UMM ADIYYAH CHAPTER 72 BY AZIZA IDRIS GOMBE
Mun tsaya
irin abu ne, ina maka magana ka na min dariya.
Ka ji me na ke fada maka kuwa? So
suke yi su horarmu a yanzu, a lokacin da ko-
mai ya kwance min, ba za ka tsaya a
nan ka na dariya ba. A takaice ma, da akwai
jirgi ma da dare yanzu za mu tafi.”
“Easy Malam, je ka dai da safen ka juyo.
Kuma za ka biyani daga kai har Umm
Adiyya,
“Duk abinda ka ke so,”
“Kar ka yarda ka sake batawa ‘yar mutane,
idan ka kuskura na shiga maganar nan,
don kafun Baffa ya ganka zan maka ba dadi.”
“Ka fara sani tunanin kai ke son Ummu ko ni?
Duk yadda ka ce hakan za ayi Inshaa
Allah ba za a samu akasi ba, yanzu za mu je koo
yaya?”
“Sai da safe injiniya, je ka kwanta ka na
bukatar barci.”
“No, matata na ke bukata, ka san duk zancen
da za ka tsara saboda gobe kai za ka
yi Magana, ka rarrashi tsoffinmu.”Www.bankinhausanovels.com.ng
ffa. I want you to be