SOYAYYAH
CHAPTER 13
Lumshe idanun ta tayi hawaye masu zafi suka kwarinyo mata.
Abbah ne ya matso ahankali ya rungume ta yana rarrashi, kunya ta jiyo wane ta nutse, da Abbah yasan itane sila da bai rarrashe ta ba sanda tayi shiru ya zame ta daga jikin sa ya rik’o hannun ta ya soma yi mata nasiha mai ratsa jiki.
Haka Suwayd ya kasance k’ark’ashin kulawan likitocin harna tsawon sati d’aya, a cikin sati d’ayan kuwa kullum saiya rok’i Allah ya d’auka rayuwan sa ya huta cause bazai iya d’aukan abinda *PureLamp* tasa ke masa ba, shi haryanzu ma ya kasa believing *Flower* d’in sa raguwa mai tsananin tausayi ce ta koma haka.
Yauma yana zaune an jingina sa da pillow yayin da ita kuma kecan toilet tana wanka, tun kafin ta shiga wankan ya rok’i ta taimaka masa da ruwa amma tayi banza dashi ta wuce, gashi k’ishirwa yake ji sosai cause rabon data basa yasha yau kwana uku kenan, shikuma yayi alk’awari du abinda tace bataso bareyi ba shiyasa ya kasa tambayan su Abbah su basa.
Yana a wannan halin ta fito, ko arzik’in kallo bai samu ba ta wuce ta d’ibi kayanta ta koma toilet ta sanya ta fito, d’an k’aramin glass cup ta d’auka ta tsiyayo ruwa ko kwatan sa baiba ta tako ta mik’a masa, tsayawa yayi kallon ta yayin da zuciyan sa ke masa wani irin zugi, hawaye ne suka zubo masa abin tausayi ya mik’a hannun sa da haryau bai gama warkewa ba zai karb’a, mistakenly cup d’in ta sub’uce ta fad’i k’asa ta tarwatse dole Suwayd ya baka tausayi in kaga tsantsan tashin hankalin daya shiga.
Tausayi sosai ya bata ganin yadda hawayen sa suka tsanan ta amma ta moze ta soma magana harshly “Kaga halin kan ko? Yanzu ka huta ai dan wallahi inhar ni zan sake baka ruwa sandai in bara ka sha ba mtswee” taja tsaki ta fice daga d’akin gaba d’aya taje ta samu guri ta soma aikin kuka.
Runtse ido Suwayd yayi da k’arfi zuciyan sa wane zata tarwatse, shi bawai abinda ta masa bane ya tsaya masa arai sai tsaki cause ya mugun tsanan sa, data masa wallahi gara ta mare sa kuka ya fashe dashi gwanin ban tausayi kan sa na tsananin sarawa.
Ahaka su Abbah suka zo suka same sa and du yadda suka so ya sanar dasu damuwan sa ya kasa sai kukan sa daya dad’u, ganin ba mahalicci sai Allah aka k’ira Dr ya masa alluran bacci wanda bashi ya tashi ba sai k’arfe goman dare lokacin har tayi bacci.
Kwana yayi yana aikin tunane_tunane ga kewan Zee da son ganin ta dake d’awainiya dashi though suna waya, sai da gari ya soma haske bacci ya d’auke sa.
Da safe wata nurse tazo basa abinci cause likitocin sun soma complain ulcer na k’ok’arin kama sa Saboda bai son cin abinci Safwah ta kore ta wai ita zata basa, bata kawo komai aranta ba ta ajiye abincin ta tafi.
Tana fita Safwah taja abincin tai bismillah ta soma ci tana kallon sa ta k’asan ido.
Folding hannayen sa yai a k’irjin sa yana kallon ta wane lokacin ya soma sanya ta a ido, d’agowa tayi a tsiwace tana kallon cikin idanun sa tace “Hey Mister! ka daina kallo na haka kaman zaka cinye ni, idan yunwa kakeji zan rage maka kaji d’an gurgu!” ta k’arasa tana hararan sa ta cigaba dacin abinta.
Shaf ta manta bata rufe k’ofa ba saijin sallaman su Abuh tayi, jikin tane ya soma rawa tai saurin seta kanta ta sanya kuka, da mamaki Suwayd ya bita da kallo yana tunanin mai kuma take shirin yi.
Da sauri ta rik’o hannun Abbah tana tsanan ta kukan ta tace “Abbah ka masa magana yaci abinci please”.
“Yanzu Baby saboda yak’i yaci abincin kike wannan kukan?”
Gyad’a masa kai tayi yadda bare gano pretending ne take ba.
Shafa kanta yayi yace “Toh shikenan Mamana! kukan ya isa haka share hawayen”.
Hannu tasa ta goge munafukan hawayen then ta k’arfa kayan hannun sa ta k’arasa ciki dasu, kallon da Abuh kebin ta dashi sanda yasa hantar cikin ta kad’awa, ganin haka tayi saurin sunkuyar da kanta k’asa tana addu’a Allah yasa bai gano ta ba.
K’arasawa yayi yaja kujera ya zauna ya bud’e abincin dake hannun sa ya tamke fuska, d’iba ya soma yi yana bawa Suwayd yaga yadda yake ci sosai, koda ya cinye Abuh yaga alaman bai k’oshi ba dan haka ya bud’e masa wanda aka kawo matsayin na Safwah, shima Kuwa sanda ya gama masa aiki cause an dad’e ba’a had’u ba.
Ruwa kuwa daya soma sha har kwarewa sanda yai dan gani yake kaman Safwah zata kwace.
Kallo d’aya zakayi wa Abuh kasan ransa a bala’in b’ace yake, juyowa yayi a tsawace yace “Dan Ubanki zo nan!”
jiki na rawa ta soma b’uya a bayan ba, “idan kika kuskura nazo nan wallahi sai nayi mummunan sab’a miki” ta sake tsinkayo muryan sa.
Bata da option daya wuce zuwa, kallon ta yai daga sama har k’asa a fad’ace yace “Yanzu ubanki ne yaci abincin?”
shiru tayi tana hawaye ya sake cewa “nace ubanki ne yaci?”
Girgiza kai ta soma yi tana hawaye sosai sai jin muryan Suwayd tayi yace “Abuh please a hannun tane bana so”, d’agowa tayi tana kallon sa yai saurin kawar da kansa yana takaicin k’aryan da yayi.
Nan take jikin Abuh yayi sanyi tausayin d’iyar tasa ya kama sa, ashe kenan haryanzu Suwayd bai sauko daga tsanan dayama k’anwar tasa ba.
Fad’a sosai Abbah ya rufe Suwayd da cike da takaici, sannan ya jaddada masa daga rana irin ta yau inhar bazai ci abinci a hannun Safwah ba sandai yata zama da yunwa, sunkuyar da kansa yayi k’asa ya fashe da wani irin kuka mai ban tausayi.
Cike da tausayin halin da yake ciki Abuh ya soma calming nasa yana masa nasiha, nan yake ji gobe Sayyid zaizo su kuma zasu tafi dukan su.
Ta wani fannin yaji dad’in zuwan da Sayyid zai ta wani fannin kuma sam baiji dad’i ba.
Washe garin kuwa suka tafi, a ranar kuma yaga tashin hankali dan kuka Safwah ta zauna ta dinga yi masa wai saiya tashi ya goya ta, rarrashin duniya yayi amma tak’i yin shiru.
Haka ya zuba mata ido yana kallo zuciyan sa na matuk’ar tafasa dan shikad’ai yasan yadda kukan ta ke tab’a masa zuciya.
Suna zaune da daddare tana zuba masa rashin mutunci saiga Sayyid, yaso yayi suspecting wani abu Suwayd ya d’auke masa hankali.
Haka suka kasance har tsawon wata biyu, inta faki idon Sayyid tata gallaza masa, wani abin ma in Sayyid zai masa saita hana tace already ta masa which k’aryan ta ne kawai.
Ya samu sauk’i sosai sandai ciwo da zuciyan sa take cause abinda Safwah ke masa ya wuce duk tunanin mai tunani, ita kanta mamaki take ya akai ne ta zama evil haka bata sani ba.
Fitowan ta kenan daga wanka daga ita sai guntun towel Dr Asim ya shigo, tsare ta yayi da idanu wane zai had’iye ta yayin da Suwayd ke mata alama taje ta sanya hijab dan ya lura ba tun yau ba Dr Asim is up to something towards her amma tai banza dashi, cike da azaban kishi yace ” *PureLamp* dan Allah badan ni ba kije ki sanya hijab” yadda yai pleading wane itane gaba dashi dole ya baka tausayi.
Haushi ne ya kama Dr Asim jin sunan daya k’irata ya juya ya fice da kud’irin fayyace mata du abinda yake ji game ta ita a yau.
Glares masu rai da lafiya ta masa sending ta wuce taje ta soma sanya kaya, addu’a kawai Suwayd yake a zuciyan sa Allah yasa sai ta gama shiryawa wani zai shigo.
Luckily kuwa sanda ta gama Sayyid ya shigo, ajiyan zuciya ya sake wanda both sai da suka jiyo.
Suna zaune sai ga wata nurse ta shigo wai Dr Asim nasaon ganin Safwah, kallon nurse d’in tayi tace “Ohk i will be right there!”
Da sauri Suwayd yace “You are not going anywhere! Akheey please kaje kaji mai matsalan” yadda yayi maganan ya isa shaida maka jaraban kishin sane ya motsa.
With nod kawai Sayyid ya ansa sa yabi nurse d’in, Sayyid na fita bakin rashin kunyan ya bud’u, kuma hartayi ta gama baiko kalle ta ba.
Lokacin da Sayyid yaje fayyace masa komai Dr Asim yayi, nan ya bashi hak’uri ya fad’a masa matar Suwayd d’in ce, daga nan masaukin sa kawai ya wuce dan Dr ya tab’o masa inda ke k’aik’ayi, Suwayd kuwa kwanan sanyi da yunwa yai yayin da Dr Asim ma sam kasa rintsawa yayi..
*****…*****
The following day, tana zaune tana cin abinci sai uban sauri take, burin ta bai wuce ta cinye ba kafin Sayyid yazo.
Finally tana gamawa Sayyid yazo, gaishe sa tayi sannan ta mik’e kaman gaske tace “Ya Sayyid dama kai nake jira nayi wanka dan kar a barsa shikad’ai”.
Juyawa tayi ta kalla Suwayd a shagwab’e tace “Ya Suwayd ka k’oshi ko?”
Gyad’a mata kai yayi yana k’ok’arin shanye kwallan data taran masa a ido, “Sure ba wani abun da kake buk’ata?” ta sake marairaice masa.
Namma gyad’a mata kai kawai yayi and du yadda yaso daurewa sanda kwalla ta zubo masa.
“Okay then!” Tai juyawanta ta shige toilet.
Ko fifteen minutes batayi cikin toilet d’in ba ta shiga zunduma ihu wane wadda za’a zare ma rai, a tsorace Suwayd ya kalla Sayyid daya ga baya da innamal d’in zuwa ya dubo ko lafiya yace “Akheey please ka duba kaga” shikan sa yasan daurewa yayi yai maganan cause shikad’ai yasan miyake ji a zuciyan sa.
Mik’ewa Sayyid yai jiki a sanyaye yaje ya tsaya jikin toilet d’in ya soma magana “Safwah can you hear me? What’s happening?”
Shiru ba respond sai ma ihun tan daya tsanan ta, runtse ido Suwayd yayi yace “ka shiga please!”
“No Akheey bazan iya shiga ba, bari in kira nurse ta duba” Sayyid yai maganan da iya gaskiyan sa dan baisan a halin da zai tarar da ita ba inya shiga.
“Nagode Akheey! Nagode! Saboda ni a nakashe nake shiyasa bazaka taimaka min ba ko? Nagode! amma inaso kasani du abinda ya same ta bazan tab’a iya yafe maka ba, Ka tafi ka k’ira nurse d’in idan kafin ka dawo abinda taga ni ya cutar da ita shikenan ai” ya k’arasa hawayen takaici da bak’in kishi na zubo masa.
“Akheey…”
“Banason ji kaje kawai!” Bayadda Sayyid ya iya dole ya kunna kai cikin toilet d’in, hango ta yayi daga ita sai towel ta mak’ale jikin ta sai ihu take, ahankali ya k’ira sunan ta, ai tanaji ta rugo da gudu ta mak’ale sa.
Ture ta ya soma yi ajikin sa cike da tashin hankali amma ina sai k’ara k’ank’ame sa take tana ihun kyankyaso, kwantar mata da hankali ya soma yi yana lallashi ko zata sake sa amma tak’i, ahaka tana mak’ale jikin sa suka fito runtse ido Suwayd yayi dan bare iya jure kallon su ba.
Da k’arfi Sayyid ya janye ta daga jikin sa ya fice, yana fita ta soma kyalkyalawa Suwayd dariya, shi kuma ya bita da kallo cike da mamaki, takowa tayi har gaban gadon ta tsaya ta soma magana a tsiwace “D’an gurgu! To ya kaga salon nawa? Wai shin ma anfad’a maka soyayya k’arya ne da kake tunanin zan cire son Ya Sayyid a zuciya na kaman cire takalmi? No you are mistaken! Kuma bari kaji wani abu yau d’innan zamu fita date and believe me komai ya buk’ata a tare da dani sai na basa cause i belong to only him”.
Ta juya zata tafi ya fuzgo ta da mugun k’arfi, jikin sa banda kakkarwa ba abinda take idanun nan sun kad’a sunyi jawur yayin da jijiyoyin kansa du suka mimmik’e in crack voice ya soma magana ” *Flower* meyasa? Me yasa kike mun haka? Nasani ban cancanci ki yafe min du kalan abubuwan dana miki ba, but please dan Allah ki sassauta min barin iya d’auka ba, zuciya na zata buga i just can’t take it! Ki barni da yunwa da k’ishirwa ko ki min rashin kunya wannan du zan d’auka, amma wallahi bazan iya d’aukan sauran abubuwan da kike ba saboda tsananin kishin ki da nake, na rok’e ki dan Allah dan Annabi badan ni ba ki sassauta min” ya k’arasa yana kuka sosai kaman k’aramin yaro.
Fizge hannun ta tayi tana binsa da wani banzan kallo ta soma magana “bara a sassauta maka d’in ba! Nace bara a sassauta ba! Gaskiya fa ka kware a iya rok’o kamata yayi yadda ka koma d’an gurgun nan daga nan a wuce dakai junction d’in mabara ta, sannan bara kaji abinda baza ka tab’a samu a gurina ba yau zan bawa Ya Sayyid a kyauta, kuma har ajiya zaiyi min and ba yadda zakayi Mtswee”.
Shiryawa tayi sosai taci uwar make-up tai hanyar fita, harta rik’e handle ta juyo ta sake masa murmushin mugun ta takashe masa ido d’aya ta fice.
Tana fita ya dafe kansa da both hannayen sa ya fashe da kuka zuciyan sa na wani irin k’una, ga azababbiyan yunwa da k’ishirwan dake damun sa.
Ahaka Dr Sam yazo ya same sa, sosai hankalin sa ya tashi ganin halin da Suwayd d’in yake ciki cause discharging d’in su yazo yi, dan yaji sauk’i sosai sandai fatan mik’ewan sa.
Hankalin Dr Sam bai gama tashi ba sanda yaji Suwayd na rok’on sa Allah Annabi ya masa alluran mutuwa, du da kasancewar sa ba musulmi ba sanda ya zubar masa da hawaye saboda tsananin tausayi.
Jijjigan da Suwayd keyi yasa suka wuce emergency ward dashi dan basa taimako, a binciken su suka ga zuciyan sa na gab da bugawa ga ulcer data mugun kama sa, saboda lack of water ajikin sa suka d’aura masa drip.
Bashi ya farka ba sai k’arfe takwas, kallon d’akin ya soma yi ganin basa nan ya tabbatar masa basu dawo ba, hawaye ne suka zubo masa ya soma addu’a Allah ya d’auki rayuwan sa ya huta da wannan rayuwa mai cike da k’unci.
Yana wannan halin suka yi sallama suka shigo, idanun sa kan k’afafun Safwah dake d’ingisawa suka fara sauka, runtse idanun sa yayi zuciyan sa ta buga da k’arfi “innah lillahi wa’innah ilaihir raji’un” ya soma nanatawa a zuciyan sa nan take kuma ya soma wani irin numfashi wanda sam Sayyid bai lura ba sai ita, amma tai banza da shi then ta gyara tafiyan ta dan dama tayi ne dan ta firgita sa.
Suwayd tun yana iya gane mai ke faruwa dashi harya daina numfashin sa ya d’auke, Sayyid nason sallama da Suwayd Safwah ta hana sa wai ya riga yayi bacci, sallaman yayi da ita kawai ya wuce.
K’arasawa tayi jikin gadon ta k’ira sunan sa, jin bai kulata ba ta zauna ahankali a gefen sa ta rik’o hannun sa tace “Anah Asif Ya *Amirul Qalb* ” then tai pecking both cheeks nasa ta mik’e.
Toilet ta fad’a tai wanka ta fito tayi shirin kwanciya ta haye gadon ta matse sa k’ank’am ajikin ta bacci ya d’auke ta.
Da asuba tata tashin sa yak’i sai kawai ta wuce ta d’auro alwala ta tayar da sallah, sanda ta idar ta sake k’ok’arin tada sa amma ina, a rikice ta soma binsa da ido dan sai lokacin ta lura da tun jiya ahaka yake, hankali a matuk’ar tashe ta soma jijjiga sa ” *Amirul Qalb* dan Allah ka tashi wallahi ba muyi komai ba! Na rok’e ka dan Allah ka tashi wallahi zan baka abinci da ruwa! Wayyo please wake up! Dan Allah karka tafi ka barni” ihu take sosai ta k’ank’ame sa, a haka nurse d’in dake kawo musu abinci tazo ta same ta, da sauri ta fice suka dawo tare da Doctors aka fice dashi.
Duk taimakon daya dace a basa anyi amma sam numfashin sa yak’i dawowa, one good hour suka share akan sa amma abu ya faskara.
Farin kyalle Dr Sam yaja ya rufe fuskan sa dashi then ya kalla abokan aikin sa jiki a sanyaye in crack voice yace “Am sorry to say but we lost him”.
Jikin su duk a mugun sanyaye suka fito, nurse d’in daya rik’a cewa su masa allura ita da Dr Sam ya mutu kuka ta zauna wiwi, dan sai take gani kaman za’a ce itane ta kashe sa.
Da gudu Safwah da Sayyid suka k’araso suna tambayan Dr Asim halin da yake ciki, goge kwallan data zubo masa yayi da hanky ya dafa kafad’ar Sayyid yace “We are so Sorry Mr Sayyid”.
“And what do you mean by saying that?” Safwah tayi maganan da k’arfi zuciyan ta na harbawa da sauri da sauri.
“Mijin ki…” Sai kuma yayi shiru.
“Miji na me?”
“Ya riga mu gidan gaskiya!” Daga haka kawai ya wuce da sauri saboda tsananin tausayin ta.
“K’arya ne! Wallahi k’arya ne! Ban kashe shi ba Allah! Wallahi ban kashe sa ba….”
Chak ta tsaya da surutun da take muryan sa na ansa kuwwa a kunnuwan ta _Barin iya d’auka ba, zuciya na zata buga i just can’t take it! Ki barni da yunwa da k’ishirwa ko ki min rashin kunya wannan du zan d’auka, amma wallahi bazan iya d’aukan sauran abubuwan da kike ba saboda tsananin kishin ki da nake, na rok’e ki dan Allah dan Annabi badan ni ba ki sassauta min_ k’ara ta kwalla da k’arfi kawai ta fad’i.
Sayyid kuwa zubewa yayi kan gwiwowin sa idanun nan sun kad’a sunyi mugun ja, jikin sa na wani irin kakkarwa.
“Dr he is still alive!” Wata nurse tai ex claiming da k’arfi.
Da sauri Doctors suka koma ciki dan basa taimakon daya dace, itama da sauri Dr Asim ya d’auke ta dan bata taimakon gaggawa.
Ita ta soma farkawa ta shiga rusa kuka wane zata cire ranta, gashi rarrashin duniyan nan anyi amma tak’i tayi shiru, sai ihu take tana ita wallahi bata kashe sa ba.
Lokacin daya farfad’o kasa magana yayi sai bin mutane da ido, kuka ya fashe da lokacin daya tuno mummunan ganin da yayi, da sauri Sayyid ya k’arasa kusa dashi yana aikin rarrashi, shiko ji yake wane garwashin wuta Sayyid ke watsa masa a jiki.
K’ara ya saki mai k’arfi in crack voice yace da Sayyid “Akheey please leave me i want to be alone”, jiki a sanyaye Sayyid ya mik’e ya fita hakan ya basa daman cigaba da kukan sa.
Haka ya kasance cikin halin k’unci da bak’in ciki harna tsawon kwana uku, and du sanda su Safwah sukai k’ok’arin ganin sa sai yasa a kore su wanda hakan ba k’aramin d’aga hankalin Sayyid yake ba.
Sati d’aya ya k’ara a asibitin aka sallame sa Abbah yace suyi renting gida su zauna a k’ara ma Suwayd check up na wata biyu.
Kaman yadda ya buk’ata haka sukayi renting k’araman flat house, mai falour da two bedrooms Sayyid ya d’au d’aya suma suka d’au d’aya, har lokacin Suwayd bai k’ara yi musu magana ba sai binsu da ido.
Hakan ya k’ona mata zuciya tayi k’udirin cigaba da muzguna masa, fitowa tayi daga wanka taja stool d’in gaban mirror ta zauna ta soma kwaye fararen santala_santalan cinyoyin tana shafe su da mai in a romantic way, sanda ta gama ta tsara simple make-up ta d’auka wani shara_sharan night gown ta sanya, wayan ta ne yayi haske ta jawo ta kara a kunnen ta wane mai waya, shiru tayi kaman tana sauraron mai ake cewa a d’aya b’angaren sannan a shagwab’e ta soma magana “kai Baby gani nan tawo wa fa!”
Dakatawa ta sake yi tana ta murmusawa tace “Oh Baby you made me blush, and you know what?”
Shiru tayi then tace “You are more sweeter on bed ai”.
D’auke wayan tayi daga kunnenta ta kalla Suwayd dake zaune kan weal chair tasa yana hawaye tace “sai da safe” ta juyawan ta tana kad’a masa hips ta fice.
Kwantar da kansa kan cinyan sa yayi yana kuka sosai ahaka har wahalallen bacci ya d’auke sa, Allah sarki yau ko arzik’in a kwantar dashi akan gadon bai samu ba.
A falour ta kwanta abinta kan two seater cike da tunanin mijin nata, bata dad’e da kwanciya ba bacci ya d’auke ta.
Da asuba ta koma bayan tayi sallah ta d’ebo ruwa mai sanyi ta soma yi masa alwala, tana yi tana jik’asa dan iskanci ga tsananin sanyi da ake.
Bai kulata ba dan ya fuskanci idan yayi magana hukuncin nasa linkuwa yake harta gama masa.
Haka ta kasance tana masa har kwana uku, gashi rabon sa da abinci tunda suka dawo daga asibitin.
Yauma suna zaune ita Sayyid ta dafa musu had’ad’d’en jalof rice, sai rigima take masa wai sai dai suyi feeding juna, ganin ba mahalicci sa Allah kawai ya biye mata sukai ta cin abincin su hankali kwance suna murmusawa.
Hawayen sa ya share ya turo weal chair d’in sa dan yaga alama kashe sa zatayi da k’ishirwa, yana turo k’ofa dan ya taimaka kansa idanun sa suka yi mummunan gani, komawa yai ciki da sauri ya runtse ido sai kuka.
Ahaka tazo ta same sa amma ko nakan sa batayi ba tayo wanka ta nemi guri tayi kwanciyar ta abinta, still ranan ma kuma akan kujeran sa ya kwana sai kansa daya samu ya kifa kan gadon.
Da asuba ma da ruwan sanyi ta masa alwala, ba kalan rok’on da bai mata tayi masa wanka ba amma tak’i.
Da Sayyid yazo yi masa ma cewa tayi already ta masa, cause ta riga ta chanza masa kaya hakan yasa Sayyid bai gane k’arya take ba ya tafi.
Sayyid na zaune yana danna wayan sa Safwah ta fito, ganin yadda yaba ma wayan attention yasa ta lallab’awa ta kwace, zagaye falour’n suka soma yi yana son ya kwata amma ya kasa, dakyar ya samu ya damk’e ta, tai saurin d’agal da k’afa ta d’age wayan sama, da sauri ya mik’a hannu ya rik’e hannun ta yakai d’ayan zai amsa sai hakan ya zamo wane suna k’ok’arin yin kiss.
Da sauri Suwayd ya tura kujeran sa ya juya cikin d’akin, du yadda yaso daurewa a wannan lokacin ya kasa dole ya sak’i k’ara jikin sa ya soma jijjiga ya fad’o daga kan kujeran goshin sa ya fashe.
A guje suka shigo itada Sayyid, hankali a matuk’ar tashe aka d’auke sa aka wuce asibiti.
Bayan likitoci sun gama basa taimakon daya dace suka buk’aci ganin Sayyid, duk cikin su uku Dr Asim, Sam da Elena ransu a matuk’ar b’ace yake.
Dr Asim ne yai k’ok’arin cinye nasa b’acin rai yai clearing throat soma magana “Mr Nasir Ibrahim Muhammad!”
“Na’am” ya ansa yana mai basa du attention d’in sa.
“Dagaske kuwa kana k’aunar d’an uwan ka?”
“Dr bangane mai kake nufi ba?”
“Hmm! Bazaka gane ba dama! Amma kana me har hakan ta faru dashi?”
“Am sorry Dr wallahi muna falour sai k’aran sa muka jiyo”.
“Me tsakanin ka da matar sa?”
D’agowa Sayyid yayi da sauri yana kallon sa jin tambayan tamkar saukar aradu, rising masa eyebrow yai yace “Am asking you me tsakanin ku?”
“K’anwata ce and nothing else”.
“Good! Me kuke yi dayake k’ok’arin tarwatsa masa zuciya ko ince yake barazana ga rayuwan sa?”
“Babu komai Dr!”
Sure?”
“Yeah am really sure”.
“Okay! Ulcer fa data mugun kama sa? Ko itama baka da masaniya akai?”
“Ulcer!!” ya nanata cike da k’in yarda.
“Yes ita fa sakamakon azabtanwan da kuke masa da yunwa”.
“Wallahi Dr bansan komai ba! Believe me na rantse da Allah bansan komai ba akai”.
“Na fahimce ka, sai dai ina so ka sani matuk’ar idanun d’an uwan ka zasu cigaba da ganin abinda yake gani tabbas zaka rasa sa, dan yadda na fahimce sa mutum ne mai tsananin kishi, ku kiyaye du wani abinda zai d’aga masa hankali inba haka ba next time ya sake samun matsala irin haka ina tabbatar maka yana iya rasa rayuwan sa”.
Tunda ya soma bayani Sayyid ke hawaye, share hawayen nasa yai yace “Dr insha Allah ma hakan bazata faru ba, zamu kiyaye”.
Mik’a masa takardan maganin Suwayd yai ya karb’a ya wuce, ko kula Safwah dake zaune tana kuka baiba ya wuce, magungunan ya siyo ya dawo ya mik’a mata sannan ya wuce gida ya tattare kayan sa gaba d’aya dan ya k’udurce a ransa yau zai bar k’asar.
Yana gama shirya komai nasa ya wuce asibitin danyin sallama da d’an uwan nasa, lokacin daya shiga d’akin lokacin Suwayd ya farka banda hawaye ba abinda yake, yana hawayen shima ya k’arasa jikin gadon ya rik’e hannun sa k’ank’am cikin nasa, ahankali ya soma magana “Kayi hak’uri Akheey! Dan Allah ka yafe min, nasan ban cancanci yafiyan ka ba amma dan Allah ka yafe min, yau zan tafi Allah ya baka lafiya” daga haka bai sake cewa komai ba ya zame hannun Suwayd daga nasa ya d’au trolley bag tasa ya tafi.
Yana fita Suwayd ya runtse ido yana kuka sosai dan yasan du abubuwan dake faruwa ba laifin Akheey d’in sa bane.
Yana fitowa ya kalla Safwah da jajayen idanun sa yace “zan tabi nabar ku idan kinga dama kisa pillow ki danne sa ya mutu” daga haka bai sake cewa komai ba ya wuce.
Tunda ya koma Nigeria basa da aiki sai kuka, tambayan duniya anyi amma amsar sa bakomai.
Kwana biyu su kayi a asibitin aka sallame su and tunda aka kai sa d’akin da suke bai k’ara ganin ta ba.
Yau exactly one week da dawowan su, du kuma tsayin lokacin haka yake zaune baci ba sha, alwala ma da ake taimaka masa yayi an daina.
Babu abinda yafi damun sa irin toilet d’in da yayi ajikin sa sai jiyowa yayi sautin kid’a na tashi a falour.
Hawaye ne masu zafi suka zubo masa yai saurin dafe k’irjin sa dake mugun zugi saboda yunwa, bakin nan yayi wani irin bushewa kaman wanda ya shekara baiga ruwa ba.
Acan kuwa batare da damuwan komai ba ta ware kid’a abinta tana rawa, tana cikin rawan ne tajiyo knock a k’ofa.
Without any fear ta wuce kanta ko scarf babu ta bud’e only to found the biggest surprise of her life, jikin ta ne ya soma mugun rawa nan take ta soma zufa baki na rawa tace……..
“Ab..Abuh!” Wani irin kallo ya bita dashi yana son karantar yanayin ta hakan yasa ta kama bakin ta.
Ummy da Ammey data gano a bayan sa yasa gaban ta mugun fad’i, kallo d’aya Ummy ta mata tasan totally bata da gaskiya a fusace tace “Zaki bamu hanya mu wuce ne ko ya?”
Like a bloody idiot ta matsa gefe suka shiga ta miyar da k’ofan tayi locking, k’arasawa falour’n suka yi suka zauna ta durk’usa har k’asa tana gaishe su jikin ta na mugun kakkarwa muryan ta na rawa.
Sandai both ba wanda ya kulata du sun cika da shock jin yadda d’akin ya cika da kid’a, mik’ewa tayi dakyar taje ta kashe ta wuce ta d’ibo musu drinks tazo ta ajiye akan center table.
“Ina mijin naki yake?” Abuh daya d’aura k’afa d’aya kan d’aya yana jijjiga wa ya jefa mata tambayan.
“Bacci yake” ta had’a k’aryan nan take cike da tsananin fargaba da tashin hankali.
“Saboda mahaukaciya ce ke baki san ciwon kanki ba shine zaki cika masa gida da kid’a haka?” Question ta Ummy tai hitting ta.
Shiru tayi ta sunkuyar da kanta k’asa dan batasan ma me zatace ba.
“Dan uwarki ba magana nake miki ba? Mijin ki na bacci ki cika masa gida da kid’a Huh! Haka kika ga anayi? Nace haka kika ga anayi?” Ta buga mata shegen tsawan daya sa ta kusan sakin fitsari a wando.
“Umm…umm wallahi Ummy!.. ” sai kuma tayi shiru dan tama rasa k’aryan had’awa.
“Wallahi me?” cewan Ammey itama rai a b’ace.
“Wata sabuwa!” Ta fad’i a zuciyan ta dan tai tsammanin Ammey zatai siding ta sai taga akasin hakan.
Shiru tayi ta sunkuyar dakai k’asa tana nanata innah lillahi wa’innah ilaihir raji’un, dan ta tabbatar da yau ruwa ya k’are ma d’an kada, tana a wannan halin Abuh ya d’au hanyan d’akin nasu, ai in an eye blink sai gata a gaban sa tana faman zare blue eyes natan, tana zufa sosai tace “Abuh Dr ya hana a tada sa in yana bacci! And wallahi kana tab’a k’ofan d’akin zai tashi”.
D’agowa yai ya bita da wani shegen kallo kafin ta fuskanci mai yake shirin yi ya tsinke ta da wani firgitaccen mari, k’aran data kwala yasa Suwayd runtse ido cike da tashin hankali dan du conversations nasu a kunnen sa.
A tsawace yace “Idan an kunna kid’a ne baya tashi ko? Answer me! Nace idan an kunna kid’a ne baya tashi?”
Girgiza kai ta shiga yi cike da tsananin tashin hankali hawaye kuwa kaman an bud’e lalataccen tap.
“Bani hanya in wuce kafin na karya ki! Wawiya kawai”
Da sauri ta matsa jikin ta na tsananin kakkarwa, a time d’in du addu’an daya zo bakin ta yi take saboda tsabar tsoron halin da za’aje a iske sa.
“Innah lillahi wa’innah ilaihir raji’un ” Abuh yayi ex claiming da k’arfi hakan yasa Ammey da Ummy nufan d’akin da sauri.
Abinda suma suka gani ne yasa suka soma nanatawa cike da tashin hankali, Ummy can’t help har sanda ta fashe da kuka cause she just can’t believe first class d’an gayu, mai tsafta, classy, arrogant Suwayd ne ya koma haka.
Ammey kuwa tsabar mamaki ma ko motsawa ta kasa sai hawaye.
Rufe ido Suwayd yayi cause bare iya had’a ido dasu ba a halin da yake ciki na najasa.
Kallon su Abuh yayi da jajayen idon sa yace “ku bamu guri”.
Jiki a sanyaye suka koma falour, buga d’akin da Safwah tayi locking kanta ciki Ummy ta soma yi amma tak’i bud’ewa.
Gyara sa Abuh yayi ya kwantar dashi, ganin yadda yake wahalallen numfashi Abuh ya zauna a gefen sa da sauri ya rik’o hannun sa yace “Lafiya Babana! Jikin ne?”
Girgiza kai yai yayi yana hawaye dakyar ya daure yace “Abuh yunwa nakeji, ka taimakamin da ruwa zan mutu”.
“Harda Horon yunwa take maka? Innah lillahi wa’innah ilaihir raji’un”.
Mik’ewa yayi da sauri ya fita fuska a had’e ya kalla Ummy yace “ki kawomin tea idan zaki samu dama”.
Cike da mamaki ta d’ago tana kallon sa tai saurin mayarwa k’asa ganin kallon da yake binta dashi, mik’ewa tayi jiki a sanyaye dan cika umarnin sa.
Bata wani d’au lokaci ba ta had’o ta fito, ganin basa falour ta wuce d’akin, har k’asa ta durk’usa ta mik’a masa yaja tsaki kawai ya karb’a.
Tsorata Ummy ta soma yi ganin sababbin abubuwan da Abuh ke mata, tsinkayo muryan sa tayi yana cewa “kije ki dafo abinci mai sauk’i in zaki iya!”
Mik’ewa kawai tayi ta fice tana jin mugun takaici a ranta ganin tana ji tana gani laifin d’iyar ta zai shafe ta, jallof macaroni ta had’o ta kawo.
Kafin ta kawo Suwayd harya shanye tea d’in, Abuh ya jingina sa da gado yana maida numfashi, karb’a yai ya soma feeding Suwayd, ganin har Allah_Allah yake Abuh ya mik’o masa jikin Ummy yai wani irin sanyi.
Duk yawan abincin nan sanda ya gama masa aiki, ruwa kam yana sha yana zubarwa gwanin ban tausayi, sanda yaji ruwan da abinci dayaci na k’ok’arin dawo masa ya hak’ura da sha.
Mik’ewa Abuh yai batare da ya kula su ba ya fice yai saurin miyar da k’ofan yai locking, da sauri Ammey ta taso ta soma magana “Abuh’n Safwan dan Allah karka yanke hukunci cikin fushi! Saboda Allah ka bari karka yi”.
Ko nakan ta baiyi ba ya wuce d’akin da Safwah take ya soma bugawa, tana ciki cike da azaban ciwon maran ta daya dad’u saboda tashin hankali, kuka ta soma yi tsakanin ta da Allah jin abinda Abuh ke cewa.
Bata da option daya wuce tasowa jikin ta na tsananin rawa ta bud’e, fuzgo ta Abuh yai da k’arfi yana mai tuna halin daya iske mijin ta, wayan chaza ya finciko ya soma cin uban ‘yar banza, sanda ya mata dukan daya san bazata moru ba ya kyale ta.
Ihu kuwa tun tanayi anaji harta daina, Suwayd kuwa nacan ya runtse ido dan shi kad’ai yasan mai yake ji a zuciyan sa.
Komawa Abuh yai ya bud’e d’akin, da sauri Ammey tai falour’n, chak ta tsaya tana kallon Safwah da jini ke bin k’afan ta “Miscarriage!” Tai ex claiming da k’arfi ko lura da girgiza mata kai da Safwah keyi batai ba saboda tsabar rud’ewa.
“Miscarriage!” Suwayd ya nanata a zuciyan sa hankali a matuk’ar tashe, “NO! Hell NO!” Ya fad’a da k’arfi jikin sa na wani irin rawa.
Kansa Abuh yayi amma ina harya riga ya sume, juyowa yayi ya kalli Ummy dake hawaye yace “Wallahi kin dai ji na rantse muka dawo daga asibiti nagan ki keda ‘yarki a gidan nan in fact ma k’asar gaba d’aya a bakin auren ki!!” Yai saurin d’auke Suwayd suka fice.
Ammey dake tsaye kan Safwah ta rasa abin yi da sauri tabi bayan Abuh, a gate suka had’e da Zee tai joining su.
In less than fifteen minutes suka isa asibitin aka wuce da Suwayd dan basa taimakon gaggawa.
Da sauri Ummy ta dafe bango jin jiri na k’ok’arin yasar da ita, ahankali ta zame k’asa ta had’a kai da gwiwa ta soma rera kuka gwanin ban tausayi, iya tsawon zaman ta da Abuh bata tab’a shiga tashin hankali irin na yau ba, ta dad’e tana kuka kafin ta mik’e ta fad’a toilet ta wanko fuskan ta, jakanta ta d’auka tai adjusting position ta hijab d’inta ta fito falour’n, tsayawa tai kan Safwah’n tace “minti biyar na baki ki shirya mu tafi, idan kuma kika k’ara wallahi tafiya ta zanyi inya so idan yazo ya same ki kyasan yadda zaki yi sha_sha_sha kawai”.
Dakyar Safwah take fidda numfashin wahala ta iya mik’ewa tana tangad’i wane bugaggiya ta shiga d’akin, tai saurin watsa ruwa ta sauya kaya ta jawo trolley d’in ta tana kuka ta jona Ummy suka wuce.
Gaba d’aya hankalin Zee ya kasa kwanciya sai safa da marwa take, kallon ta Abuh yayi yana jin k’aunar ta na ratsa sa yayin da zuciyan sa ke cike da bak’in cikin Safwah.
Suna a wannan halin aka fito dashi zuwa d’akin hutu, da sauri suka nufa d’akin.
Zama Zee tayi a gefen sa ta rik’o hannun sa ta had’a da nata ta tsare sa da ido tana kallon yadda yai bak’i ya rame wane bashi ba.
Hawaye ne masu zafi suka kwarinyo mata Ammey tai saurin dafa ta tana girgiza mata kai saboda nata situation d’in itama.
STORY CONTINUES BELOW
*****…*****
Two hours later,,,suna zaune ya fara motsawa da sauri Zee ta sake k’ank’ame hannun sa dake cikin nata, bud’e ido yayi dakyar yana kallon ta wane lokacin ya soma sanya ta a ido.
Batare da b’ata lokaci ba ya janyota ta fad’a kansa ya saki wani irin ajiyan zuciya sai kuma hawaye, ganin haka Abuh da Ammey suka fice dan basu privacy.
Sun dad’e rungume da juna kafin ta d’ago daga jikin nasa tana masa sannu da jiki, taimaka masa tayi ya mik’e zaune then taje ta k’irawo su Abuh.
Tunda suka koma Nigeria kowa ya rasa gane kansu musamman Safwah data kulle kanta a d’aki tak’i fitowa saboda kunya, tambayan duniya Granny tawa Ummy amma ina bata da amsa daya wuce kuka.
Data k’ira Abuh kuma ce mata kawai yai ta kyale su, kwana biyu Suwayd yai aka sallame su daga nan kuma sai Nigeria cause ya samu lafiya, takawan sa ne dai sai Allah yayi.
Musty, Abdul, Haidar, Arif Sayyid su suka zo d’aukan su a airport, sosai hankalin su ya tashi ganin yadda Suwayd ya koma, haka dai har suka isa gida kowa da kalan zargin da zuciyan sa keyi.
A gida ma kowa ya cika da mamaki cause du family members d’in sun zo ganin d’an uwan nasu, suna zaune gaba d’aya a falour’n amma ba Safwah.
Gaba d’aya attention ta Suwayd bata kan ya jiki da ake masa, sai baza ido yake yaga ta Ina zata b’ullo dan tsakani da Allah he really misses her kwana biyun da basu yi tare ba.
Tausayi ya bama Abuh sosai dan ya fuskanci halin da yake ciki.
Dakyar ya saita kansa yana amsa ya jikin da’ake masa, tura sa Zee tayi ya gaisar dasu Granny da manyan yayun su.
Yama Ya Omar da Uthman barka cause matan su sun haihu du maza.
Yadda Ummy ke kuka yasa jikin Suwayd bala’in sanyi, ahankali yakai hannu yana share mata hawaye.
Haka dai suka kasance ranar har yamma, da dare yayi Abdul da Musty suka janye sa zuwa part d’in su, Suwayd nata mamaki ganin yadda Sayyid keta nan_nan da Sayyada, shiko Sayyid tunda ya dawo ya rungumi matar sa dan du tunanin sa saboda shine Safwah kema Suwayd d’in haka.
Sanda Suwayd ya samu nutsuwa Abdul da Musty da suka kasa nutsuwa da lalacewan sa suka soma jera masa tambayoyi.
Bai niyyan shaida ma kowa ba amma kasantuwar Abdul da Musty sun zamo wani jigo a rayuwan sa ya fayyace musu du abinda ya faru.
D’agowa Musty yayi da jajayen idanun sa yace “Kuma ka yarda Safwah taci amanan ka?”
Runtse ido yayi da k’arfi ya gyad’a masa kai.
Dariya Musty ya tsaya yi sosai kafin yace “Wallahi ko duk jikina kunne ne! K’arya ne wallahi yadda Safwah ke k’aunar ka ta aikata haka! Ko Sayyid ban yarda zai iya cin amanar ka ba”.
“Amma fa Musty har miscarriage tayi!” Yai stating muryan sa na rawa.
“Dr ne ya fad’a?”
“A’ah Ammey ce!”
Wani banzan kallo ya bisa da sannan ya masa narrating du abinda ya faru da kalan haukan da Safwah tayi lokacin daya b’ata.
Kulle idon sa yayi sai kuka in crack voice yace “Musty ka kawo min ita please! Ina son ganin ta”.
“Kabari sai gobe! and ya kamata ka yafe mata abubuwan da tayi yarin ta ke damun ta, da kuma fansan du abubuwan da kai mata”.
“Please yanzu nake so nagan t….”
Bai k’arasa ba saiga Safwah ta fad’o tana kuka tana waiwaye wane wani ne ya biyo ta.
Ajiyar zuciya Suwayd ya sake ya bud’e mata hannayen sa, da gudun ta tazo ta shige jikin sa tana kuka mai ban tausayi, shafa bayan ta ya soma yi ahankali yana shak’ar daddad’an k’amshin shampoo nata.
“Ayi dai a hankali” cewan Musty yana k’arasa ficewa daga d’akin yaja musu k’ofa cause already Abdul ya fita.
D’agota yayi daga jikin sa jin yadda take sauke ajiyan zuciya yace “waya biyo ki?”
“Abuh” tayi stating tana sake fashewa da kuka.
Sake hugging ta yayi yana calming sanda tayi shiru ya d’ago ta ya soma magana ” *Flower* dan Allah ki yafe min! Kiyi hak’uri badan ni ba dan Allah!”
Rufe masa baki tai da hannun ta tana girgiza masa kai, tana kuka sosai ta soma magana “kayi hak’uri *Amirul Qalb* ni ya kamata na nema tuban ka! Idan baka yafe min ba Allah bazai barni ba…” Shutting bakin ta da hot kiss yai hakan yasa kalamun ta yankewa ta k’ank’ame sa sosai.
Wani Irish firgitaccen kiss ya soma mata maisa mutum manta damuwan sa ya tafi wani duniyan na daban.
Ganin ya soma mata wani abu tai saurin fara ture sa tana son tashi amma ina a hannun jarumi take ba rago ba sam ta kasa kwacewa, hannun sa ta rik’e k’ank’am jin yana k’ok’arin kai sa cikin skirt natan, shikan akwai abinda yake so yai confirming shiyasa yai hakan.
D’ayan hannun sa yai using ya rik’e hannun nata ya cigaba da abinda yake kuma still bakin sa na cikin nata.
Kwacewa tayi da k’arfi a tsorace tace “Ya Suwayd period nake!” Ta k’arasa maganan tana sunkuyar da kanta k’asa.
Kyakkyawar ajiyan zuciya ya sake yace “To me aciki dan period kike? Ni wallahi ma bai kyauta min sanda yaga ina k’ok’arin angwance wa zaizo! Amma ba damuwa nasan nan da gofe ne zai tafi ya barni insha iska!”
“A hakan zaka….” Sai kuma tayi shiru.
“Matsoraciya k’arasa mana!”
K’in magana tai tayi saurin tashi ya maidar da ita, hannayen su ya had’e guri d’aya ahankali yace ” *PureLamp* please let’s forget about everything and face our feature!”
“Forgive me once again please *Amirul Qalb*”.
“Na yafe miki *Flower* nima ki yafe min!”
“Allah ya yafe mana duka” ta ansa ahankali.
“Amin my *PureLamp*! Amma fa saina bawa ‘ya’yan ki labari”.
Turo baki tayi a shagwab’e tace “kaga halin kan ko?”
“Me halin nawa” ya ansa yana kwaikwayon ta.
Banza tai masa ta mik’e yai saurin maida ta da wani irin murya yace “wasa fa nake matar d’an gurgu!”
“Waye gurgun?”
“Suwayd!”
“Allah ka bari bana so!”
“Ikon Allah kefa kika samin sunan and I love it”.
Sunkuyar da kanta tayi k’asa cike da kunya tace “Am really sorry please Habibi forgive me”.
“See This *PureLamp* nifa bance kinyi mun laifi ba, i just love the name saboda ke kika samun and I love everything about you!”
Kuka tasa sosai ta rungume sa shima yai hugging ta back yana tears ” I LOVE YOU *HAYATY* ” ya fad’a a kunnen ta da wata irin salo.
“I LOVE YOU MORE *KING* “
“I know!”
D’agowa tai da sauri jin abinda yace yai rising mata eyebrow then yace “Nasan kina so na Safwah kuma na tabbata da ban fito na fad’a miki yadda nake son ki ba, to ke zaki fad’an yadda kike so na”.
Cike da mamaki ta tsaya tana kallon sa har sanda ya hura mata iska, “kina so kisan ya akayi na sani?”
Da sauri ta gyad’a masa kai, kallon agogo yai yace “dare yayi inajin bacci gobe zan fad’a miki”.
Kallon agogon itama tayi tai saurin mik’ewa, kallon ta yayi ahankali yace “me hakan ke nufi?”
” *Amirul Qalb* zanje in kwanta ne dare yayi”.
“Anan zaki kwana”.
“No please *KING* “
“Idan na isa nace anan zaki kwana”.
Batada option daya wuce bin umarnin sa, gyara masa kwanciya tayi then itama ta jona sa.
Washe gari da kanta ta gyara abinta ta tura sa zuwa cikin gida, umartan ta yayi ta kaisa gun Abuh ya taya ta bada hak’uri then Ummy ma, du saboda Suwayd d’in suka yarda suka hak’ura.
Kulawa sosai Suwayd ke samu gurin kowa, sandai haryanzu yana damuwa sosai ganin ya kasa takawa, wani lokacin haka zai zauna shikad’ai yai ta kuka, du da matan sa kowacce k’ok’arinta ta d’ebe masa kewa.
Abdul da Musty du sun koma yayin da Ya Omar da Uthman ma suka tafi, kowa dai ya watse daga iyayen sai Suwayd da matan sa.
Addu’a kuwa kowa yi masa yake, shima ba’a barsa a baya ba cause sam ya hana idanun sa bacci yana kaiwa mahaliccin sa kukan sa.
Suna kwance shida Safwah suna bacci ya farka kaman an mintsi ne sa, duba d’akin da yake ciki ya soma yi a tsorace.
Ganin dai still ba’a kan titi yake ba ya sauke ajiyan zuciya, rufe ido yayi yana tuna yadda suka bubbuga masa k’arfe a k’afa ya bud’e da sauri yakai hannun sa yana tab’a k’afan.
Sanda ya dawo hayyacin sa yaji wane ya motsa k’afafun sa, cike da mamaki ya sake motsa k’afafun yaji finally sun motsa.
Da sauri ya mik’e daga kan gadon yai sujjada yana godiya ga mahaliccin sa, ya dad’e kafin ya mik’e ya fad’a toilet ya d’auro alwala ya dawo ya soma jera nafilolin godiya ga mahaliccin sa.
Sanda yaji an soma k’iran sallah’n asuba Safwah na iya tashi ta riske sa ya koma ya kwanta, yana rufe ido kuwa ta farka da addu’a a bakin ta sai murmusawa take saboda mafarkin da tayi ya Suwayd ya taka.
Kallon k’afafun nasa tayi ta tofa masa addu’a then ta wuce toilet, alwala tayo ta tayar da sallah sanda ta idar tazo ta soma tada sa.
K’in tashi yayi shi bai yarda ba mai bacci, jijjiga sa ta soma yi amma yai burus da ita.
Murmusawa tayi tuno abinda yace mata jiya, ahankali takai fuskan ta zuwa nasa har nose tip nasu ya had’e, bud’e ido yai yana jiran kiss nasa aikam tana ganin haka ta mik’e.
Had’e rai yayi ya juyan dakan sa, ” *Amirul Qalb* ka tashi please lokaci na tafiya”.
Banza yai mata still, ahankali ta zauna a gefen gadon ta kai hannu ta juyo dashi, sandai sam yak’i kallon ta sai fuskan sa daya sake tamkewa yawa pregnant sky.
“Am sorry” ta fad’a ahankali, amman yanda kuka san da dutse take.
Tasan inhar ba abinda yake so d’in tayiba ba kwanciyan hankali kawai takai bakin ta nasa, abinka da mai jiran k’iris tuni ya jona ta suka soma yi wane zasu cinye juna.
Ita ta soma pulling out ta jawo kujeran sa ta taimaka masa ya ya hau ta tura sa toilet, alwala ta masa then ta fito dashi yayi sallah.
Sam bai yarda kowa ya gano yana takawa ba, sandai kowa yaga chanji tattare dashi, sam ya daina damuwa sai murmushi.
Har tsayin sati ba wanda yasan ya soma takawa, amma Zee ta soma zargi dan kalan abubuwan da yake sun soma bata tsoro.
Yana zaune shi kad’ai yayi deciding surprising kowa dan lokacin breakfast ne, ahankali ya mik’e ya fice leading to babban falour.
Bakin sa d’auke da sallama ya shiga, Safwah sanda ta kware ganin abin wane a mafarki, Zee kam bataji komai ba sai farin ciki dan dama zargin sa take yana raina mata hankali.
Mammy kam mutuwan zaune tayi yayin da Ummy da Granny har rige_rigen nufan sa sukai, rungume su yayi both yana dariya then suka k’arasa ciki, sanda aka gama breakfast ya fayyace musu komai sannan ya nemi favor kar a fad’i ma su Sayyid yafi son yai surprising su.
Farin ciki sosai kowa yayi sukai ta godiya ga _SAMI’UD DU’AH_.
Kwana biyu suka k’ara Suwayd ya takura sai sun tafi, Mammy tak’i dan ta lura du matan nasa budurwaye ne, badan yaso ba ya basu sati d’aya amma sam Mammy tak’i yarda sandai two weeks, ba yadda ya iya dole ya hak’ura ya barsu.
Lokacin da suke draman Safwah na zaune tana masa dariya hakan kuma ba k’aramin k’ona masa rai yai ba.
Gyara sosai ake musu both, su duka sunyi wani irin fresh and du yadda yaso ganin su ya faskara, yau yazo ya tarfa Zee kwance tana chart sai murmusawa take abinta, bazato kawai taji mutum akan ta.
A tsorace ta d’ago ya kwace wayan ya ajiye a gefe ya soma bin ta da wani malalacin kallo.
A tsorace ta soma k’ok’arin ture sa amma ta kasa, dakyar ta daure tace “Baby please ka d’aga ni kar Mammy tazo!”
“In d’aga ki fa kika ce? Mai yasa bakwaji tausayi nane? And so what in Mammy ta tazo! are you not my wife?”
K’ok’arin zame rigan ta ya soma yi tai saurin rik’e hannun sa “Baby no please bazan iya ba wallahi”.
Banza ya mata ya cigaba da abinda yaga dama sai jiyo muryan Mammy yai, wane zaiyi kuka ya mik’e yaje ya bud’e yana k’ok’arin fita Mammy ta make sa a k’eya.
Yana k’unk’uni ya wuce gurin Granny sai mita yake shikad’an sa, ganin baza ta kula sa ba ya mik’e ya fice daga gidan gaba d’aya…..
Yana fita suka had’e da Rilwan abokin sa yazo masa jaje, hugging juna suka yi cike da farin ciki da kaunar juna.
“Shege Aboki kawai sai naji labarin b’atan ka!” Cewan Rilwan yana breaking hug d’in.
“Ka bari Aboki wallahi nayi nadaman shan giya! Giya masifa ce! ta dalilin ta i nearly died dan nasan da bansha ba wancan yaran barasu iya min komai ba!”
Jan hannun sa yai suka wuce site nasu dan maganan bara tayu a tsaye ba.
A falour suka zame suka sake gaisawa then Suwayd ya masa narrating all that happened, na sosai Suwayd ya mugun basa tausayi inda nan take nadama ta shige sa, he really regrets all that he has been doing, bai tab’a tunanin abu irin haka zai same su a rayuwa ba shin ma mai yasa suka yi watsi da fad’in Allah subhanahu wa ta’ala da yake cewa *Wala talbisul hak’k’a bil bad’ili wa taktumul hak’k’a wa antum ta’alamun* _karku b’oye gaskiya akan k’arya, ku take gaskiya alhali kuna sane_.
Rik’o hannun Rilwan Suwayd yayi a sanyaye yace “Aboki i think this is the right time ya kama ta mu tuba mu koma ga mahaliccin mu, surely from Allah we are and to him we should return, ni! kai! we all know shan giya is haram buh muka take gaskiya, can you tell me salla nawa ne bakayi akan lokacin ta ba? Ko zaka iya fad’amin nawa ka manta baka yi ba bayan ka farfad’o daga mayen giyan? Ka tuna fa farkon hisabi gun Allah on the day of judgment itane sallah, *Wasta’inu bissabri wassalat wa’innama lakabiratun illa alal kasirin* _ka nemi taimako da hak’uri da sallah, surely ita mai girma ce akan masu tsoron Allah_, shin mai yasa mu bazamu kasance masu tsoron sa ba? Anya bamu kasance masu butulci ba? Ka fad’amun mai muka nema muka rasa? Shin dan ina da kyau, kud’i, ilmi shine nafi wanda yake kwana a bakin titi ko wanda cin yau da na gobe ya gagara? No ba haka bane hak’ik’a babu wanda yafi wani agurin Allah sai inya kasance yafi tsoron sa” zuwa lokacin hawaye sosai Suwayd yake yayin da shima Rilwan d’in hawayen yake sosai.
Sake k’ank’ame hannun sa yayi ya cigaba da magana da raunanniyan murya “Aboki zaka mutu! Zan mutu! Yaushe? Only almighty Allah knows shin idan muka mutu akan turban da muke ina kake tunanin zai kasance makomar mu? Lokacin mu ke tafiya wanda dayawa muyi watsi da hakan mun shagala a neman duniya ba lahirar mu ba, nayi nadama! Nayi nadama na kuma shiryu and am praying for masu irin hali na Allah ya ganar dasu, dama ance kai baka isa ka shiryar da kanka ba sandai Allah ya shirye ma, Alhamdlillah finally ya shirye ni zan kuma koma garesa na nemi lahira ta”.
“Ka yafe min Aboki! Na cuce ka na cuci rayuwan ka! Ta dalili na ka tsoma rayuwan ka shaye_shaye am really a bad friend dana gaza baka shawaran daya dace da rayuwan ka a wancan lokacin, na saka a wannan harkan, nagode da tunatarwar ka insha Allah daga yau na daina shan giya cause nobody knows tomorrow yau in kaine gobe ba kai bane “.
Murmushi Suwayd yayi ya jawo sa jikin sa suka sake hugging juna ahankali yace “kadena tuna abin da ya wuce Allah ya riga ya k’addara mana haka a rayuwa, na yafe maka har zuciya na Allah ya yafe mana baki d’aya”.
“Amin” cewan Rilwan.
Hira suka yi kaman ba gobe kafin Rilwan ya masa sallama ya tafi, zama yayi yana tunanin rayuwa da tunanin yadda zai shawo kan Musty da Abdul subar Wannan rayuwan cause hanyan da suke kai ba mai b’ullewa bace .
Gajiya yayi da zama ya mik’e ya d’auro alwala yazo ya bud’e al_qur’an nasa yana reciting cike da tsantsan jin dad’i da kwanciyar hankali, k’iran sallan magrib yasa sa rufewa ya wuce masallaci.
Sai bayan sallan isha ya dawo ya shiga cikin gida dan having dinner, har aka gama ba wadda ya kalla cikin Zee da Safwah ya tashi ya fice abinsa, part tasu ya koma ya nemi guri ya kwanta, ring ta wayan sa yasa sa janyowa, murmushi ya sake ganin Sayyid ke k’ira cike da so da k’aunar sa ya d’aga.Hira sosai suka sha Sayyid nata basa labarin mafarkin da yayi dashi wai ya taka k’afan sa, shi kuwa sai dariya yake masa yana cewa yana nan dai yadda suka barsa, sun dad’e kafin sukayi sallama kowa ya kwanta.
A kwana a tashi babu wuya a wurin Allah har an gama ma su Safwah gyaran da ake musu, kowacce kuma anje an tayata ta gyara part d’in ta saboda k’ura, yau aka k’ira mai k’unshi ta tsantsara musu cause gobe ne zasu koma gidan su, tsayawa fad’in yadda suka yi kyau suke glowing da laushi fata wane jinjiraye zan rage muku wani abun, they’re just sparkling k’amshi kam ba’a magana dan du inda suka zauna sai sun bar tsaraba, har lokacin kuma Suwayd zuba musu ido kawai yai he just can’t really wait su shigo hannun sa dan yayi promising kansa du sai sun gane basu da wayo.
Washe gari aka tara su duka aka musu nasiha sosai more especially Suwayd akan adalci su kuma zaman lafiya, k’arfe biyu dai_dai bayan sunyi lunch ya d’ibe su a sabuwan had’ad’d’en end of discussion tasa da abu ya siya masa.
Safwah na baya abin ta hakan ya bama Suwayd daman staring mata wane zai cinye ta, Zee kuwa ana gaba kai ya k’ara girma ita bata yarda ba amarya, ba komai yasa Safwah zaman baya ba illah alk’awarin da ta d’au ma kanta no matter what bara a dinga samun matsala daga gare ta ba sandai Zee, haka dai har suka isa gidan.
A babban falour du suka zauna saboda d’an gajiya, sanda suka nutsu Suwayd ya musu nasiha kan zaman lafiya dan seriously baya son tashin hankali, anan kuma ya zayyana musu zaina ma kowa kwana biyu_biyu sannan girki a had’e zasu nayi inda mai magana sai tayi.
Zee ce ta soma magana ita kowa yai girkin sa tunda yana da kitchen, tambayan Safwah yai ta nuna masa ita bata da zab’i du abinda yaga ya dace a shirye take tabi umarnin sa, wayyo hakan da tayi sosai yama Suwayd dad’i ya kuma k’ara mata kyakkyawan matsayi a zuciyan sa, kar Zee taji wani abin kawai sai ya amince da buk’atan ta.
Kallon Safwah yayi data mik’a zata tafi part d’in ta ya bata car key da wayoyin sa ta tafi dasu cause da ita zai fara tunda itane uwargida, cike da ladabi ta tsuguna ta k’arfa then ta wuce part d’in ta cikin nutsuwar ta da takun ta mai matuk’an jan hankali.
Binta Suwayd yai da kallo yana ayyana abubuwa da dama a ransa then ya juyo ya kalla Zee in a husky like voice nasa yace “five zamu shiga gurin su Akhey, make sure kin shirya on time kinji Very Own?”
Shigewa jikin sa tayi da wani irin voice tace “tohm i will insha Allah Baby!”
Shafa kanta yai ya zame ta daga jikin sa ya mik’e gudun matsala, marairaice masa tai kawai yai pecking ta a both cheeks nata yabi bayan Safwah.
Ahankali itama ta tattare belongings nata ta wuce part d’in ta tana mai jin wani irin farin ciki wanda ita kanta bata san dalili ba, tana shiga Hafsa ta k’ira ta tai ta bata logics na zama da kishiya.
Shigan d’akin ya jiyo ta a toilet, murmusawa yayi dan harga Allah komai nata burge sa yake, yana matuk’an godiya da Allah ya basa ita a matsayin mata, mik’ewa yai ahankali ya isa k’ofan toilet d’in ya soma waina handle ta k’ofan ahanakali yadda bara ta jiyo sa ba sandai a rufe, cike da haushi ya koma ya zauna yana jiran fitowan ta.
Not long enough ta fito daga ita sai pink k’aramin towel nata da ko cinyan ta bai gama rufewa ba, wani irin kallon k’urilla Suwayd ya soma binta da bako k’iftawa, idanun tane suka sauka kan sa taga yadda yake kallon ta wane zai cinye ta nan take jikin ta ya soma rawa tsoro ya kamo ta.
Juyawa tayi da saurin zata koma toilet d’in ta tsinkayo voice tasa “Allah karki soma dan ko one step kika sake taken rai sai ya b’aci”.
Chak ta tsaya ta rasa abin yi wane munafuka haka ta juyo dakyar ta soma takowa cikin d’akin, murmushi yai ya cigaba da binta da kallon san daya sa jikin ta mutuwa, tana k’ok’arin zama kan stool d’in mirror yai saurin fuzgota ta fad’o cinyan sa da wani fitinan nan murya yace “not when am around *Flower*! Na fad’a miki inhar muna tare baki da wurin zama sai cinya na meyasa bakyajin magana?” Ya k’arasa maganan yana tura kansa wuyan ta yana shak’an daddad’an k’amshin daya kama jikin ta not minding ruwan da bata tsane ba.
Ture sa ta soma yi tanason ta tashi ya k’ank’ame ta k’ank’am yana shafa hannun ta daya sha ja da bak’in lalle dan a rayuwan sa yana matuk’ar k’aunar yaga mace da lalle, hawaye ta soma yi dan tun a mota ta lura da kallon da yake mata tasan in batayi dagaske ba bare kyale ta ba, fuskan sa data ji wurin k’irjin ta yana k’ok’arin zame mata towel da bakin sa romantically yasa ta saurin kai d’ayan hannun ta da bai rik’e ba ta k’ank’ame towel d’in ta, d’ago da lazy eyes nasa da suka soma chanza launi yai ya kafe ta dasu, da sauri ta sunkuyar da kanta k’asa dan bara ta jure ganin abin da take hanga a kwayoyin idanun sa ba.
*Habibi* please kaje kayi wanka, ruwan wankan ka is ready” tayi stating a d’an tsorace.
Zame ta kawai yai daga jikin sa ya mik’e ya nufa toilet yana had’a k’afa wane bugagge, bayan sa tabi da kallo cike da tausayi then ta mik’e tai saurin ciro kayanta ta sanya, zama tayi kan stool ta shafe jikin ta da mayuka masu sanyin k’amshi da dad’i tayi applying simple make-up which is damn sexy, sosai red with touches of black atamfan data sa ya mugun amsan ta abin ka da fara, humras masu dad’i ta shafa then tayi wanka da perfumes ta mik’e ta d’an gyara kan mirror’n nata.
Tana k’ok’arin fita Suwayd ya fito daga wanka d’aure da towel a k’ugun sa sai k’arami yana tsane suman sa “ina zaki je?” Yai questioning nata yana ci gaba da goge suman sa.
Juyowa tayi tana kallon sa yana d’agowa ta saukan da kanta k’asa a kunyace, da siririn shagwab’ab’b’en muryan ta mai birkita masa lissafi tace “girki zanje in d’aura”.
Allah kad’ai yasan yadda maganan data yi yai affecting sa, daurewa yai yace “sai ki bari in kin gama sauke nauyin daya rata ya akan ki”.
“Nauyi!” Ta nanata da mamaki.
“Yes” yayi replying nata yana biting under lip nasa.
“Name?” Tayi questioning.
“Shirya ni” ya ansa nan take.
“Oh *Amirul Qalb* please!…”
“Stop the shit girl! Ai na riga na fad’a miki” jin a d’an hasale yai magana yasa ta dawo ciki.
Zama yayi akan stool ya mik’a mata towel d’in da yake tsane kansa, k’arfa tayi cike da kunya then gently ta soma goge masa jikin sa, sanda ta gama tsaf ta ajiye towel d’in a gefe ta d’auko man sa ta soma tunanin taya zata soma shafa masa, k’in kula ta yai ya tsare ta da ido ganin bata da option kawai ta soma shafa masa kanta a k’asa, sanda ta shafa masa ko ina, data zo kan packs nasa kasa janye hannun ta tayi cause suna mugun burge ta, d’agowan da tayi suka had’a ido yasa ta saurin janye hannunta ta rufe man, tana k’ok’arin ajiyewa yai saurin rik’o hannun ta amma bai yi magana ba, d’agowa tayi tana kallon sa ya nuna mata broad chest nasa dake nan da gashi kwance luf_luf
meaning ta shafa masa, rawa jikin ta ya fara tana k’ok’arin kwace hannun ta amma ta kasa d’agowa tai taga fuskan sa a had’e dan haka kawai ta lakato man ta runtse ido ta soma shafa masa ahankali, lumshe ido yayi yaja numfashi dan sosai shafa shin da take ke tafiya mar da imani.
Bud’e ido tayi ta tsaya kallon sa, yanda yake lullumshe ido tagane ba k’aramin dad’in hakan yake ji ba, janye hannun ta tai a kunyace ta wuce wadrop, rasa mai zata d’auko masa tayi ta juyo tana kallon sa with questioning expression, murmusawa yai da wani irin voice yace “kin san kayan sawa na ai tun a gida”.
Bak’in singlet da bak’in shorts ta d’auko ta kawo masa, yak’i k’arfa a dole wai ita zata sanya masa singlet d’in kawai tasa masa ta gudu tabar sa.
Pulling shorts nasan yayi yana fad’ad’a murmushin sa, yai biting under lip nasa yana ji wane ya janyo dare, dan sam baiji yau zai iya gyale *PureLamp* tasa.
Styling curly hair nasa yayi da mayukan sa masu k’amshi then ya feshe jikin sa da tsadaddun perfumes nasa ya jona eyepiece tasan a kunne ya fito falour’n, ajiye earpiece d’in yai a gefe ya tada sallan la’asar, daya idar ya nema guri kan three seater ya kwanta yai playing stupid in love ya lumshe idanu yana ji, tana had’a komai na girkin natan ta fito danyin sallah, kallon sa tata yi a tunanin ta ma bacci yake.
Ta dad’e tana kallon sa kafin taje dak’i tai sallan ta koma kitchen ta cigaba da aikin ta, coconut rice da stew kawai tai sai papa meat da co-slow then coconut with milk juice, tana gamawa ta juye a warmers ta ajiye a k’aramin dinning me four chairs dake a d’akin ta, juice d’in kuma cikin fridge ta barsa.
A gajiye ta fito ta kunna TV ta zauna a kujera tana kallon program a arewa 24, tunda ta fito yake bin ta da kallo ganin tak’i kallon sa ya mik’e ya shiga d’aki ya d’auko mata bak’in haijab nata ya dawo, mik’a mata yai ya switching up tv’n yace ta tashi su tafi.
Sanyawa tayi suka rufe part natan suka wuce, a parking lot suka had’u da Zee suka wuce gwanin burgewa suka tafi.
Gidan Haidar suka soma shiga, Kuwaysah na bud’e musu ta tsaya in shocked tana bin Suwayd da kallo, d’ane sa tayi cike da farin ciki wane k’araman yarinya, maimakon suga ya tunkud’e ta sai suka ga akasin haka, zame ta yai daga jikin sa ahankali yace “Sis kin girma fa!”
Glares masu rai da lafiya Haidar ya mata sending yace “ka barta dai ai so take tamun asara”.
A kunyace ta sunkuyar da kanta k’asa shiko Suwayd murmusawa kawai yai, kallon k’in yarda Haidar ya soma bin Suwayd da cike da neman k’arin bayani, bugin sa Suwayd yayi a kafad’a teasingly yace “gidan naku ba’a bada gurin zama ne sai bin mutane da ido wane za’a cinye su?”
Hararan sa Haidar yayi cike da neman tsokanan shima yace “You are highly welcome my Zee please come in!”
Murmushi Zee tayi ta shiga Kuwaysah ta rik’e hannun ta suka k’ara sa ciki “Baby laifin me nayi?”
Brightly smile nata ta sake tace “Am sorry Ya Haidar ina yini?”
Murmusawa yai yace “lallai aure maisa ayi hankali da dane nasan sai dai ki d’ane ni, lafiya lau Alhamdlillah ya jikin *Amirul Qalb* d’in naki?”
“Ya Haidar please mana…” Tai stating tana turo baki a shagwab’e.
Dariya yai ya basu hanya suka shiga then ya kulle k’ofa yazo ya jona su a falour’n aka soma hira, sam Safwah ta kasa sakewa saboda kallon da Suwayd keta binta da, ba daman ta d’ago sai taga ita yake kallo, abinda ya bata tsoro Sam kallon ba kalan wanda ya saba yi mata bane.
Hira Suwayd, Haidar da Zee suka yi tayi yana basa labarin lokacin daya soma takawa, ganin haka Safwah da Kuwaysah suka shige ciki dan sosai Kuwaysah ta lura da tsoron dake tattare da ‘yar uwar tata.
Suna shiga bedroom d’in Kuwaysah ta maida k’ofan ta rufe suka k’arasa ciki suka zauna gefen gado, rik’o hannun Safwah’n tayi ta had’a da nata ahankali tace “what is wrong with you Baby?”
“Am scared Sis i can’t do it”.
“Mefa?” cewan Kuwaysah tana bata du attention nata.
“Abin”.
“Wane abu wai? Kin sani a duhu kimin bayani yanda zan gane”.
“XXX” ta fad’a in a crack voice tana hawaye.
Tausayi sosai ta bawa Kuwaysah ganin yadda take hawaye, ko novel suke karantawa taji yadda ake cewa wasu matan na kuka wasu na suma hankalin ta tashi yake balle ace yau akan ta hakan zai faru, in sorting tone tace “kai Baby’n Ummy me na damuwa? Ba zafi fa!”
“No wallahi Sis da zafi kin manta wasu har suma suke?”
“A novel ba? Ko kin tab’a gani a fili?”
Girgiza mata kai tayi da sauri meaning no, “to ki cire tsoro ki kwantar da hankalin ki, in ba haka ba mutuwa ma zakiyi ba suma ba”.
A rikice tace “Sis please ki basa hak’uri wallahi ni yarinya ce”.
“To sannu yarinya! Mud’in mene? Amma yanzu ba gashi har mun saba ba! In zaki cire wannan tsoron ki cire tun wuri if not wallahi ke zaki sha wahala”.
Hannu takai ahankali ta share mata hawayen ta d’ibo wasu abu a side drawer ta bata ta mata bayanin yadda zatayi amfani dasu, da sauri tace “No please Mammy da Mummy sun bani ki bari ni baso nake ba”.
“Kedai wallahi baki da wayo wataran da kanki zaki zo nema zaki ga yanda zanyi dake” ta k’arasa maganan a d’an hasale.
“Am sorry” ta fad’a sincerely.
Jin Haidar na k’iran su suka mik’e a tare suka fito, kollo d’aya Suwayd ya mata ya fuskanci kuka tai d’auke kansa yai dan yasan tausayin ta kansa sa changing mind.
Atare both suka wuce gidan Arif, Lubna na zaune a falour tayi bak’i ta rame saboda damuwa ta jiyo doorbell, jiki a sanyaye taje ta bud’e musu ganin Ya Suwayd on his beer feat yasa ta soma murza ido, murmusawa yai ya rik’o hannun ta datake murza idon.
Da sauri bakin ta har rawa yake tace “Ya Suwayd is that you? Is that really you?”
With nod kawai ya bata answer hannun ta cikin nasa suka k’ara sa cikin falour’n sai mamakin raman da tayi yake.
Gaishe su tayi both tana murmushin yak’e dan bataso su fahimci tana cikin damuwa, amma Ina tuni du sun karance ta, ruwa ta kawo musu ta wuce d’akin sa dan k’iran sa.
Yana kwance akan gado abin sa yana chat ta shigo, kan ta a k’asa tace “Ya Arif su Ya Suwayd sunzo!” daga haka ta juya ta fita.
Bayan ta yabi da kallo cike da tausayin ta dan haryanzu ya kasa accepting ta as a wife, gashi sosai take kok’ak’arin farin ta masa, ya rasa dalilin daya sa ya kasa cause sandai in hassada amma Lubna takai a k’ira ta mace.
Wayan sa ya d’auka ya fito falour’n cike da mamaki ya tsaya kallon Suwayd dake tsaye bai zauna ba dan ko d’azu sanda suka yi waya ya nuna masa haryanzu bai soma takawa ba.
“Shi d’an iskan mutum ai ko a wani hali saiya nuna hali” yai stating yana k’arasowa cikin falour’n.
“Shi d’an iskan kenan?” Suwayd yai questioning nasa cike da rainin wayo.
Banza yai masa ya nemi guri ya zauna sukai handshakes da Haidar, su Safwah kuma suka gaishe sa, amsawa yayi ya kalla Safwah cike da tsokana yace “an samu sauk’i kenan tunda *Amirul Qalb* ya tashi?” rufe ido tayi cike da kunya dan sai daga baya ta rik’a tuno haukar data yi.
“Sis meke damun ki naga kin rame ko Baby’n mune?” Suwayd ya jefa mata tambayan yana tsare ta da idanu.
Girgiza kai tayi da sauri tace “A’ah Ya Suwayd kawai ‘yar rashin lafiya nayi”.
“Kunje asibiti?”
Nanma girgiza kai tayi tace “nace basai munje ba tunda baiyi tsanani ba”.
“K’arya kike! Yaushe na fara wasa dake da zanna tambayan ki kina mun k’arya?”
Kuka ta fashe da ahankali tace “kayi hak’uri” sannan ta mik’e da sauri ta fad’a d’akin ta tai locking ta zame bakin k’ofa tana kuka mai ban tausayi.
Rai a matuk’ar b’ace Suwayd ya soma bin Arif da kallo, sunkuyar da kai k’asa yai tausayi da k’aunan tana shigan sa lokaci guda.
Cike da k’arfin hali batare daya kalla Suwayd ba yace “kawai daga zuwan ka kasa matar mutane kuka”.
Bin bayan ta yai inda ya samu dakyar ta bud’e, shiga yayi ya soma aikin lallashi amma ina ya kasa shawo kanta, ganin haka kawai yai shutting ta da best kiss of his goddamn life, sanda tai shiru yai pulling out ya rik’o hannun ta suka dawo falour’n.
Anan kuma hira kad’an sukai suka wuce gidan Sayyid tare, shiya bud’e k’ofan ya tsaya wane sakarai yana kallon Suwayd.
“Unless you wanna chop me up huh!” cewan Suwayd yana ture sa gefe.
Cool smile nasa ya sake yace “Man i can’t believe this! I really can’t!…” hugging Suwayd kawai yai cike da tsantsan farin ciki, hugging nasa back shima yayi cike da k’aunar sa kafin yai breaking hug d’in su k’arasa ciki.
Bayan gaishe_gaishe aka soma hira nan Arif yake jin tun ranan da Suwayd ya soma takawa amma iskanci irin nasa yak’i bari a shaida musu.
Kallon Sayyada Sayyid yai yana mak’ale da ita yace “Baby assuming na miki laifi shin zaki iya rungumar namijin da ba muharramin ki ba da sunan d’aukan fansa”.
“Over my dead body Nurul’ain! Wannan ai sai jaka da batasan ciwon kanta ba”.
“That’s why i so much love you sweetheart you know what you are doing”.
Rik’o hannun sa ta sake yi tace “Nurul’ain kuma wadda tayin a gaban mijin ta?”
“Yes Sweetheart”.
“Amma dai anyi jahila wallahi, yanzu kawai banda jahilci mai zai sa dan mijin ta ya mata laifi tace zata rungumi wani, to ita a tunanin ta d’aukan fansa tai ko sab’awa addinin ta? Tab wasu matan na mugun bani haushi wallahi yanzu koda mijin nata ya yafe mata inhar bata nema yafiyan ubangijin ta ba a tunanin ta mai kenan? Better dai ta tuba if not tana cikin matsala wallahi, Allah kuma ya shirye ta tagane miji ba abin wasa bane”.
Du yanda Safwah taso daurewa cin fuskan da suke mata ta kasa kawai ta fashe da wata masifaffiyar kuka, yanda kowa ke bada nasa comment d’in yafi komai k’ona mata rai, da sauri ta mik’e ta fice daga gidan gaba d’aya, Suwayd ma sosai ransa yai masifar b’aci mik’ewa kawai yai yabi bayan ta inda ya same ta zaune a k’ofan gate d’in gidan su tana kuka helplessly.
Mik’ar da ita yai ya bud’e suka shiga ciki, k’ank’ame sa tayi tana neman yafiyan sa tana kuka sosai, tausayi ta basa ya nuna mata shi yama manta then ya k’ira Zee yace in sun gama hiran ta tawo.
Jin k’iran sallan magrib ya d’aura alwala ya wuce masallaci, yana fita itama ta fad’a toilet ta d’auro alwala ta tada sallah, data idar ta dad’e tana rok’on Allah ya yafe mata kurakuren ta, tana zaunen massage ta shigo wayan ta, d’aukowa tai amma ganin wanda yai massage d’in yasa ta miyar wa ta ajiye, sandai sam ta kasa ignoring kawai ta sake d’aukowa ta bud’e massage d’in dake d’auke da sak’o kamar haka *_Saying Sorry is not only admitting the mistake.It is surrendering to the love, affection, respect and caring from the bottom of the heart for someone special.Sorry for hurting you Baby! What I did was foolish and impulsive. If I could take it all back I’d have done it the instant I learnt I hurt you.It was totally unintentional and I’m very sorry for it.Please forgive me! I just want you to know what you did at that very day isn’t good! Am sorry once again for hurting you i really don’t mean to make you feel that way, love you Sweet Sis and please learn to always be patience cause innallaha ma’assabirin _*.
Murmusawa tai ta goge hawayenta ta mik’e jin an soma k’iran sallan isha, tana idarwa ta fad’a toilet ta tsala wanka ta fito, tsnae jikin ta tai ta shafe da mayuka then ta d’auko turarukanta ta shafe lungu da sak’o, wani jan sexy night gown ta d’auko ta sanya da undies ma du red dan ta lura Suwayd na mahaukacin k’aunar jan kala, bata wani yi make-up ba sai lipstick data sa saboda sanyi.
Hijab har k’asa ta d’aura kan rigan dan ita kanta kunyan rigan take dan bata da maraba da tsirara ta wuce falour tana kallon maimaicin tarkon k’auna cause bata samu ta kalla ran Monday ba.
Du abin nan yak’e kawai take dan ita kad’ai tasan halin da take ciki, har aka gama film d’in batai noticing ba dan yadda take cikin fargaba.
A b’angaren Suwayd suna idar da sallah bayan sun fito a masallaci suka had’u sukai ta yiwa Arif fad’a, inda ya basu hak’uri ya kuma yi alk’awarin daga yau komai ya wuce.Daga nan yahuza suya spot suka wuce shida Arif ya siyo musu then ya biya ta habib yoghurt nanma ya siyo musu, nine suka dawo ya raka Arif sannan ya wuce gida shima, a babban falour ya ajiye ledan Safwah ya wuce part d’in Zee da nata a hannun sa.
Tana zaune a gefen gado tana chat ya shigo da sallama, tashi tai da sauri ta k’araso ta shige jikin sa, k’ank’ame ta yayi sanda sukai kusan minti uku ya janye ta suka k’arasa cikin d’akin.
Ledan ya mik’a mata ta k’arfa tai godiya then ya tambaye ta ko tana buk’atan wani abun, murmusawa kawai tayi dan bata buk’atan komai, feeding ta yai da kajin da yoghurt d’in daya shigo da, sanda ta k’oshi ya raka ta tai brush suka dawo, good night kisses ya kashe ta da then ya mik’e ya kwantar da ita ya k’arfa wayan nata ya kashe ya mata switching off light ya tafi.
Ledan Safwah ya d’auka ya wuce part d’in ta, k’amshin turaren sa data juyo sanda yasa hantar cikin ta kad’awa, sallama yai ta amsa a sanyaye sannan ta taso dan k’arfan kayan hannun sa, bud’e mata hannun sa kawai yayi ta shige jikin sa yai hugging ta so tight yana sakin wani wahalallen ajiyan zuciya.
Sun d’an dad’e kafin ta zame jikinta ta k’arfa kayan hannun sa ta k’arasa ta ajiye akan dinning, zuwa tai tana k’ok’arin zaunawa kusa dashi ya janyo ta kan cinyan sa, a kunyace tace “welcome back *Amirul Qalb*! “
“Thanks *Flower*, now what do you prepare for your *Amirul Qalb*?”
Murmusawa tai tace “Nothing!”
“Ba kunya kuma kike fad’amin haka?”
“Wanka zaka farayi ko abinci?”
“Abinda *PureLamp* tace ai shi za’ayi”.
Killer smile nata ta sake tace “i prefer ka fara cin abincin”.
“Ohk Baby your wish ai is my command!”.
“Kai *Habibi* “.
“I really mean what i said wallahi *Flower* “.
“Ohk then let’s start with the meal”.
“Ohk Your *Highness*” mik’an da ita yai shima ya mik’e ya jona ta suka wuce dinning, a plate d’aya tai serving su, tana k’ok’arin zama kan kujeran dake opposite nasa ya tsare ta da ido, ganin haka ta tako ahankali ta zauna kan cinyan sa, d’an dungure mata kai yai yace “Bakyaji sometimes Allah *Flower* .
Bissimillah sukai both suka soma feeding juna cike da farin ciki har suka gama, dariya sosai ya bata jin yadda yake ta zuba mata uban santi, kumatun nan nata har red suka k’ara saboda blushing, janyo ledan daya shigo da yai ya zuba musu kazan a plate d’in da suka gama cin abincin, k’ok’arin mik’ewa ta soma yi ya kalle ta yace “me hakan kike yi?”
Am full fa *Habibi* “
“Ni kuma nace sai kinci! “
Bayadda ta iya dole ta zauna suka ci, ita du ta kasa sakewa cause she just can’t believe abubuwan da take ji a novel ne ya yake neman samun ta, zaunar da ita yai ya tattare gurin ya zuba abinda yasan zasu lalace a freezer then ya dawo ya bata fresh milk wanda ya samu tasha dakyar.
Hannun ta ya rik’e suka shiga bedroom d’in ta ya maidan da k’ofan ya kulle, rage kayan jikin sa yai ya wuce toilet abin sa, minti sha biyar ya d’auka aciki ya fito kallo d’aya ta masa tai saurin d’auke kai tana wasa da zoben ta “ki d’auro alwala” kawai ya ce da ita ya cigaba da shirin sa abin sa.
Jiki a sanyaye ta shiga toilet d’in tai brush ta d’auro alwala ta fito, already harya shimfid’a musu sallaya kawai ta jona sa ya tada sallan, raka hudu sukai ya kama kanta yai addu’o’i sosai.
Mik’ewa yai ya cire had’ad’d’en tsadadden maroon jallabiyan sa ya rage daga shi sai shorts, switching off light yai yai on d’in dimp ya juyo yana kallon ta ganin bata da niyyan tashi gurin yace ” *Flower* am sleepy fa”.
” *Habibi* kayi baccin ka banjin bacci yanzu”.
Murmushin rainin hankali ya sake ya tako har inda take ya mik’ar da ita, hannun yasa yana k’ok’arin cire hijab natan data ke ta fama da ta rik’e hannun nasa k’am jikin ta na k’akkarwa, rik’e hannun yai da hannun sa d’aya yai using d’ayan ya yaye hijab d’in, runtse ido tai da k’arfi sai hawaye.
Shiko numfashin sa kusan barin jikin sa ya kusa yi lokacin da yai arba da kyakkyawan sura nata, yawu ya had’iya dakyar ya ajiye hijab nata a side ya soma bin jikin ta da wani irin shafa, ta bud’e baki zatai masa magana yai shutting ta da wani irin had’amammen kiss da shikan sa bai san ya iya ba, jikin ta ne ya d’au wuta jin wani irin shafa da Suwayd ke mata, du tsigan jikin ta ya tashi ta rasa ma wannan wani irin abu ne yake mata.
Jin k’afafun ta bara su d’auk’e ta ba ya soma tura ta da baya da baya har suka k’arasa gado, tura ta yai ta fad’a yai joining ta ya soma sarrafa ta cike da kwarewa, gaba d’aya ta gama ficewa a hankalin ta banda numfashi masu nauyi ba abinda take sauk’ewa, Sam bata san sanda ya raba ta da figigiyan rigan ta ba, wawuyan ajiyan zuciya ta sake jin yadda yake sucking cleavage nata yana wani irin nishi, tsorata ta soma yi jin abinda yake mata ya soma wuce tunanin ta, hankalin ta bai gama tashi ba sanda taji yana k’ok’arin zame pant natan, k’ank’ame hannun sa tai cike cike da bala’in tashin hankali, d’agowa yai yana kallon ta da rinannun idanun sa, da sauri ta d’auke ido daga kansa still hannun ta rik’e da nasan.
Wani jarababben kiss d’in ya sake kashe ta da yana sucking tongue nata wane sweet harya samu yaci nasaran raba ta da komai, hot love bites ya ta bainta da like damun shi aka turo sa duniyan…..
Cikin wannan daren Suwayd ya miyar da Safwah cikakkiyar mace bayan d’ankaren wahala da kokawan da suka sha, bad’an shi d’in jarumi ne ba da bazai iya aikata komai ba, bai tab’a sanin haka Safwah ke da k’arfi ba sai ranan dan yadda ta rik’a fighting kwatan kanta, zamewa yai gefe yana maida numfashi ya janyo ta ya k’ank’ame yana jin wani mugun so, tausayi da k’aunan ta na sake building a heart nasa, ji yake wane ya miyar da ita cikin jikin sa su zama abu d’aya, yana staring ma kyakkyawan fuskan ta da wahala tasa ta looking so pale beautiful sleep yai taken over nasa, fuskan sa d’auke da murmushi tana fadda wani irin hasken annuri.
K’iran sallan asuba ya farfad’o da Safwah daga k’araman suman data yi, runtse ido tayi jin wani zugin azaba da k’asan ta keyi ta fashe da kuka, gefe da gefe nata ta soma lalubawa ko zata jiyo sa jin wayam yasa kukan ta tsanan tuwa, a rikice Suwayd daya fito daga toilet ya k’araso ya zauna a gefen gadon ya rik’o hannun ta.
“Am really sorry *PureLamp* i really don’t mean to hurt you! Forgive your *Habibi* for going rough on you!”
Banza ta masa ta cigaba da kuka abin ta, wane zaiyi kuka shima ya soma k’ok’arin janye pillow’n data covering face nata, jin ta sake k’ara yasa ba shiri ya janye hannun sa yana tunanin abin yi cause seriously kukan nan da take is burning him yasan yana iya janyo mata ciwo dan yadda idanun suka kumbura fuskan ta yai ja, “Am sorry *Flower* buh dan Allah ki tashi muje kiyi warming kanki lokacin salla na tafiya”.
“Ka tashi ka fita bana son ganin ka! Kuma wallahi sai Allah ya saka min mugu kawai!” tayi stating tana sake rushewa da kuka abin tausayi.
“Naji Allah ya saka miki! amma ki daure ki tashi nasan dole zaki yi needing help d’ina” yayi maganan yana k’ok’arin cinye dariyan data ciyo sa.
“Banaso nace ka tashi ka tafi!” ta sake stating stubbornly.
“Niji zan tabi buh dan Allah ki daina kukan haka kar kanki yai ciwo!” cire pillow’n yai yayi pecking forehead nata da both cheeks ya fice.
Tanajin k’aran rufan k’ofa tai cilli da pillow’n ta soma lallab’awa tana son tashi amma ina abin ya gagara, dakyar da dabara ta samu ta sauk’o daga kan gadon, rigan ta taja tasa ta rarrafa zuwa toilet d’in dan tafiya ya gagara.
Tsoma hannu tai cikin ruwan daya had’a mata a bathtub, cire hannun tayi da sauri cike da ragwanta ta fashe da wani sabon kukan, yanzu saboda Allah taya ma yake tunanin zata iya shiga cikin wannan ruwan, jiyo kukan ta yasa ya k’araso bakin toilet d’in ya soma magana a rikice ” *PureLamp* are alright? Do you need my help?”
Banza ta masa jin haka kawai ya kutsa kai ciki dan yasan ba abun arzik’i zatayi ba, yarfa hannun ta soma yi a firgice tana basa hak’uri amma ya share ta ya d’age ta chak ya tsoma cikin ruwan, k’ara mai k’arfi ta saki ta k’ank’ame sa kaman zata shige jikin sa, sanda ruwan ya soma ratsata ta janye jikin ta tasa hannunta tana kare k’irjin ta daya tsare da idanu, light kiss ya sauke mata a lips kawai ya fice.
Bedsheets ya soma changing ya kwashe undies nasu then ya tada sallah kuma harya idar bata fito ba, komawa yai toilet d’in yana binta da kallon tausayi ganin yanda take gyangyad’i cikin ruwan, dakyar ya samu ya fito da ita ya had’a mata wani ruwan tai wankan tsarki tai alwala ta fito.
Dogon riga kawai ya sanya mata da hijab ta tada salla wanda tanayi tana kuka dan koya ta motsa k’afan ta zafi take ji.
Tana idarwa ta koma ta kwanta nan take wahalallen bacci ya d’auke ta, shi kuwa sam ya kasa komawa baccin yana zaune sai kallon ta yake yana shafa gashin ta, k’arfe tara ya mik’e ya wuce kitchen yana tunanin mai zai dafa mata dan shi ba wani iya girki yai ba.
Had’ad’d’en noodles da vegetables ya had’a mata sai farfesun kayan ciki ya ajiye a dinning, d’akin sa ya wuce ya d’auko dairy nasa yai rubutu ya miyar ya ajiye then ya fad’a toilet yai wanka, murmusawa ya tayi a toilet yana tuna draman sa da *PureLamp* tasa ta jiya, yana fitowa shaf_shaf ya sanya bak’in swag pencil jeans da jan armless body hug *Am So Happy Today* written boldly a gaban rigan.
Yana gama shiryawa k’iran Arif ya shigo wayan sa, da sauri ya janyo wayan ya d’aga, jin Arif na kuka yasa hankalin sa mugun tashi.
A tsorace yace “Akhey what’s wrong?”
“Na kashe ta! Ka taimaka min na kashe ta”.
“Innah lillahi wa’innah ilaihir raji’un” cewan Suwayd in a crack voice.
“Akhey ka taimake ni please mai zance da su Ammey? Na shiga uku wallahi it was not intentionally”.D’auko ta gani nan!” daga haka ya datse wayan zuciyan sa na kariya.
Da sauri ya d’au car key d’in sa ya fice not minding dubo halin da *Flower* tasa ke ciki saboda tsaban rud’ewa, ga Zee ma tunda ya tada ta sallan asuba bai koma ba, motan sa ya fizga da k’arfi ya fice ya tsaya a bakin gate d’in Arif, in less than five minutes sai gasa d’auke da Lubna a hannun sa.
A baya ya sanya ta yai joining Suwayd gaba yaja wayan da mugun speed suka wuce……..