SOYAYYAH
CHAPTER 12
“Calm down Ammar! Calm down okay? Ya kake k’ok’arin yin abu kaman bakasan
muhimmancin yarda da k’addara ba? Kaifa musulmi ne you have to know that mutum
baya auren matar da ba tasa ba, this thing you are doing was never a solution, please be
patience” said Azeez calmly.
“Shut up you stupid bitch! Wallahi har ina raye saina making life nasa miserable hell, sai
na masa abinda zai gwammaci mutuwa da rayuwa, and ka rubuta ka ajiye Zee belong to
me! only me! kuma no matter what sai na mallake ta ko tana so ko bata so”
Daga haka bai sake cewa komai ba ya jaye car key d’in sa ya fice yana huci wane mayuwan
wacin zaki, kallo Azeez ya bisa dashi cike da tausayi da mamakin sauyin hali na Ammar
lokaci guda.
Da asuba du yadda Suwayd yaso Zee tabar sa yaje wurin flower d’in sa tak’i dole ya
hak’ura, masallaci ma bata barsa ba dan tasan daga nan zai samu hanya yaga Safwah sai a
gida yaja su, bayan kuma sun idar da morning Azkar da Qur’an recitation suka koma bacci
Safwah kuwa da wani mugun ciwon kai ta tashi, bayan ta idar da sallah tayi morning Azkar
da karatun Qur’ani ta zauna zaman jiran Suwayd, tun tana saka ran zuwan sa harta cire tayi
throwing kanta a bed tana kuka kaman ba gobe, tafi two hours tana jaraban kuka sannan
ta mik’e ta shiga toilet tunowa da shawaran da Mammy ta bata.
Wanka ta tsala abinta taci kwalya wane wadda zata zab’an sarauniyan kyau, abinka da
make-up addict nan take ta d’au haske wane tauraruwa, tsadadden lace ta sanya orange
and black daya mugun fito da kyanta, d’inkin nan chas dan ya bama ko ina hak’k’in sa,
d’aurin Zahra buhari ta kafa abinta ta wuce part d’in sa.
Diary nasan ta d’auko ta cigaba da karantawa, sanda ta gaji ta miyar ta ajiye ta soma
tunanin hanyan da zata nunama Ya Suwayd kuskuren sa na miyar da *S0* k’iyayya.
Falour’n sa ta dawo ta zauna ta d’aura k’afa d’aya kan d’aya tana ta had’e rai wane
pregnant sky tana jijiga k’afan, duban agogo tayi taja tsaki ganin reaching to twelve amma
bai shigo ba, data nata ta kunna ta soma chart abinta ko zata rage jin zugin da zuciyan ta
take.
“Very own please kitashi muje muci abinci am starving” Suwayd yayi maganan yana bin
Zee dake ta nannad’ewa akan gado wane macijiya da kallo.
“Baby let me please sanyi nakeji” tayi maganan da wani shegen muryan daya fara
turning Suwayd on ba shiri.
Dakyar ya saita nutsuwan sa yace “Now what do you want?”
“You” ta ansa nan take
Zama yayi ahankali ya rik’o hannun ta yana murzawa ahankali “Na sani Sweetheart and am
all yours, yanzu ki daure kinga munbar “PureLamp” da yunwa”.
Dayasan yadda yak’e k’ona mata zuciya inya ce “Flower d’in nan ko “PureLamp* da
koda wasa ya daina ganganci fad’a a gaban ta, cike da masifan kishi ta fizge hannunta ta
juya masa baya sai kuka wane k’araman yarinya.
“Oh my God! Very own what’s this for heaven’s sake? Saboda Allah me hakan? Kina so
natashi cikin sahun marasa adalci ne?” Yayi stating a little bit sad.
Da sauri ta tashi tana wiping uncontrollable tears nata then ta soma magana in sorting
tone “I am Sorry, I am truly sorry”.
“Is okay then let’s go” daga haka bai sake cewa komai ba yayi gaba.
Mik’ewa tayi ahankali tabi bayan sa suka fito daga part d’in, at that very time kuma Safwah
ta fito daga part d’in sa, sam baiyi noticing fitowan ta ba dan yadda hankalin sa yayi part
d’in ta.
Glares masu rai da lafiya Zee da Safwah suka shiga sending ma juna, da sauri Zee ta rik’e
hannun Suwayd ya tsaya chak batare daya juyo ba dan he is so damn eager ya sanya
PureLamp’ tasa a ido, ahankula ta tako gaban sa ta tsare sa da wani shu’umin kallo, ya
bud’e baki da niyyar magana tai d’agal da K’afa tai shutting sa da wani hot kiss tana
sucking tongue nasa like never before.
Tun Suwayd na k’in bata had’in kai haryayi giving in wa kiss natan suka cigaba dayi wane
dan shi aka turo su duniyan, ganin k’afafun ta baza su d’auke ta ba ya sak’alo hannun sa a
yar k’unk’umin ta ya matse ta k’ank’am ajikin sa yana mai cigaba da kissing ta, hannayen
ta itama ta mik’ar ahakali ta sak’alo wuyan sa.
Safwah wane zuciyan ta zai tarwatse saboda azaba, masifa da jaran kishi da gudu ta fad’a
part d’in ta tayi banging k’ofan da K’arfi, hakan yasa Suwayd yayi saurin pulling out cike da
tsantsan tashin hankali, sai lokacin ya gano manufan Zee wato tanason had’a masa bomb
d’in da bai san ta ina zai soma kashewa ba.
Cike da kissa ta rik’o hannun sa ta soma magana “Baby the kiss was..
“Shut up you stupid idiot” ya buga mata wani hautsinan nan tsawa daya mugun firgitata,
d’aga hannun yayi da niyyan tsinke ta da mari sai kuma yayi sauri ya sauke yabi bayan
Safwah.
Buga k’ofan part nata ya shiga yi amma sam tak’i bud’ewa kuma tana ajikin k’ofan tana
kuka mai cike da azaban k’unci da takaici.
Begging nata yata yi amma tai banza dashi, nan take shaidan ya soma rud’an ta kan ta
bud’e ta fad’a masa du maganan daya zo bakin ta.
Mik’ewa tayi ta share zafafan hawayenta ta bud’o k’ofan ta soma bin Suwayd da kallon
tsana.
” *PureLamp* please listen to me
“Just shut up you liar! i hate you! I so much hate you, ashe du abinda kake fad’amin
k’arya ne? The diary and everything du ashe k’arya ne? Thank God l’ve now know the truth
and the damn thing you are capable of doing!.”
Share hawayen ta tayi ta cigaba da magana “Nayi rashi na har abada, na rasa mai sona da
gaskiya dua dalilin ka what did i do to deserve all this? Tell me mena maka a rayuwa? Mena
tare maka? In baka da amsa na ka bani takarda na barin iya cigaba da zama da mayaudari,
mak’aryaci irin ka ba, kabani takarda na kawai” ta k’are maganan tana fashewa da wata
masifaffiyar kuka.
“Flower wallahi i love you, wallahi itruly love you please just listen to me”
“Don’t you dare call me “Flower” again! Am not your “Flower and never will”
Kneeling yayi agaban ta yayi attempting rik’o hannayenta tai saurin taken one step back
tana binsa da deadly glares.
Kasa magana yayi kawai sai hawaye he just don’t really know where to start, Zee ta gama
dashi mai yasa ta masa haka dakyar ya daure ya soma magana ” *PureLamp’ dan Allah kiyi
hak’uril Am really sorry…”
“Save your sorry am not here for it kawai ka bani takarda na, I know Ya Sayyid is there
waiting for me, cause we really love our..”
“Shut up lower”! i can’t take it, i just can’t take it” Suwayd ya buga mata tsawa cike da
azaban kishi.
Mik’ewa yayi zuciyan sa wane an zuba garwashin wuta idanun nan jajir wane barkono
jijiyoyin kansa duk sun mimmik’e ya soma nufan ta tana ja baya a tsorace, gaba d’aya ya
rikid’e ya koma mata Ya Suwayd monster d’in data sani.
Sanda takai jikin bango ta runtse ido heart nata na beating so fast wane zatayi bursting
k’irjin ta tafito saboda tsoro ta runtse ido da k’arfi.
Ba abinda kewa Suwayd yawo aka sai “Ya Sayyid is there waiting for me” matse ta yayi a
bango sosai ya soma magana in crack voice ” PureLamp” wallahi ina son ki dan Allah ki
daina k’iran sunan kowani namiji a gabana cause komai zai iya faruwa saboda azaban
kishin ki da nake”.
Cike da k’arfin hali tace “Nafad’a! Nace na fad’a d’in! Kuma sunan Ya Sayyid yanzu na fara
fad’a saboda yadda nake masifan “So” da k’aunar s.” bata samu daman k’arasa fad’in
abinda take son fad’i ba ya rufe bakin ta da nasa.
Matse bakin ta tayi not giving him any room to kiss her, lalubar lips nata yata yi ita kuwa
sai ture sa take tana juya kanta side by side yadda bare samu daman aninda yake so ba.
“Ya Sayyid please save me” tayi stating cike da azaban matsan daya mata.
Jin still sunan Sayyid bai bar bakin ta ba ya d’age ta chak in a bride like-style ya wuce
bedroom d’inta, gaba d’aya idon sa ya gama rufewa.
Wuntsil_wuntsil ta somayi ya sauk’e ta amma yak’i, yana shiga ya maida k’ofan d’akin ya
rufe ya zare key d’in.
Wani shegen tsoro ne ya rufeta a tsorace ta soma magana “ni ka sauke ni, wayyo Ummy!
Wayyo Mammy ku taimaka min'”
Kojin ta baiyi ba ya dire ta akan bed natan yayi joining ta, shure sa ta soma yi amma kaman
rock dan ko motsi baiyi ba.
Toshe bakin surutun yayi da kiss ya soma cire rigan ta da k’arfi, kuka ta soma tsakanin ta
da Allah tana dana sanin rashin kunyan data masa.
Tanaji tana gani ya rabata da rigan ta yana squeezing bobbs nata, bata hankara ba taji
bakin sa akai yana sucking
Tsoron tane ya sake linkuwa jin wasu abubuwa da yake mata gashi rok’on duniyan nan
ta masa yak’i ya kyaleta.
Sanda ya gama tsorata ta sannan ya tashi ya fice ya barta, dakyar ta iya ta mik’e taje ta rufe
k’ofan cike da shegen tsoro ta fad’a toilet dan gaba d’aya jikin ta zafi take more especially
boobs nata da suka ji maza.
Suwayd na shiga part d’in sa wanka yayi ya shirya yai sallah’n azahar da la’asar ya fice
batare da yayi wa kowacce sallama ba.
Zee tunda ta koma part d’in ta take kuka har bacci ya d’auke ta.
Tunda Suwayd ya soma driving wata mota ke tracing sa amma sam baiyi noticing ba dan
he is eageryaje yasha wine tasa daya manta when last rabon sa da ita dan Safwah ta
matuk’ar b’ata masa rai, bai zame ko ina ba sai bar yana parking kuma motan dake bibiyan
sa itama ta tsaya.
Yana shiga ‘yan samari hudu suka fito suma suka bisa ciki, kallo d’aya zaka musu kasan
‘yan iska ne suma nagaske.
Two battles ta wine yayi order ya d’ure ma cikin sa still baiji normal ba sai da ya k’ara d’aya,
in less than 15 minutes yaji du problems nasa sun kau, brain tasa tayi fresh not long
enough bacci ya d’auke sa.
Duk abinda yake akan idon wad’an nan samarin, murmushi suka sake both ganin finally
hak’an su zai cimma ruwa.
Ba Suwayd ya tashi ba sai reaching to magrib har lokacin kuma a mugun buge yake, yana
lullumshe idanu ya lalimi wayan sa da car key ya fice suma suka rufa masa baya.
Hanyan gida ya d’auka suma sukayi starting motan su suka bisa, sai da yayi tafiya mai
nisa sunzo daidai inda babu mutane sukayi blocking sa.
Abinka da bugagge nan yaja wawan burki ya taka motan sa, cike da bala’i ya bud’e ya fito
dan ganin d’an shegiyar daya tare sa.
Samari ya gani guda biyu suna binsa da kallon rainin hankali, tattare hannun rigan sa
yayi ready to fight, ya rik’o shirt collar na d’aya ya basa had’ad’d’en punch, sam guy d’in
baiyi attempting ramawa ba saima wani shegen murmushi da yake, haka ma d’ayan baiyi
yunk’urin komai ba sai hailing Suwayd daya soma yi, punch uku Suwayd ya sakewa guy
d’in yana k’ok’arin sakewa aka rik’e hannun sa ta baya, d’aya hannun ya d’aga shima still
aka rik’e ta bayan sa ana wainawa cike da mugun k’arfi.
K’ara ya sake jin saukan had’ad’d’iyar punch a cikin sa, kafin ya wuce daga zafin wasu masu
rai da lafiya suka sake hitting sa.
Gashi yayi_yayi ya kwace hannun sa ya kasa, duka suka yi masa na fitan hankali the
both four guys, sai da suka fitar dashi a hayyacin sa suka yasar dashi flat a k’asa, d’aya
daga cikin sune ya bud’e motan su ya fiddo manyan iron k’arfuna guda biyu.
Mik’awa guda d’aya yayi biyu suka bank’are hannyen sa cike da mugun ta.
Sanda suka saita k’arfen suka sake akan both gwiwowin Suwayd, azaban k’aran daya
saki su kansu sanda ya basu tsoro amma ba tausayi ba imani haka suka cigaba da dukan
k’afan sa da k’arfen har sanda ya daina motsi.
In kaga Suwayd sam baraka gane sa ba dan yadda suka masa jina_jina.
Haka suka d’auke sa suka cilla a car bout d’in su suka shiga motan suka bata wuta suka
bar tasa anan.
Gudu suke sosai hakan kad’ai kuma ya isa shaida maka basa da gaskiya, sai da suka yi
tafiya mai shegen nisa then suka isa wani unguwa dake nan shiru babu mutane sosai,
parking motan su sukayi a k’ofan wani gida dake nan wane kango.
Kallon right and left side sukayi ganin ba kowa suka fiddo Suwayd suka bud’e k’ofan suka
cilla sa cikin soron mai shegen duhu, rufe motan sukayi suka shiga d’aya ya kunna musu
torch ta wayan sa.
Biyu kuma d’aya ya rik’e right hand ta Suwayd d’aya left suka soma jan sa wane kayan
wanki har cikin ainihin gidan.
Suna zuwa tsakiyan wani makeken falour dake nan du ta b’aci da bak’in yana mara
kyan gani suka yasar dashi, handcuffs suka ciro guda biyu suka d’aura masa a kowani
hannu then suka cigaba da janza leading to wani babban glass mai tsayi, wani abu suka
danna ta side glass d’in ya d’age suka shiga, a daidai tsakiyan suka tsayar da Suwayd d’in.
Cikin biyun dake wajen glass d’in d’aya ya danna, glass d’in ya sauk’o ya rufe su, da jikin
glass d’in suka had’a Suwayd kowa yaja hannun d’aya yai locking sannan d’ayan ya sake
bud’e musu glass d’in yayi sama da Suwayd da k’afafun sa ke mugun rawa su kuma suka
fice.
Maidan da glass d’in sukai yadda take nan suka kunno ruwa ta k’asa ya soma taruwa
kad’an_kad’an cikin glass d’in.
Gefe suka koma suka had’a hannu both happily then d’aya ya fidda wayan sa ya k’ira
Ammarya shaida masa sunyi duk abinda yace suyi.
Suna kashe wayan alert na 4mil ya shigo musu kud’in aikin su, ai basu tsaya b’ata lokaci
ba suka ware abinsu suka bar Suwayd cikin glass ruwa na cigaba da shiga cikin glass d’in.
Safwah tunda ta idar da sallah’n magrib gaban ta ya soma mugun fad’uwa wanda sam ta
kasa gane dalili.
Dole ta daure ta d’au wayanta ta soma k’iran sa, missed calls goma ta masa no respond
bata karaya ba ta tura masa massages amma still ba reply.
Cike da damuwa ta fito daga part d’in ta tazauna a babban falour jiran tsammani.
And same goes to Zee itama k’iran duniyan nan ta masa amma sam ba’a d’auka dan haka
ta tawo babban falour itama.
Duk halin da suke ciki bai hanasu harare_hararen juna ba dajan tsaki akai_akai.
Gaba d’aya hankalin Granny ya tashi da rashin d’aga wayan ta da baiyi ba cause abinda bai
tab’ayi mata bane, Arif ta k’ira ta tambaya ko suna tare ya shaida mata basa tare shima sai
k’iran sa yake baya d’auka amma bari ya shiga ya dubo mata.
Suna gama wayan ya fice leading to Suwayd house dake tsakiyan nasu, door bell ya
danna Zee da Safwah sukayi saurin mik’ewa kowa naso ya fara sanya maigidan nasu a ido.
Tsaki Zee taja ta koma ta zauna Safwah kuma ta wuce abinta, tana bud’owa taga Ya Arif,
fad’awa jikin sa kawai tayi sai kuka, hugging ta yayi back yana shafa bayan ta ahankali yana
rarrashi harya samu tayi shiru.
K’arasawa ciki sukayi ya zauna kan kujera ya zaunar da ita gefen sa, ahankali Zee ta bud’i
baki ta gaishe sa ya ansa ta tashi tabar musu falour’n.
Tambaya ya soma yima Safwah ina Suwayd nan kuma sabon kuka ya tashi, dakyar ya samu
ta nutsu ta fad’a masa tun lokacin daya fice kuma ta k’ira baya d’auka.
Rarrashin ta yata yi then ya cire wayan sa ya k’ira Sayyid da Haidar yace su shigo gidan
Suwayd, Sayyid dake cike da kewan sa nan take sai gasa, bai dad’e da shigowa ba Haidar
ma ya shigo.
Tunda Sayyid suka gaisa bai sake kallon inda take ba, nan kuma Arif ya shaida musu
abinda ke faruwa, mamaki ne ya kama Sayyid dan shi ya d’au k’iran sa ne kawai Suwayd
d’in bai d’auka cause tun matsalan da suka samu basu sake sakewa da juna ba shiyasa ya
k’ira sa ya nema tuban sa.
Suna tunanin mafita Granny ta sak’e k’ira tana kuka this time around wai jikin ta ke bata
wani abun ya samu Suwayd.
Kwantar mata da hankali sukayi though suma abin ya soma basu tsoro, yadda Safwah ke
kuka yafi komai k’onawa Sayyid zuciya duk ya rasa sukuni kawai ya fice, sanda Haidar da
lBs7
Arif suka samu tayi shiru suka fice.
Samun sa sukayi ya had’a kansa da bango, cike da tausayawa suka k’araso suka bashi
hak’uri suka tafi neman Suwayd.
Basuyi tafiya mai nisa ba suka b’ullo wani corner dake nan ba al’umma, surprisingly suka
soma bin motan Suwayd dake bud’e a tsakiyan hanya da kallo.
Da sauri suka k’arasa kowa gaban sa na mugun fad’uwa, duba motan suka soma yi ba
komai aciki, fiddo wayan Suwayd Haidar yayi yaga about fifty missed call.
Jin Arif ya taka abu yakai kallon sa wurin only to find Suwayd’s Expensive diamond wrist
watch da Ammey ta siya musu su hud’u, duk’awa yayi ya d’auka glass ta watch d’in ta fashe
nan kuma ya hango wata had’ad’d’iyar bangle ta Suwayd da yake matuk’ar k’auna.
Mik’awa Sayyid yayi daya kasa motsawa yana kallon jinin daya b’ata gurin da takalman
Suwayd da suka fice saboda azaban dukan da suka masa a k’afa.
Hankali a tashe suka k’ira Abuh suka shaida masa halin da ake ciki, shima sosai hankalin sa
ya tashi ya shaida musu gasu nan zuwa, Daddy ya nema suka tafi a hanya yake shaida masa
abinda ke faruwa.
Saboda gudun da Abuh yake nan take sai gasu sun iso, fad’a sosai Daddy ya soma yi musu
shi dama can bai yarda da wannan unguwan tasu ba amma su sun dage sunfi son ta ai ga
irin ta nan, sanda ya gama fad’an sa ya k’ira ‘yan sanda yayi reporting.
Zugi da azaban da k’afafun sa suke ne suka farfad’o dashi daga suman da yayi, ga wani
jaraban sanyi da yake jiyowa a tafukan k’afan sa dan yadda ruwa ya gama ratsa su, kansa
banda bala’in ciwo ba abinda yake masa.
Hannayen sa ya soma wainawa ko zasu fice daga handcuff d’in amma ina saima mugun
zugi da suke masa.
Tunani ya soma to su waye suka masa haka amma duk iyakan tunanin sa ya gaza ganowa.
At the other side kuma abin ya soma wuce tunanin su dan iyakar nema anyi a daren
amma babu Suwayd ba labarin sa.
Gaba d’aya family’n babu wanda ya runtsa more especially Safwah da Zee da suka d’aura
blame d’in akan su, kuka kuwa tun sunayi da hawaye har sun daina.
Haka har gari ya waye ‘yan sanda suka d’auka hotunan gurin da abin ya faru.
Bincike sosai akeyi amma ina abu ya faskara.
Gida aka maida Zee da Safwah kafin aga abinda Allah zaiyi.
Wasa_wasa saiga shi har sati babu alaman nasara, shikuwa yana can cikin azaban sanyi da
zugin da k’afafun sa keyi, ruwan glass d’in harya kawo kafad’un sa har kuma lokacin ba
wanda ya dawo cikin samarukan..
Lamarin ya soma basu tsoro dan kwata_kwata babu alaman nasara.
Mutanen Saudiya da Ghana duk sun iso cike da tashin hankali, du wani kafan yad’a
labarai sanda aka bada cigiyan amma shiru ba wani cigaba, kud’i masu yawa Abbah yasa
kan du wanda ya kawo koda gawan Suwayd ne.
Ammar ne mutum na farko daya zo jaje koda yaga halin da Zee take ciki bak’in kishi yasa ya
linka mummunan k’udirin sa kan Suwayd.
Both Safwah da Zee sanda aka dangana su da asibiti saboda tsantsan tashin hankali.
Sam Arif da Musty basu yarda da Ammar ba amma Sayyid da Haidar suka basu tabbacin
Ammar bazai aikata ba, a lokacin sun nuna sun yarda amma du wani motsi na Ammar akan
idon su yake, du wani shige da fice na police station Ammar ne kan gaba.
Kud’i sosai Ammar ya k’arawa yaran sa dan yasan sukan iya changing mind nasu cause
kud’in da Abbah yasa bana wasa bane.
In kaga Mammy da Granny sai ka zubar da kwalla dan yadda suka fice a hayyacin su, bama
kaman Mammy da ko gani batayi bacci kuwa rabon ta dashi tun ranan da mummunan
labarin b’atan tilon d’anta ya riske ta ya k’aurace ma idanun ta.
Fannin friends nasu na school sam sun kasa believing Suwayd ya b’ata, majority cewa
suke auren dolen da aka masa da Zee ne yasa ya gudu, wasu ma cewa suke asiri tayi masa
haka dai kowa da kalan abinda ke fad’a.
Yau exactly kwana goma da b’acewan Suwayd, ranan kuma Ammar ya shirya zuwa cause
tunda aka kama masa shi baije ba.
Tunda ya d’au hanya ya lura da motan Musty dake binsa a baya, murmushi kawai yayi ya
chanza kan motan sa zuwa station, cike da takaici Musty ya fizgi motan sa ya wuce.
Sanda Ammar ya tabbata Musty ya tafi yaja motan sa ya wuce unguwan da aka kai masa
Suwayd.
Suwayd na cikin tashin hankali saboda ruwan harya hauro hab’an sa, du k’ok’arin da ya
kamata yayi dan ceton kansa yayi amma ina, k’afafun sa sunfi komai matsa masa danjin su
yake wane ana daddatsawa da gatari.
D’auke numfashi yayi lokacin da ruwan ya kawo hancin sa, du kuma yadda yaso daurewa
ya kasa dole ya sake numfashin a wahalance ruwa ya samu daman shiga.
D’aga kansa sama yayi wani mugun hasken fitila ya dalle sa, had’uwan fitilan da idanun
sa jiyayi wane barkono aka watsa masa cikin idon, fatan fuskan sa kuwa wani mugun ja
yayi kaman wanda aka watsa ma soyayyen man gyad’a.
Saurin maida kansa k’asa yayi hakan ya bama ruwan daman cinye sa, yadda kasan kifi
cikin koma haka Suwayd ya kasance.
Dai dai lokacin Ammar ya shigo, kujera yaja ya zauna yana kallon Suwayd dake a halin
fitan rai sam babu imani ko tausayi tattare dashi saima murmusawa yake abinsa, Suwayd
kuwa idanun sa har sun soma k’ak’kafewa saboda azaba.
Sanda ya tabbatar Suwayd ya galabaita ya danna wani guri, k’aramin rariya ta bud’u a
k’asan glass d’in ruwan ta soma shigewa, lokacin Suwayd harya sume haka ruwan ya rik’a
k’asa, in less than fifteen minutes du ruwan yabi rariyan.
Yana nan zaune yaran nasa suka shigo, gaida sa sukayi suka ja suka tsaya suna jiran
umarnin sa.
Kallon su yayi d’aya bayan d’aya then ya musu umarnin fito da shi, nan take kuwa suka ciro
sa suka d’aura kan wani kujeran k’arfe suka had’a hannayen sa da hannun kujeran sukai
locking.
Juyawa yayi yana kallon d’aya daga cikin yaran nasa dake bin Suwayd da kallon tausayi
yace ya d’auko masa ruwan zafi.
Cike da rauni ya kalla Ammar yace “Master please…
“Just shut up and do what i said” yayi saurin tare sa a tsawace.
Juyawa yayi jiki a sanyaye ya nufa wani d’aki, kunno heater yayi yai boiling ruwan then ya
tawo kawo masa, harya kawo k’ofa ya koma yad’an sirka ruwan sannan ya kai masa.
Yana saka hannu ciki ya d’ago yana bin yaron nasa da wani mitsiyacin kallo, jiki na rawa yai
saurin sunkuyar da kansa yana jiran abinda zai biyo baya.
D’aukan ruwan yai ya juyewa Suwayd a kai, nan take kuwa yaja wani irin ajiyan zuciyajikin
sa na mugun rawan sanyi.
Bud’e idanun sa yayi dakyar ya sauke kan Ammar dake zaune ya d’aura k’afa d’aya kan
d’aya yana binsa da makirin murmushi, lumshe idanun nasa yayi ya sake bud’ewa
ahankali.
Cike da rainin hankali Ammar ya soma magana “Halo handsome! What’s up?”
Runtse ido Suwayd yayi cike da azaba da zugin da k’afafun sa keyi.
“Are You alright?” Ammar ya sake fad’i yana masa murmushin mugun ta.
Ganin Suwayd ba kulasa zai ba ya soma da abinda ya kawo sa “Suwayd nasan baraka yi
mamakin kawo ka nan dana yi ba cause laifin daka mun bana yafewa bane, so yanzu zan
baka zab’i guda biyu inhar kana so ka cigaba da rayuwa, firstly ko kayi abinda nace ta
ruwan sanyi ka ceci rayuwan ka, ko kuma nasa ka tak’arfi, secondly ko bayan na sake ka
katafi banyarda kowa yasan am behind b’atan ka ba if not baza mu kwashe k’alau ba, now
let’s go straight to the point, here issa paper and pen inaso ka rubutawa Zee saki d’aya biyu
har uku dan dani ta dace bada kai ba, ina binka da lallami dan haka kayi abinda ya dace
inba haka ba everything might happen when i said everything i mean har mutuwanka, ka
ajiye wannan izzah, tak’ama da jiji dakan naka dan bara su maka amfani ba”
Yana k’arashe kalamun nasa ya jiyewa Suwayd paper da biro akan cinya.
Kallon you don’t bloody know what is wrong with you yabi Ammar dashi then back to the
paper, murmushi yayi cike da azaba yace “kace na saki Zee?”
“Yeah nasan kajini” cewan Ammar a hasale dan sosai murmushin Suwayd ya k’ona masa
ral.
“Over my dead body” ya fad’a yana sauke numfashi a wahalance sannan ya cigaba da
magana “wallahi ko zaka kashe ni bazan sake ta ba, kuma na tabbata ko bayan raina Zee
barata aure ka ba, a shirye nake ma du wani abu da zakayi cause am not scared of you,
kuma nasan bazan dawwama acikin gidan nan ba inhar ta hanyan halal aka saman dani
stupid bitch kawai”.
Tasss Ammar ya tsinke sa da wani gigitaccen mari, bai gama dawowa saiti ba ya sake
d’auke sa da wani marin.
“Kace bara ka sake ta ba ko?”
“Yes! Nasan ka jini” ya ansa sa yana binsa da kallo da idanun sa da sukayi mugun ja, fuskan
sa kaman ka tab’a jini ya biyo hannun ka dan yadda tayi ja.
Wani shegen dariya Ammar ya fashe da, sanda yayi mai isan sa ya had’e rai wane bai
tab’a dariya ba, fuskan nan nasa sam babu annuri cike da tsantsan mugunta da rashin
imani, ya jona ma kujeran da Suwayd ke kai wasu wayoyi then ya saka jikin switch.
D’agowa yayi ya kalla Suwayd daya runtse ido saboda azaban da k’afafun sa keyi yace “Hey
evil witch! haryanzu kana akan bakan ka ne?”
With nod kawai Suwayd ya ansa sa, murmushi ya saki cike da mugun ta yayi switching
on switch in, nan take shocking ta kama Suwayd dama gasa kan kujeran K’arfe jikin sa
kuma a jik’e, wani mugun jijiga ya soma yi jini harda guda_guda na fitowa ta bakin sa.
Ammar na gefe yana kallon sa, yaran sa kuwa na gefe gaba d’aya jikin su yayi mugun sanyi
cause they never know haka master nasu yake azzalumi.
Wani mugun sparks switch in yayi Suwayd dake akan kujera ya fad’a akan k’afafun sa
goshin sa ta fashe da tiles jini ta wanke masa fuska, tunda yayi wani k’ara kuma bai sake
sanin inda kansa yake ba.
Juyowa yayi ya kalla yaran sa dake hawaye yace “Ka kunce sa and stay with him, wallahi
kaji de na rantse inhar yayi escapingi won’t spare you” daga haka bai sake cewa komai ba
ya ware abin sa.
Rogowan ukun ne suka jona sa suma suka wuce yayin da d’ayan yai saurin nufan
Suwayd cike da tsantsan tausayi yana kuka, d’ago sa daga kifawan da yayi yai then ya cire
masa handcuffs d’in, wani d’aki yaje da sauri ya d’auko farin kyalle yazo ya d’aurewa
Suwayd kansa dan hana zuban jinin dake zuba.
Zama yayi a gefe yana tuno kyakkyawan fuskan Suwayd data koma wane ta Zombie, ko
wani horror’n da ake gani a TVya fisa kyan gani.
Yana a wannan halin wayan sa yai k’ara, yana dubawa yaga Ammar nan take ya d’auka
dan gudun matsala.
“Ka fito mu tafi” kawai akace aka datse kiran, kallon sumammiyar jikin Suwayd yayi ya fice
jiki a sanyaye.
Kowa ka kalla cikin falour’n sai ya baka tausayi dan du basa cikin kwanciyar hankali, Zee na
zaune a side tana kukan fitan rai yayin da Sadiya keta aikin rarrashin Granny dake ta kuka.
Wani bala’in k’ara Safwah dake kwance kan sofa ta kwala hakan zai tabbatar maka
mummunan mafarki tayi, abinka da siririya ta sake zabgewa kaman ba ita ba, fuskan nan ta
wani irin kumbura saboda jaraban kuka.
A firgice Mummy tayi kanta dan kwana biyu kenan sun kasa gano kanta, ita kuwa ihu take
tsakanin ta Allah tana ex claiming zasu kashe shi, addu’a Mummy ta soma tofa mata amma
ina abin ya ta’azzara dan sai wani fizge_fizge take.
Fizge jikin ta tayi daga na Mummy da k’arfi tayi hanyan fita daga babban falour’n da gudu,
kanta du ya barbaje wane mahaukaciya.
Cike da tashin hankali Kadsah da Mummy suka bita amma sam sun kasa taddo ta, tana isa
gate Sayyid na shigowa cike da tsantsan tashin hankali ya damk’e ta, sai ihu take tana
k’ok’arin kwacewa amma ta kasa.
Janta yayi yaje yasa ta cikin dak’in su ya rufe, Buga k’ofan ta dinga yi tana kuka amma
sam yak’i ya bud’e, zame wa bakin k’ofan yayi yanajin yadda take surutai wane tab’ab’b’iya
ya fashe da kukan da shi kansa baisan ko na meye ba.
Can babban falour kowa hankalin sa a tashe yake dan du tunanin su k’ara haukacewa
Safwah tayi.
Abbah, Abuh, Daddy na zaune tare da Dpo suna sake tattaunawa kan matsalan Ammar
ya shigo, idanun nan nasa sunyi ja alaman yaci kuka ya gode Allah, daurewa Abbah dakeji
wane shima ya sanya kuka yayi ya rungume Ammar yana rarrashin sa.
Kuka sosai Ammar yai tayi wane k’aramin yaro, dakyar Abbah ya samu ya rarrashe sa yayi
shiru suka wuce dan magrib tayi.
Washe gari ‘yan sanda na nan suna investigating case d’in yayin da su Abuh ke akan
hanyan zuwa duban sa, tun safe suke yawo har goma na dare sannan suka hak’ura suka
koma gida.
Abu kaman wasa gashi har ana neman cin sati biyu da b’atan Suwayd, sosai kuma hankula
suka sake tashi.
Yau kwanan sa uku a sume bayan izayar da Ammar ya masa, ahankali ya soma motsa
hannayen sa jikin sa na wani irin rawa, runtse idanunwan sa yayi cike da azaba dan yadda
k’afafun sa suka mugun kumbura, ga zugi da rad’ad’in da suke masa burin sa bai wuce du
wani mai k’aunan sa ya cire masa suba ya huta, hannayen sa da yake ji kaman ba ajikin sa
suke ba yaja dakyar ya dafe kansa dake azaban sarawa, du addu’an data zo bakin sa kawai
yi yake, ya sani bakomai ke faruwa dashi ba sai alhakin Safwah da Zee dake bibiyan sa.
Hawaye ne suka zubo masa tuno kalan mugun ta dayawa Safwah da wulak’ancin
dayawa Zee a rayuwa.
Kwana biyu yayi acikin wannan mawuyacin halin ana ukun Ammar da yaran sa suka dawo.
D’aga Suwayd yasa yaran nasa sukayi suka maida kan kujeran, suka sake locking
hannayen sa both ajiki.
Jawo kujera yayi ya zauna yana fuskan tan Suwayd daya runtse idanu yana ji wane Ammar
ya shak’e sa ya huta da azaban da yake ciki.
“So Mr arrogant ya kaga salon nawa? Shin zaka sake ta ne ko kuma haryau baka shirya
ba?” Cewan Ammar da alama he is capable of doing something.
Cije baki Suwayd yayi dakyar yace “What i want you to know is that Suwayd baya magana
biyu, no matter what baran sake ta ba sai dai kayi duk abinda zakayi”.
Murmushi Ammar yayi yace “taurin kankan nan na burge ni, I so much like people like
you that don’t give up easily”.
Wani leda ya k’arfa hannun d’aya daga cikin yaran sa, ya ciro wasu guntayen nail masu
faffad’an kai sai hammer
Umarni yama biyu dasu bank’are masa tafin hannun Suwayd na dama, yi sukayi kaman
yadda ya buk’ata ya dai_daita nail d’in a tsakiyan tafin hannun Suwayd ba tausayi ba imani
ya buga hammer d’in akai, har fitsari sanda Suwayd yayi saboda azaba ya matse lip d’in sa
na K’asa da hak’ori har sanda lip nasan ya fashe.
Ammar kuwa sanda nail d’in ta b’ullo ta bayan hannun Suwayd ya kyale, karkuce haka
yabar sa saida yama left hand nasa the same thing yama na hagun.
Zuwa lokacin Suwayd wani irin numfashi yake fitarwa na tsananin azaba da wahala, burin
sa bai wuce Allah ya d’auka rayuwan sa ya huta ba.
D’aga hab’an Suwayd Ammar yayi da mugun k’arfin da yakeji dashi yana binsa da wani
makirin murmushi, da wani shegen murya yace “So haryanzu kana kan bakan ka ko zaka yi
abinda ya dace?”
Murmushin yak’e Suwayd yai yace “Over my dead body man”.
Damk’an gashin kan Suwayd yayi wane zai tsinke su daga kan yana wuci yace “Haka
kace ko?”
Yes nasan kaji ni” ya amsa dakyar jijiyoyin kansa duk sun mimmik’e, idanun nan jawur
wane garwashin wuta, hannayen sa kuma sai zuban jini suke.
“Good I like that then” cewan Ammar a fusace, kallon yaran sa yayi a tsawace yace “I need
ice in less than fifteen minutes”
“Yes master” d’aya ya ansa da sauri ya fice.
Bai d’au lokaci ba ya dawo ya mik’a masa, k’arfa yayi ya umarci d’aya ya kawo masa ruwa a
roba, zuba ice d’in yayi ciki sanda ruwan yad’au mugun sanyi ya d’aura akan cinyan
Suwayd, girgiza kai Suwayd ya dinga yi cike da tashin hankali meaning ya d’auke dan shi
kad’ai yasan azaban da yake ji a k’afan sa.
Kafin ya fuskanci mai Ammar yake shirin yi, ya d’amki gashin kansa ya danna cikin ruwan,
sanda ya tabbata Suwayd yasha ruwa sannan ya d’ago shi, wani irin tari Suwayd ya shigayi
ba k’ak’k’autawa amma taurin rai irin nasa yak’i barin sa yai abinda Ammar ke buk’ata,
haka Ammar yata tsoma masa kai cikin ruwan harya suma sannan yai tafiyan sa.
Haka Suwayd ya kasance cikin azabtanwan Ammar har wata d’aya yayin da d’ayan side d’in
kuma yafi kowa zak’ewa kan neman Suwayd.
Addu’a kowa ya rik’a dan ita kad’ai ne mafita, Safwah kuwa kullum cikin mummunan
mafarki take da Suwayd yana kuka yana cewa ta cece sa.
Zee na zaune ta buga uban tagumi taji k’ira na shigowa wayan ta, tai niyyan ignoring wani
zuciyan ya raya mata d’auka, d’auka tayi tai sallama dan du tunanin ta ‘yan jaje ne.
“Ke kad’ai zaki iya ceton sa” daga haka aka datse wayan, cike da mamaki ta bi numban
back amma switch up, batasan when ba ta kunna data nata.
Hoto taga an tura mata da wani number sai rubutu a k’asa kaman haka, _rayuwan sa na
hannun ki du kuma wanda kika fad’awa zaki samu gawan sa_ cike da tsoro ta bud’e
hotunan, zaro ido tayi a tsorace tana kallon yadda mijin ta abin alfaharin ta ya koma nan
take wani jarababben kuka ya kwace mata tai saurin toshe bakin ta da hannun ta dan kar a
fuskanci halin da take ciki.
Zamewa tayi ta fad’a toilet crying like never before tana tunanin azzalumin dayawa
Suwayd d’in ta haka, babu abinda yafi d’aga mata hankali irin k’afafun sa data gani, dole ta
ceci rayuwan Suwayd kota wane hali, d’auraye fuskan ta tai ta fito pretending as nothing
happens dan tayi alk’awarin bazata fad’awa kowa ba.
Daren ranan kasa rintsawa tayi tana kallon hoturnan tana aikin kuka.
Washe gari Ammar yazo inda Suwayd yake, kallon k’afan Suwayd yayi cike da
kyankyami Saboda ruwan da take zubarwa yace “A yau basai gobe ba zan rabaka da abinda
yake da matuk’ar muhimmanci a rayuwan ka, tunda naga baka son ciwon kanka ba
bakuma kasan abinda ya kamace ka ba wawa kawai, am now asking you for the last time
shin zaka sake ta ko bazaka sake ta ba?”
“Bazan sake ta ba” ya fad’a yana sauke numfashi wane mai asma.
Murmushi yayi ya jawo gatari dake kusa dashi, then ya kalla yaran sa biyu yace su bud’a
masa k’afafun Suwayd.
Ihu Suwayd ya shigayi gwanin ban tausayi, shiba wai tsoron abinda Ammar zaiyi masa yake
ba, k’afafun sa da aka rik’e sunfi komai birkita masa lissafi, d’aga gatarin Ammar yayi ba
imani ya saita manly part na Suwayd, yana k’ok’arin sauke masa akai yaji wuk’a a wuyan
sa.
Juyowa yayi surprisingly yana bin yaron sa dake hawaye jikin sa na rawa da kallo, in crack
voice ya soma magana “master bazan iya bari ba, Iljust can’t live…” bai samu daman
k’arasawa ba dan yadda Ammarya shammace sa ya d’amke hannun sa ya soma murd’awa
har sanda wuk’an ya fad’i k’asa.
Suwayd daya gama cire rai da rayuwa dakyar ya bud’e ido yana kallon abinda ke faruwa,
tausayin yaron ne ya kamasa dan yasan mawuyacin abune Ammar ya kyalesa gashi duk
cikin yaran shikad’ai ke tausayin sa dan har abinci yake kawo masa a b’oye.
Yana wannan halin yaji yaron ya saki wani irin k’ara, d’aga kan da zaiyi yaga Ammar ya
soka masa wuk’a, zaro wuk’an yayi ba tausayi ya sake sokawa yaron har sanda yakai k’asa,
binsa yayi k’asan still ya cigaba da lumawa yaron wuk’an harya daina motsi.
A firgice abokan yaron suka sake Suwayd suna bin gawar d’an uwan su da kallo cike da
tausayi da tashin hankali, Suwayd kuwa kuka ya soma yi tsakanin sa da Allah dan bai tab’a
tsammanin zaluncin Ammaryakai ya iya kisan rai ba.
D’agowa yayi yabi sauran yaran nasa da kallo a tsawace yace “make sure ka k’ira ta tazo
gidan nan gobe”.
Daga haka ya cire rigan sa data b’aci da jini ya goge hannayen sa ya tafi.
Zee na kwance cike da jiran k’iran su k’ira ya shigo wayan ta, tana ganin numban data ke
jira ne ta mik’e da sauri ta fad’a toilet, kallon mamaki su Mammy suka bita dashi.
Tana shiga jikin ta har rawa yake ta d’aga kafin tai magana akace “zaki ga address d’in inda
mijin ki yake muna umartar ki da kizo ke kad’ai inba haka ba zaki tadda gawar sa” bata
samu daman reply ba aka yanke kiran.
Kuka ta zauna yi soasi sannan ta fito, tambayoyi sosai su Mammy suka shiga yi mata
amma tace ba komai, tana zaune address d’in wurin ya shigo mata ta massage.
Kallon rashin yarda Musty ya shiga binta da dan shi sam baya sonta, suna had’a ido tayi
saurin duk’an da kanta k’asa.
Washe gari k’arfe goma ta gama shiryawa tace da su Mammy zataje gida, driver akasa ya
kaita.
Tana shiga falour’n su ta fad’a jikin Daddy’n su dake zayyanewa Mammy halin da ake ciki
tana kuka helpless.
Rungume ta yayi yana aikin rarrashi inda ya samu tayi shiru dakyar, d’agowa tayi daga
jikin sa ta rumgume Mummy’n ta tana feeling warm nata tana sauke ajiyan zuciya, ta dad’e
ajikin ta kafin ta d’ago tana binsu da wani irin kallo mai cike da ma’anoni.
“Ina MieMie?” ta fad’a a sanyaye.
“At your back” tajiyo muryan ta, hugging juna sukai so tight sai kuma kuka, sanda sukayi
mai isan su sukai breaking hug d’in, Zee ta mik’e wane an mintsine ta tace zata tafi, du
yadda Daddy yaso ta Bari ya shirya ya tafi da ita tak’i dole ya kyale ta.
Har gate suka rakata both cike da kewan ta, ita kuwa saida ta zura k’afan ta waje ta dawo
ciki ta had’a su both sukai group hug, sun dad’e a haka kafin tazame ta fice tana wani irin
kuka mai ban tausayi.
Cab ta tare ta basa address d’in inda zai kaita batare da neman ragin kud’in daya fad’a
mata ba tace suje, minti talatin ya kawo su har k’ofan gidan da Suwayd yake.
Sauka tayi ta bashi kud’in sa ya tafi then ta saita nutsuwan ta tashiga cikin gidan.
Tana shiga soron gidan duhu ya mamaye ta, tana k’ok’arin ciro phone nata a cikin side
bag aka toshe mata baki ana tura ta har ciki, sanda suka isa har falour sannan ya sake ta.
Haske ne ya mamaye falour’n ta hango Suwayd daya mugun fita a hayyacin sa kwance kan
tiles yana ta rawan sanyi.
Da gudu ta k’arasa kansa tana kuka wane zata cire ranta, jin kukan ta yasa Suwayd bud’e
kumburarrun idanun sa dakyar yana kallon ta cike da tsantsan tashin hankali.
“Baby!”
Dakyar maganan sa ke fita dan yadda muryan sa ta dishe yace “Very Own mai ya kawo ki
nan? Meyasa kika zo? Na rok’eki dan Allah ki tashi ki tafi?”
“No Baby! I can’t! l just can’t ka tashi mu tafi kowa yana can yana kukan rashin ka, waya
kawo ka nan fisabilillah? And what do you do to deserve this?”
“Auren ki” tajiyo muryan Ammar a bayan ta.
Afirgice ta d’ago tana kallon sa in crack voice ta soma magana “Why Ammar? Meyasa ka
biyo ni?”
“Ni ba biyo ki nayi ba nadai saki kinzo”.
Kanta ne ya kulle ta mik’e zata gurin sa Suwayd yakai hannu dakyar ya rik’o k’asan skirt
d’in ta yana girgiza mata kai.
Fuskantan Abinda yake nufi yasa ta tsayawa chak tana bin Ammar dake binta da d’an
iskan kallo da ido, dakyar bakin ta ya bud’u tace “Ammar me kake nufi ne? Duk shige da
ficen da kake kan b’atan Baby du pretending ne? Kuka and everything da kake du na
munafinci ne?”
“Hakane abinda kika fad’a and du saboda ke nakeyi, da fake mijin ki yayi abinda na umarce
sa da komai ya wuce hankula sun kwanta, sai dai kash taurin kai irin nasa yak’i barin sa”
“Me kake so yayi maka? ldan kud’i ne wallahi ka fad’i ko nawa kake so zan baka”
Dariya yayi sosai kafin yace “Imao na miki kala da mai fatara ne? Hmm lallai to bari kiji ke
nake “SO”, Ke nake so ya saki na aura and gaki kinzo rayuwan sa tamkar a hannun ki yake,
tunda shi ya kasa yin abinda ya dace yanzu ke sai kiyi”.
“Ka fad’i kome ne zanyi matuk’ar bai sab’awa addini ba amma on one condition har sai
an tabbatar min yaje gida”.
“No Very Own! stay out please!” Suwayd ya fad’a dakyar yana tears yana girgiza mata kai.
“Junky mai yasa bakajin magana ne? Now lemme warn you for the last time, wallahi
kaji na rantse inhar ka sake magana sai nayi maganin ka” cewan Ammar in serious note.
Taass kakeji Zee ta d’auke sa mari bai gama dawowa saiti ba ta sake sauke masa wani, ko
gezau baiba ya tsare ta da idanu yana wani irin makirin murmushi.
Afusace tace “zan iya juran komai amma banda wulak’an ta min miji, ban tab’a sanin
baka da hankali ba sai yau, na tsane ka wallahi da du ma masu hali irin naka, I really hate
you!.”
“Shut up! Saboda wannan abin da kike kira miji kika mare ni?”
“An mare ka! Nace na mare ka” d’aga Hannu tayi da niyyan sake marin sa ya rik’e hannun
nata k’ank’am.
K’ok’arin kwata ta somayi amma ta kasa dan rik’on daya mata bana wasa bane, kallon
yaran sa yayi yace “ku maida sa kan kujeran kukai min shi wancan d’akin, kai kuma nasan
maganin ka and yau basai gobe zan mallake ta”.
“Kar wanda ya tab’a sa na fad’a muku” cewan Zee tana k’ok’arin kwatan kanta daga
hannun Ammar.
Ba wanda ya kulata suka cika umarnin shugaban su suka dawo, janta Ammar ya soma yi
zuwa d’akin tana tirjewa, ganin zata b’ata masa lokaci ya d’age ta chak a kafad’an sa,
dukan sa take da iya k’arfin ta amma yak’i ya sauke ta har zuwa d’akin.
Ajiye ta yai ya maida k’ofan ya rufe, da gudu taje ta K’ank’ame Suwayd ta baya tana kuka
sosai, hannayen sa yakai kan nata ahankali shima yana hawaye.
K’arasowa Ammar yai yana kallon su cike da azaban kishi, murmushin yak’e ya sake
yace “kak’i ka saketa ta lallami, yanzu zaka sake ta ai dan nasan bak’in kishi bazai tab’a
barinka ka zauna da matar da wani d’a namiji yai mu’amula da ita ba”.
Sake k’ank’ame Suwayd tayi tana wani irin kuka Ammar ya fuzgo ta ya cilla kan gadon dake
d’akin, mik’ewa tayi da sauri yaja k’afan ta tasake fad’awa yai joining ta.
Kuka Suwayd yake sosai muryan sa na fita dakyar yace “Ammar dan Allah dan Annabi ka
kyale ta, i beg of you Ammar dan Allah ka barta, ka bari please”
Kojin sa Ammar dake kokawa da Zee baiba saima cigaba da abinda yake so yayi.
Yak’ushi sosai yasha amma sam yak’i sakin ta sai wasu abubuwa yake mata wane tsohon
maye.
Wani irin k’aran azaba ta sake jin wani mugun damk’a da yawa k’irjin ta, runtse ido Suwayd
yayi yana jin dama ya mutu ya huta da ganin wannan bak’ar rana, da yana ji yana gani za’a
keta haddin matar sa amma bazai iyayin komai ba.
Sunan sa da Zee take k’ira ya taimaka mata yafi komai d’aga masa hankali, runtse ido
kawai yayi jikin sa na wani irin kakkarwa, zuciyan sa wane zata tarwatse.
Mugun dukan da akayiwa k’ofan ta fad’o yasa Suwayd bud’e ido, idanun sa basu sauka kan
kowa ba sai..
Mugun dukan da akayiwa k’ofan ta fad’o yasa Suwayd bud’e ido, idanun sa basu sauka kan
kowa ba sai Musty, sanyin dad’i ne ya kamasa daga nan kuma bai sake sanin inda kansa
yake ba.
Kallo d’aya inkawa Musty baraka so ka k’ara ba dan yadda idanun sa sukayi wani mugun
ja jijiyoyin kansa du suka mimmik’e, runtse ido yayi lokacin da idanun sa suka sauka kan
k’afafun Suwayd, bai san sanda ya fuzgo Ammar daga kan Zee ba ya buga jikin wani mirror
dake manne jikin wall.
Tshirt d’in sa ya cire ya cilla mata not knowing that already ta riga da ta sume.
Komawa yayi kan Ammar ya fuzgo sa ya basa double punchs masu sauya kamanni, nan
take kuwa baki da hancin sa suka soma bleeding, the more Musty ya tuno halin da ya riski
Suwayd the more zuciyan sa ke burning yana sake bawa Ammar punch ta ko’ina.
Ganin punch won’t work ya masa wani mugun shak’a ya had’a da bango.
At that very moment Arif, Sayyid da Haidar suka fad’o wane an cillo su, kan Suwayd Sayyid
yayi cike da tsananin tashin hankalin halin daya gansa a ciki, tab’a sa yayi yaji gaba d’aya
babu abinda ke functioning ajikin sa, a firgice ya soma jijiga sa yana wani irin kuka “Akheey
please wake up! Open your eyes for me please? Ka tashi dan Allah we are all here for you!
Akheey ka tashi mana wasan ya isa haka!”
Jijigasa yata yi yana kuka like domin shi aka turo sa duniyan, chak kuma ya cika Suwayd ya
mik’e idanun sa suka k’afe yai kan Musty dake cin uwar Ammar, fizge Ammar yayi da
mugun k’arfi daga hannun Musty ya buga da jikin wasu k’arfuna dake ajiye, idanuwan sa
gaba d’aya sun gama rufewa burin sa ya raba Ammar da rayuwan sa inyaso shima a kashe
shi.
Bazaka iya gane Ammar ba dan yadda gaba d’aya hallitan sa ya chanza.
Tunowa da Sayyid yayi yadda ya samu Akheey d’in sa yasa ya sake finciko Ammar ya had’a
da bango ya masa wani mugun shak’a da hannu biyo.
“No Sayyid! let go of him, don’t let angger take over you”.
Kojin Abuh dake masa magana baiba ya sake matse wuyan dan iska, had’uwa Abbah da
Abuh sukayi suna k’ok’arin kwatan Ammar daga hannun sa amma in sam sun kasa.
Dpo ne ya taimaka musu suka b’amb’are sa dakyar, fizge_fizge ya soma yi amma dan
rik’on da Abuh da Abbah suka masa bana wasa bane yasa ya kasa kwacewa, wani irin nishi
yake sosai like an angry hungry lion daya jiyo k’amshin d’anyan nama, idanun sa na sake
sauka kan Suwayd ya fizge kansa da k’arfi ya janyo wani k’arfe mai shegen tsini yayi kan
Ammar da polisawa ke d’aurawa handcuff ya caka masa a gefen ciki, zarowa yayi zai sake
caka masa Arif ya fuzge sa da k’arfi yai baya.
“Let go of me you son of a bitch” ya fad’a yana tunkud’a Arif gefe har sanda ya kusa
fad’iwa, jansa Daddy’n Zee da Daddy’n sa suka somayi zasu fitan dashi dan sun lura sam ba
ahankalin sa yake ba.
Ambulance da aka k’ira akai saurin d’aukan Ammar da cikin sa ke mugun bleeding to, and
har lokacin da numfashi tattare da shi.
Haidar ne yayi saurin jan rigan Musty ya runtse ido yasa wa Zee then yaja mata skirt d’in
ta sama, d’aukan ta yayi wane Baby ya wuce da ita mota.
Dakyar aka iya gano mukullin handcuffs d’in da akayi locking hannayen Suwayd da tafukan
suka mugun kumbura akayi unlocking sa, Arif da Abdul ne suka kama sa aka sanya a mota
leading to AKTH..
Da mugun speed suka ja motocin, ikon Allah ne kad’ai ya kaisu lafiya, su duka
emergency ward akayi dasu.
Bayan hour d’aya aka fito da Zee da Ammar zuwa d’akin hutu yayin da lamarin Suwayd
gaba d’aya ya zarce tunanin likitocin.
Babu takalmi ba d’an kwali ta fad’a motan ta soma buga uban horn kaman wadda zata
yak’i, gaba d’aya ta jeme ta lalace wane ba ita ba, kyawawan idanun nan nata duk sun
shige ciki sunyi bak’i, wangale mata gate gateman yayi taja motan a tsiyace.
Tunda Ya Sayyid ya koya mata mota bata tab’a driving ba saboda tsoro, amma yau ji take
kome zai faru sai dai ya faru.
Wani irin gudu take a titi harna fitan hankali du inda tazo traffic bata tsaya wa dan burin ta
taga halin da “Amirul qalby d’in ta yake, so hud’u tana attempting had’a accident Allah na
kiyayewa har ta samu ta k’arasa asibitin.
Da sauri gateman ya bud’e mata ta danna kan motar ciki, wani wawan birki taja lokacin
data kusa buge wata mai ciki da nurse ta rik’o ta suna zagawa kanta ya mugun buguwa,
bata damu da buguwan da tayi ba fito ko kashe motan batayi ba balle rufewa tai cikin
asibitin kaman mahaukaciya dan yadda kanta ya wani irin barbajewa.
Addu’a mai cikin data kusa bigewa ta mata dan du tunanin ta tana da tab’in hankali.
K’arasowan ta yayi dai_dai da fitowan doctor’s daga gurin Suwayd, da gudu ta k’arasa ta
shak’i wuyan sa jin last statement nasa, Arif ne yai saurin fincike ta ya rik’e hannayen ta
both.
“Kaci k’arya you brazen bastard! k’aryan ka kace “Amirul Qalby’ na zai mutu! sandai inkai
zaka mutu asshole kawai, Ya Arif let go of me! Let me kill him first before he kills my
Hubby’, wallahi inhar wani abin ya same sa kaima i must kill you with my damn bare
hands Crazy bitch kawai, Ya Arif ka cika ni..” Yadda take maganan ka rantse da Allah ta kora
wani abin ne.
Janta Arif ya soma yi zai bar asibitin da ita ta shiga kwala ihu like a fool, motar Ummy
daya hango ya tabbatan masa aciki tazo, danna ta yayi aciki yai saurin shiga yai locking
motan ya bata wuta.
Cikin asibitin kuma case ake sosai da Sayyid daya shige d’akin da aka kai Ammar yayi
locking ta ciki yana k’ok’arin kaisa lahira.
Dakyar aka samu aka b’alle k’ofan aka kwaci Ammar.
Ihu ta dinga yi ka rantse da Allah sato ta yayi, ganin bare saurare ta ba ta koma rok’o da
magiya ya maida ta bazata sake abin rashin hankali ba, banza ya mata ya cigaba da driving
abin sa, ganin haka takai both hannunta ta soma waina kan motan a titi, cike da tashin
hankali Arif ya soma k’ok’arin kwace kan motan amma ta rik’e k’am, tura ta gefe yai da
k’arfi ya tsaida motan dake ta juyi kan titi, k’iris ya rage basu buga wani range rover ba.
Bud’ewa yayi ya fito yana apologizing mutane, fitowa tayi tana kok’arin kwasa da gudu yai
azaman cafke ta yana sake basu excuse kan tana da tab’in hankali, kiciniyar kwatan kanta
ta soma yi Arif ya tsinke ta da marin dayasa nan take ta dawo nutsuwan ta.
Fad’a sosai yasha gun mutane kan marin daya mata haka dai ya samu ya turata mota tana
kuka suka tafi gida.
Hankali a matuk’ar tashe ya tadda Ammey da Granny nata safa da marwa a gate suna
trying numbers d’in su Abuh.
Cike da haushi ya fito daga motan ya finciko ta ya soma janta inda suke,da sauri Ammey ta
k’arasa ta rungume ta tana mai sauke ajiyan zuciya.
Juyawa yayi da niyyan komawa asibitin Granny tayi saurin shiga motan and du yadda
yaso ta hak’ura tak’i dole yaja suka tafi.
Jan Safwah Ammey tayi suka k’arasa cikin gida, Ummey na ganinta ta sake ajiyan zuciya tai
saurin kawan da kanta Saboda alkunya.
Lokacin dasu Granny suka isa asibitin basu samu Abuh da Daddy ba cause sun wuce
processing Visa ta Suwayd, Abbah da Daddy’n Zee kuma sun wuce station dan a shigar da
k’ara kotu.
Haidar, Sayyid, Musty da Abdul dake ta fama da Doctors su barsu suje inda yake kawai suka
taran.
Kuka tata yi har sanda aka barta ta shiga ganin sa, lokacin data gansa da sauri ta dafe
bango saboda mugun jirin dake k’ok’arin kada ta, she just can’t believe beloved Grandson
nata take gani cikin wannan mawuyacin halin, barata tab’a yafewa du wanda ya masa haka
ba, kuka ta fashe tuno last best and sweet moment nasu.
Fitan da ita akayi dan kukan da take yayi yawa, rungume ta Sayyid yai maimakon ya
rarrashe ta sai ya jona ta sukayi tayi.
Musty ma kasa daurewa yayi kawai ya sake kuka, Haidar, Arif da Abdul kuwa kallo d’aya
zaka musu kasan yak’e suke dan yadda idanun su suka mugun kad’awa.
Suna a wannan halin gaba d’aya family members d’in suka iso danyin sallama da Suwayd
cause a ranan ake son wucewa dashi Cairo.
Harda family’n Zee ma sunzo, rik’o Zee d’in da already ta farka akai leading to d’akin da
Suwayd yake.
D’aid’aiku ne basu yi kuka ba lokacin da sukai arba da Suwayd, Safwah kam sanda Safwan
ya rik’e ta saboda fad’uwan data kusa yi, dakyar ta daure ta iya bud’e baki tai masa addu’a
then aka janye ta aka kawo Zee itama ta masa addu’a.
D’aya bayan d’aya suka dinga matsowa suna masa addu’a, Mammy kuwa fad’uwa kawai
tayi aka wuce da ita, Ya Sadeeyq kuka ya shigayi tsakanin sa da Allah dan shima irin zuciyan
su Sayyid gare sa, Ya Omar da Ya Uthman ne masu aikin rarrashi though suma daurewa
kawai suke.
Lokacin da akazo fita da Suwayd daga asibitin hauka tuburan Safwah ta dinga yi sai an tafi
da ita, dole Granny tace a k’ira su Abuh ayi mata Visa itama, Zee kuma akace a barta tunda
bata da lafiya itama.
Har airport suka raka su sannan suka wuce, Daddy, Abbah, Abuh da Safwah ne kawai
za’ai tafiyan dasu, suna acan baya ta d’aura kan Suwayd a cinyan ta tana kuka like never
before jirgin ya d’aga.
Flight nasu na sauka aka sanya Suwayd a ambulance da akazo d’aukan sa.
Su kuma su Abuh tare da Dr Asim likitan da aka had’asu dashi suka bi bayan su.
Sai kallon Safwah dake zaune gefen sa tana kuka yake har suka k’arasa asibitin.
Suna isa aka wuce da Suwayd site d’in ‘yan kariya, duba shi akayi ta engine aka dubo exact
inda ya samu kariyan, sannan Dr Asim ya fito yawa su Abuh bayanin halin da ake ciki, gobe
kuma zasu soma da aikin su.
Kallon Safwah dake ta faman kuka yayi yace “ki daina kukan haka addu’a zaki masa cause
rayuwan sa na cikin had’ari and bamu da tabbacin koda an masa aikin zai cigaba da
takawa”
“No please Dr! Dan Allah karka bari ya kasa takawa, ku taimaka masa please mugunta suka
yi masa, wallahi ba neman fad’an su yayi ba.” Kukan daya ci k’arfin ta ne ya hana mata
k’arisa kalamun ta.
Ahankali yace “kiyi shiru haka kinji! Insha Allah zamuyi iyakar k’ok’arin mu, ungo wipe
your tears” ya k’arasa yana mik’a hanky.
Girgiza masa kai tayi tasa gefen hijab nata tana goge unstoppable tears d’in ta.
Can Nigeria addu’a sosai ake ma Suwayd dan samun nasara cause an k’ira su gobe za’a
soma yi masa aiki.
Washe gari ya kama ranan aikin both su Abuh addu’a suka duk’ufa yi ba kama hannun yaro.
Ta side d’in su Suwayd kuwa anci nasaran dawowan numfashin sa, bin likitocin yayi da
ido ganin abinda suke k’ok’arin yi, Dr Sam ne ya masa allurai har biyu wad’anda yake da
tabbacin zasu kashe masa zafin abinda zasuyi.
Danna wani red abu Dr Asim yayi ta side d’in gadon da Suwayd yake a kwance, nan gadon
ya soma tafiyan da Suwayd zuwa wani engine sanda k’afafun sa suka dai_daita aciki, Dr
Elena ta soma pressing computer’n dake had’e da engine da k’afafun Suwayd ke ciki.
Wasu abubuwa ne wane allurai suka soma fitowa side by side, wani irin k’aran azaba
Suwayd ya sake lokacin da alluran suka fasa k’afan sa, dafe sa Dr Asif da Sam sukayi dan
ijigan da yake zai iya dawo musu da aiki baya, sanda ruwan daya taru cikin kumburarrun
K’afan sa ya fice tas then suka ciro sa, zuwa lokacin kuma harya sume saboda tsabar azaba.
Nurse biyu dake a gefe ne suka soma goge k’afafun da wani clean and pure water da alama
wani magani ne aciki.
Ruwa Dr Asim ya shafa masa a fuska hakan yasa sa jan wahalallen ajiyan zuciya, drip aka
d’aura masa sannan aka wuce dashi wani special room.
Acan kuma Suwayd yaga sabon tashin hankali cause nan kuma hannayen sa za’a duba,
dakyar aka iya zazzare masa k’usoshin da Ammar ya masa izaya da, sannan aka wanke
both hannayen da sprit akai alluran tetanus aka nad’e masa su, ajiyan zuciya ya dinga yi
akai_akai dan ba laifi cikin 100% abinda yake ji 509% ya ragu.
D’akin hutu aka kaisa gobe kuma by God will za’a d’ora sa.
Sunan Safwah daya keta ambata yasa aka k’ira masa ita, tana shiga yasa mata kuka wane
k’aramin yaro yana neman tuban ta, saita bud’i baki zata fad’a masa ta yafe masa saita
kasa kawai ta fad’a jikin sa yadda bara ta fama sa ba ta rungume k’ank’am.
Sun dad’e a haka kafin ta zame jikinta taje ta k’irawo su Abbah, video call akawa ‘yan
Nigeria da suka kasa nutsuwa, nan suka ta masa ya jiki har barci ya d’auke sa.
Sai lokacin Safwah ta samu dama tayi wanka ta chanza kaya, su Abuh kuma hotel suka
wuce acan suka kimtsa suka kwanta hutawa.
Safwah na zaune ta tsare Suwayd da idanu DrAsim da wata nurse suka shigo, k’ura mata
idanu yayi har sanda ta tsargu ta d’ago suka had’a ido, saurin kawan da kansa yayi dan shi
kad’ai yasan yadda had’uwan idanun su yayi affecting sa, dakyar ya iya ya daure yayi yai
abinda ya kawo sa ya fice, Safwah kam bala’in haushin sa takeji dan ta tsani mutum mai
shegen kallo.
Yana zuwa office d’in sa gaba d’aya ya rasa abinyi tabbas son Safwah ne ya kamasa tun
ranan farko daya soma sanya ta a ido, dole kafin su rabu ya shaida mata yadda yake ji game
da ita dan shi dai gaskiya yaga matar aure.
Da dare takurawa Safwah yayi saita kwanta kusa dashi, badan taso ba haka ta rab’a kusa
da shi d’in ta kwanta bacci ya d’auke ta yayin da shi kuma ya kasa baccin yata staring ma
beautiful face nata da yai fayau wane mara lafiya.
Da asuba ta farka ganin yadda yake bacci a takure ta gyara masa kwanciyan sa ta wuce
toilet ta d’auro alwala ta dawo ta tada sallah, bayan ta idar ta dad’e tana masa addu’a kafin
bacci ya sake taken over nata kan dadduman datai sallah’n.
K’arfe bakwai akazo aka tafi da Suwayd batare da sanin Safwah ba dan baccin data dad’e
batayi bane ya soma tambayan ta.
Lokacin da aka soma d’aura Suwayd ba k’aramin azaba yasha ba dan kan a gama gyara
guda d’aya suman sa uku, duk rashin imanin ka in kaga yadda yake ihu yana kiran sunan
Allah sai ka tausaya masa, cikin nurses kuwa harda masu zubda hawaye, yayin da Abbah
ma kecan yana kuka dan suna jiyo ihun Suwayd.
Sanda aka zo gyara d’ayan kuwa dayaji azaban ya tsanan ta Allah ya isa yata jawa likitocin
yana tsine musu, haka dai har aka samu aka gama sai kuma fatan waraka.
Kamar an mintsineta ta tashi a firgice, mamaki ne ya kamata ganin ta da tayi kan gado
lullub’e which tasan ba akai ta kwanta ba, bata gama tsinkewa daga lamarin ba sanda taga
Amirul Qalby”n ta is no where to be found, agogo ta kalla taga one nan tai saurin durowa
ta fad’a toilet tai wanka shaf_shaf ta fito, da sauri ta sauya kaya ta fice dan sai lokacin ta
tuna seven akace za’a d’aura sa.
Fitowan ta yayi dai_dai da fitowa da akayi da Suwayd za’a kaisa d’akin hutu, jona su tayi
aka turo sa zuwa d’akin data fito aka kwantar.
Bacci yake amma wani irin wahalallen ajiyan Zuciya yake sauk’ewa hakan kad’ai zai shaida
ma yadda yasha wuya, kallon k’afafun da aka nannad’e both tayi cike da tausayin sa,
sannan ta zauna ta maida kansa kan cinyan ta tana goge masa zufan dake tsats_ tsafowa a
goshin sa.
Ahaka su Abbah suka shigo suka same ta, sunkuyar da kai tayi cike da kunya tana k’ok’arin
sauke kan sa a pillow Daddy ya hana ta.
Sanda akayi k’iran sallah suka tafi, itama tashi tayi tai sallah sannan ta sake maida kansa
cinyan ta tana ta wasa da gashin kansa, tana wannan halin saiga wata nurse ta shigo da
manyan ledoji a hannun ta, gaisawa suka yi da Safwah sannan ta mik’a mata ledojin daga
Dr Asim.
Da mamaki ta tsaya kallon ta sai kuma ta karb’a tunanin ta ko maganin Suwayd ne, sanda
nurse d’in ta fita ta kwantar da shi ta sauk’a k’asa ta soma dubawa, abinci ne mai rai da
lafiya da drinks a d’aya d’ayan kuma chocolates da biscuits ne da yawa.
Take taji wata mashahuriyan yunwa, rabon ta da abinci ita kanta ta manta dan tashin
hankali ba abinda bai sawa, wanko hannun ta taje tayi ta dawo tai bisimillah ta soma ci,
sanda ta k’oshi ta rufe ragowan taje ta d’auro alwalan la’asar.
Can Nigeria ranan aka shiga kotu dan Ammar d’in ya d’an samu sauk’i, bayan alk’ali ya
gama sauraran k’ara ya buk’aci ganin lauyan wanda yake k’ara da wanda ake tuhuma,
kafin haka ta kasance Ammar ya zayyanewa alk’ali du abinda ya aikata ya kuma karb’i laifin
sa, dan ya riga yasan tunda ya rasa opportunity na mallakan Zee rayuwan sa bashi da wani
amfani.
Mik’ewa Baban sa yayi yana hargagi wai shi sam bai yarda d’an sa zaiyi haka ba kawai dai
tsoro yasa sa amsa laifin da bai aikata ba.
Yayin da Ammar kuma ya sake bawa alk’ali tabbacin shiya aikata, take kuwa judge d’in ya
yanke masa hukuncin mako biyu a gidan yari da horo mai tsanani, bayan nan kumaaa
rataye shi.
Kuka mahaifiyar sa ta dinga yi wane zata cire ranta tana alawadai da du iyayen da suka
bawa d’ansu gata irin wanda suka bama Ammar, yau taga illan gata mai yasa ta kasa rainon
d’anta kan samu da rashi, meyasa ta saba masa da duk abinda yake so komai wahalan
samun sa ko tsadan sa saita yi masa, yau ina zata tsoma rayuwan ta, tayi nadama nadaman
daya zamo mara amfani, tabbas tasan Allah bazai barsu ba dan su suka gurb’ata rayuwan
sa da kansu, yau gashi dalilin wannan abu tanaji tana gani zata rasa tilon d’an ta.
Mahaifin sa kuwa fad’uwa yayi akai waje dashi yayin da Ammar keta kuka yana surutai
“Mummy tell them to let go of me! Kin manta du abinda nake so kince zakimin? Ki basu
kud’i kice su sake ni! Mummy! Mummy! Mummy!” haka yata ihu wane mahaukaci har aka
fita dashi.
Sosai Mammy ta tausaya wa Mummy’n Ammar dake wani irin gunjin kuka numfashin ta har
sama da k’asa yake yi, ahankali itama ta zame ta fad’i.
Mammy ce ta taimaka ma k’anwar Mummy’n Ammar dake ta kuka suka fita da ita itama
aka sata a mota.
Sayyid da Musty kuwa ji sukayi damu su aka bawa Ammar su ladaftan dashi na mako
biyun.
Suwayd sanda yayi good two days yana baccin wahala ya tashi, kulawa sosai ake basa dan
samuwan lafiyan sa, suna zaune shida Safwah tana fama dashi yaci abinci yak’i, a
shagwab’e tace “Please ka daure kaci abinci, zama da yunwa won’t work fa'”.
Tsare ta da ido yayi then ahankali wane mai koyon magana yace “Niba abinci nake so ba”
“Me kake so?” Tayi questioning nasa nan take.
“You!”
Murmushi tayi ta bud’e baki da niyan basa reply taji saukan moisture lips nasa a nata,
lumshe ido tayi tana karban rikitaccen sak’on da yake son isar mata, kissing ta yake
passionately yet affectionate yana mai mugun buk’atuwa dason kasancewa da ita.
Hawaye ne masu zafi suka zubo masa tunowa da yayi a halin da yake ciki, da sauri ta
janye fuskan ta tana girgiza masa kai meaning ya daina bata so, ahan kali ta mik’a
hannayen ta tana share masa hawayen.
Hannun sa dake nad’e da plaster ya d’aura kan nata ahankali yace ” *PureLamp* I LOVE
YOU! INA SON KI WALLAHI “Flower”! KEMA KINA SO NA? DAN ALLAH KO SO D’AYA NE KI
DAURE KICE KINA SONA”
Janye hannayenta tayi da sauri ta mik’e tana girgiza masa kai in crack voice ta soma
magana “No Ya Suwayd Bana son ka! Ban tab’a son ka ba kuma bazan tab’a ba! Du abin
nan da kaga inayi tausayin ka yasa nakeyi, i don’t love you and i will never love you, ina jira
ka warke ka bani takarda ta cause..
K’aran da Suwayd ya saki ya dafe saitin zuciyan sa yasa ta juyawa da sauri ta fad’a toilet ta
zame jikin k’ofa tana kuka like never before, sanda tayi mai isan ta sannan ta fito, cike da
tsananin tsoro da tashin hankali ta tsaya kallon Suwayd daya fad’o daga kan gadon, kansa
tayi a rikice tana jijigasa amma ina sam baya motsi.
Da gudu ta fita tana ihun kuka ta k’irawo Dr Asim, hankali a mutuk’ar tashe yazo ya samu
Suwayd.
Waya ya cire ya k’ira Dr Sam dan a yadda yaga Suwayd yasan aikin su ya dawo baya.
Kukan tashin hankali Safwah ta dinga yi jin aika _aikan da tayi wanda ita kanta batasan
ya akayi tayi hakan ba.
Haka aka d’auka Suwayd dan d’aurin ya b’aci sai an gyara, Suwayd sanda ya gwammaci
mutuwan sa da azaban daya sha, idan ya tuna “Flower’ d’in sa bata son sa sai yaji wane
yayi committing suicide.
Tambayoyi su Abuh suka ta yiwa Safwah amma ina ta kasa ansa su sai kuka.
Haka dai har aka fito da Suwayd aka maidasa d’akin hutu, fad’a sosai Dr Sam ya dingayi
musu kar a sake barin sa shikad’ai cause next time in hakan ta sake faruwa sandai a cire
K’afafun.
Safwah kuwa gaba d’aya ta kasa gane kanta, zuciyan ta keta raya mata lokaci yayi da
zata nunawa Ya Suwayd kuskuren sa na maida “s0* k’iyayya..
-Toh fa anya abin bazaima Suwayd yawa ba? Shin Safwah zata iya abinda tace ko tausayi
da son da take masa zai hana? Wai ma zai cigaba da takawa ko kuma shikenan? Comments
naku shi zai nunamin how much you really want to meet with the next Episode, idan naga
comments yadda nake so wallahi gobe zaku ga wani long Episode d’in kaman yadda nayi
surprising d’in ku da wannan_