TUNTUBEN HARSHE CHAPTER C
Da wani irin bugun xucia carmilla tace Nadra?sai ya gyada mata kai
“murmushin dole ta kwakalo ta mayar masa daganan sai tayi shiru batace komi ba..ta dade tana wondering meyasa nadra?dataga de abun zai dame ta..sai can ta daure ta tambaye shi”why nadra?duk ya fahince me take ciki,then he decide to respect her feelings yasan duk abunda takeyi dan tana son sa ne,anan sai be amsa ba yace kawai bcos we are family..nd i respect that Wani sake ajiyan zucia tayi batare fa tasani ba2
Ko babu komi tadanji sauki de aranta,hira kadan sukayi Ana daf xa a kira magrib yace su tafi gida hakan kowa acikin su ya watse ya kama gaban sa
“Sede kalman Nadran yaki ficewa a brain din carmila,kullum sai ta nemi ta masa tambaya akan nadran amma se baya bata fuska kullum family yake cewa,A farko hakan ta dauka sai taje da hope din zata kara kaimin wasan ta akansa ko xai bata matsayi aranshi itama,asad kuwa ko ajikin sa haka zata sha kwalliya tana zuwa gidan sa har suka fara suje party,and co nd co amma har yau yaki ya bude mata cikin sa bare zuciar sa..
yau ma hirar komawa schl suke tayi cos mondayn nan zsu koma,sun tsara komi tsaf game da mu’amalar su,sai tana gaya masa cewa baxata bari kowa yasan reltionshop dinsu ba aynzu saboda bata son akai gulma gidan su.
But she assure him cewa with time komi zai wuce sabida tana son shi.
Shide sai dai yayi murmushi,amma ya kasa gane ma zuciar sa akan haka”kwana biun nan dayaga yadda take behavin yasha gwadawa tursawa ransa ko xaiji carmilan tazo masa amma ina evrything its not responding abt her..yanzu ma haka maganan take kawai..but deep within him he is soo eager to go home dan yasan babu tantama washe gari sunday nadra zata dawo ya ganta nan ne kuma yasan hankalin sa zai kwanta2
Baccin ma yau da kyar yayi tsaban yadda zuciar sa yake masa zugi,shide besan meyasa ba amma daga xarar nady bata kusa se yaji kamar duniar sa aka dauke me gaba daya
Washe gari fa safe haka yayi tayi ma mama ziriya,har ya gaji ya dawo site dinsa,fayaga yamma yayi sosai sai yaji damuwa ya dulmuye sa da baiji karar motar kawu ba har yanzu,bayan isha’i akan cushion dinsa ya zauna atakure ya wani rungume jikin sa kamar maraya,yaki de yayi tunanin komi but aransa he cant bear in akace masa nady baxata dawo yau ba.1
Cikin wannam yanayin 8.30pm dot aka danna door bell dinsa wani kiyuwan tashi yakeji all he tink was zulai ne ta kawo masa abinci,daga bakin door din doguwar rigan abaya deep maroon colour tasa da sleepers na jimmy chu me laushi marar kara bayan ya bude a hankali ta turo kofar zuciar ta cike da kewa da matukar farincikin ganin sa anan.
“Yana tsaye tukun Har Gaban sa ta iso yana jin ta bai dago kai ba,zata taba shi kenan ya koma kan kujera ya zauna bata hankara ba sai ya dan zaburo suka hade ido murmushi me tsada ta sakar mai ta dan turo mai bakin ta ashagwabe
Wani lumshe ido yyi ai tuni yyi tsam yanajin wani dum take zuciyar sa ta dauke
Yunkurin kiran sunan sa take shirin yi sai taji ya finciko ta ta fado jikin sa idanun sa ne sukayi wani luii cikin wani irin kasala ,kallon juna sukeyi wanda yasata sauya mood din fuskar ta zuwa emotionaly romantic scene.,ya cigaba da kallon ta daga kan kayan dake cikin ta daya matukar haskaka farar fatan ta har xuwa annurin son shi dayake kallo a shimfide akan fuskar ta,duk da kyaun sa amma in yana kallon kyaun fuskan nadra yakan mance da kansa,hannu ya sa ya dan shafo gefen fuskan ta sai ta lumshe idanun ta sosai,”bata hankara ba taji saukan lips dinsa slowly akan nata,dukan su wani numfashi me sauti ne ya kufce musu,ta dada runtse idanun ta tsam..ya dan dago ya kure ta da kallo musamman her lips dake dan bari dakan shi,atake sai yaji baxai iya ba,dama he had neva kiss her deeply,shaukin yin hakan yasa ya lalumo harshen ta ya bata dirty nd romantic kiss,wanda yasa dumin jikin ta birkicewa..da kyar ta iya kwacewa ta sauka ajikin sa saboda tsananin kunya sosai ta tsorata da hakan dayayi,zai dada jawo ta ta dan fauce jikin ta,kallon sa tayi yatsan ta daya nakan lips din ta tana rufewa ko dan yasan bataji dadin kiss din ba,”am going…kawai ta furta ta a dan fixge xatayi waje dan sauri ya tashi ya biyo ta6
‘Naddy am sory..ure welcome baby..da siririyar murya me rauni yake fada yana kan sauri yana bin ta abaya,yaushe kika dawo?ganin ta doshi gida kuma da alaman baxata kula ba yasa ya fixgo ta ya matse ta jikin sa abakin kofar shiga main hause hannu yasa yana kan feeling laushin fatan fuskan ta..”nan ta shiga rarraba idanu Asad awaje muke,kawu..yace shhh nace yaushe kuka dawo?dama baxaki dawo din bane..i missed u ..baby..yadda yayi maganan da shauki yana kan rabar ta da shagwaba sai taji wani sanyi aranta duk seta lasa yin komi ta biye mashi,dan kadan yake huro sanyin iskan bakin sa akan fuskan ta yace”did u miss me?ta lunshe ido ta gyada kai kamar mareniya,”
Waist din ta ya dada rikowa ya manno ta da jikin sa,Yace say it mana,pls say u miss me..ba tantama ta bude baki zata furta sake tsintar lips dinsa tayi anata,ayayin da hawaye masu rauni suka dirar mata,Asad pls stop..،ni ka dena ta shiga kauce fuskan ta”shikuwa duk inda ta juya sai yabi da kisses…kai kullum seka sani kuka in nadawo?i sneak in hia just to see u..i hate this kisess..charaf sai a kunnen kawu5
Shide beji abunda asad din ya fada ba,amma yagan lokacin da nadra take kwacewa ajikin sa,zanje gida..ya ki ya saketa Asad pls let go…yaki saketa..kamaf xatayi kuka tace pls.. Asad ya bude baki xaiyi maganan kenan sai charaf suka hade do da kawu،Da sauri ya sake ta ya dan matsa gefe,nan ta farga ta juyo itama ta kalle sa…adan kunyace ya risna kansa akasa yace “ina wuni?kadawo lpya?Kawu kallon su yakeyi cikin wan irn yanayin fushi,dukn su tsoro ne ya kama zuciar su dan basu san ko yagan komai ba,se bai ansa gaisuwar ba ya jiyo a fusace ya kalle nadra da alredy hawayen tsoro ke bin fusknta a tsawace yace
“ke…wai Mekike anan ne?ki wuce ki bar nan kafin na tattaka ki,ai da hanzari ta juya da sauri ta wice ciki gida tana kuka bata tsaya ko ina ba se dakin ta,mama dake saukowa daga matakala bayan ta kawai tagani ya dauka ko irin wasan nan nasu ne da asad se bata damu ba2
Kawu ya balla ma masa harara yana masa kallon fushi.
asad yy shiru be sake cewa komii.kawu yace wannan wani irin wasan banza da shashanci kakeyi mata?asad ya dago kamar zaiyi magana
Kawu ya dakan mai tsawa” nace sai yanzu kaga daman gaisheni?to rike gaisuwar ka…ni bana bukata..shashasha kawai…sannan daga yau kar na sake ganin abunda na gani anan tsakanin ku..kaje cahn da halin ka kar ka yadda ka kawo min iskanci da badala cikin gidana ko akan yata..get lost my friend.2
Asad yyi shiru..can yace ayi hkri,kawu ya ja tsaki ya barsa awajen can shima ya kama hanya ya shiga site dinsa
Sallamu alaikum,kawu ya shigo fiskn sa a matukar daure,mama sanda ta bar jero abincin sabida mamakin yanayin sa…Alhj lpya kuwa”. .hannu ya daga alaman ta dakata masa hakanan, yace”ina yarinyar nan take?mama tace wa?nadra..yace bazan lamunci rashin mutunci agidana ba,zanje ciki na kwanta amma daga na dawo daga sallah asubahi kar ta kuskura na sake neman ta….sosai hanklin mama ya tashi..tace lpya kuwa?nadran tayi wani abu ko..yanzun nan ta wuce tana kuka..alhj meya faru…dada bata ransa yyi yana shiru..tace to Allah ya huci zuciarka gobe zan kawo ta,dan karamin tsaki yaja ya tattara garen sa zai haura adame mama tace abincin fa..kasan wuya yace nakoshi.2
Cikin wannan rudanin mama ta kwana,sede bata nemi ni cikin daren taji meyafaru ba sai washe gari da sassaafe data aiko a kirawo ni.
Nima hakan nayi kwanan tsoron Asad ne ma ya taimaka min nayi bacci dan har wayan ya katse bansan yaushe ba,shikan sa ya damu dayaga yadda na tsorata,sede hakan bakomai yke kara masa ba illa jin haushin kawu
Na fito sanye da hijabin danayi sallah har zuwa dakin mama”a hankli na turo kofar da sallama,sanda ta kare min kallo tsaf sannan ta amsa..nace ina kwana mama kin tashi lpia?mama tace lpya nadra,wai me kika ma baban ki jiyan ne?akwai matsala ne,wani dum gabana ya fadi nayi shiru nakasa cewa komi,mama tana ta kallo na..har wani cikowa idanuna sukayi,ta kyabe baki har yanzu de bata dago akan Asad bane,tashi toh muje yace kar ya dawo
Daga salla ya neme ki. .ji nayi kamar kashe ni yau zaayi amma a hakan na bi bayan ta muka nufi dakin sa.1
Mun same shi har ya kammala komin sa,ga tea cup a gefe waya yake cikin bacin rai,atake sai naji na kara rudewa,kusa da shi mama ta zauna nikuma na rakube a gefe har ya kammala,tsaban tsoro murya na na rawa,na shiga furta ina kwana kawu?ka..kka..kawu ka tashi lpya ..wani uban tsawa ya dakar min ya mike tsaye ranshi adan bace firgita nayi na ja da baya,yace ke menene kike yi awaje jiya?ina miki magana,waya baki izinin ki fice kije ki same shi?jikina na rawa na bude baki zanyi magana yace kiyimin shiru mara gaskiya kawai…?ni ban kira ki kimin bayani ba,ashe abunda kukeyi kenan?..a rikice nace a’a wani kuka na fashe da shi nace kayi hakuri dan Allah’kawu walhy baxan sake ba..kan mama ne ya daure sai ta kalle shi dan neman jin karin bayani,aikuwa anan ya shiga balbake ni da uban masifa yana bayyana mata sigar daya ganmu da asad jiyan…ashe ma yaji maganan kisses din,gaba daya kunya da tsoro suka dada birkita ni babu abunda nake sai bada hakri ina kuka,mama sai ta biye masa,ranar kamar na nitse haka naji,dake mama ta lura cewa duk laifin ma Asad kawu ya daura..sai ta itama ta shiga ce ma kawu ai tasha yi min fada akan hakan nice banaji nina nake binsa.
Kawu yace to daga yau..na haramce ki da zuwa inda ya ke..kina ji na?cikin shessrkar kuka na amsa…shikuma zai gamu dani,inshi ya dora makansa lalata bazei kawu shi gidana ba..
Mama sai tace laifin kine kema da kike binsa,ai sai bango ya tsage kadangaru ke wucewa…to de kinji abunda akace daga yau,konina aike ki kar ki sakke ki je na gaya maki kenan..Nide hakuri nayi ta basu ina rantsuwar bazan sake ba,kawu dayaga yadda nake kukan sai yaji tausayi na ya kama ransa,duk dama fuskn sa be nuna ba amma sanda zuciar sa ta karaya..yace shikenan tashi ki tafi,ni nasan matakin da zan dauka…ahakan na cigaba ina bashi hkri har na sullebe na bar dakin inata hawaye.2
Mama tana ta masifa cikin kare danta,kawu kuwa har yanzu bai ganin kamar nice matsalan,a ransa ya aje cewa ni macce ce,mai taushin zuciya da karamin tunani,so dole ne Asad ya dauki laifin komi…hakan har maganan ya lafa.4
Mama bata barni ba sanda tayi min fada privately”Nadra kina ganin yadda abban ki yake yawan korafi akan asad,wai so kike sai kin raba tsakanin su ne,?me kike nufi ne da wannan dabiar naki?kema kinsan ya riga ya kullace shi da rashin ji,sai kenan ya sake daukan sa dan iska ko shikenan ke kuma kinji dadi?3
Nide bance komi ba banda hakurin danayi ta bayarwa3
Duk dama nasan banyi dede ba anma Yau zuciata taji wani iri da mama tace in ina daraja mahaifiyata in dena hada wutar tsana tsakanin asad da kawu…i neva tot that abun yakai ace min haka..nide harga Allah tun ranar data min fada akan sa nake takatsantsan but asad is not co-operating,he wll hold me,touch me nd kiss me when eva he want..kuma ba aganin nashi takurarwan nawa kawai mama take kallo ayanzu..somtimes things r beyond me..ina matukar kaunar Asad,sannan
Asad baiya jin ta bakin kowa idan yana kusa dani..mun riga mun saba..cuting all this off bazaimana sauki a lokaci guda ba.1
But sabida wannan maganan “hada da da mahaifin sai naji duk na tsorata..i must do somthing,na lura in na sake yin wani kuskure akan Asad ba shakka mama xata iya tsana ta.2
Haka nan na bata hakuri,duk dama bata wani kula ni ba..har mondayn yay kawun yace bazan je schl yau ba.
Sosai hanklin Asad ya tashe dayaji ni shiru,tun safiyar ranan yake kira ban daga ba,ni sam bana son yaji kukan danakeyi ne…i knw he can be hot temperd,gashi ba aje ko ina mama tace zan hada shi da kawu..what if na gaya masa abunda ya faru yace zaiyi reacting ai shikenan
Kuma mama zata ce nice munafukar2
Dake yana da null semester,sai be kula yaje aji ya bata lokacin sa wajen registern repeated clasess din sa,a schl sau biu sukayi magana da carmila a boye,har ya dawo gida babu wanda ya gane kansa
Yamma lis,ya shirya ya shigo gidan..ina kitchen ina taya zulai goge goge sabida gaba daya bana jin dadin jiki na,danaji muryan sa sai na dan leko ina kallo suna tattauanawa amma se naga mama batayi ma Asad irin maganganun datake min ba,damuwar ta ya sauya fuskan da mahaifin sa ya dauke dan su shirya,ita ta gaya masa sabbin dokokin da abban ya sa akaina.
Gani de agidan amma Im now imprisoned kamar wacce tayi kisan kai
Asad kuwa Memakon yaji korafin mama,da duk bayan sa datakebi sai ya ji tsananin bakin cikin abunda akayi min da wanda ake shirin min nan gaba..
aransa he was like menayi da tsanani hakan da zaa hau kaina?yasan nayi ta kuka,nd he felt bad yasan da bai takura ba da babu wanda zaimin haka…
Mama tana cikin magana ya katseta bema ji sauran kalaman nata ba,yace ta bashi dama zaimun magana ne,..mama ta hau shi da masifa”..au magana zaka sake janyo min
Asad Yanzu na gama fada maka,l cewa baban ka yace kar ya sake ganin ku tare..meye ne bazaka bar yarinyar nan ba,cike da kukuni Asad yace mama mene ne nadran tayi haka?dan kawai na dan riketa..toh yi hakuri mama..nide kawai ki bari na mata magana ai ni na jawo mata ko?1
mama ta bata rai tace a’ah..nace ka bari baban ka at anytime zai iya shigowa,yace maa bana jin tsoron gaskiyata i just want to apologise to nadra,dan Allah ki bari naje na same ta
Bakince tana kitchen ba ai nasan akwai wancan me aikin?kinga ba matsala ko
Mama ta dada bata rai,kasan makoshi tace na baka minti biyar,uffan bece ba ya tashi ya hauro kitchen din da sauri nikuma na bar kofa inda na rakube na koma gaban kitchen island ina jeren kayan miya kamar bansan da shigiwar sa ba,zulai ta gaishe ya amsa xata fice yace a’a ta tsaya yanzi ze fita?..a rakube ta bude store tana kalace kalace dan tanajin shakkar sa sosai dan baya sake fuskan sa da kowa..2
Duk da naki na juyo na kalle sa shi sai Yana ta kallon yanayi na,jin hannun sa kawai nayi a waist dina na fashe masa da sassanyar kuka na tura sa,be bari ba ya wani finciko ni jikin sa
“Let go off me..Asad bana so…ni kabarni bana so..murya na a dishe gwanin tausayi ina jan hanci at same time shessheka me zafi na kufcewa..he knws am deeply scared sosai,sai ya dan sake ni ya cigaba da kallo na fuskan sa ya fallasa tsananin haushin abun dake cin zuciar sa,da kyar na dena kukan na share hawaye na na taho kamar xan tafi
ya sha gabana”..
” Nady yanzu kin amince a raba ni dake kenan?i cant live witout u kema kin sani”na dago na dube sa nace Asad pls,kawu da mama sunyi fushi dani sosai,kuma duk lefi na ne dan Allah kadena,lets keep our distance koda hanklin su zai kwanta kaji?”asad yace hankalin su ya kwanta?nadra kefa? Tun ban amda shi ba sai yawani tallafo fuskata da shaukin kallon tausayi me bayyana tsananin so na azuciar sa’..asad hankali na zai kwanta idan nasu ya kwanta..i hate it this way..in kana son farinciki na kabar ni na musu abunda suke so pls..”baice mun uffan ba ya shiga goge min tears,actually he cant talk much sabida yadda yakejin tsananin bakin cikin abun..yace ok im sorry pulch, duk abunda kika ce shi xanyi miki”wai basa so nazo kusa dake ko?..but pls stop crying haka nan..u look dull nd unhappy..i hate that.
Shiru nayi ina observing boyayyen fushin san
Yace..”5mints kawai aka ban nady,its time..sassanyar hawayen dana sauke ya dada sa nashi idanun suka ciko sukayi ja..ya daure de yace i said im going..na gyada kai ina neman saule fskata kasa sabida hawayen yaki dena sauka,yace nady?say sumting.. nace kidena kukan ko?zan bata miki rai fa?ba laifi na bane..why must u carry all the burden huh?ai Naji na amince baxan hanaki biyayyar ki ba,but u cant stop me from seeing u happy right?xaki zo schll gobe,i mean za’a bari?na girgiza kai alaman nima bansani ba2
Yace ok bby promise in munje schl zaki sake jikin ki dani,kar ki damu no kisses no anything that u hate..mmmm?3
nace ok,hannu yasa ya goge min fuskta sosai..ya dade yana kallo na a hakan.” A ranshi yanacewa no one will seperate us..in kina tsoron su ni banaji nadrah…I love u alot.6
Jin ya bace shiru na kalle sa nace Asad its five minutes..
yace oh yeah..but can i get a hug?da sauri na ja da baya sai yasake riko ni,”last hug pls…ya marairaice yana lura sanda na juya a tsorace ina leken zulai data boye a store danaga ta dadayin zurfi sai na fada jikin sa,muka kankame juna cikin wata comforting hug kamar ranmu za’a cire…can ya dago ni ya dora kiss a goshi Muryan shi na dan rawa yace innaji labarin kinyi kuka xamu bata,nan nayi smiles yace yawwa thats ma girl,c u in schl na gyada mashi kai.. Daga nan sai ya fice abunsa
Hakan rayuwa ta kasance,yanzu drivern kawu ne ke kaini schl Asad kuma shika dai,kwata kwata bana samun kwanciyar hankli agida sabuda yadda mama take treating dina akan Asad very coldy a boye kawu kuma ya sa min ido sosai, schll ne nake samun sauki in muka kebe da Asad sede har yau na kasa sake jiki na kamar yadda ya so din,shikan sa ya lura
Ina cikin halin matukar tsoron kawu da mama
Asad tun yana iya daurewa har ya fara fushi da nuna baci ransa a fili,he felt like am being enslave ko yanci yin abunda nake so da rayuwa ta bana da shi sai bin ra’ayin mama da kawu2
Nikuma abu biu ke damuna,furucin mama cewa zan raba Asad da kawu,sai reputation din kawu in har nida Asad muka janyo masa wani abun kunya,as for me nasan soyayyar asad shiyake juyani
Haka nayi zaman kunci,daga nayi karatu sai muyi waya amma duk wani abu bayan nan ba abani dama
6
A School carmilla ta sauya halayen ta da wasu new attitude,she seems free karatun ma bata wani dabbaka shi kamar da chan kuma har yanzu bata nuna ma kuwa suna tare da asad ba,aynxu ita shi kawai take so bata damu da karatun ba kuma komi a boye takeyi,asad ne yake sane da hakan he notice that she seems happy, free nd differnt sabida new friendship dinsu,sau dayawa intana hira dashi sai ta bashi tausayi sosai……
Life goes on babu abunda ya sauya ko yayi sauki a tsakanin mu agidan,har aka ci rabin semester da wannan yanayi,ni kam har na saba da yadda rayuwa ta zo min da shi amma Asad is unbearably bored nd sick of yadda mama da kawu suke conroling rayuwa ta1
The whole stuff affected him mentally tun bana ganewa har na soma ganewa
Wani bin in yana min fadan cewa na karbe yanci na ko dan saboda shi zanyi shiru ina kallansa amma daga baya sai ya dena ma min maganar nikuma daga na tanbaye sa meke damun sa sai yace min babu komi,aransa har yu gani yake nadran sa is enslave bata da ra’ayin kanta sai na mama da kawu…
dake ya dade yana lura kuma yana kallon abunda carmilla ta dage takeyi akansa don farincikin kanta sai ya fara tunani hala ba son shin nakeyi dagske ba shiyasa bazan dena biyayyar nima na nemi sauki makaina ba,haka yayi ta takura wa kansa da tunanin har ya shiga rudanin soyayya ta akansa2
Sai ya zamto in munyi waya kusan kullum da musu muke karewa,shide kawai na tsallake dokan kawu,ko na fada musu banajin dadin hukuncin su sabida ina son sa.
Nikuma banga tarbiya da dacewa wajen yin hakan ba
Haka de muke xaman mu abubuwa basa yin sauki, bayan baya gani na a gida kwata kwata,ranar cikin dare muna waya mama ta shigo tamin masifa kuma ta karbe duk asad yanajin komai ,to washe gari a schl daya min magana akan haka sai na nuna masa kawai mu hakura da kula juna”araina ina matukar daukaka su kawu ji nake kamar in na bata musu rai tamkar iyaye na na batawa …ranar fada mukayi da shi sosai,har yakemin barazanan shima zai kyale ni kuma zai sha tabar sa yanayin bana son…duk yadda zuciata take
Min xafi yyin dayake cewa hakan,a haka na danne naki na kula sa shikansa ya sha mamaki,ban dau abun da tsanani
Little did i know that He was hurting seriously,gani yake In yau akace na dena son shi zan dena,hala ma zan ce na hakura dashi tsaban biyayyar kawu da mama2
Da dare in yayi rolling akan gadon sa sai yace wannan soyyaya ce?i tot nady can do anything for us..na dauka syyata tafi karfin dokar wasu a zucian nady.2
Nikuma hakan nake daurewa cikin kunci abubuwa sun faru tsakanina mama dayawa wanda suka jefa ni halin kewar iyaye na a karo na farko,she dosnt even pity me anymore har nakan ji kamar ba ita bace1
Kwana biu sai ga Asad ya fara jan jikin sa dani tun ranar da mukayi fada akan hana ni wayar dare da mama ta hana niyi Da shi,sumtimes zamuje schl amma Asad bazai kulani ba har yazo ya dena bari ina ganin sa bacin yasan nakan damu sosai,shima bejin dadin amma haka yake sharewa yana can tare da carmilla a waya suna hira,Se in abun ya fi karfin sa sai ya nemi ya kalle fuskata…few words zamuyi xchnging sai ya tafi abun sa1
A gida ma yanzu baya son zama ficewar sa yakeyi ya raba dare da carmilla awajen party batare da kowa ya sani ba
Fannin carmillan kullum lura da shi takeyi sosai dan har yau tana dakon son sa,duk crazines da wildness din ta wanda yaci ace ya taba wani bangaren na zuciar sa ta bayyana masa amma har yau se taga kamar baya cikin senses dinsa.2
Akwai randa ta lura cewa yana cikin damuwa akai na sosai,he seems quiet nd moody ko da tace masa meye ne sai dai yyi murmushi amma sam yaki cewa komi akai,ranan ta gaji a baxata tayi inviting dinsa dance club na zallan rawa tace toh suje lallai suyi rawa yau,a baya so da kyar dai sanda ta sa shi har yaje, yayi ta dariyae abun sosai cos she cant miss out an kunna music kala kala tana ta lura da shi amma sam yaki ya motsa jikin sa daga ya juya nan ya kalle nan…”ita kan babu irin rawa da twisting da batayi ajikin sa ba”..ahaka har suka ja lokaci sosai har 2pm na dare karshe carmilan ita tasa ya fara jin wakar da akasa wakar tayi masa dadi,the name
Of the song is…”girl like u..
Mawakar sune “maroon..ft cardi B..sai bi takeyi da muryan ta tana dan dariya mai dauke hankali Har ranta tana dedicating masa wakar.”
“I spent last night on the last flight to you
Took a whole day up trying to get way up, ooh
We spent the daylight trying to make things right between us
But now it’s all good, babe
Roll that Backwood, babe
And play me close
Sai tayi wani wining jikin ta..tana shaking gabobin cike da kwarewa tana dada bin lyrics tana kama hannun shi..
‘Cause girls like you run ’round with guys like me
‘Til sundown when I come through
I need a girl like you, yeah yeah
Girls like you love fun, and yeah, me too
What I want when I come through
I need a girl like you, yeah yeah1
Yeah yeah yeah, yeah yeah yeah
I need a girl like you, yeah yeah
Yeah yeah yeah, yeah yeah yeah
I need a girl like you, yeah yeah
I need a girl like you, yeah yeah
I need a girl like you
Kawai murmushi yakeyi in tana zumudin ta,but she neva knew that abunda sukeyi nadransaa yakan sa a wannan yanayi
He wonder when she wll come nd party with him,dance wiith him..twerk for him,he wonder when she wll be hapy arnd him..ji yake kamar ya sace daria da farin cikin da carmila take samu awjen sa ya dora akan nadran sa …but things seems imposible
Daga ranan kuwa a Hakan carmilla ta jajirce kullum salo takan fito da shi na saka shi farinciki wasa wasa har abun ya fara kaiwa zuciar sa…1
Kullum suka hadu se ta sa shi sunyi wakar’ “girls like u”asad tun be iya sosai ba har ya kwaren ce,wani bin suna daria zasu yi wakar tare suna meda words din da wasa,she seems so happy,..shikuma na ciki na ciki kuma yarasa yadda xaiyi ya dawo da nadra rayuwan sa.
Har Ana saura daf ayi exams na kusa da karshe kafin mugama schl din mai gaba daya
Kamar yadda su Molly da rico suka rasa gane kan carmilla haka ma fatima bugaje ta kasa gane min
Asad kullum cikin tunanin mafita yake ganin fa abun na affecting din brain dinsa sosai sai yy relax kwana biu baije schl ba yana gani carmilla xata kira bazai daga ba,dukannin sakonnin ta be bude ba,yana da labarin cewa sau biu tana zuwa ta rakube a gate tana neman sa amma sai yana cewa ace baya nan,..Haka ya ci sati guda yana kin kula kowa sai tunanin sa
Shide He wants nadra,kuma su mamasun kulle duk wani hanyar d zai samu hakan,but since carmilla can go againts her super ambitoius parent sabida shi whay wont nady do this?1
Akan wannan tunanin Hakan yyi ta wala wala baije ko ina ba sanda mama tace da shi kawu yayi tafiya yau da safe zaije bauchi amma agoben zai dawon,ai da hamdala ya barta a palon wucewa yayi ya koma site din sa gashi dama yamma ya kusa rufawa
shiga bathrum yay ya dade yana wanka sannan ya fito yayi sallan magrib ya sauya kaya zuwa dark blues shirt da bakin jeans,ko inansa yayi combin yayi fresh ya de shirya tsaf akan dole yau sai yaga nadran sa.1
9.00pm ya shigo gidan ta kofar kitchen,ya haura cahn dakina bawanda ya san ya shigo Haka ma Mama tana dakin ta.kwance ya tardani ina karatu,ina jin qamshin sa na firgito baiyi wata wata ba ya toshe min baki yana min alaman kar na daga murya ajimu,kan na hankara sai naji da karfi ya jawo hannu na munyi waje,tafia muke babu ko takalmi akafata haka ma be bari na rufe jiki na ba dan daga ni se..light pink top mai siririn hannu akan wani tight blue jeans babu abunda ke haskawa kamar jan kunshin dake kafata1
Duk iya firgici da bugun kirjina na seda asad ya fidda ni agidan mukayi site din sa a Bq,bude kofar sa yayi ya turani ciki ya kulle kofar gam yay masa padlock..a rude na kalle sa nace”Asad..yace shuhh ai wanda kike tsoron baya gari ko?nace asad ba haka bane What we did was wrong be dace ma in zo nan ba,yace nady i know..i swear i wont kisss u anymore..shikenan?
Na kyabe fuska ..to miye ne ka dauko ni?ni gaskiya zan koma gida mama in ta lura bana nan zatayi fushi,yace dont wory abt her na bata maganin bacci daxu she is alredy sleeping in karya ne muje ki gani?..nace ok,so what?ya harareni yace what?u dint miss me?nace i do..so much..sai ya riko hannu na,nadra yaushe zaki karban makanki yanci ne.?did u see how we became strangers yanzu ko irin wayon kinnan bazaki yi dan ina ganin ki ba?..asad na baka bane..i dont want any trouble..”nady if u care abt me no troubl van trouble u,nace asad baxaka fahinci komi ba,runtse idanun sa yy yace ok..i cant tek it anymore nide…kisan yadda xakiyi dani koko kullum in dinga zuwa ina sato ki,da axama nace a’a kam,i will stay this moment amma kar ka sake zuwa,yace hey tsoho de baya nan, harare na bishi dashi,yace so what did u have fo me?nad nadade banji hirar ki ba..nace i just missd u..yace really?nace eh..yace lets go upstairs nd dance toh..Nace wht?yace yeash sai ya zakolu hannu na muka wuce dakin sa,kirjina bakaramin bugu yake ba ina ta waige waige asad kuwa yanall riko ni tsam,sumtimes i cant even stand his breath againts mine,bai kunna music ba ya de riko ni muka tsaya kamar rawan zamuyi,duk qamshin turaren sa ya dulmuye mu..kaina ya dora akan kafadan sa sannan yy resting kansa shima a gefen kunne,nan ya shiga sauke min ajiyan numfashin sa masu taushi har sanda yaji jikina ya sake da shi sosai,’1
Yace…hey pulchtirude…
Ur absence seem scary,dubi inda kika rame baki cin abinci ne..nace eh..yace meyasa?nace naga kaima baci kake ba,kaima ai ka rame,nan ya dago fuskata yace ai dole ne in rame..kinki ki neman makanki mafita..na lura yanzu tsanata ma kikayi nady..
Kallon sa nayi nide Sosai nake son Asad nace”shhhuhh pls dont say that..sai na dan toshe masa bakida tender palms dina,wani kallon yamin sannan ya kyabe baki,nace Asad ure not happy and im not happy to meye amfanin mafitar? Baice uffan ba can se yace ok lets not ague..na dauko ki nan ne sabida i miss u,ina son ki sani zn iya in kome dan naji sautin farincikin ki,blushing shyly nace mmm sai nayi murmushi mai tsafta da tafiyat da zuciya,2scnd ina shiru daga baya na dago nace kaci abinci? Yace uhm uhm..nace me xaka ci to?yace babu,girki zai cinye mana lokaci nasan yaushe zam sake ganin ki?
nace asad hakuri zamuyi kawu zai sauko..yace sai kawun ki yasauko kafin in ganki nadra?na gwalo ido nace he is ur dad?yace yes and ure ma babe,dariya ya ban..”shima sai yy dariar..nadra…nace naaam..yace i wnt to see u laugh like this..ji nake kamar in fashe masa da kuka alokcin ko ze fahimci nauyin dake zuciyata akan mu but i cant …sai na dago na kalle sa da shauki,”Asad am sorry..i cant tek care of u,we r not together any more,siririn hawayn daya kufce min yayi saurin gogewa,”nace banda kuka anan ko?na kira ki dan muyi dariya tare,i miss ur smile ur lafter,pls sing a song for me and dance…nace what?rawa.. Asad ban iya rawa ba,ya hade rai yace yau zaki koya since babu mafita a rayuwan mu..na shagwabe nace pls..yace wait a minute..nan yasake ni ya kunna cd player..’that same song na ‘girls like u” yy playing tana doka sauti me dadi a speaker,komawa yy daga dan nesa ya wani kifta min ido yana me dage man giran sa soo naughty,nan ya fara bin lyrics din yana rausaya wa kadan so funny Track “Maroon 5”
on Bandsintown
“Girls Like You”1
Spent 24 hours, I need more hours with you
You spent the weekend getting even, ooh
We spent the late nights making things right between us
But now it’s all good, babe
Roll that Backwood, babe
And play me close
‘Cause girls like you run ’round with guys like me
‘Til sundown when I come through
I need a girl like you, yeah yeah
Girls like you love fun, and yeah, me too
What I want when I come through
I need a girl like you, yeah yeah
Yeah yeah yeah, yeah yeah yeah
I need a girl like you, yeah yeah
Yeah yeah yeah, yeah yeah yeah
I need a girl like you
…nikaina bansan sanda zuciyata ta wanku tasss ta mance da tulin damuwar ta ba kan kace kobo na soma dariyar asad sosai har ina kyakkatawa,cos da gaske yake miming din..nide ina tsaye in yana yi yana fadan words din wani sa’in har sai ya kawu bakin sa kunnena ta inda zanji words din na ratsa ni…a hankli farinciki ke shiga na tsaban farincikin danake ji har na soma iya wakar iya dede inda yake mematamin,”daya gane hakan sai ya jawo ni munayi tare,”..Abun dariya..yace sai na masa rawa..style by style tango ne,party ne break dance ne..shikansa yayi dariar har yana fadawa akan gadon sa,”..i was carried away so nima dariyar nake har na dawo gfen sa na kwanta yana koya min words din da sauti me tsananin sanyi da tafiyarwa
“Maybe it’s 6:45
Maybe I’m barely alive
Maybe you’ve taken my shit for the last time, yeah
Maybe I know that I’m drunk
Maybe I know you’re the one
Maybe you thinking it’s better if you drive
‘Cause girls like you run ’round with guys like me
‘Til sundown when I come through
I need a girl like you, yeah…
‘Cause girls like you run ’round with guys like me
‘Til sundown when I come through
I need a girl like you, yeah yeah
Girls like you love fun, and yeah, me too
What I want when I come through
I need a girl like you, yeah yeah
Yeah yeah yeah, yeah yeah yeah
I need a girl like you, yeah yeah
Yeah yeah yeah, yeah yeah yeah
I need a girl like you’
Ahaka muka kwanta side by side yana dan shafa gefen fuskata yana min wakar kan kace kobo,”bacci mai nauyi wanda na dade banyi shi ba na bingire da shi.
Haka nan ya zauna yana ta kallo na,tin daga kan haskakun fatar jikina long eye lashes,shaped brow,zuwa lips,komi na sanda ya kalla yana murmusawa,ji yay kamar na kwana anan din but baison na sake shiga wani hali irin wannan sabida shi dan haka can dare ya dauko ni a hannun sa yakaini gida har cikin dakina,a hankli ya shimfide ni akan gado ya rufeni da bargo sannan ya fice yaja min kofa
Washe gari fayau na farka tunanin moment dina dashi ya sake dawomin da sauki acikin zuciyata…am so happy that nagane cewa asad ya soma hakura da duk abunda nace bana so,duk wasan da mukayi jiya be zarce ba..
At arnd 10 am ya shigo,Hakan nan ya bani karamar wayar sa yace lallai in san yadda zanyyi waya da shi ko wani dare.
Tun daga lkcn wayarmu ya xama constant don xaman gida kawai asad yake baya zuwa schl abunsa,kusan kamar duk bayan awa biyu sai ya kirani hakan kuma yasa bai damu da rashin ganina ba tunda nuna waya, a haka har ya rage saura kwana daya birthday na so da daddare yana dakinsa se ya kirani yace “Baby plss ki daure ki fito yau mana, i want to see you”sai na kalli agogo naga har tara da rabi nace “But baka kalli agogo ba ko!” yace “Na kalla mana ai ba dadewa xa kiyi ba” xan yi magana yace “Plssss comon” kamar xan yi kuka bace “Asad…..” Yace “Plss nadi yau ne kawai” turo baki nayi nace “Na ji” daga haka na katse wayar, nayi tagumi, can de na mike ta dau hijab na sa na kashe wutan dakina na fita a sanda yau ko zulai dake dakin kusa da kitchen bata isa tace tasani ba, ina isa site dinsa se ban gansa parlor ba,gashi tun fitowa na gate dinsa gabana ke faduwar tunawa da su mama da kawu da nakeyi, amma cewa da asad yayi babu kowa a wajen yasa hankalina ya d’an kwanta, ba karamin karfin hali nayi na haura sama ba a hankali na bude na rufe door din na nufi kofar dakin sa da sauri na murda kamar me tsoron handle din na shiga snn na rufe, kwance na gansa kan gadon sa singlet da short nicker kadai ne jikinsa, k’in karasawa nayi nayi wata kirkiran murmushi nace “Uhm gashi na xo kawo maka kaina, kaganni? to ni xan wuce….” Mikewa xaune yayi yana kallona, can ya mike ya isa Inda nake,na sunkuyar da kai kamar munafuka, ya fi minti daya yana kallona, snn a hankali ya kai hannu ya share lips gloss din dake bakina nan na dago da sauri mamaki dauke fuskar na ina kallonsa sai dai na kasa cewa komai, ganin yanda ya tsareni da brown eyes dinsa still yasa na sauke idona a hankali, dago kaina yayi xae yi magana muna hada ido ya kasa cewa min komai shima, da sauri na sake sunkuyar da kaina na juya xan bar wajen, ya jawoni xuwa jikinsa murya can kasa yace “baby wait, I….i missed you”lets spend ur birthay togethrr kamar na ranan kinji??kasa cewa komai nayi dan nasan muddin kawu nanan baxan iyaba,hakan dr muka zauna akan gadon muna jiran 12.am yayi few words ne ke giftawa tsakanin mu,sabida nayi dashi ya sa kaya amma hka yaki sam,12 na cika sai ya hade fingers dina da nasa hakan yasa na dago ni a hankali, lumshe ido yayi ya daura warm lips dinsa a forehead dina, da sauri na rufe idona, a hankali ya dinga gangarowa da bakinsa har kan hancina sannan lips dina, lkci daya na rike breathe dina, ya jinginar da ni jikin pillow ya lumshe ido sannan ya hade bakinmu waje guda, asad bai sakeni ba har sae da yayi me isarsa, ko ina na jikina 6ari yake kamar an jona min shock, yana xame bakinsa daga nawa kuwa na sauka da sauri xan fice, bin bayana yayi da rinannun idonsa ya datse kofar fita din, hawaye ne ya cika idona ina kallonsa nace “Ka bude min kofa to” hannuna xai kama na koma baya da sauri, xai matsa kusa da ni na fasa wani ihu da yaji har tsakiyar kansa, bai san lkcn da ya bani hanya ta fita ba.
Tunda na samu na fice na bar wajen asad bai juya kansa ya dena kallo na ba,takaici ke cinsa aransa har y rasa ta ina zai fara seta min kwakwalwata,anan falo yayi zaman diris ya doka uban tagumi har asubah bai runtsa ba..2
Haka nan da safe yay ta kiran waya na amma ban daga ba,sakon shi na karanta”as usual tambaya yake min ko yaushe zan bar tsoron dokar kawu inyi abu dan farinciki na,? Ya riga ya san ina son shi,so aganin sa shidin shine farin ciki na
“Toh why must i stay away frm my happines,sabida kawu da mama?..
Nikuma tunani daban ne dana shi,duk dama nasan ina matukar son shi amma har ga Allah ina tsoron kebewar namu,each time yayi kissing dina nikadai nasan mena keji ajikina,babu tantama in hakan ya cigaba da faruwa nasan zan iya sakar masa jiki har ya zarce which i wll neva want to do har na mutu,naga bazan iya masa bayani a tex ba sai na ce da shi muhadu a schl gobe..2
As usual taurin kai sai Yace min shi baxai ce schl ba sede in fito in same shi a kusa da gen house zai jira ni anan da yamma.
Hakan kuwa ya faru,da yamma lis na zago ta baya ina tahowa duk a firgice nake duk dama nasan mama bata san na fito din ba,Asad yace nady?nace naam..yace kifadamin gaskiya nine baki so im i botherng u?nace da shi no,yace kisses din ne bai maki ba?baki so ko?na girgiza kai,yace nady im i forcing it on u,na dago na kalle sa adame nace asad pls lets not talk abt kisses now,yace to meye ne?im xpressing my self to u bafa cinye ki zanyi ba,abunda kikayi jiya ya bata min rai..dan kadan na shagwabe fuska nace am sorry toh,badan na bata maka rai bane..u knw i chersh evry scnd we spent together,tallafo fuskata yy yace to meyasa kike gudu na,mesa daga na taba ki sai kuka sai ihu?why..kar kice min duk akan biyayya su mama kike hakan..nace asad pls listen,” take ya hade ransa Nace Eh,akwai hakan amma ai su iyayen mune ko?thy have right su hana mu aikata abu,besides ni gaskiya tsoro nakeji,asad
We cant get carried away,kuma ai kasan babu kyau mucika kebewa ko?idanun shi ya gwalo min yace u dont trust me?nady baki yarda dani ba?nace no,no no..ba maganan yarda bane maganan shedan ne….the kissess..are sumting else..kar wata rana muyi abunda zamuyi dana sani,palms dinsa ya hade waje guda kamar me mika rokonsa yace pls stop nady,now i see, wato kema kinje kina jin maganan sa ko?2
nace wa kenan…a mugun harzuke yace kawun ki mana..so u wanna stay away from me cos u think im bad,am a fornicator ko?….a rude nace ya subhanalla asad im saying this on ma own,kuma ai gaskiya nake fada ransa a bace yace min ya isa haka wai ina wani gaskiyar anan,kawai kedai bakii da yancin yin abun da kike so
Se in kawu da mama sun ce kiyi ko ko ki barshi.
Slowly na runtse ido Nace Asad wannan fa biyayya ne ba toyewa wakai hakki ba,kawu ubane awajena,and he is right…mune bamu da gaskiya2
Wani Harara asad ya watsa min Yes he is rght,Always right.. sai kije ki cigaba da bin ra’ayn san,yy tsaki..gashi a zuciye ya furta dan haka na kasa cewa uffan na tsaya ina kallon sa,”ni nagaji da tsoron kin nan,u enslave urself too much nadra
,cin abinci,saka kaya,waya,fita, bacci, now thy decide on who u talk to a time din da suke so?,ke kinma san me kike so arayuwr ki kuwa?da cahn de nasan kina so na amma look at u,u cant even express ur feelings for me in a simple kiss sabida ra’ayin wasu. Im soooi tired nadra..im tired of this attitude..in har ina saki farinciki nd u know my kiss mean sumtin u better show me,or else daga ynzu ni nasan matsayi a rayuwar ki”xan jiraki anytime at ma place in ni wani abu wajen ki zan gani…bye..ya juya ya bar ni anan tsaye ina binsa da watery eyes,zuciya ta kamar zata fice a kirjina Ji nake kamar na bishi na dada jadadda masa yadda nake matukar son sa nake kuma kewar sa atare dani2
Amma baxan iya ba,Asad yana kallon abun da siga daban ne
Nima a nawa fannin lamarin daban ne
Dole ne in kare dokokin addina,im a woman,nd i know kiss is meant for halal couples,bayan nan in akan sake kama mu nasan daga ranar har abada mama baxata yafe ni ba.4
Sai ina ji kamar Zan iya daurewa in bana yawan ganin asad amma bazan iya daurewa wajen daukar laifi da guilt din cewa na raba da da uban sa ba..mama ita ta reni awaje na fushin ta dede yake dana mahaifiyata
Wannan tunanin danayi shi ya bani karfin gwiwa na fita shaanin asad na tsawon kwana biu duk dama da kyar nake coping da tunanin maganganun sa,har cikin zuciyata i want to go to him,i want to make him feel that zan iya yin komi akan sa,amma in na duba dalilai na sai inga sunfi ma’ana da karfi
Asad yasha matikar mamakin kin zuwan danayi,he was pained sosai,amma se be cemin komi ba aransa kiris yake jira ya yanke hukuncin cewa son danake masa ba kamar yadda yayi tunani bane..ba tantama ya amince
Duk abunda nake yi arayuwata dan su kawu ne..but hes finding it hard to believ ace har soyayyan shi ma ba akan ra’ayin kaina na gina ba,in har ra’ayi nane naso shi meyasa banzo ba?2
Da kyar ya aje wannan tunanin agefe,tsaban haushin hakan daya ke ji sai ya zamto ko kula ni bai sake yi ta waya ba,duk tex inna tura gani yake am fooling him…meanigless haka ya soma daukar feelings dina
Nikuwa Bayan Abun ya dame ni sosai bana iya bacci me kyau banji shi ba, gashi har yau be je schl ba kuma be dauki wayar carmila ba bare ya barta ta shigo gidan,kullum ce mata ake baya nan
Sai Ranar sunday da yamma lis ya na zaune a bakin gate shida karen sa baiyi aune ba yaji inuwar mutum a gefen sa,daga sama har kasa ya kare mata kallo,quiet decent bakin abaya ta sa ta daure kanta da dankwali tayi kyau sosai..
Sunkuyar da kanta tayi ta kalle sa cikin sarkewar murya fa sanyin jiki tace “Ina yini” kallonta kawai yake ganin yanayinta kamar ba ita ba yace “carmilla,Baki da lafiya ne?” Kin cewa komai tayi kuma taki d’agowa ya mike tsaye yace “Talk to me mana, what’s wrong with u?” hawaye ya cika idonta ta ahankli girgiza masa kai kalle kallen anguwar yayi yaga babu wulgawar kowa kawai ya kama hannunta suka shiga gida ya kulle gate din, parlor ya nufa da ita bayan yasa ta shiga da takalmanta ya rufe kofar yana kallonta yace “ciwon menene,..Since when?”batace komi ba xaunawa tayi kan kujera ta kwantar da kanta jiki a sanyaye sai ya durkusa gabanta yace”ina ke maki ciwo carmila?”
Xamowa kasa tayi ta hade kanta da gwiwa ta fashe da wata siririyar kuka bata ce komai ba, jin kukan nata ya dinga yi har xuciyarsa sai ya dago hala maybe don ya kaurace mata kwana biyun ta damu hakan.
kanta ya dafa zuwa shoulders dinta da damuwa yace “Talk to me mana, ina ke maki ciwo” kalle kalle ta shiga yi can ta mike da sauri kamar xata fita sai ya rikota xai yi magana ta toshe bakinta tana kkrin kwace hannunta, da sauri ya saketa ya mike ya kama hannunta suka nufi toilet dake parlon da ita, amai ta dinga kwararawa yana kallonta har ta gama tana mayar da numfashi sai ya debo mata ruwa ta wanke bakinta ya gyara wajen ya fito da ita, kwanciya tayi nan tsakiyar parlon tana juye juye, sai kuma ta fashewa da kuka, ya hade rai yace “Kinga idan baxa ki min magana ba ki tashi kiyi tafiyar ki, leave now” mikewa tayi da kyar xata fita ba tare da ta kallesa ba ya bi bayanta da sauri ya jawota ta dan fado jikinsa,ke what hapen?ko baban ki ne?did he hurt u ?rufe fuskarta tayi jikinsa tana kuka a hankali sai shima yy shiru abunsa..
sun kusa minti uku a haka ya dago kanta a hankali yana kallonta yace “look babe You are on ur own in baxaki fada min ba” Sauke idonta tayi bata ce komai ba sai hawaye,asad dan karamin tsaki yaja,”har zai juya ya barta disshashen muryan ta ya tsare sa”..Asad,why r u not picking my calls?ko nayi maka laifi ne..u knw i cant bear any silence from u”muryan ta na rawa…gaba daya sai tausayin ta ya tsaida shi cak..3
Ya juyo ba yabo babu fallasa yace wannan ne yasaki kuka?tayi shiru abunta?yace..ok m sory..im thinking abt sumting i need space shiyasa..
Tace thinking?mekenan haka?pls share with me…u can share with me..yace noo darling i cant,but pls kidena saurin kuka haka, i tot ko bakki lpya ne?ta maida kanta kasa tace yes..im really catching cold,yace really,ai na ga kamar baki jn dadi,u look pale bari na nemo maki magani,zai juya da sauri tariko hannun sa,am cming with u,jikin ta yy zafi dan haka ya tallafa mata suka je bedrom dinsa tare akan gado ta kwanta tana maida numfashi,simple pain reliever ya balla a sachet ya bata da ruwa,tea mai kauri ya hada mata da shi2
Anan Yana Durkushe agaban ta har zufa Ya fara ketowa akan goshin ta alaman zazzabn ya sauka..kallon sa takeyi aranta tana sake sake..”mahaifn ta ya matsa yaji meke faruwa akan su dan baya kaunar ganin su tare,ita kuma ta rasa yadda xata cimma burin ta
Wajen sakala ma zuciar asad soyayyar ta…kalma ukun take jira daga bakin sa,daga zarar ya furta tasa aranta zatayi fito na fito da iyayen ta akansa bata damu ba2
Lumshe idanun karya tayi dan bata ma iya baccin tanaji ya fice yaje massalaci bai dawo ba sai wajen 9.30pm nan ne yaxo ya iske ta a dunkule alaman asalin bacci ne ya dauke ta,hannu ya dora kan goshin ta nan yaji body temp quiet low,jawo ta yyi sannan ya gyara mata kwancya akan gadon ya rufeta da bargo shikuma ya kwanta akan doguwar kujera ya hau baccin sa hankali kwance.
At arand 3am tsakiyar dare ta farka,garau takejin kanta dan haka dakin ta dada kare wa kallo sannan ta sauko ra karaso gaban sa a durkushe,”dan karamin ajiyar zucia ne ya yyi escping lips din ta ayayin data fara kare ma sa kallo,tun daga kan lumshahun idanun sa yabi karan hancin zuwa lips dinsa,komi gwanin sha’awa gwanin burgewa his beards sunyi lufff sun hade da gashi
gashin gemun sa.
“Tace tasan tayi kuskuren wasa da damarta a farko,amma baxata iya dena neman wani damar ba sabida son shi kamar cuta ne marar magani azucianta..
Nasan tun kan ka sannni na kamu da sonka,it was lov at first sight Asad Ko da baka so na ni ina sonka,nd i wll keep trying har se na same wannan kalma ukun daga zuciyar ka.
Baccin yake amma Yanajin komi saboda shi irin mutanen nan ne masu jin magana musamman in akan su ne koda suna bacci..
Washe gari da safe hakan ya farka kamar be san metayi ba,cos besan me xaice mata ba,shide Bayan karin yarda da soyayyar datake masa baya iyajin wani special feeling akan ta har yanzu..
Dawowar shi daga masallaci ya same ta har ta ari towel din sa tayi wanka
Bai tsaya kallon ta ahakan ba sai ya juya kansa can gefe yana mai maida hankalin sa kan waya har ta maida kayan jikin ta asad be dago kai ba,taji haushi,sam bata so hakan ba taso yagan jikin ta koda zainuna kwadayin sa dan tasan ita din me kyauce..tunani take faman yi wanda suke neman xautar da ita,ya tanbaye ta ya jikin tace da sauki..tea da omelate ya kawo mata ta soma ci can tace asad?yace yea..tace pls whats bothering u..i wnt to know..yace mata babu komi,tace hmm shikenan baka yarda dani ba?yace i do..family issures ne shiyasa.,aranta tasan is beyond that sede bata san wacece yarinyar ba ita nadra kawai ta sani Sai ta tabe baki tace toh shikenan.2
yaushe zaka zo schl exams Ya kusa fa?
Yace gobe…i wll c u in schll,tace ok.
Bangare na kuwa
Yau kamar kullum na farka da tsananin kewar sa ina farkawa sai naci sa’a,mama da kawu zasu je can wani kauye ta’aziya so thy wll be going as eary as posible today,Nikadai Inata murna araina,yau zanje ba same asad i want to clear things up,ko da zan fito fili ne in gaya masa abunda mama tace wanda yake ban tsoro a
Raina,7.30am na safe su mama suka bar gida so ko shiga banyi ba na doshi bq wajen asad2
Nayi knocking babu ansa sai na turo na shigo ganin ba kowa a falo straight up na wuce kofar dakin sa,har zan murda najiyi sautin
Muryan mace,wani muguwar sara kirjina yay,”let me have the towel ki bari zan kimtsa da kaina’…No i wll do it bani na saka ba?ta ninke xata kai toilet sai ya fauce,still bata daddara ba ta fara gyaran gado,jawo ta yyi gefe,a dan shagwabe tace pls asad now allow me,yace dagaske nake kibarshi zanyi dakaina,”tace ai ba kai ka kwanta anan ba?yace carmilla pls stop u wll be late,daga bakin door nace what?carmilla?wata carmilla?ji nake kamar an tsukareni da allura nama kasa contrling xuciyata a bangaje na banko kofar na shigo sanda dukan su suka tsorata
Na kare mata kallo
So She is d one?ji nayi kamar in yi ihu ace min mafarki nakeyi..Asad yace nady,a zuciye with furiosity nace who is this?metake anan…,keer na daka mata tsawa ai da gudu ta bude bathrum ta shige ciki ta boye”na yunkura xan biyo ta a fusace Asad ya rike ‘nadra pls listen na bangaje shi hawaye na suka sauko nace waya kawo ta dakin ka meya kawo ta?Asad kana hauka?na dada matsawa baya nace ni kar ka taba ni,tazo ta yi waje..yace not until u listen nace ohhh baxata yi wajen ba?to shikenan am out i cant stand her..a fixge kuma Azuciya na juya Da mugun gudu zan fice ya biyo ni da axama yana kiran sunana naki na kulasa hat sanda muka kai bakin kofa,nady pls stop..da balain karfi na buge hannun sa dake famar kokuwa dani cikin kuka nace kana ban mamaki Asad,i tot ure waiting for me to come, wannan ba muguwa munafukar yarinya nan bane what is she doing hia… akan me?. Asad yayi tsam da idon sa musamman dayaga yadda murya na yake sarkafewa cikin fushi, yace pls calm down nd listen..i wll xplain evrything zan miki bayani,..kuka na dada fashewa da shi nace for how long,asad tun yaushe kake hakan?u hiding me somthing from me”u bring girls?so ure lieng to me?..ganin ina neman birkice masa sai ya dada jawo ni bakin kofar ya tarkato ni jikinsa da dukan hanklin sa ya shiga lallabani ina fincikewa,calmy ya shiga cewa ba abunda kike tunani bane nad,nasan baxaki yarda bane shiyasa na boye maki but im just waiting for a perfect time to xplain ..nace expain huhhh? So this is the time ko mace a dakin ka,on ur bed?wai kwana kake yi da ita?ai da se kace abunda kake so kenan i can secrifce ma self dan in rabaka ka da wannan witch din”nan ya sake ni ya hade ransa sosai amma ban fasa ba wai asiri tama ka ne?ka tuna ko exams baka rubuta bafa kaga abunda tayi maka na cin mutunci shine..yace ya isa nadra,nace ki saurare ni kiji,u need to calm down first zamuyi maganan nan ammma bayanzu ba,nadi kinbi kin daga hankalin ki pls relax..bana son wannan hayaniyar wani zai iya jiyo mu”numfashi nake saukewa kawai na lura hankalin sa sosai ya tashi yace…ok kinga ai bata da lpya ne shiyasa tazo waje na amma yanzu zata tafi,kinji?na runtse ido na kada kafa a masife bance uffan ba..carmilla kuwa duk ta tsorota sai ta labe Tana jin duk draman mu abakin door,jim kadan ya shawo kaina,yace min lallai mu gaisa da carmillan kafin ta wuce gida..se ta tafi zai gaya min komi..haka nan de na gyada kai ya bude mata kofar a sadede kamar munafuka ta fito ganin ma yadda na hade rai yasa asad harare ni a dan dole ma sake fuska ta kadan..,”ajiyan zuciya tayi tace nadra,ina kwana?nace lpya..wani shiru ne yabbiyo baya cn tace pls am sory…i wanted to apologise to u too..nasan nasha bata miki rai but im truly sorry kiyafe min…ji nayi kamar inyi tsaki haka kawai jikina ya ban cewa ba har ranta take furta kalaman nan ba,jin nayi shiru sai Asad yay murmushi yace mata its ok,kar ta damu na fahince ta,yace ko nady?da kyar nace uhmm..yace oya girls reunite u need to shake hands..a ina ki ina so dan dole na mika mata hannu mukayi musabaha gaban sa sannan carmillan ta sabule ta barmu awajen…hanyar data bi yabi da kallo sannan ya juyo ya kalle ni..plsgive me a scnd.. sai ya bi bayan ta,”can waje dan nesa da gate take parking dan haka ya iske ta ya shiga bata hakuri akaina,”itade har yau tana jin tsana na da matukar kishi na amma haka ta daurewa tace da shi my action is justified duk sai ta bashi tausayi data karbe laifin..anan sukayi sallama sannan ta wuce akan cewa zai shawo kaina anjima zai kirata tace ok,be sani ba har ta isa gida babu abunda take muradi kamar taji ance babu ni ma a duniyar kafin gobe.
Shigowar sa kenan ya zo ya tarar da ko ina wayam kofar sa a bude alaman nima na tafi..ajiyan zuciya yasauke sannan ya haura dakin sa sai can yamma muka fara xchanging tex messeg yana min bayanin yadda suka shirya da carmila but da shike ba komi da komi ya fada min sai na kasa gane kan komi
Shide ya gaya mun yadda ta nemi gafar sa da yardan sa,sannan yace min tace tana son sa amma be amsa ba tukun.
Memakon naji sauki sai naji na dada tsorata da lamarin,duk tunani na wani sabon salon wasar take shirin bugawa akan sa..nide bana jin zan yarda da ita har se an yi smester banga ta masa komi ba…but still ina matukar jin kishin cewa dayayi wai tce tana son shi
Kishi me tsanani wanda ya sa nakejin tsanan ta na hurowa araina shiyasa asad ma be fahimce ni ba,wasu xafafan furucin nawa ma har mamaki suke basa.
Yade min fada akan na xauna da ita lafiya,badon naso ba amma hakan na amsa shi but i knw that in ban hanata zuwa dakin sa ba wata rana za’a ganmu a rana
Kwana biu suna waya normally da carmilla sukan hadu kamar yadda suka saba,but this time a kullum Asad sai ya mata labarina,yakan nuna mata am a good one…zamu saba…abubuwa dayawa in yana fada akaina be sani ba wuta yake kunnawa a kirjin ta,amma hakan xata daure ta nuna wani fuskan daban.
Duk abunda ya fade shi a dunkule game dani takanso ya bayyana amma be taba yin haka ba,shide baya son ya furta mata so na yake,ya bari ne sai ansamu dedetuwa tsakanin ta da mahaifin ta akan rayuwarta tunda shi yasan halin data ke ciki and he respect all the secrifice she made to have him..
Bangarena kuwa Kwana biu nayi ban sace jiki na zo site dinsa ba,kishi ya hana ni sakat se in dinga gani kamar kullum carmilla tana zuwa dakin ne
Ranar friday A schl sai na dauke wayar sa na hau bincikawa ai kuwa sega tex din ta”tana inviting dinsa night out,sai yace mata baxai samu zuwa ba,her last replay wai xata zo ta duba sa a gida gobe
Hmm nace na xaro ido nace “What?” Kamar xany yi kuka nace “Me yasa asad ke haka….” Kwafa nayi nace “I know what to do”…
washe gari Saturday bayan azahar Asad ya tafi kasuwa shida mama,nikuma babu abunda nake sai ta kai komo part dinsa tun safe jiran ganin xuwan carmila amma har dare shiru, Ranan lahadi asad yana cikin bedroom ni kuma ina xaune daga wajen part din mu ta waje can ta balcony na tsime ina kniting din table cloth duk don kada ya xargi komai idan ya fito,can da kafa ya dauke sai na fara jin motsin gate dinsa tuni na mike da sauri nayi ta wajen a hankali
carmilar ce ta turo gate din ta shigo sae dai bata bar kusa da gate din ba na labe jikin pillar ina kallonta, yauma Abaya ce jikinta ta daura bakin dankwalin a kanta hannunta rike da key din motar ta, jira na dinga yi ta karaso amma se bata karaso ba, sae jujjuya key din hannunta take kamar Mara gaskiya tana kalle kalle, gani na yi ta juya a hankali xata fita,nayi sauri na fito nace “Keeeee”wani cak ta tsaya sai kuma ta juyo da sauri tana kallona
Fili na fito muna yi ma juna wani matsiyacin kallo, bace “In tambaye ki mana, nan kin ga yayi Kama da gidan ubanki ne ?”
Shiru tayi tana kallona, na mata tsawa nace “Ke kurma ce xaki dinga kallona haka, idan baki fadi me ke kawo ki gidan nan ba sai nayi maki shegen duka wawiya kawai” wani Sauke idonta tayi bata ce min komai ba, a masife naje na fincikota nace “Are you daft? ki fadi me ke kawo ki gidan nan kar in maki shegen duka”..wayace miki mace irin ki karuwa,munafuka na shiga mana gida?hawaye ne ya cika idonta cikin rawar murya tace “nadra Assignment yake taya ni…..”kmr xan yi kuka na dungureta nace “Assignment din uwarki, kina dai xuwa dan ki koya ma Asad iskanci koh? Ance maki shi “bro”stitute ne shi kamar ki prostitute?….” Xaro ido tayi tace “Ni dai ba prostitute bace….” Nace “Karya kike, you are a prostitute….” Ke kika fada min,u said u can do anything to be the best,yau kuma tanan kika koma? Sai Ta fashe da kuka tace “Am not a prostitute believe me….” Shakota nayi a fusace nace “nide Wllh wllh daga yau kika sake xuwa kusa da gate din gidan nan sae na cire maki hakora,slut arniya kawai” sosai take kuka cikin raunin murya tace nadra u hate me so much “..nace yes…even more da kika dawo rayuwar asad,inbaki so in tsane ki sai kiyi zuciya ki barshi Bude kofa aka yi duk muka juya da sauri, kallon mamaki yake mana gaba daya,sai na saketa da sauri, ya karaso a dan tsawace yace “Meye haka nadra?”xumburo baki nayi, ita kuwa carm banda hawaye babu abinda take, duk sai ya rikice ya kuma yin min wani mugun kallo yace “Meye haka nace?” na bata rai na murguda baki nace “Warning nake yanka mata ta bar xuwa…..” Yace Ya isa hakan Hannu ya kai xai jawoni sai na fixge na bar gun a fusace, da sauri ya bi bayan carmila da har ta bude gate yana rikota ta fashe da kuka tana son kwace kanta, ya ki saketa yace “No plss kiyi hakuri frnd, listen to me….” Cikin kuka tace “she hate me,she called me a prostitute,a slut…..” Lkci daya idonsa ya kada ya ma rasa abinda xai ce mata kawai ya jawota jikinsa yace “You are not dear…..”kiyi hkri
Ganin yanda take kuka ya ja ta xuwa parlorn sa, ya fi minti goma yana aikin lallashinta ya lura tana da rauni sosai cikin kukan ta maimaita na kirata munafuka,slut ya fi sau ashirin, da kyar ya samu tayi shiru yana dan share mata hawaye bai de ce komai ba, sun fi wani minti goma a haka snn ta xame jikinta a hankali ta mike ta kallesa tana goge fuskarta, mikewa yayi shi ma ya kamo hannunta yace “Plss am sorry on behalf of my sis, I promise to talk to her fr u” girgixa kai tayi tace “Ni bata min komai ai duk nina jawo,and pls zan dena zuwa tunda bata so,wallahy bana cigaba da bata mata rai,i wont let our reltshp disturb ur family,kayi hakri zamu na haduwa wani wajen,tell her am sory but am not a slut or prostitute ni ban taba kwancia da namiji ba,i might seem bad for ma studies but i have my morals,daga cewarta haka tayi ficewarta a parlorn.
Lumshe ido yayi ya bude shi ma ya fita, main house ya nufa fuskarsa daure
Mama ce kadai ce xaune parlor tana latsawa waya fuskarsa daure yace mama Ina nadra?” Sama ta kalla tace “tana sama lpya?yace lpya ina zuwa pls” saman ya nufa ya bude daki na ya same ni kwance akan gado nayi luff…
Asad yana karasowa cikin dakina ya wani fincike duvet din ya watsar a kasa a firgit na mike ina kallon sa da idanuna wayanda sukayi dishi dishi tsaban kukan takaicin lamarin sa da carmilla danayi”,shima kallona yakeyi..yace weldone, shikenan hankalin ki ya kwanta,kin raba ni da wacce take zuwa duba lpya ta kullum bayan ke kinki kulani?to carmillar tace baxata sake zuwan ba,all thanks to u ur hignesss are u hapy now?..azafafe na murguda baki na kumbara nace yes!ai sai ka fice min a daki,dama bakayi dan in sani ba..nd if she dare lie abt anything dis time i wll do it worst,dan nasan muguwa ce makaryaciyar banza,shiru yy sannan ya sanyaya muryan sa yace hey enough baby..wai mesa baki jin magana ne nace miki ba carmillan da kika sani ba ne wannan ko?she has changed for god sake nadra carmilla wallahy ta shiryu,why wont u c?…tun kan ya gama na mike tsaye a fusace nace dakata min,kai har wani ido kake da shi akan ta?ai da kana ganin gaskiyar ta daba haka ba?she wont have emotionally black mail you yanzun ma Allah kadai yasan shirin ta kuma wallhy nide bazan barta taci nasara ba,a wajena she is still carmila campbells so i wont see anything ure seeing asad,kama dena bata lokacin ka,dan har abada baxan taba yarda da wancan munafukar yarinyar…waima meya kawo ka dakina?me zaka fada min kuma?…in babu kayi waje..i hate her,i hate carmilla..nd the fact that ure still with her anoyyed me…+
asad ji yyi kamar ya bude kwakwalwata ya nuna min gaskiya amma ina,sosai na fishi bacin rai na masife shi,har ya saduda yace kenan bazaki saurareni ba?nace in akanta ne yes..in akwai wani abu daban sai kafada in babu shikenan kayi waje,yace hmm toh shikenan babu,dan kallo yabini dashi yyi sai bai kara minti daya ba ya fice ya kyaleni anan ina faman sauke ajiyan zuciya…
Hakan rayuwan ta kasance mana bama wani kula juna sosai,da kyar nama iya yarda na tabbatar cewa carmilla bata zuwa gidan namu tun ranar…babu yadda asad beyi dani akan tuban carmilla ba amma haka naki firr
Daya lura abun nawa har da wutar kishi Shima sai ya kyale ni,a schl i was literally controlling his movement,his calls,carmilla in ta kirasa wani bin data ji murya na zata katse wayar…Abu daban take gaya masa akaina,takan nuna mishi she is cool abt me,kuma ta fahimce tsanar dana ke matan,amma asad be taba gane cewa carmilla babu wanda ta tsana a duniya kamar ni ba
Aranta bawai muyi fada shine burin ta,
Burin ta in mutu ko in rube a prison inda zan rabu mata da asad na har abada.2
Dan ta dade tana lura kamar a duniyar Asad ni din ta dabance,tagane inhar mun samu sabani baijin ddin komai aransa,but she is not sure ko soyayya ne dan be taba gaya mata hakan direct ba nima duk fadar mu ban taba kawo wannan issure na mata gori akai ba.1
So she is confused abt us har yanzu tana de so lallai ta gane shin tsaban yan uwan taka ne koko akwai wani abu?domin kuwa ranta na matukar harzuka ta in ta tuno fuskata,toh in har nice silar daya sa asad yaki furta mata kalman so ashe baxata iya daurewa akaina nan gaba ba..she just need a proof,tana so taji matsayin dangantakar mu..sam bata son tayi wani garajen.2
Anan kuma kullum nice me zafi,na bi na ishe sa d attitudes akan maganan carmilla,”wani bin in nabashi haushi sosai sai yy ta tunani,in har haka nake jin zafin shi mesa baxan tsallake dokar su mama da kawu akan soyayyar danake masa?..se ya dauka kawai halin kishi ne irin namu na mata,he totally despise the fact that ina nuna cewa na tsane carmilla da duk abunda ya shafe ta2
Somtimes dan ya koya min hankali sai ya ta bani labarin ta,da partyn da suke zuwa da duk abunda sukayi tare da bana nan,kawai haushi yake son ya ban,amma nikuma sai na dauka Asad kawai baya so na ne
Inma akwai son to na carmilla ya danne nawa tunda har ze iya yafe mata ma su dawo abokai..i was feeling down nd miserable kullum bana gane luggan sa,mind dina ya riga ya raya min cewa carmilla ce me matsayin so a zuciar Asad.
Haka rayuwar ta kasance ina me jin haushin su araina danaga asad ya nace kusan kullum sai sun fita club tare,sai na dan ja jiki na na soma dauke kai akan su na dan wani lokaci.
Da kyar nayi concentrating nayi karatu na da kyau
Har ranan exams tazo duka muka rubuta tsaf aka kammala lpya
Ranar da aka gama Asad yaje suna sallama da carmillan a boye,nikuma ina tare da fati wacce kullum sai ta tambaye ni ina asad yake zuwa amma bana ce mata komi
Yau ma har ta min sallama ta tafi baizo ba which is vry unsual of him,dan dama in zamuje hutu shiyakan sa muyi bankwana da kowa musamman ma fatiman dake itace aminiyar mu..
Ina tsaye ina kan jiran sa ajikin mota,yana fitowa daga empty hall sai ga carmillan itama ta fito,in kagan su baxaka axa atare suke ba,sai naji kamar kirjina zai tsage tsaban takaici amma sai be ci min komi ba ya bude min na shiga,shirun danayi na daure fuska ya sa yaji wani iri,ko hirar exams dayake min bana cika amsawa,yana parking na fixge jiki
Na shiga danma kar asan a motar sa na dawo..
Hakan rayuwa ta kasance asad be sauya ra’ayin sa Akan carmilla ba,nima ban sauko ba duk dama yanzu kam ta gama dulmuya zuciar sa har ya amince da ita kuma ayanzu ya yarda bata da matsala dani nice me matsalan,so komi akaina yake yanzu
Su kuma suna can suna rayuwan suna enjoying time kusan all nite suna partyn
Har aka cinye hutu banji dadin rayuwata ba,ranar result display and orientation kawu ne dakan sa ya kaini schl yay droping dina ,sabida daga yau befi saura wata 5 masu kyau mu kammala ba
Long nd Tough semester ne so kusan Kowa yana dar dar da fitowar result,abun mamaki sai gashi yau ba carmilla bace a saman list kuma ba Asad ko noah bane,NADRA MAHMUD ce2
I made the best grades,duk dama nayi baya kadan adacan sabida abubuwan da suka faffaru,but am so pleased to see that cumulative point dina gaba daya befi kiris ya rage ya kamo duka duka na carmilla ba tana 500 point ina 498,Asad dake yana da null semester so he is just 390…ahakan ma babu wanda yakai mu point har yanzu.
Fatima ne take ta zumudin murna nikan be wani dara ni ba duk dama nakanji dadi naga carmila a kasa na
Asad kuwa yasan dan ta kara bayyana masa gaskiyan ta akan soyayyar datake mishi tayi hakan,ya dade da sani carmilla batayin wani karatun amma be yadda cewa xata iya komawa baya akansa ba sai yanzu.
Yasan hakan ba zei mata sauki ba dan ta saba da daukaka, Yanzu Kome zatace ma baban ta oho?tunanin hakan yay driving dinsa ya shiga neman ta can majalisar su da su molly ya ganta sai be karasa ba,ya tsaya daga nesa ya tura mata tex,molly tuni ta gane komi,amma aranta tasha mamakin yadda carmilla ta haukace akan son Asad.3
Wajen da babu mutane ya samu ya zauna har ta zo ta same shi,”da kyar ta kwakwalo murmushi ta maida masa yace “hi,tace helo..so hws ur result?yace lpya nasan kin gani…tace yeah..yace what hapen ya kika koma baya?batace uffan ba ta bashi cold smirks,hannun ta ya riko anashi sofly yace’why?..dad din ki fa arent u scared?tace not anymore…i wanna be happy Asad,beside karatun likitanci nake so ba law ba…but i wll still face his wrath,i wont change ma mind, my dad hate failures nasani amma nagaji Asad,i want to be free..maybe nex time in nayi ra’ayi zan biye mashi..
Sosai ta burge sa data furta hakan,he wish nadra xata iya cewa hakan akan su kawu duk rintsi domin ta samu daman yin abunda take so,hira taja shi da shi tana dada sa shi yana jin tausayin ta,he was like Allah kadai yasan mexata fusknta yau a gida..2
Carmilla data lura da hakan Se ta cigaba danuna masa tana jin tsoron abunda zai iya biyowa baya itama,setace amma yancin ta yafi mata komi,so he suported her 100%.
Yau Har nagaji da jiran sa na bi driver kawu na dawo gida abuna,cahn ya daga wayar sa tana kallon sa yana dubawa bega miss call ko sako na ba abun sai ya dame sa so adan gurguje yace mata shi xaije gida in akwai matsala ta kirasa he wll be there for her…murmushi tayi ta masa godia…dialing number na yayi ya sa a kunnen sa ya mata bye sai ya juya kansa yanakan trying, itade bata dauke ido akan sa ba
with each expression dake fallasa wani uban tension akan fuskn sa tana bibiya kuma tana fassarawa,ta tsane abubuwan da asad yakan nuna akaina,she’s feeling so scared abt us
Ta lura Asad bazai taba nitsuwa ba in babu ni akusa,sannan inba hira na zai mata ba sam basa dogon hirar abunda ya shafe rayuwar shi..dada kallon yanayin sa tayi daha nesa tayi kwafa Kanta sunkuyar ta tana maida ajiyan zucia,can ta tashi ta wuce gida.
Bangaren mr campbells yay tsege tsege da korafai yauma carmilla da kyar ta yanko karya ta seta su,altho mr campbells ya riga ya gano luggan ta tsaff,tabbatar wa ne kawai beyi ba.2
Duk da farin cikin da su kawu suka nuna kan result dina but the fact that Asad be kula ba ya taba min rai matuka..
shikansa asad yana sane da cewa nayi fushin ne sai ya dan kyale ni be sake takurawa ya nemi nin ba
haka har dare yayi nayi bacci na da tsananin bakin cikin cewa Asad is back with carmilla,ba karya abun na cin min rai,haka bacci ya dauke ni da damuwar su araina.
Washe gari ranan asabar ce dan haka bansa yin aikin komi a araina ba se tashi yin sallan asubahi,to my wildest suprise,wani daddan qamshin dark purpl lavender ne ya dulmuya kwakwalwata ya cakuda zuciyata ya kuma sana bude ido na a baxata,’white teddy bear nagani ta rike pure red banquiet a katon package,an jingina sa a pillown dake kusa da ni daf daf fuskata,mamaki ya sa nakai hannu xan dauka wata hadaddiyar silver card ne ya fado,da sauri na dauka,its say kiss before i open,daga ganin rubutun Asad naji na mance da komi sai zuciya na yafara yawo a sararin samaniya ina ketare gajimare,”..haddaden words din nake bi wanda sukayi kama da sautin zuciar sa..
Yau su mama zasu je taron addini na kungiyar fomwan,i gues shiyasa ya gayyace ni dinner yau for the first time zamu fita shakatawa tare,i knw he wanted to make me feel that he is happy abt ma success duk dama yaso abun yafi haka..
Aransa yaso da tun a schl agaban kowa ya nuna min farincikin sa,but he dint sabida tunanin halinda carmilla zata shiga ciki.
Sam baya son yayi abun da zai nuna anci mata fuska bacin duk akansa take kokari,shide Tausayin rayuarta yake,yana kuma fama da rudanin sanin cewa bazai iya taimaka mata akan soyayyar ta agare shi ba
Zuciyar sa ta riga ta zabe ni…its true that asad baxai taba jin son wata ya mace aransa kamar ni ba.
By 4.pm na shirya tsaf ina qamshi duk da su mama basa nan amma a sace na fita na jira shi acan kwanar anguwar mu anan ya zo ya dauke ni da mota muka shiga zaga gari
Nayi kyau na fitan hankali..irin dressing din huce takaici nayi..ina jan aji ina dan kamewa.
Aikuwa Tun shigowa ta motar ya riko hannu na yana wasa da shi at d sametime yana driving,na lura yau asad kasa dauke idanun sa akaina yy tsaban rudewar da kwaliya ta jefe sa aciki……
Pure red A shaped gown me three gtr hand ne ajikina agogon DG na baki kirin nayi rolling da blck arabian veil bakaramin fitowa a siffar larabawa nayi ba,material din nada laushi dan haka dinkin ya ke kwanciya kadan a jiki na,ga baki daya dau red lips stick yaji lining ya bada shape me kayatarwa,..daga mun hade ido Asad sai yy murmushi ya dage min kafadar sa ko gira.1
A bakin wata shirgegiyar shoprite muka fara sauka,side by side muke tafiya har muka isa fannin kayan mata,cemin yy na dauki duk abunda ya burge ni..i laugh..araina Nace yau kuma ni zancinye kudin?..ba bata lokaci muka fara shoping tare,inayi de ina jan aji..tunda nasan ba wani dukiyar kansa ya tara ba,but shikadai yasan cewa he does alot of things for US law comissioned service ta internat kuma Allah kadai yasan nawa suke biyan sa.1
Dayaga ina yi kamar ina tausayin kudin sa sai yashiga taya ni kwasan kayan dunia parking alot of lingeries kamar wanda muke siyayyar kayan auren mu..wani abun in ya dauko yana gwadawa ajikina kunya yake ban,amma bantaba ganin ranar da asad ya ji kunya ta ba..kudi me yawan da banyi tsammanin yana da su ba ya cire catin sa ya biya, tsaf aka shirya mana a two heavy shoping bags,nashi ne dan karamin dake turare da agogo kawai ya siya makansa.1
Muna barin wajen mukaje park daga nan muka nufi wajen dinner daya shirya mana by then its already getting dark waje ya fara rufewa..amma da shike mun san su mama sai 10pm zasu dawo sai muka mance da komai
Daga ni sai shi awajen two seat ne so muna facing juna,Favourites dina duka aka kawo da ice creams da dersets kala biu,daga ganin oder kasan nan ma kudin ya kashe min,muna ci muna hira me dadi kamar bamu da wata damuwa a duniar mu,duk sanda muka hade ido sai na shake,dan Asad kallo na yake kamar zai cinye ni,,”sai na shiga duniyar tambayan kaina?meyasa duk ranar dana shiga kokonto akan matsayi na awajen asad sai yayi wani abu da zai kore min tunanin?his stares nd gaze already reveal to me that he loves me to death amma mesa bazaai furta min ba..
Aikuwa kamar tunani daya muke amma shi sai baiyi shiru ba,yariko hannu na cikin nasa yace nadra,nace naam…yace da gaske kina so na?murmushi me hade da tsaki nayi tsaki
Ban amsa shiba
Yace answer me mana nace eh,meya faru?aure na zakayi ne,im ready when u go on ur kneess now …cikin wasa da raha na mika masa farare sol din yatsu na,..murmushin da ban taba gani akan fuskn sa ba ya kufce masa ya riko hannun nawa sanda yy 3mints yana shafawa,can ya ce nadra..ina so muyi wata magana..am serious abt it?i wanna tell u what i feel abt us…kirjina na ya buga..sai na tuna all ma life nayi dakon jin wannan kalaman…da kyar ma na seta nunfashi ya fuske nace ok..what did u feel?wani shegen sauke ajiyan zuciya yayi sannan ya kamo hannaye na duka,ya fara da cewa nady…kece..sai gyalen wayar sa tayi kara,out of nervouness yace min 1mints pls,ya sake hannu na ya zaro wayar sako ne daga carmila”..
“Hey,where r u? Im in deep shit..like i want to die right now..pls meet me now if u care, am at dolls nd cruizers garden..3
Suicidal tots?Kirjin sa ne ya buga dayaga hakan,damuwar sa me zaice min in fahimce shi so ya karance sakon yafi sau uku,aransa yana so ya furta min sirrin zuciyan sa..he want it to be a suprise for me,he wants to propose, aure na yake so ya nema ayau… da har zai yanke hukunci baxai je ba sai ya tuna ashe fa tun da suka rabu a schl da carm din beji ya take ciki da baban ta ba,sai ya dago kai ya kalle ni nikam nagama lura kuma nagane waye ne,”a dan sanyaye yace nadra, na bata rai nace meye?yace pls can u give me somtime zanje wajen carmilla ta tura min tex kuma inaga kamar akwai matsala tsakanin ta da dad din ta,kamar bazan amsa ba de nace so what?yau kaine zaka raba su i tot thy r allies in evrtying,yace ohh ma god nady,inje?wallhy yanzu zan dawo..zamu karasa maganan a gida ko?na sunkuyar da kaina a dakile nace ok..baiji dadinyadda na amsa ba amma hakan de ya tarkata ni ya aje ni a kofar gida nikuwa ko sake juyawa in kalle sa banyi ba..2
Da sauri ya nufi wajen carmillan,dols nd cruzer mugun haddasen waje na zallan first class ke zuwa wajen..
Yana shiga wajen Akan Bar chair dake Chan dungu ya hangota tana shan drinks jikin ta sanye da wani kafurar gown mai tsiririn hannu tsabar kyan datayi kamar a sace ta…asad yace hi da sauri ta tashi ta rungume sa,sai ya dan ja jiki kadan be bari sun jima ba..r u ok?tace yes..bakin ta a wangale tana kare masa kallo dan kayan daya sa shima bakaramin daukar sa tayi ba1
komi ajikin sa maroon nd black,he look matured nd very handsome,gashi dama an gaya mata
Yau dani ya fita muna zaga gari shiyasa ma takasa danne zuciya tan ta ta katse moment din namu da karyan datayi masa a tex.3
Tace u look nice..ina ka fito?yy kwafa be ansa ba yace ohh i tot u needed some help,har na tsorata?ta kyabe baki tace uhum ai baka ansa tambayar ba nace ina ka fito haka?yace no wher,i was doing sumtin very important,tace important hun?yace yes..shiru tayi dan bakaramin zafi taji daya furta hakan ba
Its alwys nadra,meyasa?sai ta dan dauke kai cikin danne boyayyen fushi,muryan sa ne ya sake katse ta yace lpya kuwa?naga tex,sai ta juyo da idanun ta dake cike ds wutar kishi tadube sa kasa cewa uffan tayi
Hannun sa ta kama sukayi waje ta baya Tana cewa come ahaka sukayi ta tafiya,akan wata 2 faced chair suka zauna abakin ruwan pool wajen yay shiru amma akwai haske sosai..sanda suka nitsu sann tace Asad..text din dana tura maka ba gaskia bane,ni lpyata lau actually so nake kazo nan,”i really missed you..nan ta dan fara gaya masa yadda sukayi da baban ta jiya..sede yau daga uhmm,mmm ok..bai fadi wani kalma me ma’ana ba,tunda tace karya tayi sai duk hanklin sa ya bar nan ya koma gida sabida yasan ina fushi da hakan..
Carmilla tana ta kallon yanayin sa yau ko Drinks din ma be sha ba,time to time hanklin sa nakan wayar sane Bayan kamar 1hr yace mata zanlije gida yagaji..sam taki ta barshi tambaya akan tambaya har sanda tayi ya gaya mata tare da nady suka fita,tace to yaushe zai fita da ita?yace zai gaya mata amma bayau ba tace toh in har ya wuce gobe ita xata sa masa rana kuma in tazo dole ya bita,hmm kawai yace kan ya hankara ta bata masa lokaci sai wajen 10.30 suka bar wajen,tun a hanya yayi ta kira na ina kallo ban daga ba,hakan kuma nayi barci ban sake sanin meya faru ba.2
Washe gari da ssafe mama taci karo dashi wai yazo gaisuwa,suna kammalawa kafin ta motsa har ya sace jiki ya haura sama can daki na,already na farka hijabin danayi salla ne ma a jikina ina karatun qur’ani,normal muka gaisa,sai ya fara cemin nayi hakuri,nide ban dau abunda da zafi sosai ba amma cewa dayayi ai wasa ma tayi masa raina sai ya harzuka,she ruin my moment akan wani wasan banza tsaki akan tsaki,sanda Asad ya dakatar dani,wai meye ne kike yawan fushi?nace aikin banza ai a hakan zata kare munafuka..yarinyar bata da gaskiya arayuwanta,yace nadi akan wasan datayi ne zakice haka?nace ai kullum a abun wasa ta dauke kai..yace ok wheva…gwara ita yancin kanta take nema,nd she s happy…nace im also happy,yace a’a kam ure not,shiyasa ma take burgeni…nace fiye dani ko?sai yy shiru..”Asad kawai ka fada abunda ke ranka base ka walakan tani akan kowa ba,da dagon murya yace ya isa…gaskiya ne baki so nadra,abubuwab da yakamata ace kin yi kenan makanki amma kin kasa to meye naki najin haushin ta dan ta san yancin kanta?7
Nace inzuwa kayi don kayi camparing dimmu sai ka fita,i wll not disobey ma parents musamman in nasan sunfini gaskiya,sannan ni ba algunguma munafuka,mai fuska biu bace kamar wancan budurwan naka…idonsa ya kwalo yace budurwa na?bance komi ba na murguda baki..dariyar ne ya so ya kufce masa amma yaga yadda na haura sai ya gintse yace kyaji dashi dai,nide tinda bazaki fahince abunda nake gaya maki ba,shikenan kicigaba da rayuwan kangi,as for me babu wanda ya isa yasa na tsani wani a duniya musamman ma in be min laifin kome ba,i wll support carmilla atleast she show some courage for what she feel..bata rai na nayi sosai…nace Allah bada sa’a..zai matso kusa dani na wanka masa mari a kirji a zuciye nace pls leave..bana son ta,bana son carmilla nd i wll neva like her
Dan Allah ni ka fice min..
“he hate when i act dis way sai ya ji haushi na sosai ransa adan bace yace “fine..toh karki so tan..nikuma bazan tsane ta ba…tsaki na ja masa wanda ya dada kular da shi a zafafe ya juya ya fice min a dakin ko jamin kofa baiyi ba
Na dade ina tsaye nikadai ina tare hawaye na can na juyo kenan zanje na ja kofar sai naji wani sautin katai da balbalin masifan muryan kawu ai a gurguje na sauko ina lekewa sai naga kawu da mama da asad a tsakiyar su,kirji na ne ya buga na dauka ko akaina na ne, dan naji kan maganan sai nayi shahada na fara saukowa kasa
Nima
“Ure coward..kawu ya watsa ma Asad hotona guda hudu a fuskan sa…” Abun kunya ka dade kana jawo min,rashin mutunci ka dade kana debar min,tozarci da bakin ciki shi kawai kake cusa min Asad..duk matan dake duniya ka rasa wacce zaka na yawon tsiyar ka a gari sai yar arna?yar gidan mutumanen da basu san darajan dan adam mugaye..
waye besan “the campbells” ba?1
Toh bari kaji in har wannan rayuwa xaka zaba yau sede ka cire ni a layin uba a wajen ka,bazan haife dan da zai jawo min cin mutunci ba,kai din wa?kai din banza what have u achieved in ur life in banda shashanci da rayuwar karya da rashin tarbiya,ina gargadin ka asad,daga yau wani yazo har inda nake da sunan zaija min kunne akanka wallahy sai na maka kullin da baka tsammani..bakai ka raina ni ba?kaje duniya ce ai zanga ni ko xaka motsa in babu albarkan Allah akanka..nidin daka raina wata rana dole nine zan maka rana
nonsense..fita kaje cahn ka fice min a gida na nace…1
A mugun fusace Asad ya dago kai tsaban ransa ya baci idanun sa a rufe kamar zai bangaje kawun ya zo ya fice,kawu ya cigaba da azalzalan masifa cike da damuwa da rudewa mama tabi bayan Asad..
Nikuwa A tsorace na karaso na rakube akan tile na gaishe da kawu,be amsa ba ya shiga tambaya na ko na san carmilla
Nace eh nasan ta,nima masifan nasha kawu yace mesa ban gaya masa Asad yana kulata ba,yace nasan uban ta kuwa?na girgiza kai hawaye na nake tarewa,Anan kawu ya gaya min halayen mr campbells da duk wani akidar sa na zalunci wanda kusan kowa ya san shi da shi,kawu ya sa na kwaso hotonan tabbas kayan da ya sa ajikin sa muka fice jiyan ne da alaman wani ne ya dauke su a hoto basu sani ba1
,”sai yace min yau ina zaune a office ina,sai ga aika daga can sama ,naje har gaban manyan mu wanda suke bani girma suna dauka na malami,amma gues wht akan magann banzan yaron nan yau sanda naji kamar in nitse kasa, .baban yarinyar nan dakansa yazo dan yaci fuska ta,cewa yy na bar dana yana yawon banza gashi zai lalata masa yarsa,har yana daukar ta suna fita da dare,nayi kokari in kare asad a matsayina na mahaifin sa sai gashi am bani hotona dake tabbatr min a hakan ne,nine campbells zai koyamin tarbiyan yaya?cemin fa yayi ina daure ma Asad gindi yana iskan ci da mata awaje..yanzun kunmin adalci kenan nadra?duk kokari na akan ku?ashe Asad mutunci na yake so ya barar?,me xaiyi da kafura yar gidan matsafa mezaiyi da ita inba iskan cin ba?yanayin muryan kawo gaba daya ya sa jikina yy sanyi..dan bakin ciki da jimami kawai yakeyi…na soma kuka a hankli ko da ma zai sauko amma ina na lura yau Ransa ya sosu sosai.1
Haka nayi ta bashi hakuri har ya haura ya barni anan,gaba daya sai naji Asad be kyauta ma kawu ba…i hated her frm the beginning ni banga dalilin daya sa asad ya nace ba,daga nan na qudira araina cewa duk abunda Zai bata ma kawu rai munyi baram baram
Bangaren Asad kuwa da kyar mama ta shawo kansa,dan ya daga mata hankli sosai sai ya fara mata hawaye yana memeta kalaman debar albarka da nuna ko in kula akansa da kawun ya furta,..ya za’ayi ya haife sannan ya ce dani dan iska..mama mesa bazai tambaye ni gaskiya ta ba,wato kenan ya amince zan iya aikata komi ko?mama tana kan rarrashin sa yana borewa tace to wacece yarinyar asad dagaske ne kana neman mata?..yace mama nifa bana neman kowa,anan ya bata labari tundaga farkon haduwar su har yau…yace wallhy tayi nadama sabida ni take nemar makanta yanci arayuwan ta,laifi ne in mutum yayi abunda zai saka shi farinciki?mama ba abun alfahrin ku bane ace nayi sanadiyar da wata ta fidda kanta cikin kunci..sabida ni rayuwan yarinyar ta ya sauya,she is free nd happy now,nadra ma taki ta fahimce ni ne sabida sam taki jiinin ta,ita de ra’yin shi kawai take bi ,to nide wallhy nazan tsane kowa sabisa ra’ayi ba,banga me ta min ba..ko tsine min xa’ayi sai dai ayi nide baxai kama ni ba..4
Mama ta tsawatar masa..tace ka nitsu,ai nina fahimce ka amma asad mesa baka fada min tun frko ba,yace ai kema baki so na,azad ne danki kuma raayin baba kike bi,kawai ku tsine min din tunda bakin ciki da tozarci kawai nake saka muku da shi,sosai hanklin mama ya tashi tin tana masa fada ta dawo lallabasa kamar karamin yaro tana shafo fiskn sa tace no my son kar kace haka…ni ina tare da kai babu wanda ya isa ya sake saka furta wannan kalma..zan masa bayani shima ai besan komi..inade kace ba soyayya kukeyi ba?yace eh ni wallhy bana son ta kawai temaka mata nakeyi,mama ta cigaba da bin bayan sa tana lallabasa har suka rabu..6
tana tunkurar kawu da zancen kuwa ya fatattake ta yace mata ita take daure ma asad gindi,ita ta lalata shi..bata gaya masa gaskiya,a karo na farko mama sai tayi fushi da kawu,aranta ta soma yarda cewa kawu baya adalci ne ma Asad sabida tsaban ra’ayin tsana dayake masa,sam batayi la’akari da girman bacin ransa ba.
A kwana biu kacal mama sai ta sauya halayen ta,ta rufe idon ta tsam in magana akan asad ne,sai ta nuna bayan shi xata bi karara Hakan yaban mamaki sosai,da ace duk zasu zauna a warware maganan da abun bazai kai ga hakan ba
Nikam ba tantama ina bayan kawu,bawai dan natsane carmila ba but sabida bana goyon bayan abunda xai zubda ma mahaifina kima da darajar sa,akan haka mukayi baram baram da Asad,aganin sa rayuwata gaba daya ma kawu ma sadaukar kuma shi baxai tsane carmila dan kawu ko ni ba.
Hakan rayuwa ta cigaba,sosai Asad ya kullace ni dani da kawu,gaisuwa na fatar baki sai ya daure yake saukewa be kuma dena kula carmila ba mama ma haka ta rufe ido ta dinga bin bayan sa,tun tana bada kawu mamaki har yay shiru ya zuba musu ido+
In abun sun yaci masa rai sede ya kirani dakinsa ina durkushe agaban sa zaiyi ta gaya min abubuwan da suke faruwa da shi yana na me min nasiha ahaka se naji na kara fahimtar kawu wato son dayake ma Asad ne yayi masa yawan da shiyasa gaba daya dukan mu bamu gane tsaurin sa ba.1
Yana son dansa yaxama nagari ne me amfani a rayuwa sabida yasan haifar dan baiwa kamar Asad wani babban rahma da Albarkan Ubangiji ne agare shi..Sosai na soma fahimtar kawu,na lura duk sanda yayi ma Asad fada shikansa baya jin dadi a zuciar sa bare yanzu da Asad din ya baude ya nuna masa babu wanda ya isa da shi akan wasu nadaban.1
Shakuwa ce na ban mamaki ta fara kama zuciyata game da ra’ayin kawu,duk nasihohin sa akan gaskiya ne sumtimes nakan kwana ina tunawa da maganganun sa
Ahaka har nashiga yin naxari hakan ya sa nida kaina sai na fara fahimtar menen rayuwa ta?mene ribar rayuwa ta?dabi’u na marasa kyau duk sai nakejin kyamar su araina kalaman kawu se suka zamto kamar fitila a zuciya ta1
Asad kuwa haushi na yake ji kamar ya mutu,ya sha kai magana na wajen mama,kuma a kullum yakan gaya mata cewa bani da rayuwa se na biyayyar kawu..ya gwada ma mama cewar ko ina ganin gaskiya zan tsallake inbi karya in de akan kawu…mama da Kamar bazata yarda masa fully ba sai ranar da ta tambaye ra’ayi na akan tarayyar asad da carmila taga yadda na nuna mata kwata kwata banayin carmila,she can understand inde akan zallan son asad ne,amma data lura har da Zancen kawu araina sai ta biye ma Asad.1
Haka muke rayuwar mu,Asad ya dena kula tsabgata kullum aransa ya kan aje cewa ko da ya furta yana sona din in kawu baice in so shi ba to zance a’a..1
Har Ana saura sati biu mu fara final year programes,gashi dani da Asad da carmilla definatly acikin mu xa’a nada best,nd student of the year..
Bamu da labari Ashe Mr campbells obasi gaba daya ya sarkafe komi ya mana mumumnan tanadi,ahalin yanzu tako ina yana bincikar yarsa game da Asad amma ita kanta bata sani ba,halin da ake ciki duk abunda yakeyi matakin farko ne na tarwatsa rayuwar mu gaba daya,ko da aka gaya masa cewa yarsa carmilla wayo take masa dan tana son Asad cambellsyayi bakin cikin da baiyi a mutuwar iyayen sa ba hakan kuma ya zuba mata ido,sai ya fuske a hnkli ya fara baxa wasan sa ta kan kawu.1
Shikuwa kawu tunda yaga asad ya baude mama ta goya masa baya sai ya dena masa akan fadan komi,no one knew that bakara min tijara mr campbells yake sawa a ma kawu awajen aiki ba.1
Yau in be masa dakan sa ba,to gobe zai hada masa kulalaliya awajen ogogin sa
Kawu se ya zamto babu yadda ya iya face yayi ta bada hakuri,dan kuwa mr campbells ba sarar shi bane wajen dukiya bare sanin manyan mutane.
Haka kawu yata danne bakin cikin tozarcin dayake sha yana jiran ranar da zai cika fam ya sauke mai kankat akan Asad.
bangaren carmila ma sam bata cikin hayyacin ta,duk iya kokari tayi akan Asad amma har yau babu sakamako me kyau daga gare shi,its seem like kalma ukun nan baxai taba fitowa ba
Musamman ma data lura kamar damuwar dayake ciki ya ci uban nada can,deep within him yana jin axaban rashin jituwar sa da mahaifin sa amma taurin kai ya hana sa banbance gaskiya,ga soyayya ta dake damun sa..duk burin sa befi muyi aure watan da ze kama ba datss in mun kammala schl,amma yanzu daya fahimce soyayya ta akwai aya akai sai zuciyar sa ta karaya gaba daya,shide yy rantsuwa aransa cewa bazai aure wacce bata son shi dan ra’ayin kanta ba..carmila daga gefe kuwa ta dade tana lura a ko wani event har ta fahince cewa Muddin taga Asad yana cikin damuwa yana kuma shahashare ta to akaina ne.1
Da wayo itama ta fara bincika wayar sa tana bin tex messgs din mu wanda suke da bala’in yawa dan wata rana anan muke chats
dan haka iya wanda hannun ta yakai kai takan iya karantawa daga taga ya matsi kusa sai tayi sauri ta aje,a haka har ta lura cewa akwai matsala dan bata ga dialled call ko reveiv call har kusan wata guda,kuma tagama lura da yanayin chat dinmu na masoya ne masu matukar son juna,she died many times a zaune agaban sa amma be gane ba,a ko yaushe takan so ta dan gwada kwanciya jikin sa kota rungume sa amma duk sanda tayi hakan se taga yana kakaucewa,gashi ta karanta a tex ta gani tsaf har fada dani yake akan kisses.
Zazzabi ne yake cin ta kullum in ta kwanta da tunanin Asad ni yake so ba ita ba,kukan rasa shi a matsayin masoyi ta dade tana yi a zuciyar ta..
Amma sai taji kamar baxata iya daukan matakin komi ba har sanda Asad ya dena boye boye ya fada mata oficially cewa yana sona.
Hakan ta rike wannan damuwar aranta amma bata taba bari ya bayya na a fili..a schl xaka ganta tana sha’anin ta da su molly brazy sa rico daga zaran taganni seta kasa boye sirrin zuciar ta sosai molly ta fahimce komi,ahaka babu yadda batayi da carmilla ta gaya mata meke faruwa ba amma ina sede in ta tuno ni Asad ya zaba aransa ba ita ba tayi ta ma molly kuka.
Molly kuwa kullm acikin zugata take akan inde akan son asad ne taje kawai kai tsaye ta tuhume sa
To Ranar ana saura sati guda a fara final competion,sai ta sace jiki tazo gidan mu wajen asad pretending to be sick ranar yana tare da ita a dakin sa throut sede ta kasa tambayar sa komi akaina tsaban tsoron amsar da zata amsa wajen sa..washe gari da safe me gadi yana ta ziriya da aika akan azo a daga mota a hanya kawu ze wuce,Ashe tsabar damuwa ma tayi wrong parking ne,asd yace to tayi sauri ta shirya ta fice sai sime sime takeyi a dole tana so ta cimma burin ta,tana so ya fada mata wacece nadra awajen sa apart from family…
Awaje kuwa In ran kawu dubu ne to duka ya riga ya baci
Musamman daya lura me motar nan fa wajn Asad ya zo,gshi ko karyawa beyi ba ya fito yana sauri zaije meeting,me gadi yanata wala wala da abun ya ishe kawu a fusace yay cikin gidan har dakin sa
Ya kwankwasa asad ya dauka ko me gadi ne,sai ya fara ma carmilla surutu akan tayi sauri mana ta saka kayan su fita,aikuwa kawu yana bude kofa suka yi ido hudu wani dum kirjin sa ya buga ji yay yawu ya dauke abakin sa cak,carmilla sai faman gyara zaman towel din take bata ma lura ba motsin ta yasa kawu shigowa dakin sosai yy gyram murna a firgit ta juyo suna hade ido da a mugun tsorace tayi kasa tana rufe jikin ta da bed sheet,kasa kasa asad ya sauke kansa kawu ya dade yana binsa da wani irin mayuwacin kallon fushi,beci uffan ba ya juya ya bar dakin1
Kawu tsaban yayi zuciya hakura yyi da shiga motar ya tafi da kafar sa har bakin main road ya tara na haya aka kaisa office,ganin yadda asad ya daga hankali ya rude yasa a 360 carmila tabar gidan,shikuma part din mama yaje ya na me fayyace mata komi,dake kawu ba dadewa zaiyi ba by 10 ya dawo har yanzu Asad ne bar wajen maman ba nikuma na dade da isa schl bamma san meya ke faruwa..
“Koda suka same shi a falon sa mama ta kawo bayanai tana dada tabbatar masa ai yar carmbells din ne ma wai batta lpya ne shiyasa tazo,Kawu ji yy kamar zeyi musu kuka tsaban takaici,se yaki sam ya daga muryan sa yau..duk bayanan su yana shiru.a rude Asad ya fice ya bar su nan ne kawu yace ma mama in har auren yarinyar zaiyi ya fada mashi..babu matsala ko gobe ne zai je ya nema ma asad aure tunda auren yake so…mama tace ah’a ,sam bahaka bane ai asad taimako ke tsakanin sa da carmilla,in ma auren za’ayi masa ai nice matar sa…tace ai sai a daura musu auren da nadra..2
Daga furta hakan Kawu ya kasa hakuri wani tsawan baxata ya daka ma mama sanda ta dafe kirji..Yace dan naki ne zai aure yata?Allah ya sawwake mata..ai lalatace sai lalatacciya,baya isa bane ya kawo mace dakin sa suna kwana tana yawo tsirara agaban sa ba?sai yaje ya aure ta..yata kam tafi karfin sa..1
To akan maganan ba karamin drama
Ne ya afko tsakanin mama da kawu ba,mama har tace xata yi yaji ta bar masa gidan tunda warayya zai nuna akan danta.1
Tace shikenan badama asad yayi temako?
Ta nace da maganganu masu kona da zafi,ta tuhumi kawu da lefin jefa asad acikin duk wani rayuwar dayake ciki
Wannan abu sosai ya girgiza ran kawu,idanun sa sunyi jazir fiye fa ko wani rana,mama tana ta kuka gaban sa tana zabga maganagnu abunda bata taba yi masa ba ,jiki a sanyaye sai yace mata tunda komi laifin sa ne shikenan..taje ita ya barta da ragamar komi akan asad tunda ta ce nadra xai aura,suje su sasan ta kansu a gobe goben abashi amsa jibi shi zai daura ma Asad aure.1
Duk abunda sukayi mama ta mayar ma Asad,sede he dint like the idea that xa’ayi masa aure a wannan sigar kuma da ni,when he is not sure ko auren so ko auren biyayya kawai zanyi da shi ba.
Da dare kawu ya kasa danne zuciar sa sabida sosai mama tayi condeming din tsarin sa ta inda sukayi masa illa sosai..sai ya akaika aka kirawo ni,dani da mama ya aje ni a tsakiyar su,ya fara tuna min amanar dake tsakanin sa da iyaye na,yace min aure mama take so za’a mana da Asad
Amma yana so ya roke alfarma ta,na daure na karbi hakan a matsayin jarabawan rayuwa ta,kar na dubi halayen su ko na asad,amma ya bani dama daga yau zuwa goben in har ina da sauyin ra’ayi na fada masa shi zai tabbatar da anmin abunda nake so..tausayin sa ya kama zuciyata,sai yau na dada tabbatar da son da kawu yake mana
uwa uba beman ta da ni amana bace awajen sa,gashi kuma buri na na aure Asad, dan haka babu wani tantama na budi baki na amsa bukatar kawu cikin nuna masa ni me masa biyayya ne a duk yadda takama..albarka yayi ta sa min har na bar wajen
Still washe gari mama ta zayyana ma Asad duk yadda mukayi da kawu akan auren..
Cewa danayi zan aure sa kusan wani babban burin sa ne amma se yau hakan be faran ta Masa rai ba,sabida ya sa aransa sabida kawu na amsa,kuma kawu gani yake kamar ya masa favour ne daya bashi ni1
Aransa yana matukar jin bakin cikin da kawu yanuna karara cewa ban dace da Asad ba kawai de za’a laka min shi ne.
Kwana asad yy cikin tunani,nikam ban wani daga hankli na ba,washe gari da sassafe yasan kawu zai kira mu dan haka ya turamin tex na fito na same shi daf kofar baya ta kitchen..
Sanye da white jallabiya He look pale kamar wanda yay ta kuka haka nan de Muka gaisa,a nitse ya fara maidamin abunda ya faru wanda ni ban sani ba…sai yanzu ma na fahince me yakawo maganan auren mu kwasam ana zaune
Asad yace ya tambaye ni mana?nace inajin sa yace meyasa na amince zan aure sa,All he want to hear now shine ince sabida ‘ina son ka”
But no,cikin nasiha mai sanyi na nuna masa son dana ke masan fa kuma faidar auren namu a rayuwar iyayen mu.
Yace dalilin ki kenan?nace masa eh..kamo ni yay jikin sa har ina shako numfashin sa…yace nikuwa in xan aure kizan aure ki ne dan kece farincika na,dan ina sonki amma badon mu sauya wani abu daga rayuwar mu ko na iyayen mu ba..
Nace asad shi aure fa niima ce,aure garkuwa ne,mabudin hanyar alheri,we have alot of issures,tsakanina da mama tsakanin ka da kawu da ni..in har aure tsakanin mu zai warware mana damuwar mu meye ne abun ki…
A hankli asad ya dan ture ni ajiknsa yace komai”.
Urr insane nadra..
I cant do this..hmm nace why?..yace kawai..nayi shiru kirjina na tsanan ta bugu,yace look yau zai kira mu muyi maganan agaban sa dan agobe yake son daura mana auren so pls dan Allah ina rokon ki kice bakiyi…bazaki aure ni ba…bansan sanda murya na ya soma rawa ba..nace ince bazan aure ka ba akan me?meye faidar..yace oho..ke kika sani..All i knw is i dont want this marriage..dan Allah ki rufa makanki asiri kiyi abunda na saki,wasu mahaukatan hawayen baxata su suka wanke min fukata i was like what?..nace Asad baka ban amsa ba nace meyasa zance masa bazan aure ka ba?kamar zaiyi kuka yace sabida bana son inyi auren nan yanzu,im confused abt evrthing nadra bazan aure ki ahaka ba,kuka na fashe masa da shi nace”ko dan baka so na kake cewa hakan,?pls tell me, ure not confused Asad kawai kafada min so nane bakayi,a firgice ya tsare ni da jajeyen idanun sa,yace stop
Bana son muja maganan nan kawai abarshi ahakan,aure ne nace bana so,ina son ki ko bana sonki it dosnt matter….ai ke kina da dalilin da zaki aurenin ko?dada matsowa gaban sa nayi nace kai baka da shi?Asad tinda mama take cewa in mun girma xamuyi aure baka taba jin haka aranka ba?kau dakan sa yay min shiru,nace Asad pls dont reject me Wallhy ina kaunar ka,in mukayi auren nan alot of things wll be ok..dan Allah kar ka sa na aikata abunda zai zo ya dameni..yamin shiru ya kasa cewa komai sam baison naga hawayen sa,ya juyo zai bar wajen a hargtse na riko aljihun rigar sa””Dan Allah ka fada min abunda zan dauka a zuciya ta.”even if u neva love me pls say it,hankalina zaifi kwanciya,Asad u cant reject me haka nan kawai..baxan iya karya nace ma kawu bana kaunar ka ba..because i love1
Seya faramin hawaye yace nadra bawai bazan iya auren naki bane but we cant do this. Dan Allah ki fahince ni..kaina a daure yake akan komi game dake,game da baba na,game da komai ba,pls u guys shud leave me alone kinji?sauri nayi na zuba gwiwa na agaban sa cikin kuka nace asad kayi hakuri,buri na ne muyi aure kuma burin iyayen mune ka dade da sanin ina sonka…nasan abu daya ne zaisa kaki amincewa dani yanzu kuma shine,’in baka so na”..Asad in akan camilla ne zan iya dauka pls kafada min,ure hurting me so much already…pls akanta ne?ransa adan bace da yadda na nace saiya tunxira yace eh tana cikin dalilin,sai me,nadra pls its over,let break all this problems
Kinji..wani uban shesaheka naja nace ok..,nace masa kenan baka sona?na dada fashewa da kuka mnide bazan iya cewa bana son ka ba,idon sa a runtse ya amsa min yana me juya min baya,yace duk yadda kikace so long as auren nan xai fasu shikenan…2
ko kammala maganan baiyi ba na bude kofar kitchen na shige a birkice ina me kara sautin kuka na.
Wani bakar azaban sanyi ne suke gwabe gwiwon sa chak ya kasa motsawa hawaye masu tsananin rauni suna Gangarowa a kan fuskar sa Kamar ruwa ayayin da ya lumshe ido ya jinginu da bango yana maimaita kalaman danake furtawa masa cikin rudani da azaban kuka ..yafi minti talatin anan shikan sa be san ya akayi ya koma dakin sa ba1
Nikuwa ina shiga dakin akasa na zube na kwala ihu,cikin axaban kuka ina birgima ni kadai,he just confused me more,dama cewa yay baya sona ya tsane ni,amma hakan dayayi yafi cimin rai fiye da komi
Babu irin kukan fitan rai fa banyi ba duk na gigice sai rawa jikina yakei…1
Azuciye ma soma yi makaina fada,ina tanbayar kaina ko Asad shine autar maza dana nace masa?yo ko shine yau na hakura,but it pains me alot,ace duk shakuwar mu har zaije min carmilla tana daya daga cikin dalilin da baxai aureni ba?wh the hell is he,?meya dauki kansa?haka kawai na fara masifa nikadai inata kuka gwanin tausayi…anan kasa na dinga juyayi ina maimata hasbiyall wa niimal wakeel,la hauka wala kuwata illa billa har baccin wucen gadi ya dauke ni
Bayan awa biu na farka,tun kan na bude ido ma hawaye na masu zafi sun gangaro haka na daure nayi shiru na shiga bathrum na kintsa na fito dan nasan kawu yana dawowa zaa kiramu.
Dan ma kar nayi ta kukan again,qur’ani ma dauka na kafa kai na ina karantawa amma duk da hakan kafin na kammala sanda na sauya kammani tsaban kuka.
By noon aka kira mu zuciya sanda tayi dokan tara tara sannan na dauko hijabi na na fito,i was feeling so weal an miserabl ina sum sum kamar ruwa ya kwaso ni amma danaga asad tsaf tsaf agefen mama ya cizge sai na fuske nima na kwakwalo makaina gwarin gwiwa,addua nake ta maimatawa a zuciyata.
Mama bata san me muke ciki ba duk dama taga kowa ya sadda kai kasa bamu iya kallon juna,”nace lallai duniya labari,dama kawu ya fadamin abunda kafi so shi zai fi komai sanya maka bakin ciki?i knew its time for me
To work on ma self yakamata na rabu da Asad for real maybe ko zai gane cewa ina da daraja arayuwar sa wata rana2
Inata sake saken hakan araina,duk dama zuciyan bata da wani karfi dan sosai nake son shi
Kawu yay bayanin sa mama tayi,akace Asad yace wani abu anan ne ya dago ya kalle ni muna hade idanu sai naga ya dauke kansa,hawayen zuci nake saukewa nace hmm,daga nan nikaina bansa ya akayi na daga hannu kawu yaban daman magana ba
Na fara da basu hakuri,da nuna musu ni me biyyata ce awajen su,asad yana jira yaji na sakaya zancen sai kawai yaga na bude duk yadda mukayi da shi agaban kowa na fada…ina hawaye masu rauni nace masu kawu asad yace nace bazai aure ni ba”mamaki yasa mama ta shiga tabayar asad sai ya fara kame kame
..na lura tausayi na ne ya gama harzuka zuciyan kawu sai yyi hamadala me cin rai yace ma Asad din to ya tashi ya fita masa a gida shikenan magana ya kare Kawu yace dama ba so yake ba dan dama yana matukar bakin ciki bashi yarsa..ya gaggaya ma Asad
Magana masu rauni marasa dadin ji asad yana hawaye a zuciye ya bar mana palon,mama tazo xata tabani kawu ya birkice ya ce tayi waje itama ta bashi waje1
Yau banji kunya ko tsoro ba kukan nakeyi sosai agaban sa,sosai ya fahince son asad nakeyi kuma am badly heatbroken,he was like who the hell is Assad ma tukuna..sanda nayi me isata kawu ya rarrasheni yace inje in kwanta,bayan ishai nazo yana nema na.
Aikuwa hakan na ddadafa naje daki na na cigaba,mama
Ce aka barta da ziryan a tsakar gida ,sabida Asad din ma yaki ya bude mata kofa tun tuni bata san meyake ciki ba..
Bayan ishai dana zo,bakaramin lallabani kawu yayi ba,ya gagaya min kalamai masu nauyi akan kar na damu da zabi na na damu da zabin Allah,dan haka yana so na cire Asad araina.
Addua daban daban yaban he knws is not easy for me na cire xafin lokaci daya..can sai ga mama itama tamin maganan akan a abun hakan muka rabu na koma daki na inajin daga step kawu yana ce mata taje tace ma fanta ya fito da wanda yake son ayi auren da ita shi baya son shashanci…
#duk wanda yake karanta littafaina yasan ni bana aje perfect leading roles,infact akan jaruman littafaina na fiye nuna laifi ko darasin rayuwa…we r not perfect,no one is..so lets not deceive ourselves by thinking that akwai dan adam daya cika 10.
Sharhin jiya was hoter dan fire naga wasu har sun same sabanin harshe asakanin su to let me clear it up a little..cikin littafin nan babu wanda baida wani abu na aibu kona laifi arayuwan sa,kawu,mama,asad nadra carmilla haka ma babu wanda yay lalacewar da baida wani abun burgewa.
In aka ce babu Albarka acikin rayunwanka me ake nufi?ana nufin kai tsinanne ne duk abunda kakeyi baxaka taba jin dadin sa ba sede in talala akeyi maka
toh anan
“Rashin biyayya ma iyaye shiya asalin cire nitsuwa a rayuwan asad bawai dan cahkwakiyar dake tsakanin sa da yan matan sa ba..
Abunda yasa wasu Iyayen kan haukace su rasa nitsuwan su wajen tarbiyar tar da yaro har suyi masa ba daidai ba “so ne”,tsananin so’da kishi da bala’in zafin mu da suke ji aransu,sannan babu karya shedan yakan yi amfani da kishi da so dan ya batar dan haka mu zamto masu uzuri akansu.
Sannan kalubale ne gare ku mata,..
tsakanin carmilla da nadra babban darasi ne akanmu
“Zai iya yuwa namiji ke ya zaba yake so aransa amma ATTITUDE dinki wajen karawa da abokiyar zama shine kawai ze iya fidda ki,Love is nothing.. it dosnt matter all..dan muna iya jure rashin masoyi, A duniya mata nawa suka auro maxan da basu kauna suma matan nawa ne suke auren maxan da basu soba? To kenan aikin babbane ya wuce gaban kice kece a zuciar namiji,
Bantaba nuna cewa Asad yace yana son carmilla ko yy tunanin aure da ita ba,amma attidude din ta wajen iya danne kishi da sako salon kissa da iya bi da mutum ya sa ya yarda da ita fiye da wacce yakejin ta aransa kamar jinin jikin sa,basai ana son mace ake yarda da ita ba,” mace me kissa,me fuska biu,me iya magana,me hakuri da juriya”munafukar mace..wayanna basu da matsala sam wajen samo yardan da namiji ko shi wanene..da wayannan halaye sai kiga koda tayi lefi ba’za gani ba,sannan sannu a hankali cikin duhu suke juya maza san ransu.
“Keku ma uwar so uwar farfar da zafi da ya masifa,bance bakida gaskiya ba amma makiyin boye ai yafi na fili illa..shiyasa babu abunda yafi hakuri dadi,if ure patient shikansa soyayyar zaka iya controling dinsa aranka..sumtimes nuna gaskiyar ka bata da amfani musamman in abokin karawar ka
Me fuska biyu ne ko tsohon mayaudari ne..domin duk me wannan halaye lallai kuwa mugu ne.
“Repeated mistake is not a mistake my friends,wasu maxan arayuwar su sabida ra’ayin banza yasa sam basa jin maganan kowa basa kuma gane komai har se sunyi abunda da zai zo ya dame su.dont blame asad for being the way he is tayaya ne ma kake tsammanin mutum me dabiar sa zau fahimce bambanci tsakanin gaskiya da karya?..ai aynzu gaskiyan sa daya ce kuma shine yana son nadra,amma sabo da bauta ma “ra’ayi’dayake yi shiyasa yake daukar abokiyar takararta carmilla da muhimmanci arayuwan sa
Bazan muku karya ba a misali ace in a real life ne kuma ya aure carmilla ya bar nadran dayace yana so..to fa daren dadewa auren wll be a living a hell for both of them,sede kuma in zata cigaba spending her whole life cikin rike sa da kissa da fuska biu..
But isit worth it?secrifising ur true self to be with someone for life hmmm?
Shi fa so wani babban al’amari ne..fahimtar sa abune me wuya.
Iya ruwa fidda kai….🤝🏻💌🙏🏻Kawu yana gama maganan sa Mama tace ai asad bason carmilla yake ba shi baice ba sede in auren dole za’ayi masa,kawu yace oh bason ta yake ba yake kawo ta tana kwana da shi?
kuka mama ta fashe da shi tace ita dan ta ba dan iska bane daga taimako?.
“Ai Cewa yayi bazai aure nadra ba bawai yace baya son nadra ba asad yana da dalilin sa,kuma koma miye yafaru kai ka jawo,.kawu yace hmm ni na jawo? Mama tace eh mana kaine silar lalacewar komi,kawu ya kada kansa yana kan buttling zuciyar sa bece komai ya lura yanzu rainin mama yay yawa bata ma tsoron laka masa laifin komi,to me iya magana yace”in kare na haushi baya taba yin gigin taba bakon daya tsaya chak yayi shiru kuma beyi yunkurin masa komi ba.
Daga wannan lokaci kawu sai ya dauke kan sa akan dukan lamuran mama,ya dena sake mata fuska kwata kwata abinci ma se ta ajiye goma sannan yaci daya,nikuma tsoro mama ta fara ban,farko de ta lallabani dataga inata zazzabi ina kin cin abinci,daga bisani da kawu ya fidda mata hali sai ta rufe ido ta daura min laifin matsalar su..in ta ganni haushi takeji aranta
Ta dauka aranta cewa aini Na dada raba dan ta da uban sa ga shi itama ina neman lalata mata auren ta..1
When i needed her the most she ignored me,har schl bana zuwa sabida mood dina,daga karshe kawu ne ya kirani ya min fada yace dole ne na aje komi na farka na fuskance rayuwata1
Duk da Na ansa amma sai naga shima yana taimaka min,he drew me closer,in ya dawo haka zai sa akirani inzo yana kallon tv nikuma ina karatu agefen sa,most time abuncin dayake ci shi zai rage min yace inci agaban sa,inxan wuce bacci zai ya min tuni akan na karanta surah kaza ko nayi addua kaza kafin na kwanta..tun ina sime sime har na saba sosai,da safe dakan sa zai kaini schl driver ne zai dawo dani,sai ya zamto ynx gaisuwa ne kawai yake shiga tsakanina da mama1
A schl anata shirin final year event da competion anma ni bana yi ba sabida yadda na dawo very cold and quiet,shiru na har ya na damun fatima sosai aranta,.
Bangaren Asad yafi ni lalacewa amma baya nunawa kowa hakan,taurin kai da ra’ayin tsiya,yasa yakejin jin duk abunda ya faru damu dede ne kuma shine da gaskiya
Gashi tun ranar ko awasa ban sake neman sa ba,i deleted his memory hotonun sa da duk abunda zai sa na tuna shi,hatta wayar daya taba bani muna amfani da shi kashewa nayi na aje ta a drawer ina amfani da asalin wayana duk wani hanyar da zai toshe haduwar mu nakan bi,in har Asad yagani sede in ina tare da kawu mun fito tsakar gida zai kaini schl
mama takan gaya masa komi game da yadda yanzu kawu yake tare da ni,mama tace masa ai nice matsalar.. Sabida biyayya ta gashi kawu baya kallon su a bakin komi yanzu ni kawai yake kulawa.
Asad yace ai dama burin kawu kenan yay ta controlling din mutane,aynzu ma he tot kawu ne yake gaya min duk wani hanyar da zanbi in share shi,slowly aransa yana jin zafin share shin danayi farat daya..he dint expect at all
yadda nake son shin nan?ya dauka ai zan haukace ne in tada gidan ince zan kashe kaina in ban auresa ba But no,ni dakaina na yanke wannan hukuncin,i wanted to be strong and bold enough to reject Asad for good this time.2
Da taimakon kawu na tsayawa kaina wannan ra’ayin nawa tayi karfi,kullum nakan cire sauran ajiyan son Asad a zuciyata ta hanyar tuno da wawancin sa da duk wasa da feelings dina daya keyi,zanyi ta tanbayar kaina is this worth it?daga na bada kaina ansa nakanji sauki araina…
Ranar a schl aka manna sunan mu uku da ni da Asad da carmila,akan ranar monday me zuwa zamu fara student of the year competition
Duk an taru abu da student so kowa yana da wanda yake so yaci,dayawa sun so ace Asad ne sabida yana da farinjini sosai,amma dan ya kara bani haushi openly sai yake fada ma mutane shi carmilla yake so ta ci..2
sun dauki lokaci da sauran student suna tataunawa akan haka yasan ina jin su sarai dan haka ya ke kara bayyana ma students yana tare da carmilla dari bisa dari,araina nayi tsaki zamewa nayi na bar wajen cikin damuwa,Fatima bugaje se batace min uffan ba,washe gari datazo ma sai ta share ni,..tsaban damuwa da kyar na fahimce fushin ta1
Tace nadra ashe banda muhimman cin da zaki fada min matsalar ki?so i looked at her..wannan maganan kamar sirrice its a family issure shiyasa na so na boye,amma da fatima ta bata ranta sai naji na kasa daurewa.
Tunda fatima ta gwada min ta gane bamu shiri da Asad,kuma tasha mamkin jin yana tare da carmilla sai kawai na wayar mata da kai akan komi harda maganan auren mu.
Fatima ta tausaya min matuka,she is realy a friend to lean on,duk abunda ke damuna daga ranan ta fara tayani rikewa a nata zuciar,duk dama she is quiet amma tana da charms din ta wajen iya naxari da tunani hankali kwance,tuni ta goyi bayan na futa tsabgar Asad na kula da kaina,tun daga ranar a schl babu irin sace ni da bata yi,yau muna nan gobe muna nan shagali babba ta bude mana na diferent new lifestyles
Ita de Kawai so take ta gwada ma Asad i will be happy witout him,shidin banza?2
Haka zata sa nayi kwalliya nayi dressing fiye da yadda na saba,sau dayawa in ka ganni zakace banda damuwa a duniya
Se gashi Ba aje ko ina ba Abun ya dame Asad matuka…he kept asking himself anya nine kuwa?waime ke faruwa ne..yama za’ayi na nuna ban damu da rashin sa ba ai Tuni seya fara shisshigi ma fatima2
To Daga zarar sun hadu zasu gaisa wasa da dariya anma ko a wasan bata nuna masa nagaya mata wani abu ba game da mu ba.
Dagangan zatayi ta cakka masa magana ko agabana ko abayan ido na,wanda tasan ze sashi tunani ko kishi,setayi kamar ma bata san akwai so a tsakanin mu ba,se tace yawwa asad na kawo karan nadra..inyace me tayi?se ta nemi sunan wani hot and popular guy a schl din sai tace kasan wane?in yace eh,setace jiya yayi kaza kaza akan nady,haka zata kunna ma asad wuta a kirji tanayi tana masa daria kamar bata san komi ba,inta kwaso labarin shirmen ta asad baya iya cewa uffan se de zuciar sa ce sam babu sauki1
takan nuna masa cewa muna fita yawo tare da samarukan mu muna holewa kuma a duniya in akwai abunda ya tsani ji shine ace da shi wani namiji yana kula ni
in taga abun ya dame sa sai taji dadi daga baya muyi ta dariyar abun,to ita ta samar min sauki da karfin gwiwa sosai a schl har na ware tsaf na fara fuskan tar komi.
Anan gida kuma Zaman doya da manja mukeyi,na dawo bana sake fuska bare yawan dariya,duk wulakanci da jefa bakaken magana acikin fadan mama bana tankawa kuma ban taba tunanin in mata rashin kunya ba..
Asad tun yana jn haushi na matuka har sabbin halaye na suka fara damun zuciar sa wuce misali,tun baya iya nuna wa se ya kebe shi daya har ya zamto ya fara bayyana ma carmilla halaye masu taba zuciar ta a fili
‘he is alwys absent minded,ga shan taban yanzu yaci uban nada,da zaran sun kebe xata gan shi da cigaret and he wll keep smoking packs har ta gaji da hirar tayi shiru be bada cikaken hankalin sa ba
sau goma in zata hana zuciar ta yadda da cewa Asad yana cikin damuwar rashi nane,sau dari zai yi abunda zai sata ta yarda,when he sleeps suna tare ko da dan kadan ne baccin ya dauke sa
Daga ta taba shi zai firgirta ya ambace ta da suna na…sau dayawa hakan na faruwa inyaga ta tsaya a tsarge abun tausayi sai ya shiga bata hakri.
Ynx Tun da yaga na ware sai ya zamto Allah Allah yake wani dogon magana ya hada ni da shi
Monday yazo,we all in black nd white a babban hall na graduates anan wajen ake nada honours naban girma,su Asad duk sunyi kyau,so nima complete black suit na mata riga da skirt na saka yar cikin sa white da dan karamin white hijabi na.,kusa da fatima na zauna har aka gama orientation duk iya kinibibin Asad nika daice ban juya na kalle sa ko sau daya ba,he was heart brokengly smiling daya lura da hakan
sai ya rasa mesa ya damu da hakan,yarinyar da dama ba son shi take ba?duk behavr dina yakan hada matsalan sa da kawu ne ya fassara shi,he tot i stop loving him or chasing now probably sabida kawu ne halan yace min na dena,nikuwa ko ajikina daya min magana da kar yamun ya dena damuna..
Haka kawai damuwar sa ya dena damuna
,carmilla itace me 500 point she is the defending champion so ita aka fara bada daman yin speech”
As usual full of yarda da kanta,tace
Nasara nata ne bana kowa ba,kuma badon kowa ba wannan karon makan ta takeyi:…
Asad ya fi kowa fahimtar kalaman nata shiyasa yafi kowa tafa mata
Shikam shirmen sa ya fada full of unseriousness amma de hakan aka tafa masa fiye da carmillan dake yana da farinjini sosai
When i stood up wajen tsit yayi,dan haka na tara hankali na nayi magana soo sweet nd calm
Maimaicin furucin carmila amma nawa oposite din nata ne
Tare da nuna yarda da kai nace nasara nawa ne kuma nasara na na kowa ne, in ta kama nasara ta zamto domin kowa na yarda,nace wannan karon nasara ta ba makaina bane kawai na kowa ne.
Yadda nayi maganan a nitse haka duka hall din aka tafa mun a nitse harda malamai with exception of Asad dake fama da takaicin wauta na
Aganin sa rashin sanin yancin kai ne kawai zai sa nace nasara ta na kowa ne kuma don kowa ne .
A schl Komi an tsara shi harda zaman camping na 3 days da zamuyi a schl hostel…xa’ayi games ne da ya shafi ilimi da wasanni kamar wasa kwallo,waka,drama swimming,food fair,hallowen,brain teasers.
Se gobe za araba mana grop da room mates kowa ze gani a computer sa
Yau Carmilla da wuri ta wuce gida
sai Asad ya fara neman tsokan mu akan games din,farko suna tayi da fatima bance komi ba,sai ya nace zai kaimu shan smoothie,a hakan mukaje tare fatima kuwa ta gama gane wa so yake yamun magana se ta zame ta barmu azaune ta ce ita xataje ta mana oder, ni dama ba maganan nayi da shi ba so wani
shiru ne ya gifta tsakanin mu yana ta kallon fuska ta,can ya fauce wayata hakan ya sa na dago kai na masa kallo daya na dauke kai..1
Yace”gaba mukeyi ne nady?
Nace hmmm..gaba kuma?no..
yace yes.
nace ok.
yace naga ina miki magana kwana biu kina share wa,in har hukuncin dana yanke shiza raba ni dake kiyi hakri,we r still family,kar mu bari wani abu ya sauya hakan.
nace nasani asad ya isa pls stop here..i can see u love to imagine things,im just being focus only on ma studies,idan kaga bamuyi magana ba,babu abun cewa ne..nd i think this conversation is over ka bani wayata.2
Hade ran da nayi Ya sa ya tsaya dum yanata Kallo
Aransa Ji yake kamar ya tashi ya rungumo ni jikin sa yayi tamin kuka
Bai hankara ba na sa hannu na fauce wayata naja karamar tsaki mikewa nayi na barsa awajen shi kadai yana tabe baki tafff idanun sa suka kawo ruwa..
kallo ya bini da shi sannan ya dauke kansa ruwan botle dake gaban sa ya bude ya kwankwada yana mai sauke numfashi+
In nayi masa wannan attitudes din shikadai ya san haushin danake bashi,dayaga babu wanda xai masa maganan ya huce shine ya jira fatiman ta dawo,”ko da ta tambaye sa ina nake,shine ya same daman kai kara na wajen ta,”nadra ta canza hali,wani girman kai da ra’ayin tsiya ta daura makan ta”..fatima sai dai tayi murmushi..ko ba komai yau ta dada tabbatar da cewa Asad na kaunata kawai shikan sa be fahmci kansa bane hakuri ta bashi bata nuna masa tasan komi ba
Yau daga isar mu gida Asad yake tare da mama a falo,to bayan na huta na fito kawu sai ya sauko shima a tsakiyar su ya tsare ni da maganan yana tambayata ko inada wani buri nadaban anan kano in nagama schl?
nayi tunani na tsaf naga inba aiki ba ai babu komi nace mishi babu sai yace min ai Yau kawunai na ta dayan bangaren sunxo sunce in nagama schl nn da sati ukun su sunada position me kyau zasu ban amma se in xan bar kano nakoma karkashin su.”a hargitse Asad ya juyo yana me doka ma kawu kallon razana..mama ce ta harare shi sai ya dauke idon sa akan mu,Rijis naji kaina ya sara araina nace
.”what in bar nan gidan har abada kenan?har na budi baki zan yi korafi kawu yace min a’a nadra hakan zaifi miki yata,me xakiyi anan to?meye amfanin karatun naki tunda aiki me kyau na jiran ki?a sanyaye nace kawu wannan wani irin aiki ne da sai nabar gida?
kawu ya murmusa yace aiki ne me kyau,a inda nikaina nasan baxan iya samar maki wannan damar ba kawun ki nacan yola yace”ure going to work with world standard law team karkashin wani babban organisation dinsu dake America,’..yace Xa a saka ki acikin Team din manyan lawyoyin nazari na kasan nan masu tasowa,u have all the qualitelies,sai kii dage..nace toh insha Allah zan dage din,Yace yawwa saiki fara shirin ki ko?
,immideitly kina kammala exams zan kaiki bayan kwana biu nida maman ku zamu na zuwa dubaki,ba yabo ba fallasa nace toh Allah ya kaimu sai da safen ku,kawu ya samin albarka,Ciki ciki mamma ta amsa nikuma na wuce,ko gama barin wajen kawu beyi ba Asad ya haura kan mama da bori da firgici kamar wanda zai hadiye ta,borin sa bori ne na zafin jin ance zan bar shi,zan bar gidan su har abada,a birkice sai yace ma mama Wai nadran bata da ra’ayin kanta ne sai na kawu?yanzu ma rayuwa na nagaba kawu ne zai tsara min?mesa zan amsa cewa zan tafi wani waje aiki?meyasa bazan ce a’a ba,kalman meyasa ya jero su yafi guda tamanin,mama ko ajikin ta tace itakam gwara na tafi,dama tagaji da wannan zaman ita gaba yakaita,Asad yaga kamar mama bata gane halin dayake ciki ayanzu ba,hanklin sa a mugun tashe ko da yaje side dinsa kasa zama yayi,yana ziriya kamar ranshi akace za’a dauka, ganin bazai iya masifan shi daya ba sai ya sace jiki ya fincike mota ya fice agidan call din carmilla da tuntuni be daga ba ya dauka sai tace masa tana club yazo ya same ta1
Arand 9pm ya iso se be shiga ba ya jingine bayan sa da motar ya shiga shan taba yana hura hayaki kamar zararren mashayi2
Carm Tayi tayi dashi ya shigo ciki amma haka ya ki fir sanda ta hkra ta fito ta same sa yanayin fuskan ne yaso ya razana ta
a dame tace asad lpya kuwa?sanda ya kammala shan tabar sa sannan ya fara sauke mata takaicin sa,like he is deepy hurt yake maganan muryan sa na rawa nunfashin sa kamar zaiyi amon wuta.
In naje hutu ya yakeji bare ace masa nan da sati uku zan bar shi har abada?ita kanta carmilla ta kasa gane meyake fada sai fadan laifin dayake tuhuma na dashi yakeyi,”ra’ayin ai nawa ne ko? but she wander why asad is so mad about it,meye aciki in na zabi nayi biyayya ma iyayen mu to?Tsaki taja aranta da har xata tsare sa,sai ya soma kawo maganan abunda ya faru na batun auren mu,yace mata yasan kawu yana hakn ne sabida ya kuntata masa dan yace bazai aure ni ba ai nima din abunda yasa na dena kulasa kenan..2
Cike da mamakin jin yace haka carmilla ta dafa kafadun sa out of curiosity tace to meyasa kace bazaka aure nadra ba?bakason ta ne?1
Sai yace mata No ina son ta,baba shiya jawo na fadi hakan but i truly love nadra, carmilla i truly truly love nady..i cant let her go..i wont make it witou her,nikam mutuwa zanyi…wani buf buf zucian ta ya buga batace komi ba shikuwa tsaban adame yake wallahy besan ma ya furta hakan ba…
hakan yayi ta bude
Mata abubuwan data dade tana neman jin su akan mu,he dint notice that he killes her,a tsayen tamkar mutacciya take kallon sa amma bai ko lura ba..hakan suka rabu kowa yay hanyar gida
Tun a mota carmilla take faman kuka gashi a kwanan nan ta soma shan jinin jikin ta da lamarin iyayen ta,ta lura kamar anata abu a duhu ne ita bata san komi ba..
.musamman ma dazu da rana data dawo daga schl taga blessing awaje da kayan ta zata bar gidan anan ma kanta ya dada kullewa
,data tanbaya sai blesing din tace mata an sallame ta ne,kuma ance kar ta sake dawowa aiki ko neman wani taimako gidan…blessing ta nemi gafaran carmila tagaya mata wani bawan Allah ya biya kudi an cire mata mijin ta yau zasu bar kano su koma garin su na har abada bazasu dawo nan ba hakan ya dada jefe zuciar carmila cikin rudani me tsanani
Why?mesa za’a kore blessing?ko dan sunji ance mijin ta ya fito daga prison din ne?gaba daya sai ta rude..chan dare bayan ko ina yy shiru ta rasa wa zatayi maganan da shi sai ta dauree ta sake kiran number Asad,sau uku yana ringing ana hudun ya dauka .
Tace hello Asad,ya amsa da sanyin muryan da duk wanda ya ji dole zai fahimci halin dayake ciki,tuntuni roling yake akan gadon shi yana fama da tsaban radadin abubuwan dake faruwa da shi.
“Bata damu ba ta shiga gaya masa labarin blessing ita da mijin ta,he is not even hearing dan shine yayi ma blessing din komi,ya biya lawyer me kyau akan case din jiya aka sake shi infact shi ya basu kudin da zai kai su garin su ma…jin yy shiru yana danne numfashin sa da kyar
Tace lpya kuwa are u sick ne?silent hawayen sa ya goge da gefen hannun sa sannan yace yeah,but nasha magani,any oda problm?a dame tace pls tell me meke damun ka againbm,bamunyi magana ba,kaji numfashin ka kuwa?ko inzo ne da sauri yace A’a nadra..tace nadra kuma?Yace ohh am soryy,carmilla i mean base kinzo ba,bacci zanyi in babu wani abu lets talk tmao,a sanyaye tace ok.beman san ta kashe wayar ba.1
Tabe baki yay ya koma kan pollow he wonder when wannan matsalar zai kare mudawa dede,he is missing me emotinally nd
Psychlogically kawai taurin kaine ke hana sa yarda da hakan1
Nikuwa ina dakina zaune agaban comp tsaki nake ina kumbura fuska ta ina kallon shafin raba dakunan kwana wai”Carmilla dani a daki daya?…kamar inyi kuka haka nakejin takaicin abun.1
Room 07,daga ni sai ita a dakin.da kyar nayi bacci tunani ya zanyi na zauna waje daya da wacan mayyar yarinyar har na tsawon kwana uku?
washe gari da safe na fito cikin shiri tsaf troley dina pink dan dede na cusa duka kayan da zan bukata sai yar jakata ta gucii,yau zamu koma hostel dazama so tare da ni da mama muka rako kawu zaije kaduna amma wai a goben zai dawo
Anan Ya dada min nasiha ya samin albarka,ya min fatan nasara.daga nesa kadan Asad ne yake doso mu mama tace ma kawu ai ga Asad dinma ya fito shima,wani irin straight face kawu ya sa kasar wuyar sa yace Suje kawai banda lokaci,driver muje..dede isowar Asad kawu ya bar wajen,bakin ciki mama taji aranta sosai,”agabana sai ta fara saka masa albarka tana wasu maganan ganu azafafe,shi bema san akan meye bane take hakan kawai se yabita da murmushi…
Motar daya kaisa schl daban hakan nima,wajen carmilla ya nufa yau kam a fili suke sha’nin su sabida wannan competiton din mu uku ne team leaders3
Sai ya hade kai da ita,musamman daya ji ajikin sa kamar yayi hurting feelings din ta jiya
Sai ya danne zuciar sa ya warware yana yin duk abunda zai sa taji sauki aranta,ko ina zaka gansu tare wasa da dariya,nikuwa muna room 07 nida da fatima tana taya ni arranging bed dina muna ta hira sai dariar combination din take min.
Har dare yayi muka ci abinci mukayi sallah,sai na fita na raka fatima ta je nata room din dake a room 2 take nima anan na bata lokaci sai wajen 10 na kama hanyar dawowa dakin mu
Nide bansan meyafaru a yau tsakanin Asad da carmilla ba all i know is thy spend the day together,toh daf zan murda kofa in shiga kenan mukayi kicibis da su biyun hannun sa rike da jakar kayan ta,yana taya ta turowa ciki,”kallon takaici na masa a dakike na dauke kaina zan wuce bance da shi uffan ba,a tunanin sa naji haushin ganin su tare ne so memakn ya barta ta karaso da trolyn sai shi ya shigo ciki da shi tsaban neman magana agaban gado na ya ajiye
Nikuwa dagangan ina zuwa zan wuce nayi ball da shi yayi dungure ya koma gefe ya buga mata kafa,ko in kula na dale gado na zan kwanta inaji sai ta taso sum sum kamar munafuka ta furta sorry pls .a sanyaye ta janye jakar ta gefe,sai ta masa ido akan ya tafi bata son neman magana,ya juya kamar zai tafin amma yadda yaga na kwanta a rigingine na tsime ya hana shi motsawa,carmilla tana tsaye tana kallon ikon Allah..
Asad dawowa gefen gado na yay abaxata can cikin kunnena naji sautin muryan sa cikin zolaya da neman sani nuna kishina akansa dan dole yay dariya yace,”..hey,ga amana na bar miki ki kula min da ita,turesa nayi a hankli kwance na mugun hade raina nace Asad bana so kanaji na ko?..a kunne ya sake kawo bakin da1
carmila bata san meyace min ba amma wasan namu ya bata mata rai matuka se ta dada dauke idon ta
Yace min kinji de na fada maki,?nace banji ba,ai sai ka dauke ta ka kaita dakin ka in hakan kake so,nikam nafi karfin ka..mswww,har zai sake magana sai yaga kamar ran carmilla ya mugun bace,sikinini ya sallame zai fita,ina jin shi yana mana daria tsakar ido na ya kalla yace”gudnite wife”
..naja tsuka ne sauti,sai yace ohh i forgot “wives” .. Ya sauke wani devilish grin carmilla ta dafe kai tace oh god Asad,yace srry da wuri sai ya wuce yay tafiyar sa,wani tsakin naja me sauti na juya mata baya se kallo na takeyi kamar ta kashe ni,nikuwa har taci ta kare shirin ta bance mata cikan ki ba.
Washe gari tunda asubahin fari muka fita sport morning warm up compulsory for all so anan ma Asad yana tare da carmila ne
around 7.30 muka dawo,har nayi wanka na fito shrya cikin riga da skirt na kanti as usual nayi rolling ina jiran 8 yay mu fita cin abinci da fatima,har yanzu carm bata shigo ba,budewar kofar su yyi dede da lokacin da wayata ya fara ringing,
se naga ahannu hannu Asad ya dauko ta basai anfada ba na lura kirjin ta ne ke mata ciwo..sai wani kakkame shi take tana jan nunfashin ta kamar zata shide na daure fuska tamau na share su
Hankalin sa duk ya tashi sai sannu yake mata tana ta wani irin kukan da babu hawaye tana shige masa,da alama shima yanzun yagan ta,tunda gashi ya sauya kaya alama ya nuna ba tare suke ba,..
mama ne take kira sai na dauka zance hello kenan sai naji Asad ya rike ni,nady pls kitemaka mata bari inje,ban bari ya kara sa ba ma fincike hannu na nayi a masife nace bazan taimaka mata ba,ta mutu man dama ni na kawo ta makarntan nan ne?xai yi magana na daka masa tsawa azafafe nace Asad ka kyaleni..i hate this nonsense kadena sakani cikin shirmen ka if not duk abunda na maku kaika jawo,mama tana ji sai ta katse wayar ta sake kira Tsaki naja nayi waje na barsu nafi minti arbain ban shigo ba,bansan ya suka kare ba na dawo na samu baya dakin ita kuma carmilla ta shiga wanka,anan nayi tagumi ina tuno da fadan da mama tayi min yanzun nan akan abunda nayi,harda cemin ta gama lura da ni raini nasa akaina yanzu..dan me zan na daka ma danta tsawa1
Daure da white towel carmila ta fito tana tsantsame jikin ta,still bamu ce ma juna uffan ba,sai sime sime take takasa ko cire towel din agaba na,at arnd 8.44am sai ga kara shigowar sakon multimedia texes awayan ta har suna tuntube da juna,tun kan ta farga ta daga sai computer tama ya amsa,da sauri ta bubbude sai Naga tana wani ja da baya kamar zararriya,a haukace ta kunna sakon video dake kan computer tana kallo inda nide karar saukar ruwa kawai nakeji,kan ka nace zan maida hankali sai ga carmila akasa tim kamar gawa ta rike kanta tana rolling akasa tana wani irin numfashi,zuciya tace ta buga cikin tsanani tsoro a gurguje nayi kanta nace ke meye haka?ciwon ne,meya same ki,”bata kulani ba sanda ta dawo hayyacin ta kadan
Adede zan tallafa mata ta shi ta wani ture ni ta tsala min ihun da sanda na ja gefe na mannu da bango
Mena miki?nadra me namiki a duniya..
Cikin kaduwa da tsananin mamakin ydda tayi maganan kamar zata hadiye ranta ta mutu Araina Nace what?
Sai na mike tsaye nace Kamar ya me kika min?tsayen ita ma ta mike ta finciko hannu na tana wani irin kuka me daci tace look at this,sai ido na ya hau kan screen naga video ya fara playing,gade carmilan nan tana wanka tsirara haihuwar uwarta babu tantama yanzun akayi videon nan aka baxa shi..its so irritating nd embrasing babu wani sirrin jikin ta da ba anuna ba ta dau wayarta duk ta birkice tana rawan dari tana nuna min cewa har an watsa videon a internet,ja da baya nayi araxane na furta innalaiihi wa inna ilaihi rajiun,kuka ne ya kufce min mai ban tsoro,murya na na rawa nace
who did this? A birkice ta shiga ziriya tana kan tanbada kukan fitar rai,na matso zan rike ta ta bangajeni a tsawace tace burin kine ya cika so dont touch me,Allah se ya saka mun nadra mena miki da xaki tsane ni haka
..narasa tacewa sabida duksn mu a
Birkice muke,tsabar na rude rantsuwa na farayi akan bansan kome ba ina yi ina neman saisaita ta amma ina carmilla tamkar mahaukaciya sabuwar kamu ta dinga lakamun xargi tana kuka agaba na kamar xata mutu
Jimm kadan mutane suka fara tahowa ta dakin mu dan video sosai ya soma karada schl
Personally aka tura ma Asad ya kalla kan yazo nida carmilla duk mun galabaice da kuka tana cewa nice ina mata rantsuwar bani bace, Cirko cirko mutane sukayi a kofar mu dakyar ma ya samu ya shigo tana ganin sa ta fada jikin sa ta sake tsala ihu tana nuna masa ni Asad mena mata da zata wulakantani haka?she hated me soo much mena taba mata?why is she toturing me nadra u end my life,dama burin ki kenan,na mutu na bar miki duniyan,Allah sai ya sakamin..
nace carmila Wallahy bani bace babu abunda nayi miki,i knw nothing abt this video,kamar zata fincuke ajikin sa ta mare ni sai ya riko ta a zuciye cikin kukan tace ure lying,makaryaciya muguwa azzaluma,waye adakiin nan in ba keba?u did this nadra,u did this to hurt me,..nace please carmila listen,nuna ni tayi da yatsa kamar xata dakatar dani sai ta fada jikin sa ragaaf ta wani ja nunfashi sai ta sume,da sauri na taho kusa da su tsaban adame nake sai na kai hannu ina kuka inna furta na shiga uku wai xan riko ta dan nacigaba da ratse mata Asad ya wani funcike ni gefe, a fusace na dago na dube sa,nace Asad believe me,a raunane yace nadra?nace i dindt do it bansan komi ba.”kansa yake girgizwa in disbelief,
Shigowar matron da student affairs yasa kowa yaja aka zo aka dauke carmila a hannun sa akayi asibiti da ita,nan ne ma fatima ta samu shigowa ta rungume ni kukan fitan rai nake agaban su mu ukun adakin Asad ya dafe kansa da hannu,babu irin rantsuwar da banmu su ba amma Asad be ko ya nuna ya yarda dani ba tukun.5
Banda masifar dayake min yana dada karya min zucia..tuni akayi
Dismissing programe din duk muka koma gida,nan aka dukufa neman wanda ya watsa video,duk dama kusan rabin dalibai by now sun amince nice nayi hakan ma carmilamuna isa gida wani karamin zazzabi ne ya kwantar dani banma san me Asad ya gawa mama ba
Cahn dare da kawu ya dawo naji tana ta masifa tana cewa koma mya faru aini na jawo,kuma ita kam wallahy babu ruwan ta ta cire hannun ta akaina1
Kawu yaji bakin cikin al’amarin matuka cos acording to yadda asad ya mayar musu shine asali nice na nuna na tsani carmila sabida yana kulata kuma ai ance ya aure ni yaki sai na hada duk da fushin kawu araina ina xuzguna mata.
Dari bisa dari mama ta yadda hartana dada bada kawu labarin abunda taji inacewa awaya”da nace carmilan ta mutu man ai bani na kawo ta schl din ba”..duk suka gama hauhawan su kawu najin su,zulai aka aika ta kirawo ni sai ta dawo ta gaya ma kawu ai zaxxabi me zafi ne ya rufe ni,kawu yace maxa mama taje taban magani nasha gobe zamuyi maganan daga nan ya share su ya haura dakin sa,Asad ma sai ya fita
Sai can dare ahakan ma Da kyar mama ta kawo min maganin,ta samu na dunkune waje daya nikadai ina kuka,”ko da na ganta ta shigo dagudu nayo jikin ta fada ina neman rarrashi amma sai mama ta share ni,se na shiga mata sabin bayanai akan wallhyy bansan komi ba,bata ko kula ni ba ta dangwala min maganin akasa tayi tsaki xata fice nayi sauri na kama kafarta har kasa na zuba gwiwa nace mama dan Allah kice kin yarda dani,mama wallhy kinsani bazan taba iya aikta hakan ba
Duk jikna rawa yake Na bata tausayi matuka amma dake Asad ya nuna be aminta ba hakan ta
Rufe idon ta tayi ta xaxxage ni,”..tace min me bakar zucia ai dole ma Danta yaki aure na4
Tace nadra tunda har zaki iya tozarta tsiraicin mace ai uwata tayi makanta adalci data mutu dan da haihuwar mace iri na gwara anyi asaran cikin,Tace duk abunda ya same ni adede ne ai ni najawo makaina,ita kar na sake kulata ma1
Kukan dauke min yay chak na sunkuyar dakaina duk jikina yana rawa slowly hannu na dake rike da gefen zanin ta ya ke zamewa kasa dakan sa..
Tunda mama ta furta min haka naji bana duniyan,wallh zan iya rantsuwa har ta gama ta fita da kusan awa amma ban iya yin motsi awajen ba,wani azaban kewar iyaye ne ya dulmuye ni,naci kukan tausayin kaina, nayi nafila ina ta kukan neman mafita wajen Allah akan sallaya na baccin wahala ya dauke ni1
Washe gari da safe arnd 8 zzabin ya tsanan ta min dan haka amai nake tayi a bayi kamar zan cire raina,nan se ga zulai ta shigo min babu sallama se tasa min muryan kuka’nadra wai ki fito ana neman ki,kai kawai na gyada mata tayi waje tana hawaye tin danaga haka then i knew sumtin has gone wrong
haka na futo banko sa takalmi ba dagani sai riga da skirt da dankwali na dana kife akaina,tsaban abunda nakeji na azaba ajiki na ban daga kai ba sanda na iso gaban su kawu da wasu baki guda uku biu maza daya mace ba.
mama da kawu da Asad duk suna tsaye suma daga fitowa na ogan yace are u the nadra mahmud?,a hankli nace yes,atake ya ciro warant ya nuna min yana cewa am under arrest for the muderer of Carmilla campbells obasi3
Agigice ,nace what?murder,i.. i..i..dint kill her..
yace u have the right to remain silent,or anything u said wll be use againts u in the court of law,ju nayi kamar an jona ma jini na shock matar tana riko ni na fincike a birkice na tsala ihu nace wallahy ni ban san komi ba,atake na fara kuka kawu ne ya matso kusa da sauri ina ji yana ce musu am just a suspect
Babu wani shaidan daya nuna cewa ni na kashe carmilla so untill am proven guilty thy r not allowd to treat me like a crimnal,1
Murya na rawa yake tsaban azaba nace kawu wallhy ban mata komi ba mama dan Allah dan Allah ki gaya musu bahaka nake ba baxan taba iya yin hakan ba,matar ta ja hannu na da karfi na tsala ihun sunan Asad,da uban sauri asad ya dawo gefe na zai riko ni amma firrr haka suka hanasa
…kawu ne yake ta rarrashi na nide kukan fitan rai nake ina rokon su su yarda da ni,…ana fita dani su kawu suka biyo bayan mu,mama ne bata je ba tuni aka tsareni as number one suspect na muder case of carmila campbells obasi
Ni inama nasan carmila ta mutu?
yama za’ayi ace nina kashe ta..inata kuka ina memata,la ilaha illa anta subhanaka inni kuntu mina zzalimin,fir aka hana kawu da Asad zuwa inda nake dan manyan cids aka kawo zasuyi interogating dina1
Kawu yayi matukar daga hankalin sa,Asad ya rasa meke masa dadi a duniyar ni zaiji koko kuruwar kukan mutuwan carmilla da yau akayi a schl da asubahin fari karfe 6:30
Ance sabida baxuwan da nude videon yayi ne shine carmilla tazo schll da safen ta hau bene na karshe na ajinmu ta fado kasa ta kashe kanta3
Masu gadi da securites duk sunce basu san tazo ba kuma basu ji karar ihun ta ko faduwa ba sude ganin ta sukayi akasa a muce duk fuskan ta jini,dedekun left over student Wanda suka ganta akasan sun bada labarin tsaf harda shot videon Lokacin da jamian tsaro da shugaban makaranta da motocin campbells suka zo dauke gawar ta1
Jikin Asad yayi matukar sanyi da mutuwar carmilla
Babu abunda yake tunawa illa lokutan datake masa kuka akan rayuwar ta tana fada masa dukan matsalan ta da duk iya sadaukarwan ta akan sa wanda bema kulaba duk dan ta samu farin ciki,yayi hawaye sosai,mutuwar ta ya masa xafi..he feel guilty,he wished zata dawo yau ko da na yaudara ne xai so ta ko dan taji farinciki…1
Ya dade yana jimanta hakan kawu kuma be zauna ba ya shiga nan ya fice nan neman wanda xai kare masa ni1
Shikam ya yarda dari bisa dari babu laifi na aciki,yasan bazan iya tozarta dabba ba ma bare mace yar uwata yau ko mutuwa zaiyi bazai yarda zan yi kisan kai ba1
Asad yana tare da mama yana arude bema san ta ina zai fara ba,tsaban labarin mutuwar carmila da akeyi da abubuwan da suka faru ana tuno gwabzarwa da muka sha yi da ita muna fada muna zage xage,wani zazzafan muhawwara tuni ya karade tsakanin student din mu a social media,kusan rabi sun tabbatar nice silar mutuwan carmilla,wasu kadan ne ke amfani da kwalwan su suna kare ni fatima kam bata ma hau ba tsaban damuwa kafarta yafi hamsin a bakin cid office sanda aka mata warning ta hakura,bisa ga rudanin student da media sai shedan ya dada hawa kan Asad shima ya fara biye musu yana ganin kamar i have all the reason to hurt carmilla..1
Anan kuma Interogation din rashin mutunci akayi min,nikaina na gane so ake lallai alaka min alhakin mutuwar ta,mummnan tsoro ne ya kama zuciata se bana iya wani defendin kaina sai kuka sai addua1
Arana na farko Kawu ko bacci baiyi ba a tsaye ya kwana1
Haka akayi ta yanyana maganan cids media da student suka gama dulmuya zuciyan Asad da mama akaina,har akayi kwaje kwajen bincike amma babu wanda ya sake ganin gawar carmilla dan har anfito da autopsy daya nuna cewa eh lallai suicide ne amma se
Mr campbells yace be yadda ba sai anyi sharia dani sakamakon cusa ma yarsa bakin cikin danayi dana bata mata suna da kimarta a dunia1
agaban su kawu yace baxai taba yafewa ba sai yaga an dau ma yarsa fansa.
Nan fa aka aje maganan kisa agefe aka dawo maganan video,kawu ya sha tambaya na ina gaya masa iya abunda na sani har nagaji in aka sake tambayar sai in fashe musu da kuka1
Asad yana zuwa tare da kawun amma har su gama su tafi baya cewa uffan dan gaba daya a rude yakejin kansa1
Lawyen da ma zai tsaya mun bakaramin wahalan samun shi aka sha ba,sabida campbells kudi yakeji da shi so he hired the best nd most controversial international barister,irin wanda ake zuga su cewa basa failin case din nan..duk da haka kawu be karaya ba,ga mama tabi ta daga hanklin ta da koke koke wai ai ni na jawo makaina.
Bayan kwana biyar bincike aka tsanan ta,ana ta deban shedu daga yan schl din mu kowa na fadan iya abunda ya sani akaina da carmila, kusan kowani labarin mu da ake bayarwa jigon sa Asad ne,so cids din sau suka tara bayanai akace Asad ne karshen bada sheda tunda kusan akanshi ne gabar tamu ta fara2
Ta bangarena babu wani sauki,wanda suka ban shedan su na gaskiya basu da yawa,yawanci dalibai sukan fadi abuda sukaji ne suka kuma gani amma basu san gaskiar lamarin ba
Kamr lokacin da mukayi fada akan hana Asad exams,ai yawanci dalibai cewa suke akan soyayyar Asad mukayi fadan..
munafukan da suka san gaskiya kamar su molly da rico da su noah ai ko idanun su ba’a gani nan cid office ba
Duk rintsi duk tsiya Kawu be taba dena lallashi na yana gwada min ya yarda dani ba1
Toh Ranar da fatima ta bada statement akaina ne mukaji sauki sauki,har lawyen mu ya samu sararin kafa nashi salon,amma har yau babban fargaban daga shedan Asad ne,dan gobe ne xai bada nashi statemtnt din kuma nasan akan nashi za’a dore ko kuma a kore duk wani hujja,is eida he is for me,or againts me.1
Yaji sarai abubuwan fa fatima bugaje tafada akaina,yadda ta fassara relshp dina fa carmola ya sha banban da yadda shi ya rike aransa,gaskiya tafada musu cewa dagaske ne bana jituwa da carmilla amma ga dalili sai ta fayyace musu komi akan abubuwan da suka faru,har akan auren mu,abakin fatima asad yaji cewa akan zancen auren ban dora ma carmila tsanan komi ba,hasali ma mashi na dora ma laifin baya so nane shiyasa na dena kula shi1
Bayanan fatima dayawa masu ma’ana shi ya jawo rudani da waswasi a zukatan dalibai
Asad sai ya ji ya rude sosai,sai ya same mama da maganan,ko ya yi irin na fatima ne ya fadi gaskiya base ya judging dina da abunda ya rike aransa ba,shikan sa ya san cewa duk behaviours dina daya tsana a harsashen yadda nake biyewa ya kare baida tabbacin cewa kawu ne yake cewa nayi kaza ko na bari,”aransa shikadai yasan rudanin dake damun sa,mama kam ce masa tayi kawai ya aje hanklin sa waje guda ya fada masu komi,tace in beyi hakan ya fadi gaskiyar sa ba, Ita dakan ta zata kai karar sa wajen Allah tace ya goyi baya na akan karya dan ni yar uwan sa ne,tace ai gashi nan har an rasa rai,shin ya taba tunanin zafin da iyayen carmila zasuji in ba abi mata hakkin ta ba2
Hakanan ta juya masa tunani ta dada dagula massa lissafi da wa’azin karya,washe gari da asuba duk sun shirya zasu fita aje jin case sabida yau in Asad ya bada statement ayau din nan ake harsashen zasu iya kaini kotu dan shariar kudi da fin karfi ake yi,nan sai ga lawyern kawu hankalin sa adan tashe yayi ma kawu bayanin cewa akwai matsala,”yace in har fa Asad ya bada mummnan sheda akaina to fa babu tantama zan iya fuskantar hukunci,inbanyi wasa ba i wll be in jail for years,ya ce ma kawu mrs michelle ta hada case din da mutanen su na “human rights,and humanatarian comission organisation ne na kare hakkin dan adam,so in har zasu kubutar dani to Asad sai ya san me zai fada agaban su1
Kalubale ne babba agaban mu,ko ayanzu ma we have thin chance of winning,shikansa lawyrr mu yasan Allah ne kawai zai ya kubutar damu a hannun campbelss
Sai ya aika akan akira masa Asad kawu ya kira sa nan ya masa bayanin komi,ya kuma nemi Alfarman sa akan dan Allah ya rufa min asiri,kar de ya bada sheda mai tsauri akaina
Kawu babban malami ne kuma kafaffen jurist ne,ba irin murde murden sharia da bazai gane ba,aransa ya san ba dan laifin da ake zargina bane ake shariar,qaddara ne da bala’i ya sauka akaina me ban tsoro,wannan shiryayen al’amari ne akaina,yasan campbells baya fara sharia sai yasan shine da cin nasara.
Shide kawu baya son ya nuna ne,amma koni danake tsare ban kai sa shiga tsananin tashin hankali da damuwa ba .
Ga wahalar sanin cewa da gaskyata amma bezai iya kwaco ni ba abun na tada masa hankli matuka ga azaban damuwar tunanin in ya mutu yau me zai gaya ma iyaye na da suka damka masa ni amana a duniya1
Yace da su kenan rayuwana yasalwanta abanza sabida baida dukiya
Da connection din da zai kare ni?
Duk da yasan akwai laifi na na daukar xafi,amma babu shakka yasan bazan iya kitsa tsanan da zaisa na tozrta mace yar uwarta ba
Kawu sai ya shiga kukan bakin ciki da kunci a zuciar sa,baida mafita face ya saukar da kai ya roke Asad ya rufa min asiri karyace wani abu marar kyau akaina,dan hakan ne kawai zai sa plan din su campbells ya wargaje akaina
Kawu harda hawayen sa sosai jikin Asad yayi sanyi
Se ya shiga rudanin tsakanin abunda zai fada da abunda bazai fada ba,gashi mama tace in be fadi duk abunda ya sani ba xata kai karar sa wajen Allah1
Ga wani guiltness din mutuwar carmilla dake kan damun sa,yau da safen yana share dakin sa dayaci karo da passport din tasai da yayi hawayen abubuwan data nema awajen sa na farin ciki wanda bata samu ba…
Su kawu ne suka fara wucewa kafin shi,har ya iso wajen
Be dede ta tunanin sa ba,da sassafe ne dake yau za’a dabbaka case din sai ga taron yan jarida,mr campbels da ayarin sa shugaban makaranta da officials na human right..
Duk sun tattara shaida masu karfi akaina,thy all belive that am guilty kuma nice silar mutuwan carmila da bata mata suna.
Nan Asad ya shiga dakin bada sheda ya zauna yanata kallon yadda na gigice na rame,daga ni sai lawyn kawu, sai manyan su guda hudu biu maza biu mata duk sauran mutanen suna waje,
Nan aka fara masa tambayoyi akan kansa,sannan akaina,sannan akan carmila..kafin aka shiga case din abubuwan da suka faru.. Thy r officials kuma sun kware sosai akan aikin su
So duk wani sigar da zasu sashi ya ji tsoron boye gaskiya sanda suka bishi,in ya fadi kalma daya se sun kwakwalo kalamai da shedodi ashirin ajiki..inata kuka nidai,..lawyar kawu duk ya damu yana tayi ma asad alama ko zai gane shirya masa sukayi amma ina,shi gani yake kamar gaskiyar sa yake fada bazai ci amanar
Carmilla ba3
Bada niyyar ya yi hakan yazo ba amma daya gamu da nasu tambayoyin sai ya tsinci kansa da fayyace komi,hatta cewa danayi zan Hallaka carmilla,ni zan yi karshen ta a mkran tan nan sanda ya fada musu,Nayi rantsuwar cewa acikin fushi na furta amma babu wanda ya sake kallo na2
Haka aka buga final file din case sai gaban teburin alkali..
After 3hrs daga yanzu ake sa ran yin zama me gaba daya a kotu
Sai suka kira Asad wani daki babu wanda ya san me suke gaya masa
Lawyan kawu ne ya gaya ma kawu ai komi ya lalace sabida sun sa Asad ya fayyace komi abaibai,kawu yace Innalihh,..lawyar yace da asad din ma za’a shiga kotu tunda akansa matsalar ta fara amma inda za’a ce Asad zai sauya kalaman sa yace be tabbatar da wasu abubuwan ba harsashen sa ne da ra’ayin sa da zamu iya samun dama.
Amma muddin Asad ya memeta maganan sa a cikin bada tabbaci agaban alkali to lallai babu mafaka sharia ta hau kaina
Kawu yace ina nake to?lawyr yace ina can a tsare har yanzu
Anan bangaren su Asad kuwa manyan lawyoyi ne suka tsare sa a orientation chamber,da shike ma muma potential lawyers ne nabu matsala komai akan iya bude shi agaban mu,Babban su cikin lallami da jimantawa yace ma Asad,..im sorry son, nasan wannan yar uwan kace..is not easy fadan gaskiya akan ta wanda kasan xai iya jawo mata hukunci,dake shi musulmi ne sai ya jawo masa ayoyin Qur’ani da hadisai masu magana akan fadan gaskiya komin dacin ta yace”U wll be a good lawyer Asad,irin ku ake so masu gaskya regardless of son zuciyan su.
Duk sai suka dada sa shi ya amince da cewa eh lallai shidin akan gaskiya yake magana,well duk abunda ya fada akaina din ya faru,amma furucin sa ne yakan zo da fassara, ra’ayi,da kuma harsashe..
Asad be san dalilina na aikata abubuwan dana aikata dayawa akansa ba,shide yasan ina matukar kaunar sa,sannan na matukar yin amanna da biyayya ma ra’ayin kawu.
Aganin sa wayyanan sune matsalata arayuwa na.
Nikuma nasan abunda ke min ciwo yafi haka,i cant tell him cewa”i was under pressure na gyara rayuwata da dabiu na tunda mama ta mana fada akan kebewar mu dashi,da kuma tsanan da mama ta dora min na cewa zan raba da da uba duk Asad be san ina cikin wannan damuwar ba,sannan be san ni tsoro nakeji masa akan carmilla ba nide nakan nuna na tsane ta ne amma gaskiyan lamarin a zuciyata “tsoro ne,..gani nake in bata bar shi ba zai shiga wani hali dan na lura babu alheri tattare da ita tun farko..buts it unxplainable now aikin gama ya riga ya gama
Bayanai dayawa sun nuna cewa na tsane ta sabida soyayyar Asad,kuma da asad yace bazai aure ni ba ya koma ma carmillan sai na dau fansa akanta.
Hankalin kawu yaki kwanciya sai idon sa ya rufe aransa yanajin yau ko zaiyi abun kunya ne zai roki alfarman Asad ko da yayi karyane dan aceto ni.
Just 10minute to shiga kotun suka bar Asad ya fito daga orientation chanbern su,lokacin
Mama itama ta zo wajen,haka kawu ya sauke kai yayi ma mama bayani akan ta taya sa su roki asad,koma yaya ne ya sauya tsarin maganan sa akaina ko dan darajan dangatakar mu.
Mama dataga kawu ya birkice duk ya damu,sai taji haushi da takaici..wai har yau kawu ne zai ajiye gaskiya da tsaurin sa akan trbiya yace danta yayi karya agaban kotu dan ya ceto rayuwata?
Tace sam bazaiyu ba,Gaskiya dole ne a fade ta,ita baxata yi karya dan akare ni ba,ai magani na kenan.3
Asad ya iske su suna kan draman,mama ta zage ta ci zarafin kawu da cewa” ya bata mamaki daya ke neman kaucewa akan gaskiya dan ya ceto jinin sa..abu kadan sai tace ai mutuwa ba abun wasa bane..dole ne abi ma wanda ta mutu hakkin ta koda akan dansu ne….haka nan Asad sai yabi bayan mama.. Yace ma kawu sede yyi hkri shi iya abunda ya sani akaina zai fada
Babu ruwan sa da yan uwan taka akan gaskiya.2
Duk wannan kazafin rashin adalcin da son kai da suka jefa ma kawu,be damu ba yace shi ya yarda su kirasa komi,in har Asad xai taimaka masa nadra ta kubuta a hannun su amma abun sai ya so ya dawo raini,Asad yace shi baxai yi karya ba babu wanda zaisa shi yayi karya sabida karya haramun ne.3
Immidietly sai gashi
An kira attention din mu lokacin sharia yayi,kawu ya dube asad a raunane yace Asad,baxaka taimaka ma yar uwan ka ba..Asad yana shiru mama ce ta amsa tace inde akan karya ne bazai taimaka ba,nan kawu ya sauke ajiyan zucia yace to shike nan”Allah ya zaba mata mafi alheri..baice da su uffan ba ya bar wajen aka shiga kotu aka zazzauna.
Nikam na ruga na gama galabaicewa da kukan furucin Asad akaina tun a dakin bada shaida,how cud he not see my truth?meyasa yayi judging dina…i was so confused nd broken sede banga laifin sa ba,yay maganar sa ne abisa yadda yake tunanin haka abun yake awajena.1
Duk abunda ake a kotu ban isa nace naji komi ba,dan shariar kudi da cin hanci kawai akayi.
Da bayanan Asad Akayi amfani aka muzanta halaye na aka laka min laifukan da ban aikata su ba na cin zarafin dan Adam which r purnishble by law.1
Hakanan within 30 minutes aka yanke min hukunci 8yrs imprisonement6
ahakan ma wai dan lawyan kawu ya kalubalance su ne da rashin bada kwarren sheda akan lallai ni na dauki videon na watsa.
Ana buga court naji na rasa hankli na,suna jana ina jansu,nace ma kawu ya cece ni,wallahy bansan komi ba,sai naga kawu ya juya kansa yanata hawaye sosai da alaman abun ya masa zafi sosai..
mama ma fita tayi dan sanda aka yanke mun hukuncin taga lallai xa atafi dani sannan hanklin ta ya dawo jikin ta sai imani ya shige ta,ina kuka nace Asad pls dont send me to prison,i dint hate carmilla,i was only protecting u,i was scared for ma love,ban dauke ta a video ba,Asad pls kace ka yarda dani, say that u trust me pls dont send me to prison,wallhy ban aikata mata komi ba..mutuwan tsaye yayi yana ta hawaye fuskan sa duk yy ja,a hakan har aka janye ni muka bar wajen murya na ya dena fitowa..7
Kawu da kyar ya warware ya dena hawaye yayi addua aransa yana mecewa “ya Allah ga yata na bar maka,Allah ka tsaya mata akan duk wanda ya cuce ta,godiya yy ma lauyan sa suka rabu a adaddafe ya isa gida wani azabn ciwon kai da bakin ciki duk su suka taru suka kwantar da shi,har na tsawon sati guda kawu be je ko ina ba yana daki kullum yana addua yana neman taimako,ko abincin mama bayaci Bare ma ya sauko sarari sugansa agidan.
Mama sai ta dawo shiru shiru,ita kadai ta fara jin nauyin abunda ta aikata min,I have no family,no parent,ita na dauka uwa na dau mijin ta kawu a uba na dau yayan ta yan uwa na.1
Ita kanta tasan ta min rashin adalci,bata zame min uwa ba,ta nuna min nata nata ne,wato na jinin ta yafi jinin bare.2
Ya zanji,yaya zanyi tunani,all ma worries and fears mama bata tsaya min akai ba bare tayi min adalci
Mama Ta fahinci cewa Tun data ga ranar da Asad ya nuna an ware sa agidan,sai Ta bar shedan yayi amfani da zuciyar ta da tunanin ta wajen kare hakkin danta,duk abun da mama takeyi akan Asad ne..gashi yau yar da ta raina ta kuma rike amana ne ji take aranta kamar ma su suka jefani a prison din1
Dan atleast ko sau daya baxata iya tuna kalma me dadi data gaya min acikin wayannan lokacin ba.
hakan ake zama a gidan babu bacci babu magana bakin ciki ya buwaye ko wani coner,waje yayi sanyi.
Bangaren Asad bema san ya yake ji ba,amma ya san baya duniar kawai gangan jikin sa ne ke motsawa,”daya rufe ido ihu na yakeji har tsakar kansa ina ce masa,
Karya tura ni prison ya yarda dani…1
yaune rana na farko a tarihin rayuwar sa daya kunna sigari zai sha kodan yaji sauki amma sai yaga ya kasa kaiwa bakinsa ya zubar,.zubarwa na har bada…he was sick,tari,zazzafan xazzabi,ciwon kai,so very sick amma hakanan taurin kai yasa shi lazimin cewa akan gaskiya yayi shedan sa1
Kawu ne ya soma samun sauki adduan sa da tawallakin sa suka kara masa karfin gwiwa,sai ya aje komi agefe ya dawo kan aikin sa.
Sede anan ne mama ta fara gane kuran ta,karara kawu ya ke cuna mata bakar rashin mutunci a cikin sanyin hali wani yanayi ne me xafi da kona rai..
Babu abunda yafi sa zuciya zulumi kamar mutum ya nuna maka cewa kaine da gaskiya shi baida shi bayan kasan ba hakan bane..mama ta sha yin kuka a boye tana neman gafaran wajen Allah akan yadda tayi treating din kawu da ni a kwanakin nan amma kunya ya hanata bayyana ma kowa hakan…duk abunda takeyi agidan yanzu kawu baicewa yi ko bari in aka dame sa sai ya bar mata gidan me gaba daya, ga Asad ma ta kasa gane masa dan ko abinci baya iya ci…gidan ya zamto tamkar inuwa zafi rana kuna.
Bangaren mr campbells kuwa kusan komi ya tafi masa dede so bai damu ba,bayan sati biu dakaini prison aka hada wani kayattacen taro agidan sa da sunan taron mutuwar carmilla wanda akayi muguwar barin kudi,kayan alatu da abinci,all in black and white manyan mutanene da baida dangin iya bare na baba su suka cike wajen,an aje wani katon akwatin gawa da hired wailers wanda aka biya su kudi domin su musu kukan mutuwa ana ta kidi ana shan giya ana shagali4
Daga can sama benen dakin mr campbells inda babu me shiga sai iya su yasu, mrs michelle ne a tsaye ta dafa kafadun ta cikin lallami tana cewa”Adaora…my child…Kinga yau xaki tafi so pls calm down Kidena tunanin nan haka,kukan nan ya isa..kisani duk abunda ya faru kece sila cos u failed to obey ur father akan soyayyar wani wawan yaro,u lied to us carmila…u betray ur family for nothing sake,sai ki gode ma Allah da baban ki be kashe ki ba,bcos u dersv to die as ur purnishment,.ki dauka duk hadin kan da kika bamu wajen aiwatar da matakin da muka dauka akan wannan matsalan toshiya ne na ceton rayuwar ki..to ki tashi ki shirya tunda kin dena cin abincin2
Jiki a matukar sanyaye carmilla ta kalle mrs michele tace mama
zanyi duk abunda kuka ce,amma ina rokin ki dan Allah ki fada mun waye yay videon nan,meyasa ba asanar dani ba..who is ur ally mama.1
Mrs michelle tayi shiru,adan afusace cikin kuka carmila ta mike tsaye,tace tell me pls,mama waye yayi videon nan..pls mama,na sadaukar da komi dan na karbe laifi na,my love for Asad too..im willing to stay in carmbodia for life to meyasa baxaku fada mun waye yayi video na ba,ist too much of me to ask?3
Sigar tausayi Mrs michel tace no my dota,zan gaya maki,amma kimin alkwari baxaki fada ma kowa ba,tace its ok afterall am a dead person right?aikunce ma kowa na mutu ko?,wani kukan ne ya kufce ma carmilla
..mr michelle ta shiga rarrashin ta tana share mata hawayen ta..tace kiyi hakri carmilla, ba wani bane ya dauka videon ki face kawar ki Molly brazy…2
ur dad ask her to fix that camera,thy plan evrthing sabida ita take gaya mana komi akanki a boye
Sau tara tara kirjin carmila ya buga sai ta dago ta dube maman ta da rawan murya tace molly brazyyy?2
Wani mugun shiru ne ya dauke wajen
“Carmilla tace hmm so what now?kunsa nadra a prison menene kuma xakuyi ma Asad?…
#ya zakiji in akace kece da irin wannan qaddarar,gaskiya rashin iyaye akwai zafi..hmmm rayuwa kenan🥺Ajiyan zuciya mrs michelle ta sauke tace about Asad?..
Carmilla bata ce uffan ba ta kalle cikin idanun ta,..wani ajiyan zuciyar ta sauke tace ni dai gaskiya xan gaya maki carmilla,and in na gaya miki wannan maganan kikace xakije ki aikata wani abu dan ki yaudare mu again then i swear to u kashe ki baban ki xaiyi..+
“carmilla tace i knw,..mumy na fada maki wani abu?mrs michel ta riko hannun ta tace yes menene?Wani ajiyan zucia ta sauke tace mumy Asad fa nadra yake mutuwar so bani ba so dont bother hiding things from me dan nasan duk abunda zanyi akansa son daya ke mata bazai taba dawowa kaina ba
nadra tana tsare a prison duk dama nasan xata fito bayan wasu shekaru in ku kaga dama,mum yarinyar nan tana da zuciya and we made him testify againts her blindly,Another betrayal frm me..This is Enough reason for asad to hate me har karshen rayuwan sa.
But im happy dai yau ko da ace sun shirya Daga baya shirin nasu baxe min zafi ba dan nasan koba komi lamarin nan ya sasu cikin bakinciki..
..atleast thy life is complicated now just the way he complicated my heart,nne dama Nine nake son Asad kuma har yau ina son shi but i wont try anymore,Kawai ki fada min abunda zaku masa muddin ba kashe shi xakuyi ba i wont eva bother abt him.
Shiru Mrs michel can tayi murmushi ta dafa kafadun carmila suka xauna abakin gadon da kyau tace im so sorry my child nasan abun da zafi nasan ya kikeji aranki Ure a strong woman carmilla
baban ki ya shiga matsala dayawa ne musamman da kika fara wasa da karatun ki nd U know him,ya bincika de yay tsafin sa sai aka gaya masa bake ce da nasara a karatun ku ba shine kikaga ya hada wannan plan din,”u c That gurl in prison?nadra ko,itace dai oracle yace zata zama best law graduating student with badge of honours just what we wanted for u…
Kuma baban ki ya riga ya sa caca da dukan dukiyar sa akan ki akan haka,kinsan oracle de baya karya..
Its gonna be hell for us in baki ci honours din nan ba,sannan abune me wuya muce kin mutu sannan muce xamu jawo ra’ayin yarinyar tayi replacing dinki a game din sabida kinga baku shiri kuna yawan gaba..so ur dad just plan it well,..yace min in babu ke babu ita ai Asad ne zai karba ladan ko?so he is planing to use Asad now clear his last Games at the table..1
Mamaki ne ya hana carmila cewa uffan
Mrs michele seta cigaba dacewa “Yanzu mun riga mun sa an rubuta wasika da rubutun ki dan ya amince mana,so zamuyi amfani da brain dinsa da ilimin sa domin ya tsaya ma baban ki wajen cimma burin sa daga xaran yayi game din yaci shikenan xamu barsa Inyaso shi saiya rike honours din law daga baya ya san yadda zaiyi ya ciro yar uwansan sai sukarata ta cahn..
Wani shiru Carmilla tayi danji take kamar an cakke zucian ta da allura,ta dade tana tunanin yadda abubuwan zasu kasance,deep in her heart tana rokon Allah ya sa in mutu in bar dunian nan me gaba daya
Tasan itakam ta rasa Asad na har abada kenan amma aranta bata da wani babban buri face taji ance nayi fushi na rabu da shi nima,to se ayi biu babu.
Itade koma me zai faru bata so taji ance daren dadewa Zamu iya yafewa juna kuma mu auren juna nida asad1
can anjima ta sake murmushi me ciwo tace ok,i think im ready to gonl now..mrs michelle tace are u sure?nan take ta gyada kai tace ok.
Hakan da suka tsara shi ya soma faruwa,dan aranar ranar aka aika ma asad katin gayyata daga campbells mansion akan suna so ya hallaci taron mutuwar carmilla,asad baiso ya zo ba amma har cikin ransa yana so yayi ido hudu da gawar carmilla,he stil feel quilty abt evrything
Saide kash,duk iya sa idon sa da tambayar sa bega komi ba se rufaffen akwati wailers sunyi baba kere sunata kukan karya akai..
Tun ranar da akace an gan ta akasa a schl a muce har yau babu hoto video ko cikakken bayanin daya sake nuna cewa eh lallai ta mutun,amma se aka barshi acewa ai masu kudi ne shiyasa suke tsara rayuwar su a yadda suka so.
Asad sanda yaje gida sannan ya nitsu ya fara karanta letter full of lies and deceit.
A letter an nuna masa cewa carmilla
Da bakin cikin rashin samun soyayyar sa ta mutu despite sadaukarwan ta a gareshi aka kuma dada sashi jn cewa carmilla tana sane da cewa nadra yake so amma take daurewa so she died not only for bakin cikin videon ta da aka watsa but also to let him have peace with nadra..daya ji hakan he was sad again..1
Abun ya daga masa hankali sukuwa Kamar sun san hakan ze faru so a Dayan letter da lallamin cewa komi ya wuce suka fara masa,sai aka nemi alfarman sa akan ya taya mahaifin ta cimma burin sa,na karshe akanta wato game din cacan da zasuyi amma se akace da shi family business ne,wanda inda ace carmillan tayi achieving law schl da shikenan basai sun buga bama,amma tunda ta mutu tamkar bashi ne akan baban ta ya buga game din,so an rubuta letan ne kamar carmilla tana rokon Asad akan ya buga a madadin ta,A matsayin Abu guda kuma na karshe da xai mata alfarma a rayuwan sa.
Babu tantama ya amince da hakan aransa ko zai dena jin nauyin alhakin mutuwar ta,tunanin abubuwa dayawa sun masa yawa akansa gashi baya bacci tunda naje prison, bai sake iya shan taba ba,dull nd confused hakan nan yake abun tausayi
,but he want to feel at ease ko da dan kadan ne,So asad was set to play the game se bayan kwana biu sai ya amsa gayyatar mr campbells,inda suka dinga wasa da tunanin sa wajen nuna masa matukar bakin cikin mutuwar carmila dake damun su sunayi suna bashi hakurin karya akaina..
Anan sukayi magana,asad yace zaiyi game din,duk dama yau saura sati guda asake bude school dan acigaba da hidomin bayan hutun sakamakon abunda ya faru da carmilla da nadra
Mr campbells cikin yaudarren salo ya nuna ma Asad shi ubane awjen sa kuma komai ya wuce kai hatta shugaban makarantar mu ya kira ya sake jona su as new son dinsa2
Game din a computer ne kuma acikin mansion din,Asad zai dinga hada knight puzzle da babi babi na dokan law kowanne kundi zai saka shi a inda ya dace…to wannan wasan sai me matukar ilimi da Sa’a yake iya yinsa
For Each puzzle in ya hada dede milliyoyin kudi ne zai koma gefen mr campbells
Hakanan in yayi kuskure zasu rage miliyoyin kudi,na kwana goma kacal zai buga wasan.
Sabida yanayin mama da kawu se baima yi yunkurin fada musu ba
Amma kawu sosai yake lura da rayuwan dansa babu ta inda asad yake wanda yanxu baya sa ido ya lura, .
Sakamakon abunda mama ta gaggaya masa na bacin rai alokacin da ake case din nan duk da ba a yadda ya dace ta gaya masa ba amma kawu sai ya nitsu ya warware maganganun kuma ya gane laifukan sa shima,shiyasa daya huce be yi fushi ko ya dau hukunci akan kowa ba,burin sa yanzu befi ya bar Asad shida kansa ya gane cewa yayi TUNTUBEN HARSHE akan lamarin rayuwar sa.1
Kawu besan carmilla tana raye ba amma yana sane da cewa Asad zaiyi game ma mr campbells,sai ya share ya zuba masa ido ya kyale kamar bae san komi ba,har ya fara zuwa yana game din1
Anan kuma Secretly yake sawa a duba lpyata batare da ya bukaci temakon kowa daga dangin iyaye na ba,duk halin danake ciki kawu yana bibiya ne dan ya samar min mafita cikin sauri…kuma yana kan min addua
Rana daya kwasam sai ya shirya ya kaima lawyern sa ziyara tare da neman shawaran sa akan wani plan dayake shirin aiwatar wa in ze bashi goyon baya,barister muhammad sule da kyar ya amince ma kawu bayan sun yi bincike da kyau sun gane cewa campbells basu san Asad yana da identical twin bro ba
Nan danan su kawu suka shirya makarkashiya me cike da dogaro da ubangiji,that nite kawu ya siya ticket zuwa egypt after 2days suka dawo da Azaad amma be bari ko mama ta san komi ba..so agidan barster Azaad ya sauka
To daman Azaad yaji labarin komai wajen su mama da Asad amma ba kamar yadda kawu ya fahimtar da shi komi ba
On his own sai ya fara wasa da hanklin Asad da mama,zai kira su yay ta jin bakin su game da lamarin da wayo,Azaad be daddara ba sanda ya kwashe duk wani bayanai daga wajen su har ya gane cewa dukan su suna cikin matsala da nadama da kunci..1
Tunani yyi sosai sannan ya karbe plan din kawu har cikin ransa tare da masa alkwarin before this 10days zai fito dani daga prison
To tun daga wannan lokacin abubuwa suka fara yin sauki azuciyan kawu,by now kuma mama ta gwalfu zuciar ta yayi matukar axabtuwa da matsalan da ke damun auren ta uwa uba damuwar ta akaina.
Tayi tayi Asad ya gaya mata ina yake zuwa ya dade amma sai yaki sam out of frustration sai tai ta masa masifa tana ce da shi ai da hakan dayake yi yasa uban sa ya kasa fahimtar sa
Kullum damuwa nacin Asad aransa game dani amma baya iya nunawa sabida be san mawa xaije yayi kukan kuncin sa ba,ga fatima bugaje ta dena kulasa,she blocked his number,nd blocked him a duka media acct din ta.3
Duk wayannan abubuwan suna matukar damun sa,in yace zai gaya ma Azaad to a kullum Azaad baya nuna ya fahince abun sosai dake azad din sam baya so asad ya gane cewa ya san komi akan su.
Amma duk da haka ma shi kadai yake iya nunawa halin tsanani da zuciar sa take ciki akan nadra
Azad yana da matukar hankali da nitsuwa,by now aransa yakanji haushin yanayin yadda Asad yayi wasa da rayuwata,yakan so yace ma Allah koda kome ya wuce na fito Allah ya hana Asad samu na,but no,in ya duba yaga halin da Asad yake ciki na azaban damuwa sai yace ai gwara ni danake prison din ma2
…Azad ya san in ba wani ikon Allah to babu tantama Asad yana fama da ciwon zuciya ko wani ciwon so,boyewa kawai yakeyi sabida zazzabi ciwon kai da yawan tarin sa yafarayin yawa3
…shide ya rasa taurin kai da raayi irin na asad,yasan Asad bezai rayu nan gaba ba kwata kwata in babu ni,but how can sumone love u hard nd hurt u hard at the same time?1
Kada kai azaad yy ya lumshe idanun sa,wajajen karfe 4 na yamma ya shirya tsaf cikin bakaken suit masu kyau ya dau hanyar inda nake,40mint kawai aka bashi yagana da ni..
Nikuwa har aka kawo ni inata dube dube banga kowa ba dan nasan kawu ne da fatima suke iya kawu min ziyara
Azaad ya zauna a kujeran ne tare da bada baya wa kofa shiyasa har na iso daf da shi ban watsake ba tun muna kanana a cewar su mama nikadai ce nake iya banbance tsananin kaman su kai tsaye amma da azaad ya juyo ya kalle ni sai zuciyata taji kaman Asad ne hawaye ne suka soma gangaromin masu rauni da zafi…
Nidai Tun da aka kawo ni prison na dada shiga hankali na,duk da zafin abunda aka min amma na gane kurakuraina dana aikata akan tarayyar mu da carmila,na kuma dauki wata muhimmiyar darasi a rayuwa ta wato “hakuri”..i wanted to hate Asad so much amma sai wani azaban tsoron Allah ya hana ni iyawa.1
“Auzubillahi minashedaninrrajim”
To Lalle fushi daga shedan ne kuma
misalin yin hakuri shine acikin hadisin nan da manzon Allah s.a w yace
“kafadi alheri ko kayishiru”Now,these words are DEEP,in ka auna hadisin kayi amfani da shi ta wannan fannin to Rayuwar ka baxata taba karkacewa ba,”
Zato,fushi,karya,gulma,hassada,riya,zunde,yaface,cin amana,girman kai,jiji da kai da wasu mugayen halayen Da ALLAH s w a ya TSANA duk daga HARSHE sukan taso kafin su kai zuciya har gabobin jiki su samuna aikatawa.
To lallai mu guji tuntuben harshe domin kuwa illar sa har karshen rayuwan mu ne.
Na lura wani babban abun da na rasa game da soyayyar mu da Asad nitsuwa ne,tabbas nayi amfani da zuciyata duk dama akan gaskiya ta ce,but da nayi hakri lokacin daya ki fahimta ta na barsa yay abunda ya ke so din hala da baxan tabayin TUNTUBEN HARSHE akan carmila ba,..but i tot i was protecting him,sabida ina son shi..now i realised that Nayi ragon azanci
Wato shi Allah cike yake da hikima da wayo,shiriyan Asad da lalacewar sa al’amari ne daga Allah,nikuma jarabawa ne akaina.
Its all start with a little misunderstanding,duka duka rudanin a tsakanin soyayya,biyayya,da kuma ra’ayi ne
,…gashi dukan mu munyi TUNTUBEN HARSHE akan juna.
Kuma shi TUNTUBEN HARSHE yafi tuntuben kafa zafi,na kafa saurin warkewa yake,amma na harshe zai iya maka lahani har karshen rayuwar ka”
Tabbas kuwa na dada yarda da wannan kalaman wato illar tuntuben harshe zai iya kaiwa har karshen rayuwar ka”Yes,tunda da gaskiya na amma gani nan a kulle a gidan yari,Asad da hankalin sa da ilimin sa amma gashi nan an maida sa wawa Zuciyar sa ta cunkushe da ciwon so na na har abada,carmilla da ranta amma awajen kowa mutacciya ce..
Tsaye Azad ya mike yana kallon yanayin yadda nake hawaye cikin kitsa wayannan tunanin a zuciya ta,im secrtly hoping yau Ace min Asad ne ya zo waje na dan mu gyara kurakuren mu koda ace bazan koma rayuwar san ba1
Amma a zuciyata na san ba shi bane but still naki yarda,sai na juya da baya da sauri kamar xan tafi “to dabanji ance Im soryy ba” sai na dada lunshe ido dan na yarda cewa ba shi din bane…har zan daga kafa,naji azad ya riko ni a sanyaye kuma a hankali na juyo muna hade ido nafada jikin sa na fashe da wata marainiyar kuka me ban tausayi.1
Azaad be dago ni ba sanda ya goge nashi hawayen slowly yana ban hakuri da duk wata kalma me taushi zaunar dani yyi akan kujera na riko hannun sa a hankali ciki shessheka nace brother,Azad?u came?hw are you?its been a while.
…tsaban tausayi na ji yyi Kamar ya fashe min da kuka,hannun sa na rawa ya shafa kaina a raunane Yace “nady..are u ok?..hw u feeling,sai ya kalle wajen sama da kasa gaba daya yana maida ajiyan numfashi,hawayen ne ya sake sauko min sai na gyada mashi kai alaman bana jin dadi,adan dole shima ya bar hawayen sa suka nuna akan kuncin sa,se bance komi ba Na juya kaina gefe
Can nace Azad,ina Asad yake?shi baxai zo bane?is he still angry at me?wallhy ban mata komi ba..sai murya na ya sarkafe na rasa mesa ma nayi wannan tambayar but i still proceed
..Azad i was only protecting him..
“meyasa Asad ya kasa fahimta ta?har zan fashe kuka..
Azad yace shusshhh nadra kar ki bata hawayen ki
do not cry for asad..
Enough of that He knows all that,Asad ya san kemai gaskiyace so karki dame kanki,im glad u did all u can,ai yafimu sanin baki da laifin komai kuma duk dan shi kikayi abubuwa dayawa arayuwan ki..
da muryan kuka nace to meyasa baizo ba?sun rabu dani,shida mama yau kwana na nawa a prison?arent we family?
Azad yace nadra ki kyale su,ki kyale Asad tukuna,Asad bazai iya hade idon sa dake ba ne sabida baida lpya sosai kuma shikansa be gane hakan ba,hannu na ya riko cikin nashi yace kiyi hkri nadra, nasan ranar da asad ya zo nan be sure ranan zai rasa ransa…nide ina me neman masa gafara
Wajen ki..i Admit he made a mistake.
This is the time of ur patience,lokaci ne da zuciar ki,gangan jikin ki da imanin ki zai so ya girgiza,amma Ki tuna fa Allah test only when he loves,kuma iya tsaurin jarabawan ki iya son da yake nuna maki..dont fail ur test nady.
Nasan dole ne kiji tsanan Asad kona akan komai ba for not believing in u…amma dai ina me gargadin ki da shiga hurumin ubangiji,fair nd justice is for Allah so let him deal with it alone Ke naki kawai yafiya ne yar uwata,i knw is hard amma kituna anan ne ladan ki da sakamakon ki yake
Axad Yana kn hawaye ya shafa kaina..”nadra Dont waste the rewards of ur tears nd ur pain with anger and hatred nasan kinsha wahala sister na
..but u neeed to calm down kinji?2
Jikina rawa yake Tsaban tsumayin kukan da nakeyi
Da kyar kwakwalwata ta amshe shawarwarin azad akan yafiya da juria..so i prayed for maself,nace Allah kamin uzuri a ranar lahira kamar yadda nake shirin yi ma mama da Asad uziri araina…cike da tawakkali na share hawayena nace to ya ake ciki?yaushe kazo ne..azad yace kwanan nan nazo ne akan case dinku
“wai he is now paying for carmillas death…yana aiki ma
Mahaifin ta ne dan ya dena jin quilt din mutuwar ta
,..hawaye na na dada sharewa nace really?azad yace yes,but nadra babu lokacin hirar su am here to help us,we r brothers ke kuma yar uwan mu ce,our only sister,nazo ne ki gaya min abunda kika sani game da wayanda suka tsaya akan case din mr campbells kinsan sunayen su?nace eh ai manyan mutane ne,kasan kuma komai agaban mu akeyi dake abun shariar duk namu ne,yace ok good,gaya min abunda kika sani akan su,if posible harda Tambayoyin da suka miki nace ok..ba bata lokaci nan na gaya masa komi daya afku tsakanina da su,muna da ilimi sosai so azad basai yayi amfani da rubuta suna ko wani abu a takarda ba,komi munayi ne brain to brain.