SOYAYYAH
CHAPTER 16
Zame ta yai daga jikin sa ahankali ya mik’e ya janyo dark brown hijab d’inta dake sak’ale jikin cupboard ya mik’a mata, k’in k’arfa tayi amma ganin yadda ya b’ata fuska tai azaman k’arfa tasa.
Hannun ta ya rik’o without uttering any word suka fice, direct part d’in Granny ya wuce da ita ya nema permission then suka tafi, with lots of surprises ta soma bin hanyan daya d’auka da kallo har suka isa, parking yai suka fito suka shiga ‘yar k’aramar gidan, luckily babu mutane a gidan dan haka nan take ya biya kud’i yana so a mata ja da bak’in lalle, har anan bai furta mata ko wani kalma ba ya tafi da niyyan dawowa d’aukan ta.
Yana fita aka soma mata kasancewar mai lallen nada sauri yasa nan take suka gama sai jiran kamawa, biyu dai-dai aka cire jan nan take kuwa hannu da k’afan ta ya d’au haske wane ba ita ba, bak’in suka yi surprisingly sai ga sa ya dawo dai-dai time data gama wankewa, ta d’au daga nan gida zai kaita sai taga sun wuce inda ake musu saloon.
Biya yai aka gyara mata kan dayaci uban daud’a, nan ta fito fes wane ba ita ba, daga nan gida ya maida ta yasa Ummy tasa ta tai wanka ta shirya ya dib’o mata kayan ta suka tafi, kuka take son yi amma ganin ba fuska ta cinye abin ta.
Suna shiga kwanan layin nasu hawayen da take k’ok’arin dannewa suka b’alle mata, banza Sayyid yai da ita though sosai hawayen nata ke tab’a mar rai, lokacin da sukayi parking cikin gidan kuwa kuka ta soma heavily, a tunanin ta zaiji tausayin ta ya miyar da ita gida sai taga akasin hakan.
Daya ga bata da niyyan motsawa saiya bud’e ya ciro kayan ta ya bud’e side da take ya mik’a mata hannun sa tai grabbing ya fito da ita, har main falour nasu ya kaita then ya juya ya kama hanyan tafiya sanda yakai k’ofa ya tsaya chak batare da juyo ba yace ”Safwan will never be happy with you in bakya a gidan ki, try to endure all the difficulties no matter what happens” daga haka bai sake cewa komai ba ya fice.
Dakyar taja paralyzed leg nata leading to her part, a bakin k’ofa ta zame taci kuka ta gode Allah then ta ajiye mayafinta ta soma gyara part d’in nata, kiran sallah’n magrib yasa ta zuwa tai ta dawo ta cigaba, sai around eight thirty ta gama ta wuce ta tsala wanka ta fito ta soma sauk’e farali then tai applying Heavy make-up.
Black with touches of dark blue super data mugun amsar farin fatan ta tasa, ta kafa d’aurin mai kyau ta sake kwantaccen cikakken bak’in gashinta ta baya ta d’au wayanta ta wuce part d’in sa.
Yana kwance ya zurawa ceiling ido ta shigo, harta k’araso inda yake baiyi noticing ba tsaban yadda yai zurfi cikin tunani, kallo d’aya ta masa tasan ransa a b’ace yake dan yadda fuskan sa tai ja, zama tai gefen sa ta mik’a hannun ta ahankali ta had’a da nasa.
Saurin d’agowa yai ya kafe ta da ido wane wanda bai tab’a sanya ta ido ba, tuna yanda ya ganta d’azun da Sayyid yasa ya fizge hannun sa da qarfi, mik’ewa yai ya sauk’o daga gadon ya d’au hanyan bar mata d’akin tai saurin tare sa, da watery eyes nata ta soma binsa da kallo, ganin he don’t give a damn ta fad’a jikin sa hugging him so tight crying so hard.
Jikin sa ne yai mugun sanyi ahankali shima ya zagaye hannayen sa a bayan ta hugging her back, sanda tai kuka mai isan ta ya zame ta daga jikin sa ya soma rarrashi.
Gefen gado ya jata suka zauna kowanne ya soma sauke ajiyan zuciya cike da tsantsan kewan juna, sunfi five minutes kafin ya mik’e tai saurin rik’o hannun sa rising him one eyebrow, pecking forehead d’inta yai in a husky like voice nasa yace ”zan watsa ruwa ne I will be right back”.
Mik’ewa tai da sauri tana kashe sa da best smile nata ever ta wuce toilet d’in, ruwan wankan ta had’a masa ta juyo, a bakin k’ofa suka had’e cause tana shiga ya biyo ta murmushi ta sakar masa ganin yadda ya wani yi folding hannayen sa a chest yana binta da kasalallen kallo, matso da fuskan sa yai zuwa nata har nose tip nasu ya had’e ganin yadda ya lumshe ido da alama zaiyi enjoying abinda zaiyi tai saurin zamewa ta gudu tana masa dariya, bud’e ido yai yana kallon ta dan yadda take dariyan look so damn childish and hot.
Gyad’a mata kai yai yana binta dawani irin jaraban kallo meaning zamu had’u ne yarinya ya shige toilet d’in, yana wanka yana murmushi wane sauna harya gama ya fito, cike da tsananin so da k’aunan ta ya tsaya yana kallon ta ganin harta gyara masa d’akin sai k’amshi ke tashi, d’agowa daga duban dairy d’in nasa da take tayi tai saurin miyar da kanta k’asa ganin kyakkyawan k’ak’k’arfan jikin sa na zaratan maza, ba abinda yafi janye hankalin ta irin murd’ad’d’un sexy hot parks nasa ji take wane taje tata tab’awa, tsaban yadda ta tafi duniyan tunanin body’n mijin nata ko sanin ya iso inda take batai ba sanda taji saukan numfashin sa mai d’umi ta gefen wuyan ta, lumshe ido tai dan wani irin electric sparks ta jiyo tun daga tafin k’afan ta har tsakar ka.
Baby what is it?” yai questioning nata da wani irin voice daya sake hargitsa ta.
Murmushin yak’e ta k’ak’alo dan kar ya fuskan ta halin data shiga ta gyad’a masa kai meaning no, ”Are you sure?” ya sake jefa mata tambayan yana kafe ta da ido wane zai zuk’e ta.
Duk yanda taso daure ma kallon ta kasa dole ta sunkuyan da kanta k’asa tana wasa da azurfan ta, tana mamakin yanayin data kasance a lokacin kawai so take taji ta ajikin sa, she miss him and needs him so badly ita abinda take ji ma bata tab’a ji ba, ”To kodai maganin da Mummy ta bata tasha d’azu ne ya janyo mata” ta jefa ma kanta tambayan ganin ta rasa mai amsa ta takawar da tunanin.
” *PureLamp* tunanin me kike haka ne?” yai tambayan pretending as if baisan halin daya jefa ta ba.
In crack voice tace ”No..thing”.
”Okay then” ya fad’a yana mik’a mata k’aramin towel da yake tsane kansa.
Cike da k’arfin hali ta k’arfa ta soma goge masa jikin, kafin ta gama taimaka sa ya shirya ita kad’ai tasan halin da take ciki, bayan ta gama shirya sa suka wuce part d’in ta shiya tada sallah ita kuma ta wuce kitchen dan du yunwa suke ji.
Farin macaroni da green vegetable soup daya sha nama ta had’a musu sai papa meat da sassanyan zob’o, bayan ta gama shirya komai a dinning ya k’araso ya zauna tai serving su ya zaunar da ita akan cinyan sa suka soma feeding juna with so much adoration, sai santi yake zuba mata yana fad’a mata how much he misses her delicious and yummy meals, ita kam sai blushing take tana gode ma Allah dan girki shine mace amma da yawa ‘Yan matan yanzu basu gane ba make-up kawai suka sa agaba, ko idan sunje gidan aure kayan make-up zasu na bawa mijin yaci oho.
Bayan sun gama ta tattare gurin taje ta wanke kwanikan da suka b’ata saboda ita d’in mace ce mai tsabta ko kad’an bata so taga guri ya b’ace balle kuma jikin ta shiyasa kullum take cikin k’amshi, du abinda take kallon ta kawai yake yana godiya ga Allah daya basa ita a matsayin mata, du wani qualities da nimiji ke nema wurin mace ta had’a, daidai gwargwado tana da ilmin ta both Arabi da boko, tsafta, kwalya, nutsuwa, iya girki, hankali uwa uba shagwab’a wannan abin sosai yake k’ara masa k’aunar ta.
Kallo sukayi kad’an yaje yayi sallama da Zee ya dawo suka kwanta, daren ranan dakyar Safwah ta runtsa dan ita kad’ai tasan halin da take ciki, shi kuma bakomai yasa ya kyale ta ba sai ganin kaman bai kyauta ba ace daga dawowan ta ya matsa mata shiyasa ya kyale ta though ya fuskanci halin da take ciki.
Asuban fari ta farka ta wuce toilet tai wanka ta d’auro alwala ta fito, murmushi ta sake masa ganin yadda ya Kate k’ofan toilet d’in da ido, murmushin shima ya mayar mata ya shiga toilet d’in, kafin ya fito ta gama shiryawa dan haka shima yana fitowa ya shirya ya wuce masallaci.
Bayan ta idar tai ma Safwahn d’inta addu’a sosai tai du wasu abubuwan ta na al’ada ta zauna jiran sa dan yace ta jira sa karta kwanta, six dai-dai ya dawo cire jallabiyan sa ya soma yi ya zame mata nata hijab d’in da dogon rigan ta na sallah ya d’age ta zuwa gado, kulle idon ta tai ganin yadda ya tsare jikin ta da kallo dan daga ita sai pant and bra.
Mik’a hannu yai ya rage hasken d’akin ahankali ” *Flower* i need this wallahi” yai stating yana yawo da d’an yatsan sa kan lips d’in ta .
Shiru tai banda numfashi masu nauyi ba abinda take sauk’ewa saboda wani irin shafa da yake bin jikin ta da, k’ank’ame sa tai sosai touches nasa na sending shivers down her veins yayin da hot kisses nata yasa take ji wane tai flying, had’uwan jikin su sosai ya sake saukan masa da wani mugun buk’ata da sha’awan ta ahankali ya shiga sarrafa ta cike da kwarewa, ganin yana neman wucewa babban aiki wani mugun tsoro ya dirar mata take ta soma tuna d’an karen wahalan data sha a first night nasu, shure sa ta soma yi amma wane rock dan ko motsawa baiba ganin haka na basu privacy.
Sanda ya durje ta san ransa yabar ta zuwa lokacin ko kwakkwaran motsi ta kasa dan taji maza, idanun nan sunyi ja sun kumburo alaman taci kuka ta gode Allah shikan sa tausayin ta yake ji dan sam kasa controlling kansa yai, k’ank’ame ta yai cike da tsantsan farin ciki da annuri yana tofa mata addu’o’i masu matuk’ar narkar da zuciya da sanyaya ta, albarka kam da tana fitowa mutum data fito mata dan yadda ya rik’a sa mata.
Sanda suka nutsu both ya d’auke ta suka wuce toilet ya had’a musu ruwan wanka, nanma wasa yai tayi seda yai da gaske ya iya nutsar da kansa sukai wanka sukai wankan tsarki suka fito, ririta ta yai tayi wane jaririya ba daman ta motsa sai ya rikice ya soma tambayan ta mai ya faru, sai da sukai sallah’n azhar suka fito babban falour ya k’ira Zee ya sake yi musu nasiha.
Dama kuma tun mutuwan Safwan Zee ke tausayin Safwah ta kuma yi alk’awarin zama da ita tsakani da Allah and same goes to her, a tare sukai ta hira su ukun su Suwayd da Safwah’n sai tsokanan Zee take wai unborn d’in su yasa tayi k’iba, Ita kuma du duniya ta tsani ace tai k’iba sai b’ata fuska take wane zatayi kuka, sanda suka ga dagaske kuka zatai suka kyale ta.
Haka rayuwa ta cigaba da tafiya zaman lafiya Zee da Safwah suke ba kama hannun yaro amma Kowacce kishin na nan idan ya motsa musu Suwayd ba k’aramin wahala yake sha ba, ta fannin Musty kuwa da wayo da dabara ya samu ya k’ulla k’awance da Kadsah, wani irin sabo sukai harna ban mamaki yayin da Abdul ma ya samu ya Shawo kan MieMie dakyar.
Kuwaysah da Sayyada sun shiga month nasu na haihuwa kullum Safwah na mak’ale dasu saboda zumud’i, Lubna, Zee da Kadsah kuma suna watan su na shida ne, sosai Suwayd yake damuwa da rashin samun cikin Safwah ganin haka ita take k’ok’arin b’oye nata damuwan.
Yauma yana a d’akin tane bayan ta gama komai ta wuce ta same sa yana aiki a laptop zama tai a gefen sa ta had’a hannun sa na hagu da nata ta kwantar da kanta a kafad’ar sa, kissing kanta yai ahankali yana murza hannun su dake had’e ya cigaba da aikin da yake.
Bayan ya gama yayo wanka yazo ya same ta kwance kan gado ta zurawa ceiling ido hawaye na zarya a kuncin ta, cike da tausayin ta ya k’arasa ya janyo ta jikin sa ya k’ank’ame, abinka da mai jiran k’iris take ta fashe da kuka mai tsuma zuciya, kuka ne take mai cike da Abubuwa kukan rashin d’an uwan ta, kukan rashin samun ta ciki da kukan tausayin Kadsah, sai da tai mai isan ta ya zame ta daga jikin sa ya had’a hannayen su both ya soma mata nasiha.
Sanda ta saki ranta ya mike ya shirya ya kashe musu wuta yaja ta suka kwanta, ”Insha Allah *PureLamp* yau zanyi ajiya ta anan” yai maganan yana shafa maran ta dake yasan hanyoyin da yake turning nata on nan take tuni yabi suka lula duniyan ma’aurata.
K’arfe uku ta farka dan yadda ring ta wayan ta ya dame ta, ganin Haidar ke kira ta nemi baccin da take ta rasa, kafin takai ga d’agawa wayan Suwayd ma ta d’au ringing.
Mik’ewa yai suka d’auka atare sukai ex claiming…….Alhamdlillah me aka samu?” sukan su sanda suka bawa kansu dariya.
”Issa Baby girl” akayi replying kowannen su wane had’in baki.
Kyakkyawan ajiyan zuciya suka sauke both cike da tsantsan farin ciki suna congratulating nasu, har Suwayd da Sayyid suka gama ita bata gama ba sai tambayoyi ta kema Haidar d’in wane ta shiga ta wayan ta gano Baby’n, du anan kallon ta yake with so much love and adoration he just can’t imagine life without her, he prays may Almighty Allah Grant and bless her with adorable cutes kids.
Harta gama wayan bai sani ba tsaban yadda ya shagala da kallon ta, jin saukan numfashin ta mai d’umi a neck d’in sa yasa ya lumshe ido tsigan jikin sa na tashi, a nitse in a man like manner ya rik’o zara zaran ‘yan yatsun ta da suka sha adon jan lalle da yai maroon gwanin burgewa yana jin wani mugun sha’awan ta na fuzgar sa, abin har mamaki yake basa cause he never gets enough of her, yanzu zai gama making love da ita amma sai yaji wane baiyi ba sometimes yana hak’uri ne kawai dan baya son takura ta amma badan haka ba baik’i kullum su faran ta ran juna ba.
In a husky like voice nasa yace ” *PureLamp* you so beautiful I want all my children to look like you, am damn in love with you wallahi my beautiful wife, please allow them to take over you i know they will be proud”.
Allah sarki nan take idanun ta suka ciko da hawaye, sunkuyar da kanta tai tana k’ok’arin danne masifaffiyar kukan data tawo mata and du yadda taso hakan ya faskara kawai ta sanya masa kuka, jiki a sanyaye ya jawo ta jikin sa suka fad’a gadon yai shutting ta da hot kisses, best kisses nasa da yasan tana mugun so ya shiga yi mata yana shafa ta sosai, sanda tayi shiru ya soma romancing ta harya samu yai turning nata on ganin haka na basu guri.
Sanda suka nutsu ya d’auke ta suka wuce toilet sukai wanka, bayan sun kimtsa yaja su sallah, du abubuwan su na al’ada da suka saba suka gabatar then suka fice, Zee na zaune babban falour suka fito suka wuce duka.
Gidan Sayyid suka soma shiga ita dashi har rige-rige suke kowa yace shi zai soma d’aukan Baby, Zee kuwa saboda condition nata ahankali tabi bayan su, a falour suka zauna Safwah ta shige d’akin cause she is damn eager ta sanya cute angel in tata a ido, chak ta tsaya ganin yadda Sayyid d’in da Sayyad’a suke wani mahaukacin French kiss, k’iris ya rage Baby’n ta fad’i tai saurin taro ta dan da alama sun mance a duniyan da suke, kukan data tsala yasa su pulling out badan sun gaji ba.
Wani mugun kunya ne ya kama Sayyada ta soma gyara hannun rigan ta da yayo k’asa, Sayyid kuma sosa k’eya ya soma yi kansa a k’asa yana had’o kalman da zai fad’a.
”Am sorry for interrupting”kawai ta iya stating ta juya sum-sum tana jijjiga crying Baby inta tai waje.
”Holly shit du kai kaja wallahi!” cewan Sayyada tana turo baki tana buga k’afa wane k’aramin yarinyan.
”Ah Ah What do you mean by that?”
”The goddamn thing she caught us doing, haven’t i told you yanzu gidan na mutane ne sai kana hak’uri yanzu gashi kasa ta ganmu”
Shi dariya ma statement natan ya basa had it been something bad ta kama su sunayi saita b’ata rai, amma ai ita kanta da tayi knock tunda dai d’akin masu aure zata shigo, murmusawa yai ta gefen baki teasingly yace ”Now let me please tunda ta fita”
”Let you what? Tab yanzu kuma Ya Suwayd kake so yazo ya ganmu ko? To gaskiya kayan kunyan nan bada ni ba ni d’aga ni please!!” ta k’arasa tana shure sa daga jikin ta.
”Nurul A’in wai meye haka? You are not the kind and sweet i use to know, You have totally changed dama haka haihuwan yake?”
Tausayi ya bata jin yadda ya marairaice amma tuno d’ankaren wahalan data sha jiya yasa tai saurin k’arasa ture sa ta mik’e, hanyan ficewa tai tana takawa ahankali sanda takai bakin k’ofa ta masa gwalo ta gudu, cool smile nasa ya sake yaI adjusting shirt collar nasa yabi yo bayan ta.
Jiki a sanyaye Safwah ta fito tana jijjiga Baby’n she don’t know why but seeing them like that really makes her feel bad, kallon tsanake Suwayd ya mata ya hango kishi da disappointed k’arara a idanun ta, take gaba d’aya annurin fuskan sa ya k’au wani bala’in haushin ta ya mamaye sa, for heaven’s sake what does been jealous over someone’s property means, nan take ya zamo Angry Suwayd ya soma binta da wasu deadly glares and looks, a tsorace ta k’araso ta zauna a gefen sa jiki na rawa ta mik’a masa Baby’n, d’auke kai yai wane bashi take mik’awa ba jin alamun bud’uwan k’ofa tai saurin cinye kwallan da ya taran mata a kyawawan idon ta.
Zee kam mamaki ne ya kusa kashe ta dan ita kam bataga abinda akai masa ba da mood nasa zai chanza nan take, tana wannan tunanin Sayyada ta k’araso gaishe da Suwayd da Zee tai ta mik’a ma Safwah’n hannu bashfully suka gaisa unlike before da sandai a mak’ale juna, hakan yasa zuciyan Suwayd ta sake hasala daurewa yai ya soma yak’e dan kar Sayyid ya fahimci halin da ake ciki, sai dai ya makaro dan already ya fuskan ta sandai sam bai gano exactly what is bothering Akheey d’in nasa ba.
Gaisawa sukai daga nan aka shiga hira wanda rabi Sayyid, Zee da Sayyada ne though Sayyada ma daurewa kawai take, Sayyid kam tuni ya ware abinka da namiji, sanda Safwah ta cire ran zai d’auka Baby’n ya d’auka amma ba daga hannun ta ya k’arfa ba dan ya bak’an ta mata, ta kuwa k’unsa dan tana kallon yadda ya ringa wasa da hannun Zee kafin ya k’arfa Baby’n.
Sun d’an jima kafin su mik’e su wuce gidan Haidar, du rawan k’afa da zumd’in son ganin Baby’n ta nema ta rasa dan wata irin saliha ta zama nan take, gashi ita kanta ta kasa gane meye ne ta masa da ya koma mata monster nan take, Haidar ma yai mamakin ganin ta haka tuno shirmen data rik’a tafka masa d’azun.
”Baby are you alright?” yai questioning nata.
A diririce ta ansa ”No… Nothing”.
Kallon Suwayd yai yaga yadda ya had’e rai yana wasa da lil fingers d’in Baby back to her again, hawayen daya zubo mata yai saurin sa hannu yana share mata ta fad’a jikin sa ta fashe da kuka ahankali, jiki a sanyaye ya zagayo da hannun sa bayan ta ya rungume ta tausayin ta na ratsa ko wani lungu da sak’o na zuciyan sa.
Sam Suwayd sai yaji ba dad’i amma bak’in kishi yasa ko kallon su bai sake yi ba sai dai sosai kukan ta ke hargitsa sa, kafe sa da ido Kuwaysah tai tana son fahimtar yanayin sa amma sam ta kasa.
Dakyar ya samu ya rarrashe ta tai shiru Suwayd ya mik’a mata Baby’n, garin ta karb’a hannun su ya d’an had’e yai saurin janye nasa wane wanda wuta taja, sababbin hawaye ne suka kwarinyo mata ganin yasa hanky yana wiping hannun sa inda natan ya goga, tausayi ta bama Zee da Kuwaysah dan akan idon su akai komai.
Nanma sun d’an jima kafin suyi sallama su tafi, rik’e hannu Safwah Zee tai sukai tafiyan su abin su suka barsa, har part nata ta raka ta then itama ta wuce nata rai ba dad’i.
Mik’ewa tai ta wuce kitchen dan had’a lunch ganin d’aya ya kusa, coconut rice with egg souce tai sai papa meat da zob’o, dan ta farin ta masa ta had’a had’ad’d’en coslow da kallo d’aya in ka masa sai ranka ya biya, almost two ta gama taje ta jera a dinning ta babban falour dan tare suke cin abinci yanzun, a gajiye ta samu dakyar ta gyara kitchen d’in nata ta wuce ta had’a warm water ta gasa jikin ta, bata d’au lokaci ba ta fito tai applying simple make-up ta zura black with dark blue stones Arabic gowan daya mugun fitting ta, hijab ta zura ta soma sauke farali then ta cire ta yane kanta da dark blue veil looking damn beautiful ta wuce ta k’ira Zee, itama tuni tai wanka tai changing into peach dogon rigan daya mugun amsar ta, abinda zaifi janye hankalin ka gare ta d’an cikin ta dake nan gwanin burgewa, murmusawa Safwah tai tace ”Ummu Unborn jira na k’ira sa”.
Wa fah?” ta tambaye ta cike da rashin fahimta.
”Amirul Qalb” tai stating confidently.
Dariya Zee tai tace ”Allah *Flower* wataran kaman a make ki! Bayan wanda ya fita muna da wani a d’aki ne?”
”Ya fita!” ta nanata a zuciyan ta cike da k’in yarda, d’ago da manyan blue eyes d’in ta tai ta sauk’e kan Zee, ganin she is damn serious tai saurin kawan da kanta tana k’ok’arin b’oye halin da take ciki, murmushin yak’e ta sake tace ”Let’s go and have lunch don’t stress our Baby”.
Wucewa sukai tai serving su a plate d’aya, dakyar ta samu ta iyayin loma biyar ta tashi daman Zee tasan ta ba gwanar cin abinci ba shiyasa ta kyale ta, inhar kaga taci abinci dayawa tabbata shiyasa ta a gaba.
A ranan Safwah tasha kuka dan mutuwan Safwan sabo ya dawo mata dan shi take fad’a ma damuwanta ta rage abinda take ji, tunda tai sallah’n la’asar bacci ya d’auke ta kuma ba ita ta farka ba sai magrib alwala ta soma yi tai sallah ta zauna gurin tana kuka tana kai ma Allah kukan ta, tuno mafarkin da tayi da Safwan yasa ta mik’e wane an mintsineta ta fito falour, ledan data gani kan center table d’in ta ya tabbatar mata ya dawo.
Share hawayen nata tai taje ta d’auka ledan, ahankali ta bud’e taga chocolates, ice cream da popcorn.
Zuba su tai duka a fridge ta cire hijab d’inta tana k’ok’arin shiga kitchen Zee ta shigo, da fara’anta ta k’araso nan Zee’n ke shaida mata yace kar tayi dinner ya musu take away, with nod kawai ta ansa ta d’auka hijab d’inta ta miyar, ficewa Zee’n tai ita kuma ta wuce d’aki ta bud’e sabon babin kuka, take kuwa zazzafan zazzab’i da ciwon kai suka rufe ta ko sallah’n isha a daddafe ta samu tayi, anan kan sallayan ta kwanta jikin ta na kakkarwa gwanin ban tausayi.
Can kuwa gajiya da jiran ta sukai, Zee ta mik’e da niyyan kirawo ta suci abinci ya hana ta, badan taso ba zauna suka ci dan yadda taga ya b’ata rai.
Bayan sun gama kai tsaye ya wuce part d’in sa Zee ma ta wuce nata, shiryawa tai tazo ta same sa harya kwanta ta jona sa ya k’ank’ame ta sukai bacci.
Safwah ma dakyar bacci ya d’auke ta, cikin dare kuma jikin nata ya sake rikicewa tasha kuka kaman ba gobe har bacci ya sake d’auke ta dan a kwance ma jiri take ji, sai k’arfe takwas ta farka a rikice ta mik’e ta fad’a toilet ta d’auro alwala ta fito ta tada sallah though har lokacin bata dawo hayyacin ta ba, dakyar ta fito ta had’a breakfast nanma sai ji tayi already ya fice.
K’in cin abincin tai ta wuce d’akinta ta k’udun duna ta dafe kanta da both hannayen ta cike da azaban ciwo, haka ta kasance cikin ciwo dakyar ta iya tama Zee lunch ta sake komawa d’aki, da dare ma sak’on sa ya isar mata basai tayi girki ba.
Haka nan yata ignoring nata har kwana ya dawo hannun ta, still kuma bata da lafiya amma babu wanda ta fad’ama sai ciwo ke cin ta ga wani irin rama datai abin tausayi.
Da dare ta daure dakyar ta kimtsa taje d’akin sa, har so biyu tana sallama yai banza da ita ana uku ta samu ya amsa ciki-ciki, guri ta nema a gefen gadon zata kwanta kalamun sa suka dakatar da ita ”Can you please leave me alone?”
Unstoppable tears nata ta goge in crack voice tace ”Habib…”
Bai bari ta k’arasa ba ya buga mata tsawan daya mugun firgita ta, kasa ko motsi tayi ta mak’ale agun ta toshe bakin ta da hannun ta dan hana fitan sautin kukan ta.
”I said get out!!” ya sake buga mata tsawan not minding halin da take ciki.
Juyawa tai da sauri jirin na d’iban ta tai hanyan fita, sanda taje k’ofa ta samu ta dafa bango dakyar ta juyo tana kallon sa only to find him staring at her back, one more look ta sake masa ta juya dakyar ta rik’e handle ta k’ofan, sunan ta daya k’ira yasa ta tsayawa ba tare data juyo ba and har ya k’araso bata sani ba sanda taji saukan numfashin sa akan kwantaccen gashin bayan ta da show me nata ya bayyano.
Lumshe ido tai cike da missing d’in sa tana cigaba da kukan ta, juyo da ita ya soma yi ahankali jiri ya d’ebeta ta fad’a jikin sa, k’ank’ame ta yai suka sake ajiyan zuciya both dan shi d’in ma daurewa kawai yake, shiyake hukunta ta a zahiri amma Allah kad’ai yasan halin da yake ciki.
Janta yai ahankali suka k’arasa ya kwantar da ita jin yadda jikin ta yake, mik’ewa yai tai saurin rik’o Hannun sa cike da azaban ciwon kai tana girgiza masa kai, cike da tausayin ta ya koma ya zauna ya d’ago kanta ya d’aura kan cinyan sa ya had’e hannayen su guri d’aya yana sauk’e ajiyan zuciya akai-akai.
” *PureLamp*!!”
”Umm” ta ansa sa tana runtse ido.
”Am sorry, I’m very sorry i won’t do it again”
Gyad’a masa kai kawai tai dan ba zata iya maganan ba, ”i miss you so much *Flower* I want to put my tongue inside the mouth please!”
Gyad’a masa kai tai ahankali ta bud’e bakin ta, matsan da fuskan sa yai zuwa nata ahankali ya zura harshe sa cikin bakin ta ya soma yawo dashi ciki in a demanding way, lumshe ido tai tana karb’an birkitaccen sak’on nasa da yake son isar mata, yafi minti biyar yana yawo da harshen sa cikin bakin ta kafin ya cafke nata harshen ya soma sucking wane sweet yana d’an binsa da love bites, tuni ta soma neman rashin lafiyan nata ta rasa dan abinda take matuk’ar k’auna Hottest Darling d’in nata yake mata, ahankali ta sak’alo hannayenta ta k’eyan sa tana sake tura masa harshen nata, a nitse ya tura hannun sa cikin rigan ta squeezing her boobs gently.
Zaman da ita yai ya gyara position d’in sa suka soma kissing juna passionately yet affectionate, tsaban yadda suke having fun har wani juye-juye suke inta dawo k’asa ya dawo sama inya dawo k’asa ta dawo sama, ganin suna neman cinye juna naja legediz benz na nabasu guri.
Bayan like one hour na koma buh still basu hak’ura ba har wani sabon salo da style na romance suke, sunfi thirty minutes ahaka kafin ya janye gefe ya kwanta yana maida numfashi yajawo ta jikin sa ahankali ya rungume yana smelling daddad’an k’amshin da kanta yake, sun d’an jima ahaka kafin ya jawo short nasa yai pulling ya wuce toilet ya had’a musu warm water ya tada bobbles ya dawo ya d’auke ta, ahankali ya sanya ta cikin bathtub d’in shima yai joining ta ya sanya ta tsakan kanin k’afansa yana yawo da hannun sa ajikin ta, wasa sosai sukai kafin ya samu ta cud’a sa ya cud’a ta suka fito kowa ya taimaka ma kowa suka shirya suka kwanta mak’ale da juna cike da tsantsan farin ciki.
Tun daga nan yake tattalin ta wane kwai har ranan komawan sa gurin Zee yazo, ranan suna zaune a babban falour ita tana chart Zee nacin fruits yai sallama ya shigo, k’in motsawa Kowacce tayi dan basa son making juna feeling jealous towards one, is better in a d’aki ne Kowacce tasan yadda zata nuna ma Sahib d’in ta zallan so da k’auna, amsa sallaman kawai sukai ya tako ahankali ya zauna a tsakiyan su dan yasan ba welcome hug zai samu ba, gaishe sa sukai suka masa sannu da aiki then Safwah ta mik’e zata basu guri dan ba agurin ta yake ba, saurin rik’o hannun ta yai ya maidan da ita yace ”I want to show you guys something”.
”Something?”
”Surprise”.
”Awwwn Amirul Qalb we are proud to have you”.
”Am more proud to have you! *Maleeka* let’s go” ya k’arasa maganan yana mik’an da ita.
Murmushi suka sake both then suka jera zuwa k’ofan entrance door da suka ga ya nufa, bai tsaya dasu ko ina ba sai parking lot kowacce was totally speechless lokacin da idon ta ya sauk’a kan had’ad’d’en 4matic ML50 black and white dake nan sababbi k’al-k’al a wurin, kallon sa suka somayi both with questionable expression.
”Don’t you like it?”
Har rige-rigen tambayan sa suke is it ours! gyad’a musu kai yai yana jin dad’in farin cikin dake kwance akan fuskokin su, dama kowacce tasan kalan nata dan haka Safwah ta wuce gurin bak’in Zee farin, sai shafawa suke suna admiring kyan motocin nasu wane ‘yan k’auye shikam he can’t help ya shiga kyalkyala musu dariya.
Bud’ewa sukai nan suka ci karo da had’ad’d’en sark’a mai matuk’ar kyau da tsad’a a tare suka fito suka soma zuba masa addu’a da godiya, Safwah hadda ‘yar kwallar ta haka yaja su suka shige gida nan kowacce taji alert na 1mil a wayan ta, ranan kam sun sha hira yana ta fad’a musu haka za’a dinga had’uwa da unborn nasa in sun zo anayi.
Bayan sun gama dinner ya raka Safwah ya dawo gurin Zee, ganin yadda take sosa kanta ta basa tausayi murmusawa yai yace ” *Maleeka* can i?”
Gyad’a masa kai kawai tai ya d’auke ta suka wuce d’aki, ajiye ta yai gefen gado yaje ya had’a kayan wanke kai a toilet ya rage kayan jikin sa ya dawo ya d’auke ta suka koma, zaunan da ita yai ta wurin sink ya soma wanke mata kan a nitse which is so damn lovely, tsaban jin dad’i har bacci ta soma harya kuma gama bata sani ba, ruwan wanka ya had’a musu and that is the first time zasuyi wanka tare hakan yasa kunya kama ta, sanya
ta cikin bathtub yai ta d’au zai jira ta kulle ido kafin ya cire short nasa sai taga akasin haka, da sauri ta d’auke kai ta runtse idanu sai jin sa tai cikin ruwan ta bayan ta, lumshe ido tai jin yadda yake shafa maran ta softly in a romantic way, sanda yai wasa sosai sai nok’ewa take sannan sukai wanka suka fito ya shirya ta ya shirya suka kwanta.
Alawan ta na kullum ya zura mata a baki yayin da hannun sa ke kan cikin ta yana feeling har bacci ya d’auke su tana ta tsotsan harshen sa.
Kowa ya taya su murnan kyautan da aka musu sosai, haka rayuwan ta cigaba da tafiya har ranan suna ta zagayo, kwalyan da Safwah tai sai ka rantse da Allah amarya ce haka ma Zee sai dai ita inka ga ciki zaka san ta wuce amarya, kaya kala d’aya ya musu kowa sai santin su yake wane ba kishiyoyi ba.
Sunyi bajin ta sosai da sosai karma mai gidan su yaji labari dan shi ya kama hall d’in da akai sunan, yaran sunci Safiyya da Ummuhani kowa yama mahaifiyan sa takwara ana k’iran su Samrah da Sarah, taron suna ya watse lafiya yara kuma sunyi goshi ba laifi, raguna biyu da sa d’aya kowa ya yanka Granny tata musu fad’a sunyi allambazaran ci.
As life’s move on yanzu cikin Zee, Kadsah da Lubna ya shiga wata na tara haihuwa ko yau ko gobe, Safwah kuwa haryau ba labari hakan kuma ba k’aramin damun Suwayd yake ba d’an tama fishi dauriya akai, har asibiti sukaje aka duba su kuma both suna lafiya lokacine dai baiyi ba, nasiha sosai Granny ta musu kan su k’ara hak’uri itama haka tayi.
Duk wani shirye-shirye da tsare-tsaren su na suna ne, yauma suna zaune a falour shi yana aiki a system Safwah kuwa sai lissafi take ma Zee, wani tai dariya wani kuma ta danna mata harara, shikan sa Suwayd d’in sai murmusawa yake dan yana jiyo shirmen da take.
Lokacin bacci nayi duk suka tafi suka kwanta, k’arfe biyu Zee ta soma rashin lafiya kafin kace wani abu tuni ta fice hayyacin ta, maternity bag nasu ya d’auko ya k’ira Safwah ya d’auke ta suka wuce asibiti, yasha mamaki ganin Ummy da Haidar ashe Kadsah ce itama aka kawo, tare aka shige dasu inda cikin yadda da ikon Allah basu wani d’auki lokaci ba Allah ya sauke su lafiya, abinda zai baka mamaki a atare yaran suka fad’o duniya, Zee mace Kadsah namiji, sanda aka gyara su both aka wuce d’akin hutu dasu……….
Atare duka suka shiga d’akin Haidar yai saurin d’auke macen Suwayd namijin, Safwah tana gefe wata irin k’aunar yaran na ratsa ta tun kafin ta d’auke su, nan take kuka ya kwace mata tuno wasiyyar d’an uwan ta dake rubuce cikin diary d’in sa, rungume ta Ummy tayi itama ta sanya kuka na tausayin d’iyar ta da marayan Allah.
Haidar can’t help shima ya soma kuka wane k’aramin yaro du da yasan inhar Safwah na raye Insha Allah yaron bazai tab’a maraici ba, k’urama yaron ido Suwayd yai yana danne kwallar data tawo masa dan Safwan yabar photocopy d’in sa, babu abinda ya baro na Safwan d’in da yana yaro sai dai basu sani ba ko inya girma zai chanza, take wani irin so da k’aunar yaron suka mamaye shi ya d’auma kansa alk’awarin zame masa uba har k’arshen rayuwan sa.
Ahankali ya tako ya kawowa Ummy shi bayan ya tofe shi da addu’o’i, k’ank’ame yaron Ummy tai kukan ta na tsanan tuwa tana me tuna ranan da Allah ya albarkace ta da Safwah da Safwan, amma yanzu gashi babu Safwan saidai labarin sa sai abinda ya bari, sake kallon jinjirin tai tana karanto masa addu’o’i sosai wanda inhar kana da imani kaji yadda take karanto addu’an dole ka zubar da kwalla, Safwah ma na gefe sai aikin kuka take numfashin ta har wani sama-sama yake abin tausayi, jin yadda Kadsah ke k’iran sunan ta dakyar yasa ta k’arasowa ta k’ank’ame hannun su gu d’aya, magana take so tayi amma ta gaza saboda tsaban yadda take kukan.
Da ‘yar muryan ta da bata fita sosai ta kalle ta tasoma magana “Allah’n daya baki Safwan ya karb’i abin sa! Ki daina Kuka Safwah godiya zaki yiwa Allah bisa ga kyautar Safwan daya sake yi miki a karo na biyu, haihuwar Safwan kawai nayi amma wallahi kece mahaifiyar sa na bar miki shi halak malak Allah ya taya ki rik’o, hak’ik’a nasan Safwan zai farin ciki dani na cika masa burin sa bayan rai….” kukan dayaci k’arfin tane ya hana mata k’arasa kalamun nata, itama Safwah’n kukan ta harya daina fita banda gyad’a kai babu abinda take.
Shiru d’akin ya d’auka banda shashshek’an kuka ba abinda kake ji, su duka an rasa mai rarrashin wani dakyar Suwayd yaja paralyzed leg nasa ya k’arasa kujeran da Ummy ke zaune akai ya zauna a k’asa ya tankwashe k’afafun sa ya had’e hannun sa da nata not letting go, ahankali in a husky like voice nasa ya soma tausan ta yana fad’a mata kalamu masu sanyaya rai, wani kalma da ya fad’a yasa kowa tsagaitawa da kukan sa dan margayi ke fad’a, nan take kowa ya soma share hawayen sa illa Safwah da taji wane dad’a mata su ake.
Takwas dai-dai aka basu sallama dan both suna cikin k’oshin lafiya daga su har Babys d’in, direct gida aka tafi dasu wanda sam Suwayd baiso hakan ba dandai ba yadda zai da Ummy ne, kasantuwar an k’ira an shaida ma family yasa suna zuwa suka tarar gidan cike harda su Musty ma sunzo, Mummy’n Zee da MieMie ma sunzo kowa sai murna yake.
Gaba d’aya gida ya cika da yan uwa da abokan arziqi kowa cike da murna da farin ciki,surprisingly ranan aka samu nasara Umaima ta dawo cikin hayyacin ta without any hesitation ta fayyacewa mahaifin ta all that happened, sosai ya cika da mamaki jin Chuke is behind all and he never thinks zaluncin nasa yakai haka, abinda yafi kulle masa kai shine yanda yafi kowa nuna damuwa wa case in, nan take ya k’ira headquarter nasu ya bada umarnin Kama Chuke with his Gang.
Ba awani sha wuya ba suka kama su Dan basuyi tunanin ta tashi ba, nan kuwa aka soma gana musu azaba ta gaske.
Safwah zaune da Baby a hannun ta sai shafa curly hair nasa take tana admiring kyan sa ya soma motsa idanun sa, cike da zumud’i ta kafesa da ido dan burin ta taga kwayan idon sa, ahankali kuwa yake bud’ewa yana rufewa harya waresu akanta.
“Yeahhh it is blue” tai ex claiming da qarfi cike da farin ciki.
“Alhamdlillah finally Safwan is back” cewan Suwayd da shigowan sa d’akin kenan.
Ganin ta soma shash shek’an kuka yasa yai sauri ya qaraso ya had’ata da Babyn ya rungume.
Sunfi five minutes ahakan kafin janye jikin sa yai adjusting position nasa placing his right hand on hers, with a husky like voice nasa yace ” *PureLamp* please ki daina kuka haka nan is enough, am sure Safwan won’t be happy seeing you crying all the time, and seriously it hurts me so much wallahi “.
Numfasawa yai ya cigaba da magana “here!”
Kallon Babyn dayake nuna mata tayi ta tsinkayo muryan sa “Haka kike so ya tashi ya dinga ganin ki kina kuka?”.
Da sauri ta soma girgiza masa kai tears forming rapidly a idon ta, hannu yasa ahankali ya share mata hawayen then ya d’auka Babyn ya rik’e hannun ta suka fice leading to Granny’s part.
Tana zaune da Babyn Zee a cinyan ta suka shigo gaida ta sukayi then Suwayd ya had’a mata duka Baby’s d’in, yana sake kyakkyawan murmushi yace “Granny ya kikaga Twins d’in nawa”.
Dariya tayi tace “gasu nan Masha Allah kaman kai”.
Murmusawa yai ya kalla Safwah ” *Flower* can’t wait ‘yan uku na su iso” yai magana yana qoqarin tura hannun sa rigan ta.
Make hannun tai bashfully dan idon Granny na kansu ta soma qoqarin mik’ewa dan taga alaman shi sam baijin kunyan yin abunsa koma agaban waye, janyo hannun ta yai da saurin ya maidan da ita kan cinyan sa, waro ido tai ahankali tace ” *Habibi* please mana Granny na kallo”.
“And so?” yai mata question in yana rising one eyebrow.
“Ka sake ni”.
Banza ya mata yama qara matsarta sosai, kiciniyan kwace kanta ta soma amma sam ta kasa, sanda ta wahala then ya saketa cike da kunya ta gudu d’akin Granny in ta maido da qofa ta rufe, juyowa yai yana kallon Granny data had’e rai wane pregnant sky.
Teasingly yace “Kishin ya motsa ne?”
“Bansani ba mara kunyan banza tashi ka fita”.
Murmusawa yai yace “Babu inda zani, haba my uwargida smile mana kinsan fa keta daban ce”.
Du yadda taso cinye dariyan ta kasawa tayi dole ta murmusa a zuciyan sa tana maijin qaunar sa na ratsa ta, hira suka tayi cike da qaunar juna.
Haka Abuh da Ammey suka zo suka same su, rungume Ammey yai cike da kewanta yana gaishe ta itama cike da qaunar sa ta shafa kansa tana masa murnar qaruwan daya samu.
Zama sukayi both ya miqe ya basu guri, Zee na zaune tana fama da ciwon mara kad’an kad’an ya shigo, kallon ta ya soma yi wane lokacin ya soma sanya ta ido, tsaf tsaf da Ita kai bakace itane ta haihu ba, ahankali ya qarasa ya zauna kusa da ita ya rik’o both hannayen ta ya had’a da nasa not letting go.
“Jazakillah bikhairan Farhati kin biya ni! Bansan wani irin godiya zan miki ba I love you so much! I just want to say a really big thank you for taking me choosing me amongst all creation as best and most wonderful in your life,,thanks for being the only person i wanna talk to you always make my bad days the best days ever ….i would not trade you for the world,, you are what i look forward talking to even on phone….i am thanking ya Rabb for putting you into my life because i have not yet meet some one that is so kind sweet and perfect as you …..by Allah you are a definition of perfectness i never tot i could ever meet some one dear and perfect to me as you are ….by Allah i know m not perfect but i need you every day forever in this universe and the next by Allah you the best gift i have ever had …..much love from me to you, you are truly a blessing Baby Zawjah please be with me here and in jannah too🌹 Shukran Maleeka Shukran”
Zee is speechless shading tears of joy she can’t ask for more, the day is part of the best days in her entire life, fad’awa jikin sa kawai tayi ta saki kuka mai ban tausayi ita kam yau wane irin farin ciki zatayi, wani Irin godiya zata yiwa Ya Rabb dan nuna tsantsan farin cikin ta da abubuwan dake faruwa da ita a wannan rana, yau itace ta haifi yarinya tare da wanda tun batasan kanta ba take mahaukacin so! Yau itace take riskar kyawawan kalamai haka daga gare sa abinda bata tab’a tsammani ba har qarshen rayuwar su! Lallai dole ta godewa Ya Rabb dan tabbas yau mafarkin ta ya cika.
In crack voice crying so hard tace ” Don’t Have Words To Describe What I Feel For You. I Fall Deeper In Your Love With Every Passing Day. Every Moment I Spend With You, Feels Like A Dream. I’m Madly In Love With You Sweetheart please be with me in Jannah💖”
“Shiii Maleeka please don’t cry i love you “.
“I love you more Very Own…..” bai bata daman qarasawa ba yai shutting ta da goddamn best kisses of his life.
Kiss d’in dayake mata yasa ta hargitsewa cause bai tab’a mata irin sa ba, gaba d’aya ta ware wani duniyan na daban da alama ma ta manta d’azun ta fito daga labor room, sharp pain da yai hitting ta yasa ta tuno da sauri tai pulling out though ba k’aramin enjoying take ba, murmusawa yai dan ya hango tsoro cikin kwayan idon ta teasingly yace “Haba mana Maleeka let me i will go easy on you, you know I love you so much”.
“Easy for where? You wicked Sweetheart! You never have an idea on how I supper and you here saying this!”
Dariya ce ta ciyo sa sosai “Farhati yau kuma nine mugun? After all you the one who is always saying am really hot on bed I shud do it had!….”
“Very Own!!” tai ex claiming bashfully.
“Yes Baby Zawjah”.
“This thing you are doing is embarrassing you know?”
“Embarrassing? Lol are you not my Zawjah? What is there to be embarrassed for? Wait ma lemme remember you something Sweetheart the…..” ai tana gano abinda zai fad’a tai saurin rufe masa baki.
Haka suka kasance tare yana ta making fun and embarrassing her sunfi almost two hours together kafin ya kashe ta da hot kisses ya tafi.
Duk wanda yaga Zee yasan tana cikin matsanancin farin ciki, sosai Mummy’n ta da MieMie ke farin ciki da hakan dan Sam kyakkyawan murmushi yaqi gushewa daga fuskanta.
Da dare neman duniya Suwayd yama Safwah su tafi gida ya rasa du inda yake sa ran ganin ta ya duba amma ina she is no where to be found, haushi yasa shi tafiya part d’insu na gidan ya kwana tare da Musty da Abdul.
Washe gari da mugun haushin ta ya tashi amma lokacin da kwayar idon sa suka sauka kanta sai ya nemi duk wani fishi da yake da ita ya rasa, taya ma za’ace zai iya rayuwa babu wannan yarinyan da he is ready to die for her! Taya! He need someone to tell him idan babu Safwah cikin rayuwan sa me amfanin rayuwar! He loves her with all his heart he can say ma with all of his body if that will make her believes him 💕😘❤ she is his everything and her voice always make him so humble and calm him right away, even if he is angry with her or someone else if He hear her voice he feel anxious, looking at her gorgeous and staring at her sexy body make him feel so happy in his heart!❤ He love Her so damn much 💕❤😘without her by His side he is not really full, His heart is half when she is not on his side so now He is really happy 😊 happy that she is here with Him cause He miss her a lot and nan take yaji He forgive Her from the bottom of his heart❤😘❤ baisan ma ya akayi ba sai jin ta yai kan cinyan sa, lumshe ido yai yaja ajiyan zuciya so yake ya b’ata fuska ya nuna mata what she did to him hurts and is not good amma ina ya kasa, shi kansa had’e ran yasan inda yake zuwa hannun ta data zura cikin dimples nasa tana wasa yasa sa jiyo electric sparks nan take.
Da wani shegen voice mai hargitsa mai sauraro tace “Hi *Amirul Qalb* I miss you! Wait war re you thinking of?”
“You!” ya answer ta a kasalance.
Murmusawa tai ta juya kyawawan idon ta which make her look damn pretty “And finally am here”.
“Yea Alhamdlillah you re here finally I miss you terribly, i miss your Hon yesterday *PureLamp*, why do you punish me for that? Why? You know I always want and need you! never get tired of testing the Hon in you! why will you give me that kind of punishment after all you know I can’t endure it?”
Yanda yai maganan sai da ya bata tausayi dake duk mace mace ce cike da kissa ta marairaice masa, hakan da takeyi kuma baqaramin affecting sa yake ba, cike da dabara ya miqar da ita daga cinyan sa ya mik’e.
With husky like-voice nasa yace ” *Flower* go get your hijab we need to go somewhere “.
“Somewhere?” ta nana ta tana turo baki.
“Yea please don’t say no” kallon sa ta tsayayi wane sauna, wai anya kuwa arrogant, rude, harsh Ya Suwayd d’in data sani ne wannan? Anya ba’a chanza mata shiba? Ya Suwayd ne yake pleading mata haka? Ya Salam she need to confirm, iskan daya hura mata cikin kunne yasa ta dawowa reality nan take tsigan jikin ta ya tashi, a sanyaye ta juya ta fice batare da tace komai ba.
Komawa yai ya zauna ya dafe kansa yana jiran dawowan ta amma shiru tun yana sa ran zata zo harya cire, wane mara lafiya haka ya fice daga gidan gaba d’aya.
Azaban da su Chuke suke sha is just undescribable, gaba d’aya sun fice a hayyacin su kullum da kalan azaban da suke sha, Umaima sam an kasa gano kanta tunda taji labarin rasuwan Safwan, kullum cikin ciwo gwanin ban tausayi.
Shirye shiryen sunan da ake saika rantse da Allah na biki ne, yanda suke ji da sunan dole abin ya baka mamaki dan kowa qoqarin nuna bajin tarsa yake, tun ranar da Safwah ta guje masa haryau bai sake sanya ta a ido ba, fad’an halin dayake ciki ma b’ata baki ne kawai dai yana daurewa saboda nuna tsantsan farin cikin sa kan kyautar da ya masa, ana gobe suna ya shiga garden ya iske ta zaune a gurin ta da may be in an raba gado ta mallaka ta had’a kai da gwiwa tana kuka harna fitar hankali, a firgice ya qarasa ya d’ago ta, yadda yaga idon ta yasa yai saurin qanqame ta dan bazai juri ganin ta ahakan ba.
Ahankali cike da so, qauna, tattali, kulawa ya soma shafa bayan ta calming her, dole Zee most know something! if not how will she tell him to go and calm her? He need to know what makes his *PureLamp* crying like this! Dakyar ya samu tayi shiru ba tare da tace komai ba ya d’age ta in a bride like-style ya wuce part d’in Granny da ita, d’akin su ya shiga da ita ya kwantar not long enough kuwa baccin wahala ya d’auke ta, yadda take sauke manyan ajiyan zuciya da shash sheqa ya tabbatar masa lallai koma me ya faru babba ne kuma he won’t rest har sai yai maganin duk wani d’an iskan da is behind her tears, a nitse ya sauya mata kayan jikin ta ya gyara mata kwanciya, sanda ya gama qarema ja da bak’in lallen ta kallo ya rufe ta ya qarama mata gudun Ac ya tafi, daren ranan bai rintsa ba yana tunanin halin daya same ta aciki.
The following day, tun safe gida ya cika da aboka nan arziqi, raqumi biyu da rago biyu aka yankawa Little Safwan while Little Safwah Sa d’aya da rago, lokacin da sunan yarinyar Zee ya isar ma yan uwan Zee bala’i suka tayar wai ya za ayi asama musu sunan kishiya, itadai Zee batace komai ba duk da baqaramin kishi ne ya tokare ta ba.
Safwah taga tashin hankalin da bata tab’a gani ba nan take habaici da gorin data sha jiya ya dawo sabo, kuka kuwa tayi shi harta gode Allah roqon duniya tawa Suwayd ya chanza sunan yace baiga uban da ya isa ya chanza masa ra’ayi ba, ran kowa babu dad’i aka wuce event d’in da za’ayi sunan, jarirai fes dasu abinsu Ibrahim da Ruqayya little Safwan da little Safwah.
Dakyar Safwah taje gurin har kuma aka gama a takure take dan harda su Sapakle a yada mata magana dan sosai take taya Zee kishi yayin da su Zainab Cinede suka dunga tausar ta dan ta mugun basu tausayi, koda suka dawo ta kawo ma Zee kayan barka tasha wulaqanci dan kai tsaye qanwar maman Zee ta watsa mata kayan ta.
Sam Zee bataji dad’in hakan ba zatayi magana kuma tasha mari, washe gari bala’i ya dawo sabo dole sai sun tafi da Zee shikuma ya rantse inhar taje gida to abakin auren ta, tunda suka ji haka sai suka haqura amma tasha zuga, zugar da inhar tayi amfani da ita shikenan tata tazo qarshe a gidan Suwayd dan haka suna tafiya ta watsar da komai.
Ranan ya d’auki Safwah suka tafi yayin da kulawan Zee da Kadsah ya koma hannun Ummy, baiwar Allah ko a fuska bata tab’a nunawa Zee komai Akan abinda ya faru ba, tun Zeen najin kunyan ta harta sake, Mum and Dad nata ma har gida suka zo suka bada haquri.
Sam ya kasa gano kan Safwah tun da suka koma gida, yawon asibiti tasa sukai tayi a duba musu matsalan buh same results duk inda sukaje, du wani farin ciki ya qaurace mata kullum cikin kuka, baci ba sha haka ta kasance.
Yauma suna zaune sati biyu da sunan kenan amma abu yaqi ci yaqi cinyewa tun yana lallab’a ta harya gaji, da burning face yau ya sata agaba sai taci abinci amma taqi, matse ta yai wane qaraman yarinya ba wasa tattare dashi ya somai mata d’ura ganin tana iyacin ubanta intai wasa yasa ta nutsu taci, sanda suka gama ya soma lallab’a ta bayan sunyi wanka sunyi shirin kwanciya tace ita kallo zatayi.
Biye mata yai sukayi kallon then suka koma d’akin suka kwanta, had’e hannayen su yai guri d’aya ya soma magana ahankali ” In a quadrillion times i will keep saying ummm no till infinity i will keep saying i love you the main reason i started loving you its because you the most wonderful creation Allah has ever created most beautiful amongst his creation one who the angels keep saying mashaa Allah to .But for many reason i am loving you is because you have a charming heart and you the only one my heart could ever agree to love Safwah. Before meeting you and getting into this relationship i suffered from lots of heart phobia when i get into this relationship with you i am now suffering from this addiction known as love.❤I suffer much in your absence then i look at your inner pretty face and cry everyday i long for your smile i miss your touch and tender and loving care. I always look forward to see your beautiful face and your healthy body.I have no idea how days will be without you my Zawjah you are the only one that fills the emptiness of my heart . i definitely love you *Flower* …..this is to you the most Beautiful lady i have ever seen i know i have not got the right word to express all my love but i will keep trying to do so loving you is the best thing that could ever happen to me ….remember that while i could not be by your side my heart and soul will always be wherever you are . i love you sweetie I cherish every min and hour we spent together i will keep this loving moment strong in my heart and mind i promise you will be the only one and only one that i will always love. *PureLamp* Insha Allah we going to die together We will die in each other’s arms by God will😘”.
Yanda ta qanqame sa ya isa shaida masa yadda daddad’un kalamun sa suka tafi da imanin ta, narkewa tai ajikin sa tana maijin dad’in thunder touches nasa, ahankali ya soma mata nasiha mai ratsa jiki sanda ya tabbata sun shige ta ya soma neman Ehhh…. daga nan na basu privacy.
Washe gari ya riga ta tashi yana zaune yana qare mata kallo ganin yanda ta zabge ta tashi, ahankali yakai kansa kunnen ta ya soma magana “Dear princess~ You are the best thing that has ever happened to me, you are my lover, best friend, my lil mother , my other half , my charming support, my sunshine, my better half, my soulmate, i love everything about you and everyday i find something new about you to fall in love with. Its so amazing to love someone sweet like you , just one person who cud make such huge difference in my life, when you kiss and hug me i feel like i have the whole world at my hand, you complete me,,i am 200% incomplete without you Queen Ruqayyah with you i feel the great love at home i feel save and secured you give me so many reason to smile.i have never been so happy with anyone in my life, i have never been this in love, you are a sweet
perfection of love and will always fined my self looking at you from the right corner of my mouth you could give me infinity reasons to leave but i have more infinity reasons to stay i see my entire future with you babygirl .i am completely and utterly irrevocably in love with you i love you so much Zawjatie Good Morning💜👑💍”
Wani irin kallo ta bisa dashi mai cike da tsantsan so da qauna da muryan da yake matuqar qauna ta soma magana ” *Amirul Qalb* Has Anybody Ever Told You That Love Is A Promise Of Happiness? .it Can Be, But What I Feel For You, All The Calmness And Peace That You Pass To Me Are Much More Than A Simple Promise.Loving You Is To Have The Certainty Of Becoming And Being Happy. Your Sweet Presence And Persistency Feed Me. The Air That Sustains Me Comes From Your Peppermint Breath . And If Sleeping With You Is The Greatest Of The Pleasures, Waking Up With Your Radiant Good Morning! Is To Taste The Most Pure Dose Of Cheerfulness, An Ingenuous Happiness That Lasts Until The Twilight.I Like To Make My Chest Your Pillow, To Nest Your Head In My Lap And To Hold Your Beautiful And Fertile Womb. I Love You My Pet, My Most Intimate Friend, My Companion And My Confidant. My Protective Father , My Man, My Lovable Little Whore.I Haven¹t Seen You For A Few Hours, But I Miss You So Much. I Can¹t Stand To Wait Any Longer To Meet You And Have You As A Prisoner In My Arms, In The Most Sweet And Perfect Paradox Of Freedom Good morning Habibi da Iman I love you very much.”
Nikam sai ince yaushe ne Suwayd dake zaune kan stool yana kallon ta ya koma kanta ko du tsaban jin dad’i ne? Wani jaraban kiss da suke wa juna yasa naja Legediz Benz na nafice dan da Alama sun manta dani.
Bayan like fifteen minutes na koma buh still dan har wani changing position and style suke hakan yasa na sake warewa.
Tuni Safwah ta manta da duk wani damuwan ta sai soyayyah da suke bugawa ba kama hannun yaro, kullum cikin wasanni suke yau hide and seek, gobe yai backing ta jibi suje horse ride da dai sauran su, ga games kala kala wanda majority ita ke winning badan bai iya ba sai dan he always want to see her happy.
Haihuwan Lubna sosai ya sake harqitsa Safwah ta tabbatar wa kanta dagaske ita d’in juya ce da ake fad’a, Suwayd yaga tashin hankali dan wataran saiya had’a mata da alluran bacci.
Ranan da Zee zata dawo kuwa gidan Sayyid ya tura ta gudun tashin hankali, haka dai rayuwa ta cigaba da tafiya yaran sai girma suke wane kajin Agric, kai baka ce two months suke ba dan yadda sukai b’ulb’ul dasu.
Zaman lafiya Zee da Safwah suka cigaba dayi abinsu hakan yasa Suwayd jin dad’i sosai, shaquwa mai qarfi ce ta shiga tsakanin Kadsah da Musty saboda yadda yake matuqar qaunar little Safwan, tun bata sakewa dashi harta haqura dan yanzu inbai qira ta ba har wani ba dad’i take ji.
MieMie da Abdul kuwa tuni sun daidai ta amma saboda yadda suka tsara yin aure tare shida Musty yasa baiyi magana da manya ba.
As life’s move on yanzu yaran nada good four month a duniya lokacin kuma Suwayd zaije qaro karatu dan haka ya yanke shawarar tafiya da Safwah inta gama karatun ta itama sa dawo, Granny ta goyi bayan hakan hatta da iyayen Zee kafin Qanwar Maman ta taji labari tazo ta zuge ta karta yarda, aikuwa dama zuga tun anayi baka d’auka dole they will come a time da zai fara aiki akan ka.
Sam Zee tace bata yarda ba lallashin duniya Suwayd yayi taqi ji, kawai yai banza da lamarin ta ya cigaba da shirye_shiryen tafiyan su, yanzu ko kallon arziqi bai shiga tsakanin su har haqura Safwan tace tayi amma Suwayd yai banza da ita hakan ya sake baqan ta ma Zee tasan lallai he is up to something, dan haka ta qudurce aranta bazata bari ayi tafiyan ba gashi saura three weeks……