SOYAYYAH
CHAPTER 8
Sosai su Safwah suke living happy life not as before da suke cike da tsoro.
Abu d’aya ke d’aukewa Suwayd kewan Safwah system tasan dan bracelet d’in da ya sanya
mata akwai CCTV camera aciki, duk wani movement nata yana gani hatta da ranan da
sukayi party’n tafiyan sa ya gani, sosai kuma yaiji haushin kalamun da take fad’a akansa da
kuma kishin wanda take fad’i akan Sayyid, a ranar saida ya sha 3 bottles na wine dan
damuwar sa ta gushe and that is the first time yayi hakan dan iyakacin sa da wine half
bottle or one.
Anan ya had’u da ‘yan iskan Ghanaians da suka dame sa a iskanci, da fad’a suka soma
amma daga baya suka zama friends, du anan Sayyid da Haidar basu san komai ba, dan bai
tab’a bari sun kama sa ba.
A iya zaman sa da Abdul da Musty har sun fuskanci yadda yake tsantsan so da k’aunar
Safwah, da kuma yadda Zee ke mahaukacin son sa.
Zuga sa sukayi tayi wai kawai yayi amfani da son da Zee take masa ya maida ta side-chick
tasa amma sam yak’i amincewa cause abinda bare so a wa k’anwarsa ko ‘yar sa ba shima
bare yiwa k’anwar wani ko ‘yar wani ba.
Ahankali ciwo ke cin Zee tun tana b’oyewa harya bayyana dan yadda take ta rama saboda
damuwa, sam tak’i yarda su Dad nata su san halin da take ciki.
Sai ranar da ya kawo mata unexpected visit ya tarar da ita in a critical condition dan inta
soma tari jini harda guda_guda ke fita abindai so heart touching.
Lokacin da Doctor ya masa explaining ta samu heart failure har kuka sanda yayi na
tausayin ta gashi rok’on duniyan nan ya mata tazo su koma gida ta nuna masa zaman ta
anan ne only way to survive a gurin ta, tunda ganin da take masa na rage mata 30% cikin
abinda takeji
Haka ya tafi badan ransa ya so ba da kuma alk’awarin daya d’auka mata no matter what
bare sanar da Mummy’n ta da MieMie abinda ke faruwa ba.
Safwah gaba d’aya ta koma living miserable life, kwata_kwata ta rasa kwanciyan hankali
kullum cikin having scary dreams ta ke, tun ana d’aukan abin wasa harya zarce tunanin su.
Ga babban masifan data riske ta na tunanin Ya Suwayd, ko rufe ido tayi fuskan sa take gani
idan abin ya ishe ta garden take zuwa taci kukanta ta k’oshi ko sekewa suyi waya da Sayyid
yanzu bata yi hakan kuma ba k’aramin damun sa yake ba, gashi tambayan duniya yayi tak’i
fad’a masa damuwar ta.
Kullum tana hanyan part d’in Mammy taje tayi ta kallon hotunan Suwayd dake falour’n ko
kuma ta saci hanya taje part d’in su ta zauna tana kallon hoton sa, hakan kuma ba k’aramin
k’ona mata zuciya yake ba tun tana denying son ya Suwayd take harta hak’ura ta daina
amma tayi alk’awari ko sonsa zai zama sanadiyyar rasa rayuwan ta bara ta tab’a furta masa
ba ko bari ya sani ko nuna duk wata alama da sa ya gane.
Safwan matuk’ar tashin hankali ya shiga lokacin da Safwah ta fayyace masa halin da take
ciki, sosai ya mata gargad’in duk halin da zata shiga karta kuskura tad’i masa zai cigaba da
addu’a Allah ya zab’a mata abinda yafi alkhairi a rayuwan ta.
Da kansa yake pretending k’iran Ya Suwayd dan su gaisa yasa mata hands free dan ta sama
peace of mind inta ji voice nasan.
Duk lokacin da Suwayd ya k’ira ya nemi gaisawa da kowa banda ita ji take kaman ta mutu
dan takaici
Suwayd na lura da yadda Safwah ke yawan zuwa part nasu amma bai tab’a kawo hoton sa
take zuwa kalla ba, duk tunanin sa ya tafi akan Sayyid take zuwa gani dan haka bak’in kishi
yasa sa dis-connecting CCTV cameran, ga yawan kukan daya ke gani tanayi wanda sam
bazai iya jura ba.
Damuwar da Safwah take ciki ne ta sanya Sayyid kasa nutsuwa a first semister exam nasu,
ikon Allah ne kawai ya tsallakar dashi amma sam dai result d’in baiyi kyau yadda ake so ba.
Safwah najin result nasan tasan she is the reason behind it apologizing nasa tayi ta yi inda
ya nuna mata ba laifin ta bane, amma to the coo taji dad’in result na Ya Suwayd, Yay Haidar
ma ta tayasa murna duk da bai kamo ya Suwayd ba , shi yanada 3.5 points Suwayd kuma 5.
yayin da Sayyid ke da 2.
Gidan su Zee basu tab’a tsammanin result natan zaiyi kyau haka ba dan sun d’au ba
karatun take ba.
Haka rayuwan ke ta tafiya har suka gama level one tasu su Safwah kuma an shiga junior,
wannan karan rusult na Sayyid yayi kyau dan points d’in su d’aya da Haidar.
Maimakon matsalan Suwayd ya ragu sai ma gaba yake dan yanzu ya zama so addicted to
wine.
Yau ma kamar kullum suna zaune a wani babban club daya amsa sunan club a Cyprus
wanda sai d’an wane da wane suka isa su shiga.
Wani tab Musty ya sa a bottle dake hannun Suwayd wanda sam baisan ta meye ba,
knowing that bare cuce shi ba yasa yayi shaking bottle tasan ya kafa a baki bai ajiye ba
saida ya shanye tas.
Abdul dake da Number’n Zee nan take ya k’ira ta ya bata address d’in inda zata same su wai
Suwayd ba lafiya.
Hankali a tashe ta zari hijab nata ta fice not minding k’iran da Hafsa ke mata sending, taxi
ta tsayar ta basa address d’in inda zai kaita.
Da sauri suka gama abinda zasuyi suka wuce tun suna mota Suwayd ya soma jin chanji
ajikin sa, wata muguwar sha’awa yakeji na d’awainiya dashi.
In less than 15 minutes suka isa gidan hutawan su Abdul, suna shiga suka yada zango a
falour Suwayd kuma a daddafe ya shige bedroom ya kwanta yana maida numfashi.
Ko 5 minutes basuyi ba Zee ta k’araso saboda tsabar tashin hankali hijab natan ma a
bai_bai take takalmi kuma daban_daban.
Cike da damuwa ta shiga jera musu tambayoyi, d’akin da yake kawai suka nuna mata.
Without any fear or sorrow ta nufi dak’in gano shi hannu dafe da mara yasa tayi saurin
nufan sa tana hawaye rapidly tana tambayan sa meke damun sa.
Bud’e idanun sa da suka chanza launi yayi ya aza a kanta kafin ta fuskanci what he is
capable of doing ya fusgota ta fad’o kansa ya matse ta k’amk’am.
Kiciniyar kwace kanta ta soma amma ta kasa dan yadda ya mata mugun rik’o, mirgina ta
yayi tsakiyan gadon kafin tayi attempting mik’ewa ya haye kanta.
Hijab natan ya cire ya yasar sannan ya zageye hannayensa a bayanta yana shafata a
hankali, wani irin wuta take ji yana bin jikinta yayin da touches nasan ke sending shivers down her veins
Kisses ya shiga peppering mata tako ina har seda ya sauko k’asa zuwa wuyanta, shure sa ta
shigayi amma yanda kuka san rock dan ko motsawa baiyi ba.
Da hannu d’aya ya cire shirt nasan ya zama sauran singlet hakan ne ya bayyana well
defined builded gigantic body nasa, tsoro ne ya sake dirar mata ganin yadda packs nasan
ke a mummurd’e ko k’ato ya kama bare iya kwacewa ba balle ita.
Na sosai jikinta ya shiga rawa banda nishi masu nauyin da take saukewa ta kasa yin komai,
Kisses Suwayd yata raining mata a fuska daga bisani kawai taji ya had’e lips nasu gu d’aya
yana bin jikin ta da wani shafa tun tana k’in basa had’in kai har tayi giving in wa kiss nasan.
Jin ya soma k’ok’arin rabata da sutturar ta tasa masa kuka amma ko nakan ta baiyi baya…..**
_one word for Safwah do you think she can keep her promise?
one word for Zee did you guys have an idea about what is about to happen? What do
you think about the promise she made to her Mum and Dad?
and one word for Suwayd huh between Safwah and Zee who will be the first person he
will make love wip? Shin zai kyale Zee ko zai aikata abinda yake k’ok’arin yi?”
Na sosai ta shiga kokawan kwatan Kanta amma ta kasa dan haka ta koma rok’on sa ya
kyale ta, burus da ita yayi sannan ta k’arfi ya cire mata riga.
” Suwayd dan girman Allah kayi hak’uri ka kyale ni, i beg of you dan Allah karka lalatamin
rayuwa kayi ruining future d’ina, na yarda ko babu sadaki a daura mana aure sai kayi du
yadda kake so dani amma wallahi bazan tab’a iya aikata zina ba, na tsane ta fiye da yadda
kake tunani koda sai na aikata hakan zaka aure ni na gwammace na mutu, idan son da
nake maka ne yasa zaka min haka i take it back let’s just assume haka bata tab’a faruwa ba
” ta k’arasa maganan tana kuka helplessly.
Hannun sa ya d’aura alips nata giving her no room to speak ” shii we all no you are
enjoying it, so stop this shit and let’s have fun “
Ture hannun nasa tayi ta shiga nanata kalman fun Cike da k’in yardar abinda kunnen ta
yaji, yana k’ok’arin rabata da martabar ta yana k’iran hakan fun he is unbelievable, tana
kuka sosai ta shiga fighting kwatan kanta.
Had’e hannayen ta yayi guri d’aya ya rik’e da nasa dan ko da hannu d’aya zai iya sarrafa ta,
romancing ta ya fara sosai.
Itakam banda kuka babu abinda take dan har ciwon ta ya soma k’ok’arin tashi, skirt natan
ya soma k’ok’arin cirewa ta sake masa wani rikitaccen k’aran da ba shiri ya sake mata
hannu yana toshe kunnen sa, dan ji yayi kaman ya kurmance.
Abdul da Musty dake falour wani shu’umin murmushi suka sake dan du tunanin su mai
aukuwa ta auku.
Fizge jikin ta tayi da k’arfin da Allah ya bata ta sauk’a daga gadon, da sauri ta lalimo riganta
ta sanya ko zipping zip d’in batayi ba ta burma hijab d’in ta, fuskan nan tata tayi ja ta
kumbura saboda kuka.
Mik’ewa yayi ya tare k’ofan d’akin inda ita kuma ba tare da tsoro ko shakkan sa ba ta tako
har gaban sa.
” Bani hanya in wuce ” ta fad’a cike da k’arfin hali nan ko a mugun tsorace take dan yadda
gaban ta ke tsananin fad’i.
“Idan nak’i fa? ” yayi maganan cike da rainin hankali.
“Zan maka abinda baka tab’a tunani ba “.
“Ohhh really? Let’s see then”.
Ganin ta kasa aikata komai ya had’a ta da jikin k’ofan ya matse hannayen ta da mugun
k’arfin da yakeji da shi, sababbin hawaye ne suka soma zubo mata ba k’ak’k’autawa.
” Suwayd i am really sorry please have mercy on me, kana da kanne mata idan akayi musu,,,,,,,
haka will you feel goo.
Firgitaccen marin da ya kife ta dashi ne yasa ta had’iye ragowan maganan ta tuni gefen
bakin ta ya fara zuban jini yayin da yatsun sa suka fito tar a fuskan ta ” how dare you
compare yourself with my sisters, to bari kiji in fad’a miki du a k’anne na babu jaka kaman
ki dan babu wadda ta tab’a bud’e baki tace tana son namiji sai dai ace ana son su, da kike
cewa du abinda na miki za’ayi musu kinyi k’arya yarinya I trust them babu wadda zata d’au
K’afa taje gidan saurayi ko d’akin sa balle yayi attempting yi musu haka, kinga bambancin
su da karya irinki ko rapping ki nayi ba abinda zai dame ni tunda ke kika kawo kanki,daga
yau inhar kina da zuciya uwarki da ubanki ta hanyan halal suka same ki zaki fita daga
rayuwana idiot bastard kawai “
Yayi wani mugun jifa da ita ya shige toilet ya sakarwa kansa shower, dakyar ta iya ta mik’e
ko gaban ta bata gani ganin yadda take had’a hanya Musty yayi sauri ya sha gaban ta.
Hannu ya kai zai tab’a fuskanta ta tayi saurin stepping back ” lemme warn you for the first
and last time da zaka sake attempting yimin haka, duk sadda ka kuskura filthy hands
nakan suka tab’a jiki na wallahi l won’t spare you, na kuma gode da kukayi amfani da son
da nake masa kuka tozarta ni, ba laifin ku bane laifi nane da na zubar da kima ta da daraja
ta a idon ku sai dai ku sani na barku da wanda ya jarabce ni da son sa, bazan tab’a yafe
muku ba da abokin ku ya samu nasarar raba ni da mutunci na”.
Ta gefen sa ta rab’a ta wuce, cilla k’afar ta kawai take ba tare da tasan ina take dosa ba
yayin da maganganun Suwayd keta amsa kuwwa a kunnen ta, ita kuwa ko shine autan
maza she would try her very best ta yakice shi daga rayuwan ta.
Gefen hanya ta samu ta zauna tana rizgar kuka wane danshi aka turo ta duniya, kuka take
sosai ta naji kaman tayi committing suicide ta huta, wani irin tari ne ya sark’eta ta somayi
ba k’akk’autawa nan take ta soma aman jini, abinda ya sake d’aga mata hankali yadda
hanci da kunnen ta ma ke zuban jini.
Dafe saitin zuciyan ta dake tsananin zugi tayi tana ci gaba da aman ga shi babu mai tai
mako sai Allah, tun tana iya gane meke faruwa har ta daina.
Duk rashin imanin ka in kaga flat sumammiyar jikin ta dake gefen titi sai ka tausaya mata.
Hafsa na cikin tsananin tashin hankali ganin har 12am yayi Zee bata dawo tun tana d’aga
k’iran su Dad nata tana musu k’arya harta daina.
Gashi duk inda take tunanin ganin ta taje bata same ta, gidan su Suwayd taje ta iske Sayyid
da Haidar ma cike da damuwa suna neman sa suma.
Tunda taji haka hankalin ta ya sake masifar tashi dan tasan suna tare gashi gaban ta sai
fad’uwa ya ke.
Tare da room mate tasu suke ta yawon neman Zee amma sam she is no where to be found.
Kallon Haidar Sayyid yayi yace ” Akheey na fara jin tsoro, mai yake shirin faruwa ne? mai
yake so ya miyar da rayuwan sa ne? staying late at night wanda sam ba halin sa bane
amma yanzu ya zame masa jiki ma, don’t you think that stupid Abdul and Musty are behind
it?”
Cike da tsantsan damuwa Haidar ya rik’o hannun Sayyid ya had’a da nasa ya soma replying
nasa ” Akheey ansan a bayyane take, du school ba wanda baisan tantirancin Abdul da
Musty ba gashi duk yadda muka so ganar da Akheey yak’i ganewa, ni abinda yafi tsorata ni
ma neme nemen matan da suke karmuje su koya masa du da i trust in tarbiyan da iyayen
haka will you feel goo.
Firgitaccen marin da ya kife ta dashi ne yasa ta had’iye ragowan maganan ta tuni gefen
bakin ta ya fara zuban jini yayin da yatsun sa suka fito tar a fuskan ta ” how dare you
compare yourself with my sisters, to bari kiji in fad’a miki du a k’anne na babu jaka kaman
ki dan babu wadda ta tab’a bud’e baki tace tana son namiji sai dai ace ana son su, da kike
cewa du abinda na miki za’ayi musu kinyi k’arya yarinya I trust them babu wadda zata d’au
K’afa taje gidan saurayi ko d’akin sa balle yayi attempting yi musu haka, kinga bambancin
su da karya irinki ko rapping ki nayi ba abinda zai dame ni tunda ke kika kawo kanki,daga
yau inhar kina da zuciya uwarki da ubanki ta hanyan halal suka same ki zaki fita daga
rayuwana idiot bastard kawai “
Yayi wani mugun jifa da ita ya shige toilet ya sakarwa kansa shower, dakyar ta iya ta mik’e
ko gaban ta bata gani ganin yadda take had’a hanya Musty yayi sauri ya sha gaban ta.
Hannu ya kai zai tab’a fuskanta ta tayi saurin stepping back ” lemme warn you for the first
and last time da zaka sake attempting yimin haka, duk sadda ka kuskura filthy hands
nakan suka tab’a jiki na wallahi l won’t spare you, na kuma gode da kukayi amfani da son
da nake masa kuka tozarta ni, ba laifin ku bane laifi nane da na zubar da kima ta da daraja
ta a idon ku sai dai ku sani na barku da wanda ya jarabce ni da son sa, bazan tab’a yafe
muku ba da abokin ku ya samu nasarar raba ni da mutunci na”.
Ta gefen sa ta rab’a ta wuce, cilla k’afar ta kawai take ba tare da tasan ina take dosa ba
yayin da maganganun Suwayd keta amsa kuwwa a kunnen ta, ita kuwa ko shine autan
maza she would try her very best ta yakice shi daga rayuwan ta.
Gefen hanya ta samu ta zauna tana rizgar kuka wane danshi aka turo ta duniya, kuka take
sosai ta naji kaman tayi committing suicide ta huta, wani irin tari ne ya sark’eta ta somayi
ba k’akk’autawa nan take ta soma aman jini, abinda ya sake d’aga mata hankali yadda
hanci da kunnen ta ma ke zuban jini.
Dafe saitin zuciyan ta dake tsananin zugi tayi tana ci gaba da aman ga shi babu mai tai
mako sai Allah, tun tana iya gane meke faruwa har ta daina.
Duk rashin imanin ka in kaga flat sumammiyar jikin ta dake gefen titi sai ka tausaya mata.
Hafsa na cikin tsananin tashin hankali ganin har 12am yayi Zee bata dawo tun tana d’aga
k’iran su Dad nata tana musu k’arya harta daina.
Gashi duk inda take tunanin ganin ta taje bata same ta, gidan su Suwayd taje ta iske Sayyid
da Haidar ma cike da damuwa suna neman sa suma.
Tunda taji haka hankalin ta ya sake masifar tashi dan tasan suna tare gashi gaban ta sai
fad’uwa ya ke.
Tare da room mate tasu suke ta yawon neman Zee amma sam she is no where to be found.
Kallon Haidar Sayyid yayi yace ” Akheey na fara jin tsoro, mai yake shirin faruwa ne? mai
yake so ya miyar da rayuwan sa ne? staying late at night wanda sam ba halin sa bane
amma yanzu ya zame masa jiki ma, don’t you think that stupid Abdul and Musty are behind
it?”
Cike da tsantsan damuwa Haidar ya rik’o hannun Sayyid ya had’a da nasa ya soma replying
nasa ” Akheey ansan a bayyane take, du school ba wanda baisan tantirancin Abdul da
Musty ba gashi duk yadda muka so ganar da Akheey yak’i ganewa, ni abinda yafi tsorata ni
ma neme nemen matan da suke karmuje su koya masa du da i trust in tarbiyan da iyayen
mu suka bamu nasan bare tab’a watsi da ita ba, yanzu tashi mu sake dubo sa dan hankali
na ya kasa kwanciya jin Zee ma neman ta ake”
With nod ya ansa sa suka mik’e suka fice, ba kalan yawon da basuyi ba amma Suwayd is no
where to be found ganin reaching to 2 sawu duk ta d’auke yasa suka hak’ura suka kama
hanyan gida.
Suna tafe suna yanke matakin da zasu d’auka akan Suwayd kaman ance Haidar ya kalla
d’ayan road side d’in ya hango abu flat a k’asa kaman mutum, birki yaja ya tsaya yana
pointing ma Sayyid abinda ya gani.
Su duka heartbeat tasu sai da tayi skipping saboda fargaban abinda zasu gano, a tsorace
Sayyid yace su tsallaka su gani, kowa da kalan addu’an da yake suka isa gurin, Haidar ne ya
haska flash ta wayan sa inda both suka shiga shocked ganin Zee.
Sosai jikin Sayyid ya shiga rawa yayin da zuciyan sa ya shiga bijiro masa da zargi kala_kala
jinin da ya gani ajikin ta yafi komai d’aga masa hankali, Haidar kam daurewa yayi ganin
yadda Sayyid ya shiga rud’ani har Allah yayi imani Suwayd is behind it dan haka yayi
promising kansa indai hakan ta kasance wallahi sai ya d’au mata revenge.
Ahankali ya durk’usa ya d’auke ta in a bride-like style suka nufi nearby hospital da ita,
k’irawo Hafsa yayi inda ba tare da b’ata lokaci ba ta iso, kallo d’aya inka mata bara ka so ka
sake ba dan yadda ta mugun fita a hayyacin ta, iya kukan da take ma ya isa ya sanya ka
gane kalan tashin hankalin data ke ciki.
Dakyar Haidar yayi calming nata tayi shiru ta shiga yima Zee addu’a.
At the emergency room da taimakon Allah da taimakon doctors Zee ta farfad’o, bayan d’an
karen wahalan da suka sha dan du ba wanda ya bata cigaba da rayuwa.
Turata akayi zuwa d’akin hutu doctor kuma ya nemi ganin su both, fad’a sosai ya rufe su
dashi sannan yayi prescribing musu drugs da ake buk’ata da abubuwan da za’a guji yi
mata.
Haidar ne ya biya duk wani charge sannan suka zauna jiran farkawan ta, k’arfe 4:00 suka
tafi sallah har suka dawo kuma bata farka ba.
Batun school kam su duka basayi dan lafiyan ta ne agaban su, ba Zee ta farka ba sai 12
noon saboda k’arfin alluran da akayi mata.
Idanun ta basu sauka kan kowa ba sai crying Hafsa, tuni ta soma tuna incident ta jiya wata
irin masifaffiyar kuka ta fashe da ita, duk yadda kuma suka so lallashin ta abin ya faskara
dan har ciwon nata ya soma k’ok’arin tashi,
Hakan da Hafsat ta gani ne ya tabbatar mata da zargin da zuciyan ta keyi na Zee ta rasa
martabar ta nan take tayi joining nata suka shiga kuka ba k’ak’k’autawa.
A cikin daren aka gama wa Daddy da Mummy’n Zee processing komai dan sam sun kasa
nutsuwa duk da Hafsat ta nuna musu all is well.
Doctor ne yazo ya tarar da Zee nak’ok’arin mayar musu da aiki baya yayi saurin yi mata
wani alluran baccin.
Sosai hankalin Suwayd ya tashi ganin bai ga Haidar a lecture hall ba gashi yaje nasu Sayyid
ma shima baya nan, wayoyin su kuma duk akashe suke duk ya kasa nutsuwa dan haka yaje
gida duban su, ganin basa nan ya tambayi mai gadin estate nasun nan yake shaida masa ba
anan suka kwana ba.
Na sosai ya sake shiga rud’ani dan yasan babban abu ne zai sa suk’i kwana a gida, trying
numbers nasu ya sakeyi a karo na ba adadi inda luckly suna ringing amma ank’i picking,
tun yana sa ran zasuyi picking harya sare ya daina.
Neman su ya shigayi wane k’ananan yaran da suka b’acewa mahaifiyar su amma sam ya
rasa su.
2:00 pm lyayen Zee suka sauka a Cyprus inda direct suka wuce school d’in su Zee, trying
numban ta sukai tayi amma ba’a picking dan haka suka shiga neman na Hafsat amma still
the samething ke faruwa.
Totally out of word Hafsa data d’ebo musu abubuwan da zasu buk’ata a asibiti ta tsaya
kallon Daddy da Mummy’n Zee dake cikin tsananin tashin hankali, nan take jikin ta ya
soma rawa sukam fuskan ta kawai ta fuskantar dasu abinda ke faruwa.
Tsantsan tashin hankali ma manta yadda ake gaisar da manya tayi, ” tana asibiti ko? ” ta
jiyo kalamun Daddy har tsakan kanta.
Bata da option daya wuce fayyace musu gaskiya, atare suka koma asibitin inda suka tarar
har lokacin bata farka ba.
Kuka Mummy tai tayi Daddy na lallashin ta, sai biyar ta sake farkawa inda tayi mummunan
gani dan sam bataso ganin Mummy a halin da take ciki ba gwara ma Dad tunda yasan halin
da take ciki.
Ganin ta motsa yasa Mummy tayi saurin hayewa gadon ta janyota jikin ta tana kuka t
godewa Allah, itama Zee’n hugging ta tayi back tana kuka mai tsuma zuciya ahankali ta
bud’i baki ta soma magana ” Mummy meyasa kika haife ni? Meyasa baki sha pills kin b’aran
da ciki na ba? Mene laifina dan nace ina son sa? Meyasa bareji tausayi na ba? Meyasa bazai
gane son sa “K’ADDARA” ne Allah ya jarabce ni dashi ba dan ya gwada imani na? Meyasa.
Toshe mata baki Mummy tayi giving her no room to speak tana gyada mata kai “
subhanalla Baby mai hakan kikeyi? Shin zakija da ikon Allah? Haba mana kefa musulmace
you have to believe in your destiny good or bad, you have to be patience Allah ma dakan sa
yace yana tare da masu hak’uri, dan haka banson na sakejin haka daga bakinki ki dage da
addu’a Allah was never blind yana kallon ki kuma yanajin ki shi zai zab’a miki abinda yafi
alkhairi a rayuwan ki yanzu nasan akwai sallah’n dake kanki ya kamata ki sauki”.
Sosai kalamun Mummy’n nata suka k’arfafa mata gwiwa dan haka ta mik’e Hafsat ta
taimaka mata tayo wanka ta d’aura alwala ta biya sallolin da ake binta.
Godiya tayi wa su Sayyid sosai inda ta rik’aji dama Suwayd halin su yayo, sai bayan isha
suka tafi dan zuwa lokacin jikin ta yayi kyau sosai kaman ba ita ba.
Kulawa sosai take samu daga iyayen ta inda nan take ta dawo kaman ba ita ba, bayan
kwana uku akayi discharging nata.
Suwayd totally baya cikin nutsuwar sa dan sam Haidar da Sayyid sun daina kulasa, ko suna
zaune a guri inya zo bar masa gurin suke hakan kuma bak’aramin damun sa yake ba haka
har aka share two weeks.
Zee taji sauk’i sosai dan har su Dad nata sun koma, yau kama Sunday sosai tayi kwalliyanta
tasa black Arabian gown mai adon golden stones yadda tayi rolling dark blue veil natan sai
ka rantse da Allah balarabiya ce dan yadda tayi mugun kyau.
School garden ta nufa ta zauna akan wasu had’ad’d’un iron chairs da akayi decorating
gurin da su, wayan ta take dannawa hankali kwance sai dai abin takaicin Suwayd take
rubutawa massage amma kuma sam ta kasa sending, sai tayi attempting turawa sai ta fasa.
Tun daga nesa yake k’are mata kallo harya k’araso inda take, with husky like voice nasan ya
mata sallama inda ta ansa a nitse batare da ta d’ago ta kalle sa ba.
Sayyid da Haidar na zaune a falour suna gaisawa da family nasu dama duk ranar sunday
haka sukeyi, sallama Suwayd yayi ya k’araso ya zauna inda suke jin yadda k’annen nasu
keta tambayan ina Ya Suwayd yake yasa suka basa wayar.
Gaisawa yayi da kowa, Kadsah ce ta kalla Safwah tace ” sis ga Ya Suwayd ku gaisa “
Wani wawan tsaki taja wanda har Suwayd saida ya jiyo sosai kuma yaji ciwon abun tace
bani da lokacin sa dama Ya Sayyid kika ce da kinga rawan k’afa amma ni Ya Suwayd yake ko
wa? Na ma manta waye shi sam tuni na shafe history nasa acikin rayuwan family’n mu”
tayi wuce wanta tabar Kadsah da baki sake.
Neman excuse d’in da zata bawa Ya Suwayd tayi sai ji tayi anyi hanging, bin wayar kawai
tayi da ido.
Suwayd dakeji wane zuciyan sa ta fasa k’irjin sa ta fito danjin kalaman Safwah tuni ya
yanke wayar, wani jarababben kishi ne ya turnuk’esa na Sayyid wanda yasan inhar suka
cigaba da zama a inuwa d’aya komai zai iya faruwa, da sauri ya ajiye wayan ya fice daga
gidan gaba d’aya.
Kai tsaye school ya nufa inda bai zame ko ina ba sai school garden, nan kuma idanun sa
sukayi mummunan gani Zee zaune da d’a namiji, jiyowan da zatayi ta hango Suwayd nan ta
sakewa Ammar wani heart melting smile, sosai Ammar yayi mamakin chanzawar ta dan da
fuskanta a had’e yake.
Ganin wanda take wa murmushi yasa wani shegen kishi kamasa yayin da Suwayd ma wani
bak’in kishi ya sake rufesa.
Rai a b’ace ya nufo inda suke ganin haka Zee ta d’aura hannun ta kan na Ammar batayi
aune ba taji an fusgo hannun ta, k’ok’arin kwata ta fara amma ta kasa dan bak’aramin riko
Suwayd ya mata.
” Let go of her hand ” Ammar yayi stating in a serious note.
Kyakkyawan punch mai rai da lafiya Suwayd ya basa a fuska cike da tsananin kishi.
Nan take nose na Ammar ta soma bleeding d’aga hannu yayi da niyyan ramawa Zee tayi
saurin tare sa tana gyad’a masa kai meaning no, ganin yadda take hawaye yasa Ammar
sauke hannun sa dan sosai tears nata ke tab’a mar zuciya.
Janta Suwayd ya shigayi har suka bar garden d’in bai tsaya ko ina da ita ba sai k’ofan hostel
nasu rai a b’ace ya soma magana ” wallahi kinji na rantse duk sanda na sake ganin ki da
namiji a makarantar nan sai rank’i yayi mummunan b’aci, kuma karki d’au dawani manufa
na fad’a na fad’a ne kawai for the sake of our religion and nothing else nasan clumsy mind
naki ta baki kishin ki yasa nayi haka to better wake up nayi ne kawai dan ceton ki daga
yaudaran sa dan da gani he will just play and dump you…”
Saurin tare sa tayi ” And sai a kace maka kana da right d’in zab’a min abinda ya dace da
rayuwa ta? To bari kaji baka isa ka rabani da Ammar dan a idanun sa nake ganin future na,
in son sa ina ina k’aunar sa fiye da yadda baka tunani so stay out of my business “.
” K’arya kike you bloody idiot, Suwayd kad’ai kike so kuma shi zaki ci gaba da so har
k’arshen rayuwan ki, kuma wallahi bama shi kad’ai ba duk wanda na sake ganin ki sai kinyi
nadaman sani na a rayuwa “.
Ya juya rai b’ace ya wuce gaba d’aya ya rasa da wanna zaiji takaicin da Safwah ta Tara masa
KO na Zee da a presence nasa take cewa tana son wani, ko takaicin sweet massages da Zee
take turo masa ta daina, waya kawai ya zaro ya k’ira Musty, batare da b’ata lokaci ba yazo
suka wuce wurin sharholiyan su…
Sai maraice ya iya ya koma gida har lokacin kuma bai gama dawowa dai_dai ba dan yadda
yake lullumshe idanu alaman maye bai gama sakin sa ba..
A entrance door ya tsaya ya sai_saita nutsuwan sa gudun kada yayi evil act da zaisa su
gano sa sannan cikin takun k’asaita ya kunna kai cikin falour’n, sallama ya musu can k’asan
mak’oshi dan finally ida yayi da K’arfi sai sun gano lagon sa, wani mugun fad’i gaban sa yayi
ganin irin kallon tuhumar da Sayyid ke jifan sa dashi, ga Haidar ko d’agowa baiyi ba balle
yasa ran zai ansa masa sallaman.
Dakyar ya dai_dai ta kansa ya k’araso kusa da Haidar ya zauna dan akan three seater yake,
fizge wayan Haidar d’in yayi cike da neman tsokana.
Rai a matuk’ar b’ace Haidar ya mik’a masa hannu without uttering any word meaningya
basa, kawar da kai Suwayd yayi wane baisan mai yake nufi ba.
“Give it back” yayi stating sounding damn serious.
“i won’t, if you g’t power use it and have your phone back”
Mik’ewa yayi fuska a matuk’ar had’e yace ” kasani dai ko a maye baka ishe ni kallo ba balle
yanzu da nake in a right state of mind, i don’t want any trouble now just give me the damn
phone”
Abinka da marar gaskiya nan da nan ya hau bore wai Haidar yace dashi mashayi, sosai ya
fututtuke musu wai dama ai sun tsane sa yanzu, ganin yana k’ok’arin miyar da abin
seriously issue yasa Haidar fayyace masa abinda yake nufi, sai lokacin suka samu ya daina
bala’in rashin gaskiyan nasa.
Shi Kam tsab yasan mai Haidar yake nufi amma saboda tsarguwa ya shiga surfa bala’i
babban abinda yasa sa assasa abun ma ganin yanayin su dan yasan sai sun tare sa da
surutun su na kullum ya rabu da Abdul da Musty ba abokan arzik’i bane.
Mik’ewa yayi ya cillawa Haidar wayan sa ya wuce d’aki, yana shiga ya saki wata wawiyar
ajiyar zuciya yana murmushin samun nasara akan sun, dan so da k’aunar da suke masa
yasa ko kad’an basa son b’acin ransa.
Rage kayan jikin sa yayi ya haye kan gado ya kwanta yayi pillow da hannun sa d’aya d’ayan
kuma ya d’auko wayan sa ya shiga photo locker yayi unlocking password d’in ya soma
sana’an nasa na kallon hotunan ta, k’iran sallah’n magrib yasa sa nufan toilet ya d’aura
alwala ya fito, maroon jallabiya data mugun fitting sa ya sanya ya fito yayi joining ‘yan
uwan nasa suka tafi masallaci.
Sai bayan sallah’n isha suka dawo Sayyid ya dafa musu had’ad’d’iyar jalof ta spaghetti suka
ci, basu wani zauna hira ba saboda monday gobe suka wuce suka kwanta.
The following day”
Zee ta matuk’ar yin kyau sai dai kallo d’aya zaka mata Kasan tana cikin damuwa, lectures
nata na ranar ma kawai sai imani dan bata fuskanci komai ba.
And same goes to Ammar dan gaba d’aya attention nasa na kanta, Allah_ Allah yake
luctures suk’are ya tambaye ta damuwan ta duk da yasan ko mutuwa zaiyi barata fad’a ba.
Haka dai har suka k’are lectures d’in su na ranar, ahankali cike da nutsuwa da kamala take
tafiya tana k’ok’arin gujewa Ammar dan haka kawai ta tsinci kanta da son bin umarnin
Suwayd, dan sam batason abinda zai b’ata masa rai.
Cikin sand’a ya k’araso bayan ta without any noticeable sound, ahankali ya mik’a hannu ya
zame littafin dake hannun ta chak ta tsaya ta jiyo ahankali cike da tsananin b’acin rai,
hannu ta d’aga da niyyar wanke sa da mari ta hango Suwayd yana nufo su.
Gyara hannun tayi saurin yi tayi kaman ta shammaci Ammar d’in ne tanaso ta kwace, sama
ya d’aga dan yasan barata iya kwata ba.
Bubbuga k’afa ta somayi a shagwab’e tace” please ka bani na tafi”.
Mak’ale kafad’a yayi ya sake d’age littafin sama, d’an tsalle ta somayi tana son kwacewa
amma sam ta kasa shikuma sai dariya yake mata, sai da ta gaji sannan ta tsaya tana maida
numfashi ta rik’e k’unk’umin ta dan sosai ta gaji, ba kuma komai yasa tayi hakan ba sai son
tabbatar wa da take shin Suwayd kishin ta yake ko kuma bayason ayi dumping inta kamar
yadda ya fad’a wancan ranan.
Cike da tsananin azababben bala in kishin da ya kasa b’oyuwa Suwayd ya k’araso gurin,
zuciyan sa banda tsananin tafasa da zugin bak’in ciki ba abinda take, fizge littafin yayi with
all that he got ya cilla mata.
Juyowa Ammar yayi dan ganin wanda ke k’ok’arin ruining musu happy moment, Suwayd
daya tsani ganin fuskan sa nan take yaci kwalan sa ya bashi wasu kyawawan punch aciki,
na sosai suka shigesa amma sam baiyi attempting ramawa ba dan bayason hurting ta sai
ma wani kyakkyawan murmushi daya sake dan bazai iya ramawa ba tunda ta nuna rashin
amincewar ta a wancen lokacin, shikuma duk abinda bataso yana kiyaye wa saboda sonta
da yake.
Murmushin da yake ne yasa ke k’ular da Suwayd ya sake basa wasu azababbun punch d’in
gaba d’aya idon sa ya rufe baijin akwai wanda zai hanasa illata wannan bloody bastard
d’in, punch kawai yake sake masa amma bayida niyyar ramawa sai kallon Zee dake wani
irin kuka mai tsuma zuciyan mai sauraro.
Runtse ido yayi dan bazai iya jure ganin kukan da take ba, sam bayajin zafin dukan Suwayd
kaman yadda yake jin zafin zuban hawayen ta a dalilin sa.
Ba kalan magiyan da batayi wa Suwayd ya bari ba amma yak’i da tayi k’ok’arin rik’esa ma
tura ta yayi har saida ta fad’i ta saki k’ara dan sosai ta bugu a k’unk’umin ta, alokacin ne
Ammar yayi wa Suwayd had’ad’d’iyar punch daga ita kuma bai sake samun dama ba dan
yadda Suwayd yayi masa jina_jina.
Sosai student suka taru kallo amma dan yadda suke shakkan Suwayd sun kasa aiwatar da
komai, ganin Suwayd na k’ok’arin kashe d’an mutane tayi saurin rik’e hannun sa na dama
da both hannayen ta.
Juyowa yayi kanta a masife ya fusge hannun sa ya wanke ta da jarababben marukan da
saida jin ta ya gushe na d’an lokaci.
Fincikota yayi ya mik’ar ya kalli students d’in da suka taru cikin k’unan zuciya ya nuna ta
yace” gata nan Allah ya bawa mai rabo sa’a wallahi, wallahi ko a matsayin friend nagan ka
da ita I won’t spare you dan i will make sure ka kwanta jinyan da ko uwarka da ubanka bara
ka shaida ba, duk kuma d’an shegiyar da zai gwada ya gwada ke kuma kinga kad’an daga
cikin abinda na tanadarwa duk wanda yayi ganganci ko kuskuren rab’an ki, sai ki shiryawa
tarban tashin hankali matuk’ar baki kiyaye abinda na fad’a miki ba stupid bitch kawai ” ya
finciki hannun ta tana turjewa tana komai yabar wajen da ita.
Itakam taga bala’i shikenan dan shi baya sonta kowa ma bare so ta ba, mai tayi masa haka
da zafi ya tsaneta meyasa kullum burin sa yaganta cikin k’unci da bak’in cikin rayuwa, mai
yasa so zai mata haka lokacin da Hafsat ke warning ta no matter what karta fad’a masa ta
fad’a ashe tsoron abinda take jiye mata kenan, wani irin kuka ta kuma fashewa dashi cike
da danasanin sanin Suwayd a rayuwan ta dan tunda ta had’u dashi farin ciki dajin dad’i
suka k’aurace mata.
Abokan Ammar ne suka d’au sumammiyar jikin sa suka wuce asibiti dashi dan yana cikin
mummunan yanayi kallo d’aya in ka masa baraka so ka k’araba.
Sayyid da Haidar saida aka gama komai labari yaje musu, tsantsan tashin hankali kam sun
shige ta dan kowa da kalan yadda ya kawo musu rahoto, abinda yafi d’aga musu hankali jin
majority nacewa Suwayd yayi kisan kai.
Sai da sukaje hostel nasun ya sake ta sannan ya kalle ta da rinannun idanun sa dake cike
da bala’i yace ” get in “.
Banza ta masa taja ta tsaya wane ba da ita yake ba, ” I said get in ” ya buga mata wani
shegen tsawa.
Amma abin mamaki ko motsi batayi ba balle yasa ran zata tafi saima gyara tsayuwa da tayi,
rai a matuk’ar b’ace tace” I won’t, nace baran shiga ba duk abinda zakayi kayi, beat me
insult me as much as you want to amma wallahi bazan shiga ba, nayi nadaman sanin ka a
rayuwa ta Muhammad na tsane ka bana son ka, dan Allah ka rabu dani haka l’ave went
through a lot du ta dalilin ka nayi sacrificing abubuwa da dama na karya k’udurirrika da
dama duk saboda kai insha Allah kuma daga yau nagama cause am done with you I don’t
want to see your face please just disappear, i dont love you anymore gobe jaka karya zata
tafi ta barka sai duniya ya maka dad’i inally ka yasar da kwallon mangwaro ka huta da
K’uda…”kasa k’arasa kalamun nata tayi saboda yadda kuka yaci k’arfin ta juya wa tayi
wnting to leave.
Da sauri ya rik’o hannun ta ya juyo da ita kafin tasan mai yake shirin yi taji saukan moisture
lips nasa ana ta, kissing ta ya shigayi passionately wane dan shi aka turo sa duniya yayin da
ya rik’o k’unk’umin ta pulling her closer to him, ahankula ya shiga takawa da ita har suka
kai jikin bangon gurin kuma still bai daina kissing ta ba.
Sai da ya gusar da duk wani b’acin rai da damuwa dake tattare da ita yayi pulling out dan
ba laifi he is a bad kisser sannan yayi hugging ta so tight yana shafa bayan ta ahankali,
k’ank’ame sa tayi son sa da k’aunar sa na sake rufe mata ido harta gaza gano abinda suke
sab’on Allah ne.
Hattara samari da ‘yan mata now a days mun miyar da kiss, hug shafe_shafe da rik’e
hannu ba komai which islamically is haram tunda Allah ma da kansa yace kada mu kusanci
zina, mun bari shaitan na buga mana ganga muna abinda muka ga dama, my dear please
wake up value your time saboda ba wanda yasan lokacin mutuwan sa, zaki mutu, zaka
mutu zan mutu dan Allah muji tsoron Allah, ke macen ke ne cikin had’ari dan da zaran ya
gama dake ware wa zaiyi ya barki da k’unci bak’in ciki da na dama, a k’arshe kin cuci kanki
kin b’ata sunan ki da sunan iyayen ki, karki yadda ya miki dad’in baki yace ai ya kawo kud’i
normal ne dan ya tab’a ki ko gobe za’a d’aura mana aure, aure nawa ne bai d’auru ba ya
warware ranan d’aura sa shin baki tuna wannan ne? Dan Allah sisters let try our very best
mu kare martaban mu, kai kuma ka sani du abinda kayi sai an maka inma kana ganin
kaman adone agurin ka Nasiha ce Allah yasa mu dace ya cigaba da tsare mana imanin mu
Amin_
Ahankali tayi breaking hug d’in batare da ta kalle sa ba ta wuce, shima juya yayi kawai ya
wuce gida.
Ad’aki ya zame yana tunanin shid’in wane irin mutum ne, meyasa yanason su kuma yake
nunawa duniya k’in su? Mai yake damun sa ne? Jin ringing ta wayan sa yasa sa d’aukowa
ganin Granny ke k’ira ya saita kansa yayi picking.
Gaisawa sukayi cike da kewan juna sannan hira ta biyo baya, Safwah dake gefen Granny
tana kallo sosai taji nishad’i dan tana jiyo muryan sa, remote ta d’auka ta k’ure volume du
dan Granny tayi magana.
Da sauri kuwa ta kwace remote ta kashe volume d’in, bubbuga k’afa ta somayi tace ” haba
Granny kawai dan kina waya da wannan stupid guy d’in saiki hana ni kallo na this is unfair
.
Sake baki Granny tayi tana kallon Safwah totally out of word, Suwayd Kuwa ji yayi kaman
ya shiga ta wayan ya faffasa mata baki dan yaga alama ta gama raina sa.
” Ni wallahi ma da za’ace na zab’a waye zai fara mutuwa a gidan nan shi zance dan yadda
na tsani in bud’i ido in gansa, ko d’akin Mammy banason shiga saboda ganin hoton sa ma
bakin ciki yake saka ni.. “jin bazai iya jurewa ba ya yanke wayan ya had’a kai da gwiwa ya
saki kukan tsuma zuciya.
Just Imagining Irin tsanan da Safwah take masa tunda harta ke fatan ya mutu.
Case sosai akayi akan dukan da Suwayd yayiwa Ammar dan har saida Abuuh yazo, dakyar
aka samu komai ya lafa bayan anbawa Suwayd two weeks suspension, bayan kuma ya
koma za’a fara second semester exam nasu na level two.
Babu wanda ya sake gangancin kula Zee sai Ammar daya nace wanda take iyakar yinta ta
dakatar shi amma yak’i.
Ta fannin Suwayd halin na nan bai fasa ba amma ya rage yi mata wasu abubuwan, ko kiss
da hug data nuna masa bataso ya daina amma ya kasa daina rik’e hannun ta.
Haka rayuwan take ta tafiya da abubuwa kala_kala dan yanzu har sunje level 3.
A level 3 ne ya sake birkicewa Zee dan yadda Safwah tasa sa agaba da wulak’ancin ta.
Ko arzik’in magana bata samu daga gurin sa balle kallon kirki, ta fannin shaye_shayen sa
sai abinda yayi gaba dan har lokacin su Haidar basu sani ba.
Haka har suka shiga final year tasu yayin da su Safwah aka gama junior aka shiga senior,
girma ya fara zuwa tana nan da body nata na dai dai ‘yar fifteen sai kyau data k’ara kaman
ba ita ba.
With flying colors results suka fito fito farin ciki ba Kama hannun yaro Suwayd just can’t
wait to go and meet her, yayin da itama ta kasa zaune ta kasa tsaye, ja da bak’in lallai mai
kyau akayi mata sannan ta shige kitchen ta soma shirye_shiryen tarban sa..
Tun 10:00 am ta shiga kitchen ba ita ta fito ba sai 4, gajiya iya gajiya tayi ta danji take wane
kwankwason ta zai b’alle, saida ta shirya komai a dinning sannan ta wuce d’akin su dan
kimtsawa.
Iske Kuwaysah tayi tasha kwalya wane zata dinner teasingly tace ” wallahi na siyawa Ya
Haidar wankan nan”.
Murmusawa kawai Kuwaysah tayi ganin haka yasa ta shige toilet dan 6jirgin su zaiyi
landling.
Fatar ta har wani ja ta sakeyi dan yarda tasha durza, brush kam saida taji kaman hak’oran
zasu zazzago sannan ta hak’ura ta fito.
Heavy make up tayi applying dan tana zuwa make up training, sai da ta share almost one
hour sannan ta mik’e ta nufa wadrop ta d’auko undies nata, sanyawa tayi ta d’auko wata
had’add’iyar lace data amsa sunan lace kallo d’aya inka mata kasan naira tayi kuka wurin
siya, black ne with touches of red an mata d’inkin riga da skirt daya mugun bawa ko ina
hak’k’in sa, sanyawa tayi sannan ta d’auko tsadadden agogonta bak’i ta sanya,yari da
sark’an ta du bak’ak’e ne, kasantuwar b’ulan kunnen ta uku ne biyu sai ta sanya heart
shape bak’an barima mai kyau, babban b’ulan kuma red round shape yari ta sanya, daurin
zara buhari ta kafa malam daya mugun mata kyau nan da nan ta d’au haske inna tsaya
fad’a muku zan iya rage wani abun kawai ku hango mun ita.
Kadsah ma sam ta kasad’auke ido akanta yayin da Kuwaysa taji duk ta raina kanta, Lubna
ma tun tana kod’a ta har tayi shiru dan zuwa lokacin kyan da tayi ya wuce misali,”Kan uba
me haka kaman wadda zata zab’an sarauniyan kyau, to wallahi bazaki haukata min Yaya
ba ragewa zakiyi ” Samha data shigo lokacin tayi stating.
D’ago da kyawawan blue eyes nata tayi ta aza akanta sannan ashagwab’e tace “ina ruwan
ki dani ai dai ba Ya Omar nayi wa ba balle kice you are jealous “
“Toh gaskiya ina tausayawa Ya Sayyid indai haka zakije kina masa wanna shagwab’an”
Kadsah ta fad’a tana wata shu’umar dariya, dariya suka sake both dan sun gane inda ta
dosa.
Cigaba tayi da shafa Arabia’n perfumes d’in ta masu dad’in k’amshi, jin Granny na k’iran su
yasa suka fice da sauri har takai bakin k’ofa ta dawo ta sake k’ara powder da reddish jan
bakin ta sannan ta fito already ma harsun wuce parking lot,, binsu tayi inda suka had’e da
Ummy tana mik’a mata wayan ta.
Safwan dake can army school ne ya k’ira dan haka tayi saurin answering” Halo Twiny ya
kake?”
Ko answering ta baiba ya soma magana cike da damuwa ” Twiny dan Allah ki rik’e
promise, karki yarda kiyi crazy act da zai sa ya gane dan Allah, kin riga kinsan waye Ya
Suwayd tun a wancan lokacin dan haka nakesoki nutsu kisan ina ke miki ciwo for Allah’s
sake
Nan take jikin ta yayi mugun sanyi, a sanyaye tace ” insha Allah Twiny barin baka kunya ba
“That’s my Twiny nasan baraki tab’a bani kunya ba, Allah ya miki albarka ya duba
al’amuran ki, bye take care please”.
“Amin sweetheart bye “a sanyaye ta k’arasa parking lot d’in kaman ba ita kanta ke
shaking d’azu ba, kallo Ummey ta bita dashi tanason karantar yanayin ta, ganin hakan
yasa ta kwak’ulo murmushin yak’e.
Motar su Granny ta shige dan karma su Lubna su dame ta da surutu, tunda suka soma
tafiya gaban ta ke fad’i and ta rasa dalili har suka k’arasa.
At the Airport_
Jirgin su na sauka aka soma fitowa, Sayyid da Haidar har rige_rigen fitowa suke,atare
suka sauke ajiyar zuciya suka furta ” Alhamdlillah ” lokacin da suka shak’i ni’imtacciyar
iskan k’asar su.
Ahankali ya zuro k’afafun sa then complete body nasa, yana sanye da red swag pencil
jeans da long sleeve shit bak’a mai had’e da hula data mugun yi masa kyau, kusan rabin
fuskan sa arufe take da hulan, banda shek’i da walk’iya babu abinda faran fatan sa take
hakan ne zai tabbatar maka da yadda hutu, kwanciyar hankali dajin dad’i suka ratsa
sa, kaman bashi ne ke d’aukin gida ba dan fuskan nan tasa sam babu annuri.
Lumshe kyawawan idanun sa yayi yana shak’ar daddad’ar ni’imtacciyar iskar k’asar sa
dake ratsa sa,” finally back Alhamdlillah ” ya fad’a ahankali sannan ya soma tafiya
arrogantly yana sauk’a daga steps d’in jirgin.
Hannayen sa both na cikin aljihun rigan sa wane wani basarake haka yake taku cikin
izza,isa da tak’ama, ba mata kad’ai ba har maza ma kallon sa suke kai bakace mutum ne
kaman su ba, camera’s saida ya rufe fuskan sa da hanky kaman ninja dan yadda suka
dame sa,,kafin kace me ‘yan jarida da gidan TV sun baibaye sa dan dama sun san da
isowar sa.
Mejority ansan sa a TV dalilin wakiltan school nasu da yake as over roll,ilimi da kyawun sa
suke rud’an ‘yan mata yayin da shi ko kallo basu ishe sa ba.
Jin wasu ‘yan mata na fad’in ” Wallahi Muhammad Nasir Muhammad ne da muke gani a
TV, he is looking hot Babe kalle sa kaman ninja,let’s go and have a snap of him ” yasa tayi
saurin d’agowa dai dai lokacin kuma shima ya d’ago nan take idanun su suka sark’e dana
juna.
Numfashin sane ya kusa yankewa lokacin da yayi tozali da kyakkyawan suran Safwah he
just can’t believe twelve years Safwah’n daya tafi ya bari very young ne ta dawo haka, wani
mayataccen kallo ya shiga binta dashi tun daga sama har k’asa,ji yake wane yaje yayi
hugging ta ya fad’a mata tsananin so da k’aunar da yake mata.
Saurin d’auke kanta tayi cike da tsananin tsoron abinda idanun ta ke “Dream man” nata
dake tsorata ta a mafarki shine ya bayyana mata a fili nan jikin ta ya fara rawa sosai,duk
wani tsoro na Suwayd data keji ya dawo sabo.
A firkice ta d’ago jin an rik’e mata hannu,.ganin Granny ce yasa ta sauke sassanyar ajiyar
Zuciya.
“Baby what’s wrong? naga just now mood d’inki du ta chanza”
Babu komai ” ta fad’a briefly.
Badan ta yarda ba kawai ta gyad’a kai alaman gamsuwa sannan taja hannun ta suka nufi
gurin taran su.
Sayyid da Haidar ne suka soma isowa cike da tsantsan farin ciki suka soma hugging iyayen
nasu da k’annen su suna fad’a musu how much they missed being with them.
Sayyid kasa d’auke idanun sa yayi akan Safwah ko magana ma ya kasa yi mata dan yadda
ta mugun tafiya masa da imani, hannayen sa kawai ya bud’e mata ta tako ahankali ta fad’a
jikin sa,zagaye hannayen sa yayi a bayan ta yana mai sauke wahalalliyan ajiyan
zuciya,ahankali itama ta zagaye hannayen ta a bayan sa ta K’ank’ame sa tanajin duk wani
fears and sorrows nata na tafiya, wani irin electric sparks Sayyid ya jiyo tun daga tafin
k’afan sa har tsakan ka, ganin ya fara rasa control yayi sauri ya janye ta daga jikin sa
ahankali yana fad’a mata how much he Loves,cares, misses her cause she mean the world
to him.
Suwayd dakeji wane zuciyan sa ta tarwatse saboda tsananin kishi saurin rintse idanun sa
yayi dan ya fahimci yanayin da Sayyid ya shiga wanda shiya dace ya shiga bashi ba.
Ganin haka Granny tayi saurin hugging sa dan ma kar kowa ya fuskanci maike faruwa, sai
da ta tabbatar ya d’an dawo nutsuwan sa ta sake sa,yabi iyayen nasu d’aya bayan d’aya
yana gaisarwa,,gaishe sa shima k’annen nasu suka shigayi inda ya amsa yana pecking ko
wacce amma banda Safwah da yake cike da bala’in haushi ta and she can’t go with what
she did dole saiya rama in such a way that she will feels more than what he just feels.
Na sosai taji haushi at the same time kuma so much happy dan tasan dole peck tasa tayi
affecting ta.
” Baka ga Baby bane? “Mammy tayi maganan angrily.
” Nagan ta ” yayi answering blankly.
Bata samu daman sake magana ba Ummy taja hannun Suwayd ” mu munyi gaba dan naga
alama kuna enjoying zaman airport d’in nan and now almost quarter pass six, just five
minutes to magrib”.
Dad’i sosai ya įiyo da taresa da Ummy tayi, nan duka suka d’unguma zuwa gida.
Suna a hanya akayi magrib dan haka suna isa mazan suka wuce masallaci matan kuma
suka tada nasu a gida.
Sai bayan sallah’n isha suka dawo inda kowa ya hallara a dinning, Safwah ce tayi serving
kowa akayi basmala aka soma ci.
Safwah kam ta kasa cin nata sai satan kallon Suwayd take taga reactions nasa toward
abincin ta, three spoons yayi ya tsaya yana mamakin dad’i da had’uwan abincin yana iya
cewa tunda yake bai tab’a cin daddad’an girkin daya tafin masa da imani ba irin sa,it was
yummy and delicious, it really taste and smells good how he wish flower’n sa ce tayi,kasa
hak’ura yayi duk da yasan zai karya table manner yace ” Ummy waye yayi girkin nan? “
Tun kafin ya fad’i maganan da zai fad’a ta soma blushing dan tasan finally ya masa dad’i
tunda ya kasa hak’uri yayi tambayan.
” Safwah ce “, ai bai bari ta rufe baki ba yayi saurin ture plate nasan ya mik’e da sauri,”
What? Yanzu dan Allah ansan itane tayi aka bani naci?”
Nan take ya soma kwak’ulo aman munafinci Ummy da duk ta rikice ji tayi dama ta b’oye
mar gaskiya, calming sa ta shigayi amma ina sam yak’i nutsuwa dan bala’i irin nasa sai da
ya wuce toilet ya amayar da wanda yaci tass.
Kasa rik’e kukan ta tai tayi saurin tashiwa ta ruga tabar falour’n, bata zame ko ina ba sai
part d’in su tayi throwingg kanta bed ta shiga rusa kuka wane danshi aka turo ta duniyan.
Kallon Suwayd Abuh yayi yace ” mai zaka ci Banana Ummy ta dafa maka?”
Da sauri Abbah ya tare sa ” wallahi kadai ji na rantse inhar ita zata dafa masa sai dai ya
kwana da yunwa tunda baiyi appreciating wanda ya samu ba, kuma banyarda kaje ko ina
kaci abinci ba l bet kana da hannu saika je ka dafa da kanka stupid boy kawai”.
Haushi ne ya kamasa an masa fad’a gaban k’annen sa nan take yasa kai ya wuce daga part
d’in.
Sai da taji kanta na tsananin sarawa ta iya tayi shiru, kallon kanta tayi a mirror taga yadda
ta koma kaman zombie dan yadda gazal da mascara suka mata staining ido, ga foundation
d’in duk tayi wani iri one more look ta sake yiwa kanta tayi saurin tashi dan ita kanta ji tayi
tana tsoron fuskan nata.
Toilet ta shige ta sakarwa kanta shower saida ta d’au kusan rabin awa sannan ta fito, d’aga
kan da zatayi ta hango giftawan mutum da sauri wani irin rikitaccen ihu ta sake cike da
tsantsan tashin hankali da tsoro.
Granny da shigowan ta part d’in kenan tayi saurin shigowa d’akin nan ta iske Safwah ta
K’ank’ame jikin ta tana ihu tana surutai jikin ta banda rawa babu abinda yake.
Da sauri ta k’araso ta dafa ta tana tofe ta addu’a wani d’ankaren k’ara ta sake numfashin ta
ya tsaya chak she is about to fall Sayyid yayi saurin taro ta jikin sa.
Ruwa aka yayyafa mata taja dogon ajiyan zuciya ta k’ank’ame Sayyid tana ex claiming”
shine! Wallahi shine gashi nan yazo”.
Da sauri Sayyid ya rufe mata baki da hannun sa ya soma tofa Mata addu’o’i sai da ta dawo
nutsuwanta sannan ya kalle ta ahankali yace ” want to talk about it? “
Girgiza masa kai ta shigayi sai kuma hawaye ” barin iya ba sweetheart tsoro nakeji”.
Hawayen ya soma share mata ” oya shii l’ave got you, yanzu tashi kisa kayan ki”.
Kunya tajiyo kaman ta nitse dan sai lokacin ta tuna daga ita sai towel,gano kunyan sa
takeji ya sake ta ahankali ya wuce falour’n.
Saida ta jiyo k’aran ruhuwan k’ofa ta mik’e har lokacin a tsorace ta sanya kayan baccin ta ta
d’aura hijab akai ta fice dan barata iya kwana acikin sa ba.
Saida suka sha hiran su da Sayyid sannan ta shige d’akin Granny,, kwanciya tayi agefen ta
tahad’e hannun su guri d’aya not long enough bacci yayi taken over nata.
K’arfe sha biyu dai_dai ta farka a rikice dan ta soma mafarkin nata,lulube ta fara amma
sam ba Granny a gadon ahankali ta soma jiyo shashshek’an kukan Granny a hanzarce ta
kunna light d’in d’akin nan haske ya gauraye ko ina.
Tsayawa tayi tana kallon Granny cike da tausayawa jin addu’an da take ahankali ta sauk’o
tayi hugging ta tace ” Insha Allah Granny kukan ki yazo k’arshe promise me no matter what
it takes baraki fad’awa Abuh nina fad’a miki ba “.
D’ago ta tayi daga jikint tayi tafara magana eagerly “I promise Safwah Habibty tell me what
is it”
Rik’o hannayen ta Safwah tayi ta had’a da nata sannan ahankali cike da tsoro ta furta”
nasan inda take”.
” Ita wa? Granny tayi saurin tambayan ta.
“Mama Sadiya twins sis d’in Abuh” ta fad’a finally tana jiran ganin reaction ta Granny.
Fuska a d’aure Granny tace ” Baby yaushe na fara irin wannan wasan dake? Am l your
playmate? “
Girgiza kai tayi tana sake k’ank’ame hannun Granny tace” not at all Granny believe me
am not kidding around,insha Allah l will prove it to you tomorrow”.
Nan take Granny tayi sujada shakur tana mai godiya ga ubangijin ta, tana d’agowa tayi
hugging Safwah so tight tana sakejin so da k’aunar jikar tata na ratsa ta ” Sakillahu bil
jannah Safwah Habibty may Allah bless, guide and protect you here and here after, I love
you so very much”.
“Amin kakata ta kaina love you much more”.
“Yauma kinyi mafarkin ne? ” with nod ta ansa ta meaning yes, ” want to talk about it? “
” No am scared ” tayi maganan idanun ta na cikowa da tears.
“Okay l’ave got you don’t cry okay? “
Gyad’a Mata kai kawai tayi ta share hawayen da suka ziraro mata.
“Tashi kije kiyi addu’a ki kwanta kinga almost one”, ” no bana jin bacci I will stay with you
through out the night”.
Murmusawa tayi tace ” muje mu d’aura alwala toh mu fad’awa Allah buk’atun mu “.
Atare sukayo alwala suka dawo suka fuskanci alk’ibla, saida sukayi Sallah’n asuba sukayi
falling into a beautiful sleep.
K’arfe tara Granny ta tashi cike da zumud’i duk yadda taso Safwah ta tashi ta k’i dole ta
kyale ta duba da rashin baccin da basu samu ba jiya.
Sai sha biyu Safwah ta tashi badan ta gaji da baccin ba sai dan yadda duk ta sage,toilet ta
fad’a ta had’a warm water a bathtub abinta ta shige ciki bobbles sosai ta had’a tana wasa
wane k’araman yarinya.
Shirtless Suwayd ne ya shigo d’akin Granny broad chest tasa nan gwanin sha’awa kwance
da gashi luf_luf, yadda packs nasan ke a mummurd’e ya isa shaida maka shi ma’abocin
gym ne baraka tab’a cewa twenty two years yake ba saboda yadda Allah ya basa k’iran
zaratan maza, gasa dai bashi da k’iba amma akwai had’ad’d’iyar body structure mai tafiya
da zuciyan ‘yan mata.
STORY CONTINUES BELOw
Mayataccen earpiece tasan na nan mak’ale a kunnen sa ganin bata falour’n ya wuce
bedroom d’in ta, idanun sa basu sauka ko ina ba saikan Safwah da fitowan ta kenana
wanka..
Jikin ta banda d’igan ruwa babu abinda yake yayin da cikakken dogon sumar ta takwanta a
bayanta gwanin burgewa, na sosai ya shiga k’are mata kallo ganin yadda fatan ta ke
glowing yana admiring kyawu da kyan diri da Allah ya mata yana had’iyan yawu dakyar.
Fuskanta na d’auke da k’ayataccen murmushi ta d’ago just to found the biggest surprise of
her life she just can’t believe Ya Suwayd ya ganta da wannan d’an iskan towel d’in da ko
zama tayi tasan sai anga komai ta k’asanta, wani irin yanayi ne ya bak’unce ta da tayi tozali
da body structure na Suwayd zam ya had’a komai na kalan namijin da take so,da sauri ta
dawo reality ta juya zata koma cikin toilet d’in.
Chak ta tsaya jikin ta na rawa saboda tsabar firgita da tayi da tsawan da ya buga mata,
towel nata harya kusan fad’iwa tayi saurin rik’ewa gagam.
Sosai ta basa dariya amma ya moze ” turn around ” yayi stating in a very serious note.
A kunyace ta juyo kanta ak’asa tana sake k’ank’ame towel tata.
Suwayd daurewa kawai yake dan yasan inya k’ara good five minutes komai zai iya faruwa
ya dake yace ” look up “
Duk yadda taso d’agowan ta kasa dole ya hak’ura ya gyale ta.
“kin d’au wai harkina da abinda zaki b’oyen a wannan kwailan jikin naki? To idan ma
mafarki kike better wake up dan ko za’a had’e mu inuwa d’aya har abada wannan
abubuwan da kike k’ok’arin b’oyewa ba burge ni zasuyi ba infact ma kallon leman tsami
yafiye mun su dan nasan imma sun fisu girma da kad’an ne, du du ma yaushe ne kika fara
k’irgan dangi stupid bastad kawai ” yana gama fad’a yayi waje, a bakin k’ofan ya tsaya
yana maida numfashi ya d’au kusan five minutes sannan ya iya ya dawo nutsuwan sa.
Ita kuwa kunya, takaici da bak’in ciki ne suka hanata motsawa nan take kuka ya subce
mata ” meyasa zuciyan ta zatai haka? Meyasa zata kaita inda yafi k’arfin ta? “
Babu mai ansa ta kawai ta nema bakin toilet d’in ta shiga rusan kuka abinta ita dai tasan
masha Allah dai_dai jiki na yar budurwa abinta tana dashi amma shine zai mata
wulak’anci wai yaushe ta fara k’irgen dangi ita da tasan ko makawo ya shafa yasan ta wuce gurin.
Dakyar ta iya ta mik’e ta d’aurayo fuskan ta tayi applying simple makeup ta zura robber
gown tata data bi jikin ta takwanta, harta da undies nata ana ganin shatin su.
Zililin mayafi ta yafa ta fito lokacin kuma Sayyid ya shigo ganin da Suwayd yayi tana ta zuba
murmushi yakai duban sa inda take kallo dawo da kallon sa kanta yayi cikin tsananin
b’acin rai da bak’in kishi.
Gaisar da Granny tayi sannan Sayyid kaman ta share sa sai kuma tayi changing mind nata.
“Ya Suwayd ina kwana? ” amman yanda kuka san da dutse take magana.
Tayi zaton baiji ba sake cewa ” Ya Suwayd ina kwana?
Wani hargi tsatstsan tsawa ya buga mata ” Shut up you bloody idiot, sai yanzu kika ganni?
Ko iskanci da rashin mutunci yasa sai yanzu kika ga damar gaishe ni? To barin amsa ba
nace baran amsa ba ko ana dole? Kuma ki wuce ki cire wannan yan iskan kayan ki kawo
min and wallahi duk sadda na sake ganin ki irin su saina tattaki banza mahaukaciya kawai,
ai an kwana biyu ba’a tab’a lafiyan jikin ki ba dole kiyi iskanci son ranki to wallahi na dawo
and I won’t hesitate inci uwar du ‘yar iskar data kawo mun wargi acikin ku, ki b’ace min da
gani shegiya mai zubin aljanu kawai “.
Saida ta kusan fad’iwa saboda razana ta da tsawan yayi juya tayi da sauri ta koma inda ta
fito tana wata irin masifaffiyar kuka,ahankali Sayyid ya nufi hanyan d’akin Granny Suwayd
yayi saurin shan gabansa.
Cike da tsananin kishi da bak’in cikin kalle masa ita da yayi ikin wannan rigan da haushin
murmushin da tayi masa yace ” Akheey i can’t take it anymore let’s put an end to it, kun
dad’e kuna k’ona min rai ina share ku anyways i can’t hide it again, you guys have to stop
all this shit duk sadda na sake yiwa yarinya fad’a kuka rarrashe ta wallahi sai naci bura
ubanta, wannan ai wulak’anci ne da nemarwa mutane raini, Granny talk to them they’ve
already push me to the wall idan basa son trouble su daina banaso”.
” Sayyid zoka zauna ” Granny tayi maganan a nitse.
Cikin nutsuwan sa ya tako ya zauna zuciyan sa na tafasa dan yau sosai Suwayd ya b’ata
masa rai.
Ahankali Granny ta soma magana ” Tabbas Suwayd nada gaskiya Sayyid idan sunyi laif
an musu fad’a ku rik’a barin su suna gane abinda sukayi ba mai kyau bane kaji? “
With nod ya ansa ta sannan ya kalli Suwayd da fuskan nan tayi jajawur saboda bala’i yace
“Am really sorry Akheey I don’t mean to hurt you”.
“Is Okay ” ya fad’a blankly amman har lokacin kishi na d’awainiya dashi.
Yunwa yakeji amman dan yadda ransa ke a b’ace yaji du ya rasa appetite nan take kewan
Musty da Abdul suka diran masa yaji inhar baisha wine ba da matsala.
Mik’ewa yayi ya fice daga part d’in inda suka had’e da Lubna da Kuwaysa su kuma zasu
shiga ciki,,ganin yanayin da yake ciki yasa suka kaisar dashi suna sauri su shige sa.
Mamaki ne ya mugun kamasa wai shin har yaushe ne suka girma da sukeji da gigin tashen
balaga.
” Dan bura ubanku kuzo nan ” ya buga musu tsawa.
A tsorace suka shiga kallon kallo abinda ya Suwayd ya koyo kenan.
Gudun laifi suka dawo suka tsuguna kaman had’in baki suka ce ” Ya Suwayd gamu”
” Dan uwarku baku iya gaisuwa ba?”
Har rige_rigen gaishe sa sukayi ya tare su ta hanyar nanata tambayan sa.
“Mun iya wallahi dan Allah kayi hak’uri… ” kafin su kai k’arshen kalamun su ya saukewa
kowacce bahagon marin da Saida yasa Lubna fara fitsari a panties nata, Kuwaysa kuwa nan
take hab’o ya b’alle mata.
“Try me next time naga shegiyar da zata sake gani na ta wuce acikin ku, ku b’ace min da
gani you asshole’s”.
Da sauri suka mik’e cike da takaicin dawowan sa suka shige koda Granny taji dalilin
kukan su suka fad’a mata fad’a ta musu sosai itama.
Suwayd kam part d’in su ya wuce yana mamakin yadda d’abi’an Musty ta zagi ta kama
bakin sa dole yayi wani abu dan ya tsani zagi a rayuwan sa.
****