UMM ADIYYAH CHAPTER 71 BY AZIZA IDRIS GOMBE
Mun tsaya
har za ka zo dama ka dawo da
matar taka shine ka rabu da ita, ka ki a
daidaitaku tun lokacin a gaban kowa ka yi
fafur. Ka ce ba ka san zancen ba. Ai na dauka
ka na da fadin kanka ne, ya sa ka
yanke wancan hukuncin. To bari ka ji, na fada
maka ko iyayenka za su amince, ni ba
zan yarda ka koma zaluntar yarinyar nan ba,
akai gaba.”
Take fa ya ji hankalinsa ya kara tashi, ya ma
rasa ta inda zai fara taro tsohuwar nan,
wannan ya sa ya ce, “Idan tokenki tana so ta
koma fa?”
Wani
kallo tayi masa ta ce, “Kai, Malam tashi
ka bacen da gani, na ga alama sakin
fuska ya janyo ka na min kallon wacce ba ta
san me take yi ba.”
Shi kam yau nasa ya same shi.
**x**********
BABI NA ARBA ‘IN DA HUDU
Dama Hajja Kubitto yaya, bare ka tabo To-
kenta? Dabara daya ta fado masa. Baffan
Legas ya kira a waya ya yi masa bayanin ko-
mai akan yadda Hajjan ta ciji birki, kuma
Baffa ma ya ki motsawa kan batunsa. Da yake
kowa ya san yadda Hajjan take da
autantan, duk abinda ya ce, to zai yi wuya ta ki
yi. Don haka ya bullo mata ta can.
Amma cikin ikon Allah wannan karon cewa ta
yi.
“Kai Rilwaanu, idan ka damu da ka ga toke, ta
yi aure. Ka samo mata wani mijin, ba
asa, ta dan gyada shi da