TUNTUBEN HARSHE CHAPTER D KARSHE

 TUNTUBEN HARSHE CHAPTER D KARSHE

To Daga wannan ranan azad in bezo ba zai aiko mun wani daban daga masu tayashi bincike dan sosai suka biya kudi shida kawu inda mutane dayawa suka taimaka musu a boye,haka nan nima sanda nagaya masa duk abunda na sani,har akan tarayya na da carmilla da asad even abt fatima bugaje da taimakon da zai iya samu tawajen ta,ai kuwa yana gamawa dani wajen ta ya nufa,gidan su fatima kerarraren multi million dollar mansion ne me tarin securityn gwamnati so da kyar ma ya samu izinin ganin ta ahakan ma A waje kujera kawai aka bashi ya zauna a daya daga cikin cool dwns dake farfajiyan garden din su,fatima harta fito aranta tana mamakin stragern da yake neman ta,bakar wandon jean ne ajikin ta daya mata damas har yakasa boye shape din ta duk dama fish tail gown ne ta sakaya da shi,aikuwa tun tana isowa daf ta doka sallama a razane Azad sai ya mike tsaye ya juyo yana me tsura mata idanun sa “wani kallon kallon suka tsaya yi,inda ta dauke idanun ta atake ta dauka ma Asad ne,wani tsaki me sauti ta ja zata juya a nitse ya matdo yace salama Aalaikum,…miss fatima,”..sosai ta yatsina dan bakaramin bugu kirjin ta yakeyi ba wani strange feeling takeji har a zuciar ta,gashi duk sanda taga asad ko sunan sa nadra kawai take tunowa,so a hatsale ta juyo tace can u pls go oout?zaiyi magana ta ware masa idanun ta…i will call the securty now…out..Azad yace pls listen Tace bansan ji,meya kawoka?Asad tunda ka ci amanan nadra waye zai iya xama dakai a duniya?”ure a bungler.. a bloody bungler..u hurt a girl just bcos she loves nd protect you,kai kowa na kare nashi amma ka zabe ka kuntata ma naka?kaine wanda be rufa ma famylinsa asiri ba,so what abt me tha we just met as friends..kabani kunya sosai asad you must leave now..bana san ganin fuskan ka,bana da lokacin jin koma miye baka
Get Out..now.. Wani Tsawan data dakan mai sanda Azad ya sadda kai,da alama ranta a mugun bace yake idanun ta har sun kawo ruwa.. shiru yadanyi baice komi b ya zuba mata idanun sa tace”Ohh Bazaka fita ba?mswww a fusace ta juya zatayi bakin gate daddan muryan sa irin na Asad ne ya tsare ta yace..

“My name is AZAAD..1

Azad zain abdul shakur..im ASAD identical twin brother”…now that i believ ure  fatima bugaje zan iya gaya maki abunda ya kawo ni?shock ya hana fatima juyawa…nadra tace kina da saukin hali kuma babu matsala in nazo zaki taimaka min im sorry if i cause you any inconvenience but pls we need to take my sister out of prison,nazo ne kitaimaka min i want to ask u some question abt some ppl pls ..ki taimaka min,A tsaye fatima take har yabzu bata juyo ba tukun zucian ta ne ya shiga rudanin yaushe asad yake da dan uwa?dan uwan kuma me hnkli haka..dama Asad yan biu ne shine ko a labari bata taba ji ba?..ai kuwa kamar ya gane damuwar ta,sai yy unloking wayar sa yay browsing gallery wajen zallan family pictures ya aje akan table din yace in baki yarda ba ki duba,nd all ma information are here too..infact zaki iya tambayar nadra ko gobe ne..

Nan Fati ta juyo bayabo babu fallasa ta kalle sa kadan sannan ta dau wayar tayi dube duben ta gama kallon hotonan su  da identity cards dinsa,tasha mamaki sosai seta mika masa wayar tace sit down pls..sede irin jan ajin nan na mata tayi masa,daure fuskan ta ta dadayi taja chair ta zauna a dofane batta ko murmushi,dake saukin kaine dashi se be damu ba yace thankss..kai tsaye ya soma mata bayani har ta gane komi,ita ta fara bashi labari akan su molly da noah,sunfi 2hrs suna wajen suna magana har suka yanke akan gobe shida ita zasuje wajen nadra sede har sukayi sallama da Azad din bata dena mamakin banbancin sa da Asad ba,he is soo cool nd gentle,nesa ba kusa ba yafi asad nitsuwa da kamala.shikuwa Azad caurage din ta ne yagama tafiya dashi..daga ji yar gidan girma ce,she talks with sense bata da farfar ga jan aji ya lura ta damu da damuwar nadra sosai nd she is doing her best to help,thats how friends shud be.

So washe gari ya zo zai dauke ta,amma hakan taki fir motar ta daban nashi daban driver tane yake janta itama har suka kai wajen nadra a prison,ita ta dada wayar mata kai akan cewa wannan ba Asad bane azad ne,,yau ma sanda ya sha mamakin ta cos jiyan agidan ya ganta da kwalliya da kaya me kyau so sexy amma yau da suka fito sai yaga daga ita sai abaya kwalliyar fuskan ta baya ma nunawa.

And he loves the way she love nadra
Yadda yaga tanajin haushin asad ya sa ya soma mata shisshigi kan kace kobo sai gashi sun fara magana sosai

But a sama sama dan kammanin sun yasa fatiman take kan bashi lefin dan uwan sa aranta

Haka de ta hade kai dashi suna neman infomations,So Daya bayan daya yasa cids dinsa suke bincike mai tsanani akan duk wani aboki ko kawa na kusa da carmilla
Haka aka bi Grp dinsu da su noah Su takwas din nan sanda aka dube su batare da sun sani ba
Fannin su asad ma komi na tafiya dede  dan oracle ya gaya ma mr campbells asad zai iya cinye duka wasan sabida yaron yana fa matukar ilimi da sa’a..,for now  na kwana hudu yayi amma beyi kuskure ko ya fadi a ko daya ba,duk sanda campbells ya nuna farincikin sa Asad yakanji sauki aransa yakance atleast ko a ina carmilla take ayanzu tana farincikin abunda yakeyi,this is like her  payback,kodan soyayyar sa daya kasa bata zai daure ya sa iyayen ta farinciki.1

Anan gida kuma mama bata san komai game da dawowar azad nigeria ba,ta de ga yanzu yana yawan kiran ta a landline suyi magana,tun tana boye boye har ta sake tana gwada masa damuwar ta akan Asad da kawu
Musammn ma akan kawu,Azad ya dade yana tausaya ma mama abun yana kuma damun zuciar sa musanman akan zamn su da kawu na yanzu,so washe gari da kawu yazo jn progress din case din sai ya fito ya same shi shikadai nan ya rusuna aladabce suka gaisa Ya shiga gaya ma kawu ya samo musu asalun bakin zaren,a cewarsa duk wanda aka hade kai da su akan Case din musamman molly brazy data dauki video ta kuma watsa video ya nemo information kwarara akan ta,jamiai wayanda suka anshi kudin cin hanci dan ayi interogating nadra harshly,da shedu da aka ki duban su duk ya gama da su,yasa kuma ana ghost hacking din harkokin molly brazy ta internet using cell phone industry kuma an tara shedu akanta sosai game da video,abu daya ne ya rage shine ya fara aikata babban shirin su akan asad da mr campbells

Kawu yaji dadin wannan bayanai matuka,yay godiya ma Allah,ya saka ma Azaad albarka.

Barister muhammad sule shima daya zo nan ya same su ya dada bada kawu tabbacin wannan karon da alama su zasu kawu karshen zaluncin campbells

Kawu yy matukar farincikin dada sanin gaskiya ta zuciar sa tass yau ya musu sallama akan cewa shi zai tafi

Azad cike da naxari da tunani aransa ya mike ya bi bayansa alaman zai masa rakiya,duk dama Babu tantama Sun taso ne suna jin tsoron kawu amma a kwana biun nan da suka hade kai se ya lura kawu is not as hard as thy imagine

Bayan labarin dayaji akan case din da abubuwan da mama da asad sukay ta masa Haka kawai yaji aransa tsananin son mu ne ya sa kawu yake mana wasu abubuwan da muke daukar su takuri da biyayyan dole,azad tunda ya gane waye kawu sai ya rage jin nauyin yin magana da shi,dede kawu zai bude mota ya ce baba?kawu ya juya yace lpya ko?sai yyy shiru yana dan boye fargaban sa,kawu ya rufe motar ya dawo daga kusa yace azad yadai?akwai matsala ne5

A hankli Azad yace baba dama wata magana ce,..ko in bari sai ka sake zuwa,kawu yace no in yana da muhimmanci muyi ta yanzu mu shiga motar mu zauna babu tantama azad ya sauke ajiyan zucaya yabi kawo.

Tsaban be saba yin hakan ba sai ya zauna a a takure yanata tunanin yadda zai fara maganan,kawu yace inajin ka..yace emm baba,dama magana ne akan su mama da asad..

Tsit Kawu yay,ya dan nunfasa..

Azad yace baba kayi hakri dan Allah..,kawu yace tsaya anan,hkrin me zaka ban azad bana san shashanci,l kai dai kaje kayi abunda na saka Allah yayi maka albarka,ya sunkuyar da kai kwanin tausai yace ameen baba,anma Asad fa?shima yana bukatar albarkan baba asad yana cikin matsala ne sabida babu albarkan ka a tattare da shi,baba,
pls…Asad fa zai iya rasa ransa kwanan nan sabida damuwa ne ya mamaye zuxiar sa na rashin ka a rayuwar sa,Baba dan Allah kayi hkri kayafe masa..mama ma kullum tana kuka tace min tayi kuskure babba..ta dauka ka ware Asad ne ka zabe ni da nadra,amma tun bayan tafiar nadra mama ta fahinci komi,baba ka yafe musu dan Allah..1

Kawu yace hmm sai  yy murmushi me ciwo  yay wano shiru,can ya juyo ya kalle shi yace Azad kenan…,kaga kar ka daga hanklin ka kaji?ai dukan mu masu laifi ne akan wannan lamari,nima banfi karfin laifi ba..ynzu kaje ciki,i will think abt evrything insha Allah..gudnite my son.

Aladabce Azad yy murmushi yace gunite..daga nan suka rabu kawu yana kallo har azad ya shige gida,wani irin runtse idanun sa yayi aransa yace…”tsarki ya tabbata wa ubangiji na daya bani wayannan yaya.

He’d feeling so proud of Azad.. haka kawai1

Kawu yana driving har ya kai gida be dena tunanin maganan da sukayi ba,dakin sa ya nufa as usual har ya shirya ya kwanta
Amma seya ga ya kasa dena tunanin rayuwar Asad

“Asad dinsa dan taurin kaine da ra’ayi kuma yafi kowa sanin hakan tun suna yara kanana,takurin dayake nunawa aganin sa kariya da gata yake masa bawai dan ya ware sa ba,ayanzun ma Bason ransa ya zuba masa ido ba,he love his boy so much fiye da yadda zai kiman ta,anma yafi so ne Asad ya gane kuren sa dakansa a wannan karon..
kamar yadda tafia na prizon ya dame mama ya kuma bude mata ido ta gane tayi kuskure me girma1

Ko minti talatin kawu beyi ba saiga knocking yana fitowa yaga zulai mama ce bata da lpya tana neman taimakon sa Babu tantama kawu ya fito ya nufi dakin mama akwance ya tarda ita tana hawaye numfashi da kyar ga dukan kayayyakin ta ta fitar da alama barin gidan zatayi,kawu yayi sallama ta amsa suna masu hade ido da juna hakika mama taji sanyi aranta daya zo din.

A Daf da ita a bakin gado ya zauna yana me kaucar da duk abunda yakeji aransa Yace hjy meyasame ki haka?meyasa bakije asibiti ba indan nine baki iya fita wallahy na yafe miki. .wani hawayen mama ta sauke cos yadda yayi maganan da saukin kai da tausayi ya sa ta ji jikin ta ya kara yin sanyi tuni ta sulale kasa kan gwaiwar ta A kasa ta fashe da kuka tace “ina neman gafaran ka xainuden,miji na dan Allah ka yafe min…um the worst mother in the universe, na gwammaci mutuwa ta da irin mafarkan nadra danakeyi,i think u dont deserve
Me..Ya kamata nabar maka gidan ka haka nan,wallhy kunyar ka nakeji sosai5

muryan Kawu na dan rawa yace meye hakan kuma?

Mama ta girgiza cikin kuka wani matsanancin kuka tace naci amanan ku,naci amanan iyaye na dana sauya halaye, na maka rashin da’a na jefe ka da kalmomi na rashin adalci..acikin kukan wani nunfashi ta ja me saurin nuna muguwar damuwa tace naci amanan su mahmud da suka bar min yarsu a hannun mu,wallhy nikaina nasan na xuzguna ma yarmu nadra,nikadai nasan bakanta mata rai dana sha yi tana boye wa agidan nan..duk sabida Asad..in yana cewa an ware shi an tsane sa nakanji tsoro da tausayin sa sosai,bansan gata ake masa ba Asad bayajin maganan kowa,na dauka in na biye masa wani abu zai gyaru a lamarinku amma sai gashi na dada lalata shi na lalata aure na,na jefa kaina mugayen halaye har da tsanar yar da na reneta kamar yar ciki na..1

Kasa ta fadi tana kuka sosai

“naki na ji nasihan Azad,duk na dauka shima be fahimce ka bane kamar yadda Asad yake nunawa ya fahimce ka…duk abunda nayi bason raina bane,inaji ma Asad tsoro ne kar ya rike mu aransa da wani manufan da Allah zai tambaye mu..
amma yanzu nikaina na fahimta kayi hkri Dan Allah  daka fita a hanyar mu na shiga damuwa nakan ji ajikana cewa  kullum nadra tana kuka tana kiran sunana.

kaga ranar a kotu duk rashin tsaya mata danayi bai hana ta cemin mama ba,nadra zataji kamar ita daya ce a dunia tunda babu iyayen tana asali..naji tausayin ta araina matuka datake kukan, alokacin ne naga ashe ba laifin ka bane dakace Asad ya rufa mata asiri koda karya yayi dan mu cece taa Ahannun su na lura basuda tabbacin cewa ta aikata abun nan nifa na raine nadra nasan wacece nadra,nasan tayi wauta amma sai na lura Koma miye ne Ba ta haka yaka mata nayi mata gyara ba,wayyo Allah na lallai shedan yaci galaba akaina,nide dan Allah kayafe min Na maka alkwari zan gyara halaye na,zan cigaba da maka biyayya wajen gyaran da kake so ka kawu akan Asad koda da sauran numfashi na ne..na maka alkwari,.kuka mama takeyi tamkar nunfashin ta zai dauke,kawu sai ya sadda kansa kasa yayi shiru sabida abun nata yafi karfin sa..

Kallo daya zaka mata kasan ta jigata nadaman ya nakasa mata zucia

Tana ta fadan abubuwan data aikata akaina  dayawa cikin tsananin damuwa kawu be iya cewa komai ba kawai sai ya daga ta ya kwantar da ita yana me lura da numfashin ta,ruwa me sanyi ya bata da maganin zazzabi kafin yace mata ta huta  zai dawo gobe da safe sai ya fice ya nufi dakin sa
Cike damuwa ya dora alwala ya hau kan sallaya yay raka biu,yafi awa yana zaune cikin tuna abubuwan da mama tace tamin na cin fuska ya dame sa matuka,he was cryng silently yana hawayen yana furta Astagfurullah..

Wayar sa ya daga ya tura ma azad sakon yana son ganin sa da safe a gidan washe gari

Dake dan albarka ne da asubahin fari yana fita daga masjid ya iso cikin gidan ya same kawu,bayan sun gaisa kawu ya aike zulai ta kirawo mama,mama da kyar ta iso nanma tana yin sallama ta hade ido da azad gaban ta ne ya fadi tsaban mamakin ganin sa

Duk da tsanain kaman su da asd amma farat daya ta gane azad ne,sabida mood of dresing da askin kansu,yayi murmumushin gajin ta ya taso ya riko ta gently ya gaishe ta cike da mamaki ta ansa tana jero masa tambayoyu wanda kawu ne ya amsa tare da mata bayanin zuwan sa.

Anan kawu ya fara maganan sa,me cike da hikima da nutsuwa da taba zuciyan duk me sauraro.

Kawu ya gaya masu asalin dalinlin sa na matsa ma asad kuma sun fahince sa,a duk dama ya bada kansa laifi wajen yawan anfani da zucia da kin saka masa albarkan dayakeyi

Kawu yace da matsi ko takura da sa ido zai sauya lamarin da tuntuni Asad ya shiryu,shiyasa hakuri da addua keda matukar amfani,shikuma zucia da yawan fada wata rana yakan jawo yaro ya dauke iyayen sa su da wani manufa aransa,sai ya zamto me taurin kai da ra’ayi,sukuma iyaye sai suce bai isa ba ai su suka haife sa dan haka bazasu sauko ba,lefin wasu iyayen kenan kacal wajen tarbiyartan da yaran su.

Kawu yayi ma mama nasiha akan abubuwan datayi da nadra da asad duk dama ya nuna mata cewa baiga laifin ta
Ba,kusan ko wacce uwa takan nuna son kai akan abunda ta haifa…anma sai ya dada mata tuni me kashe jiki akan matsayin nadra na mareniya marar uwa da uba kuma amana awajen su

Baba ya yabe halayen azad,na fili dana boye da shi kansa be sani ba

Sannan dukan awajen sunshah mamaki matuka da kawu yace musu ya san asad yana shan taba tun kan ya korasa BQ,amma ya dauke idon sa akaine sabida tsoron sa  kar ya ce masa ya dena shan taba asad yaga kamar takuri ne yace zaiyi taurin kai ya hada da shan giya,aganin sa hakan in ya afku faduwar sa ne..yce gwara shan taba makruhi ne a maudui da fassaran wasu malaman amma shan giya kwata kwata haramun ne.

Kawu yace da su suma su yafe shi,shima yana da laifi,amma yanzu ba lokacin ganin lefi bane lokaci ne da zas
u hada kai as family su ceto asad da nadra.

Mama ne dama bata san waye campbells ba,anan baba ya gaya mata komi game da su,mumunan tsoro ne ya kama zuciar ta,sanda azad yayi ta mata bayanin plan dinsu kamin aka ji kunne

Tun daga wannan lokacin komai ya danyi sauki Asad ne kawai be san komi ba,azad yana can a gidan barister suna ta faman hada haden shaidun da suka samu akansa+

cambells kuwa yana can ya sake baki burin sa ya kusa cikawa dan haka this time arnd hankalin sa baya kan wayanda suke bincikar rayuwar sa a boye,hakan ya sa komi yake zuwa ma azad da sauki.

Anan kuma Asad yana ta iya kokarin sa akan game din,washe garin ranan kwasam sai mr campbells ya kira shi yace da shi ai anyi hacking computer sa so ya dan dakata a gida sai sun kira sa.1

Asad sai bai sake zuwa gidan ba dan yau befi saura kwana biyar a koma school ba,shikadai a dakin sa yake rayuwan sa,in yaci abu me nauyi to indomie ne, baya fita ko ina babu shan taba,baya waya da kowa sai in Azad ne ya kira sa.1

Shida azad kullum maganan daya ne,akan case din sa da nadra amma Asad sai yana nuna har yanzu kansa a rude yake kuma yaki ya gaya ma azad cewa yana buga game din

Koda azad ya tambaye sa game da dauke kafar sa dayayi shiga wajen su mama da kawu sai Yace da azad ai mama masifa take masa yanzu
shi kuma yasani cewa kawu baxai taba yafe masa dan yaki yayi karya ya fadi gaskiyar sa an kai nadran sa prison..1

duk san da Asad ya fadi hakan sai axad ya tambaye shi”…are you sure gaskiar ka kafada akan nadra?
..shikuma sai yace eh..to kullum anan suke tsayawa da hirar,Azad sai yce masa ka sake tunani dai.

To bayan campbells ya bashi hutu,nan ne azad yake sakewa ya dame sa da waya kullum yana shan cikin sa akan game din da komai da komai amma har ya Asad be dago ba..1

Security agent expert a india su sukayi yi hacking programe din hankalin campbells sosai ya tashi dan ance masa nashi ne kawai ta samu matsalan gashi gagggan masu cacar suna ta neman mafarin matsalar basu gane komai ba2

Dake harka na kudi ne da rashin imani tuni Sai suka fara zargin sa aganin su ko wani abu campbells yake shiryawa a boye dan ya lashe gasar,sai sukace su fa sunyi kkri sun gane matsala badaga su bane dan haka babu ruwan su ko campbells ya san nayi ko suyi replacing din sa da wani su kwashe arzikin sa duka,hakan ya bata ma campbells rai matuka duk computer gurus da geniuos na nigeria da kasashen waje sanda ya sa aka shiga farautar su dan magance matsalar,to kafin hakan yay yuwa azad har sun gama  sai ya sa aka bude masa komin sa ya dawo dede kwatsam sai campbells ya dawo da murna akan gobe gobe zai nemo asad ya cigaba

Da taimaikon yan bincike Azad ya diverting call din cambells zuwa nashi wayar,aynzu in de campbells ne zai kira asad to azad ne zai ga kirar ba asad ba

Aikuwa da safen Allah ya kira har dayimai bayanin duk abunda ya afku,azad sai ya masa alkwarin zaizo yau ya fara aiki,By 9am azad yaje mansion din campbells ko kadan basu gane komai ba
Dan ko muryan su ma iri daya ne1

Asad kuwa yana fama da tunani na damuwa da kadaici baima san ashe campbells ya neme san ba,mama ta daure ta rabu da shine sabida ko da tsananin rashin su duka biu zai tursasa tunanin rayuwar sa

Nan Azad ya soma game din yana bata komai danshi beyi karatun law ba,yana dao amfani da ilimin sa ne yana kwashe sirrika musamman secrt password logos da link din mutanen da campbells yake kaxaman harka da su,daga ya dawo ze tura ma yan bincike kawu da barister da team din su tuni suka wargaza ko ina suka samo gaggan sheda akan manyan asirin cambells dake boye within 3days,komai ya zamto babu kanta agame da game din, azad yana da ilimi amms baida basirar da Asad yake dashi so koda yana da niyya ma ba bacin game din zaiyi ba1

Oracle ne ya soma
Gaya ma campbells akwai matsala,tuni sai ya bincika ya lura da cewa yanzu fa basu cin point saima zabge millions akeyi dake mugun me son duniya ne nan da nan ya fara fidda halaye ma azad ya na nuna gajar hakrin sa,do this dont do this,wake upp..wai wasan me kakeyi ne…all this talks axad yana ta kallon sa”he wish a idon asad akeyi masa wannan..ana saura kwana biu agama hankalin cambells ya tashi sosai azad kuwa dayaga korafin yay yawa sai ya bada su kawu shawaran akan su fara thretening din sa ya san cewa karshen sa ne yazo.1

Aikuwa immiedtly su kawu da barister suka fara linking masa abubuwan da suka fara bashi tsoro matuka,yana zaune a office aka kawo masa shedojin kisa,saida miyagun kwayoyi bindigogi,harda videon da cds na audio duk akansa  dadin karawa da aka nuna masa ansan gaskyar lamarin nude videon yarsa da wacce tayi abun1

Tabbas An saba masa irin wannan baraxanar amma this time arond tsoro ya kama sa sosai sabida dukan dukiyar sa ya sa akan wannan cacar baxai so ace baraxana ya taso mai awannan lokacin ba

Ranan tsaban damuwa Campbells bai dawo gida ba sanda ya bi duk wani hanyar samun mafita amma be samu gamsashun bayani ba..har oracle ce masa yy ya bashi kwana uku zai fito masa da masu masa wayannan abun

Washe gari azad
Yazo game din sai campbells be ko kula shi ba,sai ya wanye yabi ta kan mr michelle da maganan sai ya tambaye ta ko yay masu laifi ne suke daure masa fuska,inde akan game ne ya masu alkwari yau zai gyara..kan mr michell ta sake baki har ya mata wayo d salon sa na iya magana ahaka har ta gaya masa suna cikin tashin hankali ne cewar ta ai ansa masu ido ne
Amma nan da kwana uku xasu gane waye ne..a jikin door knob na cikin dakin azad ya makale rigar sa ashe bata sani ba micro chip ya manna ya fita abunsa

A Ranar da Azad yaje gida,sai ya sanar ma masu binciken su abunda ake ciki so thy have to finishi all this game ahead thats in 2days kafin campbells ya san sune…to aranan da daddare can tsakiyar dare suka dada bude ma campbells wuta bayan sun tura masa hot list of muderer cases dinsa suna me masa baraxan fallasa shedun dake wajen su..ai a birkice campbells ya nufo dakin matar sa yana ta surutui yana zufa

Aranar campbells Ya dinga masifa yana cewa ai duk su suka jawo masa mene menen sa,tuni ya fara blaming carmilla akan komi yana zagin duk wani effort din ta da sunan ai su suke tona masa asiri ake bibiyan sa.1

Duk kokarin megahn
Itama yau cewa yayi bata masa komi ba,yace inda tanayi si bazata bari asan sirrin harkan cocaine dinsa sa da mijin ta ba1

Carmilla dama ya tsine mata,anan ne azad yaji labarin cewa carmilla tana raye kuma tana cambodia.2

So Washe gari Wani sabon case ne ya budu wajen su kawu,dan fa kawu da kyar ya nitsu

..nan dan nan aka fara wara wara da case aka kai asalin office din bincike manya suka fara saka hannu,tuni aka binciko cambodia aka tabbatar da cewa carmillan is alive and healthy tana tare da sister ta sede baza a samu damar dauko ta ahalin yanzu ba

Kan kace kobo an fara hade hade da ikon Allah aka kammala komi that very 2nd day barister mohd sule ya kafa commite na lawyers,zallan akan maganan wanke nadra..1

A Ranan na uku campbells da ssafe yaje wajen oracle jin kan zancen,anan kuma akayi arresting me actt din da molly ta biya ya watsa nude video nan da nan case file yasake buduwa.2

Ranan Campbells ya ga ruwan miscalls daga munafukan sa masu kawo masa gulma amma be daga ba sabida Allah Allah yake ya dawo ya kama Azad da hannun sa ya kashe sa,”..1

tsaban campbells yanajin ya isa  a rayuwar sa be taba
Tinanin ya binciki rayuwan su kawu da kyau ba,sai ma yau yasan cewa asad yan biu ne,he tot thy are mere muslim family tha has no value or importance,beside musulmi malami irin kawu sukan yi saurin daura masa sharri ko sarkakkiya he tot in kawu ya sake damun sa akan case din kawai zai labeling dinsa as terrorist ne a wuce wajen.1

Kafin campbells ya dawo barrister muhammad yayi dagaske wajen sa zafi akan case din l dan har kungiyon da suka sa baki duk an neme su,hacker ne ya tono asirin molly brazy da inda take nan  take aka nemo ta1

Molly bata da karfin gwiwan yin karya dan tunda sukayi waya da carmilla take cikin damuwar kalaman ta na karshe

Tace molly ashe duk yardan da nayi dake ke kike tona min asiri wajen father,molly duk amanan dake tsakanin mu har zaki ita dauka na tsirara ki watsa ni a duniya?

Molly ta ce da carmilla eh na amsa nayi duka wayannan,tace bazatayi musu ba itace ma tayi komi amma ai itama SON datake yi ma asad yana daya daga cikin silar aikata hakan datayi1

Tace ma carmilla itama tana son shi,amma haka ta danne nata son tana boyewa so duk abunda tayi na bada hadin kai ma dad dan acuce ta ita da nadra ta rama ne suji inda dadi.1

Ahaka suka rabu da carmila suna tsine ma juna amma guilty consiences ya dame ta sosai musamman akan nadra.

To ita ta dada tabbatar ma cds cewa carmilla is alive,infact babu kowa a kwatin gawan ta,suicide  din ma shiryawa shi akayi,shugaban makaranta su suka shasafa mata jini suka aje ta anan bayan burin su ya cika kuma suka dauke ta,batayi fadowar komai ba.

Tace asali carmilla ta amince zatayi hakan ne sabida baban ta ya nuna mata yasan cewa tayi betrayin dinsa akan Asad kuma in bata yi ba zai kashe ta.

Nan da nan aka fara tone tonen asirin lamarin komai game da lamarin fake death da video publicity sanda aka samu gaskiyar sa
.
mrs michel aka soma tsarewwa a gida Sannan aka kama campbells tun akn hanyar sa na dawowa under strict oder.

Asad ne kawai be san komi ba,sai washe garin da suka koma schl yaga ko ina yayi fayau ga polisawa da board of directors for law studies,anzo kama shugaban makaran tar su

Dake abun ya shafi batawar suna da sharri,sai ya zamto dole a tara dalibai ayi musu takaitaccen bayani

Asad yana wajen infact agaba gaba yana jin abunda commisoner of police yake fada na cewa ankama wanda suka dau video kuma suka watsa videon,tuni waje ya kaure da cece kuce Wasu harda kukan nadaman furucin su akan nadra kowa ya shiga rudanin sanin cewa molly ce ta dauka kumata watsa video daga masu mamaki se masu tsinuwa

amma dake harkan manyan mutane ne sai ba’a gaya ma students carmilla tana raye ba..akan nude videon kawai akayi magana as mataki na farko da kotu ta sa hannu akai dan wanke ni

All hurtful speech nd argument
anbada doka me karfi cewa agoge

Sanan anyi condeming lawyoyin set din mu gaba daya wajen rashin zurfafa tunanin su game da case din hakan ya jawo aka sa sunan nadra a kundun tarihin law heroine,da sheda me karfi na koyawa dumbin manyan lawyers darasin rayuwa a tarihin neman ilimi na makarantar…1

Ranar ko Fatima bata iya samun sarari ba dan wasu awajen ta suke neman alfarman yafiyan nadra tun kan ma aje kotu gobe.1

Asad kam Kamar wanda ruwa ya kwaso sa haka ya shigo gida,yau kam main house ya nufa kai tsaye dan ya tambaye mama meke faruwa ne
hanklin sa ya tashi sosai,another story he neva imagine to hear…Gidan fayau be same kowa ba,hakan yay ta neman layin su mama to zulai ne take gaya masa cewa wai sunje kotu da kawu tun sassafe,yace kotu? Tace eh. Be kara tanbayarta komi ba ya sallameta

…cikin tsananin rudani har be san sanda ya sulale zaune a gaban coridor haka kawai
Jikin sa ya basa cewa sumtin is really wrong”yasan tunda aka samu gaskiar video bazai wuce case din nadra sukaje yi ba”yunkurin zuwa kotun yakeyi.yana daga kansa kamar a mafarki sai yaga azad agaban sa sanye da casual dress da wani side bag ya rataye a kirjin sa

Mikewa yayi da sauri da dan dagon murya Yace azad?
Azad yay murnushi yace yes brother..da shauki me nuna yan uwan taka sai suka dan rungume juna,asad ya dago sa da mamaki yace yaushe ka zo?azad yace tuntuni ina nan asad sai ya tallafo kafadun sa,lets go inside we need to talk now.. tsaban mamaki asad bece komai ba ya bisa sukayi cikin gida a falo suka zauna su biun,azad yace kamar yadda nagaya maka nazo tuntuni amma ba anan gidan nake zama ba sabida wasu dalilai yace Asad im sorry abt what hapen,we r family dole ne mu tsaya ma junan mu dama nazo ne akan case din nadra,alhamdulla komi ya tafi dede,ga videio rercoding zan fahintar da kai duk abunda suka wakana akwanan nan naga kamar baka da lokaci ko

Asad ji yyi kansa ya dada kullewa yace ok lemme see the video,nan azad ya kunna video a tablet ne,Inda aka displayn Duka duka plan din mr campbells,Asad yana kallo azahiri farko ma daya gane cewa caca aka sa shi yyi ta bugawa,dariar kansa ya somayi kamar xararre tsaban baqar takaici da damuwa1

ya gani harda plan din Su akan nadra na zuwa prizon yanzu ne ya gane cewa ba carmila bace ta rubuta letter da aka bashi ma,anan video ya tsaya don azad be dauko komai da komai ba.

asad tsaban kansa ya dau wuta sai ya dauke cak idanun sa basu dena memata abunda ya gane ni ba ba acikin hanklin sa ba yace”azad meke faruwa ne?how did u get this? Muryan sa ma rawa yakeyi yay tambayar ,azad yace dashi kwanan nan da baka zuwa aiki gidan sa  ai nina ke zuwa,..nan ya bashi labarin komi..Azad yace Asad nasan kaji labarin cewa ba nadra bace ta aikata laifin watsa videon nan su mama yanzu haka suna kotu ne domin a bi mata kadin ta
Gyara zaman sa yy ya dube sa yace
“Asad,ure my brother Nide Baxan dena gaya maka gaskiya ba,this ppl u trust more than ur family nd ur love, betrayed u”1

The campbells only used you..

kuma sunyi haka ma nadra ne sabida sukau da ita agaban cin nasaran su…

yes Ni Na yarda cewa Bakomai bane laifin ka,..but why nadra,Asad.. me ta maka da kaki ka tsaya mata a lokacin datake matukar bukatan ka?asad yaxaka yi ka mance da nadran kaa,that girl
That stood by u no matter what katuna fa tun muna kanana take rufa maka asiilri..1

How cud u not see trou her l eyes nd heart even when she begs u to?tace Asad pls dont send me to prison..Asad ban mata komai ba..Asad Ina zuciar tausayi da imanin ka yake?if u dont care abt nadra in ur hrt,ai yar uwan kace ko?

Wani numafashi Asad yadauke ya kau da kansa yanayin da ya sa azad yaji mummuna faduwar gaba ams be dena maganan ba

Yaace amma yanzu ka yarda cewa she is innocent ko?campbells fa shiya tayyara mutuncin yarsa,molly brazy is behind all the plan
Nadra wll neva do this

a hankli cikin kunci da rawan murya asad ya lumshe idanun sa sosai yace yes i can see that..1

Azad yace nadra ba irin macen da zata iya wannan muguwar dabiar bace did uknow that now also?

hawayn sa ya share sai ya sunkuyar d kansa kawai

“..carmilan nan daka yarda da ita ta taba yaudaran ka amma nadra bata taba yaudaran ka ba to meyaasa kabada sheda me tsauri akan ta?

jin Asad yay shiru …
Sai axad ya tabe baki yace ko da shike ta soka da yawa ne, ta inama zaka dau rayuwarta da muhimmanci?
Tamaka son dayasa ka raina mata wayo..u think she is stupid in love with u,sabida ka dauki kanka sarkin iya sanin yancin kai da iya son kan ka,asad baka sauraran kowa sai ra’ayin ka”tun a farko kasa aranka cewa kishi ne yasa nadra take hakan even when she try to show u that kaifa dan uwan tane,duk dama akwai son datake maka amma tana jun zafin duk wani abu marar kyau dazai same ka,believe me shiyasa bata son friend dinka carmilan nan bawai rabuwa dakai take jin tsoro ba,nadra was not too jelous she was just protecting u..akanka ta sha fama da kawu da mama kaima kasani but u dnt knw that mama har xaginta tanayi akanka..1

wait ni bawai ina maka fada bane
Ina so de kasani ne trust is like a glass once its broken it wont come back the same,Asad kayi wauta dakayi wasa da hallacin da nadra tayi ta maka..its actually ur lost bro..1

Anan Asad sai ya rike kansa ya dada lumshe idon sa sosai hawayen dayake dannewa ne suka zubo da karfin suke bin kuncin sa duk se ya rasa meke masa dadi a duniyar

Azad ya mike tsaye yace Asad,ni xanje kotu in tsaya ma nadra,kayi hkri in na bata maka rai,its ok u can live ur life as u wish kawai dama na fada maka ne amma bance kajini dole ba,kayi yarda kaga dama wallhyy babu me sake takura maka..1

ko mama da baba ma sunce min basa fushin komi dakai,ur life is ur life huhn?ure d boss..se ya dafa kafadun sa duk dama hawayen kawai yakeyi be kulasa ba yace tell u what?..dana fara binciken nan munyi magana da baba da mama suma dai kowa ya gane kuskeran sa,kuma kowa ya karba…is left for u now my brother.

Azad Har ya juya zai tafi sai kuma ya dawo ya dafa kafadun asad again…yace brother,na manta nayi maka murna congrats…

“carmilla
Ur friend is alive.
Ashe karya ta maka dan akai nady prison

Asad ya mike afirgit yace what?Azad Yace eh bata mutu ba all is planned too,molly brazy also witness dat.. Ur Carmilla said she did all this for her dad1

“Kaga fa yarinyar da bata wasa da daraja uban ta koda akan abunda take matukar so ne…”Asad…aranar daka je gidan su ta’aziiya ranan ta tafi cambodia,but hala case din nan zai sa a kawo ta tayi maka bayanin komi dakan ta dan ni nagaji

“..ai tun kan Asad ya dawi hayacin sa  azad y dauke kansa da sauri yace..na tafi..have a nice life..

Azad ya fita Asad ya rikito akasa ya sulale ya rike kansa yana wani irin hawaye da numfashi kamar zararre da kyar ya mike saye cikin layi
Ya nufi site dinsa idanun sa ma a rufe ya soma shirin barin nigeria3

Kudi kawai ya deba Ko kaya be dauka ba ya nufi aiport booking his first flight to cambodia babu bata lokaci kuwa ya same shi1

Anan kotu kuwa case me zafi akeyi inda gaskiyar nadra da kawu yafi karfin inda ma a za’ace za a tsaya jin memecin furucin Asad dake yau an warware ma koto cewa duk tuntuben harshe sukayi da kuma bahoguwar fahimta،campbells dayaga asirin sa ya tonu sai ya bingire da tona makansa asiri kaf ba’a san dalilin sa ba,kawu shide damuwar sa nadra ne,dan mugayen asirin campbells daya binciko be dame sa ba yayi ne dama dan ya dauke su a matsayin garkuwa wajen sa masa tsoro amma fa ina sanda kotu ta bi kansu bayan an wanke nadra sai sharian sa ya dawo sabo,tsakanin sa da gwamnatin kasa,da hukuma.

Connections da Abokan campbells duk sunja baya ne
Sabida sunji cewa
Kamfanin caca ta america tana daf da kwashe duka arxikin sa..some even say tonite..probably yau campbells zai zamto matsiyacin da bai taba zamowa irin sa ba…acikin tarin uban dukiyar san nan,gidan da suke ciki ne kawai besa akan cacar ba

Nikuwa Tuni aka wanke ni na dawo jikin kawu ina kuka ina gode masa yau kwana na sha hudu a prison ban taba tsammanin zan fito da wuri haka ba,gidan barister duka muka sauka anan duk aka taro aka mana nasiha da jan kunne..fatima da azad babu wanda yakai su farinciki inka gansu kamar sun san juna tuntuni
ranar mama kam kuka take ta yi tama kasa hade idanun ta dani
…nima se ban iya zuwa kusa da ita ba dan gaba daya jkina yayi sanyi da labarin nadaman ta da azad ya ban,haka suka tafi da axad suka barni a gidan barister,kawu yace anan zan xauna har na kammala exams sai ya kaini garin mu…

Har suka kai gida mama bata dena kukan tuna komi daya afku ba,aranta kamar ta roke kawu cewa abarni a kano dan ta sake wanke kanta a wajena amma tasan hakan bazai taba yuwa ba
Dan kawu yay rantsuwa cewa se ya rabani da kano can wajen wani kawun mu ibrahim wato babban yayan mama na a yola inda ba wanda ya sani nan wannan karon za’a kaini..
No editing ayi hakuri,wato wasu har yanzu basu gane kan book din ba,sunmanta sunan sa TUNTUBEN HARSHE ba labarin soyayyan ASAD KO NADRA Ba inda dan sune da abun ba haka bane hala ma bazan bari akaiga haka ba..im not writing abt their love story,or who win who lost,nide na tsara labari ne ta inda ma’anan kalman”tuntuben harshe”zai fito kuma ya fadakar,in kayi nisan tunani zaka gane cewa nakai nadra prison ne dan tafi kowa yin tuntuben harshe a kalaman ta a littafin nan,i want ma fans to take note dat it doesnt matter how close or truthful ure to someone,one of ma best friend is a lwyer,anan naga ta inda illar tuntuben harshe ya taba sa uba yakai dansa prison akan lefin kisan kai batare da lefinsa ba after 17yrs aka gane gaskia.so be careful abt it abune me wuyan sha’ani da tozarta zumunta,in kace bazaka yafe ko kayi hakuri ba,kanka ka cuta again…so a duba ma’anan sunan book din a hankli..nagode.

_cambordia 9:45am_
Tunda Asad ya isa yake ta ziriya shikadai wajen neman hanyar da zaiga carmilla ashe anan ma case babba akeyi akan mijin twin sis dinta wato megahn,sun shiga kotu anan sabida mijin ta ray white ya mutu kuma  bincike ya nuna boro boro cewa meghan ce ta kashe shi gashi anan nigeria ma an turo jamiai ana jira ne atafi da carmilla
Domin case din karyan da akayi na fake death dinta2

Kuma Already babban kotun tarayya daga can sama ta yanke zunrutun kudi da zasu ban na lefin bata min suna da akayi,molly da masu temakn ta r already behind bars..

Har washe gari ba aga asad ba kawu sai ya damu sosai sanda azad ya gaya masa yadda sukayi da shi jiyan akan inbasu gansa yau ba zasu neme sa,har kotun da ake case din anan carmbodia asad yaje dan yaga carmila da idanun sa,itakan ma bata lura ba Asad yana ji aka yanke ma megahn hukuncin daurin rai da rai sunata kuka su biun har suka rabu..1

To jami’an da zasu tafi da ita ne suka zo,she is already traumatised to say no Daga idanun ta ta da zatayi sai ga asad agaban ta A Tsaye kamar statue ya zuba mata qarwashin wutar dake idanusan da  duka hannayen sa cikin aljihun sa,daga ganin sa kasan ba lapya ba
Cikin matukar kaduwa da raxana Bakin ta na rawa  tace ASAD?Tashin hnklin data ji ya taso mata be kai wanda yanzu takeji ba,dakan ta nemi alfarman yin masa magana na minti 30…cikin saurii da rudewa ta nufo gaban sa..Asad yana tsaye be motsa ba,hawayen ta ta share sannan ta dago ta kalle idanun sa da sukayi rammm tsaban fushi da damuwa wani sabuwar karayar zucia da kuncewar kai shike neman mamayar ta sede ta riga ta san rayuwar tane ya kare,soyyr dake zuciarta game da ASAD beda amfanin komi,Duk tanbayar dake rubuce a idanun sa ta fahinta,ta dada matsowa gwanin tausayi ta kalle sa cikin sarkewar murya tace IM SORRY ASAD..pls i am sr..wani sautin tass me gigitarwa taci karo da shi a fuskan ta tun bata karasa kalaman ba…”araunane yace sorry for what carmilla?ni bawai nazo bane dan na saurare ki,nazo ne in tambaye ki menene nadra tayi miki?why did u choose to blackmail her nd send her to prison?sabida nine,ko saboda karatun ki?..dafe da kuncin ta tayi masa shuru,wani tsawan ya dakata mata sanda ta razana yace answer me carmilla,kinsan gaskiya mesa baki fada min ba?why did you make me believe that nadra is wrong nd ure right,why?anan seya fara hawaye..is this another betrayal?another game?kamar xai mata kuka yace carmilla..pls tell me
Why did u make me hurt the woman i love so much why1

..kuka carmilla ta dada fashewa dashi tanaji sa yana turasasa ta akan ta amsa,sanda tayi me isar ta sannan ta kalle sa cikin yanayin rudafden masifa da azaban kaunar sa dake damun ta tace pls
Stop…Asad.. A was only apologising for what my dad did to  ur nadra,nide baxan baka hakuri akan kome ba ni babu abunda na maka..”duk abunda ya faru kai ka zabar makan ka,da ina iya zabar maka rayuwa ko sauya maka ra’ayi da na sa ka so ni ka rabu da soyayar nadra aranka cos u actually derseve me not nadra..nadra bata dace da kai ba.
Bakin sa har na bari Yace what?

Kukan ta cigaba dayi tace
“ni da kai duk muna  iya cutar da abunda
Muke matukar so akan wasu dalilan mu….but her love for you was limitless…it has no right or wrong

Ko da shike Ka kasa fahimtar soyayyar mahaifin ka ta yaya zaka fahinci na nadra?2

Nikuma na dade da gane mugun hali da son kai irin na baba ba” i know he nava loved us”…Asad baban ka ya taba saka abu dole ne ko yataba cewa in baka masa abu dede ba zai kashe ka?but i still obey my dad…not bcos he is right..but bcos he is my FATHER kuma Bambanci na dakai kenan

Nafika fushi da damuwa akan mahaifina da shi nake kwana intashi arayuwata,amma ni ina iya ganin abunda yake da muhimmanci arayuwata kai kuma zuciar ka kawai kake yi wa biyayya.

Lokacin dana zo maka da soyayya ta
Baka karbe sa dan nasan baka so na ne,amma nadra fa?
Asad ni ne nayi matukar tsanan nadra,araina ji nake kamar in kashe ta, amma baka gani ba sabida ra’ayin ka akan biyayya”ita biyayyan ta dan ta kare ka ne ba zuciar ta ba..kaine kake fama da cutar biyayyar wa zucian ka.

Ni ban yaudare ka ba kaine kayi wauta daka manta wani abu game da yaudara

“…betrayl dosnt depend on how deeply or truly u love someone,Betrayal is an inherant part of love..yes har yau ina matukar kaunar ka”3

Amma nafi fahimtar cewa hakan bazai taba samowa ba,so i choose to obey my dad sabida shima ya nada muhimmaci arayuwata,na yarda ne akan game din dan inyi maka gata,ai in aka saka ka jefa nadra a prison sanadiyar ra’ayin ka wata rana dole zaka gane cewa kaine baka da gaskiya akan kome ko?.1

Nd Shamelessly u testify againts her character”ka amince nadra zata iya aikata komai..ku maza kuna da wani irin rainin wayo..ka dauka duka rayuwan ta ta aje ne sabida kaiko?a tunanin ka zata mutu in babu soyayyar ka?shiyasa kake ganin zata iya aikata  komi akanka?2

Now that u know that  ba itan bace ta dauki video me xaka ce mata?…barin fada maka molly tayi min hakan ne a matsayin fansar soyayyar datake yi maka wanda ta san har abada bazata samu ba To meye ne in nima nayi maka haka?ai kowa fansar soyayyar sa yake dauka right?
Amma kai ka samu soyayyar nadra se ka kasa sanin yadda zakayi da shi sabida baka san meke maka ciwo ba u cant love anyone asad,bcos u fail to lov ur self.2

Duk wanda be san darajar iyayen sa ba bai san darajar kansa ba.3

Ina fada maka haka ne sabida yaune rana na karshe da zamu gana daga yau har abada,..Kayi hakuri…in abunda  baba na  yayi muku ya muku zafi,u see my dad neva loved us,dama nine da mahaifin kan nan da ko kashin sa yace ina lashewa zan rike sa kuma in masa biyayya1

Look at me ina raye yace ince na mutu..my sis is now imprison for life shiya jefa ta acikin wannn rayuwar..

Is This ur defination of freedom Asad?go home nd apreciate ur dad..in ka samu uba irin nawa nan ne zaka san biyayya ba abu bane me saukin kin yi ma mutumin da be taba sonka ba.3

its time..ni zantafi..
I hope zaka mance da ni..in sory but i wll neva ask u for forgiveness..soyyarka da baxan taba samu ba shine azaba ta kuma shine ya bude min ido na gane ni wacece’so thank you..i did a favour to ur life by showing u things that matters too..Kayi anfani da da darusann shi ko ka zubar,is upto u..GOODBYE ASAD ZAIN ABDUSHAKUR.
Until now I am still
CARMILLA CAMPBELLS OBASI.1

Kaiwa NAN ta juya tabi jamian tsaro suka barshi tsaye kamar gunki yana ta kallon ta har suka bace ma ganin sa be iya cewa komai ba se kuka

Asad har ya iso nigeria be dana maimata ma zuciyar sa maganganun carmilla ba dan ko kalma daya nata data furta be bace a a zuciyan sa ba.

Kamar kurma hakanan zaka gansa,daga carmbodia zuwa nigeria bazai iya cewa yayi maganan da yakai na sentece uku ba

he felt lost and stupid at the same time.  An dade ana ce da shi wawa sai yau yagane ashe gaskiya ne2

Carmilla is really a god sent karma,not only to his life but to his heart.

A Washe garin ranar Yana sauka a nigeria da ya shaki iskan kano sanda yaji kansa ya sara, Wani shegiyar tsoro ne ke nemen nakasa masa gabobin jikin sa,ta yaya ne ma ze fara gyara komai?..

Tin kan ya shiga jirgi yake duba maganganun har ya A jirgin tunani yake
He realized that he has been the most foolish fella in the century…gashi nan de namiji har namiji me ji da wayewa,kyau da ilimin amma ba abakin komi ba..

Kuskuren dayayi akan kawu ne ko wanda ya tafka akan nadra?ya rasa da wanne zai faraji aransa..kansa tuni ya dau caji jjkin sa ya dau dumi sosai,daga nan prison ya nufa ko zaiji labarin yadda ake ciki da case din nadra,gaba daya ba a hayyacin sa yake ba bare ya kawo cewa an riga an wanke ta she is free now…

Anan bangaren kuwa tunda azaad ya bincika ya fada ma kawu cewa asad yaje cambodia ne tuni kawu ya fara harsashen Shiriya ce ta zo ma dansa Asad,shiyasa yy shiru be damu da cewa a neme sa ba..zazzafan arrangement ya shigayi na exams shifts,daga school zuwa yola garin mama na,ina zaune a gidan baristr ranar fatima ta kawo min ziyara kawu yake ce dani,zefi dacewa na tattara na tafi na kammala karatu na a gida chan ba’a schl ba,aganin sa sabida abunda ya afko students da malamai duk zaa dinga distracting dina akan exams dina..yace gwara kije kiyi abunki online in yaso in Allah ya sa kika cimma burin ki,zasu ganki ranar karban sakamakon ki,babu tantama na amsa kawu dan nikaina nasan in na koma schl zan dawo topic of discusion,and ayanzu babu abunda nake so face naga na cimms buri na karatu,i want nothng but a peaceful life shiyasa bana jin soyayyar kowa araina,da muka koma gefe fatima ta dada zuga ni akan maganan,duk dama tayi bakin cikin yadda zamu rabu cikin giftawar lokaci

Nima na damu da rabuwar namu amma ba sosai ba dan na lura,fatima da Azaad kamar akwai boyayyen sirrin a zukatan su

Na lura kusan kullum suna haduwa,ga calls ga chats,saina rasa meke faruwa..lol

Yau 16days da zuwan azaad nigeria 14 days da haduwar sa da fatima amma in kagansu da kyar zaka ce basu san juna for long ba,yau da xata je gida ma shi ya rakata”abun de gashi nan a bayyane amma dukan su kowa na killacewa,kyabe baki nayi nace “tab di wannan shi ake kira so gamon jini,araina har na fara tausayin kawata in azaad ya tashi komawa egypts,thy seriously
Dersv each oda..kusan yanayin rayuwar su iri daya ne.

Duk wani kammale kanmale na shirin tafiya na angama har munyi sallama na karshe da fatima,azad yace min yana nan tukuna in komi ya dedeta a gidan zai zo har garin mu muyi sallama kafin ya koma egypts,naji dadi sosai,godia ta musamman nayi masa,wanda seda ya sa shi hawaye.

Shine muka raina masa wayo,the quiet nd shy version of asad,the good boy,bamu san duk gata Allah ya masa ba…he has a heart of gold..duk abunda ke faruwan nan shi har yau be dau gefen kowa ba kuma baya fushi da kowa…he just want peace…da wuya abu yake bata masa rai,sam be dauki dunia abakin kome ba,uwa uba ga alkunya sumtimes in yay wani abun kamar mace.

Toh Yau din da zan tafi yau asad ya dawo,dayaje prison sai akace da shi an riga an sake ni,case din carmilla ake yi da baban ta.

Nan ya juyo sai gida,duk a tunanin sa kowa na gidan wani tukin sauri yakeyi,amma besan ma in yaje gidan me zaice ba.

Horn ya danna a main gate aka bude masa a lalace ma yay parkin Ya nufi cikin gida.

Tun kan fuskan sa ya bayyana a sarari yace Salam alaikum sai kowa ya amsa da wassalam,a lokacin ni da mama da kawu da azad ne a falon,daya dube mu duka wani buff buff kirjin sa ya buga,kansa a sunkuye ya karaso ciki to tun kan ya budi baki yay gaisuwa kansa ya daure da kukan da mama takeyi tana dada neman gafara na,saima yanzu ya iya samun karfin zucia kallon inda nake a sace kamar munafuki ya dage idanun sa yayo kaina anan ne yaga akwatuna na a gefe gaba daya.

Kawu yace toh mu xamu tafi lokaci yy zamu kira ku in muka aisa

Slowly Na rusuna rungumo Mama ina hawaye,mama kan tsaban damuwan zamu rabun har muryan ta sanda ya dishe tana saka min albarka..tana min addua oi

Azad ji yay an rike hannun sa,ya juya suka hade ido da dan uwansa,be ce masa komai ba amma jajayen idanun sa sun bayyana tambayar da yake yi,so yake yasan ina zanje?

Murmushi kawai azad ya mayar masa,ya dada riko hannun sa sega kawu ya juyo ta kansu,”yace Asad kadawo?..da sauri ya dago kai ya dube kawun bema iya bashi amsa ba..kawu ya tabe baki yace to a kula..sai na dawo..nan ma azad ne ya amsa da toh,..

Mama ta mike ta haura sama tana boye nadaman ta,nikuma nayi karamin murmshi wa azad shima ya mayar min,kamar ban taba sanin asad arayuwata ba haka na saka kai nabi bayan Kawu na fita..farin ciki da kwanciar hankli na kawai nake bukata sai kwata kwata na cire Asad a duniar rayuwata
Muna fita A firgit ya zabura kamar xarrare,cikin tsananin rawan murya yace axad ina zata je?..ararrabe kalman suka sake fitowa abakin sa nunfashin sa na yankewa tun kan axad ya amsa yace in..a i..naa. z.at..ata tafi?azad ya dafa kafadun sa,yace she is leaving for good Asad..nadra bazata sake dawo ba araxane Asad yace mene?kamar an jona shi da electric haka ya shiga shock,be tsaya jiran wani amsa ba A haukace ya yunkura zai fice azad ya jawo shi da karfi ya riko sa,yace Asad pls let her go..ya isa hakan nan she made this decision…can you pls respect that?

A zuciye yace nadran ne tace zata tafi ta barni har abada?Azad yace yes..Asad kamar karamin yaro ya fashe masa da kuka hawaye na bin hawaye yace No..ya kuma cewa NO..ya kuma danna ihu yana cewa NO da dasasshiyar muryar sautin kukan sa3

Gaba daya seya rasa yadda zaiyi yaje ne y dawo ne can sai ya sake jikin sa kamar nakasashe ya fado jikin azaad yana ne limshe idanun sa yana kuka sosai duk jikin sa rawa yake gwanin tausayi,a kafadun sa ya aje kansa,tare da sauke shessheka me zafi shikadai yake furta Am SOORRY…i made a mistake am sorry.. Axaad nayi kuskure!!…sai ya cigaba da kukan disheartedly2

Wani turirin hawaye ne ya cike idanun azaad ayayin dayake jin kukan dan uwan sa har tsakar zuciyansa ta ko ina yana tsagawa,kukan takaici da azaba da na shiga uku asad yakeyi..har besan lokacin da Azaad ya ja sa ya kaisa dakin sa a cahn BQ ba..

Yana tare da shi yana lallashin sa har suka raba dare seda Yy da gaske sannan ya sha maganin zazzabi sannan bacci ya dan dauke sa

Washe gari da asubahin fari azad farkawa yyi yaga gogan na parking din kayan sa a jaka kamar mahaukaci shidaya yana ta bambami, saukowa azad yyi da sauri,yace meye hakan?Asad yana shiru Be amsa ba azad Ya fauce jakan yace nace ina zaka je?r u insane..yace yes im insane’bakka san ya nakejii bane’kowa ya share ni,mama bata ma duban inda nake..nide zanbi nadra..i said im sorry..wallhy i cant bear all this,azad kana gani fa nadra batace min komai ba,wai har ta tsane ni ne..nide ko ta tsane ni ina son ta…sai ya fara kuka yana nuna masa wayar sa..her phone is off now. I want to talk to her..Azad yamugun jin tausayin sa amma haka ya danne yaja tsaki,kaban jakata kanaji na ko?azad ya juyo yace kai ka nitsu mana babu fa inda zaka..nadra ta tafi ne dan bata san haukar nan naku pls let her rest mana yarinyar nan ta sha wahala sosai she just got out og prison,wai meyasa bazaka kyale ta ta huta ma ranta ba?

A zuciye asad yace bazan kyale ta ba,give me my bag now..Azad ma a zuciye ya juyo yace baxa a baka ba,kai kafi kowa rashn nitsuwa ko?sai ya juyo ya kuma wurga masa jakar yana me nuna tsadadden fushin sa..yace

Go…ka dau jakar ka bita din,who i am to stop u..dama ai akan ra’ayin ka kake zantar da rayuwan ka…baka taba daraja uzirin wani ba..follow her now who cares..its ur call after all..nadauka by now kaga rayuwa amma ashe har yanzu a wawan kake…if u cant even respect her decison
Yaushe zaka gane matsalar ka asad?..

Bacin duk abunda kayi ma zuciarta, and u still think she wll listen to u now?

Kasan me?Matsalar ka ba nadra bane kawai,right now u need to calm down nd think abt ur life first,ure confused… in kaje ma me zakace mata?

Cike da taurin kai yace oho nide zan bita ko bazan iya ce mata komi din ba..yes im confused..me zanyi in ji sauki araina to?carmilla said alot to me i feel sooo stupid bro..ajiyan zxiya yaja me zafi Sanann ya sulale ya zauna bakin gadon ya dafe kansa”slowly nd painfully ya soma mayar ma dan uwan sa furucin carmilla na karshe babu batan kalma har ya ja nunfashi azad be motsa ba..wani shiru ne ya mamaye wajen bayan kaman minti uku Azad din sai ya taho ya zauna daf dashi yace”..Asad..,matsalar ka shine baka nitsuwa kayi tunani,inda kayi tunani da zaka gane abunda ya dace kayi tin farko…ni zanje in duba mama..jiya naga kamar bata jin dadi,stay here nd think,in kuma tafiyan zakayi fine..daga nan sai ya barshi a zaune awajen3

Asad Fuskan sa ya shafa da tafukan hannun sa sannan ya sace ajiyan zucia yana me neman nitsuwa ma kwakwalwar sa.1

Dayaga Ya kasa samun nitsuwar komawa yy kan gadon ya dunkule waje guda,kan kace wani abu bacci ya dauke sa..

Anan babu yadda azaad beyi da mama tayi ma asad magana ba amma haka taki firr farkawan asad sai ya tashi da ciwon kai me tsanani hawaye ne me zafi kebin kuncin sa,he is calm now..farko shiga tolet yy ya watsa ruwa ya doro alwala ya rakaa biu,anan ma sanda ya karanta shafuka dayawa a qur’ani sannan ya soma jin kansa a dede yyi tunani,sunyi zaman egypt kuma suna jin labarci sosai,yau aransa ji yake kamar qur’anin ma fada yake masa akan halayyar sa2

Da kyar ya kawo tunanin mafarin matsalar sa,wato rashin jituwar sa da kawu”..yasan inda ace komi xai wuce tsakanin su 80% of his worries wll be gone,kuma nadra ma zata iya yafe masa.”just like carmilla said go home nd aprciate ur dad,yanzu ne ya dace ya dakatar da komi dan ya fahince mahaifin sa,bayan ya samu nitsuwa kadan ya saka sleepers din sa ya nufo main house mama da azad suna zaune sai gashi ya shigo musu a bazata,adan dole yake ma mama magana tana kaucewa mama tun bata iya ansawa da kyau har tausayin sa yaci karfin ta,”a kasa agaban ta ya xauna ya rike gwiwan ta kamar zautacce..yace mama kema inkika rabu dani bansan ya zanyi ba,ki daure ki sake tausaya min wannan karon namiki alkwari wallh bazan yi judging din kowa ba bare na sake jefa ki a kuskure nasan baba Yana fushi dani,in be daina ba nadra ma baxata yafe min abunda nayi ta mata ba…mama tace Asad kaje ka samar ma kanka mafita ni bazan iya ba,bakajin maganan kowa Asad,da kanajii da ba haka ba,yace mama zanji..walhy zanji nide kar ki barni wallhy bana jin dadin rayuwata mama tace a hakan?shi soyayyar iyaye yakanzo a siga biu ne Asad,ko subi raayin ka na yaranta su faranta maka rai ka lalace ko su kika duniya ta so ka..asad rashin nitsuwar ka ne ya sa ka kasa ganin soyayyar mahaifinka nikuma na biye maka sabida ina matukar kaunar ka,sau daywa naki gaskia sabida tsoron damuwar da zaka shiga ciki tabbas nima na dauka hka kawai baban ka yake matsa maka amma da wautar mu y sanya ni jefa mareniyar Allah a gidan yari nan ne na dawo hayyaci na

To inbaka sani ba mahaifin ka yana sane da duk abunda kakeyi na shan taba,da yawan zuwa party amma be taba yunkurin ya hanaka ba duk sabida tsoron kar kafi haka lalata rayuwan ka shi kuma ya shiga uku…mahaifin ka yana kaunar ka sosai Asad shiyasa Abubuwa dayawa game da kai yake masa ciwo,duk da haka taurin kanka ne yake bashi tsoro matuka..

A duk sanda yaje maka fada wallhy yana huce takaicin sa ne yea sometimes he is wrong,anma yanzu nikaina na fahimce sa, zuciyar sa ne ke deban sa yayi maka fada ko yaji baxai iya saka maka albarkan sa ba…”love hurts Asad.. Ranar da ka haifi abunda kake matukar so sannan kagan sa yana kaucewa baka da kuma halin da zaka cece shi nan ne zaka fahinci girnan damuwar da ka dasa a zuciar mahaifin ka…

All he want is for u to be responsible

Kana da ilimi na baiwa wanda bakowa yake da shi ba,awajen ka hakan rahmar ubangiji ne amma a wajen  mutane babban kalubale ne,a rayuwa ba kowani dan adam yake son zama da genious irin ka ba sabida komin ka zaizo daban ne..alot of evil eyes wll be on u.2

Kuma Tunda kazo dunia baban ka yake cikin damuwa akan haka,shiyasa y zabi ya tarbiyan tar daku cikin tsauri koda zaku gane alqiblar rayuwan ku,Ga dan uwan ka shi Azaad ya fahince hakan shiyasa yay biyayya ya zamto me hakri,..amma Asad menene laifi in an tsaya akan ka dan aga an nuna maka hanya me bullewa?

Azaad a egypt yake rayuwan sa batare da mu ba,shi kataba tunanin cewa in takuri baban ka yake soo zai kyale sa shikadai muzo nan?..to kasani daga hankalin ku yake aunawa baka taba nuna nasa kai me hankali bane inda ace baka da taurin kai wajen bida rayuwan ka dede da tuni ya dauke ido akanka kaima….but ure still his son bazai iya zama yana gani kana dada baudewa ba,even when i try to reason with u,sai gashi sabida kai nadra ta sha bakar azaba a awaje na

Na taba gaya maka cewa na tuhume da laifin hada tsakanin ka da mahaifin ka?

I dint want to blame u or ur dad,so i blamed her,nadra tayi hakri dani sosai..sau dayawa nakan mata furuci me kuna mesa ta tuno da marecin ta

Nabi bayan ka akan case din nan,ko dan son ingane me gaskia a tsakanin ka da mahaifin ka.

Sai gashi na gane nayi kuskure me girma..dan me gaskiya baya fada akan gaskiar sa shirun da mahaifin ka ya mana ya jefa ni tunani..nazo nasan cewa akanka

Ne mahaifin ka yake fama da tozarci da cusgunawa a wajen aikin sa,sabida yarinyar can,anan yazo ya maka fadan ka rabu da ita amma se nabi bayan ka,nadra ma taki ta sai muka bige muka ce kishi ne,ban lura ba ashe tsoro ne ..Asad ka sani,duk inda ka rike amana da arne a kullum a son kansa yake..

Nide banda abunda zan yi maka yanzu sai kaje kayi tunani duk abunda ka yanke shikenan.

Amma kasani,jiki yakan gyaru ne in zuciyata ta gyaru,a hankali tasa hannayn ta ta dafo kafadun sa,tace u need to start over…kaji dana?ya dago ya kalle ta jikin sa a mugun muce yace ok ma..sai y mike tsaye ya juya ya bar musu dakin

Mama taji tausayin asad amma gani take in ta sake kula sa zata iya sake shiga rudani,sai ta ce ma azzad ya tsaya akan dan uwan sa..kar ya barshi,dan Asad baya bukatar yayi tunanin rayuwar sa shikadai”hakan kuwa akai,lokaci lokaci azad yakan je ya duba yanayin sa a dakin sa,karshe ma kayan sa ya tattara ya dawo anan ya kwana tare da shi batare da ya matsa masa akan maganan ba ..a washe garin ranar kawu ya dawo,Asad ya gama naxarin sa aransa amma koda yau suka shugo gaishe da kawun sai yaji bazai iya tunkarar sa da komai ba,tunda suka gaisa anan sai yayi shiru yana jin su mama suna ta tanbayar sa lpyar nadra yana ansawa

Kawu yace azad zaije kotu gobe a madadin nadra dan a gobe ne za aka kawo carmila gaban kotun akan sauran maganan da aka dakatar sabida rashin samun ta akan lokaci.

Kawu be ce ma asad komai ba sai akan jarabawan su,nan ma cewa yy Allah ya temaka.

Da azad zaije kotun ji yy kamar ya bisa suje yaga faduwar campbells ko hankalin sa zai kwanta,amma sanin carmilla tana wajen sai ya ji tsoron kar yaje ta sake gaya masa abunda zai dame sa3

Daga ranar sai ya dawo shiru shiru sosai,yana ta so shima ya sake kamar azad ko dan ya nemi gafarar kawu anma zuciar sa na mugun masa nauyi sau dayawa ko yazo gaban sa da niyyar magana sai yaga baya iyawa.

Kullum tunanin kalman da zai fara da shi yake,ya saka wannan y warware har kawun dakansa ya gane damuwar sa,yana exams ne amna da wuri yakanje ya dawo sabida yanzu baya kula kowa,har yau fatima bata dena fushin ta da shi ba a gida kullum zai je sallan asubahi tare da su kawu kuma dik wani abu da akeyi yakan sa kansa yayi har suyita mamakin sa

Gashi By now labarin fake death in carmilla ya karade makaranta,kowa ynzu yasan sister ta tana prison uwa uba da labarin yadda asirin baban ta ya tonu shima daurin rai da rai,ance kotu ta tsare carmilla na watanni sabida lalata min suna duk dama lawyern ta ya proving cewa tursasa ta campbells yay,a dalilin bata sunan da sukayin ne kotu tasa su sun bada kudi kimanin 10million diyya ma nadran ita kadai,to aranan da kudin ya fito kawu ya aike azad yaje yola domin sanar da mu komii

Yau sati na uku da tafiya yola,ayaune kuma ake rubuta paper na karshe a school ma asad

Shikadai,Yaune azad zai dawo daga yola bayan yakai mana aikan.

Kwana uku sukayi min amma Be fada ma kawu cewa ya zo da fatima bugaje inda nake ba,su suka shirya abun su dan tasan a gidan su in tace waje na zataje baxa a hana ta ba,nikam nayi matukar jin dadin zuwan nasu dan har yanzu da damuwa araina bangama warwewa ba,su axad dake basu taba zuwa nan yola ba,mamaki ne ya cika su da suga irin tarin gatan dana ke ciki a wajen familyn mahaifiyata,kawu na nan sunan sa kawu alhj ibrahim bankudi shi aslin cikin birnin yolan yake sauran ne suke can cikin kauye,shi arzikin sa na gado ne,kudi kamar kwarkwata haka suke yanyame da shi,a 480million worthh mansion muke zaune shine ya nema min aikin da kawu yamin magana akai,dansa daya dayayi aure yana zama a abuja,anan yola daga matar kawu sai ni,babu gatan da babu anan gidan azad yanzu ne ya ke dada fahimtar behaviur dinsu akan kawu game da rike ni awajen su,babu tantama sun fi kawu arziki,shi kawu ibrahim yanzu haka ma yana daf da zama daya daga cikin manyan kasa wato stakeholders wanda inbabu su kasan ma bazata juya ba.

But i still felt alone witou mama nd kawu xain,damuwar har yakan nuna a fuskata hakan ya dada sawa axad be same daman gaya min full jist din abunda ke faruwa ba,but im happy to knw that asad gafarar kawu ya soma nema a a rayuwar sa…hakan yana daya daga cikin burina duk dama bana jin sa araina yanzu1

Bayan sun dawo kano azad be wuce gida ba sai ya kai fatima gida inda ta nace sai ya gana da mahaifiyarta hjiya salma

Shikuma Asad be dawo ba sabida cike exams din semestern da carmilla ta bata mashi a baya,so shi exams biu dama ya shirya ma,shiyasa kowa ya gama ya tafi amma shi sai yau ne yake graduating dinsa

azad yaji ddin yadda mahaifiyar fatima tabi da shi so diplomatic komu a mutunce,koda suka fito shaukin ya furta mata yana son fatima shi ya debe sa,so babu wani bata lokaci ya bayyana mata sirrin zuciyar sa yana me kafa hujjar sa mafi akasari akan dabiun ta,direct ya sanar da ita auren kawai yake muradi..

Tunda dama ta gama schl ynxu,fatima was more than hpy to hear that amma kuma sai fargaba ya hana ta amsa shi fa eh ko a’ah..bayan la’akari da soyayyar nasu kwata kwata befi wata guda  da satikai ba,ga shi har yau in tagan sa bata iya dena tunanin yadda dan uwansa Asad yyi wasa da zuciar nadra,..haka suka rabu ya dawo gida yana fama da tunanin yadda fatima zata fahince shi,for him it was love at first sight,mata fayawa sun bishi a egypt amma be taba jin shaukin yy soyayya ba sanda ya soma ganin fatima,horn yy abakin gate aka bude masa ya shiga tare da sauke ajiyan zucia yace anyways

Its fair if fatima is scared,babu lefin ta intayi tunani dan kare zuciarta shikansa yasan bakowa bane zai iya hkrin nadra akan Asad ..aransa sai yy mata uzuri1

Kafin ya shiga wajen su mama sanda yaje dakin sa yay wanka y refreshing kansa,bayan ya shirya tsaf sai yy dialing number fatima dan ya jadadda mata yayi mata uzurin ta dauki duk lokacin daya dace don yin tunani akan maganan auren su shi yana nan zai jira amsar ta..yana cikin wayar sai ga Asad ya shigo ce masa yy ya fito suci abinci dake shima ya sa kansa dawowa cin abinci da su a main hous a dining table.

Asad yanajin yadda sukayi sallama da fatiman so romantic aransa sai ya kyabe baki be de ce komai ba,Tare suka sauko kasa in ka gansu komin su iri daya gwanin sha’awa

Azad ya zauna gefen kawu yana masa bayanin tafiyar sa wajen nady asad kuma yana gefen mama yy shiru,anan ana daf da kammala cin abuncin sai ga kirar nadra,bayan sun gaisa da kawu take dada masa godia tana kan basa hakuri akan duka abubuwan da suka wuce kawu yana faman sa mata albarka,mama aje spoon tayi tana ta bin sa da kallo cikin Allah Allah wayar ya iso hannun ta..

Aikuwa yana bata nadra ta soma mata magana tana  kukan tsaban kewar

Su datakeji aranta,gaba daya hnklin mama sai ya dada tashi,a rude ma take maganan sai lallashin ta yake kamar zatayi kukan itaman,azad yana kallon su duka yana murmusawa Asad kuwa ko abincin bakinsa sa  bai iya hadiye wa ba sai yyi lumui kamar maraya ya maida kansa kan plate din a slow yana juya fork aciki…mama sai ta shiga da wayar daki suna kan magana,da alama bata so aga hawayen tane wannan karon

kawu ya soma tambayar azad ko akwai matsala ne nadra take kuka,sai yace da kawu babu komai kawai kewar ku takeyi da wutsiyar ido Kawu ya dan kalle yanayin yadda asad din yake fighting da numfashin sa duk yabi ya rude agaban su batare da ya sani ba,kawu sai ya ruko hannun azad yana me masa alama da idanun sa akan duk abunda zai fada kar yace A’a”tare da sauke gyaran murya yace azad da alama Nadra bazata iya zaman can ba,amma ba damuwa ni zan kira ta inji ra’ayin ta,inta amince kai saika aure ta in yaso ko a ina take ai bazata taba jin mun rabu da ita ba ko?..saurin dauke idanun su sukayi akan yadda asad ya firgito idanun sa akan su,azad yace aaa baba ai bakomai ba amma ka tanbaye ta din,in hakan ya mata shikenan nima zanyi tunani.3

Kawu ya murmusa yace ah’a kaima kaje kay tunani kam kaji shin kana son ta?nasan nadra baxata kimin ba,yarinyace me biyayya da sanin darajar iyaye…ni zanje ciki kuce da maman ku ta kawo min wayata yanzu..

Azad yy murmushi yace toh sai ya mike ya je kiran mama shikuma kawu ya nufi dakin sa,azaune durus kamar kungi suka bar asad yama kasa kai maganan kwakwalsa.3

Ai yana jin saukowar Mama da azad ya tashi a hujajan yabi bayan su zuwa site din kawu,mama tace ga wayar kuyi sallama kawu yace aaa tsaya magana me muhimmnci zamuyi,”dakin sa shima ya nufa da wayar sanda ya gamma fahimtar da nadra sannan ya dawo..ya sa a handsfree,yace yawwa yata nadra,nan ya shiga wa’azi cike da salo irn na manya yana nuna musu faida da  darajar dake cikin kulla zununci,yace me zai hana mu hada auren ki da dan uwanki azad kwanan nan xai koma egypt kinga aikin ki ma xai fi miki sauki daga can,duk sanda xaki zo ai nan gida zaku sauka ko?,ai kuwa babu tantama nadra

Ta ansa tana cewa ta amince ai kawu yafi karfin hakan awajen ta,Kawu yy hamdala ya sake  nitsuwa yace yata ba dole bane fa sugestion ne,in akwai wani kiyi tunani akai,atake nadra tace a’a yanzu kam babu kowa a zuciarta

…Yace to xamu de baku dama ku dadayin tunani,nadra tace itakam ta gama amma zasu jita azad ya yanke hukunci”aka tambaye azad yaji ko?yace eh…daga nan maganan ya tsaya sabida yanayin yadda asad ya fice a dakin a firgice kamar me aljanu1

Mama ta mike tsaye cikin damuwa tace ban fahince ku ba azad xaa hada da nadra?,alhaj kasan yana son ta,itama tana son shi,koda yaki auren yyi hakan ne sabida atunanin sa kai kace mata ta aure sa ba araayinkan ta ba..dan Allah a sassauta masa asad yana cikin halin nadama baxe iya rasa nadra

Kawu yace zai iya mana tunda har yau ya ksa budan baki ya fadi abunda ke zuciar sa,inde wai akan haka ne karki damu shirya shi mukayi dan yy saurin cire kansa a wannan danuwar dake cinsa,ki duba kiga yadda ya rame

Ya lalace,abincin arziki bai iya kaiwa bakin sa,wai sai yaushe zai dawo mutum? Mama tace kayi gaskia inde haka ne nima zan tayaku..anan aka bar maganan duk suka watsa1

Asad dakin sa ya nufa yana ta ziriya shika dai yana jeka ka dawo cikin damuwa,ana turo kofar ya dakata ya kure kofar da ido,azad daya gansa gaba sanda yji daria sai ya fuske ya karaso ciki kamar zai zauna sai yace me hakan kake wani diri kamar me ciwon nakuda1

A fusace asad ya tunkude sa,yace ashe kau mayaudari ne?Azad yace mayaudari kuma me hakan?,kara ture sa yay a fusace yace meyasa xaka ma ce zaka aure nadra bayan kasan zata iya amince ma masu baba?ita

..fatiman fa?hada su xakayi?mayaudari….azad ya mike tsaye yace karka sake cemin mayaudari,ni ban yaudari kowa ba,nadra ce ta amince zata aure ni,nikuma yanzu haka tunani nake yi…i want to be sure

In zan iya zama da tsaddaitar mace irin ta..u knw she dersv a king..someone better..1

Asad ya balla masa harare cike da masifa yace nace fatiman fa?hadasu zakayi ..answer me

Azad yace wai ina ruwanka ne?yace akwai,nadra is mine

Kasani…in banda walaknci mesa bazakace baka son ta ba

Azad yace nina ce maka banson ta?

Yace eh ai nasan fatima kake so ko in kira ne atambaya, mayaudari..

Azad yace eh ka kira,ka kira ma ko zakaji dankunnen ka cewa fatima ta ki ta amince da batun aure na ne sabida tana tsoron abunda kayi ma nadra,she still feel we r the same,i wll hurt her zanyi wasa da feelings din ta kamar yadda kayi da na nadra,so i lost fatima bcos of you..

Asad Yace karya ne,dama ba sonka take ba,bata san mu yan biu bane?..ai tasan kai dani ba daya bane…What nonsense excuse kawai tace bata son ka amma bawai ta kafa hujja dani ba1

Axad yace akan me bazata kafa hujja dakai ba?nide banga lefin ta ba,ai kaima kafa hujja kayi da baba ka bata maganan auren ka da nadra,so dont u dare blame my fatima..bcos i still love her,amma hakan zan yi hkri nayi tunani akan auren nadra kuma in Allah ya yarda nadra zan aura…i cant force fatima to marry me if she feels i wll hurt her like u hurt nadra,kaine silar lalacewan komai da kaso da kar kaso hakan ne..so wl u excuse me?i hav alot of thinking to do

Wani tsawan bacin rai da tashin hankli asad ya daka masa kamar wanda xae yi fitsari,amma axad be ko kulasa ba ya nufi bakin door,yace wallahy baxaka aure ta ba..nadra is mine..i love her..u cant take her away from me sede in kashe ni zakayi..2

Azzzad ya share shi ya rufe door ya bat sa anan yana ta fade fade kamar mahaukaci sabon kamu

Haka Asad ya dau fushi da kowa,azad ma sai yaki ya bisa a hankli duk sanda suka gamo da juna sai anyi zaxxafan muhawara akan nadra,azad da dumi dumi yake tuno masa yadda yayi wasa da damar sa na farko,ta inda yasan ze taba masa zucia,worst part su mama da kawu ana xama cin abinci zasu fara tambayr azad ya yake ciki ne?har yau beyi shawaran bane,wasa wasa asad sai ya fara nuna musu borin sa a fili daga an fara maganan sai ya aje spoon ya bar kan dinning,daga nan kuma husuma ne xai tashi tskanin sa da azad a daki,har yakai ga azaad yace dashi nan da kwana biu zai gaya ma kawu ya amiince da auren nadran tunda abun masifa xai dawo musu shi zai tafi da matar sa egypt,abun duniya yabi ya ishe asad,yayi fadan har kuka sanda yy ma mama amma duk abanza itama ce masa tayi bata da ikon in azaad yace ya amince dama ai shi kawai ake jira.

Sanadiyar firgicin sa mama ta ma san azaad yana son fatima bugaje amma hakan suka cigaba da koya ma asad hankli

Asad dayaga abun bana zucia bane sai yay tunanin ya lallabe azad ko xai fahince sa2

Axad yana kwance a dakin sa a mainhouse sai ga shi nan,kamar me iska ya hau kujeran sa ya zaun ya nistu.

Idanu Axad ya zuba masa,yace miye?

Yace azad magana zamuyi fa..yace ok inajin ka amma in akan nady ne kayi hkri mubarsa kawai jefo masa wayar sa yy yace kagani i just called her nagaya mata jibi zanzo yola

Muyi maganan face to face dan mu dada amicewa da juna,bana son na dau abun nan da wasa,”so wannan kenan, any oda thing?wani kuka asad ya fashe masa da shi ya rikito kasa..yace azad dan Allah ka rufa min asiri wallhy zan mutu in na rasa nadra…Azad yace babu mutuwar da zakayi kuna son junan ku fa akace za a muku aure kai lokacin da kace bazaka aure ta ba ta mutu ne? Yace azad dan Allah abar wannan magann kaima kasan kuskure nayi

Am begging u dan Allah kar ka aure min nadra..azad yaja tsaki zai juya masa sai rigijib asad ya zuba gwiwan sa a kasa..yace kayi hakuri,duk abunda kace inyi zanyi dan Allah ka ce baka son nadra,pls let me have her in ban malleke ta ba zan mutu…azad yace wai mutuwan dauki yake abakin ka ko?ashe kuwa zaka mutu dan nikam gaskia nadra zan aura dan gaskiya nafara jin son ta,im planning to love her hard,ina so in sauya ma zuciar ta tunani akan soyayya i want her to feel loved koda kuwa saida na raina zanyi sena bata dukan wani farinciki,asad rufe kunnen sa yy yace pls stop here

..meyasa kake  gayamin haka azad?i said am sorry nasan ban kyauta amma wallhy naso nadra,i was just confused abt eveything but ban taba son kowa a rayuwataba sai ita2

Azad yace lier,da kana son ta bazaka iya sata kuka ba,bazaka iya fifita kowa da kome akan ta,u think she is cheap dan tana binka,can u even caunt how many times u hurt her badly?..Sai yay shiru,azad yace ina maka magana,asad yace i dnt knw,nide nasan ina son ta kuma ita kadai nata ba so araina…toh meya hanaka furta mata tuntuni,yace nayi niyyar fada mata hakan wallhy carmilla ce ta…azad yace hold on,ban son jin labarin budurwan ka .”Asad komi cikin sauki ya zo maka arayuwa amma kai ka tsawwala shi,U took nadra for granted,u tot sabida mama tace kun dace take worshiping dinka inda nice da nadra da tuni ina furta mata kalman ina kaunatta kowani rana she loves you effortlessly too bad u dint apreciate kana wani karyan cewa wai kana son ta amma baka taba furta mata ba aikin banza kenan”1

gashi ka nuna ma dunia cewa baka yarda da ita ba,l tunda kabada sheda akan ta..ure a fool Asad,u care abt ppl that hate u,nd hurt those who care abt u….even me ka dube ni..sabida kai yanzu na rasa fatima..but tell u whar?hakan bazai taba faruwa akan nadra ba…

sena aure nadra2

Bakai me girman kai ba?every pride has a price…pls go out of ma room in peace.a sanyaye asad ya tashi zai fitan can ya juyo yace,azaad baxaka barmin itan ba?azad yace eh,go n sort it out on own ata waje nikam ka cire rai pls gudnite1

A zuciye asad ya fice a dakin,ranar gaba daya be runtsa ba,tunanin yadda yy raywa da nadra yake yana dada bada kansa laifin komi,ga wani wutar azaban son ta dayake huruwa a kirjin sa,daga bacci ya dan sace shi zai farka a razane yana furta sunan ta

Washe gari Zazzabi ne ya hana sa fitowa,har yamma yayi be shigo main mansion ba,can dare azaad ya zo duba sa,jikin sa yy zafi sai kyarma yakeyi da kyar ma ya amince azad ya bashi magani ya hada masa shayi ya dan sha,still sake rokon sa yy akan ya bar masa nadra amma azad yace sam,gobe da yamma ma zai wuce yola,a hakan suka rabu,asad ya kasa samun sukuni gashi inya kira baya samun nadra amma sai yaga anata waya da ita lumui..1

Yayi ta kiran fatima itama shiru bata daga ba ba kalar

Tex din da baiya tura mata akan tayi hakri ta temaka masa…

Fatima batayi niyyar kula asad ba amma kalaman sa na tex sun sa zuciar ta karaya sosai

He condem himself so badly,sannan ya jadadda mata cewa azad ba hakan yake ba..duk dama yana matukar son azad ya bar masa nadra amma seta ga kamar dan ya gyara tuwon dan uwan sa kawai yake neman gafarar ta,he is sad amma be son jin azad yana cewa ya rasa fatima ne sabida shi,tunanin kawu da nadra na ya haukata shi already baijin zai iya daukar guilty conscience din raba azad da asalin wacce yake so,tun jikin sa na daukar zafi yana damun sa har ciwon kai ya fara mamaye sa,time to time sai ga tari daga nan sai jini2

6am na safiar ranar da azad yace zai ce yola

Da sassafe ya daddafe ya nufi masjid,sam jikin sa ba kwari yanzu babu abunda yasa aransa face ya tunkare baban sa.

Aikuwa yana idar da sallah ya nufi site din kawu,azad yana zaune a kasa a falon sa yana tambayar sa akan asad din,dan dama babu tafiar kawai an gaya masa suga iya gudun ruwan sa,da sallaman sa ya shigo kansa a sunkuye yau har gaban kawu ya je ya zuba gwiwon sa

Yanayin yadda yayi duka sanda suka ji wani iri aransu a lalace kamar maraya ya rusuna kai”yace ina kwana baba ka tashi lpya?…tun kan kawu ya amsa ya riko kafafun sa gwanin tausayi yace baba kayi hkri..dan Allah ka yafe min..nayi kuskusre ka yafe ni…Kawu ya dan hade rai,yace meye hakan asad?..nan ne ya dago watery eyes dinsa da sauri..yace

Baba,nayi maka abubuwa da yawa,koda na fahinta kuskure na kunyar su bai taba bani daman in hada ido dakai ba bare in neme ka gafara..baba tsoro nakeji,dan nasan nayi kuskuren da hala ne ka mance da shi a aranka…

amma yau baxan iya ba na rasa komai a rayuwata bana bacci bana gane komai  ina cikin duhu,sabuda babu albarkan ka tattare dani…baba dan Allah ka ssautaa min,ka sani nayi maka komi amma kar ka guje ni,this has been the worst times of ma life,nadauka rayuwa nake yi amma ashe ba rayuwan nake yi ba,baba ka dube girman Allah kace kayafe min ko wani abu me kyau xai faru dani…baba pls im sorry..Tuni hawaye suka cike idanun azad sai ya mike tsaye da fuskan sa tausayi yana kallon baban sun,Kawu ya tausaya na ASad amma sai ya fuske yace naji” ina de ka fahince komai yanzu?asad ya gyada kai kawu yace alhmdull to..Allah ya sa mudace,sai ya mike tsaye ya dube azad,”kai kuma ai sai ka shrya kaje dan daga ka dawo a satin nan zamu daura auren sai ka shirya komawa egytp next week2

Tun kan azad ya bada wani reaction asad ya taso yayo kann kawu,yace baba..bab..a..dan Allah..kar ka hada auren nan..kawu ya hade rai yace akan me?hawayen sa ya share yace baba wallhy ina son ta,ina son nadra kuma itama tana so na”.baba azad yana da wanda yake so sunan ta fatima,sabida ni tace baxata aure sa ba,kuma nayi ta bata hakuri..nayi kuskure wallhy baxan kara ba,baba..in na sake ka tsine min,zan yi duk abunda kace”..baba baxan iya jurewa ba in kuka cigaba da kyaleni”i dont have a life now”i feel like a fool,gani nake baka dace da yaro iri na ba,give me a chance pls..nama alkwari zan gyara..sai ya dada fashewa da kukan kansa a sunkuye3

..this time sosai zuciar kawu ya karaya duba da yadda dansa ya firgice duk jikin sa rawa yake..kawu ya kasa cewa uffan sai ya fice…azad be iya cewa komi ba ya wuce side din mama da hawayen sa anan kan carpet asad ya kwanta da gwiwar sa babu abunda yakeyi zi hawaye yana can zucia..kawu fita waje ya zauna shidaya dan ya samu nitsuwa bayan ya kammala dogon naxarin sa sai ya ciro waya ya danna kira ma kawu ibrahima yola

Sunfi awa suna tattaunawa,yana kuwa dauke wayar a kunnen sa sai ya tsinkayo sautin ihun mama,a hujajn ya nufo cikin gidan,daga dakin sa a hannu a hannu suke rike da asad yana ta tari non stop ga wani aman jini dake tsituwa,numfadawa yake kamar xai hadiye ransa ya mutu. .gaba daya sai suka rude mama ta sa kuka,azad yana faman tallafo sa,Asad daya samu sarari cikin tari ya dube kawu yace baba..kar ka bari in mutu baka yafe min ba,baba banci moriyar dunia ba in naje gaban Allah ahakan me zance masa…baba kyi hkri ko dan nadra tayi hakuri itama ta yafe min..tarin ne ya dada turnuke sa ya fada jikin mama a rike kai yana jujuyawa cikin axaba,a rude kawu ya iso kansa yana me cewa asad?..kan ya sake taba sa asad ya dauke tsiriron  jini ke fito masa ahanci a dari akayi babban asibiti da shi..

Hanklin kawu yyafi kowa anan tashi dan ko xama beyi ba,tuno da cewa asad yace kar ya barshi ya mutu a hakan sai yaji gaba daya be ma sa adalci ba..yasan be tabayin wani abu dan ya tsane asad ba amma duk da hakan yasan shima yana da kuskurn sa akansa .

Wani bin shiriya da lalacewar yayan mu daga Allah ne,ikon mu baxai taba bamu..ganin yadda kawu ya damu sosai yasa mama ta sassauta nata,jim kdn fatima tazo ta same su anan,dama kawu ne be taba ganin ta ba,anan ne itama jikin ta y da yin sanyi data ga halin da asad yake ciki Gashi an shafi kusan awa hudu babu wani labari

Bayan tafiyar fatima tana kuka ta kira ni take gaya min dagske asad ze mutu in har ban yafe masa na dawo rayuwar sa ba…gashi dama jiki na yay matukar sanyi danaji abunda ya afku abakin azad

Kullum azad yakan ban labarin nadaman adad yana nema masa yafiya amma ban taba jin in ce wani abu ba sai yau..

Duk na kira su mama amma ban gane komai ba,karshe tex na shiga tura ma kawur nima ina me bashi hakuri akan Asad

Kowa hanklin sa ya tashi barin ni  dana dade da gane cewa koma me ya faru yasa asad ya bada sheda akain akwai  lefi na aciki,qaddara ce ta zo mana kuma dole ne mu dauke ta ahakan…har dare likitoci basu ce komi ba,karshe kawu ne ya shiga dakin da aka aje sa shikadai din yana masa adduoin yana hawaye..yace dana kar ka yanke ma kanka wannann hukuncin,nima na aikata kuskure dayawa wajen tarbiyantar da kai..

Kayafe min,koda yau aka sauya halayen ka bazan guje ba,nayi nadaman nesantar da albarka ta arayuwan ka,Allah ya yafe maka..ya yfe mana baki daya komi ya wuce son,kayi kkri kadawo hayyacin ka

Amma ina Asad

Kamar gawa hakan yake kwance da ventilator duk yyi fayau kamar mutaccen ne a kwance..haka su kawu sukayi zaman addua da tsoro

Nima ban iya xama ba,daga in kira axad sai in kira fatima Dana ga har 12 na dare baace ya farka ba sai na kai kuka na wajen kawu ibarhim

Duk nabi ns daga masa hankali da cewa zan je kano acikin daren tunani na mutuwa asad zaiyi,da kyar kawu ibrahim ya kwan tar min da hankali har yace min ai sunma fara maganan auren mu da Asad dazu da kawu awaya tare da min alkawrin in asad be farka na shidan kansa zai kaini kano washe gari haka nayi kwanan tunani daren sai yamin tsayi nakasa ganin safiya akan lokaci,to bayan na idaale sallan fajr ne wani hutaccrn bacci ya sace ni

Can karfe 7.30 sai ga karar shigar tex,na dauka sai naga missdcall din azad da mama da fatima,alhamdull dana hanga a pop up ya sa na ka tex din nabi kai..”wani lumshe ido nayi danaga cewa ance Asad ya farka a hujajan na fito na fada ma kawu ibrahim agabana sai ya kira kawu,shikansa yana jin yadda yake fama da asad din,dan a firgice ya farka yana rokon su su yafe mishi abashi nadran sa daga nan kawu yay gefe ban san me suka tattauna ba,daya dawo yace min na kwantar da hankli na,asad yana samun sauki,kawu dakansa yace zaizo y dauke ni..nace toh,

Aranar gaba daya nakasa aikata komai daga waya sai tex har sanda aka tabbatar min asd ya samu nitsua har an sallame su

A gida kuwa kawu babu irin lallaban sa da su mama basuyi ba,kawu dayaga kamar asad be dedeta ba shida kansa ya dauke sa da BQ ya maida sa site dinsa.

Kamar yadda ya tursasa ni na daure haka shima ya sa shi agaba nashi ma worst dan hr lokacin wankan sa ds shan maganin sa ana lura,haka kawu zai sa shi cin abincin dole,karatun qur’ani,sam sam baya barin sa shikadai

Kan asad yy kwana bakwai ya warware tas,sede baya cika magana..duk abunda kawu yake yi shi yake bi yana koya har abun tausayi..Anan yola kuwa na gama daga hankli na,nayi nan nayi nan ina cewa wai yaushe kawun zezo ne?nide na matsu na zo na ga asad da idanu na

Tsakanin Azad da fatima syayyr ne ya dada karfi sabida mama da kawu sun mugun yabawa da zabin sa,ta nuna damuwar ta itama akan asad kuma time to time takan kira mama taji lpyar sa..

Ranar da safe suna zaune a massallaci na kira,asad yana jin mu amma sai yy shiru,dazai fice azad sai ya riko sa yace asad nadra ce ta damu da rashin lpyar ka,sai ya rubuta number ya mika masa…this is her private line,if u can talk to her..ko ka rubuta mata sako dakanka zataji dadi.

Asad bece komai ba har azad ya barshi anan,bayan kwana biyu shikadai yakan tsara tex kala kala amma sai ya kasa tura ko guda daya..har akayi sati biu ana haka

To ranar jumaar da kawu yaje nemawa azad auren fatoma

Ina zaune a kan gado na saiga arar shigowar tex message ina budewa kuwa naga sunan sa dana saka masa”LOML❤️” ..love of my lifesanda na kare ma tex din kallo sannan na lumshe ido na nayi tsam ina sauraran wata muguwar bugun zuciya dake tasomin bug bug tana hargowa me taba kwakwalwa.+

Da turanci aka rubuta sa daga farko har karshe kamar haka.

_Hey..that pulchtritude_

_”Im very ugly,dont try to convince me that am a very beautiful person,bcos at the end of the day i will hate my self in every single way,and im not going to lie to myself that there is beauty inside me that matters so rest assured i will remind ma self that im a worthless…terrible person,and nothing u can say that will make me belive i dersve your love,no matter what im not good enoug to be loved,nd i am in no position to believe that beauty exist inside of me,bcos wheneva i look unto the mirror..thinking..i do ask my self am i as ugly as ppl think i am?.,_

Lumshe idanu na nayi sosai ina dada warware kalaman da sakon ya kuntsa masu matukar daure kai da ban tausai,ayanzu ji nake ba sai an gaya min komai ba wannan sakon kawai ya isar min da tabbacin cewa Asad yana cikin tsanayin nadaman yadda ya dauke soyayyata a farko da hali na tunanin rayuwar sa shikan sa.

Nayi fushi sosai dashi a farko farko anma tun a prison dana gane cewa akwai laifi na nima sai ban tsawwala fushin ba

TUNTUBEN HARSHE shine matsalar mu duka1

Daga ni,Asad.. kawu mama.. da carmilla

Gaba daya dana duba rayuwan mr campbells ayanzu sai naga ace gaskiya ne da masu iya magana sukace tuntuben harshen yafi na kafa zafa,dan illar sa harkarshen rayuwa ne,sede abu daya ne zai bambamce a yanzu..mu yafe ma junan mu mu amshi kuskuren mu,koko mu yi fushi da juna illar sa ya bimu har karshen rayuwan mu1

Atake araina sai na de najin zafin abubuwan da suka faru tsakanina da Asad..Dan kuwa karancin imani da ilmi kesa dan adam yawan fushi da riko

Kamar yadda fushi ya kasance cuta ga jiki da ruhi hakama Yafiya ta kasance waraka ma dukan jiki..

Ure alowed to be mad at someone who hurt or betray ur trust but da zarar ka tsawwala shi kanka kuma kke cutarwa

Na yarda wannan al’amari rubutaccen Qaddara ce,mai kyau,wanda Allah ya jarrabe mu da shi gabadayan mu dan ya ganar da mu muhimman darusa a rayuwar mu.

Now i know what life is bama sai angaya min ba.

Haka ma Asad.

Hakama ma mama da kawu.

Uwa uba carmilla campbells obasi

dan bazance mr campbells ba tunda shikan har yau be rusuna,Sai dai ince Allah kar ya saka mu cikin tababbu..i read in news cewa campbells yana kan saka rai amidst his troubles,cewa wata rana xe fito..sukuma yan makarntar mu da suka bada sheda mummuna akaina,na yafe su..badon banji haushi da mamaki ba,dan kawai ina sane cewa its in human nature to judge..mutanen dunia sukanyi yawan la’akari ne da sharrin mutum ba Alherin sa ba”misali sau dari marubuci zai rubuto littafai masu amfani to a layi daya in yayi kuskure to akan haka se a kare masa tanadi..which is why there is so much hatred,porvety nd doom a tsakanin mutane..inka duba da kyau xaka ga cewa gaba daya mune silar matsalar mu.1

Amma Inda ace zamu na yafewa juna mu kame harshen mu da babu inda zai kai dunia zaman jin dadi

Bayan sati guda har hau ina tunanin amsar da zan rubuta ma tex din asad,ban sani ba acan kano shima kullum duban wayar sa yake cikin damuwa kuma har yau aransa akwai mummunan fargaban rasani arayuwan sa sanda azad yayi masa bayanin cewa babu komi tsakanin mu,sannan ya bashi shawara akan kawai ya cigaba da addua Allah ya sa zuciata tayi sanyi in waiwaye shi

Saidai wani zazzafa kuma sassanyar soyayyar da azad suke tafkawa shida fatima yakansa Asad ya rasa jin shaukin yin hakurin

He learn alot from them,besan haka soyayya yake da ban sha’awa da sa nitsuwa da nishadi ma zucia ba sanda ya gama kallon rayuwar azad da fatima,soyayya ne me sanyi da shiga jiki,me tafe da salo na kare haqqin addini,haduwar su befi wata biu amma dake akwai fahimtar juna,mutunta juna da hakuri da juna sai ya zamto kamar sun dade ne atare.

Anan ma asad ya dada gane cewa ashe tarin wayewar sa duk kauyanci ne.1

Ga nan azad de,he dont kiss or hug a girl amma soyayar su shikansa yana ratsa shi..tabbas there is no peace in

Disobeyin Allah!

Daga nan ya soma tsara nashi rayuwar a hankali yana me fargaban koma zan sake bude masa zucia na…Kusan duk dare zai tashi ya nemi gafara yana me rokon Allah ta bashi ni..hopless and hopefull with so much sincerity nd passion,aransa har gani yake randa ya mallake ni bazai iya bacci ba..duk da ban amsa shi ba hakan be hanasa tsara kyakkawar rayuwan dayake so ya bani ba,yau ana saura sati guda aje kai sadakin fatima da azad,da safe kawu ya bada asad letter karramawa da  US law comissiion association,abun burgewan shine an bashi sabon matsayi da new office apointment,aikin na zallan ilimi ne so kudi me yawa  za’a na biyan sa dan ba kowa zai iya aikin da aka basan ba,kowa ya sa albarka amma asad gashi nan ne kawai

Kawu ya masa bayani cewa da zarar ya fara aikin a US din zai zauna na dindin..Asad kuwa duk tunanin sa nine..in ya barni anan ya tafi us har yaushe zai same soyayta ta

Abun ya dame sa sosai,so bayan ishai kawu na xaune yana kallon sunna tv saigashi nan ya shigo,bayan yy sallana sai ya rusuna ya gaida sa..yace baba game da maganan aikin nan ne..kawu yace inajin ka..akwai matsala ne..sai yy shiru..kawu yace lpya?ko kaji wani labari ne..yace A’a..baba aikin ne nake ganin knar bazan iya ba..kawu yace meyasa ..nan ma be iya amsawa ba sanda ya dau lokaci aransa yana sake sake..can Cikin da fargaba ya soma magana yana bayyana ma kawu dalilai marasa ma’ana ko ince a murde shide beson ya furta cewa ni yake tsoron rasawa.

Kawu yace hmmm…amma dan ya dada bada zuciar sa tsoro sai ya kushe dalilan sa duk ta inda ya fito yana bashi reason

To kai me zakayi a nigerian nan bayan Allah ya baka daukaka ta wani waje?ure not doing anything now bare kace zaka zauna dan shi,in auren azad ne ai bamu sa lokaci ba ko..kode kana da dalili..jiki a sanyaye yace a’a..kawu yy murmushi yace to ai shiri zaka fara yi anytime suka neme ka sai ka zamto ready,Allah bada saa Allah maka albarka..ameen yace yy shiru zuciar sa na harbawa kamar zaiyi magann sai kuma ya kasa ya tashi ya fita,straight wajen mama ya nufaa,ita kam be boye mata komi ya gaya mata yana me neman ta jagoran ce al’amarin wajen kawu.

Maganan Duk dai akaina,dake an dawo da shi zaman a dakin sa na asali ranar har karfe sha biu bai bar dakin mama ba,so washe gari da ssafe mama

Ta je wa kawu da maganan .already shikam ya fahimce dansa..anan ya mata bayanin ai ya ma tattauna  da kawu ibrahim akan maganan mu amma kawun yace abashi lokacin zai neme shi..mama ta sa albarka tayi waje

Bangare na yau na tashi ina jin fayau araina, ina zaune a coffe down ina shan morning relive aka aje jaridu to wani headline ne ya dauke min ido da wuri sai na sa hannu na dauka ina karantawa da abayyane

Jaridar ya nuna cewa a daren Jiya babban mansion din hanshakin iyamurin nan campbells obasi ya kama da wata zindikiyar gobara wanda ya cinye kashi 50% na ilahirin ginin dake cikin gidan me gaba daya..wanda ake saka zaton cewa daga babban sasshin da dakin tsafin sa ne yake gobaran ya fara an kuma tabbar cewa ma matar sa dake gidan ta kone kurmus har ba same daman jira ba ayauda sassafe aka binne ta..Inda yafi dauke min hankli befi inda akace mr campbells yana tsare a asiitin mahaukata ba,ance sanadiyar afkuwan abun sai tuni aka ga ya birkice da maganganu yana   tone tonen asirin kansa,yana neman gafarar iyayen sa har ana ganin ko ya samu tabowar hankli ne.3

Bayan na aje jaridar sai na kira few contacts dan jin asalin meke faruwa

Anan naji wasu sabbin labaran,ashe matar tasa ta hada  wani gagarumin wutar tsafi ne wai dan su dawo kan kafar su shine wutar ta cinye ta,akace ashe tuntuni gawar iyayen sa ne a dakin nan yana tsafewa shekara da shekaru yana kudi da su..2

Sanadiyar duk wannan tone tonen asirin ne yasa kotu yau tayi Afuwa ma carmilla dn ta fito ta fuskace mutuwar uwarta da haukacewan mahaifin ta dake asibiti..nikaina na tausaya ma rayuwan su,but karma has no call,he gives u back what u put on the table..1

Abunda ka shuka dama shi zaka girbe,campbels yaga karshen mugun ta da son zucia da son kai,gashi yau babu shi babu matar sa dake biya masa baya,yayan sa da suka zamto masa abun gadara daya tana gidan yari na har karshen rayuwar ta,ga daya agaban su tana raye cikin rudanin rasa yadda zata kalle dunia.

Cikin tunani na sauke Wani ajiyan zucia daga nan na share zancen su

7.55pm na dare Azad ne ya shigo dakin asad sanye da simple half jumper,..asad sai kare masa kallo yake ayayin dayake cewa yau fa shi yake so ya raka sa hira,dan yana so ne suje 8pm cinema da fatima amma baya so suje su biu

Asad yy kwafa yace ni bazan je ko ina dakai ba azad yana dada duba kansa a mirror yace akan me..kamar bazai amsa ba can ya bata rai yace toh ajira mana sai nady ta dawo..nan ne namaka alkwari zamuje cinema amma bada irin kayan jikin ka ba

Wani Dariya azad ya fashe da shi,yace hmmm insult me kawai..kace min ban iya wanka ba

Asad ya murmusa Yace nide babu ruwana,bance ba..kar akaini gaba in shiga uku, nasan ko haka malamar take son ganin ka?kawai de baka mun bane,in ka yarda we ll make a change,inbaka so kuma sai anjima nide baxan je ko ina ba sai nady ta dawo

Azad ya tsaya kallon sa,fuskan sa dauke da faffadan murmushi…yace hmm..shikenan lets try..maybe ure right kullum dama nike kallon fatima ita bata kallo na, hala yau in na sauya in samu promotion..tsaki asad ya ja yana me dariar sa aransa

“Daga nan Wasu dark colours jean nd shirt ya zare a closet dinsa duka mark and spencer rigar ja wandon baki da wata arniyar p cap baki da takalmi red sneakers na dior homme sai ya basa duka akan ya sauya akan jumfar,azad be musa ba ya karbe kayan ,dake basu da banbancin halitta aikuwa tsaf kayan ta karbe sa sai agogon sa na blanck plain matte blck daya kara dashi sosai yayi kyau sai zuba qamshi yake.1

Azad Ya kalle kansa a mirror ya dada kalla,tsaki asad yyi a hankli yace wannan shine ana so ana kaiwa kasuwa,Dariya sukayi dukan su,sai azad yace oho dai abari in ta yaba zan dawo wannan layin..1

Asad yy kwafa irin wannan bakauyiywar?

ai layin ku daya da babe din naka…duk kabi ka mamaye min kawata yanzu fatima ta aje ni agefe wai sai kai hmm.1

Hirar da sukei kenan ya rako sa har waje ya shiga mota ya tafi,yana daf zai bude kofar falo sai ga sautin karar ding ding alamar shigar sako

Ganin sunana akai yasa shi Ya daga da sauri,cike da zakuwa ya bude zuciar sa har habawa take.

Sakon daya tura mun ne na sake aiko masa hade da dan karamin rudadden amsata me cike kalmomi dari babu daya wanda ya gane shikadai zai iya fahimta.

Karshen tex dinsa tambaye ne

_”am i as ugly as ppl think i am?_

Sai na rubuta amsata

_”Yes,preety ugly.._

Wani lumshe idon sa yyi yana kawo ma’anan amsan,ai kamar zai sa ihun dadi haka yakeji.

Ko babu komai ya dan nuna masa da sauki awaje na.

Dan wannan amsar dana bayar amma Sai karantawa yake kamar an bashi haddar tsohon bible.1

Kicibis sukayi da kawu da mama,sai ya maida wayar bayan sa ya rusuna ya gaida su,duka suka ansa suna duban sauyin yanayin annurin kan fuskan sa ..nann ya wuce sama yana kan aikin kallon wayar sa.

Washe gari da safe tun a masjid azad ke famar bashi labarin yadda jiya ya soye,yace fatima saura kadan ta fadi kasa da ta gansa…she even confessed har ta ji tsoron ko shine ya turo asad a madadin sa dan su gwada ta suga ko zata iya banbance su…Da haka asad har ya bashi shawaran ya rage being too serious wata rana ya kile ya fito a wani daban,yace rayuwa ta hakan xata fi maka dadi..and ur fatima wll be pleased,kasan mata suna son abu me yawan burgewa1

Azad ya amince sosai,har yace zaa raka sa shoping kafin asa ranan aure

Sunakan maganan har safia yy tarwal shigowar kiran fatima ne ya rabasu

Asad yana kwance a daki kawu ya kira shi awaya ya amsa da sallama kawu yace masa “Maza ka shirya ka fito zamu tafi yola mu dauko nadra” asad rasa amsar da zai bayar yayi dan ji yayi komai ya tsaya masa, sai da kawu yace “kaji abinda nace kuwa?Da sauri yace “yes,yes..sir” a hanzarce ya mike yana tunanin anya yaji abinda yace din kuwa? Ya daiji kamar ance yola kuma ance nadra, sai ma a lokacin tunanin shi ya dawo.+

Yau nadra zasu je su dauko a yola har da shi,aransa yace what? It means yau zai ganta kenan? Wani tsalle yayi ya sauko daga kan katifar sa ya fito palo yana neman azad ko dan yayi confirming, yana fitowa kuwa sai ga azad yana shigowa da sauri,azad ya kalle shi yace “a haka zaka je dauko amaryar taka”1

Asad ji yayi kamar kafafuwan sa ba zasu dauke shi ba, ai da uban gudu ya koma daki sai kuma gashi ya sake fitowa da gudu yace wa Azad yau zamu dawo ko kwana zamu yi? Tsaki azad yyi ya duba agogonsa yace “sai dai mu kwana ai it is already late wallhy wajrn da nisa, dan dai baba ya matsa tafiyar nan ne amma da mun bari kawai sai da safe”wani harara asad ya watsa masa bai ma ji karashen maganar ba ya koma dakin7

ba’afi minti biyar ba sai gashi ya fito a shirye da jaka a hannunsa babu azad a palon dan haka ya fita waje ya saka kayansa a motar da zata kai su airport, ji yake kamar yaje ya chichchibo duk wanda za’ayi tafiyar dasu suzo su tafi kawai,sai leke leke yake gani yake kamar duk suna sane d zakuwar sa suke masa saibi.1

It seems like eternity to him kafin su mama su fito Yaji dadi da ba mota daya zasu shiga ba

shi da Azad ne mama kuma ita da kawu..Sai gab da azahar suka  iso yola aka kai su wani gida acan wani karamin kauye inda sauran yan uwan mama na suke inda na fara xuwa da kawu afarkon zuwan nu nigeria

Asad da azad suka sauka a guest house,duk shi dai kawai jira yake yi suje waje na,har sai da zasu kwanta azad yake masa bayanin fa ba’a nan nake ba yace ina can cikin asalin garin yola ne waje kawu na amma gobe muna tahowa  muna hanyan zuwa nan,Ranar Asad yadda yaga rana haka yaga dare.

wani irin farin ciki yake ji da wani irin sona a ransa sannan kuma da kakkarfar fargaba what if yanzu kuma nace bana son shi Tunda shi ya jawo min duk wannan wahalar da na sha?

yasan dai ina cewa bana son shi yau kawu zai kore  maganan auren He will then be back to square one.”Allahumma ajirni fi musabati”ya furta yana me sauke ajiyan zucia

Washegari tunda yayi breakfast yake zaune kamar dondi..gabansa ne kawai yake ta faduwa sai can bayan azahar Azad ya shigo yana famar dariya,Asad yasan me zai ce masa

Azad yace ai sai ka shi..”sun zo..nasha mamaki kana nan ya baka je kayi mata oyoyo ba?
Tsaki asad yaja sai ya zauna akan kujera yana rike kansa cikin boye fargaban sa wani dariyar azad yayy yace”jarumtar kenan? Kar ka bani kunya mana ni da na saka ran zaka fita a guje kaje ka ture mama ka rungumo mana nady?”

Hararar sa kawai asad yayi dan shi kadai yasan me yake ji a ransa na tsoron hada idanun sa dani.

Azad cikin neman magana ya sake cewa”kaga ni na fita zan yi waya, in ga kama ragwantar ka fita driver zai kaika inda suke zan same ku a can” aikuwa Asad tsaban fargaba sai bai iya fitan ba har sai da kawu ya kira shi a waya yace sun kusa gama wa su zo su same su Da sauri ya dan watsa ruwa ko zaiji garau ya chanja kaya yana kallon kansa a karamin mirror maybe ma cewa zata yi bai yi mata kyau yauba ya cire hular ya ajiye sai kuma ya sake daukawa ya mayar agogon sa da takalmin sa duk ya kalla Sai kuma yaji wani haushin kansa me yasa yake jin tsoron yar wannan  yarinyar ne? Koma me zata ce ta fada din yade san yana son ta kuma hakan baze taba sauyawa ba,ahakan sai Ya fito aka kai shi can wani gidan inda su nadra suka sauka,
Sai ya fito daga car ya jingina da jikin mota yana jiran fitowar sun wayarsa ya dauko yana daddan nawa amma sam ba wai yasan abinda yake yi bane jim kadan sai ji yayi kamar ana kallon sa kuma har cikin kahon zuciar sa yasan cewa itace kuma yasan daga wanne side take..

DaYa kasa durewa a hankali ya daga kansa charaf cikin idonta ya tsinci nasa..Onetime sai ya dauke,duk hanyoyun bada sakonni zuwa brain dinsa suka dakata ya wani lumshe ido yace Ya ilahi…be san rashin ta cuta ne a xuciyar sa ba sai da ya ganta, Karfin zuciya ne kawai ya saka ya tsaya a inda yake bai motsa ba, ji yayi kamar yayi abinda Azad yace yaje ya mata oyoyo ya rungume ta amma kuma na gidan surukai ne1

Ya dada sa idon sa akan ta yana mata kallon kwakwaf,sai yaga kamar Ta rame sosai Allah ne kadai yasan abinda yakeji na haushi akan kansa dayayi wasa da xuciar ta

A Sama sama yaji kawu yana magana amma bai fahimci me yake cewa ba sai da ya sake maimaitawa sannan ya fahimta yace toh

wayarsa ya daga ya kira azad ya gaya masa sakon kawu sannan ya matsa gefe ya bude wa su kawun kofa ya shiga ya rufesa da sauri ya juyo inda nake tsaye  aransa yana cewa Allah yasa bata bace ba

Ina nan kuwa tamkar wadda aka dasa awajen har ya karaso cikin kwayar idona ya kalla sannan ya fahimci cewa ni din ce an he have nothing to fear da alama matsayin sa tana nan a zuciya ta…mun dau lokaci muna kallon juna,dayaga na fara taro hawaye sai ya juya kansa Da sauri ya bar gurin nikuma nayi tafiya ta acikin dayar motar
sai bayan da muka dawo kofar gida  sannan ya lura kawu ya sauke glass din window dinsa yana ta kallon shi,kunya yasa ya shafa kansa da sauri yana sunkuyar da kai kamar munafiki sannan ya shiga babban zauren gidan ya zauna har azad ya karaso suka hau hanyar can gidan kawu ibrahim daga nan aka shirya tafiyar mu kano me gaba daya Nikam tun dana gansa duk indaal kwanta sai Na lumshe idona ina addu’ar Allah yasa shi dinne na gani ba wai gizo yake yi min ba dan ganin nasa ya taba min wani guri a zuciya ta wanda bansan yadda zanyi ba idan ba shi bane
I miss Asad..amma bata yadda zuciya ta ta saba ba,son danake masa tsakani da Allah ne..

So nake in zamto silar gyaruwar sa,in kuma zamto tamkar hasken wata a dukan lamuran sa
Muna zuwa airport duk muka fito su mama ne suka  fara shigewa jirgi kawu ya tsaya suna sallama da sauran mutanen, sai lokacin na samu damar ganawa da azad dan a gida nauyin su kawu ya hana ni magana da kowa

Da murna na rungume shi tsam a jikina ina ajjiyar zuciya nace “I missed you bro” sai ya rabani da jikinsa yace “I missed you too lovely sis…home doenst feel like home witou u,Im glad ure back.sai nyi murmushi

Da muka sauka ta gefen idona na hango Asad yana tahowa gurin da muke kara kankame hannun azad nayi ina runtse idona slowly nace Oh ya ilahi,pls give me the strength kar inje inji kunya a gaban wannan yaron..na kasa kallon inda yake dan nasan zan iya loosing control inyi shirme
muryarsa naji yana ce ma azad.
“Malam to sake ta haka mana ai an gama gaisuwar ko?1

lunshe ido na nyi bansan tayaya suka fara husumar nasu ba shi dinne dai dan muryar sa ce wannan dana saba da shi araina

dafa kafaduna azad yayi da hannayensa duk biyun cikin neman tsokana yace masa..”anki asake ta sai ka bari in an daura muku auren sai kayi min iko akanta amma yanzu tawa ce,sister ta ce…sai ka bi ni a hankli ai mama tace nina fara fitowa Ni ban taba ganin ma  marar kunya irin kaba se ya wani kile yace babban wa ai uba ne.. ni ne fa madaurin auren nady inna ga dama sai ince bazan bayar ba  Wata muguwae dariyar bazata Asad yayi yace “kai kai kai story for the gods kayi kadan yaro, ni a iya kacin sanina na girme ka mama tace ninan na fara fitowa,dan haka kai ya kamata ka ke yi min biyayya,,haka suke ta shirmen har azad ya kama hannuna muka tafi jirgi har yanzu nide na kasa kallon Asad sai da muka fara hawa steps din haurowa sannan na juyo ina juyo wa kuwa muka hada ido dashi sai nayi sauri na dauke kaina na hade rai.
Tunda na zauna har jirgin ya tashi ban daga kaina ba duk jina nake a takure saboda idanuwan da Asad da ya dora a kaina ko kiftawa baya yi Ji nayi kallon nasa yayi yawa i wonda if asad yana da kunya arayuwan sa. na dan daga kaina kadan sai naga ashe ido hudu ne a kaina ba biyu ba,ga azad yayi baba keren neman tsokanan ga asad ya nuna shima bazai ja da baya ba

Oh ni yau naga ta kaina zasu cinye ni danye cike da neman magana axad yace nady”kin ganki kuwa?wayaga delu..Wannan ai kece singel din Wannan irin rama haka? Me su Aunty suke miki ne?” Ni dai bance komai ba na rufe fuskata

Ina jin asad yana ce masa ya tashi ya koma gurin su kawu azad yace saboda me? Duk abinda zaka gaya mata ka gaya mata a gabana Suma wadancan din ai masoya ne gwara ma ku ba aure ne da ku ba babu wani abu da zakuyi wanda ba zan iya gani ba anan su kayi ta maganganun shirmen  su ina jinsu bance musu komai ba har muka zo shiga motar zamu gida Asad yana ta insisting sai azad ya ja gefe ya bamu guri shi kuma yaki sam A mota sai Nadan bude fuskata kadan na kallesu naga basa kallona sai na gyara zamana na bude fuskata sosai a sace inata kallon Asad …araina nace”how is your health?”Duk sai suka jiyo suna kallona da mamaki asad kamar zemin kuka yace”What?”
me kikace a dan rude Sai Na sake maimaitawa this time arnd ina kallon sa Still kaman bai gane mai nake nufi ba, nace “u wer sick ko?how is r ur healh?wani Dariya ya fashe da shi sosai da alama yama manta da cewa yayi wani ciwon zucia musaman ma daya ganni sai yace “na warke ai tun tuni kinki zuwa sabida kin tsane ni…ai Abinda ya kamata ki tambayeni shine how is my heart”…becouse is still sick..so sick bby..anan Azad ya wani harare shi yace dalla cahn bby?….nayi murmushi ina sunkuyar da kai na kasa ba sake ce uffan ba Har muka sauka a gida bamu samu munyi wata magana me tsayi da su Asad ba

Sai dai Tunda da na fito daga mota nake jin idanuwan sa a kaina amma bani kallon inda yake da sauri na shige cikin gidan Ina shiga palo na tarar da zulai tana serving dishes ita seems like murnar dawowa ta take nan na sha runguma har sai da jikina ya fara min ciwo

Bayan mun kintsa da wayo na zare jikinna na hau sama na shiga dakina a gyare na tarar ds dakin sai kamshi yake yi na fada kan gado tare da lumshe idona sosai home is wher u hrt is da sauri kuma na mike naje na bude window ina leken waje ko zan ganshi amma sai naga bayanan to ko ya tafi BQ? Toilet na shiga na kunna ruwa a tub na hada kumfa sosai ina tuna when was the last time I had a real bath? Na cire kayana na shiga ina sauke ajyar zuciya.

Nan na shiga Na memeta memories na irin wahalar da nasha anan kuma duk akan Asad ne amma yanzu wai gani gashi na kasa yi masa kwakwkwarar ramuwa sai shirme. Sai kuma na fara yiwa kaina tambayoyin me ya faru da bana nan?Jin ana kiran salla yasa na tuna ko magrib banyi ba da wuri na dauraye jikina na fito na bude closet nan na saka wasu riga da wandon ready made pakistani da mamaki sai  naga wuyan rigar yayi min yawa”araina nace chabdi gaskiya ne na rame da yawa,washe gari adan dole na saka doguwar riga nayi rolling mayafi sannan fito.

Ina saukowa daga sama na tsaya da mamaki asad na gani again a kan kujera a palo suna ta zabga uban muhawwara da azad danayi sallama a tare suka juyo suka kalle ni
Wani dif asad ya dauke ya daina maganan se yy shiru.. sai azad kuma ya taso da sauri ya taho gurina yana cewa “welcome home oce again my nady”nayi murmushi na karasa gurinsa sai kuma ya rike hannuna yana kallon fuskata.

dariya yayi yace “kinga yadda kika yi fayau kuwa? Na juya idona nace toh?daga ace b rame sai ace nayi fayau..in ba so kake in koma ba ai ya kamata ka kyaleni haka”
Kawu ne ya shigo mama tana biye dashi a baya duka muka rusuna muka gaishe da kawu ya haura sama can har lokacin Asad bai ce min komai ba asace sai kallo na yake kamar zai hadiye ni adan dole na tashi na tafi kitchen na zauna ina kallon xulai tana ta fita da kayan abinci tana jerawa sai da naji kawu ya kuma saukowa sannan na koma palon na same su sai naga still asad yana nan har muka tafi dining har dashi sai kawai naga ya tashi yana serving din mu mamaki ya cika ni nace what? “what is happening ne ni? Someone should start explaining pls.

Haka ya zuba min abincin naci kuma sai ya dauke plate din ya sake karo min ba tare da ya kalleni ba azad yace “ki cinye wannan ma a karo miki wani” ji nayi duk wajen suna dariya ni bansan dariyar me suke yi ba lol

Mama tace “yes my dear kici ai kina bukatar abinci da kuma bacci ko kya yi kyan gani a raina nace oh mamaAllah ne kadai yasan shi kuma asad din me zai ce mun Na dan fara cin abincin kamar bana so kuma sai naji taste din abincin kamar bazan iya denawa ba sabida nayi missingg gida da duk wani abu na nam

Azad yace “to yar yola bamu labarin yola..sai na yi murmushi nace “sai dai in baka labarin zaman gida nide bana zuwa ko ina
nan aka koma hirar yola da Tunda muke hirar Asad baice mana komai ba abincinsa kawai yake ci, har ya gama yasha lemo ya mike tsaye ina kallonsa muka hada ido nayi sauri na dauke kaina Yace da kawu sai da safe kawu yace “Allah ya bamu alkhairi..ya dan jima a tsaye kuma sai ya haura sama nide naji budewa kofar palo amma banji rufewa ba Azad ne ya fara taba ni yana nuna min hanyar wajen nayi kamar ban ganshi ba ina gani ya daga wayar  yana min yin dariya kasa kasa sai kuma ya dan daga murya yace “na’am? Mama ta kalle sa sai ya tabe baki yace Tana fitowa…sai ya ce a hankali nadra kamar naji Asad yana kiranki ko?

Tsaban fargaban idon su mama yi nayi kamar bansan me yake yi ba a hankali kawu yace “nadra tashi kije” bn daga kai ba nace “toh”sai na mike a hankali kamar bana so nayi hanyar waje amma fa a xuciya so nake inji me asad xaice min

Ina zuwa ta wajen kofar na ganta a bude na fice sai na mayar da ita na rufe slowly ina me bada baya naKafin inyi taku daya naji ni a jikin sa kamar an jefo ni duk da banga fuskarsa ba amma nasan shi din ne

Wani lumshe ido nayi ina danyin kokarin raba jiki na da nashi amma ya rike ni tsam yana meda nunfashi a kunne na munfi mintina ashirin ahaka,ji nake kamar I need  a tihght hug frm him dan haka na kwantar da kaina a kirjn sa a tare muka shiga sauke ajjiyar zuciya wani shiru wajen ya dauka asad yana jin bugawar zuciya ta ina jin bugawar zuciyar sa wacce kamar a kirjina take bugawa

mun jima a haka sannan ya kawo bakinsa dai dai kunne na yace hey pulch..”..I missed you”ban amsa ba na wani kara narkewa a jikinsa dan ni inajin ba zan iya cewa ma i missed you din ba sai da hankali na ya fara dawowa jikina na tuna anytime wani zai zo ya ganmu ahaka sai Na dan zame daga jikinsa amma ina jin kamar na bar wani gangan jiki na ne a tare da shi

. Yana kallona da wani irin yanayi a idanun sa yace “come here let me show you something nady” nan yayi gaba sai na bishi a baya da sauri naga yayi hanyar Bq ni dai binsa nake har ya bude kofar yayi min alama da in shiga

ina shiga naga gurin gaba daya ya chanza min wani kamshi mai dadi yana tashi kamshin turaren sa irin kamshin da kullum kayan sa yake yi  ya tsaya a bayana yace ya fito da wani gift rag ya mika min yace “welcome  back baby” na juyo ina kallonsa da mamaki ya jawo ni ya zaunar dani akan kujerar shi shi  kuma ya zauna a gaba na ya harde kafafuwansa ya kafe ni da ido yace ‘I have a story to tell you amma anan zai fi dadinji shiyasa naje muzo nan
Kamar Ban wani sake ba Nace ok
Ai nan fa ya fara bani labarin abubuwan da suka faru da shi tun tafiya ta da duk irin abubuwan da kawu da su mama suka yi masa da dawowar sa cikim gida hatta zancen sabon aikinsa sai da ya bude min

Wasu nayi mamakin yadda al’amarin ya kasance sannan na jinjinawa kawu da mama da azad araina na kuma gode wa Allah da samun uba na gari da nayi dan babu shakka samun iyaye na gari sune ginshikin samon rayuwa me kyau ga yaya,yau na kara jin imani da kuma godiya ga Allah dan nasan duk abinda ya faru ya faru ne saboda karfin yardan da mukayo da qaddara,juriya da hakuri Ni kam babu abinda zance sai Alhamdulillah

Asad yana ta goge hawayen da agabana,naki na kalle kwayar idanun sa ne sabida bazan iya resisting ganin sa ahaka ba

Nan ni kuma na zauna na fara bashi labarin nima abinda ya faru dani tun sanda azad ya ke zuwa waje na duk abunda ya faru na gaya masa,a hankli na sauko daga kan kujerar nima nayi irin zaman da yayi a agabanda sannan na cigaba da bashi shawarwari akan sabon yanayin rayuwar sa daya cemin ya zaba, na bashi shawarar ya amshi aikin sa tunda yana da mutane sosai acan kuma sun nuna damuwar su akan sa fiye da nan

Murmushi kawai yake sai naga alamar kamar yaji dadin shawaran tawace nan azad ne ya shigo palon ya tsaya yana kallon mu da mamaki yace wai ke har yanzu kina nan? Mu duk mun dauka kinyi bacci ? Na kalli wall clock din palon 11pm da sauri na mike ina rufe bakina da hannu nace na shiga uku wani dariya suka fashe min, a shagwabe nace Allah yasa Mama bata shiga dakina ba kar in kara wani laifin akan wani

Cikin dariar azad yace “soyayya dadi, wato ke baki ma san lokacin ya tafi ba ko? Da sauri nayi hanyar waje ina jin Asad yana biyo bayana yana kirana
Baby..Nadra..naki in kulashi

Sai a bakin kofa na tsaya ya karaso ya miko min wani abu sai na kalle shi da alamar tambaya yace “it is a new phone bby ba zan iya hakura da jin muryar ki ba wallhy i have alot to say to u bansan takuri ne shiyasa na aika dazu aka siyo min waya sai na yi miki charge dinta na saka miki sabon sim car u wll talk with me only ko?
Da muryan sa kamar me shirin min  kuka yace I misss u soo mucj nady ..sai na dan yi shiru amma kuma nima har raina ina son muke wayar sai Na karba nace “to thanks” bai ce komai ba na juya na cigaba da tafiya ya sake biyoni ya sha gabana yana tafiya da baya da baya yana kallona kamar wacce zan gudu ne in barshi har muka je kofar palon mu, na kama handle din kofar a hankali yace “nadra mahmud?..na daga idanuna yace”im Asad zain abdul shakur And
l LOVE YOU”…sai na juyo da kyau na kalleshi,a hankali ya sake cewa “thank you for loving me the way i am nady..

bance komai ba sai murmushi da nayi, shima murmushin yayi min and in that we both find  the missing peace.haka rayuwa ta kasance mana a hankali munakan dawowa hayyacin mu su kawu kuma suna ta shirye shiryen auren namu duka batare da ansanya mu ciki ba

Kawu be barina na fulita ko ina so duk shaukin ganin fatima danayi duk awaya muka kare..sai Bayan sati guda Asad da azad xasuje hira wajen fatimar sai suka takura min wai sai na bisu

Hakan naje gaban mama da kamr nace zan raka azad gidan su fati mama tace “to ke sai driver ya kai ki ai.. na dan yi shiru nace “Mama da Asad ne fa shi yace zai kaimu ma..mama ta jima tana kallona ni kuma na sunkuyar da kai kasa sannan tace “toh shikenan a dawo lafiya” atake Na kira asad din nace masa mama ta bar mu gani nan fitowa A motar na same su already sai na shiga seat dib  baya muka tafi

Murnan ganin juna da mukayi da fatima babu kamar sa muna cikin tadi sai Asad yace “fatima wai yaushe ne bikin ki,ta gwalo ido Tace “biki? Ai sai ka tambaye shi,ajiya cup asad yy ya tsura masa idanu can Yace “wacece ki ka fi damuwa da ita tayi aure?” Fati tace “ummmm se ta dibe ni,tayi murmushi..tace ok nagane asad to ga amsar ka zamu sa rana amma ai sai ranar da ka shirya to a ranar za’ayi” asad yace Allah? “to ai ni a shirye nake wallhy aure nake so”..nidai ina jinsu na rabu dasu nasan neman magana ta yake yi Dariya duka suke yi, ni kuma dramar asad ne yake ban takaici

Daga nan muka rabu muka koma gida azad yay gaba ya bar mu sai naga ya kama hanuna mun koma yin wata hanyar daban this time banyi magana ba Asad din yace nasan kin gaji but “pls I want to show you something” Bance komai ba har naga ya kaini cikin babban garden dake bayan gidan mu wani abu ya ciro acikin flowers kamar bulb ya kunna wutar ligher sa akai tayi dan kara kadan tuni wajen ya buyawae da wani irin haske da pink bubble suda kan su suke jeruwa a air suna rubuta “nadra…will please do me  afvour of marryn me?

Sai na kalle shi da mamaki yace to ba kin ki gayamin kina so na ba?shi yasa na gaya maki kalaman da na fi so”pls marry me.. Finally yau daga ni sai shi nace masa ban fahimce sa ba”dada matso ni yy ajikin sa yace” pls marry me,nadra aure nake so muyi..sai nayi murmushi.

Yace “wai har yanzu Mama ba ta ce miki komai ba?” Nace “akan me fa?

Ya nuna kansa da yatsan sa sannan ya nuna ni yana sauke wata miskliya mischievious grins dinsa Na gane me yake nufi, na dan bata rai nace “ni ban san akan me kake magana ba” yace “habawa common how much longer do I have to wait ne wai Nide aure na ke so in baki gane ba ai na fada miki yanzu d wuri na rufe baki ina dariya nace baka jin kunyata kake cemin aure kake so? Ya gwalo ido Yace “nady ke din zanji kunya? Ke fa zan aura kuma sai inji kunyarki?

Nace tabbbbb hmm

To Please ki dan tambayi Mama mana kiji me ake ciki ne” nace what?ni me zan ce mata? Ince mama yaushe za’ayi min aure?”Yace yess yesss..”exactly”pls baby na..sai na girgiza kai nace “sai dai kai kaje ka tambayi kawu yace “OK, wato ke kina nufin ba kya son auren kenan?” Nace “wai me ke damunka ne yau?” yace “ai na riga na gaya miki me yake damuna nace aurenki nake so,l  ai nayi kokari ko, ya kamata a bani abuna…Kinga yanxu abinda za’ayi irin in kuna magana da Mmaman nan sai kike gaya mata ga abinda kike so ayi da bikin ki tare da na kawarki fatima so mama zata dauki haske kinga sai tayi wa kawu magana” nace “wai ni na ce maka ina son aure? Kai da kake son auren ba sai ka fada ba?Ya juyo yana facing dina yace “look into my eyes kice ba kya son aure na”na ki kallonsa, yasa hannu zai juyo fuskata na kara matsawa yace “kin gani ko? You want it too na girgiza kaina nace “ni banson komi”cikin murya kasa kasa yce “then look into my eyes and tell me you don’t want me” da sauri na kama hanyar zan tafi shima da saurin ya taho ya sha gabana “au guduwa zaki yi ko?” Nace “kafi karfina yau your mood is not for me” yana kallon cikin idona yace”I have always been in this mood for you nadd only you Kawai hakuri nake but please do something Ni fa idan ba’ayi mana aure kwanan nan ba to akwai rigima.”

Dariya nake son yi amma shi fuskarsa dagaske ne can ya fara devilish smirks dinsa sannan na fara bayyana dariyar sa yana kada kansa yace “laugh all you want my time will come, then I will do the making noise and you will do the keeping quiet” bansan sanda na daina tosashen dariyar ba da sauri na nayi hanyar gida ina jinsa yana kira na amma ko waiwayowa banyi ba.

A cikin kwana biu gaba daya Asad ya rikice min wai shi lallai sai na fada a gida cewa aure nake so kuma shi in nace masa ya fada sai yaki a dan Dole yanzu na fara rage doguwar hira dashi tsaban sakin layin da yake Gaba daya ni yanzu lamarin sa tsoro yake ban kuma gashi kawu ko mentioning zancen mu baya yi duk sunyi shiru da magannan

Haka ya fara takura ma azd Rannan yace masa “to wai kai me yasa ba zaka je ka tambayi kawu ba? Ai kun fi kusa dashi naga,..shiru yy yana kallon sa sannan yace “kawu has done so much for me ne bana so inyi disappointing dinsa ne bana so yaga gazawa ta ko kuma yayi tunanin dama abinda nake after dawowar nady kenan Nafi so ace shi yayi min magana da kansa

Amma gaskiya na gaji da jira I don’t know how long zai taking kafin yayi min maganar” ya dan bata fuska yana tunani yace gata itama ko ajikin ki ta wallahi hankalin ta kwance wai ita ko shekara nawa za’ayi ana magana haka babu ruwanta ko?” Axad yace “wa ya gaya maka haka?” Yace “to ai bata nuna wa At least itama ta dan ringa nuna min tana so mana,”ni wallhy tsoro take ban se inga kamar bata yafe ba azad yace komai fa da lokacin sa musamman aure in kaga anyi to lokaci ne yayi ba wai nuna ina so ko rashin nuna inaso bane zai sa ayi Kai dai kayi ta addu’ah sai kaga komai yazo da sauki”…Bayan kwana biu gidan mu ya fara cikawa da baki wannan na tafiya wannan zaizo tskanin yan uwan mama na da su kawu ibrahim

Its seems like Mune kawai aka barmu a duhu,ashe anata magana ana dinkewa zancen auren mu sossai yayi nisa harda shifts din aikin mu a inda zamu zauna dukan mu hudu

Nida Asad a us,su kuma fatima da azad a can cairo, egypts.

To aranar da aka kammala komai kawu ya tara mu yana me mana nasiha sannan ya sanar da mu ansa ranar auren mu ranar jumua bayan sallahn jumua 7,07…

Ata fannin iyaye har sun gama komai so yanzu turn din mu ne,We all have 12 days more mugama shirye shiryen mu..ai Asad tunda yaji haka be zauna ba don haka kawai yakanje ya gode mama kawu da mama,nikam ma gudun sa nakeyi dan a kullum baida aikinyi sai na firgita min ziciya Auren mu zai kasance geek nd simple liyafa kawai za’ayi na rana daya washe gari zamu kaura kowa yay tafiyar sa da matar sa,bayan gyara da kwalliyar da mama ta sa ana ta min haka nan ma hjy salma mahaifiyar fatima bata tsame ni anata fannin tattalin ba. .

Nide naji ddi da Ba a wani tula mana kayan mata ba amma ba laifi mun kintsu da asalin kimtsin tsoffin mata,munsha tsumin kayan itacuwa da wankan lalle da treatmennt domin dakile infection,acewarsu asali dama infection shine asalin matsalar matan aure bawai rashin ni’ima bane kadai.1

Ranar liyafar auren mu duka kaya iri daya muka saka nida fatima Komi anyi shine a wadace cikin tsari da ilmi

Washe garin rana da misalin karfe 3.30 na yamma can bayan asriyar jumua atsakankanin awanin da Ubangiji yace ka tambaye shi komai xe damka maka,anan aka daura auren mu akan sadaki me kama hankli..1

Barister Asad zainudeen abdulshakur da amaryan sa barister nadra mahmud abdulshku

Se Azad zainudeen abdulshkr Da amaryan sa barister fatima bilal bugaje.Washe gari asabar shine ranar da zamu bar nigeria dukan mu Cikin bacci naji ana shafa lips dina a hankali na bude idona da suka yi min nauyi saboda kukan dana ci na missing din su mama da tuno da iyaye na+

da fuskar Asad na ci kari dab da tawa yanata kallon fuskata A hankali tunani na ya fara dawowa yaushe ya shigo min daki?sai nayi sauri na mike zaune amma maimakon in ganni a kan gado dana kwanta sai na ganni a kasa a kan chinesse rug har nayi pillow da damtsen hannun sa

Na juya na kalle  san naga ya wani cire rigarsa complete yayi pillow da ita sai singlet dinsa ne kawai ajikin sa na tabe baki,wai ashe shifa miji na ne yazu da sauri na kalli nawa jikin naga hijab dina yana nan amma duk da haka ban yarda ba sai da nayi ta taba jikina wai ko zanji wani chanji

Duk abinda nake Ssad kallona kawai yake yi yana dariya aransa sai da ya gama dariyar sa sannan yace “Don’t worry hala gobe ne And when I touch you wally ko tashi zaune ba zaki iyawa na bata rai nace “wa yace Ka hana ni kwanciya akan gado   itama sai da ka raba ni da ita” ba tare dana jira amsar saba na mike tsaye ina kallon waje, I don’t know the time but nasan assuba ta wuce ya mike shima yana zuwa rigarsa ya karaso kusa dani yace zanje in shirya, karfe takwas zamu bar nan kasar saboda muje namu gidan akan lokaci” ban bashi amsa ba ya kara matsowa kusa dani yace “are you scared ne?da kamar bazan amsa ba anma sai a hankali nace “eh” quiet nervous yace “me too I am scared nadra,so scared that I might fail you as a husband Sai ya kamo ni jikin sa muna me locking idanuna yace nadra Na sani kamar yadda mutane suke ta fada min koda yaushe cewa I don’t deserve you ban dace dake ba hakan ne..Ni kaina bansan dalilin da yasa Allah ya bani ke ba wallh kin fi karfi na nesa ba kusa ba Amma abinda na sani without doubt shine ke alkhairi ce a gare ni” ya riko fuskata da hannayensa yana kallon cikin idona  da kyau yace “I promise you like I always did I will never let you down insha Allah Abinda nake bukata daga gareki shine ki kara hakuri dani I promise you you will never regret marrying me alkwari nayi maki atake sena lunshe idona ina jin dadin maganganunsa har zuciyata sannan a hankali na bude ina kallonsa nace “kar kake cewa bakayi deserving dina ba Asad you deserve more than me Dan haka ni ya kamata inji tsoron kar in gaza baka farin cikin da kayi deserving And I promis to suport u har karshen rayuwan mu,asad yanata kallo na Expression din fuskar sa is very clouded irin yanayin da bana iya karantar san nan ya jawo ni da sauri ya rungume a jikinsa ban hana shi ba ya jima dani ajikin sa sannan ya sake ni ya kamo hannuna ya saka min key din kofar sannan ya juyo yana kallona yace “see you on the other side wife” daga nan ya fice Ina kallonsa ya yi hanyar dakin su3

Na jima a tsaye a gurin ina kallon hanyar da yabi sannan na juya na shiga daki Direct toilet na shiga nayo alwala nazo na fara sallali ina rokon Allah alkhairan da suke cikin auren nan da kuma tsari daga sharrukan da suke cikinsa ban jima ba aka fara sallamar baki sai na tashi na shirya Ina idar wa Mama ta shigo tace min “kizo inji babn ku na mike na bita a baya har part din kawu, ina shiga na tarar dashi a zaune yana shan coffee ya shirya tsaf daga dukkan alamu daga nan munyi sallama kenan

Jiki a muce Na zauna a kasa na gaishe shi ya amsa mun fuskar sa a sake Sai da ya gama shan coffee dinsa sannan ya fara min magana

‘Nadra yau Allah yayi insha Allah nan xaku tafi kubarmu ke da mijinki wanda ke kika zabe shi da kanki mu kuma muka goya miki baya har Allah ya tabbatar mana da abin ni dai babu abinda zance sai Alhamdulillah. Na amince zan aura miki asad ne saboda abu biyu, na farko ina kwadayin ladan da zamu samu daga ni har ke in har burin mu ya cika na gyara rayuwarsa, abu na biyu kuma saboda tsananin sonki da naga yana yi, nasan wannan soyayyar zata iya saka shi yayi komai wanda nake saka ran soyayyar ki zata iya saka shi ya chanza sosai a rayuwarsa Auren Asad da zakiyi tamkar jahadi ne.

Duk abinda nayi a rayuwar asad tamkar sharar fage ne akan wanda ke zaki cigaba dayi bayan auren ku. Sai kin dage sosai yata. Nasan ke yarinya ce mai ibada amma ina so ki kara akan wacce kike yi da, ki dage da adduoi na neman tsari sannan ki tsarkake zuciyar ki daga dukkan sharri Allah yana tare da ke kuma bazai barki ki tabe ba Ina son ki sani cewa dani da mana n ki muna tare dake 100% amma hakan ba yana nufin muna so mu san duk wani sabani daya shiga tsakanin ki da mijinki bane duk abinda ya faru tsakanin ku mun fi son ya kasance ya tsaya a tsakanin ku, sai dai in har kinga yafi karfin ku sannan sai ki kawo mana shi mu kuma zamu yi iyakacin kokarin mu muga an samu maslaha a lamarin Allah yayi miki albarka Allah Allah ya baku zaman lafiya dake da mijinki”kuka na fashe da shi mama tace tace “Ameen” ya tashi yace “nina tafi”Allah ya kaiku lpya .sai da suka fita shida mama sannan na lura cewa kukan nake yi sosai n goge hawayen idona ina jin alamar jikina yana daukan zafi kamar mai shirin fara zazzabi Ina nan zaune har Mama ta dawo daga rakiyar kawu ta zauna kusa dani ta kamo hannayena tace “kuka kuma ndara? Wa yace miki yanzu ‘yammata suna kukan aure?” Nayi mamakin yadda Mama take min magana a hankali cikin rarrashi duj dama har zazzabi tayi akan rabuwar namu..nan ta shiga yimin tata nasihar da kuma bani shawarwari akan harkar auratayya na koma na kwanta akan cinyarta ina sauraronta kuma ina daukan duk abinda take gaya fin na dan yi murmushi kadan Wayar tane yy kara tace to,sannan ta dube ni tace tashi ki kammala shiryawa duk sun fito to.

*♡TUNTUBEN HARSHE🌺*

_Voyage within the hearts!_

        *WATTPAD*

  *@SURAYYAHMS*

_Brilliant writers   Association_

_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_

*Shafin mumyn yara💌*

_38…love is impatient_

haka rayuwa ta kasance mana a hankali munakan dawowa hayyacin mu su kawu kuma suna ta shirye shiryen auren namu duka batare da ansanya mu ciki ba

Kawu be barina na fulita ko ina so duk shaukin ganin fatima danayi duk awaya muka kare..sai Bayan sati guda Asad da azad xasuje hira wajen fatimar sai suka takura min wai sai na bisu

Hakan naje gaban mama da kamr nace zan raka azad gidan su fati mama tace “to ke sai driver ya kai ki ai.. na dan yi shiru nace “Mama da Asad ne fa shi yace zai kaimu ma..mama ta jima tana kallona ni kuma na sunkuyar da kai kasa sannan tace “toh shikenan a dawo lafiya” atake Na kira asad din nace masa mama ta bar mu gani nan fitowa A motar na same su already sai na shiga seat dib  baya muka tafi

Murnan ganin juna da mukayi da fatima babu kamar sa muna cikin tadi sai Asad yace “fatima wai yaushe ne bikin ki,ta gwalo ido Tace “biki? Ai sai ka tambaye shi,ajiya cup asad yy ya tsura masa idanu can Yace “wacece ki ka fi damuwa da ita tayi aure?” Fati tace “ummmm se ta dibe ni,tayi murmushi..tace ok nagane asad to ga amsar ka zamu sa rana amma ai sai ranar da ka shirya to a ranar za’ayi” asad yace Allah? “to ai ni a shirye nake wallhy aure nake so”..nidai ina jinsu na rabu dasu nasan neman magana ta yake yi Dariya duka suke yi, ni kuma dramar asad ne yake ban takaici

Daga nan muka rabu muka koma gida azad yay gaba ya bar mu sai naga ya kama hanuna mun koma yin wata hanyar daban this time banyi magana ba Asad din yace nasan kin gaji but “pls I want to show you something” Bance komai ba har naga ya kaini cikin babban garden dake bayan gidan mu wani abu ya ciro acikin flowers kamar bulb ya kunna wutar ligher sa akai tayi dan kara kadan tuni wajen ya buyawae da wani irin haske da pink bubble suda kan su suke jeruwa a air suna rubuta “nadra…will please do me  afvour of marryn me?

Sai na kalle shi da mamaki yace to ba kin ki gayamin kina so na ba?shi yasa na gaya maki kalaman da na fi so”pls marry me.. Finally yau daga ni sai shi nace masa ban fahimce sa ba”dada matso ni yy ajikin sa yace” pls marry me,nadra aure nake so muyi..sai nayi murmushi.

Yace “wai har yanzu Mama ba ta ce miki komai ba?” Nace “akan me fa?

Ya nuna kansa da yatsan sa sannan ya nuna ni yana sauke wata miskliya mischievious grins dinsa Na gane me yake nufi, na dan bata rai nace “ni ban san akan me kake magana ba” yace “habawa common how much longer do I have to wait ne wai Nide aure na ke so in baki gane ba ai na fada miki yanzu d wuri na rufe baki ina dariya nace baka jin kunyata kake cemin aure kake so? Ya gwalo ido Yace “nady ke din zanji kunya? Ke fa zan aura kuma sai inji kunyarki?

Nace tabbbbb hmm

To Please ki dan tambayi Mama mana kiji me ake ciki ne” nace what?ni me zan ce mata? Ince mama yaushe za’ayi min aure?”Yace yess yesss..”exactly”pls baby na..sai na girgiza kai nace “sai dai kai kaje ka tambayi kawu yace “OK, wato ke kina nufin ba kya son auren kenan?” Nace “wai me ke damunka ne yau?” yace “ai na riga na gaya miki me yake damuna nace aurenki nake so,l  ai nayi kokari ko, ya kamata a bani abuna…Kinga yanxu abinda za’ayi irin in kuna magana da Mmaman nan sai kike gaya mata ga abinda kike so ayi da bikin ki tare da na kawarki fatima so mama zata dauki haske kinga sai tayi wa kawu magana” nace “wai ni na ce maka ina son aure? Kai da kake son auren ba sai ka fada ba?Ya juyo yana facing dina yace “look into my eyes kice ba kya son aure na”na ki kallonsa, yasa hannu zai juyo fuskata na kara matsawa yace “kin gani ko? You want it too na girgiza kaina nace “ni banson komi”cikin murya kasa kasa yce “then look into my eyes and tell me you don’t want me” da sauri na kama hanyar zan tafi shima da saurin ya taho ya sha gabana “au guduwa zaki yi ko?” Nace “kafi karfina yau your mood is not for me” yana kallon cikin idona yace”I have always been in this mood for you nadd only you Kawai hakuri nake but please do something Ni fa idan ba’ayi mana aure kwanan nan ba to akwai rigima.”

Dariya nake son yi amma shi fuskarsa dagaske ne can ya fara devilish smirks dinsa sannan na fara bayyana dariyar sa yana kada kansa yace “laugh all you want my time will come, then I will do the making noise and you will do the keeping quiet” bansan sanda na daina tosashen dariyar ba da sauri na nayi hanyar gida ina jinsa yana kira na amma ko waiwayowa banyi ba.

A cikin kwana biu gaba daya Asad ya rikice min wai shi lallai sai na fada a gida cewa aure nake so kuma shi in nace masa ya fada sai yaki a dan Dole yanzu na fara rage doguwar hira dashi tsaban sakin layin da yake Gaba daya ni yanzu lamarin sa tsoro yake ban kuma gashi kawu ko mentioning zancen mu baya yi duk sunyi shiru da magannan

Haka ya fara takura ma azd Rannan yace masa “to wai kai me yasa ba zaka je ka tambayi kawu ba? Ai kun fi kusa dashi naga,..shiru yy yana kallon sa sannan yace “kawu has done so much for me ne bana so inyi disappointing dinsa ne bana so yaga gazawa ta ko kuma yayi tunanin dama abinda nake after dawowar nady kenan Nafi so ace shi yayi min magana da kansa

Amma gaskiya na gaji da jira I don’t know how long zai taking kafin yayi min maganar” ya dan bata fuska yana tunani yace gata itama ko ajikin ki ta wallahi hankalin ta kwance wai ita ko shekara nawa za’ayi ana magana haka babu ruwanta ko?” Axad yace “wa ya gaya maka haka?” Yace “to ai bata nuna wa At least itama ta dan ringa nuna min tana so mana,”ni wallhy tsoro take ban se inga kamar bata yafe ba azad yace komai fa da lokacin sa musamman aure in kaga anyi to lokaci ne yayi ba wai nuna ina so ko rashin nuna inaso bane zai sa ayi Kai dai kayi ta addu’ah sai kaga komai yazo da sauki”…Bayan kwana biu gidan mu ya fara cikawa da baki wannan na tafiya wannan zaizo tskanin yan uwan mama na da su kawu ibrahim

Its seems like Mune kawai aka barmu a duhu,ashe anata magana ana dinkewa zancen auren mu sossai yayi nisa harda shifts din aikin mu a inda zamu zauna dukan mu hudu

Nida Asad a us,su kuma fatima da azad a can cairo, egypts.

To aranar da aka kammala komai kawu ya tara mu yana me mana nasiha sannan ya sanar da mu ansa ranar auren mu ranar jumua bayan sallahn jumua 7,07…

Ata fannin iyaye har sun gama komai so yanzu turn din mu ne,We all have 12 days more mugama shirye shiryen mu..ai Asad tunda yaji haka be zauna ba don haka kawai yakanje ya gode mama kawu da mama,nikam ma gudun sa nakeyi dan a kullum baida aikinyi sai na firgita min ziciya Auren mu zai kasance geek nd simple liyafa kawai za’ayi na rana daya washe gari zamu kaura kowa yay tafiyar sa da matar sa,bayan gyara da kwalliyar da mama ta sa ana ta min haka nan ma hjy salma mahaifiyar fatima bata tsame ni anata fannin tattalin ba. .

Nide naji ddi da Ba a wani tula mana kayan mata ba amma ba laifi mun kintsu da asalin kimtsin tsoffin mata,munsha tsumin kayan itacuwa da wankan lalle da treatmennt domin dakile infection,acewarsu asali dama infection shine asalin matsalar matan aure bawai rashin ni’ima bane kadai._TOAST:If u look at urself u will realized that manythings u did was not intentional or called for..evryone has good feelings nd problems to hide from the world sumtimes u keep smiling faces outside but actually ure very sad on the inside..isnt this awkward feeling enoug for u to thinl nd not to judge odas?_

*Hate,but only for the sake of Allah. Abrubtly dislike sumone if only he hate ur Allah,BUT neva hate someone that has not offended you in anyway bt just because ur friends did…alwys rember that karma have no menu it will put on the table only what u derseve..!stay calm.*3

Haka nan aka shirya mu dani da fatima aka sake mana sabon nasiha mai shiga jiki sannan zulai da mama suka mana rakiya har aiport Asad ba don ya so ba amma haka na turje saida mukayi diverting aka kaimu egypts tare da su Azad.

Sabon Gidan su is soo maasha Allah  cool grey nd black theme aka kera ko ina in morden arabian decor manyan furnitures ne masu laushi ga brass lanterns da soft lines,very simple and classy sosai muhallin su ya dace da su washe gari da safe da fatima ta kasa fitowa ta hade ido damu asad bakaramin tsokanar su yy ba,cike da raha da kewar juna hakan Azad ya mana rakiya airpot first flight to united states muka tashi

A asalin cikin garin las vegas gidan mu yake,bansha mamakin ganin komi na gidan mu ya kasance dark nd lovely sleek style ba sabida nasan asad dan son gaye ne matuka,all our funitures are dark in colour wani wajen aka sakaya da coool orange sede basuyi girma kamar na su azad ba gidan sama ne me hawa biu all painted in whiten grey coners ya tsaru da flowers like a typical old british theme.

Nidai duk a takure nake dan Tun da muka zo nake nokewa akan gado na har dare yay ban tsinana komai ba ahakan ma dan dole asad ya fito da plates na abincin da yyi oda ya sani agaba Tare muka ci a tare kuma muka ci kazar daya siyo domi na da wasa da wasa har ina ta zuba santi yana yi min dariya sanda na tashi daga kan gdon ji nayi cikina yayi min nauyi saboda koshin da nay

shi kam sai dariyar mugunta yake yi min Ji nayi ya daina dariyar ya zagayo ta gaba na yana kallona yace ko ba zaki iya tafiya ba sai na dauke ki ne?Nayi sauri na wayance ina shiru dai na tattara kayan da muka bata na kai kitchen.

Nan Ya karaso kitchen din y sameni kuguna ya rike ta baya ya hada ni da jikinsa ya dora fuskarsa a wuyana yana goga min sajensa wani yarr nakeji tsigar jikina da hnkli na naji ta tashi sai nayi shru ina kokarin matsawa gefe amma ya hana ni sam sai na lumshe ido na sosai ina jin jikina yana amsawa a hankali nace Asad a daidai kunne na yace “yes” nace “zan kwashe kaya na daga can dakin i have alot to do kaga tun shigoar mu ban yi komai ba share ni yy yace “uhum” sai nayi shiru.. riga ta ya daga ya cusa hannunsa cinki yana shafa min cikina da sauri na rike hannun sa nace asad pls mana..sai ya sake cewa miye? A tsorace nace cewa fa kayi sai anci abinci an huta sai wanka and then…..” Yace “then what?” Na hadiye yawu da kyar nace “bacci” wani dariyar bazata yayi irin ta can cikin kirjin nan sannan ya juyo dani yana kallon fuskata yace “haka nace miki?A shagwabe Na gyada kaina ya kawo fuskarsa dai dai tawa nayi sauri na rufe idona inajin bugun zuciya ta har cikin kunnena.

idanuwan nawa dana rufe yayi kissing sannan naji ya dauke ni ya fara tafiya dani na kasa bude idona na kwantar da kaina a kirjinsa ina ji ya bude kofa ya shiga wani guri nadaban ina dan bude idona na ganmu har bedroom dinsa

dawuri na sake rufe idona nace “Asad” bai ce komai ba sai da ya kaini ya kwantar dani akan gado nayi kokarin tashi ya mayar dani baya da jikinsa  fuskarsa babu alaman dariya kamar zanyi kuka nace ai baka yi wankan ba Kuma nima zanyi wankan ni dan Allah Kabar ni…sai ya dan dago ni kadan da har na dan sake jiki kawai sai naji hannunsa a baya na ban ankara ba naji fitar zip dina nayi sauri na rike rigar ina kara zaro ido sai a lokacin yayi murmushi ya dan dungure min kai yace matsoraciya kawai, daga haka ya mirgina ya sauka daga kan gadon na samu na mayar da zip dina da sauri na mike na sauko ina rarraba idanu sai nayi kamar zan fice sai ya riko ni jikin sa nace zanje inyi wankan ne bai ce min komai ba ya fara cire kayansa yana yi min murmushin mugunta yace “tare zamuyi wankan kenan..hade rai nayi na kankame jikina kamar mai boye wani abu na kara zaro ido na girgiza kaina nace “A’a kam” yace “OK, to shiga ki fara yi in kin fito sai in shiga” da sauri nace “uhum” har na kai kofar toilet din sai kuma na juyo ina kallonsa adan tsorace

murmushin fuskarsa na kalla na fahimci abinda yake nufi so yake in shiga ya biyo bayana na juyo nace Asad ti ka fara shiga in ka fito sai in shiga wani dariyar yayi sosai sanna yace “Ok daga haka ya shige

Nikuma na zauna akan kujera ina karewa dakin kallo gadon mu italian ce amma babba ne dama ya gaya min irin bed din yake so komai na dakin white nd sky blue ne hakan ya saka dakin yayi haske sosai Na jima ina zaune ina wasa da wittels bach din hannuna can sai naji fitowar sa ban dago kaina ba balle in kalle yaya yake yayi gyaran murya amma maimakon in kalle shi sai nasa hannu na na rufe fuskata sai da na dan leko ta tsakanin ‘yan yatsuna na ganshi da bathrobe a jikinsa yana goge gashin kansa da towel na tashi a hankali nayi hanyar bandakin ba tare daya kalleni ba yace “kiyi alwala kafin ki fito”bance komai ba na shige Har na gama wankan jikina rawa yake yi sosai nake jin tsoron daren yau har cikin raina nace na shiga uku ni yau kamsr ban taba rayuwar kebewa da asaf ba haka nakeji da kyar na gama wankan na fito Na tsaya a bakin kofa na rasa inda zan saka kaina, gashi kayan da na cire gown ce, na dauko wani towel da naga yana da dan girma na daura sai naga iyakacin saman cinyata ya tsaya Na bude kofar a hankali na fara lekawa yana zaune akan kujera da waya a hannunsa ya saka doguwar jallabiya da gajeren wando ta ciki gaba daya kamshin dakin ya chanza daga na freshner zuwa na turaren sa ina fitowa ya juyo yana kallona aransa yace “lallai kina da aiki amma yau din nan zan sauke miki shi” naji wani sabon tsoro ya kuma shigata cikin wayewar murya nace “ammm dan Allah ka fta kaga bani da kayan sawa anan tuni ya nuna min kan gado yace zauna to na dauko miki ai . na tsaya kawai ina kallon shi yace “don’t worry, kiyi shiryawarki akwai wasu kayan ananma ba zan taba ki ba nayi alwala kuma bana son in sake taba ruwa sai anjima

Nace ok,zan wuce naji yace shud i help?” na harare shi kamar zanyi kuka na debi kayan daya ajiye min akan gadon naga doguwar rigar sleping dress ce da hijab babu underwears kuma nasan yana sane

Sai na dauka na shiga closet dinsa na samu mai na shafa na fesa turarensa na saka kayan daya dauko min na tarar dashi yana sallah ya shimfida min sallaya a bayan sa…sai da na shiga toilet nayi hanging towels din sannan na dawo na zauna a kan sallayar na jira shi ya idar sannan yace min in tashi muyi tare nan na tashi muka gabatar da raka’a biyu.

bayan mun idar ya jima yana jero mana adduoi ni da shi da ‘ya’yan da zamu  haifa ya kuma yi wa iyayen mu baki daya addu’ar fatan nasara da alkhairi duniya da lahira duk addu’ar da yayi ina amsawa da Ameen

Muka gama muka shafa a tare Ya juyo yana kallona na sunkuyar da kaina kasa ya matso kusa dani dafff kamar maye na kankame jikina sai ya danyi dariya sai naji ya dora hannunsa akaina yace “ALLAHUMMA INNI AS’ALUKA MIN KHAIRIHA WA KHAIRI MA JABALTUHA ALAIHI WA AUZUBIKA MIN SHARRI HA WA SHARRI MA JABALTUHA ALAIHI

Ni na riga shi tashi na dauke sallayar wani kuka ne yake so ya taso min tsaban tsoro nan shima ya tashi ya dauke tashi Na tsaya ina kallonsa kamar kyanwa nace dan Allah ka bude min kofa Allah zanje in dawo ya taso daga kan kasan ya fara tahowa inda nake tsaye ni kuma na fara ja da baya ina kara kankame hijab din jikina idona duk ya ciko bai ce min komai ba

har sai da na tarar da bango ya saka hannayensa a both sides dina yadda bani da hanyar guduwa sannan ya fara min magana waime zakiyi awaje?” Cikin rawar murya nace saka kaya na zanyi in kwanta acan dakin yanata kallon fuskata yace “kaya?ai yau bake ba saka kaya.. nan take hawaye da suka makale suka zubo daga ido na babu abinda nake karantawa a idonsa face manufan sa wanda ke tsorata ni.

‘Yar dariya yayi yace “kuka kuma nady? Tun yanzu? Me kike wa kukan wai?I did not even kiss you fa ya dora goshinsa akan nawa yamin wata munafukar kisss akan karan hancina wai me kike wa kuka?” cikin muryar kuka nace “ni tsoro nake ji” yace “tsoron me? Da hannu na nuna shi ya kara matseni a jikin bangon yace…hey pulch..I promise you I will be gentle kinji..It won’t hurt you that much..in serious kawai de bazan iya hakura bane” wani kukan na kara saki yace miye kuna? Me kike so ?Nace ni ka hakura kawai yace “tab naki wasa ne” da haka ya dora lips dinsa akan nawa very lightly ya fara kissing dina da zafi zafinsa..wannan kisses din sam ba irin na da can bane

this kiss ba irin wanda muke fada akai bane it took away all my senses yanayi Yana raba lips dinsa da nawa tuni na nemi hijab dina na rasa ya saka hannunsa ya shafa haddaden gyaran gashin kaina yace I love you I lov you all of you” ya mayar da lips din mu ya hade guri daya da passion next thing da naji shine saukar kayan jikin na gaba daya a kasa a take na dawo hankali na na rike rigarsa idona kamar zai fado kasa babu komai a cikin rigar ya cigaba da zame rigar daga jikinsa cikin kuka nace “kayi hrri cikin muryar da ba tasa ba yace kema kiyi hkri..yau nidai i want to see you in full bby..da wuri namayar da ido na na runtse da karfi yayin da rigar tabi jikinsa ta sauka kasa duka ban kuma bude idona ba naji ya dauke ni chak ya danyi tafiya kadan sannan naji ya ajiye ni kan gado.

Dagannan ban sake gane komi ba Kamar yadda yasha min alkawarin zan kwashe kashi na a hannun sa haka nayi Ranar sai da nayi nadama ina me tuna mama na da baba na daban ma san su ba,Amma kuma kamar yadda yayi alkawarin zai yi min dariya baiyi dariyar ba dan taya ni kukan ma yayi muka hadu muka yi ta kukan mu tare sai naga kuma kukan bai hana shi yimin abinda yayi niyya ba

a hannun asad ranar Na durzu nayi kuma laushi kamar tuwon sakwara shi kuma yasha shawaba da yakushi da cizo amma ko a jikinsa be rabu dani ba sanda ya raba ni da budurci na babu karfi ko kadan a tare dani shima kuma daga dukkan alamu hakan take dan tunda ya kwanta gefena in banda sauke numfashi babu abinda yake yi sai da yaga ina karkarwar sanyi sannan ya jawo bargo ya lullube mu ya dan jawo ni ya dora ni jikinsa nayi kara saboda zafin da naji ya kankameni yace “shuushshsh am sorry am sorrry my queen ban rike alkwarin ba ko yana kan kissing dina yana cewa ure tooooo sweet nady too special i cant help but let my body took control of me..na kara fashewa da kuka..yace to kiyi hkri.. ni kuwa ko sauraronsa bana yi A hankali na fara rufe idona ina sauke ajjiyar zuciya saboda kukan da nasha ina kuma jin dadin dumin bare skin dinsa daya dulmuye ni a haka bacci ya dauke ni.

Cikin baccin naji ya zame jikinsa ya kwantar dani da kyau sai naji kuma kwanciyar babu dadi amma bacci ne mai nauyi a kaina dan haka naci gaba da bacci na

Sai can na farka wani Sanyi naji alamar an yaye bargon na bude ido na ganshi a tsaye da gajeran wando a jikin sa jikinsa da ruwa alamar wanka yayi nayi kokarin jawo bargon saboda yadda naga yana kallona ya rike hannuna yace babu abinda zan miki  wanka zanyi miki” wai wanka sai kace wata yrsa yana dagani na ji wata azaba har tsakar kaina a tare muka kalli kan gadon ai kuwa ina ganin jini jini na kwalla ihu yayi sauri ya toshe min bakina ya tafi dani toilet ahaka kuka nake yi sosai ina cewa na shiga uku na lalace wayyo Allah …na fashe da wani kukan yana gaba dan yana saka ni a cikin bathtub na mike na kankame shi sauran kadan in jawo shi ciki shima zafi naji sosai dan jikina har karkarwa yake yi dakansa

Da kyar mukayi wankan A hankali har na fara jin dadin ruwan na rufe idona a take bacci ya dauke ni Bansan tsawon lokacin dana dauka ina baccin ba kawai ji nyi asad yayi draining ruwan da nake ciki ya kunna wani bai kula ni ba ya karaso ya karasa goge min jikin ya kuma daukana ya fita dani muna zuwa naga ya sauya komai na kan gadon ya dawo kamar ba’a yi komai ba ya kwantar dani ya lulluba min bargo sannan yaje ya kashe wutar dakin ya dawo ya hauro shima nan ya jawo ni jikinsa banyi musu ba na kwanta akan kirjinsa ina jin dadin kamshin jikin sa A kunne na yace min i Love you..i love you…i love you nadra Asad..soo much beyond moon nd back..duk da banjin dadi amma haka na kankame sa ina sauraron dadan kalaman sa akunne na

washe gari duk iya kunya da zafin jkin na haka na daure na biya masa bukatun sa dan Asad kam dagaske yakeyi

Bayan kwana biu yakaini wajen sexologist aka duba ni na sha magani naji garau sede hakan be hana sa aikin durzata ba dan kuwa a duk sanda ya rabe ni sai na nayi yaren garin mu a hannun sa.

After 1 month asad ya soma zuwa aikin sa,nima ina yin nawa time to time dake ni sabuwa ce anan,just like our dadaddan auren soyayya da shakuwa haka na azad fa fatima

Kullum cikin nishadi muke da neman taimakon juna Har muna da family grop chat mu hudun mu a grop inda mazajen mu suke refring kansu da “NASAD”da FAZAD…

After 5month da biki abun mamaki dani da fatima muka same ciki arana daya kuma muna cika wata tara cif muka haihu a lokaci guda kowa yasamu bby boy,daga bisani ne duka muka dawo nigeria tare da mazajen mu Nida Asad muka sa ma danmu suna AAHIL su azad suka ma nasu ADEEL.

Wata daya mukayi a gida mama tana kula dani,a Bangaren fatima 2 weeks tayi agaban mama another 2weeks agaban iyayen ta..

Sede zamu tafi muka je shoping da asad da bby boy din mu,anan muka karbe bakon cin daya daga old schl mate din mu inda muke jin labarin carmila…yace she is alone now a gidan baban ta daya kone a site daya tana zaune kullum cikin rubuce rubuce.

_DEAR SOMEONE…_

_There was a boy…_

  _….And then…_

_……….There wasnt!_

_CARMILLA CAMPBELLS OBASi_

Guy din Yace mana baban ta campbells din ya mutu,ashe wancan haukar dayayin asali atrocities dun sa  ne suka haura kansa yadda ya bamu labarin mutuwar sa sanda mukaji kamar muyi amai tsaban ya kaxanta..

Rayuwa kenan,yau kaine gobe bakai bane,who wud have tot rayuwa ta da Asad zai zamto haka?..shiyasa akace ka shuka alheri,duk abunda ka aika duniya shi zaije ya dawo maka.

Inka aika me kyau kaga me kyau..

Bawai nace carmilla tayi derseving rayuwar ta ahaka bane,amma rayuwan da iyayen ta suka zaba mata kenan..

Sun so su rayu cikin tsananin son zucia da son kai,sun cutar da bayin Allah sundasa bakin ciki ma rayuwan mutane bila adadin,sun kashe innocent souls wasu sun tura su gidan yari bada lefin su ba,sai gashi duka muguntar su ya dunkule ya dawo akansu da yayan su.

Megahn might even die in prison,inma bata mutu her life is meaningless nd her beauty is powerless.

And carmilla,duk wani tsoron ta da biyayyar ta is meaningless ilimin ta ma is powerless..

gata nan azaune waje guda feeling all the pangs of betrayal and disloyalty ya hanata fuskantar komi ga ciwon soyayyar wanda be taba son taba..

Her life is actually meaninless..

Tabbas Zaman duniya akwai wahala musamman inbaka fahimce sa ba…neman ilimin addini babban garkuwa ce,sannan babu jin dadi game yawan aikata sabon Allah..

A duk inda ka kaiga tsanan halin iyayen ka,kaja baya kadan ka nitsu ina me tabbatar maka cewa duk muguntar su suna jin zafin ka

Aransu domin kai nasu ne,dagan jinin jikin su ka fito.

Shi tausayi imani ne amma taussyi yakan zamo babban makami min shedan wajen iya yaudarar zucian  wanda be hankalta ba..

Shikuma sona gaskiya babban jarabawa ne,dan kuwa ba kowa Allah yake bada rahamar samu ba sai wanda yayi hakuri ya kuma daure,…and those r the fortunate ones

Sannan shi kafiri makiyin ka ne tunda yaki yaso ubangijin ka a wajen da babu amana babu babu yarda babu to babu so,in babu so babu tausayawa,be kind to them unbelievers but do not trust them more than ur brothers…

Atakaice hakuri shine ginshikin rayuwa..Fushi daga shedan ne,a duk inda aka cuce ka ka kuma tsanan ta fishi to lallai ka dada cutar da kanka

…..Asad and Nadra sun cigaba da rayuwan su ne dan sun dauki hakuri,yafiya da juriya…and in that thy live happily eva after.

Ina mutane na masu ganin cewa saukaka yafiya da juriya irin nadra ba matantaka bane,ku duba ayoyin qur’ani da kyau ku duba hadisai…then zaku gane cewa she is not the fool,,Allah ya kira irin masu halayen ta da suna

“fortunate” but we masu tsanan ta zucia da iya nuna munsan kanmu unfornatly we are the “less fortunate” a idon Allah,so za’a saida raine ayi suna koko za’a jira Tabbataccen alkwarin Allah ranar gobe?…wow..

life is so simple with islam..stay conected🙏🏻💌

ALHAMDULLIH!!!!..

Abun dake dai dai Allah ya datar da mu,kayafe mana wanda mukayi bata ka shirye mu.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *