Kaka ta mance da
mugunta da zaluncin Abubakar cikin kankanin
lokaci.
Bata da abin cewa don haka ta mike ta nufi daki
tai kwanciyar ta don bata san
abinda zai dami zuciyar ta, in banda ma abun
Kaka ina ita ina yaya Abubakar? Dan birni,
wayayye, wanda boko ya ratsawa kai, yake ji da
kansa. ‘
“Mtswl”.
Ta ja wani gajeren tsaki tai juyi abinta, ta janye
tunanin ma kwata-kwata a zuciyarta.
Washegari tunda garin Allah Ya waye Rukayya ta
shirya ta tafi makaranta amsar (Testimonial) a
can wurin dawowa sukai fada ita da wata har ta
keta mata tata, aka taho gidan su Rukayya riyyy!
Abubakar yana tsakar gida yana wankin ‘
kananan kayan sa yara suka shigo, ya ce ‘ “Kai ‘
ya akayi ne?” Aka soma yi mashi bayani, “Ai
Rukayya Lawal ce ta yagawa Hamida Testimonial
dinta, daga suna fada Abubakar ya cire
hannunShi daga cikin bokitin wankin ya nufo su” .
” :tana ina?”
Sukace , “Tana baya”.‘.’
Ya amshi Testimonial din ‘yasa salatEf ya gyara
masu, sannan ya basu haquri. Kaka za ta hausu
da masifa wai jan Rukayyar .suka yi, Abubakar ya
basu hakuri suka tafi.
_ Suna fita tana shig0wa gidan°Abubakar ya bita
da kallo cike da takaici, har zata wuccme shi
yace.
“Ke, zonan”.
Ta dawo ta duka gabanshi, cikin takaici ya ce -‘
“Wai yaushc za kiyi hankali ne Rukayya? a,
Kullum kina girma kina~ qara cin kashi? Yanzu
baki ga yaran nan qannen ki bane duk kin
girmesu amma ki mai da kanki sakarya a. cikin
su sai kacc ba babba ba? Ke kenan kullum baki
gajiya da masifa, ta yau daban ta gobe daban tun
kina karamar ki har yau ba ki
barmu mun huta ba? _ . Yanxu dubi jikin ki, dubi
kayan dake ji kinki da yanda kike da qokarin fada
haka’ kike da qokarin tsafta ai da anji dadi. Tashi
. kije Allah Ya shirye ki”. ’
Rukayya ta mike ta wuce daki tana ..gun-guni
qasa-qasa. yanda ba zai jiyo ta ba. ~
Ta zauna gefen Kaka tana ta tukubiri,
Kaka ta ee. ‘ ‘ . . “Jika tunda kinga baya son
yawan fadace-fadacen nan ki barshi mana, ki
rage yawan Bata mashi rai tun kan ayi auren nan,
ba‘a son masoyi na yawan Batawa masoyin sa
rai, kidaina”. ‘ Cikin takaici Rukayya tace, “Ina
kika‘ taBa ganin yace yana -sona? Wai ‘tsanar da
yake mani ita ce soyayyar k0 mi? Ki daina fadin
yana_ so na wallahi bai taBa sona ba, qina’ kawai
yake”. Sai ta sa kuka.
‘ Kaka tai murmushi ta janyo ta jikinta, “Yi haquri
Jika, ki daina kukan nan, da za ki rage yawan
abubuwan da baya so da kin , .tabbatar da
abinda nake fada miki. Wallahi Habu yana sonki,
kuma za ki tabbatar da ‘ hakan, kiyi tunanin me
yasa yake yawan son kiyi kwalliya me yasa yake
son kiyi karatu.’ Me yasa yake son ki natsu‘ Ba
don kewa
yake yi ba Jika sai don kanshi yake yi. kiyi
tunanin hakan”. :
. Rukayya tai ‘shiru tsawon lukaci, a wannan
karon zuciyarta ta soma hararo mata abinda
Kaka ke son nusar da ila, to amma idan yana’
sonta me yasa ya tsaneta yake yawan dukan ta
yana hantarar ta? K0 k0 dai ~ shi kalar tashi
soyayyar kenan?
Tambayar da bata da mai amsa ‘mata, ta lumshe
idanuwanta tana hararo kamannin sa,
kyakkyawan saurayi ajin farko wanda ya kware a’
Bangaren iya sanya sutturar da ta dace da ‘shi
da hada kalar masu kudi.
Ta ji muryar. Kaka na fadar, “Ki budr-zuciyar ki ki
cusa sonsa Jika, saboda kada lokacin da zai
furta kisha wahala da zuciyar ‘ ki wajen amsa
tayinsa.
Yayanki namiji ne irin wanda matan
birni ke yayin sa kuma insha Allahu kafin ayi
auren zaku dai daita tsakanin ku, ku fahimci juna
ku watsar da duk ‘wasu makaman ,wiyayyar dake
tsakanin_’ku. Jiya har wajen
Rukayyah aurenku akwai alheri kuma akwai rabo
tattare dashi don haka Rukayyah ki nutsu sannan
iso habu sosai kii ragewa. kanki Kiyayyar nan don
Allah”.
Rukayyya tai shiru bata da abin ccmewa, ita ba
wai Rayuwar aurensu take jiba illa tsoron yanda
abin zai kasance, Ina fargabar yanda al’amurin
zai kasance don ita kanta ba wai sai ‘ an gaya
mAta ba, tasan Abubakar yafi karfinta ta kowace
fuska tasan ba sa’an aurcnta bane.
. Sai dai yanda Kaka take ta nanata
Kamarin ta sa ta soma ingiza zuciyarta a kogin
soyayyar sa ta soma yaudarar kanta, ta soma
sawa’zuciyarta kwadayin auren mutumin‘da yafi
karfin ajinta.
Abu kamar wasa Karamar magana ta soma zama
babba, saboda yanda soyayyar Abubakar ta soma
girma a cikin zuciyar ruky, .musamman yanda
‘_takcme ganin yana daukar Wanka’, dukkayan da
ya saka sai sun masa
kyau manyan kaya k0 qanana k0 shigar turawa
suit, har kayan lndiyawa yake sanyawa Pakistan,
suma suna masa kyau matuqa. ldan ka ganshi
sai ka rantse da Allah bai san hanyar kauyc ba,
saboda gogewa da haduwa amma ciki yake
kwana ya tashi.
Yanda zuciyar Rukayya take kwana ta tashi da
qaunar sa yasa har ta kai ta kawo bata iya barci
idan ba ta ji muryar sa ba k0 ta ganshi ko da
tsawa ce yai mata sannan take samun nutsuwa.
Abun har mamaki yake bata yanda ta tsinci kanta
a soyayya, abinda bata taBa yi ba.
Fatan ta dai Allah Yasa shima abinda kezuciyar
sa kenan.
‘ ****************
Suhaila ta kwaso a guje ta nufi falon
_ mommy dinta wadda ke zaune kan
lumtsimemiyar kujera 3 sitter
tana gyaran wasu tulin takardu, Suhaila ta fada
kanta gamida rungumeta cikin murna tana fadar
“Mommy albishirin ki?”
Hmmm lol
llah
RIKON KAKA
CHAPTER9
Ta saketa ta zagayo ta zauna gefenta ta
ce “Mommy Mansir ya dawo daga Brazil, ya
kammala karatun sa” . ~. Mommy tai murmush1
kafin ta ce
“Hmmm! Ke wa ya fada miki?”Ta ce “Yanzun nan
Hanifa kanwar sa ta
kira ni take fada min jiya ya dawo cikin dare‘ ’ Ta
ce “Shi ya ce ta fada miki k0 k0.
gaban kanta . ne‘? ” Suhaila tace, “Kai mommy,
kema dai wanda ‘ya dawo cikin dare hadmr ya
isa yin wata hira?” Mommy ta tabe baki kafin ta
ce, “Iska na ‘wahalar da mai kayan kara, ni
wallahi in bacin ‘so‘_sone amma banga abin so
‘wurin wannan ‘yaron ba. ‘Yaro yana tafe yana
faman doro sai kace‘ ,shugaban zabbi‘, mutane
masu mutunci suna ‘sonki amma ki ka‘ zauna
jiran wani Mansir shekara uku kamar daga kansa
maza sun kare”. Suhaila ta mike tana fadar,”Kai
ni dai ‘kinga tashina, mommy ke kullum ba ki
gajiya
da mita. Ai dai . .tunda ya dawo zan iyasa direba
ya kaini in masa sannu da zuwa”. Ko
Mommy ta ce, “Da yake baki da magayi k0? Ai
duk saurin unguwar zoma ta bari a haife, tunda
bai fada miki ya dawo ba da bakinsaba sai ki
saurara ya kira ki ko yasa a taho miki da
Iefensa”.
Suhaila tace, “Kash! Mommy kina da (problem),
wa ya fada miki zamanin ku da namu iri daya
ne? Ai da mata ke Jawa maza aji,
amma banda yanzu”. ‘ Mommy ta ce “To aje a
yubar da ajin
tunda zamani ya canza”.
Suhaila ta fice tana gunguni, mommy ta bita da
kallo harta fice, ta girgiza kai ta ci gaba da aikin
gabanta. .
Suhailat tana shiga dakinta (toilet) ta fada ta
watso ruwa, ta jima tana wanke lungu ” da sako
na jikinta tamkar amaryar da sabon angonta zai
zo gareta. Ta fito daga (toilet) din tana tsane
jikinta da tawul. .
‘ Ta zauna bakin (mirrow) ta murzawa jikinta
(cream) mai kamshin gaske yabi fatar
jikinta yai (smooth) sannan ta shafa hoda ta kai
kala hudu. Ta qawata fuskarta da kayan kwalliya
irin na zamani, tai gwanin kyau. ‘ Ta mike ta nufi
kan gadonta ta dauki kayan dake sama, sabon
less né mai matukar kyau da tsada Wanda aka
amso mata dinkin shi jiya daga shago
‘ , Ta saka dinkin riga da siket ne sun bi jikinta
Sosai, ta dauki kalabin ta ta nufi gaban madubi
ta , raba gashin kanta gida biyu, ta jawo shi ya
hau ‘saman bayanta sannan ta nade ‘ shi a’baya
ta daure: Ta kafa daurin kallabinta mai“ kama
da_rawani, ya dauru sosai, gashin kama ya zame
mata tamkar acuci maza.
’ Dan kunne da sarwa duk na (gold) ne ta saka’
ta hau Wata ‘yar siririyar agogonta shima na gold
ne Ta dauki siririn mayafinta ta,yafa saman
kafadar ta ts saka takalminta’ mai tsinin gaske
saboda bata ‘da .tsaWo sosai ta dauki ‘yar
Karamar jikar ta’ :ta hannu ta dauki manyan
wayoyinta
Suhaila kyakkya’wa ce ajin farko, fara ce ‘ .
tas.har_ wani yalo-yalo take, gajeriya ce mai
matsakaicin jiki, Allah Ya wadala ta da dirin jiki
na daukar hankali. Tana da matsakaiciyar fuska
mai daukeda daradaran idanuwa da dogon hanci,
bakinta daidai misali.
Suhailat tana da kyau matuKa, matsalar ‘ta
kawai gajarta, itama gajartar ba a gane mata
saboda duktakalman da lake amfani da su masu
matukar tsini ne , . _ Suhailat ta wucc kai tSaye
zuwa harabar gidan ba tare da ta bi ta sashin
mommy dinta ba,tana fitowa harabar gidan direba
ya kwaso da dan gudu-gudun sa ya bude mata
gidan baya ta zauna, sannan ya tambaye ta.
“Ina muka yi Hajiya?” . . . Ta ce, “Gidan Alhaji
Maiwada zaka kaini, gidan su Hanifa” ‘
Dircba ya ce, “Oh,na gané”
Sannan ya rufe mata kofar, ya zagaya ya shiga
ya tashi motar suka fice daga harabar gidan,
maigadi ya hangame musu gate suka fice
Unguwar alkali suka nufa daidai saman
sabon titin unguwar alkali, qaton gida ne wanda
yake saman titi. Direban yai hon maigadi ya bude
ya sa hancin motar’cikin get din gidan. Sai da ya‘
fara gaisawa da maigadin Sannan ya nufi harabar
gidan kai tsaye ya faka motar Wurin da aka
tanada don ajiye motoci, sannan Suhailat ta bude
motar ta fito ta nufi gidan kai tsaye.
Katon gida ne kai da ganinsa kasan a .gidan an
zuba Naira, sai da Suhailat ta wuce faluka kusan
hudu Sannan .ta shiga Wani Emwaton falo, tana
yin sallama taji ihun qawarta Hanifa, ta kwaso
aguje suka rungume juna suna dariyar murna
suka shiga falon. .
Hajiya Sadiya tana hakimce cikin kujera . tana
lallatsa laptop, , ta dago tana kallon Suhailat har
ta shigo falon ta zauna tana fadar.
“Ina kwana Momcy“.
Sannan Hajiya sadiya tai murmushi, “Lafiya lau
Suhailat, ashé ana ganinki? Ai mu , tuni na riga
nayi fushi, mu baza kizo ki
Koxo“ ki ganmuba amma tunda hasken ranki ya
dawo ai gashi kinxo
Suhaila tai dariya ta dubi Hanifa cike da jin
kunya, tace
”Ba haka bane momcy’.
Hajiya Sadiya tace, ‘To yayane? K0 kina nufin
bakisan ya dawo bane
Murmushi kawai tayi don bata: data cewa kuma.
. Hajiya Sadiya ta miqe da laptop dinta a
hannuma tana fadar.
”Ni kinga nama haye sama tunda dai nasan
wannan :zuwan Mansir ne, idan kingama ganinsa
kin biya mu gaisa. Dariyn kawai tayi, Hajiya
Sadiya ta haye sama.
Tana barin falon Suhailat ta ce, “Ke qawar ina
Yaya Mansir din yake ne? Ni fa qagare nake naga
yanda ya koma‘
Hanifa tace, ‘Amma kya bari a kawo Maki
abubuwan motsa baki saunan k0?” , Suhaila
tace’A‘a, idan na ganshi na dawa naci. Hanifa ta
harare ta ce “Allah Sarki dadi
‘ ai nasanma k0 kinje yaxu bai farka
daga barci’ ba, ‘don Yaya Mansir sai ya kai
dayan rana yana barci”. Suhailat tace, “Eh naji,
dai yana ina .inje in tayar da shi?” ‘ Hanifa ta ce,
“Ai da yake kece nasan zai tashi, ba zai miki
masifa ba. Kije yana dakinsa da kika sani”
Suhailal ta mike da sauri tana dariyar murna ta
nufi hanyar dakin nasa, sai da ta fita ‘ falon ta
shiga wani sannan ta nufi bangaren sa,
ta, tura kyauren dakin. ‘ A bude ta Same shi, don
haka ta shiga da
sallamar ta. Duk da ba a amsa mata ba hakan‘
bai hana ta sa kai ba cikin falon, qaton falo ne
mai dauke da wasu kananan kujeru irin na‘
ma ‘aikata, sai wasu kujeru biyu da katon tebir a‘
‘tsakiya aka dira computer desktop a sama, a.
gefe kuma, jikin bango aka sa kayan kallo ‘ ‘
Suhailat ta nufi dayar kofar ta tura ta
; shi ga, karamin falo ne babu abinda ke cikin sa
.sai karamin gado da qatuWar wardrop da
“sauran tarkacen kayan maza.
Yana kwancc saman gadonsa a lullube da bargo
yana faman sharar barcinsa hankalin sa a kwance
Ta nufi kan gadon ta zauna. gefe idanuwanta na
kansa. Ya qara haske da qiba har wani tumbi-
tumbi ya ajiye, sai taga ‘ qibar tasa ta? rage
masa kyau kok0 saboda sumar da ya kara ne
oho.
“Yaya Mansir mutancn Brazil”
_ Suhailat ta furta tana murmushi tare da dan
bubbugar kafafuwan sa.
Ya motsa jikinsa kafin ya bude idanuwansa kadan
yana kallon ta, kallon qurillah. Suhailat ta sakar
masa murmushi _‘ wanda har ya bayyanar da
haqoranta.
Mansir ya yamutsa fuska ya tashi zaune suna
qarewa juna. kallo, babu riga a jikinsa, daga shi
sai dan gajeren wando na maza
Cikin nitsatssiyar murya ta ce, “Sannu da zuwa
Yaya Mansir ina‘ kwana?”
Cikin rashin kulawa ya ce, “Suhailat ashe ba kiyi
aure ba? Amma dai gaskiya kinyi jinkiri da
Aini na zata tuni kin tSUfa gidan miji qila ma har
da yara’‘ Kirjin Suhaila ya Shiga barazanar ‘
fashewa duk da A.c din dake dakin bai hana zufa
kwararowa jikin Suhaila ba ta rinqa jin tamkar
ana kada kalangun tashin hankali a ’kirjinta. Take
idanunta suka ciko da kwalla Fashewa da kuka
‘tayi, tace, “.Yaya Mansir ba dai kana nufin harka
mace da. alkawarin mu ba? Yaya Mansir kana
nufin har ka mance da Suhailar ka, Wadda kake
so take son ka, wadda ku kaiwa juna alkawarin
soyayya da amana? Haba Yaya Mansir, kada ka
cutar da ‘zuciyar da bata da tunanin cutar da kai
ba, kar ka guje ni don Allah‘ ‘wallahi zuciyata ba
za
ta iya jure rashinka ba, (please) Yaya Mansir don
Allah”
Hawaye suka ciko gaba da bin kumatun ta ‘
tamkar an kunna famfo
Mansir yai dariya kafin ya ce,”Suhailat
kenan, har yanzu kina nan da halinki
da na’ sanki da shi” .
Ya kara murmushi kafin ya ce, “Ke yanzu in
banda abinki Suhailat ai kin min tsufa; ina ke ina
ni me qananun shckaru? Yanxu haka fa shekarar
ki biyu da gama digiri, inajin ma har kin soma
aiki.
. Haba Suhailat,‘idan za kimin adalci _ai kema kin
san ba mu dace ba, yarinya nake ncma karama
mai kananun shekaru, wadda bata wuce (lebcl
‘200) ba a jami’a, (please) Suhailat ki taimaka
don Allah ki janye wannan xanccn tun wuri”. Cikin
firgici Suhailat ta ce, “Ban gane abinda» kake son
fada ba Mansir dukaduka a nawane shekarun
nawa‘? 25ycars nefa only, meye tsufan da nai wa
saurayi me shckara talatin da wani abu? Kai dai
kawai ka fadi. wani abin amma ba dai‘ wannan
ba,‘ kawai kaCe kai dai ka daina sona, ka sami
wadda ta fini kyau da komi amma ba kaita yimin
zagaye zagayeba, ka filo kafito kawai kacc ka
daina so na”
‘ Yanda take magana cikin daukar zafi yasa
Mansir ya lahimci ta soma shaqa don haka ya
kara kular da ita da cewa
“Suhailat, duk yanda kika dauka haka nake nufi
shiyasa: kike birge ni wani lokacin, saboda kinada
saurin ganewa. Ai dama na taba gaya miki Shi so
tamkar tsuntsu yake yakan tashi a duk lokacin
dayaso ya canja bishiya. Kiyi hakuri Suhailat in
har so cuta ne hakuri, ma magani””””’
‘ “Ya isa Mansir! Wadannan jahilan kalaman naka
sun ishe ni haka” .
Ta mike ta bar dakin gudu gudu sauri sauri ta
bar masa falon
Yana kallonta k0 a jikin sa don dama hakan yake
bukata. yai murmushi ya ‘ koma ya kwanta
abinsa yaCi gaba da barcinsa ‘ hankalin sa
kwance
Suhailat tana fitowa daga sashin sa kai ‘ tsaye ta
bar gidan, direba na tambayar ta lafiya‘! Amma
bata kula shi ba a dole yai shiru gida suka nufa
kai tsaye
: Kuka take sosai tamkar wadda ” aka . aikawa
uwarta da ubanta sun rasu ‘gaba daya har suka
isa gidan tana abu guda, jikin direban yai sanyi.
Yanda yaga ta bude murfin motar
Cikin tashin hankali
Lol soyayyah kenan
Mu kwana lfy
zallah
RIKON KAKA
CHAPTER10
Fice tana shasshekar kuka ya bita da kallo, sai
dai bai da ikon da zai bata baki sai yaji duk
jikinsa yayi sanyi dole ya tsaya inda aka ajiye shi
Suhailat na shigowa falon gidan k0 gani bata yi
har karo take da tebir din dake tsakiyar falon,
mommy ta ce
“Ke meye haka da za ki shigowa mutane ~ . k0
sallama babu?” . Ba ta tankaba ta nufi –
bangarenta tana ‘ , faman kukanta, jikin’ mommy
din yai sanyi
ganin irin kukan da Suhailat din take tamkar ta ,
share ta, sai dai ba zata iya ba, a_ dole ta daure
‘ta mike ta nufi sashin nata.
Tana kwance saman gadonta tana faman ‘ ~ rera
kuka, k0 takalman ta bata cire ba. ~ ‘ ‘ ‘ Mommy
ta zauna gefenta ‘cikin tausassar‘ murya ta ce:
“Lafiya Suhailat? Me ya faru?” ‘ ‘
Ta gaza magaba sai dai kuka, mommy “tai juyin
duni’ya amma Suhailat taqi magana, sai dai kuka
har ta’gaji ta tashi ta barta‘ Ta nufi falo ta dauki
wayar ta, ta kira Hajiya Sadiya , taji k0 sun san
abinda akai mata?
Hajiya Sadiya ta ce’ai bata ma’san tafiyar taba,
tace bari ta kira Hanifa taji abinda ke faruwa. ”
Mommy ta Ce, “To” ‘
_, Wasa-wasa har yamma Suhailat na abu -‘
daya, k0 abincin da aka kawo. mata taki. ci sai ;
. dai kuka kawai take, kuma taqi? magana. ,
‘ Ana idar da sallar isha’i Alhajin: su ya
dawo, tana falo Hajlyar ta tare shi, ta ce.., .
“Babu fa lafiya a gidan yau Aihaji,
Suha’ilat tun safe take kuka har yanzu, taqici.
taqi sha sai kuka”.
Alhaji ya ce “Dama nasan hakan zata‘
faru”. ‘ Ya‘ mika mata jakar hannunsa, yace
“Haumin da ita sama,‘ sai ki kirawo min ita
, Suhailat din”.ta‘ Dole mommy ta janye
tambayoyin da
‘ suka Cika’mata zuciya, ta wuce ta_hau benen
da ‘ ‘
zai kaita sashin Alhajin. ‘ Tana; fitowa ‘ta nufi ‘
Bangaren Suhailat din, a kwance ta ‘ same ta
tana kukan nata kamir’wata karamar yarinya;
Mommy ta tsaya daga bakin qofa, ta ce ,”Kije inji
Alhaji yana falo yana jiran ki”.
‘ Bata ji ma abinda za ta fada ba tajuya ta fice.‘ ‘
‘ Suhaiiat ta yunkura ta mike jikinta a mace ‘ ta
ja kallabinta ta daure gashin nata wanda duk ya
yamutse,sannan ta sauko daga .kan gadon ta
nufi falon. ‘
. Muryar ta a shake tamkar mai mura, tai ‘
sallama ta shiga falon, Alhaji ya kafa mata
idanuwa har ta zauna. Rana daya kacal harta
zabge, ta lalacc, sai kace wadda tai ciwon
’ shekara.
. Alhaji yace, “Suhailat, dazu Alhaji Maiwada ya
sameni kamfani yazo min da wani zance Wanda
ga dukkan alamu kema kin . sami labari , to
abinda nake so Suhailat ki sawa . ,zuciyar ki
haquri don Allah ki ‘mance da , Mansir da
labarinsa’, tunda bashi kadai bane namiji a ”
duniya ‘
Suhailat ta Kara fashewa da kuka kafin tace ‘ “Ba
zan iya ba Alhaji, wallahi ba zan iya
‘ ”Zancen banza kenan Suhailat, ai ya zame miki
wajibi ki mance da shi tunda mahaifinsane ya
same ni ya sanar dani sun janye ‘ wannan
maganar tsakanin Suhailat da Mansir tuni dama
ai ba wata magana mai qarfi ta shiga tsakanin ku
ba, ke kika Kara karfafa abin har kika Bata
lokacin ki akan sa. ,
Mahaifinsa ya sanar dani dansu ya kawo masu
yariyar da yake so a yanzu, kuma babu yanda: za
suyi da shi tunda ba zasu yiwa dansu , auren
dole ba duk wadda ya kawo ya ce ita yake so ita
za su ba shi.
. Don haka kiyi hakuri Suhailat, nima a matsayina
na mahaifinki tun. a dazu da mahaifin Mansir ya
zomin da wannan zancen nima na Samar maki
nawa. Zan
hadaki da wani yaro dake aiki a kamfanina mai
suna Abubakar Dandagoro, shi da kakarsa suke
iyayen sa sun mutu, nai miki sha’awar auren‘ sa
tunda yaron kirkine, yana da mUtunci da
nutsuwa.
_-Mahaifinsa a lokacin yana rayé shi ya . kawo
min shi a kamfani na muka dauke shi aiki da
N.C.E dinsa; yana cikin aikin ya jona
yai digiri dinsa, na tabbatar yaron zai miki
saboda yaron bai da makusa. Nai mashi magana
kuna ya amince gobe zai zo ya ganki ki ganshi ku
gaisa kiga idan ya yi maki Suhailat ta ce, “Yanzu
Alhaji har nayi girman da za ace ana talla na?
Alhaji yanzu ban da kyan da zan iya samarwa
kaina mijin da ya cancanta dani? Wayyo Allah na”
Sai ta sa kuka ‘ Alhaji ya ce, “Kinji wani zancen
banza Hajiya, kinji wani sakarci. Ai’ maki miji ya
amince zai aure ki ai arziki ne, kuma shi kanshi
idan yazo ya ganki ai yasan ba rasa mijin aure
kikai ba, ban son sakarcin banza kinji, tashi ki
ban wuri, ki shirya kuma gobe zai zo”
‘ Suhailat ta mike ta Kara sa‘kuka ta nufi falonta,
jikin momy ya qara yin sanyi liqis, ‘tace .
“Amma Alhaji naji . kace yaron
.kamfaninka ne, anya ya dace da Suhailat
“kUWa?
Alhaji yace, “Ai idan dai har ya yi mata ” babu
abinda bazan iya yi masa ba, zan
bashi qaton gidan da k0 shi Mansir din iyakar shi
zai gina mata, zan bashi mota kuma in ‘samar
mashi aiki irin warida zai iya riKeta da Shi
Mommy ta ce, “To hakan ya yi, kuma’; Alhaji
Allah Ya taimaka Ya Kara budi”. ’ Ya ce, “Amin”
Ya mike ya nufi sama, Hajiya ta bishi a baya. ‘ ‘ .
A daki Suhailat kukanta yafi nada karuwa, saboda
a yanzu ta tabbatar da ta rasa; ‘Mansir, gashi
yanzu bata San ko waye Alhaji , ya zaba mata ba,
bata san ya yake ba. Yau dai ; ” tai kuka har ta
godewa Allah, batun barci kuwa babu shi a
wannan ranar. , Suhailat ta shiga tsananin
damuwa da tashin hankali, ta riga ta sadakar
data rasa Mansir, . , haka har‘ girin Allah “Ya
waye tana abu guda, sai da mommy dinta tai da
gaske sannan ta ” samu tai break, shima ba wani
da yawa ta ci ba. ‘
. Karfe hudu saura nayamma mommy ta tiSa
Suhailat gaba sai da tai wanka ta tsareta ta
shirya cikin wata doguwar riga baqa mai hawa –
hawa, rigar tai mata kyau, musamman
kasancewarta na farar fata.
Ta nada dan qaramin gyalensa saman kanta. Tai
kyau sai kace balarabiya, sannan mommy ta
kyaleta ta tafl,
ta sa masu aiki su gyara sashin da ake saukar
baqi. . ‘
*****************
Haka nan Abubakar-ya sami kanshi da damuwa
tun Iokacin da Alhaji Halliru ya kira shi ya sanar
da shi buqatar sa yake jin tsananin damuwa. Sai
dai babu yanda za ai ya watsa mashi qasa a ido,
ya ce baya son kyaular da yai masa, saboda irin
halaccin da yai masa a rayuwa. Kuma duk
jama’ar dake kamfanin bai, zabi kowa ba sai shi,
saboda yana ganin shi xai iya rufa masa wannan
asirin, bai kamala ace ya watsa masa qasa a
idanuwa’ ba, kuma tunda shi ba wata tsayayyar
budurwa ke gareshi’ ba. ’ yasan yana da ‘yan
mata amma, duk irin sha ka ‘. tafi dinnan ne.
Ya dade a gaban (mirrow) yana juya hular
hannun sa kafin yai ta maza ya dora ta a kansa,
ya dauki siririn farin gilas din ya dora a fuskar
shi. ” ‘
Ya tsaya yana karewa kanshi kallo shi dai yasan
ba wani kyakkyawa bane na azo a gani,ba to
amma yasan bai da muni. Yanada daidai nasa
kyan na misali.
Kuma inda yake kara birge kansa indai _ zaisa
kaya sai sun masa kyau a jiki tamkar don . ‘ shi
akayisu . don haka wata (light brown) din ’
shadda Ce. mai haske a jikinsa, an mata dinkin :
Hannu. {dark brown) din zare akasa mai cizziWa,‘
’ takalminsa sawu ciki da hular sa duk kalar
shaddar ne. . .
‘ yai kyau sosai, ya dauki turaren sa 24 hour ya
feshe bangarorin jikinsa sannan ya dauki makullin
dakinsa ya fito ya kulle, ya jefa ‘ key din a aljihun
wandon sa ya nufi dakin
Kaka . ,
A kwance ya sameta sai Rukayya dake zaune
tana kwance
Kitson daya gaji da_ dauda har ya
daddale dakyar take iya kwanceshi saboda kitson
ya harhade sai warin dauda kan yake
Abubakar ya tsaya daga bakin kofa ya tsugunna.
“Ni zan fita Kaka. xan shiga can cikin birni, gidan
ubangidana, ina tunanin wurin magaruba zan
dawo .
Kaka tace, “Me zaa kayi gidan nasa kuma? Ni
kasan ban son kana shisshigewa masu kudin nan
Habu, saboda yawancin su duk matsafane ajc a
sai da kai a banza,
. ‘ Abubakar ya cé, “Dadina da ke tsohuwar nan
tsoro, saboda’ ni kawai ake’jira’daga zuwa sai a
kama tsafe ni gasu sarakan tsafi Ai ni ‘naman
jikina ya haramta ga duk wani aljani ballantana
bil’Adama. ‘ ‘
Kaka tace, “Kai tashi can sai shegrn cika
_ bakin tsiya, ai sai wanda ya girka kanshi da
aYOyin Allah yake irin wannan ikirarin, wanda ya
sha kuma yai wanka”.
Abubakar ya ce “to ai abun sirri ne Kaka tunda ba
ki nemu mani ba ni da kaina nake nemowa
kaina”.
Kaka tace, “Hmm! Dama dai wata wata furar
amman bata gero ba”.
Abubakar ya mike yana fadar, “Kai bari in tashi
kinji, idan na biye maki sai mu kai magaribar
anan ban tafi inda zani ba abubakar ya dubi
rukky yace kai mai hali dai bai canja halinsa
amman wannan kan nasan ko tantama babu .ba
a rasa kwarkwata acikin sa ,
” Kaka tace,”inma da kwarkwatan ina ruwanka?
Kanka ne k0 nata‘? K0 dakin ka aka shiga , ana.
kwantar?” Abubakar yace, “Ko daya, sai na
daWo”.
Tace , “A dawo lafiya”. ‘
Yasa kai ya fice abinsa.
********* *************
Suhailat tana kwance a falo saman
duguwar kujera zuciyarta ta lula duniyar
tunani,kana kallonta kasan tana cikin damuwa
Sai admin yacemu tara donjin yaddah haduwar
abubakar da suhailat zata kasance
Naku har kullum A, I, S
ke cewa asha karatu lafiya
zallah shared a profile .
RIKON KAKA
CHAPTER11
end of book1
Mommy dinta ta shigo falon ta dan
bubbugata‘ “tashi kinji ga bakon can ya iso tun
Dazu na sa masu aiki sun kai masa abubuwan
motsa baki”Suhailat ta yunkura ta mike ta Sako ‘
qafafuwanta daga saman kujerar, ta saka
takalmantata mike; mommy tace . “A’a Suhaiial
ai kya dai Kara gyara fuskar mana, kin tafi haka
fuska duk a yamutse Suhailal ta Cinkuno baki, “Ni
dai ki barni ‘ mommy kaWai, ina ruwana “? .
‘ Mommy taja hannunta har gaban madubi ta
dauki hodar da kanta ta Kara shafa. . mata’, ta
dauki turaren bb ta fesa mata a , dukkann
gab0bin jikinta,dakin ya dauki , _ kamshi sannan
taja hannunta suka fice har bakin kofar dakin ta
kaita. Sai dataga Shigarta sannan ta juyo ta
koma tana roqon allah Yasa yai mata itama ita
tai masa ta samu ta aurar da yar tilon.’ yar tata
kwara daya
Sai Yayanta Wanda yanzu haka yana . qasar
Misra yana karatu
\
Suhailal ta Shiga falon da sallama idonta na
saman fuskar AbUbakar wadda take mannevda
siririn farin gilas ‘
Gaban Abubakar , yai mummunar faduwa,
tsantsar kyan da ya gani kWancc a ‘, fuskar
Suhaiiat ya rudar da shi. ~
“Anya wannan itace kuwa‘?” ‘ ‘ tambayar da
yaiwa kansa wadda bai da .mai amsa mashi ita. ‘
” kenan. , Suhaillat ta karaso cikin falon ta zauna
.saman kujerar dakr fuskar tasa, taci gaba da
.wasa da yatsun hannunta ba_ tare data furta
masa qala ha. ‘
Wani irin abu ne mai kamar iska wanda ke
tafiyarda dukkanin bakin .ciki da damuwa Suhailat
taji yana kewaye’ zuciyarta ha bata’san,“ lokacin
da bakinta ke bayyanarda Wani kyakkyawan
murmushi ba, abinda ya nutsar da ’
Zuciyar Abubakar kenan daga tsananin bugun’ ‘
da take harya samu
yai karfin halin fadin ‘ ” “Sannu da, zuwa Hajiya
,Suhailat, barka
Da isowa yake wannan kyakkyawar halittar
Shiru ta dan ratsa wurin xuciyar’
Abubakar taCi gaba da harbawa saboda tsananin
tsoron da ya cika ta, duk da yasan
Ba wannan bane lokaci na farko da ya saba zuwa
wurin budurwa tadi ba” Tsawon wasu daqiqu
sannan Suhailat ta
. iya danne tsananin farin cikin da ya dabaibaye”
Ta ta dube shi‘ “Sannu da zuwa YallaBai, -barka
da zuwa
‘, Abubakar yace’ “(Am sorry) Hajiya Suhailat,
sunana Abubakar Saddiq ai Yallabai yana Kofar
soro
Suhailat tai wani lakaitaccen murmushi ”
kafin tace
“Na so ace ka karBi qarin ginnan da ka
samu daga wurin Hajiya Suhailat, amma tunda ka
noqe ba komi”.
Abubakar ya ce “K0 kusa ba haka nake nufiba,
naga dai kowane turmi da taBaryar data
Dace da shi ne shi yasa”. Suhailat ta cr, “Karka
damu Abbakar,
indai Suhailat ce zaka same ta a yanda kake ’“
Kake buKata, burina guda daya a rayuwa In auri
Wanda yakr so na nake son shi, ba wai wanda
yake sona ni kuma bana son shi ba”.
Abubakar ya dan yi jim, kafin ya ce, “Suhailat zan
fada miki wasu maganganu na gaskiya da
gaskiya, don Allah ki wa maganganun nawa
kyakkyawan kallo da kuma kyakkyawar fahimta.
Wallahi tunda na dora idona akan ki zuciyala ta
amince da cewar ke ce kadai wadda, . zuciyata ke
ncma, take yi min hasashen samu a matsayin
matar aurcna. .
Suhailat ki amince min na kasancc a tare dake
duk rintsi mu kasancc da juna. Soyayyar ki ta
garzayo a gare ni tunda na dora idona akanki
Zuciyata ta’darsu da qaunar ki, gangar jikina na
maki lale marhabin da zuwan sabuwar rayuwa
zan kasance cikin farin ciki da jin dadi idan har na
kalli kaina a matsayin mijin da aka kawo miki
Suhailat ki dauka ni na ganki ina so, son da idan
har muka kasance_ ma aurata zan’nuna miki shi
irin wanda babu macen data taba samun irinsa a
wurin masoyinta.
’ Ki amince min Suhailat mu gina wata
kyakkyawar alaka mai cike da soyayya irin wadda
k0 bayan ranmu za a dade ana tunawa da mu
Suhailat, please”.
Suhailat lai wani kyakkyawan murmushi, wani irin
shauki ya rinqa ratsa ‘zuciyarta, ta bishi da
kyawawan idanunta kafin ta ce . ‘
. “Abubakar idan soyayyar Suhailat kake nema to
ka’ riga ka samu, in baccin’ ma ina tsoron halin
ku na‘ maza~ ai dana ce kamar yanda na baka’
Soyayyata Abubakar haka na baka kaina gaba
daya, to ku din ne maza ‘ lamarin ku sai Allah”. ‘
Wani dadi ya kama Abubakar don tunda ‘ yakcmr
bai‘ taba tunanin zai samu soyayyar ‘
“kyakkyawar mace irin wannan ba, ya ce. “insha
“Allah Suhailat zaki same ni
mutum mai riqon amana da kuma alkawari”.
Suhailat ta ce, “Allah Yasa Abbakar”. . Hira sukc
a hankali a hankali har suka ‘ cinye lokaci, basu
ankara ba sai dai suka ji ana’ kiran sallar
magariba. Abubakar yai saurin
‘ ” kallon Suhailat da murmushi a fuskar sa, ya
ce.
“Wasa-wasa mun cinye loka¢i fa”.’~ Suhailat ta
dan hatare shi da wasa, kafin”ta ce’
“To da ba zaka yanxu ba kcnan?” _ Abubakar yai
dariya, “Tuba nake gimbiya Suhailat, ~aimin
afuwa, garin namu kauye ne dole zan wuce.
Gashi ba abin hawa nazo da shi ba Ran Suhailat
bai Soba,banda abinsa ma nan da garin
Dandagoro, amma don kar
tacika bayar da kanta ta sa ta ce ’ “To shi kenan,
muje ka gaishe da
mommy sai na sa direba ya mai da kai gida”.
Abubakar ya mike tai masa jagaba har
falon mommyn tata, suka gaisa ita kanta ta
‘ yaba da Abubakar har harabar gidan ‘ Suhailat
ta rako shi ta sa direba ya mai da shi, ‘ sannan
ta dawo
A falo momy na; tai mata tsiya, ‘tai ta Shiga
sashinta tana’ tsallen murna, ta. samu wayayyen
namiji irin wanda take, so.»
Ana sallar isha’i Abubakur ya iso gida zuciyar shi
fari tas don haka k0 dakinsa bai shiga ba ya
wucc dakin Kaka saboda alamun hira da yake Ji a
dakin Ya: xauna yai la zolayar. Kaka har sai data
gaji ta
Korashi
, sannan ya shafa masu lafiya ,. Washegai’i bayan
Abubakar ya Je wurin
aiki Alhaji Halliru ya kira shi office dinsa ‘ ya
Sanar da shi ya tura iyayensa da maganar aure
Abubakar ya nuna a dan jinkirta masa.
Alhaji Halliru yace Karka damu Abubakar babu
abinda ban tanada ba. na maganar auren nan kai
da Suhailat kaje kawai
ka ci gaba da shirye~ shiryenka kawai kuma
gobe idan zaka xo wurin aiki ka zomin da
lakardun ka Abubakar yace “Insha Allahu”.
Yai g0diya sosai
Rukayya ta dawo daga gidan kitso-Kaka ta lura
da, gashin ma Saida aka hada da ,
Da zare sannan ya ‘kamu, saboda duk ya
cUKurkude. ‘
Tana dawowa ta shigo tsakar gidan Kaka tace
“Haba har kin zama mace wallahi”. _Rukayya ta
zauna saman labarma kusa‘ da Kaka dake
Kunsawa kafa lalle, ta kwanta a gefe saboda
kanta dake faman zuqi
rashin sabo da kitson. Kaka tace “Dazu kina
makaranlar allo _
da safe lokacin da HabU-xai lafi wurin ‘aiki ya din
ga kiranki yana ncman ki, har sai dana fito da
kaina ina rokon Allah Yasa batun soyayyar ne xai
miki na tambaye shi mai zai miki. sai cewa yai
ba komai a barshi kawai .Don yanxu tun kafin ya
shigo ki tashi kiyi wanka ki canja wadannan
daudaddun kayan, don ‘Allah ya dan ganki da
haske tunda kema ba: sonki bane ace kina xaune
har yunzu~ babu mashin shini duk sa’o in ki duk
SUnyi aure
Rukayya tace ni Wallahi Kaka har’ ‘na fara shiga
damuwa ace yana sona amma har
yanzu yaki magana ni dai ko nagwna zaki
masa Kaka?” Kaka tace “Ki barshi muga iya
gudun
ruwansa tukun, kedai tashi. kije kiyi wankan” ‘ Ba
musu RuKayya ta tashi ta nufi bakin tanda, ta
dcbi ruwa a bokiti ta nufi kewaye ta watso
ruWan. ‘ ‘ta nufi dakin kaka ta bincika ta gano
wata atamfa mai saukin sakawa riga’da lani ta
daura ‘kallabin saman kanta ta ’ mike ta jawo
basilin, ta..murzawa fatar jikinta, ta shafawa
idonta farin’kwalli sannan ta fito tsakar gidan
Kaka ta ganta tace. “Haba k0 kefa jika, amma
kullum mutum .yai ta yawo kamar farar. kura?
Sai dai daurin “zanin ne har‘ yau ba ki iya ba
Jika, kullum ki ta sakin bakin zani yana jan qasa”
Rukayya ta ce, “Ni fa haka .na iya. Kaka“ Tace ”
to ai sai ki tayi tunda keba a ba, a baki shawara
ace mace har yanzu bata iya daurin . zaniba
Rukayya’ta ‘warware zanin tana sake daurawa,
Abubakar yai sallama ya shigo yana kallon
Rukayya ya ce
“Ke kuma meye haka? Sai kacc wata aljana?
Kinga yanda kika kwabawa fuska mai sai sheki
take.’ Haka aka fada miki ana shafa man? Yo
ashe ma har gara da ba ki shafawar ma kibar
fuskar a bushenta sai kacc mai qazzuwa. ke
kokarcin jikin ki baki ji?”
Kaka tace”Shin wai kai in tambayc ka jikin ka ko
jikinta? Haba! ka takurawa yarinya da tsinannan
kicilin tsiya”.
Abubakar ya ce, “Amma saboda Allah duba fa
Kaka, dama abinka ga baqar fata ’ kuma ta qara
dabbaka uban Basilin, ta qara _ wani uban baqi
Kaka tace “To dai babu rUWan ka da ita kaji k0?
Ai jikinta ne ba naka ba”.
Rukayya ta gyara’daurin zanin ta koma ta zauna
gefen Kaka, Abubakar ya ja kujera. ‘yar tsugunnc
ya zauna, yace
‘ “Kaka da wata muhimmiyar magana na
Zo miki. Kaka ts washe baki ‘lna jinka nannan
. Sai da ya kara gyara zama kafin ya ce
“Dama maganar aurena ce Kaka ta taso don
wallahi na Janyo fadan da yafi karfina.‘ ‘Yar
gidan ubangidana ce muke soyayyah shi ne yau
mahaifinta ya kira ni ya ce naJe na turo iyayena
a cikin satin nan. ‘
Na fada mashi ‘yan matsalolin da ake ciki Shi ne
ya ce ai bai bukatar komi nawa indai
turob‘iyayena da abinda ya sauwaka shi xai Ji ‘,
da komi Shi ne na nace kije ki masu Malam
magana don su shirya tafiyar kamin -‘ inje inji
yanda ‘za ayi k0 ba haka ba?” ‘ ‘ Kaka Wadda a
farkon zancen sa bakinta ‘.yake a washe har” ta
gagara rufe gibinta, amma ‘tana Jin ya ce ‘yar
gidan uban gidansa 1mta hade fuska ta gabas da
yamma, har yaje karshen zancen sannan kaka
tace lallai‘ biri ya yi kama‘ da mutum haba! ashe
duk abin’da Uban gidan nan naka” yake maka ba
don Allah yakeyi ba sai don ya hada ku aure da’
yarSa, ti bai isa ba.Wallahi’yar.
Tasa tayi kwantai tayi Jibgaro an rasa mashin
sini ‘ shi ne za a lika maka ga sakarai, to bakaso
Ai muma nan gidan muna da wadda muka baka:
ga‘yar uwarku nan .jika, nima itace wadda na
zaba maka, kuma irmta ce zaka aura. Sai ka
koma ka bashi haquri ka fada mashi a gida an
maka mata kaji na fada maka baki
Sake Abubakar ke kallinta har ta kai aya. sai yace
tunda yake bai taba ganin. Bacin ran Kaka irin na
yau ba. ‘
Yace Haba Kaka yanxu ki dube ni ki dubi
yarinyarcan Kaka ai kin san bamu ma : dace ba
don Allah ki daina ma wannan
maganar”.
Kaka ta mike tsaye da qunshi a qafarta,‘ tace:
“Habu, wallahi lallahi na rantse da Allah
.’ in har kaga aure tsakanin ka da jika bai yiwu
ba to saidai in ko bana numfashi”.
Abubakar yace “Kiyi hakuri Kaka, abin ba na fada
bane, maganar aure tsakanina da Rukayya
babuma wannan labarin, gaskiya na
Fada ‘maki ma ~ba zan iya auren taba k0 da
kuwa kyauta za, aban ita
babu abinda zanyi da ita” Kaka‘ ta. fashe da kuka
“na shiga uku, yau nagata kaina, qaramin yaro zai
nuna min
iyakata. ‘zaka tozarta habu? Ni zaka wulaqanta a
bainar‘jama’a‘.’ to wallahi baka’isa ba, idan kaga
ka auri waccan to sai ka auri jika; Don ba ni na
haife ko eh ban haifr kaba habu amman riqon da
nai maka kawai ya isa idan nai maka baki ya
bika wallahi”. . Tashin hankalin da Abubakar ya
gani qarara a wurin Kaka yaSa ,ya miqe jikinsa a
mace ya bar tsakar gidan‘. ya nufi dandakinsa _
ya kwanta tsananin damuWa tamkar ya‘dora
hannunsa aka ya ce wayyo Allah ‘ Rukayya kuwa
yana tafiya itama ta miqe ‘ ta nufi dakin Kaka ta
fada kan gadonta ta fashe da wani irin kuka mai
sauti, Kaka ta cire kunshin kafarta dako kamawa
bai yi ba ta nufi dakin, ta janyo Rukayya a jikinta
tana lallashi tace
“Yi shiru Jika kinji‘. ’ Yi hakuri, ai wallahi
inhar ina raye sai ya aure ki don tada mashida
hankali zanyi dolema sai ya aurc ki”.
, Rukayya tace. “Kinji fa-wai bai sona yace
waiban da kyau, kazama ce ‘ni; Kaka saboda
Allah yanzu, ina qazanta take anan’? Ni
wallahi idan har yaqi yarda bazab taba auren
koWa ba, kuma ma mutuwa zanyi ‘Allah kinjima
na rantse .
Kaka tace”kiyi shiru, vaza ki mutu ba jika har sai
naga tattaba kunne na, da kaina gobe zan lafi
gobe da safe mu gama magana, ba zan dawo
gidan‘ nan ba sai an tsaida ranar auren ku”. Dadi
ya kama Rukayya ta ce “Ato Kaka, don Allah gari
na wayewa ki tafi
Kaka tace,”Karki damu Jika” “‘
‘ .WaShegari tun da sanyin safiya Kaka-ta’
shirya la lulluBa zani, Rukayya ta rako ta har
bakin hanya ta hau mota ta‘tafl, sai da Rukayya ’
taga Iafiyarsu sannan ta dawo gida.
Kaka na dira garin ta sauka gidan Malam Sale
kanin mijinta ne, qaton gida ne duk ”’yawanci
dangin mijin nata suna zaune a “,wannan gidan’ ,
Malam Sale yana makaranta tasa aka kirawo shi
yana shigowa ya ganta ya ce
. .ikon Allah, indo kcce a gidan namu yau‘? Allah
Yasa dai lafiya”
Kaka tacr “To zauna lafiya qalau”.
Malam ya ‘zauna yana fadar “Ai yanzu Habu
yazo mana da maganar aurensa data taso da
kika aiko kirana, shi yasa nai manaki
Kaka ta ce, “La’ ilaha illallahu! Kunga yaran
zamani yanxu har ya riga ni ‘zuwa kenan? To kar
ka saurare shi ‘
Malam yace, “Y0 don mi Hajiya yaron ya samu
yqrinyar da yakeson kuma ai yamin bayanin komi
don haka indo kiyi hakuri ki’ janye wannan
maganar tunda dai yaxu ga wacce yaro yakeso to
a barshi ya aura kawai”.
Kaka tace”Wallahi bai isa kaji na rantse tunda
itama jika bata da wani mashin shinshini koso
kake inbar yarinya a gabana shekara sha Shidda
babu aure?” . Malam yace, “Eh kuma da wannan
don wannan, amma abinda nake ganin mafita ‘
anan tundayace yana son waccan yarinyar .kuma
ubanta yace bai buqatar komi, to duk ya hada
da‘ila Rukayya din ya hada da dan abinda Allah
Ya hore masa “aci gaba da biki”.
Kaka ta ce, “To sai dai wannan, na yarda da
wannan din‘.‘
Malam yasa aka kira masa Abubakar yazo akai
masa bayani,da farko ya ki aminccwa, amma
daga baya da bakin su ya hadu sun jajirce sai ya
amince don ance sarkin yawa yafi sarkin ,yawa
yafi sarkin qarfi malam ya ba da kudin neman
aure a take Naira dubu biyar aka tsai da rana
daya da _wancan,idan an tsai da iokaci sannan
kaka ta baro kaunyen da yamma likis. ’
Washegari kakannin nasa suka tafi birni’ gidan su
Suhailat Abubakar ya ba da kudin neman aura
Naira‘ dubu ishirin” amma mahaifinta yasa aka
dawo da su bai amsa ba, ‘ aka tsai da ranar aure
Wata daya kacal. . Suna dawowa Kaka ta sa aka
sayo mata biskit ta fara rarrabawa makotan nesa
dana kusa bikin . Jika wata guda
Kowa ya yi mamaki, yarinyar da ba zance: take
ba amma har ta sami miji, kazamiyar-“yarinya
babu abin data iya sai masifa kOWa dai da abin
da yake fada.
Kaka kuwa dadi har ina an sawa Jika ranar aure
da Abubakar, daga tsai da ranar Kaka ta garzaya
gidan malam ta amso mata ganyayyaki. ‘
Kullum cikin yiwa Jika hade haden su na tsaffi
takewa jika jiqa wancan, dafa wancan, daka .
wancaHar Rukayya ta Soma gajiya da hade
haden da Kaka ke mata, dan haka k0 yauda ta.
dafa mata wata budurwar kaza ba maggi ba
gishiri sai baurin itatuwa take.
Rukayya tace, “Ni k0 Kaka na gaji da ciyeciyen
abubuwan nan da kike tura mini, dan Allah ki
kyaleni haka”.
-‘ Kaka tace, “Keda Allah gafara, wannan ‘hade
haden ai su ne za su kwato maki mutunci . da
daraja a gidan Abubakar din, baki san gidan
kishiya za ki ba? Ai nan ma ba a fara komi ba, ke
dai kawai ki sa mani ido, ta wannan hanyar ce
kadai za ki iya kwacc Habu ya zamo naki, duk
kyan kishiyar ki duk kuma kWalisar ta, ke dai
zuba ido.
Cikin‘ sanyin jiki RuKayya ta ce “Allah Yasa
Kaka”.
Ni kaina dai sai riqe wayata nai gam ina kallon.
’Rukayya, na kare mata kallo a zuciyata dai sai
cewa nai, “Amman da kamar wuya kwacewa’
“.Suhailat Abubakar kyakkyawan yarinya wadda
kanta ya faru da boko
” Ammadai..;, Muje zuwa wai mahaukaci ya hau
kura bari
llah
‘RIKON KAKA-2
CHAPTER12
RUkayya na zaune da safe daki aka gefen gado
tana dinkin . zaninta da allura, Kaka ta Shigo ,
dakin hanunta rike da kwanon sha, ta mikawa
Rukayya. ‘ ’
“Ungo, amshi shanye maza ki miko min kwanon”.
‘ . ‘ Rukayya ta ajiye dinkin, ta amasa tana kallon
.abinda ke cikin kwanon. Kindirmo ne wanda aka
dama da garin magani, Rukayya ta dago ta
dubeta. .. _.”Meye ne Kaka?” .Kaka tace “Ke in
zaki sha kisha kinji, ni
‘bana’ ,’ son yawan ‘ tambaya“. Rukayyah ta
bata fuska, “Ni fa na faragajiya kullum ki ta‘
banka min wasu jiqe-jike ‘sai kace jikar mai
ganye”. ‘ ‘ ‘_
.. Kaka ta ce, “Hum! Jika kenan,‘ai wannan jiqe-
jiken shi ne’zai janyo miki mutuncinki a wurin
Habu, ki kwacc shi a hannunki ,yarinyar‘nan”: ‘
Rukayya tai murmushin jin dadi sannan ta kafa
kai tana sha, bata damu da baurin maganin ba.
Sai da ta shanye tsaf sannan ta mikawa Kaka
kwanon, ta amsa ta miqo mata
wani kullin magani. “Ungo, ki dauka ki zuba a
babban baho, akwai ruwan zafl akan wuta ki zuba
a ciki, ki
dauka ki kai kewaye ki tube ki zauna a ciki har
sai ruwan ya huce”.
Rukayya ta amsa tana tsalle ta tice, Kaka ta
girgiza kai a zuciyarta tana raya irin tsantsar ‘
son da Jika kewa Habu. ‘ Rukayya na fitowa
tsakar gida ta hadu da .Abubakar yana shigowa,
yana sanye da , (suit) baqa, takalmin kafarsa
sawu ciki ne bar” a fusakarsa. Sumar kan ‘ nan
_tasha gyara, tai bakikkirin, kafadarsa na rataye
da jaka irin ra ma’aikata. ‘ Kallo daya tayi masa
gabanta ya fadi, irin kyan . da ‘ta gani kwance a
jikinsa. Tai ‘ Saurin jan kafafuwanta ta .wuce shi.
“Ke, Zo nan”,
M uryarsa ta daki dodon kunnen
Rukayya, gabanta ya fadi. Ta dawo ta tsuguna
gabansa a tsorace.
‘ Ya kara bata fuska, “Ke baki iya gaida mutane
bane? K0 ko’ raina’ ni ki kai?”
Tai shiru. _ . . _ gamida girgiza kai
, Abubakar yaja tsaki ya wuce ya barta nan a
tsugune, Rukayya ta daga kai tana satar.
kallonshi. . ‘
Ya daka yana cire takalmin qafarsa ya” ‘ hangota
tana kallon shi, ya dago a fusace.
‘ “Kallon uwar me kike min kuma iye?_ “Me kama
da tsohuwar mayya”.
. Yanda ya zaburo mata yasa ta zabura ta zura
aguje, yaja kwafa ya nuf dakin kaka . ‘ ‘ ,Yana
shiga ,dakin Kaka ya duka har qaga ‘yana gaishe
da ita, harara ta watsa mashi:
“Kai ko wannan anyi mai mugun hali, wallahi duk
abinka dai aure kai da Jika kamar anyi an gama”.
‘
Abubakar ya cire gilas din idnnsa yana fadar.
‘ Ai kisa a zuciyar ki Kaka, kina son daurawa jikar
ki aure: da wahala, ne kawai kinji ma na fada
miki ban Boye miki ba”.
‘ Kaka ta ce muhammadu dan abdullahi habu to
“Kaje kayi duk abinda kaga dama wallahi ka sake
ka zalinci marainiyar ‘ Allah wallahi Allah ba Zai
barka ba kuma
Allah Ya isa ban yafe maka ba har‘ duniya ta
nade” .
Ya ce, “Ai in Allah Ya ,isanki ba bina zata yi ba
Malama. Na zone ki min addu’ a yau zan fara
zuwa (office) din da Alhaji ya samar min’ aiki,
don haka ga kaina ki dafa kimin addu’ a”_
Ya duka da kan nasa gabanta, Kaka ta dora
hannunta. ‘ .
“Allah Yasa alkhairi, Yasa wannan aikin
ya zamo abokin arziqinka. Ubangiji Ya dora ,
maka ciwon son Jika kamar ya kashe ka”. ‘
Yai saurin janye kansa yana daria yace.
Oh kaka harda wata mummunar
addu, a nara ‘karbuwa kuma?
Kaka tace“Hum! Habu kenan, ai insha Allahu
wannan addu’ar “karbabbiyace don koda raina ko
babu in Allah Ya yarda saika zo ka durqusa
gaban Jika kana kuka da idanuwanka saboda
soyayya’.
Abubakar ya mike, ya aje mata dari biyar
‘Yana fadin ni kinga tafiyata karki batamin lokaci
sannan karku tsaya jirana don karfe shiddah ake
tashi kinga kafin na dawo dare yayi’
Kaka tace“Allah Ya kiyaye, Ya bada sa’a”.
Yace amin
Sannan ya fice tana mashi addu‘a.
Bayan sati biyu hidima taima Abubakar yawa kai
ya dauki zafi. Sauqinsa guda ma uban Suhailat
ya dauki nauyin hidimar komi.
dai-dai da gidan da zasu zauna Mahaifin Suhailat
ya bashi qaton gida a cikin gari G. R. A mai kyan
gaske, ya bashi kyautar sabuwar mota’ yar
karama ta zamani.
‘ Abinda ya qara darsawa Abubakar tsoro
a zuciyarSa kenan har ya kasa sanar da su hadin
da iyayensa ke son yi mashi,kullum idan yazo zai
sanarwa Suhailat sai yaji ya kasa, don‘ haka ya
jaye komi a zuciyarsa ya cigaba da hidimo‘min
gabansa.
K0 kadan bai kula da hidimar bikin shi ” ‘da
RuKayya, ta Suhailat kawai yake
Kaka tana ta hidimominta, duk wasu yan tarin da
take yi ta fito dasu tanaiwa Jika hidimomi,” ‘ta
bigewa. kanta_ hadin ; kayan dakin Jika. Tasa
Abubakar a gaba , a dole ya harhada ‘yan
kUdadensa _a gidanshi na gado dakevcikin’
qauyen ya biya kudi aka gyara mashi shi sosai
akai fcnti, sannan ya biya kudi akai ‘mata kayan
faki daidai da zaman Rauye. ‘
‘ Ba laifi komai yayi kyau harta kayan aikace
aikace na mata sai da ya sissiya mata nadai
daidai da ita sannan ya dauko kaka ya nuna
mata
Komai yai mata yai sannan ya kama hanyar
katsina
ya Ci gaba da hidimar auren sa
Fatittika kala shida suka shirya fatittikak kuma
irin na gogaggun yan boko masu ji da kudi ‘
Kaka bata qarasa Abubakar a ido ba har
ranar daurin aure, inda jama’a suke ciko
dankam , a gidan , kowa yana ta hidimarsa ,d0n
haka hahkalin Kaka ya dauke batai mitar rashin
ganinsaba
Karfe sha daya na safe dangin su Abubakar suka
gama haduwa Sannan aka daura auren Rukayya,‘
sai suka wuce aka dauro na Suhailat.
“‘hiidima Sosai aka Shirya’wa ’dangin Abubakar
da ab0kansa da sukaxo daurin auren
An shirya maSu Sha tarata arziki Anyi anyi barin
naira abin harya soma bama yan uwan abubakar
tsoro
Abubakar bai samu dawowa kauye ba saboda
(dinner) da uwar amarya ta shirya masu bayan
faurin aure, don haka yaiwa abokansa waya aka
sami mota kwara biyu aka tura gidan Kaka aka
dauki amarya da masu mata rakiya a kai amarya
gidanta, daki biyu n sai dan .qaramin kicin da
kewaya Rukayya dai ita’ daya gidan ya isheta, ya
kuma sha gyara sosai. Rukayya bala shiga rudu
ba sai da taga kowa ya watse ya barta ita daya a
wuryar gado tana rarraba idanuwa tun tana
dakewa dare ya ‘soma tsalawa tsoro ya kamata,
ta fashe da kuka“ tana .rakube babu mai
lallashinta, dama Kaka ce gashi yanxu bata kusa
da ita tun RuKayya na kukan fili harta koma tana
na zuci batasan lokacin da har barci Barawo ya
dauketa ba Asuba farko Rukayya ta farka a rude
:kamar Wata zararriya, sai waige waige take
daqar ts iya daurewa ta mike ta fita tsakar gida
ta kama ruwa
Sannan ta dauro alwala ta dawo fakinta tai
sallah, duk
abinda take a. Tsorace take . ‘ , . ‘ ” Tai tSugunne
a kasa ta rafka tagumi,jira kawai take gari ya
kara haske ‘ tasan.abinyi; a haka, hasken” ‘
Fasuba ya keto, gari yai haske sosai. ‘
Rukayya‘ta mike ta janyo hijabinta,ta sa
takalminta ta fice« ta janyo “gidan tai hanyar
gida. .
~ ‘ Tunda ta sanya kafa cikin gidan ta take Jiyo
hayaniyar: jama, a’ da baSu da basu gama
watseWa ba tana sallama tsakar’ gidan jama, a
Suka yo kanta ‘ ca
Rukayya ta fashr da kuka,ta fada dakin-Kaka,
mutanen dake gdan Suka rufo mata
baya. Kaka na ganinta ta rude. ‘ ‘ “Jika maiya
fito dake daga gidanki K0 wani abin yai miki “‘
ne?” Rukayya tace kaka “Wallahi ni
‘ bazan koma ba, Allah Kaka bazan koma ba
. Kaka ta dauki Sallallami, “Ba zaki koma ba
Jika? Daga . kaiki gidan jiya‘?” Jika tace”Kaka ni
kadai fa na kwana
gidan jiya, har yau bai zoba, Bacin kice mani tare
zamu dinga kwana dashi, Allah. ‘ban komawa”. ‘ ‘
_ Kaka ta ce “Muhammad-dan’ Abdullahi! Yanxu
dan banzan yaron nan bai zo ‘ba can bifi yai
zamansa? Cafdijan! Yanzu, don iyayensa bai san
dake aka fara daura auren ba kuma kece babba
shi ne yaje yai mana haka? Wannan Yaro Allah
Yai maka’yanda kai ‘ mana“. ‘Mutancn dake.
tsaitsaye akansu ganin abin zai yi zafi suka soma
ba da’ hakuri’, Yaya rabi diyar qanwar Kaka.ta‘
ce’ . ‘
“Haba ai abin bai yi zafi haka ba, .
. .tunda dai can ya fara sai ku kyale shi, ai kwana
‘bakwaine dole zai dawo kuma k0?” ‘ ‘ .
Kaka tace “Kada ma ya dawo, nizai, dauka
mutuniyar banza? Wato ga ‘yar tsaron gida an
kawo masa, ai wallahi yanzu zan miqe Kafata
qafarki har birin yanzu~yanzun nan, ai ‘ ya kaini
naga gidan, na sani kuma zan iya kai ,kaina, sai
dai suci amarcin.nasu a lare” .
zallah
RIKON KAKA
CHAPTER13
Yaya Rabi tace kar ki haka don Allah Inna, wallahi
abin magana ne zaki janyo mana kawai”. “Ta
kashe ku maganar Rabi batun zuwa kam babu
fushi, sai dai in bana numfashi”. Ta zabura ta
mike, “Tashi muje Jika,. ai banga ta zama ba wai
an sace dan barawo”. Murna ta kama Rukayya
wai za’a kaita birni, Kaka ta mike taja zanin
atamfarta ta yafa, ta dubi jika. “Yi maza harhada
kayanki muje”; Rukayya ta nufi wurin buhun
kayanta ta zazzagesu ta zazzaba ta kulle a zani
guda ta dauka, Kaka ta tasa ta gaba suka tafi,
mutane na bawa Kaka baki amma taki ta saurari
kowa. Suna lafiya kan hanya Kaka na fadar, “Har
ni za,a kawowa iskanci banza Ai wuyar ta kawai
ku hadu amma indai aka hadun. Jika kartyar duk
wani da namiji, don ma kedin ga_ki ga yadda
kike, amma dake wata ce Jika ki zage ki
kwatarwa kanki ‘yanci, duk wannan tsoron nasa
da kike ki ajiye shi gefe kija mijinki a jikinki, tunda
banga abinda wata mace ta fiki ba. Kuma ki bude
baki ki rinka magana, in ba haka ba. kishiya zata
raina ki ta maida ke sakarai. Da munje don Allah
Jika ki bude baki ki nuna mata kema fa ba
kanwar lasa bace”.
.jika ta duka ta Ciro takalminta guda dan maradi
da ya tsinke, ta dauki leda tana gyarawa, tace
“To Kaka ai da naje da ta sake tai min wata
magana sai dai taji naushi a baki kin san ni qarfi
gareni fa Kaka, kullum ni ke ba ‘yan makarantar
mu kashi”._ ‘
Kaka ta ce, “Haka nakeso Jika, ashe dai kina
ganewa”.
Rukayya ta tuntsire da dariya wadda tasa har
akuyoyin dake kiwo cikin bola suka kwasa -aguje,
a haka har suka qaraso bakin hanya, suka; tsaya,
suka tari mota suka hau tayo Katsina dasu.
**************
Abubakar anci amarci, an angwance sosai. Kallo
daya za kai masa ka tabbatar yana
cikin farin ciki don tunda gari yai haske‘ya mike
ya nufi kicin ya sanar da kuku abinda zai shirya
masu na (break fast), sannan ya dawo falon ya
gyaggyara, ya nufi (toilet) ya watso ruwa ya fito,
ya zauna gaban madubi ya shirya‘sosai, ya gyara
sumar kansa da mayuka, sai Kyalli take, sannan
ya mike ya nufi kan (wardrop) din dakin ya Ciro
qananan kaya na shan iska irin na Turawa ya
saka, ya mammatsa turare a jikinsa, sannan ya
nufi kan gadon da Suhailal ke kwance tana ta
sharar baccin da bata samu yi ba jiya.
Abubakar ya kwanto jikinta yana hura mata iskar
bakinsa, Suhailat ta Kara gyara kwanciyarta, ta
Kara kanannadewa a jikinsa ta ci gaba da
baccinta, Abubakar yai murmushi ya kira sunanta
a kasan makoshin sa, ta bude idanuwanta da
kyar ta kalle shi, sannan ta maida ta lumshe.
Abubakar ya kai bakinsa yai kamar zai sumbace
ta, ya dan cije ta a lebe kadan. Suhaillat tai
saurin bude idanuwanta tana kallon shi kamar
mai shirin yin kuka.
Yai murmushi, “Ki tashi rana tayi sosai fa, dubi
agogo sha biyu da mintina yanzu ki tashi ki
watsa ruwa za kiji dadin jikinki sosai (my l0ve)
Suhailat ta bata rai kamar mai shirin . kuka, tace
. “Amma don Allah yanzu sai ka tashe nik0 _
tausayina ‘ baka ji?
Abubakar yace “(Am sorry my lovelyM wife)”.
Kafin tai-magana har~ya sureta ya nufi’ toilet din
cikin dakin da ita.
**************
Me keke napep ya, faka babur din sa a. Kofar get
din gidan Abubakai’, Kaka ta fito’ tasa hunnu
cikin dan lalitarta ta ciro kudi ta bawa mai motar,
sannan suka ‘nufi (gate) din gidan. :Rukayyah ta
dora kullin tsummokaranta akai suka ,shiga
kwankwasar gidan, mai gadi ya miqe ya bude ya
gansu a tsaitsaye kamar mabarata Kaka tace “Ai
nan ne gidan Habu k0?”
Maigadi ya ce “Nan nc, sannu da zUWa”.
Ta amsa da, “Yauwa”.
‘Sannan ta ja hannun Rukayya suka. yi “cikin
gidan, mai gadin ya bisu da kallo. Bai. ‘ manta da
tsohuwar ba, ita ce wanda mai gidansa Abubakar
ya kawota taga gidan, ya ‘sanar dashi kakarsa ce
amma in ba haka ba ta yaya zai barsu su shigo
masu gida? Mutane
kamar sundawo daga aikin gona. Ya‘kada kai ya
nufi dan dakinsa da aka . ware masa.
Kaka ta tsaya ‘a bakin kofa .suna bubbugar kofar
kamar wadanda zasu Balle kyauren. suna (toilet)
suke jiyo bugun kofar, Abubakar har’ya fara
qulewa, a dolc ya sakar masu shawa suka
dauraye jiki suka nado tawul cikin hanzari suka
fito.
Suhailat k0 dan kwali bata tsaya dauka ‘ ba
ballantana ‘hijab, tai qofa da saurinta ta bude
don, ganin kowaye? Tana budewa suka shiga
kallon-kallo.
Cikin rashin fahimtar k0 su waye tace
“Lafiya. Baba‘? (my; dear) zo kaga wani ikon
Allah, almajirai har cikin falo”.
Abubakar .dake qokarin saka jallabiyya yai saurin
zirawa ya fito yana fadar. ‘
“Almajirai kuma. my love? mai gadin baya nan
ne?” , .
‘ Turus! Ya tsaya yana kallon Kaka da Rukayya,
gabanshi yai wata mummunar ‘ faduwa har
kanshi sai da ‘ ya sara, cikin
makyarkyatar murya ya ce
.”A’a kaka, kune? lkon allah
_ Ya dafa kai ya raSa ta cewa, yasan tabbas
asirinsa ne ya tonu Yasan tilas kaka sai ta_ fede
biri har wuziya. .
_ Suhailat dake tsaye ta dan sassauta murya
“(Am sorry)wallahi kaka ban san ku bane kuyi
haquri Muna (bathroom) ne shi yasa ku kai ta
bugun kofa Shiru
‘ Kaka datai mutuwar tsaye saboda_ takaici, tai
karfin halin fadar. . ‘ ‘ “Ki zagemu da kyau
yarinya dai wuri kika samu ai
dole kina tunawa da rama, wato kina baza ‘
rama, a’ a ba rama ba lafasa ma” “. ‘ Duk yanda
Suhailat ta kai ga dakewa sai da daria ya ta kusa
kufce mata, tace. ‘ “Wayyo! Ba baza rama naCe
ba Kaka,
‘ (bathroom) na ce, dakin wanka”. Kaka ta ce,
“Indai rainin wayo ne kinji
“dashi yarinya in kina nufin kin rainanine iyayenki
ma kauyen ne asalin su, kuma sai shege ke raina
mafarinsa ba dai dan halak ba, sannan kuma. .. .
Abubakar yai saurin tarar zancen, don ya tabbamr
yanzu ~Kaka ta Ballo masa ruwa,‘ ya ce.
”A’ a’ yi hakuri don Allah Kaka, mu shiga daga
ciki sannun ku da ‘zuwa”
kaka ta watsa masa harara.
” Kai rufemin baki, soko kawai. Ai dama nasan
hakan ce zata faru shi yasa tun farko na , hana
abin nan aka dage. “. TaJa tsaki. , , “Mu
ShigaJika kinji”.
‘ Kaka; ta fizgi hannun, Rukayya ta bita kamar
zariya tun shigowar su gidan jikinta yai sanyi ta
rinqa bin gidanda kallo da matar gidan wadda ke
tsaye jawur da ita da tawul a jikinta sai ka rantse
da allah baturi yace, ga fari ga ‘kyau, gashin nan
ya sha ruwa duk ya mammanne a kafadunta.
Kan kujera suka dire, Abubakar da‘ ‘ jikinsa ya
gama yin la’asar ya dubi Suhailat muryarsa a
raunane, ya ce
”Am sorry (my love) kar ki damu da ‘ rigimar
Kaka don Allah, kin san haka nake fama da ita,
rigimammiya ce sosai” ~
Suhailat ta ja wani gajeren murmushi, tace”Ba
komai (my dear) muje kada ranta ya Kara Baci
. ‘ Abubakar ya ce “A‘a, kije kawal daki ki ‘
shirya, kar ki damu zan iya da ita” ‘ Suhailat tace,
“Ahh. No my dear, muje
na soma rallashinta tukunna, don ba xanso
ta qara fusata dani ba”. Abubakar ya ce “A”a kar
ki damu kije
ni zan ji da ita” ‘
Ta ce. ”A’a, kai gaban ka barni Dear”. Cikin
tsananin rudani Abubakar yai ta
maza
ya bata”rai Wai ya zamu zauna muyi ta gardama,
‘ nace kije kawai k0?” _ Suhailat ta kafa mashi
idanuwa cikin
tuhuma, kafin tace. .
.’ ‘ _ “Anya Dear ‘ba akwai abinda kake
‘kakkarcwa da baka son in sani ba? Meye?” ‘Au
wai nan zaka girkemu kamar gumaka?”
‘ Suka ji muryar. Kaka ta daki dodan
kunnuwansu, bai iya bawa Suhailat amsa ba ya,
nufi wurin kakar a hanzarce ya duqa gabanta
cikin rudu yace. “ ”Don girman Allah Kaka kar ki
fada
:mata RuKayya mata tace wallahi mugun kishi ne
da ita”, ‘
Kaka tace “Ina ruwana yau sai dai ya kasheta,
kishin karuwar banza. Ai wannan daga gani kasan
ta zagaya .ina ganin idanuwannaN nasan
tantiriyar’ yar… _ Abubakar ya zabura ya dafe
mata baki._ yace don ‘Allah ki daina kaka, matata
cefa kuma,
kin san ko a Musulunci babu kyau Irin wannan
Daga shigowar ki kita aibata min mata,ba
kyau irin haka wallahi”. Kaka ta ture mashi
hannu. “Kai ni kyaleni kaji, ai dama idonka a
rufe yake, ba zaka gane abinda nake fada ba
tunda an riga an barbada maka kaci ka sha, kai
wanka shi yasa. aka dauro maka aure da
yarinya ka. .. . Abubakar yai saurin amshe zancen
da
‘ fadar. “A’a Kaka, kar muyi haka don Allah don
Annabi, ki rufa min wannan asirin” . Suhailat ta
nufo su da murmushin karfin hali a. fuskarta, ta
ce. ’ . “My Dear .kar ka damu, indai ta nice to
kuwa k0 kadan babu ruwana da duk kalaman da
Kaka zata fada akaina don inka lura ai tsohuwa
ce. _ _ , Kaka ta dauki sallallami, idan ta dauki
wannan kafin ta dire sai ta saki ta dauki wani. ‘ ‘
Cikin gigita ta soma fadar, “Yanzu
sana’ar da ka soma kenan Hubu? Dama aikin da
kake kenan a birnin siyar da giya? Me giya? giya
fa Habu? Yau na shiga uku ni Salamatu”; Sai ta
fashe da kuka. ‘ Abubakar ya dafe kai “Yau ni na
shiga uku, Kaka ki fahimta mana, my dcar ta cc
ba wai mai giya ba, kuma hakan yana .matsayin
maigidana, k0 mijina, k0 sahibina, k0 me sona, to
duk irin hakan ne shi ,ne ita kuma ta maida da
turanci, amma’Kaka k0 giya nake saidawa ai ba
zata rinka kirana da’ me giyar kai tsaye ba
k0?” .Kaka ta‘watsa mashi wani kallo, “Uhm! Kai
dai. ka sani, ni dai ga matar, ka nan na kawo
maka, idan ma kashe ka matar taka zata yi to.
sai dai ta kashe ka yau,tunda dai ka zama sauna
kira mana shashasha kar ta barka da rai”idan
taga dama Rukayya ta dibi tsummokaran
kayanta,
tana fadin
“Kaka tambaye’ hi inane dakina naje na
share? Suhailat tai saurin Waro ido waje tana
kallon su daya bayan daya, kafin kace me idonta
ya sauka tace ‘Abubakar, ; cikin »wata irin
rikitacciyar murya take fadar. ‘ ‘ ‘ ..
Hmmmmmmm asha karatu lafiya
naku har kullum A,I,S
kecewa gobema da labarizallah
RIKON KAKA
CHAPTER14
”Me kunnuwan suke jiyo min Abbakar? Da. gaska
ne abinda kunnuwana keji
Abubakar ya shiga dabur-dabur, ya rasa abin
fada
Suhailat ta dafe kai, ”Innalillahi wa inna ilaihi raji
‘un‘! Ka cuce ni, wallahi ka cuce ni, ka yaudareni
Abbakar, yanzu dama kasan kana da wannan
qazamar a qauye kace mani baka taBa auree ba?
Ashe dama kana da mata? Abbakar ka yaudare
ni, kasa‘ na mallaka maka zuciyata kaina
matsayina na mace ashe ban. sani ba kai
daudacce ne’. ba
T a fashe da wani irin kuka, “Ka cuce ni, ka cuce
ni Abbakar”. ‘ Ta kwasa da gudu ta nufi dakinta.
* ‘ Jikin Abubakar yai sanyi matuqa, hankalinsa
yai masifar tashi, yana matukar son Suhailat so
irin wanda baki ba zai iya furtawa ba. ya runtse
idanuwansa yana jin wani irin abu na tsirgawa a
kirjinshi. ‘ .
Kaka ta, mike ta dubi Rukayya, ”Taso muje in
zaar miki dakinki kinji Jika?“
Abubakar ’ya bude jajayen idanuwansa ya
dubeta.
”Kar muyi haka dake kaka don Allah, don Allah ki
rufa min asiri kada kisa na rasa matakin…
Cikin Bacin rai Kaka ta ce, ”Matsa daga nan Habu
.
Yandan yaga idanuwanta sun juye a dole ya
matsa ya bata wuri, dakuna ‘ne birjik a gidan,
kowanne an qawata shi da kayan more rayuwa
na zamani.
‘ . Kaka ta ZaBar mata wani qaton falo mai hade
da (bedroom) da (toilet) gaba daya an zuba
mashi Naira, da ganin tsaruwar dakin matsayin
dakin baki yake.
Dadi ya kama Rukayya, sai rawar jiki take. Kaka
ta ce. .’
. “Ki zamanki yarinya, babu uban da ya isa’ ya
takura miki a gidan nan. Ni zan tafi sai na dawo”
Rukayya tace”To Kaka, kisa aje gidana na kauye
a rufe, a bude na baro shi”.
kaka ta zabura a rufe kika barishi da gaske ?
Rukayya ta daga mata kai tace uhm kinga
tafiyata
, Rukayya k0 rakiya batai mata ba tana zaune
tana ta shafar tayil din dakin da’ katon kafet din
dake baje a tsakiyar dakin, ‘ cikin farin ciki ta
mike ta haye kan kujera tanata sukuwar murna ‘
*******
Tsananin tashin Hankalin da Abubakar’ yake ciki
baya misaltuwa, tunda ya fada kan kujera ya dafe
kai bai sake dagowa ba sai bayan minti talatin a
haka, kunnuwan shi sai rurin kukan Suhailat suke
jiyo’ mashi. Yai ta maza ya mike a kasale ya nufi
falon da yaga ta nufa, nufa kofar a bude take
don;haka ya tura da sallamar sa ya shiga ‘
Tana kwance saman makeken gadonta
‘dakin bakajin komai ciki, sai sautin kukanta.
ya
nufeta ya duqa gefen gadon gwiwoyinsa a qasa
yan fadin
“Suhailat don Allah ki dauro kima abinda zan fada
miki kyakkyawan kallo da kuma
kyakkyawar fahimta. Suhailat wallahi ba,,,
’Yi min shiru Munafiki, mayaudari, mai
mummunar manufa. Hum! Ai dama tsiyar talaka
kenan, duk yanda ka ganshi a rana yi kokarin
kara turashi cikin ranar, inba haka ba kuwa ya
sami dama: to kai zai jefa”.
Ta dan tsagaita tana share hawaye kafin
tacigaba. ‘
‘Wallahi nayi nadamar saninka da nayi a duniya,
ka tashi ka fice min daga daki, bana
son sake. hada ido da wannan. mummunar ..
fuskar tAka. tashi ka ficemin
Ta maimaita a harzuqe Ran Abubakar yai
mummunan vaci, kalamanta sun qona mashi”
zuciya, bai san
lokacin da ya mike yana kallonta ba ya girgiza
kai cike da bacin rai, ya ce
“Suhailat kenan, ban yi mamakin fadar wadannan
kalaman daga bakinki ba, saboda tun farko nima
nayi tunanin’hakan. Amma ina so ki sani,
Abubakar bai da matacciyar zuciya ‘ irin ta
sauran maza da kike tunani, kuma idan baki sani
ba yau ki sani, ba kudin mahaifinki sukasa na
soki har na aure ki ba, asali ma mahaifinki bai da
kudin da zai iya biyana. Na soki kuma na nuna
miki irin soyayyar da nake miki, kuma ki sani a
yanzu a shiryc nake zan iya ajiye duk wani
abinda mahaifinki ya mallaka min, sannan na
dauke ki na maida ke asalina cikin dangina da’
yan uwana.
Suhailat, duk da son na nake miki da irin halaccin
da ku ka nuna min ke da iyayenki, ba zai sa inyi
Karya ~ba don hangen wani abin hannunku.ba
Abinda‘na fada miki ada shi zan kuma maimaita
miki a yanzu, tunda nake ban taBa .aurc ba, ban
taBa sanin wata diya mace ba sai
akanki ‘
_ Rukayya Rmqanwata ce marainiya ce iyayenta
sun rasu kamar yanda nawa suka rasu Kaka ita
ta riqe ta tun tana jaririya cikin
tsumma a lokacin nima ina wurin Kaka sa,in da
mahaifina ya rasu Aurena da Rukayya Kaka ta
qulla shi ta
nace saidai in hada Rukayya dake in aura, ganin
abin zai zama rigima yasa na amince. Tunda
satin bikin nake tare dake ba tare dana leqa inda
sukeba kuma bawai don basa buqatar ganinaba
a’a sai don kawai naga na kasance da abinda
nake so
Suhailat idan kika ce don kudin mahaifinki nake
zaune dake kin qaskatar da: kanki kin ragewa
kanki (qualities)
Na rantse miki da Allah Suhailat kin kai ajin da ba
namijin da zai kalle ki bai yi sha awar ya
mallakekiba, babu shi. Sai ‘” dai ina Son ki sani
son da nake miki bazaisa in juri cin fuska daga
gareki ba, don a. qarkashina kike
‘ “ Suhailat idan har zuciyar ki bata amince
dani ba kada ki cutar da kanki, a shirye nake in
miki dukkanin abinda kikc so. Ina saurarenki
2page is missing
iya kula wata mace ne balle waccan qazamar?” ‘
Suhailat tace, “Ni dai zuciyar bata natsu bane
Dear, kawai ni dai ka saketa ka maida ita kauyen
in har kana so hankalina ya kwanta”.
Tana fadin sakin sai da gaban Abubakar ya fadi
har yana maimaita.
“Saki fa?” Suhailat ta daga kai, “Saki kuwa
Abubakar, don ba zan iya zama da wata mace a
matsayin kishiya ba” ’
‘ _ Abubakar yai murmushi kafin ya ce “Suhailat
kenan, wannan yarinyar ki dauketa a matsayin
‘yar aiki, wannan yarinyar ki dauke ta
‘ a matsayi ‘yar aikace-aikace, wannan yarinyar
ki dauketa tamkar baiwa ba mata‘ ba Saboda k0
da Abubakar bai da ke ba zai iya kallonta a
matsayin matar da zai yi rayuwar aure da ita ba”.
Suhailat ta rarrafa ta nufi jikin ‘Abubakar ta
kwanta, muryarta a sanyaye ta soma
magana.
“My Dear kai min alqawarin ba zaka taBa kulata
ba, ba zaka taBa kusantar ta ba
matsayin mace”ba. Abubakar yai murmushi, ya
lakacc mata
hanci yana fadar. “Nayi sarkin kishi”. Suhailat tai
murmushi cike da jin dadi,
Abubakar ya yunkura ya mike da ita a jikinsa.
Muje. mu karya kada yunwa ta kama mu”.
Suhailat dai batai magana ba sai dai murmushi.
Rukayya ta gama duk dokin da’ zata yi,
‘ tana zaune bacCi barawo ya sureta ba ita ta iya
farkawa ba sai ana kiraye-kirayen sallar la’asar.’
Ta mike tana faman murza idanuwa, tasha
,bacci matuka.
Wata irin yunwa ta bijiro mata saboda bata karya
ba, a dole tayo .falon gidan Suhailat ‘ da
Abubakar ‘suna baje a tsakiyar falon saman
kafet ‘Abubakar na kwancc ya tada kansa “da
da filon kujera suhailat na kwancee kanta a
saman qirjinsa suna kallon (laptop)
Gaban Rukayya ya yi wata mumnunar faduwa har
ta kusa faduwa saboda tsoro, ta datse bakinta
saboda ihun da ya nemi kufce
mata. Su duka suka zubo mata idanuwa sai
faman makyarkyata take.
Abubakar ya yunkura ya tashi zaune, ya daka
mata tsawa
“Ke Uwar me kika fito yi kika zo kika
tasa mu gaba kamar kin sami talabijin? Me kike
kallo?“ ~ Rukayya. ta hau rawar murya, “Um.“
Dama…dama… yunwa nake ji ne shi yasa abinci
zanci”. .
‘ Suhailat ta ce, “Abinci, ki ka bamu ajiya?
Tantiriyar mara’kunya, k0 dai kinzo kigag. abinda
muke tunda laben da kike bai miki ba?” Abubakar
ya ce, “To sai kizo ki wuce ga Sauran. abinci can
saman (table) kici, kuma idan kin gama ki
kwashe kayan ki kaisu kicin ki wanke
ai dai kina jina ko?”
Rukayya ta daga kai alamar ce, sannan ‘ta wuce
simi-simi ta gefensu, Suhailat ta watsa mata
harara har da jan tsaki, tace
Sakarya, bakauya kawai. Allah wannan
da ganinta za tai iyayi”. Abubakar dai bai ce
komai ba, ya koma ya kwanta ya ci gaba da
abinda yakeyi
Rukayya taje gaban (table) tana mazurai, shin
zata zauna ne koko zatA diba ne
ta wuce? Bata da amsa, don haka ta ‘dauki filet
da cokali ta dibu-iya yanda zata iya cinyewa ta
zauna a qasa tanaci sai kace wacce aka tsare sai
faman tutturawa take hannu baka hannu kwarya.
Abubakar dake kwance ya; hangota dirshan a
kasa kamar wata almajira ya tabe baki ya dauke
kansa.
Tana gama cin abincin.ta mike ta kama tattara
wurin, sai data gama sannan ta dauka ta nufi
hanyar fita.
Abubakar ya ‘ watso mata kira, “Ke
mahaukaciya! ‘Gidan wa zaki kai?”
Rukayya ta tsaya tana mazurai, sai da ya sake
maimaita mata tambayar sannan ta ce ‘
“Fita zanyi in wanke” . Ya ce,” Ke, zo ki wuce
dallah nazo nuna
miki”.
Rukayya ta dawo ta tsaya sai faman walqita
idanuwa take, sai da ya nutsa yasha iska tamkar
ba zai tashi ba, nauyi ya ishi ‘Rukayya
saboda‘kayan dake hannunta, sannan ya tashi ya
nufi hanyar kicin ba tare da ya tanka mata ba.
Sai da ya shiga kicins din yana tsaye yana jiranta
yaji shiru, sannan ya leqo.
“Ke uwar me kike anan tsaye?” ‘Rukayya tai
saurin binshi, bai ce ta sauke*’ kayan
hannuntaba, ita kuma tana tsoron ta. saukc tai
laifi “haka-ya shiga nunnuna mata yanda ake
amfani da kayayyakin na‘urorin dake kicin din
gaba daya, sannan ya ce
“Muje’kuma (toilet) in nuna miki”.
Da kayan ta bishi Abubakar ya watsa mata wani
irin kallo. _
“Ke wai me yasa har yau ba zaki hankali
ba, wai kullum’kina girma kina ‘cin qasa?
ajiye tiren kwanikan muje”. Rukayya ta ajiyc
sannan ta bishi, duk wani abin da yasan bata
sanshi ba sai daya nuna mata, sannan ya dawo
da ita kicin din tai wanke-wanke. .
Har ya nufi hanyar fita ya waiwayo, “Au . na
manta ban miki kashedi ba, nasan halinki da
tsinanniyar amsifa da fadan tsiya, to wallahi
tallahi duk randa ki ka sake gigi ya kaiki kika
takali mata ta k0 kikai mata rashin kunya, kin
san halina sarai yarinya, zan iya abinda yafi haka
ma.
Sannan batun aikin gida, ki tabbatar da garin
Allah yana wayewa duk abinda kike ki saki ki hau
gyaran gidan nan, da kuma kuku ya shiga kicin ki
bishi kina kakkama mashi ayyuka da safe, rana
da kuma dare, ina fatan kin gane”
Rukayya ta daga mashi kai, sannan yaja kwafa
ya wuce. Ta raka shi da kallo har ya bace,
‘sannan ta dawo da kallonta akan tilin kayan
‘wanke-wanken dake gabanta, taja wata .
nannau‘yar’ ajiyar zuciya ta duqa ta soma wanke
wankcn.
Tana cikin goge-goge a kicin din Kuku ya shigo
ya dora abincin . dare, saurayi ne dan kimanin
‘Shekaru talatin da fan wani abu, Bayerabe ne
amma Musulmi yaji Hausa sosai. ‘
Suna hada ido da Rukayya ya sakar mata
murmushi. .
‘ “Sannu ‘yan mata, ashe na samu abokiyar aiki,
yaushe aka kawo ki gidan nan ne?” Rukayya
tamkar ba zatai magaba ba, ta ce.
‘ “Dazu”.
Ya waro ido, “Daga zuwanki kuma ba za ki huta
ba har Zaki _ soma aiki?” Rukayya tai Shiru ba
tare da tayi magana ba, . don haka shima kukun
ya cigaba da abinda ke gabansa. ‘ . RuKayya ta
gama wanke-wanken, sannan
ta dauki doyar da kuku ya bata ta feraye masa,
ta cigaba da fira. Tana gama feran doyar ya miko
mata yanke-yanke, tana yi ba ita ta samu ‘tabar
kicin din ba sai da ya gama girkin tsaf. ‘ Abun
ya‘zama jiki, kullum in zai yi girki sai ya kira ta,
duk wani aiki mai wahala ita yake bawa tai masa,
sannan idan an gama duk
lol rukayyah dai ta zama yar aiki karfi da yaji
naku har kullum A,I,S KE cewa asha karatu lafiya
sannan a dinga comment
RIKON KAKA
CHAPTER15
abinda akai amfani dashi ita yake barwa ta
wanke ta goge kicin din, safe, ‘rana da daddare.
Tun Rukayya na jin wahala har ya kal‘ ga ta
saba. ‘
Tund da asuba Rukayya ta farka tai alwala tai
sallah, sannan ta koma baCCin asuba kamar
yanda ta saba a. kullum. Cikin barci taji an maka
mata wani uban duka a jiki tamkara mafarki, ta
zabura ta mike a gigice tamkar mai shirin fita
hayyacinta. ‘
.Suhailat ce tsaye a, bakin gadon tana” cikin
shiga ta alfarma, tai kyau har ta gaji, gashin kan
nan nata yasha gyara, yana zube > saman
kafadunta. Duguwar riga ce a: jikinta (miik
colour ) mai adon duwarwatsu bakake tun daga
sama har kasa sai daukar ido suke. Dan
‘qaramin bakin ya sha janbaki sai daukar ido
yake. ‘ .
Ta. nuna Rukayya da siririn farin danystsanta
wanda yasha bakin lallr ‘cikin tsawa tace
‘ ”Tashi ki fita munafuka kije ki gyara min
falulluka’na, wato ke har wani bacci koma saboda
samun Wuri. T0 idan ma kina _ tunanin barci kika
zo yi gidan nan to ki, gaggawar: sauya tunaninki,
don ko’ yan aikin .‘dake cikin gidan nan sai sun
fiki hutawa da Jin
‘ dadi kinji na fada miki Tashi muje ki gyara
.min dakuna kinji na fada miki
wani irin tsoro da fargaba suka kama
‘Rukayya ta zabura ta fice daga falon, ‘ ‘ .
Suhailat taja wani dogon tsaki tabi bayan‘ ‘
RUkayyar ta sameta tsaye a falon nata sai
makyarkyata take suhailat ta wur’ga mata
tsintSiya,ta daki fuskarta ta ce
‘ “Ki maza ki share ki kakkabe ki” ki goge,kiJe ki
gyara min komai kamin kuku ya iso ku shiga
kicin” ‘ .’
Rukayya bata iya cewa komi ba har ” Suhailat ta
wuce‘, sannan ta ja wata irin ajiyar zuciya wadda
ke bayyanar da tsananin tsoron daya kama ta
Rukayya kenan ko ina bakinta ya tafi da tsiwa da
fada? Wadda rigima k0 ba tata ‘bace ‘shiga take
ta siyi fadan tai ruwa tai tsaki; amma gashi yau
babban fada ya’ tunkarota tana‘ gocewa, k0 me
yasa‘? K0 da yake Hausawa na cewa k0 Baba da
Babansa ‘
Duk da rashin aiki irin na RuKayya da son‘jiki,
amma yanzu duK babu su, ta Saki jiki tana ta
faman aiki. Ta zama wata (Very silent), tai
(cooling) sosai tamkar ba ita ce mai shegen
surutu nan ba. Rayuwa kenan, duniya juyi~ juyi
wai kwarto ya da. ya fada ruwan zafi yace,
“Daminar bara ba irin ta bana bace”.
*
Y‘au wata daya da zuwan rukayyah gidan
Abubakar, kullum cikin wahala take, bata da zama
sai cikin dare, don haka idan ta kwanta kamar
matacciya, ana asuba kuma zata farka ta fara
daga inda aka tsaya. Saboda wahalar datake
gidan k0 Bangarenta bata iya gyarawa bata taba
wanka ba, tun kayan da aka kawota dasu
sune a jikinta har yanxu da take ‘duqe tama goge
gogen na’urorin duke qaton falon gidan.
Abubakar ya fito daga falonsa shi da Suhaiiat
tana manne a jikinsa, yana sanye da kayan
ma’aikata a jikinsa, Suhailat na rungume da
jakarsa ta ma’aikata. Rukayya ta saci kallon . su
tai sauri ta dauke kanta daga kansu. .
Suhailat ta dubi Abubakar, “Au Dear, na manta
don Allah ( just five minute)”.
Abubakar ya ce, “K0 minti daya ‘kika qara sai dai
ki dawo ki samu bana nan”.
Suhailat ta ce “Na yarda”
‘ Sannan ta kwasa da gudu gudunta ta nufi
falon da suka fito
Rukayya ta dauki bokitin da ta jiqa omo da mofa
ta gifta Abubakar,muryarta a raunane ta ce
“Ina kwana?”
Sai da ya matsa yana kakkare hanci kamar
wanda yaga wata Shara, fuskarshi a dagule ya ce
“Subhanallahi! Kina da hankaii kuwa? Dubi kayan
jikinki yanda sukai dakal-daqal, ke
ko warin jikinki bakya ji sai kace mai kuli kuli?
Mtsw!’ Allah Yai wadan wannan qazantar taki,
sakarya wadda’bata san ciwon kunta ba. Wallahi
kar ki sake na qara ganinki da wadannan kayan,
(stupid) kawai, wuce daga nan dallah”. . .
Rukayya ta, wuce simi~simi tana bin. jikinta da
kallo, ita bata ga wata shahararriyar dauda da tai
ba da har zai mata wannan cin fuska ba. ,
Hawaye suka ciko mata. a idanuwa, duk qazantar
da take ma ai ‘su suka ja mata, aikin ‘gidan
kawai da take ai ba qaramin ‘ tashin hankali
bane.
Ta sa‘hannu ta ‘share hawayen da suka ‘ zubo
mata, ta duqa tana zubar da ruwan
Kamar kullum, yau ma tamkar marar lafiya
Rukayya ta wuni, ana kiran sallar la’asar sannan
ta samu lokacin shiga (toilet) ta samu tai wanka
tana fitowa ta samu mai ta shafa sannan ta Ciro
daya daga cikin Kullin kayanta ta
saka, ta fito don tasan yanzu kuku yazo su dora .
. abincin dare. _ . , Suhailat tana zaune saman
daya daga
cikin kujerun dake zube a falon, tana sanye da , .
shigar shadda doguWar riga har kasa mai hade
da zanenta, ta sha ai’ki tun daga sama har kasa
sai daukar ido take, mai ruwan kasa-kasa da
ganin shaddar zata yi tsada. Tun daga kunnenta
har wuya har zuwa” ‘_ kafarta da yatsun
hannunta gwala-gwalai ne, ” . sai walkiya suke.
Babu abinda yafl daukar . ‘ ‘hankalin Rukayya sai
daurin kallabin dataima kanta, ta dora kafarta
daya kan daya da takalmi mai tsananin tsini a
qafar tana ta karkadawa. ’ ‘“ ‘ Ta watsawa
Rukayya wani irin kallo wanda ya .kusa ‘sata
makyarkyata, Suhailat tace. . ke zonan gaban
Rukayya yai wata mummunar
‘_ faduwa, ta nufi inda Suhailat take zaune ’ ..
Bata ankara ba sai dai taji ta flsgota ta fadi qasa,
ta sa hannu ta dauke la da Wani
‘ gigitaccen mari har sau biyu.. ‘ Rukayya tasa
kuka tana faman rawar
jiki, Suhailat cikin tsantsar masifa ta soma
magana.
“Uban waye ya koya miki yin wanka a cikin gidan
nan? Wallahi sai kin fada min wanda ya kitsa
miki wannan”.
’ Ta janyo Rukayya ta shiga duka tako’ ina, tun
Rukayya na ihu har ta soma qokarin kwatar.
kanta.
Suhailal ta tsaya tana tafa hannuwa,
“Lailaha illallahu, kokawa za kiyi dani iye? ‘
Kokawa za kiyi dani na ce? To bisimillah”.
_Cikin kuka Rukayya ta ce “Wallahi -ba
kokaWa xa muyi. ba, kiyi hakuri don Allah.
Suhailal tace”Ai Allah yau sai kin fada min wanda
ya koya miki yin wanka da sauya kaya a cikin
gidan nan”. ‘ Rukayya tace”Ai Yaya Abbakar ne ‘
Cikin kaduwa Suhailat= ta saketa tana maimaita.
“Abbakar, wane Abbakar din?”
“Yaya Abubakar, ai shi ne dazu zai fita ya….”tace
me? Dakin ki ya shiga? Ku kai ‘ me? ‘ Me ya ‘
shiga ku kayi‘?“ Cikin rudani da kaduwa Suhailat
ta jero mata tambayoyin da ita kanta bata san
ma ‘anarsu ba, sai ma tsoratar da Rukayyar da
tayi da ganin yanayinta, ta rinka ja da baya cike
da tsoro. ‘
‘ ,Suhailat tace, “Dakata daga nan inda kike’ ki
bani“ , amsar ‘tambaya ta“. Cikin ’rudani Rukaya
ta ce, “Dazu da zai fita a _ falo ina goge-goge ya
ganni yace in wuce inje in canja kaya, kar ya
dawo ya sameni dasu a jikina”.
Suhailat taja wata nannauyar ajiyar zuciya mai
karfi sannan tace ‘
‘ ’ “Wuce muje ki tattaro min duka kayan da kika
zo dasu gidan nan”.
Ta“ tisa Rukayya a gaba suka nufi sashinta jiki
na rawa ta tattaro mata duka‘ yan komatsan da
tazo dasu, Suhailat ta dauka ta zubesu a qasa ta
bincike kayan, ta zaro mata
1page is missing
taje ta kona kayan,” sannan .ta wuce sashinta,
kai. tsaye toilet ta fada ta sani
(scptol) da ruwan xai .ta Wanke hannayenta ,
sannan ta fito abinta. Bayan sallar magaruba
Rukayya na
kwance saman makeken gadon dake dakinta
tana. kallon t.v din dake manne jikin bangon .
.dakin, idonta ne kawai saman tv din, amma gaba
daya ilahirin hankalinta baya kai, xuciyarta
ta lula duniyar tunani
‘ ’ A .hankali ta dago kanta tana kallon kofar”da
taji an turo ,Suhailat ce ta shigo babu’
ko sallama, rukayyah ta zabura ta tashi zaune
sai rarraba idanuwa take . Suhailat taja ta tsaya
riqe da kugu kafin ta kallii rukayyah ta tabe baki.
““ ”
tace lallai samun wuri wato anxo birni ansha jar
miya har kinsan kixo ki miqe saman gado kina
kallo ko , to daga yau kin gama shi, shegiya
wayar dake hannunta ta lallatsa sannan ta kara a
kunne
hello sagir don allah kazo ” zaka cire min
na’urorin kallon dake sashin bakine don Allah yau
k0 gobe
Ta danyi jim kafin ta ce”Okay, to Allah Ya kaimu”.
Ta kashe wayar, sannan ta ‘ dubi Rukayya. , ‘ .
‘ “To nayi maganin tsaffin idanuwa wanda duhun
gona ya riga ya kashe sai inga ta iyayi kuma.
Don na lura idan nai sake wata rana sai kin ce
dani zaki goga, don haka ke da gogewa sai dai a
lahira haka za ki qare cikin duhun’kai da‘ jahilci.
Ki tashi ki flto falo kuma dan uwan naki na kira”.
“Mtsw!”. ‘
Ta ja tsaki, ta balbadeta da harara
Jikin Rukayya ya kara sanyi tamkar mai
masassara, haka ta yunkura ta sauko daga kan.
gadon ta nufo falon kamar marar lafiya
. . Abubakar da Suihailat suna zaune saman
kUJera mal zaman mutum biyu, Rukayya ta
tsugunna a ..gabansu.
tace gani
Abubakar ya watsa mata, ‘ wani irin razanannen
kallon daya motsa mata hanjin cikinta
“Sannu, sannu marar kunya, wato kenan har jinki
kike wata tantiriyar marar kunya Hmm! Rukayya
kenan masu ilimi da wayewar kai ma sunyi sun
gama ballantana ke dake fama da ciwon jahilci
da duhun kai
K0 da yake ai ance dogo da hankali dama dacene
amma banyi tunanin ‘rashin hankalin naki har ya
kai kice zaki kokawa da iyalina ba. ‘ Ashe wautar
da sakarcin dake dankare cikin kanki sun‘wuce
iya sanina Wato duk nasihar’ danai miki ashe ta
bayan kunnen ki tabi ta wuce bata shiga ciki ba
kenan? ‘ Saboda kina ganin kamar ban iya
daukar mataki akanki wato don na daina taba
lafiyar jikinki ko to kisani ‘akan matata wallahi
zan iya jirkita miki kamanni in barki kwance
kinji na rantse miki wannan girman jikin naki da
kikai bazai hanani dinga jibgarki kaman allah ya
aikon ba
lol su abubakar manya
asha karatu lafiyaa zallah
RIKON KAKA
CHAPTER16
yace wannan ya zamo na farko kuma “na Karshe,
wallahi k0 kallon banza. kika sake kika Kara yi
mata na lahira saiya fiki jin dadi. Tashi ki bani
wuri!”. ?
Ya daka mata tsawar da batasan sandata zabura
ta rufta aguje tai hanyar sashintaba, yaja tsaki.
“Mtsw! Zokalar banza zokalar wofl“. -. Ya dan ja
numfashi kafin ya maida kallonsa akan Suhailat. ‘
“Kiyi hakuri’ don.Allah, ki qara daddaure mata,
saBoda‘ yarinyar bata da wayau ko kadan, k0 can
haka take da shegen fadan tsiya, ga shegen karfi
kamar namiji, sai ‘ kace -ba mace ba. kibita a
hankali, ‘ kinga ‘mahaukaciya ce, kar ta’zo ta
kayar min dake a” banza”. suhailat ta watsa
‘masa wani kallo mai kama da: harara, cikin sigar
zulaya tace ”Oh! Wato ni raguwa kakr dauka ta
kenan ko?,” ‘ Abubakar yai dariya kafin ya ce’
”zaki hada karfin mutumin kauye Wanda ya saba
da cin‘dawa da masara da na
mutumin birni, wanda bai da abinci sai biredi da –
indomie?” Suhailat ta ce, “Allah k0?“
Ya ce, ‘Da gaske idan kuma baki yarda
. ba na kirata tazo ku gwada naga wanda za’a
kayar”.
Suhailal tai murmushi kawai ta mike ta
janyo“wayarts dake ta faman ruri akantebir din
dake , gabansu.
Rukayya na shiga sashinta ta fada kan ‘ gado ta
soma rera kuka mai tsuma zuciya, kalaman
Abubakar sukai mata tsaye a makogoro’ _ tamkar
.mashi, ji. take tamkar zata hadiye zuciya saboda
tsabar bacin rai da bakin ciki. ‘ Ada bata damuwa
da duk wulaqancin da Abubakar ke , mata amman
to amman yanzu mai yasa abin ke damunta?
Tambayar .da taiwa kanta kenan’ wadda bata da
mai amsa mata ita. Tai saurin’ zabura ta mike
lokacin da maganganunsa ke dawo mata.
wallahi akan matata zan iya jirkita miki halitta in
barki a kwance kinji na rantse miki kuma
don wannan qatuwar da kikai bazai hanini dinga
jibgarki kamar allah ya aikoni ba
Rukayya ta maimaita, “Katuwa kuma‘!” A sanyaye
ta nufi gaban dogon madubin dake tsaye a gefen
gado ta soma bin kanta da ,idanuwa. Ita kanta
sai da gabanta ya fadi, ta sa hannu tana shafa
wuyanta wanda ya ciko duk wasu rami’ da gurbi
ya cike ldanuwanta suka dira saman kirjinta
wanda ya qara cika tamkar zai fasa rigar ya’ filo.
lol
Gabanta ya fadi, to tun yaushe ta zama haka?
Ta dan karkata yana kallon kugunta da cinyoyinta
wanda suka qara budewa, sai dai har yau bakin
nan na nan kamar baqin zunubi
Rukayya ta koma tanara sharar hawayenta,
tabbas samun cima mai ‘ kyau yana gyara jiki
fiye da shan wasu kwayoyin magani.
Ko ina Kaka take yanzu? Idan ba zata manta ba
yau satin su shida rabon da su hadu tun ran data
kawota gidan gashi jin dadin
da take mata kwadayinsa amma ba a sameshiba,
‘ kullum tana cikin zubar da hawaye amma gashi
har wata kiba take, kota mece ce Oho. Ta bawa
kanta amsa.
Ga dukkan alamu Rukayya ta shiga shekarar cikar
‘yan matancinta, saboda ga jikinta nan ya nuna,
sannan ga tunaninta ya soma canjawa daga na
quruciya zuwa na masu hankali.
Tasa hannu ta share hawayenta sannan ta laluba
ta kwanta tana maida ajiyar zuciya, a haka bacci
barawo ya lallaBo ya sureta.
A kwana as tashi ba wuya wurin Allah, yau watan
RuKayya biyu a’gidan Abubakar, babu wani
abinda ta samu na cigaba illa wata irin natsuwa
da tazo mata, da raahin son magana, ga wani irin
hakuri. In zaka sa yatsa a bakinta ba zata iya
cizawa ba.
gurin qazanta kuWa sai abinda yai gaba, ~
‘ ita kanta tsamin jikinta ya takura mata
ga
atamfar dake jikinta har ta soma yayyagewa
don dama can taji jiki shiyasa ko aiki
take ta shiga kare-kare kenan, kada wani yaga
tsiraicinta. –
Yanzu haka aikin take ita da kuku suna girki, shi
ne ta dauki tawul din da suke goge~ goge ta
daura a kugunta a saman zanin jikinta, tana
aikinta. ‘
Suhailat ta leko kicin din, “Da Allah ku
saki wannan aikin, ina da baqi maza a hada masu
abin motsa baki, (just 10 minute) na baku”. . , ‘
bata saurari abinda zasu cc ba ta juya ta. ‘ fice
Kuku ya dubi Rukayya cike da damuwa a
yanayinsa,kafin ya ce
“Gaskiya Hajiya tana da matsala, yanzu
maimakon ta bari mu qarasa abinda, muka dora,
a’a sai .dai mu sauke mu dora wani‘ Rukayya ta
tabe baki ba tare data tanka ba,taci gaba da
abinda‘ take. Shima ganin hakan yasa ya juya ya
soma abinda ke gabanshi, don yasan in ya biyeta
sai ya wuni yana maga’na bata bashi amsa guda
ba, don haja yaja bakinshi ya tsuke
Suka hadawa baqin kayan kwalama irin su
(snaks) kusan kala hudu, sai dambun naman kaji,
sannan farfesun da sukayi na naman zabi suka
hada masu dashi, Rukayya ta dauka ta fito musu
‘ dash
Kallo ,’daya taiwa bakin ta janye idanuwanta a
qasa ta ajiye kayan abincin ta yunkura ta mike ta
nufi (fridge) ta Ciro musu lemuka da robobin
swan water.
Muryar wata daga cikin qawayen ta daki dodon
kunnen Rukayya.
“Kai Suhailat, yanzu ki rasa wadda xaki dauka
aiki sai wannan. qazamar bakauyar? Haba! Ni
wallahi k0 cokalin data taba ba zan iya cin abinci
dashi ba Dubrta fa don Allah ‘ sai tsami take”.
*
Suhaiiat tace, “Haba Rahma, yar gayu kikeso in
dauka wadda zata kwace min mijin cikin qan
kanin Iokaci k0?”
Wata daga cikinsu ta ce, “Ah! Ai daga, baya
kenan , in banda sakarcin ki Suhailat ki rasa
wadda za ki dauka aiki sai mai
coca Cola sharp? Aike da gani wannan k0 bata
samu gyara ba sai ta dauki hankalin ‘yan maxa.
Ke baki ga yanda take ba a dire, ga tsawo ga
sharp? Ai wannan ita ce bature yaiwa laqabi da
Coca-cola , don haka tun wuri ki sake shawara,
don kada wata rana tazo ta tsokale maki ido har
yai ruwa, don kin san dan hakin daka raina…”.
Rukayya da ta ajiye musu lemuka saman tebir tai
sauri ta juya ta bar wurin, gabanta na faman
faduwa, saboda tsoron matakin da Suhailal din
zata iya dauka akanta yanzu kuma.
Yau sunyi daren girki, ba su suka kammala
abincin dare ba sai bayan sallar magariba,.
saboda Bata Iokacin da sukai wurin hadawa
baKin Suhai’lat abin motsa baki.
Suna kammala girkin kuku ya fice daga kicin din,
Rukayya ta dauki farfesun naman zabin ta zauna
ta ci da ruwan tca mai zafi tana gamawa ta mike
ta share kicin din ta gage, ana kiran sallar isha’i
ta filo daga kicin din a lokacin Abubakar ya fito
shima daga sashinshi yana daurA agogon hannu,
da alama alwalar sallar isha’i ya dauro.
Sukai ido hudu da Rukayya tana Rokarin gaida
shi, ya daga maya hannu.
“Rike gaisuwar ki”._
.Ya kare mata kallo cikevda kyama yace’
“Yanzu dama a haka kuke mana girkin da muke ci
da wannan tsinanniyar qazantar? Dubeki Rukayya
sai kace ba ‘yar mutum ba‘? Shin wai k0 dai
aljanu garc ki wadanda sukesa ki qazanta ne
iye?” Shiru ya dan ratsa wurin kadan, yaja yar
gajeren tsaki.
‘ .“Mtsw!”. _
Ya dubi Suhailat dake can zaune saman (
daya daga cicin kujerun dake baje a Cikin falon,
ya ce‘ .
“(My love) don Allah ki dan tsintsinto mata wasu
daga kicin kayan da kika gama dasu, wallahi ban
.qaunar qazantar nan k0 ’kadan”. ‘ Suhailat ta
mike tana fadar, “Wah! Ni zan bawa ‘yar aiki
kayana ta saka” Wallahi ba dai niba, a koma
qauye kenan aji dadin kullo mani wani ‘mugun
abin’? Ai ni bani ‘daga cikin
matan dake bawa yar aiki kayan da suka gama
ashema
Na kwashe kayana, a sami wurin jera nata kenan.
Abubakar ya ce. ‘a”a Yar uwar tawa?”
Suhailat ta ce. “Koma wacece inda har tana nan .
a matsayin ‘yar aiki to fa haka nake son ganinta”.
Abubakar ya ce “Ba zan iya ba, ai tsafta tana
daga cikon addinin Musulunci, kuma ke kanki za
ki iya rantsuwar kayan Rukayya ba za ‘ suyi
sallah ba. Dubi yanda take yawo da kaya a
yayyage”.
Suhailat ta ta tabe baki, “Matsalarta ce wannan
Dear, wa yace ta yayyaga in bata son yawo dasu
haka?”
Abubakar ya Juya ya dubi rukayya cike da bacin
rai, yai gaba yana fadar.
“Z0 muje Rukayya”. .
Ta bi bayasa a tsorace, kai tsaye gidan suka fita,
yana gaba tana baya. .
Gidan dake jikin nasu suka shiga, shima qatone
sosai,mai gadi yana sallah don haka kai
kai tsaye suka wuce ciki. haduwar gidan ya ninka
na Abubakar sosai, kai da gani ‘gidan wani
babban hamshaki ni
. Salda ya danna (bell) sannan aka bude suka
shiga matar gidan ce tsaye a bakin kofar da
murmushi a “fuskarta.
“A’a dan duniya, kaineka dawo? Ka gama yi min
tsiyar taka?” Matar gidan ta fada tana murmushi.
Abubakar ya ce, “Yanzun ma ba zama ‘nazo ba,
Kanwata na kawo miki don Allah ki bata’ kaya
kala guda ta canza wanda ke’jikinta kafin zuwa
gobe in san yanda za’ai”. ,Matar ta mai da
kallonta akan Rukayya tana fadan . “Wayyo Allah,
ina ka samo ta ,kuma Abbakar kai ko baka gajiya
da rakice-rakici Abbakar ya ce “Na’ce miki
qanwata ce, baki , yarda bane?” ’ Dariya tayi ta
janyo Rukayya jikinta tana “fadar.
matar tace”Ai qaryarka ba sallah take ba ”yan
mata ya sunanki‘!”
“Rukayya”.
Ta bata amsa a taqaice.
Matar ta kada kai uhm tace “Nice name“.
_ Abubakar ya ce, “Bari injr masallaci in
dawo.
Ta ce “Sai ka dawo”.
Ya juya ya fita sannan matar taja hannun
Rukayya suka nufi cikin gidan tana
murmushi
Saman bene suka hau kai tsaye suka shiga wani
qaton falo sannan ta jata suka shiga cikin dakin
dake gefe qaton (bedroom) ne wanda ya gaji da
haduwa
Rukayya tabi wani hoto da kallo wanda
aka girke a falon matar gidance da wani
magidanci suna mngume da juna sunsa wasu
yara a gabansu
To wai dama haka rayuwar birni take Mace tai ta
rungumar namiji ba kunya koko ya abin yake ne?
_
Duk zuciyar Rukayya ce ke raya mata hakan, bata
ankara ba, sai dai taji matar ta ambaci sunanta.
Tai saurin waigowa ta ga ta bude mata wata
qatuwar (wardrop) bango guda, babu abinda ke
danqare a cikinta sai suturu, tsoro ya kama
Rukayya, ta ce.
“A’a, ki bani k0 wanne Hajiya”.
Matar ta ce,‘ “A’a, kar muyi haka dake kizo kawai
kizaba idan kuma kina ganin sun miki girma bari
na kawo miki wasu dogayen riguna ki zaba
wadda kike so jiya maigidana ya dawo daga
Dubai yaxo min dasu guda hudu, ne naga duk
sunmin yawa, daya ce kawai tai mini Ina zuwa,
bari na dauko miki su”. .
RuKayya bata ce komai ba, matar ta fice daga
dakin, bataci minti biyar ba sai gata‘ ta .dawo
rungume da kaya a hannunta ta zubesu gaban
Rukayya
tace lol mu tara donjin ci gaba naku har kullum
A,I,S
KE cewa asha karatu lfysa zallah
RIKON KAKA
CHAPTER17
‘Gashi, ki dudduba’.
Rukayyya tasha jinin jikinta matuka, harta kasa
bincika kayan, sai saidai ta zari guda. ~ Mata
tace ‘To ga (toilet) can ki shiga ki wanka kisa
kayan ga kayan kwalliya a gaban (mirrow) sai ki
shirya’.
. Rukayya tace ‘To’.
Ta mike ta nufi (toilet) cike take da mamakin
yanda matar ke janta a jiki haka, ba tare da nuna
tsana ko kyama ba.
Wanka tayi sosai a(toilct) ta, fito sannan Matar
_bata nan don haka rigar kawai ta dauka ta saka,
ta rataya dan sirin gyalen rigar saman kanta ta
daure shi a wuya.
Tana cikin tattara kayanta matar ta shigo da
sallamana riKe da wasu takalma ruwan kalar
rigar ta nunawa rukayya.
“tace mahadin rigar, ne ai sun hau ko?‘
Rukayya bata iya magana ba amsa kawai ta bata
tace
“Nagode’.
Ta saka lakalmin mai mutuqar tsini ita ita kanta
tasan ta yaudari kanta idan tace zata iya
tafiya da takalmin, don haka ta dan dubi matar a
kunyace ta ce
“Anya zan iya tafiya dasu? Ba zan iya ba, sunyi
tsini”.
Matar tai murmushi, “Sister kenan, ai takalmi mai
tsini yana daya daga abinda ke fitowa mace
sharp dinta. Karki damu da ‘tsawon ki, ki daure
za ki iya tafiya da su, kije ki danyi (makeup) kafin
yazo k0?”
Shiru tai don k0 za’a dora mata bakin bindiga
bata san k0 meye haka ba. Ganin ta‘. danyi dam
yasa matar ta fahimta, don haka ta dafa kafadar
RuKayyar tana murmushi, tace.
“Ina nufin ki danyi kwalliya ko yaya”.
. Rukayya ta girgiza kai, alamar a’a, matar ta ce.
‘ ”A’a, kar muyi haka dake ‘yar uwa, tunda kika
ga Abubakar ya kawo ki nan to ki saki jikinki, mu
da shi tamkar ‘yan uwa muke, abokin aikin
maigidana ne, mijina shi ne babban su a (office)
din da suke aiki, don haka ki saki jikinki. Muje in
taya ki kwalliyar ma da kaina”.
Ta kama hannunta suka nufi gaban madubi, ta
zaunar da, ita saman kujera, ta mika mata mai ta
shafa a jikinta, sannan ta dauko (foundation) ta
shafa mata, ta dauki ta gari ta shafa mata,
sannan ta shafa mata wata kalar kuma. Sannan
ta zane mata girra da (brown air pencil) ta zana
mata a qasan ido tai‘ mata line a
, labba sannan ta shafa mata jambaki (24hours),
ta‘koma ta dora mata (pink) a sama. (Eye
shadow) shima (brown) ta shafa mata a saman
ido, sannan ta zana mata (cyc leaner) sannan ta
sharce mata girar ido da mascara ta shafa mata
bakin kwalli, sannan ta gyara mata mayafin, ta
nada mata shi irin yanda larabawa ke yi. Sannan
ta feffesa mata turare ta k0 ina a jikinta,‘ ta riqe
hannunta.
tace to dubi kanki a madubi yanxuu Rukayya,
har kin flto a macer ki sak”.
Rukayya ta bi kanta da kallo, ita kanta tasan tayi
kyau matuqa,” amma yanda ri gar tabi
jikinta shi yafi komi birgeta. Ashe haka take
dama? Ashe ba wani kyau ne aka fita ba kawai
an flta iya fito da kyan ne. ?
.Matar tace, ”T0 amma me yasa ba ki
gyarakanki? Baki ga yanda kitson kanki ya
dankareba Ga faratan ki sunyi zaqo-zako, . na
qafarkima tayi kina macen ki me yasa haka? ‘ ,
Haba Rukayya, ai ita, mace ‘yar gyara ce sai da
gyara. Na tabbatar Abubakar bai kai ki gidansa
kai, tsaye ba sai ‘don kar matarsa ta . ganki a
yamutse haka, kin san mata ’yan rainin wayo ne,
yanzu data ganki haka wani sabon (page) din
rainin wayo ne zai bude Don haka gobe “da kin
gama abinda kike ki dawo zan tsin-tsintar miki
kaya k0 kala goma ne aba tela ya gyara miki ki
rinka dan sauyawa kinji?”
Rukayya ta amsa da, ”To”.
. Matar tace “Yauwa, haka” nake so, kinga idan
kika gyara kanki matar bata isa ta raina miki ba
ballantana yayan naki Muje qasan don nasan
wata qila ya dawo
Sannu a hankali Rukayya ke taflya sai kace ‘yar
koyo, abin har ya bawa Hajiya
malar gitan), ta rinqa gwada_ mata yanda ake
taflyar har suka isa qasa. ‘
A zaune suka samu Abubakar da mutumin da
Rukayya ta gani a hoto suna cin abinci, Abubakar
ya kafe su da wani irin kallo tun daga nesa. Ba
wai kwalliyar da Rukayyar tai ya dauki hankalinsa
ba, saboda idan maganar kyau ne Suhailat ta
ninka ta, gaban rigar-shi yafl komi daukar
hankalinsa, ‘saboda duk tsawon rigar babu inda
akaiwa ado sai a’ Kirji, aka kuma qara ciko gaban
rigar da soso (breas cup) mai da tsohuwa yarinya
kenan, ko na ce a cuci maza. ’
To ila wannah dama yarinyar ce kuma . mai
kayan ya abin zai’ ba da kenan? Abuhakar ya
sauko da kallonshi har saman kugunta Wanda yai
wata Irin budewa tare da cinyoyinta, a take kuma
ya dauke kansa daga kallonsu saboda yanda yaji
kirjinsa ya buga da karfi Yai gaggawar kawar da
abinda ya zunguri zuciyarshi, don haka bai san
qarasowar su ba sai dai yaji maganar‘ Hajiya
Maimuna na ‘ fandar.
“Kai Yallabai, abin har ba’a ganin masu shigowa,
anya ba zamu ware maka kwano a gidan na ba?”
‘ Abubakar yai dariya kafin ya ce, “Magori wasa
kanka da kanka, idan maciyan abincin kike nema
ai kisha kurumin ki, don na fada miki, . Oga
Mahmud nan zai santalo maki tsala~tsalan ‘yan
mata har guda biyu, kinga sai kiji dadin
.girkin”.Dariya tayi sosai kafin ta ce “Ai k0 da kun
gwammace ku tari (transformer) da ruwa a jikinku
da kuce za kuyi wannan gangancin, don duk dan
da ya hana uwarsa barci wallahi shima ba zai
runtsa ba, kaji in fada maka”.’
-_Abubakar ya ce”Yo araduma tayi ta gama
kuma walqiya kawai akai aka dauke”.
‘Ta ja numfashi, “Hum! ‘to ai sai ku tanadi
manyan na’ urori don shirya sabon (film) din
Dakin Amarya (one to four).
Dukkan su suka kwashe da dariya banda Rukayya
da Hajiyar, Abubakar ya mike yana dariyarsa.
“Ke tashi muje kinji, idan muka biyewa wannan
sai mu kwana anan”.
Ya maida kallonsa wurin Hajiya Maimuna.
“To ranki shi dade, godiya marar adadi, sai na ce
Allah Ya sada mu da alkhairi,’d0n gobe zamu
wuce Atlantic insha Allahu ni da madam, saboda
Wani (course) da zanyi na shekara daya da rabi,
sai ai mana addu’ a”.
_ Ta ce, “Kai don Allah Abbakar da gaske?”
Ya ce “Gaskcn gaske”
. Ta ce”To ita wannan baiwar Allan fa ya . zakai
da ita? Ba zaka maida ita gida ba har zuwa
lokacin da zaku dawo?”
Abubakar ya ce “Nan zata zauna tunda akwai’
maigadi,kuma kema zaki rinka. shiga tana
shigowa itama, saboda zaman kadaici naiwa Oga
Mahmud magana“;
Haj. Maimuna ta ce, “To shi kenan,
Allah Ya kiyaye, Ya tsare Yasa a aje a sa’ a a
dawo a sa‘
Abubakar ya ce, “Amin, kuma don Allah duk
abinda ke nan Zan rinqa kiran waya sai ki fada
mana k0 da bukatata kudi k0 ta wani abu sai a
turo
Haj. Maimuna ta ce “Ba komi, Allah Ya kaiku
lafiya”. .
‘ Ya amsa da, “Amin”.
Har bakin kofa ta rako su tana zabga musu
addu’a, sannan ta koma su kuma suka fice. . .
A tare suke tafiyar, sai dai ba wanda ke tankawa
wani a tsakaninsu har suka shi’go cikin gidan.
Abubakar yabi ta baya ita kuma ta shiga ta falon
da sallamarta
‘ Kallon-kallo suka shiga yi tsakanin Rukayya da
Suhailat, Suhailat ta zabura ta mike a sukwane
tayo kan Rukayya tana fadar.
“Kaza-kazan uba! Uban wa za aiwa ‘ wannan
shigar a gida? Bala‘ il”.
Kafin Rukayya ta ankara har ta shiga kai mata
duka ta k0 ina, tsoro da fargabar abinda
zai iya faruwa shi ya hana Rukayya kwatar kanta
Dukanta take kamar mahaukaciya, ta rinqa keta
rigar, saida taga tabbalar ta yagalgala rigar . ta
yanda bata Kara sanyuwa sannan ta hankada ta
waje, tana. fadar.’
“Yau sai’ kin bar gidannan ‘yar iskar banza
inko ba hakaba wallahi sai na ‘tsugunar dake”.
ta hankadota tamaida kofar ta rufe, Rukayya tai
duke a gurin-tana .faman dibar kuka kamar ranta
zai fita gaba’daya Wata irin
iska mai qarfi ta taso mai hade da guguwa irin
mai Balle kwanikan Jama’ ar nan. _ Hankalin
Rukayy’a yai masifar tashi, tsoro da fargaba suka
Kara shigarta, ta rasa
mafita, To ina zata nufa? Kafin ‘ta gama
tunanin ruwan sama mai. Rarfi ya sauko tare da
faukewar wutar lantarki a tare.-Tsoron ne ya
dabaibaye ‘zuciyarta don saboda ko danyatsanta
bata iya gani saboda duhu.
Ta dunkule a gurin. ruwa‘ na sauka a jikinta da
karfi, kuka take sosai irin wanda bata taba yi ba
tudna Allah Ya halicceta. ‘
Abubakar dake nashi Bangarcn kwance saman
duguwar kujerar dake gefen gado yana
latselatse a laptop ya ga an dauke wuta, cikin
takaici yaja tsaki a zuciyarsa yana takaicin halin
wutar Nigeria.
Ya yunkura ya mike ya jawo rigar ruwa. ya saka,
ya dauki lema da (tourch light) sannan ya fito
daga falon don kunna (generator). Ya bude falon
yana faman haske-haske, tun kafin
ya fita kamar kar ya fitan saboda yanda yaga
ruwan na sauka da qartinsa, sai dai ya zama
wajibi ya fitan saboda sanin halin ‘yar mulkin
tasa, yasan ba zata iya kwana ba wuta ba.
‘ Ya runtse ido yai waje ya nufi inda injin yake, ya
sa makulli ya tayar sannan ya wuto . gabansa yai
wata mummunar faduwa, hatta (toureh light) din
hannunsa ta nemi suBucewa saboda razana. Ya
Kara ware ido, tabbas mutum ne a dunkule a
wajen.
Cikin dakiya irin ta mazan jiya ya daga ‘murya. ~
“Waye nan?” Rukayva ta dago a galabaice saboda
dukan da ruwan yai mata ba na wasa bane.
“Subhanallahi! Rukayya meye haka?” Ya nufeta da
sassarfa, ya kamo ta gaba daya ya dagata tsaye.
“Subhanallahi! Inna lillahi! Wa yai miki ‘ haka?”
Shiru ba amsa sai dai kyarmar haqoran da take.
‘ .
. Abubakar ya riqota sosai a jikinsa ya nufl falon
da ita, kai tsayr falonta ya nufa ya direta kan
kafet, ya mike da sauri ya fita bai jimaba ya
dawo da tawul da jallabiyya a hannunsa, ya
kamata ya tsane mata jikinta da tawul din,
sannan ya mika mata jallabiyyar.
“Amshi ki sanya, za ki iya?” Rukayya ta daga
mashi kai, ya-mika mata farar jallabiyyar sannan
ya juya ya fita.
Ta lallaBa ta mike ta cire rigar jikinta da ta
yayyage sannan ta saka jallabiyyar, sabuwa ce
qal irin ta mazan nan mai hade da hula, ta lallaba
ta koma kan kujera ta kwanta. .
Bata jima da kwanciya ba Abubakar ya
dawo riKe da (Cup) a hannunsa ya miKa mata
tare da Ballin magani, ta karba ta shanye sannan
ta miqa mashi kofin Abubakar ya amsa yana
kallonta, haka
kawai yake jin wani abu na masa yawo a
zuciyarsa game da yariyar, to meye? Shi dai
yasan ba so bane, sai dai wani abu mai kama da
sha’awa.
“Na gode.
Rukayya ta fada da sanyin muryar da bai san
tana da ita ba, abubakar ya dawo dashi ‘cikin
hankalinsa, don haka yai saurin (contoling)din
zuciyarsa.
“Okay, ba matSala”.
Ya fice da saurinsa sai kace wanda aka kora, ya
fice daga falon yaja mata Kofar. Rukayya ta raka
shi da idanuwanta wanda suka ciko da hawaye,
ita kanta ba zata iya ccwa ga k0 kukan meye
take ba
‘ Abubakar ya koma sashinsaya cire jallabiyyar
jikinsa, daga shi sai dan qaramin (short nickcr)
‘sai .dai ‘ ya ‘gaza’ kwanciya, ‘ qirjinshi yai mashi
nauyi matuka. Ya jingina
LOL akwai rikici fa
naku har kullum A,I,S ke cewa
asha karatu lafiya
CHAPTER18
bayansa jikin (wardrop) din dake like a‘ bango,
idanuwansa a rufe. Surarta ce kawai ke faman kai
komo a idanuwansa, shi kanshi bai san tsawon
loakcin‘ da ya dauka ba, sai
dai yaji muryar Suhailat na fadar. “Da kyau, dama
nasan wannan ranar
, tananan zuwa Abbakar, nasan k0 ba dadade k0
ba
jima sai kazo kana son yarinyar nan” Abubakar ya
bude idanuwansa ya kafe
su akanta yana maimaita.
“So… So fa kika ce Suhailat?”
Ta daga murya, “So na ce Abbakar! Ka ‘ soma
son Rukayya, karya na fada?” * Shiru ya danyi,
shin k0 abinda yake ji game da yarinyar nan shi
ne son? Kai gaskiya a’a ba‘ so bane; To meye?
Ya tambayi kansa kai ‘ tsaye tambayar dabata da
amsa.
D0n haka ya girgiza kansa yana fadar.
“Ki yarda dani Suhailat, abinda yakr cikin zuciyata
ba so bane. ‘
Cikin daga murya ta’ce, “Rufe min baki munafiki,
idan ba so bane mene ‘ne? Sha’ awa ?
ce ? tunda’ .ka kalleta a tsirara Allah dau yai
wadan irin wannan zuciyar taka Abubakar, wadda
ba
zata iya kare kanta daga fadawa sharrin shaidan
ba.
Kuma idan ma ka soma sonta Abubakar . ka sani
wallahi’tallahi ba zan taBa yarda wata mace a
matsayin kishiya ba ballantana
wannan sokuwar yarinyar, ballagaza, jaka, akuya,
‘yar matsiyata. Wallahi ba zan yi kishi
da ita ba, sai dai kwarya tabi kwarya, ‘don haka
ina gargadinka da kada ka ballo wutar da zai
kasheka Abubakar ya ce, “Ki dawo hayyacinki
Suhailat, kada ki yanke hukuncin da zuciyar ki ba
zata iya dauka ba, alhalin kin san zuciyata bata
tanadi dakarun da zasu kareta daga kamuwa da
son wata ba .. idan kuma kin aikata abinda kika ‘
so don ki salwantar da rayuwarta saboda kina
tunanin bata da gata to ki sani ni nine gatanta
daga yau kuma daga yanxu inason ki sani abinda
nakeji a zuciyata gameda ita baso bane
bane kuma ba Sha’awa bace, sai dai wani abu
mai kama da sha,awar”. Suhailat ta fasa wata
uwar Kara . “Wayyo na shiga uku! Inna lillahi
Wa’inna ilaihi raji un Ta zube Kasa ta fashe da
wani irin kuka
mai Kairfi.
Abubakar ya duKa gabanta, “Kiyi a hankali, kinga
dare ne, idan da kuma za ki dauki shawara da kin
adana haWayen tun yanzu, don wata qila akwai
ranar zubarsu”. Ya yunkura ya mike.
Suhailat tai saurin riqo hannunsa, “Kar kai min
haka Abbakar, don Allah don Annabi kada ka
zamo sanadiyyar rugujewar farin,cikin rayuwata,
,don Allah Abbakar don Allah, wallahi ba zan‘iya
kallon ka ‘da wata macc a duniya ba idan kace
kai. min kishiya
Abbakar mutUWa zanyi, wallahi mutuwa
zanyi. Inna lillahi wa inna ilaihi raji’un! Yau‘ ‘na
shiga uku”. ‘
ta hada kanta da hannunsa ta cigaba da rera
kukanta mai ban tausayi, Abubakar ya ja wata
nannauyar ajiyar zuciya kafin ya ce.
“Me yasa kike dauka cewa isarki da tinkahon ki
da zamantowar ki wata zai iya samar miki abinda
kike so da arziqi k0 da
tsiya? Me yasa kika dauka kudi zai iya samar
miki duk abinda kike so a duniya? Me yasa kike
zaton don ina qarkashin mahaifinki
zan iya kwantawa ki takani yanda ranki yakeso?
Kinyi kuskure Suhailat, zuciyar ‘ Abubakar tamkar
dutse take, dutscn ma na ‘ niqa wanda k0 nakiya
ba zata iya masa ba. ‘
‘Suhailat ina sonki son da ba zan iya misalta miki
irinshi ba, a duniya babu abinda ‘zaki‘nema a
wurina ki rasa, sai dai in in raina ne‘shima don
ban iya cire shi daga jikina in bayar.ne Amma ke
sai kike ganin kamar wata isarki ko da arziki yasa
nake miki abninda nake yi.~ Kinyi kuskure
Suhailat, dOn.
har yau ba ai dukiyar da zata sa in yima mace
bauta ba, kuma”
“Kayi haquri don Allah Dear, Wallahi ba zan Kara
ba. Ni dai don Allah kai min alkawarin ba zakai
min kishiya ba, wallahi zuciyata ba zata iya
daukar wannan tashin hahkalin ba”.Suhailat ta
katse shi. .
, , Abubakar ya danyi. jim yana jinjina girman
lamarin,” Suhailat ta‘mike ta kwanta a jikinsa’,
Cikin muryar kuka ta Ce. ‘
“Ba don halina ba, don Allah Abbakar, ni kuma nai
maka alKawarin zan zame maka . daya tamkar da
dudu. Nai maka alkawarin babu abinda zaka
nrma ka rasa na daga zamantakewar . aure da
kyautatawa da soyayyah Ta lalubo hannunsa ta
rike tana matsawa.
“Kai nake saurare my Dcar”. Abubakar ya ja Wata
ajiyar zuCiya mai
qarfi kain yace.”Nai miki alkawari Suhailat”
ta qara makalkale shi
tana sumbatarshi ta k0 ina. “Na gode my Dear,
Allah Ya saka da
alkhairi”. Murmushi kawui yayi saboda nauyin
jinjina girman alkawari da zuciyarshi tayi.
Misalin qarfe tara na safe Rukayya da kuku suka
kammala abin karyawa, sannan ita ’ ta dawo
falon tana gyarawa, bayan ta gama gyaran ‘kicin
din, Abubakar’ da Suhailat suka fito‘daga falo‘
suna ‘janye da akwatina, Rukayya ta sadda kanta
tare da gaishe su cikin girmamawa. Abubakar ne
. dai ya amsa banda
Suhailat da ta juye idonsa ta watsa mata harara
« Abubakar yaCe, ”Yauwa Rukayya, dama sallama
zamuyi za muyi tafiya sai idan mun dawo. na
sallami kuku saboda
gidan yanzu ke kadai ce akwai kayan abinci sai ki
rinqa dafa duk abinda kike so Sai har
Allah Yai mana dawowa”.
Ya zaro kudi masu yawa cikin aljihu ya ajiye
mata
“T0 sai Allah Yai mana dawowa”.
Muryar Rukayya na rawa tace “Allah Ya kiyaye
Ya amsa da, “amin”.
Sannan suka fice
. RuKayya ta raka Su da idanuwanta ‘wadanda
suka ciko da hawaye, haka kawai takejin tana
kewar su,‘ to me kenan?
Ta ajiye tsintsiyar hannunta ta zauna saman
hannun kujera tana kallon Rofar da suka fita
‘sharar da hata idar ba kenan ta lallaba ta miqeta
nufi sashinta ta kwanta.
‘ Da yamma liqis Rukayya ta fIto falon ta ida
shararta ta dazu, sannan Ia nufi kicin ta dora
Indomic saboda yunwar da ta soma ji
sama-sama ta rinka jiyo sallama. Ta dan
tadan
sauarara kadan, sallama ce kuma muryar mace.
Rukayya ta ajiye wukar da take yanka albasa ta
fito tana amsa sallamar. . “Lah Aunty. Maimuna,
sunnu da zuwa”. . ’ Ta nufeta da murmushi a
fuskarta, “Don Allah zauna ga kujera, bisimillah”. ‘
Haj. Maimuna ta zauna itama da fara’a ‘ a
fuskarta ta ce. ‘ “Rukayya kenan, ya zaman
kadaici‘. ’” Murmushi kawai tayi, Haj. Maimuna ta
ce. “A’a ban gane ba, ‘sai. dariya ba
magana?’Rukayya ta bar murmusawa kafin tace.
‘ “Alhamdulillahi”. _ Aunty Maimuna tace, “Haka
nake so
ki saki jikinki duk maganar da zanyi ki maido
mani amsa, “To, bari na kawo miki ruwa
’ ‘Tace “A’a sha zaman ki. na hutasshe ki ‘Yar
raihin wayo, kika’ce min kanwar Abubakar: ceke,
ashe Shara min ita ku kai jiya. Ogana (mijina)
yake-fada min cewa ke
matarsa ce.ke Nayi miki murna Rukayya sosai,
kin dace da miji kamar yanda shima nake masa
murnar samun qaruwar iyali, Sai dai ~ kiyi hakuri
mijinane yace nazo na danyi miki wasu ‘yan
nasihohi wadanda zasu amfane mu gaba daya.
Ina fata ba zaki damu ba shiga rayuwar ki da
zanyi” _ , Kai tsaye Rukayya ta ce, “A’a ba komi
Aunty”. Auty Mai‘muna ta ce “Okay, Rukayya
kinyi makaranta kuwa‘? ‘ Ta danyi Jim kafin ta
ce. “eh nayi (primary) a kauye
Haj. Maimuna ta ce “Daga nan baki Kara ba?” “ ‘
Tace Eh, Yaya Abbakar ya so kaini
makarantar gaba kakata ta hana
Tace-“Wayy0, Allah :sarki.. aidata sani da ta‘
barki kinci gaba don karatu yana da matukar
muhimmanci ga rayuwar ‘ya’ya mata ’ ‘
Yanzu Rukayya idan nace zan saki a makarantar
mata kina so?”
Tayi shiru tana wani dan nazari can anty
Maimuna ta datse mata tunanin ta hanyar ‘fadar.
. ‘ “Rukayya, shi ilmi; da kike ganinsa yana da
matuqar muhimmanci, yin ilimin nan zai
.taimakeki ya taimaki ‘ya’yan da zaki haifa.‘ Ta
hanyar ilimin zaki koyi hanyoyin da ya kamata ki’
tarbiyyantar dasu, ta hanyar ilimin ne Zaki koyi
yanda ya kamata ki kula da kanki da kuma
maigidanki
Makaranta ce wadda kungiyar kare haqqin‘ mata
ta _budé don horar da irinku da ‘ karatun shekara
guda, sai a baki kwalinki idan har kin maida
hankali sai mu tura; babbar makarantar sakandire
ta yan mata
ya kika gani?
Rukayya ta ce, “T0 dUk yanda yayan
ya ce” ‘ Haj Maimuna ta ce, “Ture batun yaya
mai sauki ne idan kekin amince, yanzu zan
cikc miki (form), ni na riga na gama magana da
shi, zai biya duk abinda aka kashe” Tace”To shi
kenan, ba matsala” .
’ » Aunty Maimuna tai dariyar jin dadi, sannan ta
bude jakarta ta Ciro (form) guda da biro ta cike
mata, ta‘dauketa hoto da wayarta sannan tamike
tana fadar.
“To ni zan tafi, insha Allahu zuwa gobe zan _ . ‘
-‘ dawo”. Rukayya ta ce, “To Allah Ya kaimu”.
‘ Har wajen harabar gidan ta rakata sannan ta
dawo, ta nufi kicin din ta Cigaba da girkinta, a
zuciyarta dadi ne fal zata koma
makaranta, k0 banza ta rage zaman kadaicin da
take a gidan. ‘
Washegari bayan sallar magarina Rukayya na
zaune a falo tana kallo
haji
Malmuna ta shigo da sallama dadi ya kama
Rukayya ta zabura cikin doki.
“Sannu da zuwa Aunty, wallahi yanzu nake
tunanin ki cikin raina”.
Aunty Maimuna tai dariya, “Kuma ba zaki lya
shiga ba?”
Tai dariya saboda yanda ta watsa mats harara,
ta ce
“Ba haka bane Aunty“. ‘
“To yaya ne?” Ta ce “Dama ina da niyyar shiga”.
Aunty Maimuna ta zauna tana fadar, “To ai gani
ni na‘shigo”. ‘
Rukayya ta zauna ‘tana gaisheta, “Ina wuni
Aunty” ‘
“Lafiya lau Rukayya kin wuni lafiya‘. ’”
Ta ce “Lafiya qalau”.
Aunty Maimuna tace“A’a ko dai’ k0
dai k0 dai?” Rukayya ta sa dariya tana fadar
ko dai me Aunty ?”
Ta ce KO dai tunanin mijin na nan na
dawainiya dake?” Rukayya ta ce “Kai haba, Allah
Ya sauwake
” “Da me?” . Aunty Maimuna ta fada cikin nuna
alamun firgici Rukayya ta ce, “Yo Aunty sai kawai
na
kama tunanin namiji don Allah kema ba zaki
min fada ba?” ‘ Aunty Maimuna ta ce “Ba zan
miki ba
Rukayya, .ai abu ne mai kyau ki nunawa mijinki
kin damu dashi, ‘ki nuna masa ke baki ’ ma da
lafiya tunda ya tafi ya barki kewarsa ta hana ki
sukuni”. ‘ . ’ Rukayva ta fasa qara, “La’ilaha
illallahu! Kai don Allah Aunty?” ‘ Haj. Maimuna ta
Bata fuska kafin ta ce.
“Ke dubcni nan Rukayya, kinga alamun wasa a
idanuwana?”
Ta girgiza kai alamar a’a.~Sannan Haj. Maimuna
ta ci gaba da fadar.
lol naku har kullum A,I,S ke cewa asha karatu
lafiya[9:59AM, 8/3/2017] +234 803 484 0276: [7/23, 11:32 AM] 🅰 ” 🅰 ” D🅱⭕Y: RIKON KAKA
CHAPTER18
bayansa jikin (wardrop) din dake like a‘ bango, idanuwansa a rufe. Surarta ce kawai ke faman kai komo a idanuwansa, shi kanshi bai san tsawon loakcin‘ da ya dauka ba, sai
dai yaji muryar Suhailat na fadar. “Da kyau, dama nasan wannan ranar
, tananan zuwa Abbakar, nasan k0 ba dadade k0 ba
jima sai kazo kana son yarinyar nan” Abubakar ya bude idanuwansa ya kafe
su akanta yana maimaita.
“So… So fa kika ce Suhailat?”
Ta daga murya, “So na ce Abbakar! Ka ‘ soma son Rukayya, karya na fada?” * Shiru ya danyi, shin k0 abinda yake ji game da yarinyar nan shi ne son? Kai gaskiya a’a ba‘ so bane; To meye? Ya tambayi kansa kai ‘ tsaye tambayar dabata da amsa.
D0n haka ya girgiza kansa yana fadar.
“Ki yarda dani Suhailat, abinda yakr cikin zuciyata ba so bane. ‘
Cikin daga murya ta’ce, “Rufe min baki munafiki, idan ba so bane mene ‘ne? Sha’ awa ?
ce ? tunda’ .ka kalleta a tsirara Allah dau yai wadan irin wannan zuciyar taka Abubakar, wadda ba
zata iya kare kanta daga fadawa sharrin shaidan ba.
Kuma idan ma ka soma sonta Abubakar . ka sani wallahi’tallahi ba zan taBa yarda wata mace a matsayin kishiya ba ballantana
wannan sokuwar yarinyar, ballagaza, jaka, akuya, ‘yar matsiyata. Wallahi ba zan yi kishi
da ita ba, sai dai kwarya tabi kwarya, ‘don haka ina gargadinka da kada ka ballo wutar da zai kasheka Abubakar ya ce, “Ki dawo hayyacinki Suhailat, kada ki yanke hukuncin da zuciyar ki ba zata iya dauka ba, alhalin kin san zuciyata bata tanadi dakarun da zasu kareta daga kamuwa da son wata ba .. idan kuma kin aikata abinda kika ‘ so don ki salwantar da rayuwarta saboda kina tunanin bata da gata to ki sani ni nine gatanta
daga yau kuma daga yanxu inason ki sani abinda nakeji a zuciyata gameda ita baso bane
bane kuma ba Sha’awa bace, sai dai wani abu mai kama da sha,awar”. Suhailat ta fasa wata uwar Kara . “Wayyo na shiga uku! Inna lillahi Wa’inna ilaihi raji un Ta zube Kasa ta fashe da wani irin kuka
mai Kairfi.
Abubakar ya duKa gabanta, “Kiyi a hankali, kinga dare ne, idan da kuma za ki dauki shawara da kin adana haWayen tun yanzu, don wata qila akwai ranar zubarsu”. Ya yunkura ya mike.
Suhailat tai saurin riqo hannunsa, “Kar kai min haka Abbakar, don Allah don Annabi kada ka zamo sanadiyyar rugujewar farin,cikin rayuwata, ,don Allah Abbakar don Allah, wallahi ba zan‘iya kallon ka ‘da wata macc a duniya ba idan kace kai. min kishiya
Abbakar mutUWa zanyi, wallahi mutuwa
zanyi. Inna lillahi wa inna ilaihi raji’un! Yau‘ ‘na shiga uku”. ‘
ta hada kanta da hannunsa ta cigaba da rera kukanta mai ban tausayi, Abubakar ya ja wata nannauyar ajiyar zuciya kafin ya ce.
“Me yasa kike dauka cewa isarki da tinkahon ki da zamantowar ki wata zai iya samar miki abinda kike so da arziqi k0 da
tsiya? Me yasa kika dauka kudi zai iya samar miki duk abinda kike so a duniya? Me yasa kike zaton don ina qarkashin mahaifinki
zan iya kwantawa ki takani yanda ranki yakeso?
Kinyi kuskure Suhailat, zuciyar ‘ Abubakar tamkar dutse take, dutscn ma na ‘ niqa wanda k0 nakiya ba zata iya masa ba. ‘
‘Suhailat ina sonki son da ba zan iya misalta miki irinshi ba, a duniya babu abinda ‘zaki‘nema a wurina ki rasa, sai dai in in raina ne‘shima don ban iya cire shi daga jikina in bayar.ne Amma ke sai kike ganin kamar wata isarki ko da arziki yasa nake miki abninda nake yi.~ Kinyi kuskure Suhailat, dOn.
har yau ba ai dukiyar da zata sa in yima mace bauta ba, kuma”
“Kayi haquri don Allah Dear, Wallahi ba zan Kara ba. Ni dai don Allah kai min alkawarin ba zakai min kishiya ba, wallahi zuciyata ba zata iya daukar wannan tashin hahkalin ba”.Suhailat ta katse shi. .
, , Abubakar ya danyi. jim yana jinjina girman lamarin,” Suhailat ta‘mike ta kwanta a jikinsa’, Cikin muryar kuka ta Ce. ‘
“Ba don halina ba, don Allah Abbakar, ni kuma nai maka alKawarin zan zame maka . daya tamkar da dudu. Nai maka alkawarin babu abinda zaka nrma ka rasa na daga zamantakewar . aure da kyautatawa da soyayyah Ta lalubo hannunsa ta rike tana matsawa.
“Kai nake saurare my Dcar”. Abubakar ya ja Wata ajiyar zuCiya mai
qarfi kain yace.”Nai miki alkawari Suhailat”
ta qara makalkale shi
tana sumbatarshi ta k0 ina. “Na gode my Dear, Allah Ya saka da
alkhairi”. Murmushi kawui yayi saboda nauyin
jinjina girman alkawari da zuciyarshi tayi.
Misalin qarfe tara na safe Rukayya da kuku suka kammala abin karyawa, sannan ita ’ ta dawo falon tana gyarawa, bayan ta gama gyaran ‘kicin din, Abubakar’ da Suhailat suka fito‘daga falo‘ suna ‘janye da akwatina, Rukayya ta sadda kanta tare da gaishe su cikin girmamawa. Abubakar ne . dai ya amsa banda
Suhailat da ta juye idonsa ta watsa mata harara
« Abubakar yaCe, ”Yauwa Rukayya, dama sallama zamuyi za muyi tafiya sai idan mun dawo. na sallami kuku saboda
gidan yanzu ke kadai ce akwai kayan abinci sai ki rinqa dafa duk abinda kike so Sai har
Allah Yai mana dawowa”.
Ya zaro kudi masu yawa cikin aljihu ya ajiye mata
“T0 sai Allah Yai mana dawowa”.
Muryar Rukayya na rawa tace “Allah Ya kiyaye
Ya amsa da, “amin”.
Sannan suka fice
. RuKayya ta raka Su da idanuwanta ‘wadanda suka ciko da hawaye, haka kawai takejin tana kewar su,‘ to me kenan?
Ta ajiye tsintsiyar hannunta ta zauna saman hannun kujera tana kallon Rofar da suka fita ‘sharar da hata idar ba kenan ta lallaba ta miqeta nufi sashinta ta kwanta.
‘ Da yamma liqis Rukayya ta fIto falon ta ida shararta ta dazu, sannan Ia nufi kicin ta dora Indomic saboda yunwar da ta soma ji
sama-sama ta rinka jiyo sallama. Ta dan
tadan
sauarara kadan, sallama ce kuma muryar mace.
Rukayya ta ajiye wukar da take yanka albasa ta fito tana amsa sallamar. . “Lah Aunty. Maimuna, sunnu da zuwa”. . ’ Ta nufeta da murmushi a fuskarta, “Don Allah zauna ga kujera, bisimillah”. ‘ Haj. Maimuna ta zauna itama da fara’a ‘ a fuskarta ta ce. ‘ “Rukayya kenan, ya zaman kadaici‘. ’” Murmushi kawai tayi, Haj. Maimuna ta
ce. “A’a ban gane ba, ‘sai. dariya ba magana?’Rukayya ta bar murmusawa kafin tace. ‘ “Alhamdulillahi”. _ Aunty Maimuna tace, “Haka nake so
ki saki jikinki duk maganar da zanyi ki maido
mani amsa, “To, bari na kawo miki ruwa
’ ‘Tace “A’a sha zaman ki. na hutasshe ki ‘Yar raihin wayo, kika’ce min kanwar Abubakar: ceke, ashe Shara min ita ku kai jiya. Ogana (mijina) yake-fada min cewa ke
matarsa ce.ke Nayi miki murna Rukayya sosai,
kin dace da miji kamar yanda shima nake masa murnar samun qaruwar iyali, Sai dai ~ kiyi hakuri mijinane yace nazo na danyi miki wasu ‘yan nasihohi wadanda zasu amfane mu gaba daya. Ina fata ba zaki damu ba shiga rayuwar ki da zanyi” _ , Kai tsaye Rukayya ta ce, “A’a ba komi Aunty”. Auty Mai‘muna ta ce “Okay, Rukayya kinyi makaranta kuwa‘? ‘ Ta danyi Jim kafin ta ce. “eh nayi (primary) a kauye
Haj. Maimuna ta ce “Daga nan baki Kara ba?” “ ‘
Tace Eh, Yaya Abbakar ya so kaini
makarantar gaba kakata ta hana
Tace-“Wayy0, Allah :sarki.. aidata sani da ta‘ barki kinci gaba don karatu yana da matukar muhimmanci ga rayuwar ‘ya’ya mata ’ ‘
Yanzu Rukayya idan nace zan saki a makarantar mata kina so?”
Tayi shiru tana wani dan nazari can anty
Maimuna ta datse mata tunanin ta hanyar ‘fadar. . ‘ “Rukayya, shi ilmi; da kike ganinsa yana da matuqar muhimmanci, yin ilimin nan zai .taimakeki ya taimaki ‘ya’yan da zaki haifa.‘ Ta hanyar ilimin zaki koyi hanyoyin da ya kamata ki’ tarbiyyantar dasu, ta hanyar ilimin ne Zaki koyi yanda ya kamata ki kula da kanki da kuma maigidanki
Makaranta ce wadda kungiyar kare haqqin‘ mata ta _budé don horar da irinku da ‘ karatun shekara guda, sai a baki kwalinki idan har kin maida hankali sai mu tura; babbar makarantar sakandire ta yan mata
ya kika gani?
Rukayya ta ce, “T0 dUk yanda yayan
ya ce” ‘ Haj Maimuna ta ce, “Ture batun yaya
mai sauki ne idan kekin amince, yanzu zan
cikc miki (form), ni na riga na gama magana da shi, zai biya duk abinda aka kashe” Tace”To shi kenan, ba matsala” .
’ » Aunty Maimuna tai dariyar jin dadi, sannan ta bude jakarta ta Ciro (form) guda da biro ta cike mata, ta‘dauketa hoto da wayarta sannan tamike tana fadar.
“To ni zan tafi, insha Allahu zuwa gobe zan _ . ‘ -‘ dawo”. Rukayya ta ce, “To Allah Ya kaimu”.
‘ Har wajen harabar gidan ta rakata sannan ta dawo, ta nufi kicin din ta Cigaba da girkinta, a zuciyarta dadi ne fal zata koma
makaranta, k0 banza ta rage zaman kadaicin da take a gidan. ‘
Washegari bayan sallar magarina Rukayya na zaune a falo tana kallo
haji
Malmuna ta shigo da sallama dadi ya kama Rukayya ta zabura cikin doki.
“Sannu da zuwa Aunty, wallahi yanzu nake tunanin ki cikin raina”.
Aunty Maimuna tai dariya, “Kuma ba zaki lya shiga ba?”
Tai dariya saboda yanda ta watsa mats harara, ta ce
“Ba haka bane Aunty“. ‘
“To yaya ne?” Ta ce “Dama ina da niyyar shiga”.
Aunty Maimuna ta zauna tana fadar, “To ai gani ni na‘shigo”. ‘
Rukayya ta zauna ‘tana gaisheta, “Ina wuni Aunty” ‘
“Lafiya lau Rukayya kin wuni lafiya‘. ’”
Ta ce “Lafiya qalau”.
Aunty Maimuna tace“A’a ko dai’ k0
dai k0 dai?” Rukayya ta sa dariya tana fadar
ko dai me Aunty ?”
Ta ce KO dai tunanin mijin na nan na
dawainiya dake?” Rukayya ta ce “Kai haba, Allah Ya sauwake
” “Da me?” . Aunty Maimuna ta fada cikin nuna
alamun firgici Rukayya ta ce, “Yo Aunty sai kawai na
kama tunanin namiji don Allah kema ba zaki
min fada ba?” ‘ Aunty Maimuna ta ce “Ba zan miki ba
Rukayya, .ai abu ne mai kyau ki nunawa mijinki kin damu dashi, ‘ki nuna masa ke baki ’ ma da lafiya tunda ya tafi ya barki kewarsa ta hana ki sukuni”. ‘ . ’ Rukayva ta fasa qara, “La’ilaha illallahu! Kai don Allah Aunty?” ‘ Haj. Maimuna ta Bata fuska kafin ta ce.
“Ke dubcni nan Rukayya, kinga alamun wasa a idanuwana?”
Ta girgiza kai alamar a’a.~Sannan Haj. Maimuna ta ci gaba da fadar.
[7/23, 11:32 AM] 🅰 ” 🅰 ” D🅱⭕Y: 📚📚DAGA GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100📚📚
[9:59AM, 8/3/2017] +234 803 484 0276: [7/23, 11:33 AM] 🅰 ” 🅰 ” D🅱⭕Y: RIKON KAKA
CHAPTER19
To ba wasa nake miki ba, ya kamata ki fidda kanki daga cikin duhun jahilci, ki sani tuni Annabi ya faku. ‘
Kin sani kin shigo cikin sahun manyan mata, wadanda suka dauki aure bautar Ubangiji, don haka yaki ne mai girma ya tunkaro ki ba wai dan Karami ba. D0n haka sai ki tanadi manyan makamai don tserar da
rayuwar ki”. ‘ ‘
Aunty Maimuna ta janyo jikanta ta zuge
‘ ta ciro mata wasu litattafai da abin rubutu tare
da qaton hijab mai ruwan toka har Kasa da _ nikaf ta miqa mata ‘ ’ “Amshi, ga wannan na gama miki’ k0mai gobe idan Allah Ya kaimu qarfe goma na Safe zaki shirya direba zai zo ya danke ki ya kaiki makaranta.idan da abinda ya shige miki. ‘_ duhu kizo ki tambayeni in kOya miki. . ‘ Kowacce ra‘na da abinda za’a koya muku ranar Litinin za’a koya muku Turanci, ” ran’ar Talata Hausa da Lissafi, ranar Laraba
‘ za a koya hausa da lissafi ranar, Alhamis,
za su koya muku yanda ake gyaran muhalli ranar Juma’a kuwa za’a koya muku yanda ake kwalliya, ranar Asabar kuma girki za su koya muku, Lahadi kuma su koya muku karatun lslamiyya da yanda ake kula da miji da yaran gida”.
Rukayya tace to Aunty Allah Ya kaimu”.
Aunty Maimuna ta dan tsareta da idanuwa kafin ‘ta ce
“Wai Rukayya ba zaki kwance Wannan dankararren kitson dake‘ kanki ba? Dubi akaifanki yanda sukai baqiqiRin a ciki da dauda, kin san fa na miki magana tun ‘
‘ rannan, kar ki bari gobe inzo in same ki da su kinji na fada miki”.
Yanda ta daure fuska ne tamkar ba ita bace sarkin zolaya da ban dariya ba yasa Rukayya amsawa a raunane
Aunty Maimuna ta ciro rcza daga
jakarta ta mika mata.
“Amshi, ga rcza nan. Ke yanzu wani namijin k0 me zaki dafa ki bashi ai ba zai cishi ba. Dubi akaifunki, dube su don Allah“.
Ta ja .tsaki ta mike ta suri jakarta tana fadar. ‘
“Idan na koma Zan turo miki mai aiki ta kawo miki kayan da na bawa teta ta gyara miki, ki huta da yawo da rigar maza k0 duk Kaunar ce?” . ‘
Ta fada sigar zolaya.
Rukayya tai _murmushi ta girgiza kai * alamar a’a, Anty! Maimuna tace
“A’a? Ba Kaunar bane Murmushi RuKayya tai bata ba ta amsa ‘
ba Haj. Maimuna ta ce ‘ “A’ a k0 da naji. ni dai nasan qaunar nan
, dai akwaita”. Dariya kawai tayi saboda’ ita halin
matar na bata mamaki, shin. ita kuma k0 wace irin mace cc? Rayuwarta na bata sha’awa.
w . w. . m.
Ganin ta sake yasa Aunty Maimuna ta tafi, don dama ta dan razanata ne don kar taqi yin abinda tasa ta
Ai k0 tana fita Rukayya ta bude rczar ta yanke akaifunanta tas, ta kankare su sukai Kalqal Sannan ta sa hannu ta kwance kai ta tafi (toilet) ta wanke shi da sabulu sosai, ta barshi ya bushe sannan ta shafe shi da mai, ta sharce sosai, sannan ta daure shi. Duk da gashin nata bai wani cika tsawo ba, to amma yana da sulBi sosai, gashi bakikkirin kamar wadda ta shafa masa baqin lalle. ‘
Tana idar da . sallar ish‘a‘i ‘mai aikin ‘Aunty Maimuna ta kawo mata kaya cikin wata qaramar jaka, Rukayya ta amsa tana godiya ta zauna tsakar daki ta bubbude
Kaya ne masu kyali, don kai da baka ‘sani ba sai ka, rantsc da Allah daga wurin dinki aka karBo su, sum kai kala ‘goma. Dadi ya gama Rukayya, itama ta samu kayan
canjawa, don haka cikin farin. ciki ta kwanta.
Washe gari ko garina wayewa ta watso ruwa ta zauna gaban madubi ta murza‘ mai da hoda, sannan ta dauko daya daga cikin kayan da anty maimuna ta kawo mata ta saka.wata Material mai fari da adon ja, ya hau jikinta ta dauki dankwalinsa , ta saka hijabinta, ta daura niqab din, ta sa takalmi sannan ta. dauki litattafanta.
‘ K0 karyawa bata tsaya yiba ta dauki hanya, ta fito. Maigadi ya rufe gidan, ta nufi gidan Aunty Maimuna. ,
‘ A can ta tsareta sai da tayi kalaci sannan dircba ya dauketa,_ har cikin makarantar ya. kaita kamar yanda Aunty Maimuna ta sanya shi, ya nemi Haj Rahma ya hadata da Rukayya sannan ya tafi da
niyyar dasun tashi zai dawo ya daukcta.
Wasa-wasa haka‘ Rukayya ta .soma
’ karatunta, sai ‘gashi har ta fara iya karatu da‘
rubutu, Turanci ma dan wanda bai‘taka kara ya karya,_ba tana dan damalmalawa.
Aunty Maimuna ma ta dage tana koya mata dan abinda bata gane ba.
Wata uku da tafiyar Abubakar amma Rukayya har ta soma canzawa sai kace ba itaba, duk wannan duhun kan da Rauyancin nata ta rage shi, an zama’ yan makaranta
Wata rana ta dawo daga makaranta da maraice ta sauka gidan Aunty Maimuna ta baje tana kallon kayan da aka kawo mata talla; lesissikane masu kyau da materials, sai _ lndian gaunt ‘ ‘kala-kala da jakunkuna da ‘ takalma na mata masu kudi. ~
. Aunty Maimuna ta dauki jaka da takalmi kala biyar, sannan ta dauki less biyu, materals biyu,sai indian gaunt guda da wasu riga da Siket
rukayya ta zauna tana yaba kyan kayan, Anty Maimuna tace “ke bazaki dauka bane? Bashi ne biya
uku nasan Abubakar ba zai qi biya miki ba” . . ‘
Rukayya ta cc, “Ah waceni da daura zani uwar miji na yawo xindir‘? Aunty bafa wani dasawa mukeda Yaya Abbakar din ba hasalima ya tsaneni don ko maganar kirki bamayi
. . ‘ Haj. Maimuna ta saki baki kafin ta ce”Yanzu dama zaman doya da’manja kuke kenan? K0 da yake nasan dama hakan zata faru, amma ki share kawai, kina’son irin nawa sun miki?” ‘ Rukayya ta ce, “Sun min mana”. ~ ‘Ta ce”T0 Kyale shi akwai wata’ mai kawo mana atamfofi zan mata magana ta kawo miki masu kyau k0 kala goma ne ai mishi bill dolensa zai biya” rukayyah tace wallahi baki san haiinsa bane .Aunty Maimuna ta’ce, “Kyaleni dashi, ‘ .da Oga zan hada shi, har kudin dinkin sai ya hiya, don shago za ‘a kai dinkin”. Dadi ya kama Rukayya ta miqe tana
murna.
Anty Maimuna tace “Sai daifa matsala “daya Rukayya, dole da sai anbi dare an k0rbo baqin aljani, don wannan baqin fuskar taki . yayi yawa”. ‘ “ Rukayya ta ce “Bakin aijani kuma Aunty?” ‘ tace Eh mana ai wannan baqin fuskar taki daketa sheqi ai shi ne baqin aljanin dake damun da yawan ‘yan matan zamanin nan da irin qananun kurajen nan na fuskar ki, idan kin shirya zan ‘ baki magani”. . Rukayya ta dawo ta zauna da zumudinta tana fadar. ‘
“Na shirya mana Aunty’, aikin me nake a gidan?”
Aunty Maimuna tace ‘ai ni ban. shirya ba, baki ji an soma kiran sallah ba? Ki bari dai gobo: ki shigo da wuri ni kuma zan karantar dake’darussan maza ‘ wanda k0 shaidan bai’san dasuba”. ‘ _ Cikin zumudi Ruqayya ta ce”to shi
kenan Aunty qarfe tara zanzo
Aubty Maimuna ta ce “A’a, inama laifin Sha daya sannan na sallami mijina?“ Rukayya tace, “To shi kenan, Allah Ya
kaimu”. _
Ta amsa da, “Amin Sistcr
Rukayya ta mike ta fice daga gidan ‘ tana kokarin shiga gidan nata taga mai keke napcp Shima ya’na Kokarin fakawa a kofar gidan nata, don haka ta dan tsaya taga waye?
kakace ta fito tana kokarin bawa mai keken kudinsa, Rukayya ta fasa qarar murna ta ruga ta rungume Kaka tana ihun murna
‘ “Muhammadu dan Abdullahi! Sakammrni ja‘irar nan kar ki karya ni’kinji”.
Rukayya ta saketa tana dariya, ta ce. “Wayyo Kaka ashe zakizo, baki manta dani ba?”‘
Kaka ta ce, “Jika kenan, ina ni ina mantawa dake? Ai kina cikin raina, dake nake kwana dake nake tashi”.
Rukayya. tace, ,”Wayyo, nima kina cikin raina Kaka”. ‘
Ta dubi mai keke napep din ‘Malam nawa ne kudin ka?”
“Dari . ne Rukayya ta zaro dari cikin jakar makarantarta ta mika mashi, sannan ta kama hannun Kaka
suka nufi cikin gidan ‘ A falonta ta sauketa cikin doki tace
“zauna nan kaka, me zan dafa miki?”
Kaka ta ce, “Karki ‘sakc ki wahalar da kanki Jika, a qoshe nake. Zuwa nai dama in ganki, kuma na ganki hankalina ya kwanta”. Rukayya ta ce “Ai k0 Kaka dole ne in dora , girki yanzun nan, dama muna da sauran. ,naman kaza da dankali, bari inyi sauri in hada -, miki (French soup) da tuwon semovita minti kadan”
‘ Kaka ta ce, “‘Yar nan yanZu nan birni har wani tuwon sama ake? Kai indai mutum yana duniya ‘ bai gama kallo ba”, Rukayya tasa dariya kafin tace, “Ba tuWon sama nace ba Kaka, tuwon scmonvita fa na
Ce.
Kaka tace, “To shi kuma wani abin ne
haka?” Rukayya tace, “Tuwo ne dai Kaka, amma da gari dan kanti ake yinsa, bari in miki kici kiji”. » Kaka ta ce, “A’a hanzana ki min ‘yar nan tunda naji kin ambaci nama”. Rukayya ta sa dariya ta mike ta nufi ‘kicin, mintina Kalilan ta gama .hada mata tuwon da miyar sannan ta gasa mata ‘yar Sauran hantar da ta rage, ta hada mata ita da kayan lambu, ta dauki komi ta kai mata, ta hado mata robar ruwa da fresh milk guda, da lermon . Duk Aunty Maimuna ce ta aiko mata dasu jiya. Kaka ta xauna suna Ci suna hirar yaushr gamo, kaka Sai zuba santi take suna zabgar .dariya. Sai da suka gama cin abincin sukai
sallah sannan suka dasa wata hirar, Kaka kira take. ‘ ‘
“Jika ashe dama za ki qiba? Ai ni ban taBa tunanin za ki qiba Ba. Na rantse da Allah .
kina jin dadinki, yanzu sai yaushe masu gidan zasu dawo? Don yaje min sallama, Ya maqare min kicin da uwayen kayan abinci sai kace ya ganni da yunwa”. * Rukayya ta ce “Kuma kina iya yin ‘ girkin Kaka?” , ta ce “Ni fa Lami ya dauko min ‘yar gidan Malam Hadi, ita ke min girkin, kin san ta dawo gida zawarci”.’ Rukayya ta ce “Allah Sarki baiwar Allah; har yanzu babansu yana nan kenan?” ‘ Kaka ta ce “Yana nan”. ‘ Kaka ta mike ta Belle zani cikin dan tOfintA lalita ta ciro wasu kulle-kulle ta miqawa Rukayya tana fadar. * “KarBi wannan Jika, da zan taho na ‘ biya ta wurin Malam Zakiru na karBo miki. ‘ Wannan hayaki ne na sammu, wannan kuma aniya makomiya ce da karya tambaya da ruwan bakin wuta ake shansa. Wannan kuma
maganin mu ne na tsaffi na biya na tsinko
hehehe su kaka manya
jama,a suwaye sukai missing din kaka to yau ga kaka har gida lol
[7/23, 11:33 AM] 🅰 ” 🅰 ” D🅱⭕Y: 📚📚DAGA GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100📚📚
[10:00AM, 8/3/2017] +234 803 484 0276: [7/23, 11:34 AM] 🅰 ” 🅰 ” D🅱⭕Y: RIKON KAKA
CHAPTER20
A SHA KARATU lfy
miki, ki shanya ya bushe ki daka ya zama gari, ki tankade, ki dinga sha da madara ake sha”. RuKayya tayi murmushi, “Na gode ’Kwarai Kaka”. . i ‘
Tace, .”Ba komi Jika, yiwa kaine”.
Hira suka sha sosai, basu suka iya bacci ba sai da dare ya tsala sosai sannan bacci ya dauke su
‘ ‘ Kaka ta ga tattali wurin RuKayya, hatta ‘anty Maimuna da taji Kaka tazo kullum sai ta aiko’mata da abinci kala-kala. Sai da Kaka, ‘ta kwana uku sannan ta ce zata koma . ~RuKayya tai juyin duniyar nan ta Kara kwana taKi wai idan duniya ta samu labari sai a ‘ zageta. . ‘
RuKayya ta bata’kudin da Abubakar ya bata da zai tafi dubu goma ceta bawa’ Kaka, da Kyar ta samu ta‘karBi rabi, suma sai ‘da ta dage da gaske Aunty Maimuna ma tsaraba ta hadawa Kaka sosai a gaskiiya matar tana da mutunci ba wai dan kadan ba;
. Karfe hudu ‘na yamma Rukayya ta dawo daga rakiyar Kaka, kai tsaye gidan Aunty Maimuna ta Sauka, ta ,samu itama ta dawo daga unguwa.
Rukayya ta zauna tana fadar, “Wannan
kayan kuma fa aunty? Unguwa kika je?” Anty Maimuna tai dariya, kafin ta ce. “Yara najewa visiting (ziyara)”. RuKayya ta ce,”Wai yara kuma Aunty?” ‘ Sai da ta sake yin dariya kafin ta nuna mata qaton hoton dake falon, ta ce.
‘ “Gasu, Ammar da Saudiyya, Hassana da Husaina”. ‘
Rukayya tace, Ban gane ba Aunty wai dama wadannan manyan ‘ya’ yan naki ne?” Tai dariya, “Nawa ne Rukayya, Ammar ne babba ya gama (secondary school), yana qasar Saudi Arabia zai hada (degree) dinSa,
sai Saudiyya da Hassana da Husaina su kuma
suna «(secondary school). Saudiyya na aji ‘ hudu .Hassana da Husaina aji uku, su ne najewa visiting”. .
Rukayya ta ce “Ikon Allah, amma wallahi babu wanda zai kalle ki ya ce kin ajiyevkamar Hassana, ni na dauka ma: baki taBa haihuwa ba”
Haj. Maimuna ta sa dariya tana fadar, “Kai Rukayya, banda sharri”.
Ta ce, “Wallahi Aunty da gaske”. Ta ce “To na yarda. Yau dai ya kamata mu fara , darasinmu don nasan gobe za ki koma makaranta k0?” _ Rukayya ta ce “‘Wallahi kuwa Aunty, , abinda ke cikin zuciyata kenan”. Aunty Maimuna tai murmushi kafin ta cc. ‘ ‘ ‘ ‘Uhm,!‘ Mata, kenan, ku dai haka Allah Ya yiku, kuna nan kun kasa kunne, Kiris ku ‘ke jira ku dauke kudai ku gwara kawunan
mazaje‘ Allah Ya shirye ku mata”:
_ Rukayya ta sa dariya tana fadar, “Kai Allah Ya bar mana ke Aunty-“. Itama dariyar tayi, kafin ta ce
“Amin ‘yar nan. Duk abinda zan fada miki Rukayya ki daukc shi ki ajiye shi kusa da. zuciyar ki, ki aiki dashi don shi ne zai taimake ki tun daga. duniya‘ har lahira.
Rukayya, da farko ya. kamata’ na fara da ‘ abinda zai gyara miki fuskar taki ta. zama (very clear) tayi (smaoth)ne D0n haka da, farko ki nemi: ‘
lol frnds zamu tsallake nan don ba tallan magani mukeba so lets go A,I,S na tare daku
_ Rukayya idan na ce zan shiga ‘zayyano miki abubuwan nan saimu wuni ba a gama ba, ._d0n haka yanzu abu guda zan tunasar maki Rukayya, saboda nasan duk abinda zan fada miki makaranta sun fada muku, sai dai wanda suké jin nauyi da kunya, don haka ni ma nan zan sanar miki.
Rukayya a rayuwar auratayya ana son ki Zamo tantiriyar’ yar iska amma a wurin mijinki
kadai Sai kin Cire kunya idan har kina. son mallakar mijinki kin gane ai‘?” . .
Murmushi kawai tayi bata tanka Aunty Ma’imuna ta cigaba. tace
“Uhm! Ai dama nasan ba ganewa zakiyi ba Rukayya, sai nai miki practically
Ta mike tana gwada mallta yanda zata yi, daidai da kwanciyar auren sai da ta nuna mata yanda yakamata tayi,tun Rukayya na jin kunyar Wasu abubuwan idan ta fada har ta gaji ta‘daina, saboda babu alamar wasa a fuskar ‘Aunty Maimuna. Idan ma tai‘ abin dariya ita bata yi,-idan Rukayya na daria sai ta kara hade fuska tana fadar. ‘ Meye kuma na dari Meye abin dariya anan?” -Don haka dole Rukayya ta nutsu ta
rinqa gimtse duk wata daria’har aka gama,
sannan Aunty Maimuna ta ce. To aje ai sallah, gobe sai adasa”;
_ , Haka Rukayya ta tashi cike da nauyi a jikinta.
‘Wasa wasa kullum sai ,sun zauna abin ya zame . masu kamar wajibi data tashi makaranta gidan~ zata sauka. Kuma da alamun karatunna anty yana shigar Rukayyar don da , kanta‘ ta’ cewa Aunty ‘ ‘ Maimuna taiWa abubakar magana ya turo da. kudi a hada mata mayuka da sabulan gyaran jiki masu dan haskawa.
Aunty Maimuna tai dariya sosai kafin ta ce; ‘ . uhm”Ashe dalibar tawa tana gane karatun?” Dariya kawai Rukayya tayi don ita ba ma ‘don‘ ‘Abubakar din ba, saboda ‘yan makarantar su,‘
. don akwai wayayyune har’gasar kwalliya ake ‘
Cikin lokaci qankani Rukayya tacanza, ta zama ‘wata daban kamar ba ita ba, bakin nan ‘ nata ya disaShe ~ ta . zama wata’ (chocolate’ colour), baqinta ya’zama mai baske, irin wanda’ “ k0 farar. fata na sha‘awarsa. Gashin kannan nata sumul ya samu gyra, ya. ‘qara‘baqi da. sulBi, yana ta faman daukar ido Kurajen nan da sukai mata caba caba a fuska duk basu ‘ sun bace : babu k0 alamar tabbansu
fuskar tai gWanin kyau
Ni kaina ban san Rukayya kyakayawa . bace sai yanzu da gayu ya ratsa ta, ta. goge ta zama wata daban. Ashe k0 mummuna ya samu . gyara kyau yake? lol
-” Dama Hausawa sunce baqo yafi dan gari lalata . To ‘. kuwa na yarda,don Rukayya a yanxu kuwa‘cewa Aunty Maimuna zatai Kauce nan ban wuri don ‘kwalliya da tsafta har na banza yi take yi Don ‘haka Aunty Maimuna ta yanke shawarar bude
’ wurin (make up) da gyaran gashi {saloon}
Lokaci nata tafiya Rukayya ta kammala makarantar ta, amshi (result) dinta. ta kuma samu result mai kyau don haka Aunty Maimuna ta sama mata gurbin karatu a makarantar mata jeka dawo (Day) W,I,C
. Hankalin rukayyah a kwance karantunta kawai take kuma tana ganewa sosai don a yanxu saita rubuta letter da turanci
Bacin tafiyar Kaka ta sake dawowa, amma a wannan karon kwananta daya ta koma, shima da kyar ta yarda ta kwana.
Rukayya bata jima ,da fara zuwa W.I.C ba don k0 shekara bata hada“ ba suka zana jarabawar J.S.S.C.E. Jarrabawar‘ na filowa.ts shiga ss a lokacin Abubakar shckararsu daya da ‘ wata ‘ bakwai ‘ da ‘ tafiya. Rukayya ‘yan makaranta, qarfe biyu da mintuna mai adaidaita sahu ya sauketa a qofargidan, ta zaro Naira hamsin ta bashi,sannan ta ‘ nufi gidanta. ’
Tana shiga ta nufi (toilet) ta Watso ruwa’ ta fito ta zauna gaban madubi. Kwalliya tayi sosai, gashin kan nan tai masa ,wata kanannada sannan ta ciro wasu riga da siket ta saka, ta yafa mayafinsu ta nufi falo. Kai tsaye (dinning) ta nufa, ta zauna ta qarasa cinye sauran ‘(brcak) din safenta, sannan ta mike ta fice daga gidan
‘ gidan Aunty Maimuna ta nufa, falo ta {sameta rike da mayafi tana shirya wasu kaya
. cikin jaka, tana ganin Rukayya ta ce
“Yauwa. shi kenan dama gidanki zan
shiga“. . rukayya ta zauna tana fadar, “Allah
Yasa dai lafiya”. Aunty Maimuna tace “Babba ma ,don
-sai kin bani tukuici zan fada Rukayya tai dariya tana fadar, “Oho!
Aunty ki share kawai, idan naje (school) gobe Zan miki tsarabar katin waya”. *Ta ce, “Na nawa?” ‘
Tace ,”ina laifin na (four hundrcd) Aunty?”
Ta ce “A gaskiya ba zan iya fada ba in har katin (four hundrcd) ne
Rukayya tace ‘ “Kai Aunty, na (five humh fa?” Tace”Uhm (is okay) na yi maleji tunda .
tuxuruwa ceke ba kayan lol Uhm ‘Yarinya albishirinki?” .
Tace “Goro share kawai, gobe war haka zaki
amarce don ‘ angonki na kan hanya”. Rukayya ta yamutsa fuska,”Kai Aunty ni
wallahi. dana dauka wani abinne mai muhimmanci Allah bakici kati ba ” Anty Maimuna ta zaro id0 waje. “Wannan ba abin farin ciki bane Mijin naki zai dawo daga tafiyar daya share . , fiye da shekara. da rabi? To sai ki fada meye abin murna idan har wannan ba, abin murna bane?” Rukayya ta koma ta jingina, jikin kujera tana
fadar. ‘ “Aunty Maimuna kenan, ke kanki kinfi
kowa sanin zaman da nake da Abubakar, kinfi koWa sanin bafa ’kona yakeba. Ni tafiyar su . tafi komi yi min dadi wallahi. Aunty Maimuna ta Ce “Kina maganar” wancan lokacin ne, ai’ Iokacin da kike ’~ Rukayyar ki amma yanzu Rukayyar dana sani ada ba ita ce zai dawo ya iske a yanxu ba. rukayyar yanzu ta hada duk wata haduwa da wayewar da’ yan matan birni ke taqama da ita Ina mai tabbatar miki a yanzu Abuhakar ba zai iya juya miki baya ba don ba namijin ‘ zai iya wannan jarumtar. don haka idan har kin
’ idan har kikai amfani da shawarwarin dana baki wallahi
sai kin ja wa Abubakar aji har kin masa yanga Dama. nuna masa za ki baki ma san zai dawo ba goben”. Tajanyo jakar kusa da ita ta miqa mata. “Ga wannan kayayyakin dana harhada
‘ miki‘ne,‘ akwai hadin hade haden dana miki da ‘ruwan turare, ‘ idan zaki kwanya ki yayyafa a jikinki ki kwanta _
dashi,’idan gari ya waye ki, hada ruwan dumi kiyi wanka, sannan’, ki dauki wannan. ruwan turaren‘
ki wanke jikinki dashi sai kiyi kwalliyar ki.
Akwai less yana nan na amso’miki dinki
‘wurin tela, ‘shi zaki’saka, akwai takalmi ‘da
sarka da dan kunne da abin hannu duk na less . dinne, sai ki saka. Don haka yanzu zaki tashi muje a miki (saloon) dilka, sannan a zana miki lalle
Rukaya ta amsa da “To Aunty”. Haj Maimuna ta dauki mukullin mota
‘ Suka fice, basu suka dawo gidan ba sai bayan
sallar magaruba, kai tsaye kowa’ya’ wuce gidansa. ‘ ‘
Rukayya na’idar da sallar isha’i ta shiga’ gyaran gidan, saboda Aunty Maimuna‘ ta fada mata zuwan safe za suyi, don cikin dare za su taso. ‘ Karfe . goma na safe ta gama komi
sannan, ,ta cirekayan jikinta ta shafa hadin lalle mai ruwan turare sannan ta kwanta. , Da asuba tana farkawa ta nufi (toilet) tai wanka, ta Kara wanke jikinta da ruwan turare, sannan ta fito ta shafa (lotion) mai laushi a jikinta. Ita kanta tayi mamakin hasken da fatar jikinta tayi Kwalliya tayi sosai irin wadda akewa ‘amaren yanzu, hatta gashin kanta sai da ta. ‘gyara shi, ta daurc, ta matsa mashi acUci maza
saboda babu abin. lol
_ Tana gamawa ta mike ta CirO kayanta, less ne fari sosai, an masa adon ja mai haske,. sai digo-digon bakaqin‘ duwatsun dinkin riga da siket.din Sun bala’in zaunawa a jiki’nta, tamkar a jikintra ‘aka dinka su; Ta kafa daurin kallabi kamar an nada .rawani, sannan ta Saka sarka da
dankunne da abin hannu duk jajaye sun hau fatar jikinta wadda ta sha dilka da kurkur, ta zo tai lalle kuma.
Takalminta ja masu tsini ne ta saka, ita kanta ta jima tana kallon kanta a madubi.
“So beautiful” Ta fada tana murmushi. . Ta daga kai ta dubi agogo, qarfe bakwai
da mintina, don haka ta dauki turaren’wuta ta
fita tana‘turare falon har zuwa hanyar shigowa.
Das! Das’!! Gabanta ya fadi jin tsayawar
motar da tayi a harabar gidan. _ Tai saurin nufar taga ta bude labule, su din ne. Sun Kara wani haske da sheqi, har wata
‘ ‘yar qiba sukai. Shi yana sanye cikin shigar
(suit) baka, Suhailat tana sanye da baqar lifaya.
_. tai mata irin nadin nan da lndiyawa keyi. tayi
kyau kamar wata baturiya
A take wani tsoro ya dirarwa Rukayya “da faduWar gaba mai tsanani, anya kuwa zata iya takara da wannan mai kama da aljanar
saboda kyau? .
taja numfashi mai qarfi lokacin da taga suna nufo cikin gidan
shin in koma ko in tsaya ta tambayi kanta to amman idan na karaya tun yanxu bansan irin hukuncin da anty maimuna zata dauka a kaina ba
Ta bawa kanta amsa.
Kafin ta gama tunane tunanen da take taji an murda hannun kofa alamar za‘ a shigo gabanta ya hau wata irin rugurguza, tai mutuwar tsaye a gurin. , , Ni kaina dai tSayaWa nayi da typing ’ina jiran su shigo inga yanda zata’ al kaya. Shin wace ce ba wacece ba? .
-. Cikin su kuma wace ce zata zama
.Zakaran’ gwajin dafin zuciyar Abubakar? ‘
Shin Suhaiiat din ce ko Rukayya”
wace ce zata mallaki zuciyar‘ namijin maza Abubakar? ‘
Shin yana. dAsawa da canjin da rukayyah ta samu k0 gwaleta yake?
T0 idan ma ya dasa ina matsayin alkawarin da ya daukarwa Suhailat akan ba Zai taBa yi mata kishiya ba? Shin ita Suhailat din zata ma yarda ta zauna da Rukayya k0 , kuwa? . ‘ ‘ ’ ‘ Dukkah amsoshin ku na qunshe
a ciki
RIKON KAKA BOOK3
[7/23, 11:34 AM] 🅰 ” 🅰 ” D🅱⭕Y: 📚📚DAGA GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100📚📚
[10:03AM, 8/3/2017] +234 803 484 0276: [7/23, 11:36 AM] 🅰 ” 🅰 ” D🅱⭕Y: RIKON KAKA
CHAPTER21
gabanta ya hau wata irin rugurguza tamkar ta‘ fasa kirjinta ya fito mutuwar tsaye tayi daidai sanda suke shigowa. . ‘ Suna sarke da hannun juna suka shigo falon, lokaci daya idanuwansu suka sauka a kan Rukayya wadda ta hau makyar-kyatar murya wurin furta. ‘ ”Sas…san..nunku da… da zuwa”Dukkansu suka qureta da idanuwa, babu wanda yai nasarar samun amsa mata abinda ya Kara tarwatsa mata zuciya, bata san lokacin da kyarma ta kamata ba, sai. dai taji kaskon da ‘ take turaren wutar yana qokarin kufce mata daga hannu. , Ta sadda idanuwanta tana kallon tiles cike da firgici, don haka bata san wuccwar su ba, sai dai tana jin qarar takun wucewar su. Don haka‘ ta dago kanta da niyyar ta koma sashinta. karaf sukai ido hudu da Abubakar Wanda ke tafiya yana:~ Wai-wayenta. Hasken idanuwansa suka‘ soki kwayar idanuwanta tamkar kibiya, tai sauri ta dauke idanuwanta
‘da wanna _tai cikin’ falonta har tana dubsa tuntube da qafa
‘ Tana shiga falon nata ta fada saman gadonta tai rub da ciki ta makalkale filo, wani irin ‘farin ciki ne da nishadi ke shigarta wanda bata taba jiba, wai Yaya Abubakar din neya koma haka? ‘tamkar wani bakin bature gaba daya ya ida cunjawa, lailai kuwa zai zame mata abin alfahari idan har Abubakar ya dauketa matsayin mata. . _
ta lumshe idanuwanta tana fasalta’ qirar
jikinshi bata san yanda akai ba ta tsinci xuciyarta da yaba lafiyayyen kirjinshi tare da . ayyanawa lokacin da zai rungumeta a cikinshi Dariya ta kufce mata tasa tafukan
hannuwanta ta rufe fuskarta tana murmushi Ni
‘ ‘kuwa nace “Lallai abin nayi ne hmm” ta rinka juyi akan gadi tsawon lokaci ‘kafin ta zaburata mike don Samawa matafiyan abinda zasu -_ci, ta fice. Babu kowa a falon dun haka ta wuce‘ kicin din kai tsaye, tai tsaye a. kicin din tana ‘tunanin abinda zata Shiryawa mijin nata don ta
burge shi. Tun gida can ta sanshi da son alala da qosan wake.
‘ Store ta nufa tasa roba ta debo wake ta dawo ta surfa shi da kanta ta wanke shi sosai. ta fitar da dusar, sannan ta zuba a‘ (blender) ta markada shi da sauri.
Tana gamawa ta raba qullunta gida biyu, kashi na farko na kosai ne, shi ne ta jajjagawa attarugu ta zuba, ta yayyanka albasa mitsimitsi, ta zuba ta fasa kwanta guda takwas ta zuba a ciki, ta sa magi, gishiri da curry. Ta buga kullun sosai sannan ta zuba ruwan mai a kaskon suya ta ‘soya wannan qosan ta zuba a kula. ‘ Sannan ta dauko daya Kullun ta jajjaga mashi attarugu mai yawa ta zuba, ta yanka albasa’tana. mai ‘yawa ta zuba. Sannan ta koma ta dauko danyen kifinta ta tafasa shi sannan ta zare qayar ta mashi sala-sala ta zuba a cikin kullun alalan, ta dauko dafaffen kwanta guda goma ta raba kwan gida
biyu tana sakawa a cikin kullun.
Ta dauko dafaffiyar hanta ta wadda ta dafa ta yayyanka qanana ta zuba a cikin qullun, ta dauko kabejinta da ‘karas ta yayyanka ta ‘zuba a ciki. “ta’ saka maggi, gishiri, curry da thyme ta juya’ sosai sannan ta zubamanja da man gyada ta Kara juyawa, sannan ta kukkulla a fararen ledoji ta.saka a tukunya ta zuba ruwa ta dora akan Wuta:
sannan ta koma ta dauko sauran dankalin turawanda ya rage mata ta wanke shi’ ta feraye . sannan ta rinka raba shi gida biyu.
‘. Tana gamawa ta ‘debo kayan miya ta jajjaga, ta dauko tukunya ta dauraye ta dora akan wuta, ta kawo man ‘gyada rabin ludayi ta zuba, ta dauko albasarta
lets go frnds ba koyon abinci mukaxo yiba am sorry
Ta kammala tsab, sannan ta soma shirya
su cikin qaton faranti, taji motsin fitowar’su a falon. gabanta ya dan fadi kadan ta dai dake ta dauko farantin ta fito. Bata dubi inda suke ba sai da ta jajjera .
kayan saman tebirin bin abincin, sannan ta dubi inda take jiyo dumin su, gabanta ya fadi ras’! ~rassl! Lokacin, da sukai ido hudu da shi a yanzu, ya canja kayan jikinshi zuwa kayan ‘shan iska
‘ fara tas irin na turawa. ita kuwa gimbiyar
dogon wandon jeans ne a jikinta baki, sai jar
shirt mai yankakken hannu. Rukayya ta sadda idanuwanta a qasa
muryarta a raunane tace
“ga abin karyawa nan na gama”.
“Sannunki, mun gode” .
Abinda taji ya fada kenan a sanyaye kafin sautin Suhailat ya karade falon.
“Waye zai ci ne Dcar‘? Ba dai Suhailat ba, sai dai k0 kai…
“To wa kika ji yace dama kici‘?”
Ya katseta.
Da mamakin Rukayya sai taji ta ja mashi tsaki, abinda yasa Rukayyar dago kai da sauri ‘ tana kallon su. kenan
Mikewa taga Suhailat din tayi daga gefenshi ta zira flat shoe dinta dake kan carpet tai wuce warta tare .da balbale Rukayya da
_ harara, tai gaba. Abinta Rukayya ta rakata da Idanuwa shi kuwa bai sake kallonta ba ya “mike Ya nufi wurin dinning din da ta shirya abincin akai yana fadar
“Bari naga me aka shirya mana”.
Rukayya dai ta kasa motsawa daga inda take har sai da ya zauna ya ja kayan abincin yana duddubawa, wani irin razanannen kamshi ya doki hancinshi, ya dago da sauri yana kallon inda take tare da fadar.
“Kinyi tsaye k0 kema ba zaki karya
bane?”
Da sauri ta kada mashi idanuwa alamar a’a, ba wai wani salo bane yasa ta yin hakanba illa ‘ nauyin da bakinta yai Shi kuWa zuba mata mayatattun idanuwansa ya yi kallonta yake yi tamkar ba Rukayyar da ya sani ba, ganinta yake tamkar wata ta daban Ce aka musanyo mashi ba wadda ya sani ba. Don a‘ ‘ farkon shigowar su k0 kadan bai ganeta ba, don ya yi zaton wata bakuwa ce, sai da tayi magana ya gane muryarta.
‘ K0 da wasa bai taba tunanin Rukayya zata zama haka ba,har a yanzu bai daina tantama akanta ba.
Wani abu yai mashi tsaye a zuciya ganin ta juya ta tafi yasa Shi saurin furta..
. “Ina kuma za kije? Ba zaki (saving) dina _ ba?” ‘ . ‘ ‘ Bata ce Kala ba ta juyo ta dawo ba tare da ta bari sun hada ido ba ta zuzzuba mashi komi idanuwanshi na kanta har ta gama, bata jira abinda zai ceba ta juya tai ‘gaba abinta.
‘ ‘, Ya bi Rugunta da kallo karo na farko da ya kalli sigar data data kusa kidimar daShi tare da sanya Shi suman_wucin gadi, ya dafe kanshi lokacin da’ ta Bacewa ganinshi.’Ya rasa abinda ke damunshi, idanunshi suka kada sukai . jajjawur. Da kyar ya samu ya lallashi zuciyarshi . ya ci abincin.
Ai kuWa ba kadan yaci ba, don shi da kanshi sai da yai mamakin irin abincin da yaci, to yauahe yarinyar nan ta iya wannan girkin haka? Lallai akwai wani Boyayyen al’amari dake shirin faruwa nan ba da Jimawa ba.
Ya rasa abinda ke damunshi, shi dai ya sani tunda ya tafi tausayin yarinyar ya tsaya mashi a zuciya har bai iya bacci ba tare da ya kira Hajiya Maimuna ba yaji yanda Rukayyar ta wuni,ba to amma yanzu da ya dawo
sai yakc jin abin yana neman ya rikide ya zama‘ wani muhimmin al,amari lallai dole ya kula, inba haka ba zata tono wuqar yankata
Rukayya ‘ _kuwa tunda . ta koma Bangarenta ta kunshe a daki ta kasa fitowa, .‘ duk rawar kan da take a wurin Aunty Maimuna ‘na wurin koyin lakanin mallakar maza amma kallon da Abubakar yake kafeta dashi shi kadai ya firgitar da ita, ya hanata sukuni. ‘ ‘Tana‘so ta fito amma tana gudun su bade, bata so suna haduwa kallon da yake mata yana firgitar da ita har taji tana ncman sukurkucewa, duk wata tsika ta jikinta sai ta tashi. Sabon yanayi ne takc ji a jikinta wanda bata jiba karo na farko kenan a rayuwarta da ta soma jin tana sha’awar su kasance a tare, to amma yaushc? Ta yaya‘? Dukkan wadannan tambayoyinne wadanda bata da amsar su ke addabarta har bacci Barawo ya lallabo ya sureta ba tare data saniba
ba ita ta farka ba sai qarfe biyu dan yan mintina
Ta zabura a hanzarce ta nufi (toilet) ta dauro alwala tayi sallar
akan sallayar tana addu‘a Abbakar ya dago labulen falon ya tsaya daga bakin kofa yana kallonta har ta shafa addu’ar ta mike. Tana juyowa sukai ido hudu bata san lokacin da bakinta ya soma gayar da shi ba. Sai da ya fadada bakinshi da murmushi kafin ya amsa mata idonshi na akanta, ya ce. “Kin qosa da baqin naki kenan?” Muryarta a sanyaye tace, “Da nai me?” ‘ Ya ce, “To ba gashi kin hana su abincin ‘rana ba bayan ~ kin basu na safe”. Rukayya ta dayi wani takaitaccen murmushi ~kafin ta ce. . , “Bacci ne ya dauke ni, yanzu zan je inyi”, Tana maganar tana linke hijabin da tai sallar dashi Yana tsaye yana kallonta har ta nufo shi
a_ tunaninta zai kauce ya bata hanya ta wuce.
.amma sai taga bai da niyyar matsawa don haka taja‘ ta tsaya dan gab dashi tana fadin.
2pages is damages am sorry plz
jera akan dinning table ta nufi sashinta ta dauko hijabi ta saka ta fito tabar gidan
’ Kai tsaye gidan Hajiya Maimuna ta nufa . tai sa a kuwa bata je wurin aiki ba, tana zaune a. falo tana jera lemuka da ruwan roba a cikin firij, tana ganin Rukayya ta mike daga durkuson da tayi tana kallon Rukayya.
“Ke kuma me ya fito dake yau ke da miji ya dawo amarci yau sabo?” ‘
.Rukayya ta zauna saman hannun kujera jikinta a sanyaye tana kallon Aunty Maimuna tace
“Na gaji da gadin gidan haka nan Aunty, * Ya Abbakar ba zai taBa sona ba k0da kuwa Balarabiya zan koma don kyau’
Hajiya Maimuna tace”inji wa‘? Haba Rukayya, kada ki karaya tun yanzu mana duka yaushe daren ya yi balle garin ya waye?” ‘
Ta raBa ta zauna akan kujerar ta dafo
Rukayya tana fadar . Meya faru? Me yai miki kuma daga
dawowar “ sa?
Zuciyar Rukayya ta Kara karyewa, cikin raunanniyar murya ta soma fadar.
“Aunty tunda ya dawo bai shigo inda nake ba, da zai kirani inyi mashi girki ma daga baKin kofa ya tsaya, Aunty na gaji ba zan iya ba, kaUye kawai zan koma”.
Hajiya Maimuna ta ce “Saboda wauta? Ke yazu k0 wani ya baki shawarar yin hakan na zata ba zaki dauka ba”.
Taja numfashi kafin ta cigaba da fadar. “Dole sai .kinyi hakuri Rukayya, shi mai ‘ hakuri yana tare da nasara. ‘Abinda nake so yanzu shi ne da kinji motsin sun fito falo ki ,sauri ki gyara kanki, kema ki fito ki soma .share-share da goge-goge a falon. ‘Sannan ki cire tsoronsa, ki rinka yi mashi magana da’ yar xolayar sa cikin shagWaBa k0 da shi bai miki magana ba ke ki masa.
Sannan ki cire tsoron Suhailat ‘daga zuciyar ki,~ ki daina shakkarta, sannan ki rinka qokari ki cire shakka da tsoro k0 da sau biyu_a rana kiyi yanda zaki jikinku ya hadu”.
HMMM LOL
[7/23, 11:36 AM] 🅰 ” 🅰 ” D🅱⭕Y: 📚📚DAGA GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100📚📚
RIKON KAKA
CHAPTER22
Rukayya ta waro ido waje tare da toshe baki cikin
matuqar firgici Hajiya Maimuna ta ‘harareta. _‘
“Meye wani abin zaro ido anan? Da
Allah ba wai cewa nayi kije ki rungume shi ba, a‘a
k0 dai ki fadi masa da zummar baki sani ba, k0
kuma ‘dai ta wasu hanyoyin. Ki fara_ ‘gwada
wannan din tukunna; -duk_rintsi kuma . kada ki
yarda ki zauna, babu~ kamshi jiddin walahairan,
ki zamo cikin ; kamshi da…”. Rukayya ta katse ta
da niyyar yin magana, Aunty Maimuna ta tsayar
da’ ita ta hanyar fadar. ~. “Kada kice komi, ke
dai kiyi yanda nace Tashima ki koma kada ya
lura kin fito’.
Ba yanda Rukayya ta iya haka ta dawo gidan ba
don zuciyarta ta gamsu _da bayanin Hajiya
Maimuna ba sai don ba yanda ta iya, tai ‘ sa’a
kuwa: babu kowa a falon don haka tai .
wucewarta dakinta tai kwanciyarta zuciyarla ‘
cike da qunci bata fito ta dora girkin dareba sai
bayan’ sallar magaruba lokacin da taji .
shigowarsa ya dawo daga salla masallaci.
, Ta Zira takalminta mai madaidaicin tsini ta fito,
ai kuwa tai sa’a suna baje cikin falo shi da ‘yar
mulkin matarsa, dukkansu suka rakata da
idanuwa
‘ Sanye take da riga da :zani na sabuwar
atamfarta super exculisive wadda aka matse ‘
akaiwa lafiyayyen riga da siket wanda suka zauna
mata mata a jikinta,
“Me kake kallo‘?”
Muryar Suhaiiat ta katse Abubakar yai saurin
maido hankalinshi’ da tunaninshi a
wurinta, ya dan soshi Keya alamun rashin
’ gaskiya kafin ya ce.
“Me kika ‘gani?“ Suhailat ta watsa mashi harara ‘
“Ban gane wannan tambayar ba, ta mi na gani?” .
“To gani nayi ka tsareta da idanuwa, ban gane
wannan kallon ba to meye? meye ma ‘anarsa?”
Abubakar yai murmushi kafin Yace
“To yanzu mc zan kalla a can wanda ban taBa
kallonshi anan ba?” Yai wata shakakkiyar dariya
yana fadar. . “Yanzu duk ki rasa da wacca za kiyi
kishi sai da qanwata? Haba SUhaila, ai» k0 ana .
‘ Sara a tsallake icen kuka”. ‘ Suhailat ta Kara
Bata fuska tana facfar. . ,”A’a Wallahi, ai dan
hakin da ka raina shi . yake tsokane maka
idanuwa. Ni kuwa ban yarda ba, kai kace da mun
dawo zaka mayar da ita, kauyen su, ni dai kawai ‘
ka maida ita kamar yanda kace din”. Abubakar ya
shafi kansa yana fadar. “K0 baki ce ba insha
Allahu zan mayar “ da ita ta ma cigaba da
karatunta a can” ‘
Suhailat ta tabe baki tana fadar. “Da dai yafi”
Abubakar yai dariya yana girgiza kai cike da
mamakin halin kishi irin na Suhailat na
,babu gaira babu dalili, lallai ashe akwai
takaddama a gaba.
Rukayya dake tsaye a kicin tana jiyo-duk abinda
suke fada, ta lumshe idanuwanta _’
wasu hawaye masu zafi suka biyo kuncinta, ashe
dama ita ke haukanta a banza shi bai dauketa a
matSayin mata ba? Ashe dama tuni ya warware
auren nasa dake kanta.
“Innalillahi wa’inna ‘ilaihi raji’un!”.
Kalmar da bakinta ke iya maimaitawa kenan, inda
ruwan hawaye ke ta faman’ zarya a saman
kuncinta‘.
Yanzu ya zata yi kenan? Ya zata yi da dumbin
soyayyar sa da ta mamaye mata zuciya?
Ta rungume idanuwanta tana _ wani irin kuka
marar sauti. Tabbas Abubakar ya Cika babban
makiyinta, ya zalunccta, bai mata. adalci ‘ba.
Tabbas ya zame mata wajibi ta cire Sonshi a
zuciyarta ta cike gurbin da tsanarsa da kuma
kiyayyarsa ta sake rushewa da kuka mai sauti
dole zata bar “gidan ba ma sai ya maida ta da
kanshi, ba bata bukatar wani abu ya sake ,
hadata dashi, bata buqatar ganinsa har abada.
‘ Rukayya ,tai kuka har taji .kanta na .ciwo
sannan ta saurarawa raywuarta ta kalleshi kanta’
ta kunna gascookcr ta dora tukunya jellof din
taliya ce tayi express babu k0 kifi ballantana ’
suci arzilqin nama.
Ta juyeta a kula ta rufe k0 lemu bata hada ba sai
dai ta dauko na‘kwali ta hada da robar ruwa ta
jera akan tire ta dauka ta fito
Tana ajiyewa akan table tai gaba abinta ba tare
_da ta kalli inda suke ba, saboda hawayen dake
faman zubowa a cikin idanuwanta har a lokacin.
Tana shiga Bangarenta ta maida kofar ta ‘ .ruga
da gudu dakin baccinta ta fada akan gado ‘
‘tare da rushewa da wani sabon kukan mai ban
tausayi.
Tana cikin baqin ciki tare da Jin haushin kanta da
zuciyarta da har ta bari son Abubakar ya Shigeta,
sai yanzu ne ta soma takaicin yanda’ ta biyewa
Aunty Maimuna akan wai dole Abubakar zai sota
alhalin tafi kowa sanin irin
tsanar da yai mata.
. Tabbas itama zata kwatanta mashi kadan daga
cikin irin kiyayyar. da yai mata, dole zata
fatattaki soyayyarsa koda da qarfin tsiya ne
daga. zuciyarta. Ta qara makalkale filo tare da
rushewa da wani irin kuka mai ban tausayi.
. Washegari tunda Rukayya ta kammala sallar
asuba bata sake komawa bacci ba, ta . shiga
tattaro komatsanta tana zubawa cikin Katuwar
jakar kayanta, sai data hada kan komi sannan ta
zube qatuwar jakar ta dauko atamfarta ta‘ jiya ta
saka, sannan ta saka hijabin _ sallarta, karfe
bakwai daidai ta dauko jakar ta tai hanyar barin
gidan.
. Tun kafin ta ida isa bakin get ta soma tunanin
irin qaryar da-zata shirgawa maigadi ta samu ta
bar gidan, sai dai cikin ikon Allah tana zuwa ta
samu qofar a bude da alama ya zagaya ne. Cikin
farin ciki Rukayya ta sa kafa ta bar ~gidan jikinta
na rawa, bakinta kuma na addu’ar Allah Yasa ta
samu ficewa daga layin -ba tare da wani ya
ganta ba, saboda unguwar tasu G,R,A CE ; k0 tsit
yake k0 da yaushe zaka samu babu kowa. Don
haka har ta samu ta iso bakin titi mutanen data
gani basu wuce uku ba, suma
amman babu wanda ta sani cikinsu. ta jima a
bakin titi kafin ta samu mai keke napep ya
dauketa daga nan zuwa Dandagoro naira dari
biyar. Rukayya bata samu nutsuwa ba sai da
taga sun fice daga‘unguwar gaba daya sannan ta
samu sukuni Karfe takwas saura mintina shidda
taiwa Rukayya a kofar gidan Kaka wanda rabonta
dashi tun randa Kaka ta kaita gidan abubakar, sai
yau data gudo da qafafuwanta
haka rayuwa take. Rukayya ta biya mai keke
napep sannan ,
ta dauki kayan nata duk da uban nauyi
ta nufi cikin gidan na Kaka.
tana Sallamar farko Kaka ta amsa tare da duban
qofa, sukai ido hudu da Rukayya. Kaka :ta dau
salati tana fardar
Rukayya yau a gidan nan ko ko dai gizo idona ke
mani?”
:Rukayya ta sauke jikarta a gaban Kaka taja
;kujera ‘yar tsuguno tana
kokarin zama
agaban tabarmar da kaka ke zaune, ‘Kaka ta
‘tsarrta da idanuwa tun kafin ta zauna ta soma
fadar.
“Ke ‘yar nan ya naga idanunki luhuluhu kamar
wadda ta sha kuka? Wannan uwar jakar ma wai ‘
daga ina?“ Rukayya ta zauna tare da sa gefen
hijjabinta tana share kwallar dake qokarin
zubomata ‘ Kaka ta sake daukar salati saida
takai aya ta ajiye sannan daga karshe ta furta. ‘,
“Kada kice min yaji kika yo Kada ” ki fada mani
wannan bakar kalmar” ‘
Rukayya ta tsaya da sharar kwallar tana
kallonta.
Haushi ya fara kama Kaka, tace.
‘ “Ke nak saurare Jika, me ya fito dake ciki
gidanki. Babu dai abinda kika nema kika rasa to
akan wacce hujjar? . A wane dalilin?” ‘ Rukayya
tacigaba da Sharar kwallarta, tabar ~. Kaka nata
sababinta har sai da Lami mai aikin kaka ta fito
daga cikin dan karamin dakinta
ta iso inda suke’ tana fadar. .
“Haba Kaka. kin tasa ‘ya a gaba da sababi
akan’abinda baki sani ba, sai‘ kace baki swn
halin mazan nan na yanzu ba lalatattu, na kirkin
cikinsu ragaggu ne”. ‘
”Kaka ta karkace kai tana fadar;
“Shi ne kuma za’a rinka lullubo zani a taho yaji?
Da kika ganni nan Lami shekarata arba’in da
mijina ban taBa zuwa gida –. kararsa ba balle in
rufa zani in tafi gida yaji ba kuma don baya saba
min ba”.
‘ Lami ta ce, “To k0 dai mene ne yanzu ai .kin
tsaya kiji ta bakinta lukun sai ki yanke hukunci
Kaka tace, “ai gata nan sai .ta gaya miki, ina
saurare
Lami ta juya kan Rukayya ta dafa kafadarta tana
fadar.
‘ “Yi shiru mana haka nan Rukayy’a, kiyi
hakuri ki fadi abinda ke faruwa sai a san ts inda
za’a taro al’amarin Ai ke kinyi sa’a ma
abin’duk na‘ gida. ne ba zai yi wahalar gyaruwa
ba Sai ‘da Lami ta bata lokaci wurin ‘lallashin
Rukayya kafin ta bude baki ta ~ Zayyano duk
_’abinda ya faru tsakaninta da
Abubakar har izuwa yanda Tun kaifin ta kai aya
Kaka ta soma
‘sallallami tana rusawa Habu zagi, tana
mmmmm. “Yanzu in wanke’ yar in bashi shi ne
zai
zuba mata ido yana kallo saboda rashin mutunci
da wulakanci? Ni habu zai nunawa iyakata?” . ‘ ‘
Rukayya na kaiwa qarshe Kaka ta rushe da kuka,
k0 kalonta Rukayya bata tsaya tayi ba ta mike tai
Cikin daki ta haye kan gadon Kaka taci gaba da
kukanta.
Tabbas abin ba qaramin bakin ciki yaiwa Kaka ba
don yau tai mashi zagin da bata taba kwatanta
yiwa wani irinshi ba don ma dai
lami na‘gefe tana tausarta da ban san irin abinda
za tai mashi ba
Duk yanda Kaka taso ta lallashi Rukayya taqi
saurarenta, ita ala dole fushi take da ita. ‘_ Kaka
kuwa duk tabi ta damu, har suka kwanta
~dadaddare. .
Kaka dai ta kasa daurewa don gaba daya baccin
ma ya gagari idanuwanta, ta tashi zaune tana
kiran Rukayya ya kai sau uku kafin ta amsa. ‘
Kaka ta ce “Tashi kiji abinda zan gaya miki”.
‘ Rukayya ta ce, “Ni fa bacci nakc ji, ki fada
kawai ina jinki”.
Kaka batai musu ba ta cigaba da fadar.
“In har’dai ba habu bane autan maza a duniya to
kin gama aurensa tunda har ya wulaqanta ki
haka, ki barni dashi. K0 gaisuwa ban yafe ba idan
ta hadaki da shi kinji abinda na fada’ ‘ . miki”.
Rukayya dai bata tanka ba, _amma a zuciyarta
gani take gaisuwar ma bazata qara hadasuba
Mutumin da ya wulakanta ta, ya nunawa duniya
’ita da dan uwansa namiji amfaninsu daya
wajensa, to gaisuwar mece ce zata hada su? Ai
ba ma zata yarda ya sake ganinta ba.
****** **********
. Bangaren Abubakar kuwa tunda gari ya waye
misalin qarfe bakwai ya gama shirinshi na tafia
(ofiice) a matsayin shi na’ sabon ma’aikacin da
aka tura (curse) .su goma su uku ne kawai sukai
nasarar fitowa da (result) mai kyau, don haka aka
dauke su aiki, yau kuma ita . ce rana ta farko da
zai fara zuwa (offlce) din.
Suhailat na kwance akan katafaren gadonsu, tana
ta sharbar barci, har ya kammala shiryawarsa.
Bai yi tunanin tayar da ita ba saboda .bai ga
amfanin hakan ba tunda babu . wani abu da zatai
mashi yasa kai ya fice yana daura tsadadden
agogonsa a hannu.
Ya so ya biya ta sashin Rukayya yaga yata
kwana? Sai daisaurin da yake ba zai barshi ba
don haka inda so‘ samu ne ya dan karya ‘da ”
lafiyayyen girkin Rukayyar kafin ya tafi To hakan
ba zata samu ba, saboda qarfe bakwai dinma
harta dan gota
Hmmmmm kaka dai tace indai habu ba autan
maza bane a duniya ba to ba habu ba ruky
lol muje zuwa wai mahaukaci yahau kura admin
is back
RIKON KAKA
CHAPTER23
aka ce tai musu a can don haka bai tsaya Bata
lokaci ba ya dau motarsa a gaggauce ya tafi.
‘ Tunda suka isa wurin aiki shi da sabbin da aka
dauka irinShl basu samu sun shiga (office) ba sai
qarfe sha biyu tunda ya shiga (office) din nashi
sallar azahar da la’asar ce kadai ta fiddo dashi,
k0 abinci bai iya fitowa ya nema ba sai ruwan
(tea) kawai da yake ta faman kwarara ma cikinsa,
amma duk da haka har qarfeshidda bai samu ya
gama (clearing) din komi ba, a dole ya taho gida
saboda lokacin tashi ya riga yayi. ‘
‘ . Bai taho gidan ba sai da ya biya ta crepcy ya
kwaso tarkacen su (snacks) ice cream da lemuka
yayo leda biyu na Suhailal da kuma Rukayya
sannan ya nufo gida.
Tunda ya shigo falon bai nuti Bangaren kowacce
ba, kai taye wurin teburin cin abinci ya nufa
saboda wata irin yunwa da yake‘ji tana neman
kayar dashi.
Sai dai da mamakinsa ya iske tcburin wayam ji
yayi gabanshi yai wata irin faduwa wani irin
masifaffen Bacin rai ya shige shi, ya
‘juya a zafafe ya nufi Bangaren RuKayya tamkar
ita kadai ce a matsayin matar shi a gidan. Ya
tura kyauren falon, kai‘ tsaye yasa kai a cikin
falon nata yana kwala mata kira.
Jin da_ yayi babu alamar za’a amsa, yasa shi ‘sa
kai cikin‘ dakin baccin ‘ta sai dai mamakinsa, nan
ma wayam babu kowa a ciki. Ya maida kallonsa
akan qofar toilet din wadda ke a’bude.
Gaban Abubakar .yai wata mummunar bugawa,
ya juyo a firgice yayo waje. Dakin Suhailat ya
nufa, tana tsaye gaban (home theater recorder)
tana ta tikar rawa da wakar Adam Zango ta gayu
komai na mata ne.
Takaici ya kama Abubakar ganin bata ma san ya
shigo ba har sai da yaje ya kashe wakar sannan
ta waigo a tsorace sukai ido hudu dashi, ta
yamutSa fuska a gajiye tana fadar.
‘ “Am sorry, wallahi banji shigowar ka ba”. . _ ._ .
Abubakar yaja tsaki kafin ya ce.
“Ai dama ba‘zaki ji shigowata ba tunda kin qure
volume kina ta tikar rawa sai kace
“yar nanaye. lna Rukayya ta tafi ne?” Suhailat ta
bata tuaka tana kallonshi kafin tace. , “Rukayya
kuma? Akan wanc dalilin zaka lambayeni inda
take? Ka bani ajiyarta ne?” Abubakar ya hade
girar samadata qasa kafin yace
‘ “Ban gane na baki ajiyar taba? Ya zan lafi in
barki da yariya a gida in dawo kuma in tarar bata
nan in maki magana kuma kice na baki ajiyarta?
Jinan Suhailat, ban son rainin wayo kinji?”
itama ranta ya soma Baci, a ganinta ma in ba ya
rainata ba ya za’ai yai mata wannan tambayar? ’
Ta dauke kai tana fadar, “To na koreta ‘daga
gidan tunda ba gidan ubanta bane, ko nima zaka’
koreni ‘ ‘ ne‘?” Ran Abubakar ya yi wani masifar
baci, wai har ‘Suhailat tayi bakin da zata xagi
‘yar uwarsa‘? Lallai shi ya bata fuska, don haka
cikin
matukar Bacin rai ya shiga fadar
“Kin koreta kin kyauta, amma kamar
yanda kika ce ba gidan ubanta vane to nima ai ba
gidan uban babe hakaxalika tunda har gori ya
fara shigowa ciki nima zan bar gidan
yau kamar yanda itama ta barshi. Nine ke aurenki
Suhailat bake ke aurena
ba, don haka na baki zaBi k0 ki koma sabon
gidan da na gida da kudina kiyi zaman aure, k0
kuma ki zauna anan, .zaBi ya rage naki”.
Yana gama maganar ya fada dakin barcinsu.
Suhailat ta bishi da bala’i tana fadar.
“Yo aurenka din banza, Abubakar kai har kayi
kudin da zaka gina gidan da zaka sakani a Ciki‘.’
Ai dama tun kafin mu dawo qasar nan“ na gane
take-takenka, ka ajiye aikin kamfanin mahaifina
ne kanemi wani .aikin don kaji dadin’cin zarafina,
to baka isa ba, wallahi kayi tsururu. In banda ma
qaddara ai kasan nafi kariin ajin’. aurenka, ita
wadda kakewa rawar jikin dama can ita ce ajinka
ita ce dai dai kai ba __ ‘ ni ba”
wohoho mata kaiiii muje zuwa
Duk abin nan da take Abubakar na tsaye gaban
(wardrop) yana hada kayanshi a cikin akwati, bai
sake kallonta ba ballantana ya kulata. haka ya
hada duk ‘wani abu mai muhimmanci a cikin
akwatinshi ya gama zuge abarsa yaja hannun
akwatinsa ya fice daga gidan.
Har ya fice Suhailat ta raka shi da sababi, bai
sake kulata ba ya saka akwatinsa a bayan mota
ya fice ya zagaya gidan direba ya shiga yaiwa
motar; (key) yai gaba abinsa, ya barta nan. Da
Wauta kuma yana ficewa daga gidan sai. kuma ta
rushe da kuka cikin tashin hankali
‘ sai’ kace ba ita bace yanzu ke zazzaga masifa
‘ba har baki ’na kumfa. . ‘
Kai tsaye Abubakar gidan Haj. Maimuna ya fara
tsayawa, yai sa’a kuwa ya samu, oga mahmud a
gida, don haka suka baje a falo inda Hajiya
Maimuna ta qawata masu tebur da kayan abinci
da soye-soye kala-kala.
‘ Abubakar ya ‘ kasa taBa komi saboda tsananin
damuwa da yake ciki Mahmud ya
tsura mashi idanuwa yana fadar.
“Lafiyar ka dai Abubakar naga kamar baka .da
lafiya?” Abubakar ya jingina da makarin kujerar da
yake zaune yana kallon Mahmud da jajayen
idanuwansa cikin matukar damuwa ya soma
fadar
‘ “Lafiya qalau Oga, damuwa ce kawai”. ,Haj.
Maimuna dake tsiyaya masu lemu a glass cup ta
dago ta dan dube shi tana fadar
“Wallahi naga alama, don ni har na danji tsoro
don ban taBa ganika cikin irin wannan yanayin
ba” .
Abubakar ya shaki numfashi yana fadar.
“Ni ‘ kaina ina tausayin‘ _kaina Hajiya Maimuna
Suhailat ta. kOri yarinyar nan Rukayya –
ina’ (office) ban san ina ta ina zan fara
‘nemanta ba, na’ tabbatar matukar taje wurin
kaka ka’shina ya bushe”. ‘ . ’ .Haj. Maimuna
dake duke ta_ koma da baya ta zauna ‘akan
kujera tana fadar. “ta kori Rukayya yaushe?”
“‘Dazu”. Abuhakar ya bata amsa.
Haj Maimuna ta dafe kai cikin matuqar mamaki
tana fadar
“Ikon Allah, kuma har Rukayya ta baro gidan ba
tare data biyo tanan ba?”
Mahmud ya dubi Abubakar yana_ fadar.
“To kai tayaya ka sakarwa mace haka harta iya
korar wanda ka dauko ka kawo cikin gidanka
baka nan?” _ Kafin yai qokarin fadar wani abu
Haj. Maimuna ta karbe zancen da’ ‘. “Ai
Honarable duk abinda yake faruwa a cikin gidansa
ba laifin kowa bane laifin sa ne da sakacinsa.
Dama k0 da Suhailat bata kori Rukayya ba itama
Rukayyar ta soma tunanin guduwa ta bar maka
gidanka. _ . , Abubakar ka ajiye mata biyu a cikin
gida amma ka tauye faya akan daya saboda wani
son zuciya can ~ naka. Shin ita Rukayyar ba
matarka’ bace? Ko ita ba mace bacc? K0 kana
tunanin bata buqatarka? Amma ka’ biyema “mace
ka tauye yarinya, ka mayar da ita ‘yar aikin
gidanka ba’ wai matarka ba, ku ka dinka ‘
wahalar da.ita’don kawai an aura maka ita ba
. , . don kana so ba. Shin kana ganin Ubangiji zai
barka ne k0 kana ganin kana da wani makari da
zaka iya kare kanka a wurin Ubangiji?
Dama ni jiranka nake kawai ka dawo in hadaka
da Honarable yai maka nasiha tunda kuma an
koreta ai shi kenan, dama abinda kake
so kenan tatafi ta baku wuri ta yunkura ta mike a
zafafe tai falonta zuciya ta kawo mata wuya
kamar zata fashe saboda bakin ciki, ita a ganinta
Abubakar ya cancanta a kirashi azzalumi mai
bautar dana qasa da shi.
oga Mahmud ya dubi Abubakar yana fadar. “To
kai ta yaya duk wadannan abubuwan ~suka faru
haka Kana aikin me?”. ‘ ‘ ‘ Abubakar ya kasa
magana, ya rasa abinda ke mashi dadi daga
yanda yaga Hajiya Maimuna ta hau yasan zai
iske dubun haka a wurin Kaka. _ .
Oga Mahmud Yace”Kaifa nake saurare Abubakar
kayi shiru
Abubakar ya sauke numfashi kafin ya soma
magana.
“Wallahi Mahmud duk aikin zuciyane kasan
Rukayya ba sonta nake ba kakace tasa dole“: na
aureta, tasa dole na hada su da suhailat Gashi
gidan da nake zaune mahaifin Suhailat din ne ya
bamu aronshi kafin nayi nawa, gashi kuma ba son
Rukayyar nake ba, wannan ne ye ‘taimaka wurin
tauye mata haqqinta.
Amma da taflya tai tafiya ni da kaina
naji hakan bai kamata ba, hakan ne yasa na
harhada kudi masu yawan gaske nasai qaton fili
a Batagarawa low cost don a ganina idanna ce
zan bawa Rukayya matsayi na mata a ‘wurina a
cikin gidan uban Suhailat duk abinda akai mana
ni na ja.
‘ Ban fara ginin ba na samu tafiya qasar nan yin
wannan (course) din, na dauki Suhaila muka lafi
kudin alawus din da aka rinqa biyanmu daSu na
gina filina, daga can qasar na turo da zanen gida
da nake so muna dawowa
aikina na ajiye a ciki a kamfanin mahaifin
Suhailat tunda nayi nasara akan (course) din da
aka tura mu yai mana murna sosai
Tun kafinmu iso gidanmu na sanar da Suhailat a
gidana zamu_ sauka, amma ta qiya a dole muka
dawo gidan mahaifin nata.
Ni don da yanda naso in fara ajiyeta a gidan nawa
sannan in dawo in dauki Rukayya itama na kaita
gidan. Sashi uku ne iri daya nawa da na RuKayya
da kuma na Suhailat to sai ta Kiya a dole na
kyaleta, amma dai na sakawa raina zan dauki ita
Rukayyar da sunan na kaita’ qauye sai in kaita
can gidan nawa indai data matsayinsu na matana
sannan da na dawo in sanar da Suhailat gidana
na kaita na bata irin matsayin da itama na bata
nasan Suhailat tana matuqar sona zata haqura
idan ma bata yarda ‘ ba to sai ayi duk yanda
za’ayi tunda ni dai nasan inda .na dosa sai gashi
ta koreta ban sa yanda zanyi ba nasan da wuya’
idan kaka zata saurareni ballantana har ta
fahimce ni”. ‘
*Oga Mahmud yajinjina kai kafin yace.
“Ai duk da haka Abubakar kayi matuqar wauta,
amma ni a ganina shiryawa kawai zaka yi ka tafi
biko da sunan kai baka ma san yanda akai ta
taho ba, a can ne za’a fada maka kishiya . ce ta
korota, kaga daga nan sai kasan sauran “‘
bayanin da zaka yi ka samu a baka matarka ku
taho. ‘
Abubakar yayi murmushi cikin matukar jin dadi
yana fadar
”Aiko ka ba da shawara yanzun nan zan je don
banga abinda nake jira ba”.
Oga Mahmud ya ce, ‘Amma kafin ka tafi din ya
kamala ka fara biyawa ta gidansu Suhailat din ka
sanar da mahaifinta duk abinda ya faru
tsakaninka da Suhaila! din don kada ta rigaka
zuwataje tai maka ‘yan qulle-qulle’. Abubakar ya
ce, ‘Yanzu fa barima ka gani
Ya mike tare da miqawa Mahmud hannu suka
Kara yin musabiha sannan sukai sallama ya tafi
‘Abubakar ya isa gidan su Suhailat yai sa’a kuwa
mahaifinta yana nan’ don ‘haka a
falonsa akai mashi masauki, sai dai Abubakar bai
san yanda ake kai qara ba tunda bai tababa gashi
yana matukar Jin nauyin sirikin nasa hakan ne
yasa sai da yai tA ‘yan zagaye zagaye kafin ya
iya zayyanowa mahaifin Suhailat din abinda ke
faruwa tun daga aurensa da Rukayya har izuwa
yanzu.’
Alhaji ya jinjina kai yana fadar;
lkon Allah, yanzu wuyan .Suhailat har yayi
kwaridn da’zata dubi mijin aurenta tai .mashi
wannan rashin mutuncin? To ba‘komai, kada ka
damu, kayi haquri gida dai nawa ne don haka
tunda Allah Ya buda maka kayi naka to nima na
karbi nawa kuma bance ka dawo gidan nan
bikonta ba, yanda kace ta koma naku gidan tasa
Kafa ta shure to haka zata kwaso qafar dai nata
taje ta iske ka Ka’bani , dan lokacu
ln banda sukarcinta ai shi aure nufi ne na Allah,
idan Allah Ya nufi mutum da shi babu Wanda ya
isa ya hana Don haka Abubakar kaje ka maido da
matarka, kada ka bari mace tayi
rinjaye akanka“.
Hmmmm lol an kammala da iyayen suhailat
sauran mai ran qarfe hajia kaka koya zasu
kwasota da abubakar oho naku har kullum A,I,S
ke cewa mu tara donjin ci gaba da yaddah zataci
gaba da kasancewa
cont it
RIKON KAKA
CHAPTER 24
Abubakar ya amsa da, “Insha Allahu”. Sannan
sukai sallama da Alhaji ya tafi abinsa cike da
qarrfin gwiwa ya dauki mota ya nufi Dandagoro
zuciyarsa cike da addu’a tare da fatan samun kan
Kaka ta bashi matarsa k0 ya samu natsuwar
zuciyarshi.
Karfe tara na dare ya iso qofar gidan Kaka, ya
faka motarshi ya’fito ya kukkulle’ qofar motar,
sannan ya ‘nufi .cikin gidan ”zuciyarshi cike da
fargaba ya . soma jera sallama. Daga daki ya jiyo
muryar Kaka na
amsawa, don haka ya nufi dakin kai tsaye yana ta
faman addu‘a a zuciyarshi. Ya yaye labulen‘ dakin
ya shiga Kaka na daga kwance da hasken wutan
lantarki
Ya durqusa daga bakin qofa yana gaishe daKaka
cikin girmamawa-, tamkar babu abinda. ya faru,
ta amsa mashi cikin sakin fuska, abinda ya fara
bashi mamaki kenan wanda ya. sashi tantamar
anya kuWa Rukayya tana gidan‘.’
‘ Gabanshi ya yanke ya fadi,yaja daga
tsugun0n da yayi ya zauna yana kallon Kaka ya
ce
‘ “Harkun kwanta kenan?” Kaka ta ce, “To me
muke jira?” Ya danyi jim yana ta sakesake a
.zuciyarshi, so yake kawai Kaka ta tare shi da
maganar Rukayyar amma tai burus ta share shi,
abinda ya Kara sashi cikin rudani kenan, ya rinka
waige-waige cikin dakin, babu ta inda ya hangi
alamarta. ‘
Wata zufa ce ta soma keto mashi da yaga ya
share fiye da minti talatin a zaune, ita Kaka ma
tuni har ta soma barcinta. Ba yanda ya. iya
shima haka ya mike ya fice jikinsa a kasale bai
‘xo da Shirin kWana garin ba, amma kuma yanzu
baiga ta tafiya ba ina zai sa kanshi yanzu ’ idan
aka ce Rukayya ta Bace?
Sai da ya leka (toilet) yaga babu kowa a _ciki
sannan ya wuce‘ tsohon dakinsa ya budc ya
shigé ya kwanta akah katifarsa, babu alamar
barci a cikin idanuwansa haka yaita juyi shi kadai
a cikin daki daga qarshe kuma ya mike yaje‘ya
‘dauro alwala ya dawo dakinsa yaita . jero
nafilfili: yana addu’ar Allah Ya bayyana
mashi ruky
Bangaren Rukayya kuwa tunda ta jiyo muryar
Abubakar yana sallama ta wantsara ta. fada
bayan gado tai kwanciyarta, tana jinshi ya qaraci
zamansa har ya fice sannan ta mike ta haye kan
gadon tai kwanciyarta.
Washegari misalin qarfe. takwas Abubakar ya
gama shirin tafiya (office) ya shiga dakin ‘Kaka
da niyyar yai ma Kaka sallama,‘ akai sa’a
Rukayya tana kewaye tana watsa ruwa, saboda
wankan safen da ya riga ya kama mata jiki, don
haka har ya gama yiwa ‘ ,Kaka sallama ya filo ya
hau motatsa ya tafi
bata sani ba. ~
A moto Abubakar ya rasa abinda ke
mashi dadi, ya shiga cikin matukar damuwa da
tashin hankali Tabbas ya sani Rukayya bata
gidan Kaka, to ina ta tafi? To kuma idan har bata
‘zo gidan ba ya akai Kaka bata tambaye shi
.yaya Jika ba? Sannan bata tambaye shi yaushe
ya dawo daga tafiyar shekara daya da rabin daya
tafi ba, da kuma bata daure mashi ba ta ‘ :karbe
shifaran-faran anya kuwa babu wata
maqarqashiyar da Kaka ta :shirya masa‘? ldan
kuma akwai ta yaya zai iya ganewa tunda bata
bashi fuskar hakan ba? Da wannan tunae tunanen
har ya iso (office) dinsa zuciyarsa babu dadi duk
ya fita hayyacinsa. Shi ji ma yake tamkar bai da
lafiya, saboda da qyar yake iya jan qafafuwansa,
sai kace mai ciwon lakka kwatakwata bai da
kuzari a jikinsa.
Cikin kwana uku duk inda Abubakar yasan
Rukayya zata iya zuwa sai da yaje ya nemota,
amma bai sa meta ba gaba daya ya zabge ya fita
hayyacinsa, shi baima san zuciyarshi ta kamu da
son Rukayyar ba sai *yanzu data kufce mashi,
don haka washegardi safiyar.juma’a yana tashi.
daga (office). Karfe hudu ya nufo dandagoro
gidan Kaka, ya yanke :‘shawarar zai sanar da ita
kawai tunda barin kashi a ciki baya maganin
yunwa. . ‘ Da sallamarsa ya shiga cikin gidan
babu kowa a. tsakar gidan sai Lami mai aiki tana
“wanke a’laiyyahu a bakin famfo sai da ya gaisa
da ita sannan ya wuce dakin Kaka kai tsaye inda
yake jiyo sautin redio wanda ya karade gidan da
wakar mutanen Niger wadda aka sako a gidan
radio, Abubakar ya yaye Labule cike da mamakin
‘yau. Kuma Kaka kida ake sha
‘ kenan, ita da take fada idan wani ya kunna’ta .
ce xa’a cika mata kunne.
Ya yaye labulen dskin tare ‘ da sallamarsa, sai
dai wa zai gani? Rukayya ce kwance akan gadon
da radio a kusa‘da ita daga’ ita sai farin dogon
siket irin
‘budadden nan, sai ‘yar Bingilar bes dinta iya
cibiya mai siririn hannu, babu k0 kallabi akanta.
Ai Abubakar bai san lokacin da ya fado cikin
dakin ba yana kiran sunanta
“Rukayya, dama kina nan kika barni nai
.ta wahalar _ neman ki?”
RuKayya maganar tasa ta daki dodon kunnenta
tamkar saukar markade bata san lokacin‘ data
zabura ta mike ba ido waje
Abubakar ya bita da kallo tundaga sama har
qasa, kafin ya hadiye Wani abu mai kamar yawu
a abakinsa, ya langaBe kai cike da alamun
gajiya ya ce . “Kin tayar min da hankali Rukayya,
kin ‘wahalardani, kin wahalar da zuciyata.
Haba Rukayya, me yasa kika biyewa Kaka ku ka
~ dauki alhakina?”
Rukayya ta cigaba da kallOnShi cike da mamakin
kalaman ,dake ‘fitowa .daga bakinshi, shi kanshi
bai san lokacin da suke fitowa daga baccin nashi
ba, sai dai abinda ya sani kawai shi ne. gaskiyar
abinda ke zuciyarshi ne yake ‘ furtawa ganin tayi’
shiru tana kallonshi‘yasa ” shi matsawa da niyyar
damqo hannunta. ‘ , Tai saurin ja da baya tare da
bata fuska, cikin sanyin murya Abubakar ya ce . ‘
“‘Fushi kike. dani? Kiyi haquri, nasan nayi kuskure
kimin afuwa insha Allahu hakan ba zata sake
kasancewa b…”. . Tsakin da Rukayyar taja ne ya
‘katse shi daga cigabada zayyano jawabin naSa,
ya bita da‘kailo cike da mamaki. A dai ,dai nan
kuma
Kaka ta fado dakin riqe’da butar data fito daga
makewayi da ita sai faman haki take, ta dubi
Abubakar. ‘ “Kai malam, fice min daga daki kaji,
mutumin banza mutumin wofi”. Abubakar ya juya
inda take yana fadar. . “Haba_ Kaka, yanzu‘
dama Rukayya tana gidan nan shi ne ku ka
Kyaleni cikin tashin . hankali tsawon sati guda?
Duk da dai ni din
mai laifi ne amma ai..Kaka ta katse shi, “Habu ba
surutu na
nema ba da kai, cewa nai ka fitar min daga
‘ daki kawai”
_ Abubakar ya langobe kai, “To naji zan fita
amma tare da matala”.
’ Yana maganar ya nufi inda Rukayya take da
niyyar cafko hannunta, Kaka ta daga butan dake
hannunta ta maka mashi akai duk ruwan dake
ciki suka juye mashi a jiki, yai saurin rike butan
yana fadar ‘
“Allah Ya baki hakuri nasan nayi laifi koma dai
me: akai min ni dai hakuri ne nawa, kuma ‘
zan ta baki shi har sai ranar da kika huce kika _
bani matata”.
Yana gama maganar ya juya jikinshi a sanyaye
ya bar dakin Kaka ta raka shi da harara har ya
fice sannan ta maida kallonta wurin Rukayya ta
ce
“Ke kuma sakaran banza kinyi tsaye sokoko yana
ta tsaraki da wannan dadin bakin . nashi da yake
ba wayau ya isheki ba. Yo in nice har ya isa ya
matso inda nake ma ban rotsa mashinkai ba inga
ta karyar rashin kunya”. Rukayya dai bata ‘tanka
ba sai dai ta koma da baya ta zauna akan. gadon
bata da ta cewa ita ganin abin ma take tamkar a
shirin film in banda abin Kaka k0 giyar wake
tasha ta yarda ‘ta Kara komaWa gidan Abubakar
mutumin da bai sonta, bai qaunarta, haka kawai
ya cigaba dabautar da ita a banza. _ .
_ Bangaren Abubakar kuwa‘ ganin Rukayya ya
rage mashi tashin hankali a cikin zuciya saboda a
yanzu yasan inda take yaqi guda ya rage mashi
wato yanda zai yi ya shawo kan Kaka ta? bashi
matarshi ya sani ba abu bane
mai sauqi ba yin hakan. to amma ya ya iya da
samarin kakarsa? Haka dai zai ta haquri harya
samu ya tadda nasara. Duk da baizo da shirin
kwana garin ba amma a yanzu dole ya tare don
baiga ta tafiya ba har sai ya Shawo kan Kaka. ‘
Sai dai duk yanda yai zaton’ abun ya wuce nan,
don gaba daya Kaka ta ida birkice mashi. k0
kadan bata sauraren shi da ta gama ya samu
wuri ya tare a gidan saita tura Rukayyar ta
“tafi wurin .dangin mahaifinta wai ta gaishe su
tai masu kwana biyu.
Lokacin da Abubakar ya fahimci Rukayyar bata
gidan ba qaramin tashin hankali ya shiga ba, ya
tisa Kaka gaba yana fadar.
“Don girman Allah Kaka ina kika tura mani
mata‘?” _ ‘ ‘
Sai data harare ‘shi kafin tace“habu tun wuri ka
fita idona in rufe na fada maka, na kuma
maimaita maka takardar sakin yarinyar nan nake
jira kaqiji to mu zuba‘ na rantse sai dai kaga
sammaci, don wallahi kotu zan maka ka”. ‘ -.
Abubakar ya dafe kai yana maimaita.
“Innalillahi wa inna ilaihi raji’un! Wai Kaka sai
yaushe zaki ji tausayina ne? Kullum ina qokarin
in ’kwatanta maki ba zan iya sakin yarinyar nan
ba, amma kinki ki yarda na fahimci’ so kawai kike
ki kasheni da raina? Yarinya da aurena akanta
amma ki daukéta ki kaita wani ‘wurin da ban san
k0 ina bane don dai kawai kinga banda yanda
zanyi. ‘ ‘
’ Kaka ta ja filo ta haye saman gado tana fadar,
“In “ma da yanda zaka yi din ba sai kayi ba, aure
ne ance ba’a yi ka bawa yarinya takardar sakinta
tunda ba kai bane autan maza ba kaqiya. To ba
sai kai ta riKo ba duk ranar daka gaji‘ka’saki
amma Rukayya kam kai da gininta sai dai a gidan
wani. Tana can na kaita inda ‘zata samu mijin da
ya fika tayi aurenta, kai kuma saki ne kai ta riqo.
Gaban Abubakar ya yi wata mummunar faduwa
da bai taBa yin irinta ba, tabbas yasan Kaka
‘tana da sanin addini dai dai gwargwado, , amma
hakan bai hana shi gasgata zata iya aurar da
Rukayya da aurensa ba saboda yasan shekaru
sun ja akwai rudu da rikicin tsufa a
a
tattare da ‘ ita. Wasu irin hawaye masu zafi suka
tarar masa a cikin idanuwa, yanzu ya zai yi?
Wannan wane inn bala’i neya tunkaro shi’! Lallai
yana cikin jarrabawar rayuwa.
Ya bude bakida niyyar ya cigaba da yiwa Kaka
magiya sai gani ya yi tana kwasar munshari, lallai
ashe ya dade cikin duniyar tunani bai sani ba.
_Jiki a sanyaye ya. mike yai gaba. Washegari
tunda sanYin safiya ya shirya ‘ ya koma Katsina
bayan ya ajiye mata kudi
masu yawan da zata yi amfani daSu. ‘ ” Sai daya
kwashe tsawon sati biyu bai dawo garin ba har
saida ya turo mata su Oga Mahmud . tare da
matarsa Hajiya Maimuna’ suma sukai nasu
lallashin da ban baki amma Kaka taKi sakkowa
daga dokin naqin da ta hau, kira kawai take idan
bai kawo’ takardar sakin da tacc ba sai ta ishe
shi har gida da takardar tsammaci. Ba yan’da su
Hajiya Maimuna suka iya haka suka dawo bayan
sun juye mata sakon
tarkacen kayan abincin da Abubakar ya shake
masu but din mota, ya ce a kawo mata.
Duk rashin arzikin, da take mashi bai jin zai Iya
hana ta abu daya daga cikin abubuwan jin dadin
rayuwar da yake bata, duk da yana jin zafi da
kuma ciwon rashin tausayin da take nuna masa
qarara, bayan yanzu shi abin
shi yanzu shi abin a tausayawa ne mutumin da
yakr zaune da matarsa kamar Suhailat amma
yanzu ya zama gwauron qarfi da yaji, komai shi
yake yiwa kansa dai-dai da sharar falukansa da
gyaran daki daga girki kafin ya fita (office) sai ya
samu dan dama k0 da kunu ne k0 ruwan (tea) ya
ci da bircdi sannan ya tafl, haka idan ya
daw0_duk uwar gajiyar daya’ kwaso sai ya age
ya dafa abinda zai ci sannan yai wanka ya
zauna, tunani ya aure shi babu inda yake jin
dadin zuwa shi yasa yake zamansa a gida daga
shi sai maigadi ,sai kuma yaronsa Laminu mai
kula da fulawoyi shi ne kuma ke mashi wanki da
sauran ‘yan aikace aikacen da ba’a rasa ba. ‘
Hmmmmm su kaka manya gaskia na tausaya ma
habu
A,I,S
RIKON KAKA
CHAPTER 25
Abubakar ya zama bai da :abokin hirar da ~ya
wuce t.v sai’ kuma tunanin RuKayya wanda yake
kwana dashi ya kuma tashi da shi wannan ita ce
rayuwar Abubakar a sabon gidansa. Satin
Abubaka biyu ya kasa daurewa ‘ ya nufo
Dandagoro bayan ya sha jinyahar ta tsawon
kwana uku’, shi kadai babu wanda ya sani, duk
‘wanda ya. kalle shi a yanzu zai fahimci halin da
yake ciki saboda irin ramar da yayi ya zama
kuma wani (so silent) kamar ba
shi ba.
Lokacin da ya iso gidan Kaka bata nan ‘sai dai
Lami_ wadda ke ta darzar ’wanki, Abubakar yaja
kujera ‘yar tsugunne ya zauna a gajiye kamar
wanda yasha gasar tseren gudu ya gaji. Ya
gaishe da Lami cikin sakin fuska, La‘mi ta amsa
cike da, tausayin Abubakar din yanda yabi ya
zabge kamar bashi. ba, ita dai daukar alhakin
yaron ya isheta haka. Ta zauna akan kujerar da
take wankin akai tana kallon Abubakar dinda yake
tambayarta k0 Rukayyar
ta dawo?
Lami ta sassauta murya kamar mai tsoron wani
ya jiyota, tace. “bata dawo ba, sai dai k0 in fada
maka
inda take”. Abubakar ji yayi tamkar ta tsunduma
Shi
cikin gidan aljannah, don tun kafin ta fada mashi
ya soma jero mata ruwan godiya. Ai tana fadi
mashi tana Bakori gidan qanin“ mahaifinta tsam
ya mike yai mata kyauta mai tsoka ya fice ya
fada motarshi, kai tsaye ya dau hanyar‘ Bakori,
bayan ‘ya tsaya gidan man Dandhgoro ya shake
tankin motarshi taf da mai
,,,,,,,,,,,, ,,,,,,,,,,,,,
Bakori gidan qanin mahaifin Rukayya ne marigayi,
uWarsu daya ubansu daya, yana zaune a
gidanSa_ shi da matansa guda ukuTasallah,
Lantana da kuma‘ amaryar su Larai. Yana da’
ya’ ya a qalla sun kai ishirin da wani abu, wasu
sunyi aure wasu kuma basu yi ba, suna nan mata
da maza.
zuwan Rukayya garin ba qaramin mamaki ya
bawa Kowa ba, saboda tun Rukayya tana yarinya
suke son Kaka ta rinka: turota tana ganin ‘yan
uwanta suna zumunci amma Kaka taqi, ita allan
kalafar bata yarda Jika tai nesa da ita ba, sai dai
ta dauketa suje su wuni tare su dawo. Wannan
ne: yasa ba wani zumunci mai qarfi ‘tsakanin
Rukayya da’yan uwanta.
Don haka yanzu da tayi aure tazo masu wannan
dogon zaman ba qaramin mamaki ya _ basu ba,
don haka sukai tunanin aurenta ne ya mutu.
Itama kuma ta tabatar musu da hakan.
‘ Kawu yaji haushi ba kadan ba, don ’ a ganinsa
irin hakan ceke sawa a guji auren zumunci don
gudun bata zumunci. ‘
Rukayya taji dadin zama a cikin kauyen
’saboda ‘yan uwanta da kowa na son ace ‘ ‘yar
gayun nan ‘yar uwarshi ce hakan ne yasa har
rububinta ake a cikin yara da matasan gidan. ‘
“ Jamilu .yana daya daga‘cikin matasan ” gidan‘
‘yan gayu masu ji da karatun N.C.E,
wanda yana ganin Rukayya zuciyarshi ta ayyana
mashi ya samu matar aure irin wadda yake burin
aure, don haka ya yi kane-kane ya hana kowane
saurayi na gidan raBarta don gudun‘ kada ma
wani’ yai masa shigar sauri..
Duk da bai furta son da baki ba amma aiyukanshi
sun nuna, don duk inda Ruqayya zata jeshi ne
mai kaita da sabon mashin dinshi Jincheng roba-
roba, a gidan har sun fara fahimtar inda ya dosa.
lnda ita kuma Rukayyar ‘ take daukar duk
zumunci ne kaWai;
A yanzu haka ta riga ta shirya komawa gida gobe
don haka yau shirye shiryen taflya _ kawai take,
tun safe suke yawo da Jamilu tana bankwana,
.zuwa yanzu haka gidan Mariya . zasu qanwar
.jamilu dake aurc cikin garin, amma basu samu
fita ba sai bayan sallar magariba. ‘
Tayi kyau sosoi cikin riga da siket na shadda
maroon colour, ta yane kanta da (milk) ’ din
mayafi mai Shara-Shara, sai dai yana da
dan girma ba Iaifi Ta Saka takalminta mai tsinin
dunduniya. ita kanta tasan tayi kyau balle Jamilu
da ya goyota saman mashin dinsa, sai yaba
kwalliyar yake tare da kwarzanta ta. ‘ ita k0 sai
dariya take mashi, don ta’san duk zolaya ce irin
tasa, don haka ta biye mashi suna ta kWasar
dariya. ‘
Suna qokarin hawa titi Abubakar na ‘ qokarin
shiga layin_ da suka baro, idanuwanshi sukai
tozali da su suna ta kwasar dariya, wani irin
gingimemen abu ya tokare mashi zuciya ~wanda
yasa saura kadan da motar ta kwace mashi. . ” _
Ya taka wani mahaukacin birki wanda « yasa
qura ta tashiya juya kan motar yai a sukwane ya
rufa masu baya, ya bar jama’ar wurin na faman
atishawa tare da Allah Ya isa ga wanda bai ma
san sunayiba saboda an shiga haqKinsu kuma
hakan haramun né a Musulunci.
’Abubakar bai samu shan gaban su ba har sai da
suka sauka daga kan babban titi suka hau .
Karamin titi sannan ya samu nasarar shan
gabansu da mota, ya haske su da farin hasken
fililun motarsa
Jamilu ya ja birki a haukace, sannan ya soma
aunawa mai motar zagi. itama Rukayya ranta yai
masifar Baci, sai da Abubakar .ya gama qare
masu kallo suna ta kare-karen idanuwa tare da
zage-zage sannan ya bude motar ya fito.
‘ Tun kafin ya qaraso Jamilu da Rukayya suka
sakko daga kan mashin din suka kaucewa
. dogon hasken da_Abubakar ya haske su dashi.
Abubakar na qarasowa Jamilu ya cire hannu da
zummar ya mare shi, Abubakar‘ yai caraf da
hannun ya rike gam,’ muryarsa a sanyaye ya ce.
“Ina zakaje mani da mata?” Jamilu ya fincike
hannunshi cikin zafin zuciya yana fadar. ‘ ‘ “Uwar
wacc ce-matar taka?” .
‘ Abubakar ya nuna Ruqayya ‘ da danyatsanshi
manuni ba tare da yayi magana ba.
. Takaic’i , ’ya_ .kama Jamilu, ya haske. ‘
Abubakar da kallon banza kafin’ ya ce.
“Lallai kai ka tabbata mahaukaci, qaramin ,dan
shaye-shaye. To k0 salansa kake sha qarewar
hayaqi ni na fika iskanci”.
Abubakar ya ce, “Ai na lura tunda har ka
iya daukar matar aure” Haushin maganar
Abubakar ta kama
Jamilu har ya daga, murya yana nuna Abubakar
yana auna’ mashi ashariya, abinda ma ya janyo
hankalin ‘yan tsirarun mutane masu wucewa
kenan sukayo kansu tare da buqatar jin ba’asin
maganar Jamilu ne ke ta faman kora masu
jawabi ‘
cikin bacin _rai, sai da’aka gama sauraronsa
‘sannan aka ,bukaci jin ta bakin Abubakar wanda
ya harde hannuwa a ‘Kirji yana kallon su’ daya
bayan daya. Ya maida kallonsa akan ‘
Rukayya,yace ita ya kamata ku tambaya, gata
nan”.
. Jamilu ya dubi Rukayya yana rawar haBa, ya
ce. ’ “Ai ni nasan wallahi bata sanshi ba, irin
yan iskan gari ne kawai, k0 kin sanshi Rukayya?”
Sai data tabe baki kafin ta ce
“Ni ban sanshi ba”. Ai kuwa jama’a kamar jira
suke aka
hayayyakowa abubakar, don Jamilu qarfin hali ma
har kwalar rigar Abubakar yake ciyowa wai a
duke shi. Ai kafin ma ya cire hannun nashi daga
kan kwalar abubakar ya dunkule yatsun
”hannunshi ya kai mashi ‘wani dan marayan
naushi a mahagurba, yai wani irin ihu ya dafe
wurin da tuni ya baci da jini.
Abubakar ya qara mika hannu ya cakumo shi
yana Kokarin sake narka mashi wani naushin
jama’a suka tattare masu zakalkalewar ciki suka
dawo neman sasanci naya saki wuyan rigar
Jamilun, amma babu alamar zai saki din duk da
idanuwan Jamilu da suka
yo warwaje yana ta kakarin wahalar Majiya masu
qarfin ciki ne suka fara qokarin bambare hannun
Abubakar din, amma k0
gezau bai yi ba, don haka aka soma rokonsa da
ya sake shi din ‘
Bai saurare su ba ya maida kallonshi akan
Rukayya dake tSaye tana ta rawar haBa tare da
rarraba na mujiya, ya daka mata tsawa.
“Yanzu kin sanni k0 sai na kashe: shi
tukunna za ki sanni?” ‘ Rukayya jiki ya dauki ciri,
muryarta na rawa ta ce ‘
“Idan na sanka sai me? Ina ruwana da kai?
Mugu, azzalumi kawai, wallahi Allah sai
. Yai mana sakayya”. Abubakar yayi wani
malalacin murmushi‘
sannan ya saki Jamilun .yana fadar.
’ “To kaji k0 ni wane ne a wurinta, mijinta
ne data gudo ta bari kuma kaine baka sanni ba
amma ni na sanka shi yasa ma tun farko ban yi
niyyar taBa lafiyar jikinka ba, kaine kaja da
taurin kai irin naka, amma kayi hakuri”. Jamilu ya
rasa abinda zaice sai faman
mazUrai yake Abubakar ya ”tura ‘hannu cikin
aljihu ya damtso kudi mai yawa ya soke mashi
cikin aljihu yana fadar.
ga wannan‘ ka rage zafi”.
Bai bari yace’wani abu ba ya damki hannun
Ruqayya tana turjewa tare da borin kwacewa
haka yaja ta da qarfi ya sakata a mota ya rufe ya
zagaya ya shiga mazaunin dirrba yaja suka tafi.
Kai tsaye gidan Kawu ya nufa ya kulle Rukayya a
motar shi kuma. ya nufi cikin gidan, saukinta ma
akwai AC a ciki daya kasheta.
da zafi
‘ A zaure ya samu kawu a kwance yana sauraren
rediyo, Abubakar ya durkusa a gabansa suka
gaisa. Bai gane Abubakar dinba sai da yai mashi
bayani sannan ya shaida shi. Nan fa Abubakar ya
sanar da shi duk abinda ke faruwa tun daga
dalilin barin Ruqayya gidanshi.
har zuwa yanzu. Mamaki ya kama Kawu ya rinqa
zuba
sallallami yana fada akan danyen hukuncin Kaka
da kuma wautar Jamilu, daga,qarshe yaiwa
Abubakar naisha da kuma fatan’ alkhairi. Yasa ya
kira Rukayyar itama yai mata nasiha sosai
Ya so su kwans sai gobe su juya, amma
Abubakar ya ce a‘a, saboda zai je office.goben.
Kawu yasa RuKayya ta kwaso kayanta,“ ya
zubaSU mota sannan sukai gaba bayan yaima
kawu kyautan kudi masu yawa sannan suka
kama. hanya babu wanda ya kula wani, Ruqayya
ta gaji da kukanta har tai shiru. Bai ce mata ci
kanki ba har burci barawo yai awon gaba da ita
Basu iso Katsina ba sai karfe goma .saura ‘da
yan mintina, maigadi ya bude_ mushi qofa ya
kutsa .motarshi a ciki kai tsaye gurin ajiye motoci
ya faka motar tashi sannan ya fito a gajiye yake
likis dan da kyar ma yake iya daga. kafa ya
budema Rukayya dake Zaune yana kokarin kaukar
ta ta farka a tsorace
gami da ture hannayen nasa Ya yi murmushi
sannan ya matsa yana fadar ., . ‘ “Ki fito mun.
iso” Ruqayya ta bata fuska tana fadar:
Ni wallahi bahu inda zan matsa ‘sai ’ka . maidani
gaban uwata
Abubakar yai dariya“ sosai kafin yace
”Wacece uwar taki kuma? Kidai ce kakarki me
sangartar dake, kuma yarinya ke da qara ganinta
qila sai kin koma wankan jego“ Rukayya ta
harare-shi tare da tabe mashi baki ta dauke
kanta ta turo mashi qeya.
Shi daria ta bashi don haka bata ga lokacin da ya
janyo hannunta ba sai dai ji tayi an sureta gaba
daya anyo waje da ita ; ‘
Rukayya ta soma shure~shure tana zillewa amma
bata kufce daga hannuwansa ba har$ai da ya
danganata da katafaren falon gidan wanda wurin
zilIe-zillenta tasa suka fadi akan‘tayils, amma duk
da haka nan bai saketa .ba, tana cikin
hannuwansa sai da ta gartsa mashi cizo a
hannuwan sannan ya sakcta ita kuma ta zabura
ta mike ta” kwasa aguje ‘ta barshi, falon,
amma‘sai ta kasa bude qofar a bude take ba kcy
aka Saka ba k0 sakata ba amma ta datse Haushi
ya kama Ruqayya, ta rinqa jijjiga qofar da ko
gezau bata yi.
Abubakar yana kallonla ya mike yana dariya yai
shigewarsa kicin hankalinsa a
kwance
Hmmmm lol jama,a wai ya za,a kwashe da
kakalle ne idan har taji labarin habu yaje ya
dauke matarsa?
naku har kullum A,I,S KE CEWA i luv y’ll
cont it
RIKON KAKA
CHAPTER 26
ya dora musu girki yau zuciyarsa fes take da
nishadi marar misali.
, Nama ne ya gasa sannan ya dafa
dankalin turawa da indomie ya gama komi tsaf ya
jera ‘a dan farantin ya dauko kwalin ‘Iemu guda
biyu tare da robobin ruwan Faro suma biyu ya
jera a saman (carpet) ya sameta ta hada kanta
da kujera kuka kawai take amma marar sauti sai
dai za’ a iya jiyu shasshekarta
Abubakar ya ajiye tiren kayan abincin a gabanta
sannan ya raba gefenta ya janyota jikinshi’ ya
rungume yana kokarin lallashinta bata ture shi ha
amma kuma bata daina kukan ba
Abubakar ya dora kanta a saman. qininshi ya
Kara rungumrta yana fadar.
‘ “Kiyi haquri‘ don Allah ki daina kukan nan haka
nan kada kanki yai miki’ ciwo”.
Yana maganar yana gyara mata gashin
kanta wanda ta turo kallabinta wurin kokawar
dazu.
Rukayya ta soma magana cikin kuka. “Na ce
baxan zauna ba ka maida ni gida, ka maida ni
amma kaki don dai ka kawoni in rinqa‘yi maka
girki da aikin gida. Na rantse da Allah ba zanyi
ba”. Abubakar ya yi murmushi yana fadar. “‘bama
sai kin rantse ba ‘yar gidan kaka, indai kin
amince zaki zauna dani magana ta qare, ni da
kaina zan rinqa yi mana girkin da aikin gidan, kin
amince?” ‘ Bata amsa mashi ba sa dai ta sa
bayan hannunta tana goge hawayenta. Bai ji
haushi ba ya dago ta daga jikin
nasa yana fadar.
“Daga yanzu ma za’a fara abincin ma abaki zan .
. rika baki”. .Ruqayya tai saurin zamrwa tana
fxmadar.
“Ka kyaleni inci da kaina matsa”.
Bai matsaba ya kyaleta sai dai hannunta na riqe
da nashi haka ta zuba abinci da hannu guda.
yana kallonta tana cin ,abincin kamar
tanacin kashi. Bai damu ba har ta gama, sannan
shima ya dauki sauran yana ci.
Tsabar gajiya da kukan da tasha kafin ya gama
cin abincin har ta fara gyangyadi, don haka yana
gamawa ya tasheta ya nuna mata hanyar dakin
bacci. Bata musa ba ta mike ta tafi abinta. Sai
dai duk da barcin da : take ji sai da ta jima a
tsaye tana qarewa tsararren dakin baccin kallo
wanda ya gaji da haduwa, a zuciyarta ta rinqa
tunanin k0 gidan waye Abubakar ya kawota kuma
oho.
Tunda bata da mai amsa mata don haka ta nufl
(toilct) ta dauro alwala tai sallah sannan ta dauki
kayan barcin da ta gani a ajiye akan gado ta
saka.
Doguwar riga ce fara sol har qasa mai .‘siririn
hannu, Rukayya ta saka hular rigar akanta
sannan ta kashe wutar dakin ta haye kan gadon ,
tai kwanciyarta. Haka kawai taji zuciyarta ta
samu nutsuwa tunda taji Abubakar yace ba aiki
zata cigaba
dayi masu ba a gidan, don haka hankalinta
kwance bacci mai nauyi ya yi awon gaba da ita. ‘
Abubakar ya gama shirinsa a Bangarenshi sannan
ya nufo Bangaren nata, ya samu sai kwasar bacci
take hankalinta kwance. Nan ‘ya hawo kan gadon
shima ya . kwanta, ya jawota jikinshi ya
tofesu’da addu’o’i sannan yaja bargo ya lullube
su. Washegari tunda asuba ya tayar da ita suka
yi sallah, ta Cika da mamakin ganinshi akan
gadonta, sai dai ganin Bai nuna wani (action) ba
akan hakan yasa itama tayi ta maza ta share
suka yi sallar asuba. Ya jata suka koma
‘suka sake kwantawa, sai dai har bacciya
’ kwashe shi amma ita ta gaza runtsawa,
mamaki take da kuma al’ajabi wai yau ita ce
yaya Abubakar kwance daki daya, gado daya
kuma manne’da juna. Wannan wacce rana ce mai
Sa’a haka a wurinta‘? tunanin da take. kenan har
barci Barawo ya lallaBo ya dauketa
Ba ita ta farka ba sai karfe goma saura, ta juya
ta ganta ita kadai kwance akan gadon. Ta llaBa
ta tashi zaune tai ido hudu da ‘ wasu riga da
siket sababbi dal akan gadon, hakan na nufin idan
tayi wanka ta shirya ta saka. ‘
Tsam ta mike ta fada (toilet) din ake
. manne’ cikin dakin ta watso ruwa ta fito ta
zauna bakin madubi ta shirya,kwalliya tayi amma
ba wata mai yawa ba, ta mike ta dauki kayan ta
saka ‘
English wears ne riga da siket Bakin siket ne ‘
T,Shirt body hock mai dogon hannu. Ta dauki ‘
dan karamin mayaifinta ta’ dora akanta, sannan
ta zira silifas na fata ta fito falon don tasamawa
kanta abinda zata ci.
A falon ta_ hange shi daga shi sai
,singilet da wando three quatcr ya zagc yana
ta gogegogen Show glass din dake shake da
kayan turaren wuta
Rukayya tabi. falon da kallo, ya gyara k0mai
tsabtsab sai kyalli yake yana fitar da ni ‘imtaccen
, kamshi
Rukayya ta tabe baki saman kujera ta zauna tana
kallonshi cike da al’ajabi, k0 da yake ba tun . yau
ta saba gani ba tun a kauye dama Abubakar
gwani ne wurin iya share-share wanke-wanke da
girki. ‘
Abubakar ya nufota tana kallonshi har ya Karaso
inda take, ya zauna kusa da ita yana‘ fadar,
‘”Sannu da tashi my dear,in kawo miki abincin
nan k0 zaki hau kan table ne?” Sai da ta yamutsa
fuska kafin tace
“Anan zan ci”.
Ya yi murmushi ya miqe yana fadar.
“An gama ranki ya. dace
»: Ya nufi dinning ya kwaso abin break din-daya
shirya ya nufo inda take. ya dora. tiren akan
center table sannan ya turi . tebirin zuwa gabanta
yana murmushi
“To bisimillah”
, Bai kuma jira abinda zata ce ba ya juya yai
gaba ya cigaba da aikin da yake
Rukayya ta jima tana kallon shi kafin ta mika
hannu ta bude kayan abincin, soyayyen dankali da
kifi ne mai hade da kayan lambu sai ‘ ‘ kuma
kunu. Rukayya ta soma ci tana mamakin shi
kuma a ina ya iya irin_ wadannan girKe-girken? ,
‘Anan inda ta gama karyawar anan ta zame
saman kujerar . ta kwanta tana kallon wani film
din~ India a qatuwar plasma din dake girkc ‘a
jikin bango ta kusa rabin bango.
Kafin ta gama kallon barci ya dauketa ba itata
farka ba sai ana kiran sallar azahar.
‘Ta mike taje tai sallah, k0 addu’a bata
shafa ba Abubakar ya shigo mata da abincin
rana. ,Mamaki fa ya qara kamata canjawar sa
lokaci daya na sakata cikin (compusing). ’Bayan
sallar isha’i Rukawa na kwance “a falonta babarci
take ba amma idanuwama a rufe suke, tunanin
Abubakar ne. yai mata
tsaye a zuciya, hidimar da yai mata yaudaya
kawai ta wanke mata zuciya, ta wanke dukkanin
bakin cikin da ya shafe shekaru
yana qunsa mata. Bata ji shigowarsa ba sai dai
taji an
riko hannayenta tareda sumbatar goshinta. Ta
bude idanuwanta a hankali tana
kallonsa, ya hasketa da murmushi kafin ya ce.
“Tunanin ya isa haka, ki tashi ki shirya
muje muyo (shopping) kiga gari”. Dadi ya kama
Rukayya ta zabura ta mike cike da doki tana
fadar.
“Don Allah yaya daga nan mu biya
gidan Aunty Maimuna”.
Ya noqe kafada’ “Naqi wayon, wato muje ta
cigaba da koya miki yanda zaki qara guduwa’
k0?” Rukayya ta zar0 ido tana fadar.
“tab! Yaya wa ya fada maka ita tasa ni na gudu‘?
Wallahi ni nai tafiyata da kaina”.
Ya ce, “To ai kin kyauta kinga yanzu nima ba zan
kaiki ba har sai kin fara sona kin daina guduna
. Ta langabe kai kafin tace to “To wai yanzu wa
yace bana sonka
Ya noqe kafada, “To idan kina sona ‘din ai sai ki’
fada” Rukayya ta zame hannunta tai gaba tana
faman turo baki, Abubakar ya rakata da kallo har
ta shige sannan ya sami bakin kujera ya zauna
yana wani dan murmushi’ wanda bai bayyana
hakoranshi. ba
Shiri sosai Rukayya tayi da wani rantsatstsen
lcshi (two c010ur) wato blue da brown tai kyau
sosai don hatta Abubakar sai ‘ da ya yaba..Ya
dauketa a‘mota.
‘ Sai da suka gama yawon su saman manyan
titina. yana gwada mata ‘manyan unguwannin
garin nan har sha daya sai data. gota sannan ya
kaita suka yo shopping din na kayan ciye-ciye da
lashe-lashe bayan sunci.
wasu can sannan Suka yo dakon wasu.
RIKON KAKA
CHAPTER 27
sai Sha ; biyu harda yan mintina sannan suka
shigo gidan. bacci ne kawai cikin idanuwan
Rukayya don haka ta bar Ahubakar yana sassaka
kayan firij ita kuma ta shige dakin baccinsu ta
watso ruwa tasa rigar baccinta cikin ta daure
gashin ta da ribon ya shigo. Ta madubi ta hango
.shi ya iso inda take bata san yanda akai ba sai
dai taji ya rungumeta ta buya ya miqa hannunshi
guda y; diuko kwalbar turaren cool water ya rinqa
fesa mata a jiki saidaya fesheta dashi sannan ya
ajiye turaren sannan ya jasu sukn fada saman
gadon dake bayan su, ya kashe wutar dakin
yaja bargo ya lullubc su. Washegari ita ita
takama Lahadi, ba aiki kamar jiya asabar, don
haka suna idar da sallar asuba suka koma suka
kwanta. Rukayya bata sake farkawa ba sai da Iaji
tamkar ana yamutsa ta ta bude idanuwanta da
kyar don ganin mai wannan aikin.
Abubakar yaja muta hanci yana fadar.
“A tashi haka nan ayi wanka a karya. ga ruwa
can: na hada miki”. ‘ .a toilet ta fara juye juye
yace kinga wasa sai dai kiji ki cikin ruwan
wankan’. Rukayya tai surin tashi zaune tana
. ‘ kallonsa da idanuwanta duk bacci, Abubakar
ya miqa hannu ya janyota ta sakko daga kan
gadon, ya tisata gaba har sai da ta shiga (tOilet)
din ta kullo sannan ya juya ya fice.
‘ Rukayya bata bata lokaci ba wurin .shiryaWa ta
fito yau a tare suka karya don ta ‘soma sakin jiki
dashi. Tarairaya da lallashi .tare da soyayyar da
yake nuna mata ita tasa ta soma jin wata irin
sabuWar qaunarsa na shiga zuciyarta. Yanda
yake nuna tausayinta a fili abin har mamaki yake
bata, wai yau yaya Abubakar ne ya abubakar ne
ya koma’ haka ya canza tamkar ba wannada
yatsaneta, ya hantareta ba. :
lallai Allah Ubangiji mai juya zuciya gashi yan’zu
ya juyo mata da zuciyar abubakar
gareta. Lallai a yanzu ta yarda’da maganar Aunty
Maimuna da take cewa, mai haquri yana tare da
‘nasara aiko ita dai taga nasarar. don ma zuciya
da taso ta rinjayeta daga farko lallai kuwa da tayi
‘asarar da ya kamata azo mata
jaje don rasa namiji kamar Abubakar ba
karamin asara bace Da wannan tunanin har bacci
ya
dauketa a daren yau inda ta kwana da zummar‘
garin Allah na wayewa litinin zata riga Abubakar
tashi, ita zata yi komai ba,hidimar gidan ta hutar
dashi don harta . soma tausaya mashi. ‘ ‘_ _ Don
haka tunda suka koma baccin
asuba ita taqi ta koma tana ganin bacci ya dauke
shitaja jikinta ta fice kai tsaye‘ ‘kicin ta Hula nufa
ta dora ruwan zafi ta Zuba masu garin chitta‘da’
na‘a-na‘a,. suna ‘ tafasa ta juye a flask din
ruwan . Ta koma ta dayko dankalin turawa ta
fere tasa a tukunya ta dafa shi sannan ta. ‘
tsame shi tamai bula bula ba koyon girki
mukaxoba am sorry
Dayan ta gama tsaf sannan ta dauki komi la
jajjera su gwanin sha‘awa, sannan ta koma kicin
din ta gyara shi ta hada ruwan omo ta wanke
dukkanin abubuwan da tai amfani dasu ta kife ta
share kicin din ta goge ko ina da tawul sannan ta
janyo kicin ta kulle ta dawo falon tasa tsinlsiyar
laushi ta share shi tun daga
qasan kujeru har zuwa qarkashin sai da tabi ta
share. Sannan ta dauki mopprr ta hada
ruwa a bukiti ta goge tayils din tsab, k0 ina ya
dauki sheki.
Ta koma ta sa wani tsumma mai Iaushi ta goge
duk wasu abubuwa masu daukar qura dake falon,
sai data gama tsab sannan ta dauko boner har
guda biyu daya ta zuba turaren wuta ta jona‘ a
socket daya kuma ta kunna tsinsiyoyin kamshi
masu kyan gaske ta tsilstsira a jiki ta koma ta
dauko room freshner ta ruwa ta feshe dakin.
Ai kafin kiftawa da bismillah dakin ya kaure da
wani ni’imtacccn kamshi ta saki
labulayen ta goge sannan ta qara qarfin A.C ta
nufl sauran falukan suma duk ta gyara su kamar
na farko, da turare su da kamshi.
Karfe takwas dai-dai ta shiga (facin baccinta
shima ta gyara shi, ya wanko toilet‘sannan ta
watsa ruwa tana gamawa shima ta hada mashi
sannan ta filo. _
Kwalliya tayi ba wata mai yawa ba, ta saka baqar
jallabiyya mai hade da gyalenta, sannan ta nufl
kan gadon da Abubakar ke kwance ta rasa ta
yanda zata tayar dashi. can
dabara ta fado mata ta dauki fIlo ta rinwa‘ buga
mashi a kafa amma babu alamar Zai tashi.
Rukayya ta rasa yanda zata yi dashi, can dai ta
saduda ta hayo kan gadon tana dan
bubbugar filon da yake kwance akai tare da kiran
sunanshi
Caraf ya yi da ita, sai dai taji ta cikin jikinshi ya
kanannadeta da hannayenshi yana dariyaya ce ‘ .
“Wato na ma zame miki tamkar wani. dodo. k0?”
Rukayya ta girgiza kai tana’ Roqarin zamewa. ‘
ya Kara riqeta yana fadar.
“Ki tsaya kada ki jiwa kanki ciwo. tambayar ki
zanyi”. ‘
Rukayya ta nuna mashi agogo tana Rukarin
zillewa, karfe takwas da rabi agogon ya nuna. Ya
yi saurin sakinta yana fadar,
“Kai-kai loakcin (office) ya kusa yi”..
Bai jirata ba ya Sauka‘da gudu-gudunsa ya fada
(toilet) yana faman yarfa hannuwa wai ya shiga
uku ya kusa makara.
Rukayya ta zauna bakin ‘gadon tana mashi dariya
har sai da ya shige sannan ta. mike ta yaye
zanin gadon ta canza wani mai ‘laushin gaske, ta
feshe Shi da (bed frcshncr) sannan ta bude
(wardrop) ta cirowa Abubakar kayan da zai saka.
Sannan ta flce abinta.
‘A gaggauce Abbakar ya shirya yai break dinshi
ya, bata wata sabuwar waya rantsatstsiya, a
cikin kwalinta mai matuwar tsada, tsabar doki
Rukayyabata san lokacin da ta Runkame shi ba
tana murna.
Abubakar ya lakace mata hanci yana mata dariya
ya fice ya ‘nufl wurin aiki‘abinshi. . Rukayya
kuwa wuri ta samu ta rashe‘a’ falo ta rinqa
cskule-cakule a wayar tata tunda take a ‘ duniya
bata taBa riqe waya ta kanta ba sai yanzu, lallai
.Abubakar ya gama mata komai tunda ya hadata
dawayar salula.
Shi kuwa Abubakar tunda ya isa (office) din aiki
kawai yake amma zuciyarsa na kanta, duk abinda
yake qarfin hali ne kawai da jarumta, amma a
yanzu yana ji a jikinsa qarfin halin nasa ya kusa
qarewa. Yana son Rukayya so ba na wasa ba,
haka kuma yana sha’awar komi nata.
Yasa hannu ya tallabe kansa cike da damuwa,
duk lokacin da ya kalli Rukayya yakan rasa
hankalinshi gaba daya, sigarta kawai takan nemi
ruguje‘ mashi lissafi. Lallai ya yi sa’a da
kasaitacciyar mace, sai a yanzu ne yake mamakin
kansa ta yanda har ya rinqa hantarar ta. Shin a
lokacin meke damun kwakwalwarSa da
idanuwansa da suka kasa ganin abinda ya dace
da shi? Wai har ya fifita Suhailat akan Rukayya,
yarinyar da in bacin kyan fuska babu mamora a
jikinta. Lallai shi ya gama wautar kanshi.
“Ya’ ja tsaki mtsw! Kafin ya mike yasa hannu ya
lalubo wayarshi dake kan tebirs ya lallatsa lambar
wayarta ya danna mata kira.
(Ringing) daya, biyu na uku aka dauka. Rukayya
ta: mike a saman doguwar kujera (three seater)
ta danno mashi siririyar sallama a cikin dodon
kunne, sai da Abubakar’ yayi murmushin jin dadi
don har
’ ‘tsakiyar kwanyar’ kanshi maganar ta ratsa.
Ya kwantar da kanshi a saman makarin kujerar
da yake zaune, ya cigaba da jujjuyawa da kujerar
yana fadar.
“Ruky Darling, kinyi kewata kuwa?” Rukayya tai
murmushitare da lumshe ido ta
_ bude, kafin ta ce.
-“Sosai ma Yaya Abbakar, duk gidan sai ya yi
shiru da baka nan
Abubakar jinshi yayi tamkar a saman
gajiimare tsabar shauki, ya bude baki da kyar
yana fadar.
“To me za ki shirya mana kafin na dawo?”
Murmushi tayi wanda har ya jiyo sautinshi a cikin
wayar, ta ce.
“Wani spccial girki ne Yaya Abbakar me ‘ motsa ‘
kunne” Dariya yayi sosaikafin ya ce”Sai kuma me
qanwata? K0 shi kenan?”
‘ sai da tai wani fari da idanuwa irin na mai
neman mafita kafin ta ce ‘
“To ai ban ‘san sauran abinda kake so ba
Abubakar ya ce “KeCe sauran, ke nake so
Rukayya, k0 ba zaki bani ba?” ‘
Ta ce “To ai kariga daka samu yaya Abbakar, me
kuma ya yi saura?”
Abbaakar ya ja numfashi kafin ya ce
‘ “Ai baki so na Rukayya, guduna kike shi yasa”.
Tai saurin rufe baki tana dariya, ta ce
“Kai Yaya, tun yaushe na daina?” ‘
‘ Shima dariyar ya yi kafin ya ce”Da gaske kike
mata ta.? Ta jinjina kai tare da fadar, “Da gaske
nake mana,
Ya ce “To shi kenan, kice yau inzo gida da kwarin
gwiwa kenan matata tana maraba . dani. To’
amma ai min irin kwalliyar jiya a shafa min
janbaki da jan ido ta yanda da na shigo zan yarda
da lallai abinda aka fada min yanzu da gaskene”.
RuKayya tana dariya ta ce, “Insha Allah Yaya, sai
ka dawo”. ‘ Ya ce”To qanwata, me kikc so inyo
miki . tsaraba?” ., Ta danyi jim kafin ta ce, “K0
dami ma ka taho ina so”. ‘ Ya ce “To Shi kenan,
sai na dawo“. Sukai sallama sannan kowa ya
ajiye ta kalli wayar _ Tsabar murna Rukayya ta
rasa irin . shirin da zatai na tarbar Abubakar,
tunda ‘ tayi la’ asa: bata sake samun zama ba,
ita ce
shiga kicin ta hau shirya abincin da tasan zai yi
farin ciki dashi.
Abubuwa ne ta hada mashi sun kai kala hudu, ‘
sannan daga qarshe ta hada mashi (juice) din
gwanda da karas. ‘
‘ Ana kiran sallar magaruba ta gama komi ta nufi
(toilet) ta sharto wanka ta tare da
alwala ta fito, sai da tai sallah tana zaune tana
lazimi Abubakar ya shigo gidan. A gajiye yake
don ya sha aiki a (office), ya turo qofar bedroom
din nata ya shigo da sallamarsa, Rukayya ta dago
kai tana kallonsa bakinta dauke da murmushi. ’
Abubakar ya durkusa a gabanta ya dora
hannayensa akan jikinta yana fadar.
“Na gaji da yawa Ruky na, don Allah k0 zaki .
taimaka mani da wanka?” .. Rukayya tai saurin
rufe fuskarta da tafukan hannayenta tana dariya.
Shima dariyar yayi ya mike yana fadar.
‘Shi kenan, bari intafi ‘sashina inyi tunda’ ‘ ba‘
zaki min anan din ba”. RuKayya dai na jinsa
amma bata dago din ba ‘ har ya fice, sannan’ ta
mike ta nufi
gaban madubi ta zauna ta soma kwalliyarta cikin
saurisauri ta samu ta gama, ta ciro kayan da
zata saka riga da wando ne blue din ’ jeans sai
sky blue din riga irin ta Pakistan mai’ adon pink
sama da kasa, ta kawo mata kusa’ da gaiwa,
tana da tSaga a gefe da gefenta. ‘ Rukayya ta
dauki siririn gyalen rigar kalar pink ta daura
akanta,’sannan ta saka dan kunne kalar rigar
Tayi kyau ba ma kadan ba, don haka ta dauki
hijabi ta saka tai sallar isha‘i, ,
sannan ta cire ta saka flat din takalminta ta;
fito falon . A kishingide ta same shi saman
kajera”
yana waya, don haka bata bi ta kanshi ba ta ,
wuce wurin (dinning table) ta rinka kwaso kayan
abincin .tana maido su akan carpet har ta
kammala’bai gama wa‘yar ba wadda*’ta fahimci
ba da kowa bane ba face Suhailat don daga
karshe taji yana fadar… ‘ ‘“ “Kinga Suhailat ina
da ababuWan yi masu yawa a gabana, sai
anjima” Ya kashe wayar. ‘ ‘
Ya sauko kusa da Rukayya ya zauna
tare da dafo kafadana, ya ce
“Ya dai madam? Kin san kuwa ina jin Yunwa?”
Rukayya tai murmushi kafin ta soma zuzzuba
musu abincin. ‘ ‘
Lallai kam Abubakar ya kawo yunwa, don narkar
abincin kawai yake kamar ba
gobe, sai faman zuba santi yake Rukayya na
Sheqa mashi dariya Aka murda qofar falon aka
turo tareda
sallama, su duka suka bi qofar da kallo don ganin
mai shigowar. :
Oga Mahmud ne ya shigo tare da Kaka, mamaki
ya kama Rukayya, ai bata san lokacin da ta tashi
ta nufi kaka zata
rungumetaba . Kaka ta tureta tana fadar
‘ “Ke ni kauce ki bani wuri, shashashar banza da
wofi, shi ne kika sa qafa kika biyo shi, wato ni
ban isa in yanke hukunci a kanki ba k0? . To na
gode.
Rukayya ta rike hannun Kakar ta Iangabe kai tana
fadar. ‘
“To ai kaka shi ya matsa sai da ya taho dani”. ,
Kaka ta fisge hannuwanta tana fadar.
“Ke gafara can sakarai, ya dai laye ki ‘ da dadin
bakinshi, amma k0 da ihu da cizo baki guduwa?
Meye amfanin zama da azzalumin mutum irin
shi? Sai ki juya yanzu
mu“ tafi” . . Ta kamo hannun kukayyar za ta jata,
tai sautin turjewa tana fadar.
A’a Kaka, bari in dauko mayafina mana”.
Ta ce, “To jeki maaza ki dauko, ina nan ina
jiranki” ,
Mahmud dake tsaye yana kallon su yai
murmushi kafin ya ce.
“Anyi haka kuwa Kaka? Ki shiga mana ‘ ki fara
zama tukun”.
kaka ta dalla mashi hararar da har saida yaji yan
hanjinshi sun motsa kafin tace
Wohoho su kaka manya
jama,a anya kaka zata bar wadannan ma,auratan
su huta kuwa Hmmm muje zuwa
RIKON KAKA
CHAPTER 28
Abubakar ya mike ya nufo inda
‘suke yana fadar; ‘ “D0n Allah Oga ta yaya ka
taho
mani da wadannan kayan rigimar?” ‘ ‘ Kaka ta ja
tsaki, “Ai k0 bai kawo ni ba ‘
wallahi ban barin garin nan k0 da zan mutu . .sai
na gano gidan nan, marar mutunci kawai”
Abubakar ya ce, “Ai k0 da na sanya’ maigadi ya
hadaki da kare ya raka ki har gida
Kaka ta ida rikice masu, “Eh, dama , iskancin ka
ai ya wuce haka Habu, ‘rashin imaninka da rashin
tausayinka ya zarce haka shi
yasa Kafata kafar jikata, bata yin zaman auren k0
dole ne?
Rukayya dake tsaye taiwaAbubakar
nuni da hannu alamar yai shiru, sannan ta kamo
hannun Kaka tana fadar.
“Zo mu shiga daga ciki Kaka kada ki biye mashi
ranki ‘ ya Baci” .
, Rukayya ta jata sukai dakin baccinta. -.
Abubakar .ya dubi Oga Mahmud yana fadar. . . ‘
“Ai fa yau na bani”. _ Oga Mahmud ya ce, “‘Haka
yau na wuni. ‘ ina rigima da ita ni da Madam
dana gaji da lallashin ta ne na ce ba zan kawota
ba, amma ta dasa mani kuka dole na kawo maka
,ita don haka sai ka samu ka lalabata da kalamai
ka “samu ku rabu lafiya”; , ‘
. Abubakar ya ce “An gama YallaBai”. . ’“ Sun
’dan jima suna hira‘ kafin ‘Oga’ , Mahmud ya tafi
bayan Abubakar‘ yai mashi rakiya ya dawo kai
tsaye dakin baccin . Rukayya yai tsinke. ‘ A
zaune ya .samesu Saman Carpet da .alama‘wata
rigimar ce suke yi da Ruqayya.
.Abubakar ‘ya‘ durqusa har qasa ya
gaishe da Kaka, Kaka ta dauke kai tana fadar:
kai”Ni ba gaisuwar kace ta kawo ni ba : kaji”
Abubakar ya saSsauta murya yana fadar.
“Allah Ya‘ huci zuciyar ki kuma sai kika yo tafiyar
dare haka maimakon ki kirani nazo da kaina na
daukoki?” .
Kaka ta» hayayyaqo mashi, “Motar banza gareka
‘motar wofi, da ka dauke ni da motarka ai gara
na taho‘ a qasa tunda kai ba mutumin kwarai
bane”.
‘ Ruqayyar tai saurin kallonta tare da Bata fuska
alamarbata jin dadin abinda take yi mashi, Kaka
ta banka mata harara
“Kike wani Bata fuska shegiya don ina kwatar
miki’ yanci shi ne kike Bata rai? To ba : zan fasa
ba”.
Ruqayya ta mike tana fadar, “To shi kenan, ki
cigaba‘ bari injr in hado maki abinci”. ‘
‘ Bata saurari abinda zata ce ba ta fice ta bar
Abubakar da rigimar ta. _ Kicin ta shiga ta jajjaga
kayan miya sannan ta kunna cookcr‘ gas ta dora
tukunya ‘ Farfesun ‘yan ciki ne tai mata wanda
yaji kayan yaji, sannan ta soya‘ mata indomie_
da kwai, ta koma ta tafasa mata ruwan zafi a ‘
‘flask ~ta dauka ta nufo . falonta Da mamakinta
sai ta iske Kaka ta Saki, Abubakar
na ta zuba’ mata uban“ dimi’ tana dariya.
Rukayya ta KaraSo‘ cikin falon ta ajiyeWa ‘ Kaka
abincin. Labarin “tafiyar Suhailat gidansu ne
Abubakar ke bawa Kaka. ” a’ Abin mamaki ta saki
lokaci daya har da
‘su dariya, Rukayya taja ta zauna tana fadar.
“Ga abinci nan kici kaka, kada ki biye
mashi yai sanyi”.
_ Kaka ta ja farantin ta soma ci ana hira, sai
aunawa Suhailat zagi take tana ‘roKon Abubakar
kada ya sake ya maida‘ ita. Shi‘
. kuwa ya samu yanda yake so, ya shawo ‘kan
‘kaka don. haka ya saki baki sai sheka uban
dimi yake, da wanda ma akai da Wanda ba ‘ai’ .
ba., . -‘ Ganin babu dama yasa Rukayya ta mike
tana fadar.
“Ni kam sai da safenka, bacci nakc ji”
Abubakar yace “Au ban gane ba, kina nufin don
Kaka tazo sai ki kyaleni na kwanta ni kadai
Rukayya ta dauke kanta tana fadar. “Sosai ma
kuwa”. Ya‘ kada kai yana fadar, “Ashe kuwa
zamu kwana a gado guda”. , Kaka ta dauki salati
cikin daga murya tana radar ‘ “Dawa zaka
kwanan tsohon marar kunya to Allah Ya tsare ni
yin kwai ban tanadi zakara ba. Kaji na gaya maka
ba dani ba Jika maza ki bishi ku tafi sashenku
sai da safenku”. ‘
Shi Abubakar ma dariya Kaka ta bashi,
‘yanda ta zage tana ta soko zance ta inda take ‘
‘.
shiga ba tanan take fita ba. Rukayya kuwa ,
haushi ne ya Rumeta don a yau burinta ta kwana
tarc da Kaka susha hirar su, don haka tun da
suka fito Abubakar ya tsaya jawa Kaka
kofa bata jirashi ba tai gaba abinta tana ta faman
gunguni
Bai shigo ba saids ta zira doguwar rigar baccinta
da ta gani ajiye a gefen gado sabuwa kar alamar
ya shiryawa, zuwan nata bangaren ‘ nashi a ya‘u.
taa haye kan gadon ta ja bargo ta luliuBejikinta. .
Abubakar bai shigo ba saida.yajé yai’, , sallama
da‘maigadi sannan ya nufo Bangaren nasa. Bai
‘yi mamakin ganinta da yai a * kwance duk da
yana da yakinin ba bacci take ba, don haka
hankalinshi kwance ya sauya kayan jikinshi zuwa
doguwar rigar bacci ya dauki turarensa ya fcsata
kowacce gaBa ta jikinsa sannan ya hayo kan
gadonYa kashe wutar dakin kafin ya kwanta
tsawon lokaci ya dauka yana faman saka da
warwara a . zuciyarsa kafin daga karshe ya kira‘
sunanta. ‘” “Rukayya”. Ta amsa a shaqe saboda
haushi da kuma kuma bacCin da ya fara kamata
Abubakar ya miqa hannu ya yaye lulluBin
da tayi yana fadar. ‘ “Barci fa kike koqarin yi, k0
kin manta ‘ da alkawarin. da kikai min?”
Rukayya ta bude idanuwanta wadanda suka
faraja, ta cr
‘ “Alkawari kuma na me?” Abubakar ya mirgina
daf da ita ya sa hannuwansa ya tallabo qeyarta
sukaiwa juna zuru na ‘yan daqiqu, kafin ya ce
“Yanzukina nufin har kin. manta da alqawarin da
kikai min za ki bani kanki? Haba Rukayya ‘na
soma tagayyara, plcasc ki ‘ taimakeni ki tausaya
min haka nan”. ‘
Gaban Rukayya ya yi wata mummunar faduwa, ta
fahimci abinda yake nufi don haka tai wani saurin
janye jikinta tare da juya mashi baya tana fadar. »
“Ni dai bahaka nake nufl ba, ka
kyaleni kawai inyi baccina”.
Abubakar yai sukuti yana kallonta, ta ja ,bargo ta
lulluBa‘bai da yanda zaiyi haka ya
kuma da ,baya ya kwanta. Bai da-burin ya’
takuraWa yarinyar k0 kadan, yana jin tausayinta
don haka ba zai iya yi mata komi ba sai da
yardarta.
Sai dai duk yanda’yake zaton al’amarin ya wuce
nan, don gaba daya bacci ya qauracewa‘idanu
wansa ya rinqa juye-juye har dare ya .raba
idanuwansa kyam, don haka’ ‘ ya mike ya fada
(toilet) ya dauro alwala ya fito ya soma jera
nafilfili na neman sauki a wurin Ubangiji.
Washegari tunda sukai sallar auba Abubakar ya
koma ya kwanta yana ta faman ramuwar bacci,
‘ita kuwa Rukayya tsam ta miqe ta dauri zaninta
saman rigar baccinta ta fito ta dawo Bangarenta
Bata shiga dakin baccinta ba kicin ta nufa ta
soma diminiyar hada abin karyawa
Doya Ce ta soya da kwai sai tai masu yam ball
sannan ta dama kunun tsamiya. Sai data gama
tsab sannan ta gyara falukan gidan
k0 ina da ina‘; hatta na sashen Abubakar din
wanda keta faman ramuwar bacci.
Karfe kawas da yan mintina Rukayya ta kammala
komai ta nufi dakin baccinta ta ~ ‘zaune ta samu
Kaka da ‘zurmemiyar casbaharta tana ta ja.
Rukayya ta waro ido tana tadar ., .
. . .-“Kai kaka, ba dai wai har kin tashi ba‘?” ,
Kaka ta ce”A’a ban tashi ba, sai yunwa ‘ta kashe
ni. Kuje ku kwashe wuri kuyi ta narkar bacci,
wato ni kuma da yinwa za’a horar ‘ dani ko?” .
Rukayya ta rike baki tana dariya, ta ce..“Wacc ni
da daura zani uwar miji-na yawo xindir? Wallahi
banyi tunanin kin farka ba, don tun dazu nagama
hada abincin karin
na tsaya na tsaya gyare gyare”. ‘ Kaka tace To
naji, kawo-mani nawa sarkin
. aiki”. “Rukayya ta ce”A’a bari dai na hada maki
ruwan wanka ki fara watsawa tukunna
., Kaka tace “Wanka’kuma tun uwar safiyar nan
‘sai kace wadda janaba ta hau. jika? To ban iya
wannan bidi’ar ba,kawo mani abincin idan naci na
koshi rana tayi nayi wankan”. ‘
Rukayya ta fice tana murmushi, rigimar ,kakakam
aisai ita. I . A kicin ta shirya kayan abincin gaba”
daya a .saman qaton faranti ta kawo mata, ‘ _
Kaka ta sauko saman carpet tana faman mita an
barta yunWa zata kasheta. ‘ ‘ ‘ Rukayya dai na.
jinta ta share ta
zuzzuba mata kOmai ta tura mata, Kaka ta
dubeta ‘
“To keba zaki karya bane Rukayya‘. ’” . Tai
munnu‘shi kafin ta ce “Sai goma ,_ tayi ke dai ki
fara karyawar ki”.
Kaka ta tabe baki ta soma karyawa tana fadar .
. “Ai ku .dai kuka sani indai kayan gulma ne ku
biyewa yahudu da nasara suyi ta . sauwwara
rayuwar ku Yanzu In ba haka ba
da kinyi kyan gani don wallahi duk macen dake
zama da kwarzabar miji indai bata Ci
_ tana koshi to yanzu ta lalace Rukayya ta ce “To
wai kewa ya ce
miki bana cin abinci.?_ Ta cE? “K3 tashi can, k0
baki zauna tarr
dani ba ina gani. Kin san Allah ki kula da kanki
kar ki sake kiyi wasa da cin abinci tunda dai
mijinki bai rageki da komai ba to karki sake
ki’bari ki .lalace, don irinsu Abubakar ne kesa
mace duk ta fita ‘ ‘hayyacinta, don haka ki dage.
Sai kuma kina yi kina gyara kanki, don dake wata
ce ki aika a siyo miki.
kaza da kaza da kaza da kaza
lol
« Rukayya nadai sauraron Kaka har ta gama
zayyano mata zancen sannan tai murmushi tana
fadar. “
“Lallai Kaka, kice abubuwan suna da yawa” _
Kaka ta ce, “Kadan ma kika Ji Jika, don akwai
saura ba ka_dan ba, irinsu sa maza kuwwa,
gumbar maza.. .ke da dai sauranSu”.
. Kaka ta datSe zancen saboda shigowar
Abubakar cikin dakiri
. Yana shirye cikin kayan tafiya (office)
‘ sai da ya durqusa ya gaishr da Kaka kafin ya
gefe ya zauna yana hararar Ru‘kayya wadda keta
faman gaishe shi.’ Rukayya ta zaro ido tana
fadar, “To ni kuma me nai maka yaya Abbakar
kake. hararata?”
. Ya~ce, “Au, baki ma san abinda kikai mani ba
kenan? kina jinta fa Kaka? Bayan bata tayar dani
ba ta barni ina’ta sharar barci har na , kusa
makara wurin aiki, sannan bata hada mani
. k0 ruwan wanka ba’ ballantana ta ciro mani
kayan da zan saka, amma wai batai min laifi ba”.
Kaka ta watsa mashi .kallo tana fadar. “Eh lallai
yai maka dadi, wato ka hanata barci da-daddare
kuma da safe kace duk ita ce zataimaka wannan
bautar? Lallai samun wurin :naka ma yayi yawa”:
.
‘. Abubakar yai dariya ‘yana kallon Rukayya
wadda ta dauke idanuwanta daga kansa, ya ce . ,
“Yanzu ita ce ta gaya miki na hanata ’ barcin k0
kuwa?” ‘
Kaka ta ce “Ban sani ba, marar kunya Ni idan ba
zaka karya ba tashi mujc ka maidani gida don na
gaji da zaman gidan nan naka da babu tsiyar
dake ciki sai rashin kunyar ka”. Abubakar ya kada
kai yana dariya kafin ya ‘ce. . “To ai ke kika
nema, haquri xaki yi ki bari sai anjima idan na
dawo daga (office) sai na maida ke”. , Kaka ta
mike tana fadar, “Wah! Ai dolen ka ma ka maida
ni yanzun nan, na gaji dai _ zaman gidan nan da
nake don na lura baka da ta ido”. ‘ Abubakar ya
saki hannun Rukayya da ya fakaici idon Kaka ya
rike ashe ta ankare, yaja tiren abinci gabansa ya
soma ci yana fadar. “To ai k0 abincin ai mun
haquri inci ‘tukunna ko~Kaka ta kyale shi ba tare
da ta sake tankawa ba ya cigaba da.cin abincin
amma gaba daya hankalinshi da Zuciyarshi suna ‘
wurin RUkayya sai a yanzu ya qare mata kallo
a cikin rigar baccin dake jikinta lallai Rukayya ba
qaramin kyakkyawa bace ‘
Tabbas ba ma kaka ba dake tsohuwa ba hatta
Karamin yaro idan zai kalli irin’ kallon da
‘Abubakar ke wurgawa Rukayya zai iya fassara .
shi da ma’anoni da dama.
Da kyar Abubakar ya gama karyaWar ya dauki
Kaka suka tafi yana‘faman mitar zata makarar
dashi. ‘
Suna tafiya rukayya ta fada (toilet) ta watso
ruwa ta fito ko .mai._;bata shafa ba ta zira milk
din doguwar riga marar nauyi komai bata shafa
ba ta dauki turarenta mai sanyin kamshi ta fesa
tabi lafiyar gado. ‘_
Misalin karfe shidda ‘ na yamma Abubakar yana
zaune a (office)_dinshi hadari ya soma har
haduwa da alama kuma idan har ruwan ya
kaucewa mutum akan hanya to zai gane kurensa
don da alama ruwan zai zuba bada wasa ba. . _
Abubakar ya qurawa sararin samaniya ido ta
tagar (office) dinshi yana kallon yanda hadarin ke
ta haduwa samaniyar tayi
baKiKqirin-sai iska ke tashi tare da buji mai karfl.
‘
Abubakar daya tura kanshi a saman karfen tagar
yanajin’ wani irin abu na tagaya . mashi. zuciya,
son Rukayya ‘ne‘ k0 kuma sha’awar kasancewa
da ita ne oho.
Shi dai abu daya ya sani shi ne ‘idanuwanshi na
bukatar’ ganinta hancinshi na bukatar shakar
daddadan kamshin jikinta, burinshi kawai ya
rungumeta da hannayensa ya hadata da jikinshi,
shi k0 hakan kadai ya samu buKatarsa ta biya.
‘ Kamar Wanda aka tunzura yai baya da sauri ya
soma harhada takardunsa da duk wasu
komatsansa ya cusa a jaka ‘ya zuge ya rataya
ya . suri mukullin motarsa ya fice
Da gudu-gudu ya nufi motarsa, yasa makulli ya
bude‘ motar ya shige saboda ruwan da ya fara
saukowa. A gurguje ya iso gidan nasa, a lokacin
kuma ruwa ya kece kamar da bakin kwarya.
Don haka lokacin da ya ‘faka motarshi a harabar
gidan da gudunsa yashige falon gidan
hakan kuWa ya yi dai dai da‘ tahowar Rukayya ,
~ da zummar ta zuge labulayen ”kofar sukai .
karo da Abubakar wanda ya shigo da gudu,’ ‘
goshinta ya bugi kirjinshi. Tai saurin komawa
da baya dafe da goshi tana fadar ‘ “Wayyo Allah
na, kai Yaya”. ‘ Abubakar yai saurin janyota
jikinshi < yana fadar “Ayya, sorry baki‘ ji ciWo ba
k0?” Rukayya ta shafo goshin nata da hannunta
ta ‘ dubi Abubakar yai dariya yana fadar .
“Saboda sharri wato har kirjin nawa ya isa ya.
fasa miki goshi . . Murmuishi tayi tare da kokarin
zame
jikinta amma taji ya qara damqota a jikinshi yana
fadar Ina’ zaki Je kikr sauri haka?“.. .‘ Kofa ta
nuna mashi don ta ka’sa
magana saboda irin riqon da ya’ yi mata a’
jikinshi i
Abubakar ya juyatana jikinshi, ya rufe
kofar da key sannah ya nufi sashin shi da
Rukayyar yana fadar‘ ‘
“Muje ki tayani in canza kaya kada
masassara ta kamani ”
Rukayya dai bata iya cewa komai ba ya jata har
bedroim dinshi’ yai mata masauki a saman
bedside chair din dake gefen gadon, sannan shi
kuma ya dauki jallabiyya ‘ya nufi (toilet), bai yi
minti goma’ ba ya filo sanye da jallabiyyar a
jikinshi, ya dubi Rukayya dake
takure a saman kujera yace. “My Ruky, kije ki
dauro alwala kizo
muyi sallar magaruba~ tarc da nafila ta nunawa
Ubangiji godiya”.
‘ Rukayya bata tanka mashi ba ta miqe taje ta
dauro alwalar ta filo ta iskeshi a tsaye yana
jiranta, ya miqa mata hijabi ta‘ saka sannan ‘yaja
su sukai sallar su tare da isha’i da . kuma
Shafa’i da wutiri.
‘ Suna‘ idsrwa Abubakar yasa Ruqayya taje ta
dauko masu abincin darrnsu suka ci sannan ‘ ‘
suka sake yin brush. Rukayya na fitowa daga
(toilet) din da tayi brush din ta nufi hanyar ficewa
daga dakin.
AbUbakar yai tsalam ya cafkota ta hadu jikinshi,
ya rungumeta yana fadar.
‘ “Ina kuma zakije cikin daren nan?”
‘ “bako ina
Ta bashi amsa muryarta na rawa saboda .
tsananin firgici. Abubakar ya dora
kanta a kirjinshi yana shafar gashin kan nata cikin
nutsuwa ya soma fadar. Kiyi hakuri Rukayya don
Allah daukar alhakin kada yai yawa nasan nayi
laifi amma na tuba ai min afuwa don Allah.
Wallahi ina sonki Rukayya ina buKatarki, please
feel free with me. Please ki taimaka mani,
please..; pléasé Rukayya’. ‘ Gabadaya ya gama
kashewa Rukayya ‘jiki, duk wata tsiga ta jikinta
sai da tatashi, bata da sauran burin da ya wuce
ta mikawa Abubakar kanta tana mai farin~ ciki
tare da . alfahari da hakan. ,_ ‘ ‘ ‘ ‘ Abubakai yai
amfani’ da duk wata ‘kwarewa da soyayyarsa ya
mallaki Ruqayya cikin salamaa ba tare da ya
Wahalar da baiwar
Allah ba, don haka hankalinta’a kwance take
sharar baccinta inda shi ya gagara runtsawa
Hawaye ke bin kuncinsa .na farin ciki
irin wanda bazai misaltu ba, ya godewa Allah
har bai san iya adadi ba. Shi da kanshi ya san
ya‘ zautu’, ya kuma zare Rukayya ta gama
gigitar dashi. Shin da me iya godewa Allah? Da
wane bakin zai nemi tuban butulcin da ya so yayi
akan baiwar da Ubangiji Ya yi‘ mashi? Lallai. da
bai samu Rukayya ba da‘ ya kasance a cikin
mazan da sukai rakiya a dunjya. ‘
HEHEHEHE SU HABU MANYA DAMAN DADIN
AURE NASA MUTUM yaji hawayen murna na zubo
masane ?
jama,a ku tauani duba
naku har kullum A,I,S KE CEWA BARKA DA
HUTUN QARSHEN MAKO
RIKON KAKA
CHAPTER 29
‘ Abubakar ya rinqa ririta Rukayya yana
shagwaBa ta hade da -lallashinta har garin Allah
ya Waye, bai Barta tayi komai da kanta-ba, dai _
dai da wanka shi yai mata da kanshi, haka A
abinci da hannunshi ya bata yana qara tattalinta
da lallashinta. Rukayya kuwa jinta take tamkar
zara a cikin taurari, ita da kanta ta tabbatar ita
wata ta dabance a cikin mata mai baiwar da ba .’
kowacce mace bace ke da‘irintaba; don haka
taiwa Allah godiya don ta san ba roqonshi
ba ya bata, :kuma wadanda basu sami irin nataba
suma ba laifi sukai mashi ba ya hana su.ba
Bayan wata guda duk wanda ~ya kalli Abubakar
yasan ya samu canjin rayuwa,’ yai wata kiba
kamar bashi ‘babya qara sauyawa ya zama wani
na daban a cikin ‘yan uwansa maza.
Duk wanda ya kalle shi yasan. yana samun‘
tallali da kular data dace ‘a wurin matarsa,‘ don
Shi kanshi bai san haka rayuwar aure take da
dadi .ba sai yanzu. Ashe da can ‘ haukan banza
yai‘ tayi ga inda dadin auren yake‘yaje yana ta
wahala a wani ‘wuri can.
‘ Shi da kanshi ya_maida ‘ta makaranta‘aji
shidda zafa Zana jarrabawar aji shidda Wadda
zata bata_ damar shiga babbar makaranta don
yin karatu mai zurfi.
***************
Bangaren Suhailat kuwa al’amura sun gama
dagule mata duk yanda ta motsa al’ amarin
ba haka suka kasane mata ba
don kuwa a ranar da abubakar yaje har gida ya
fadama mahaifin suhailat din abinda ke faruwA a
tsakaninsa da Suhailal din a ranar ya dauki
mataki yaje da kanshi ya ce ta koma gida
zai rufe gidan ya zuba’ yan haya . . Abin ya bata
mamaki, Sai dai bata da
damar yin magana don bata ga fuska a wurin
mahaifin nata ba, a’dolenta taja bakinta ta tsuke
ta dawo gida kwana daya, kwana biyu tana zaton
mahaifinta zai kirala yaji ba’asin ‘ abinda ya
hadata da Abubakar din daga bakinta, amma
bai’nemeta ba ta kuma sani duk abinda ya faru
Abubakar ne ya shirya matA makarkashiya.
Sati daya, sati biyu har. zuwa wata daya babu
wanda ya ce Suhuilat ci kanki. ‘ta soma ‘damuwa
ta shiga matukar tashin hankali kewar’mijinta ta
fara damunta tun tana boyewa har ta soma
gazawa ta fara yiwa momy dinta maganar amma
sai cewa tayi babu. ruwanta, taje taiwa
mahaitinta magana.
Suhailat ta kasa tarar mahaifinta da zancen har
saida takwashe sati guda, ganin
babu sarki <inba Allah ba Yasa Suhailat ta samu
mahaifinta tai mashi maganar.
‘ Amman sai ’da taji da ma bata jeba saboda
yanda ya rufeta da masifa ta. ta inda yake shiga
ba tanan yake fita ba daga karshe ma sai cewa
yai Abubakar yake jira idan ya gaji da qin
kumawarta gidansa ya aiko mata da lakardar
saki. ‘
Abinda ya dagawa Suhailat hankali kenan, ta sani
babu abinda ta rasa a gidanta sai tattalin miji da
soyayyar da bata faduwa. Lallai dole ta shiga
cikin matukar firgici, to amma yaya za’a ce babu
wanda’ zai kira Abubakar balle a sasanta su ta
koma gidanta? ldan ma hakan bata samu ba ‘ai
sai a tura manya su rakata, ya za ai aCe ita
kadai zata koma gidan Abubakar‘? Anya idan akai
mata haka an mata adalci kuwa? Anya ba‘a nemi
kwararar mata da aji ba a idanuwansa?
‘ Wannan ne k’esata tai ta kuka ba‘bu mai
lallashinta, shin wai waye ne zai fahimci halin da
take ciki‘.’
Bayan wata biyar Rukayya ta kammala zana
jarrabawarta ta fita sakandire ta zana jamb
Abubakar ya samar mata gurbi a’ Jami’ar Umaru
Musa ‘Yar Adua zata yi karatu a bangaren
likitanci (MediCine)._ ‘
Rukayya karatu ya kankama don ma laulayi da ya
matsa mata, sauqinta ma daya Abubakar na
taimaka mata da wasu aikace~ aikacen. ‘ ‘
Cikin wata goma cikin Rukayyay ya fara fitowa,
Abubakar ya bar mata motarshi shi kuma ya siyi
sabon mashin Motobi yana hawa kafin Allah Ya
qara buda mashi ya sake siyen ‘wata motar
shima ‘ Rukayya ta zama wata zara a cikin
taurari ta canza, ta sauya, ta xama wata daban a
cikin mata duk wanda ya kalleta saiya so ya sake
kallonta saboda yan’da ta zama wata ishasshiyar
mace ‘mai ta‘qama da namijin maza, da kuma
matakin ‘karatun .(dcgrce) ”wanda take akai.
‘ Cikinin rufayya ya shiga watan haihuwa don
haka ta dauki hutu a makaranta, don likita ‘
ya tabbatar mata nan da kwana biyar zata iya
haihuwa.
. A yanzu hak-a a zaune take saman’ carpet tayi
dai-dai .Abubakar yana zaune a gabanta yana
yanka’mata’tufa (apple)_ yana Saka mata ” a
baki aka kwankwaso kofar falon: Abubakar ne ya
bada izinin shigowa, sai dai wa zasu gani? » ~ .
Suhailat ce ta sha lullubi,kafadarta . _ rataye da
qatuwar. jaka, dayan hannun kumana
jaye da qaton akwati K0 dar Rukayya bata ji ba
lokcin da taga shigowar Suhailal din,Abubakar
kuwa zabura . ya yi ya mike, ya daga murya yana
fadar. “Lafiya? Me ya kawo ki gidana?” SUhailat
bata tanka mashi bahar ta Karaso sannan ta
soma fadar ’ ‘ “D0n Allah Abubakar kayi hakuri ka
mantada, abinda ya faru nasan nayi laifi kuma
nayi
nadama ka yafe min
Abubakar ya ce, “To amma neman gafarar ne har
sai kin biyoni cikin gidana?” Suhailat ta dago kai
da sauri tana kallonshi da idanuwanta da suke
zubar da hawaye Ciki” tsananin kaduwa ta soma
girgiza’ kai tana fadar.: “Abubakar, kar kai min
haka,’ka yafe min don Allah tunda na gane
kuskurena. Wallahi na gaza jurewa rashinka
Abubakar, ba zan iya rayuwa babu kai b_…”..
Kuka ne yaci. qarfinta, ta ja kafafuwanta wurin
Rukayya ta rungume kafafunta tana kuka da
hannu alamar ta taimaka mata.
Shi kuwa ‘Abubakar tsaki yaja don haushi ma ‘
take bashi. Ruqayya ta dafa Suhailat tana fadar. .
“Ya isahaka Suhailat, ki daina”. ,
Suhailat ta ‘ dago’ kai tana kallon Rukayyar cikin.
kuka ta soma fadar. .
“taya xan iya daina kuka Rukayya ‘ bacin son
zuciya ta da hudubar shaidan sun rinjayrni na
rasa mijina’na janyo haushin iyayena akaina?
Rukayya Ya Ya za ai in daina
na ‘zalunce ki saboda ‘ son zuciya kawai?”
Rukayya ta kyara mata kai tana fadar.
“A’a ki daina fadar, na yafe miki kuma Abubakar
ma ya yafe miki, kawai dai .yana cikin Bacin rai
ne nasan zai haqura”.
Rukayya ta takarkare ta mike da kyar tana kallon
AbUbaKar wanda_ ya bade mata fuska, ta matsa
daf dashi ta riqo hannunshi ta
‘ . riKe’ ta soma magana muryarta a sanyaye.
“Don Allah Yaya na ka zamo mai yafiya da kuma
karBar uzuri ga wanda yai maka ba dai dai ba. Ka
dubi Suhailat ta tuba tayi nadamar abinda ta –
aikata, ni na yafe mata kaima ka yafe mata ka
karBeta‘sai kaima Allah Ya yafe maka
kurakuranta wanda ka sani da ma wanda baka
sani ba
Abubakar ya. danyi shiru yana ‘wani nazari,
Rukayyata girgiza hannuwanshi tana fadar.
‘ “Please Yayana, plcasc”. Abubakar ya sauke
numfashi yana fadar.
“‘Shi kenan,’ na yafe mata saboda ke ‘Rukayya,
ina sonki kinfi qarfinkomi a wurina, babu abinda
bazan iya yi miki, ba a duniyar nan. Rukayya na
yafe mata”.
Wani irin farin ciki ne ya lulluBe Suhailat, ta
rungume’ Rukayy cikin matukar soyayya ‘da
qauna. Rukayya ta cika mace ta gari tunda har.
ta amince da sadata da farin cikinta, wato‘
Abubakar.
ltama Rukayya ta “saki rai da zuciyarta
‘ suka rungume juna ita da Suhailat suna masu
.yarda da aminci da Juna. ‘
. Abubakar na tsaye yana kallonsu bakinshi dauke
da murmushi, zuciyarshi na fatan su kasance a
haka har qarshen rayuwarsu ‘
MASHA ALLAHU.
ALHAMDULILLAHI.
MU HADU A WANI SABON LITTAFIN IN ALLAH YA
YARDA KUDAI KU KASANCE DAMU A KODA
YAUSHE