UMM ADIYYAH CHAPTER 82 BY AZIZA IDRIS GOMBE
iya numfashi, bare magana. Wannan shi ne
babbar magana, wai dan sanda ya ga
gawar SOja.
A hankali ta juyo tana fuskantarsa, shi kuwa ya
hada kansa da nata, idanunsa a
lumshe, “Za ka ci abincin ko ka koshi?”
“Zan ci, amma kar ki matsa.” Yau tata ta
sameta.
“Noorie..” Ta fada a sanyaye, gaba daya jik-
inta ya mutu, “To yi hakuri, ka zauna sai na gama
da wuri na zo, ka ji?” Www.bankinhausanovels.com.ng
“Kin ga alamar zan ji rarrashinki yanzu?” Ya
tambaya cikin wata raunanniyar murya.
Ba ta ga alama ba kam, hakan ya sa ta kunna
soket din ruwan zafin da ke gefensu
kawai ta ajiye masu kwanon kayan fulawa,
dangin su cake da dublan a gabansu
Kujerar kicin din ya zauna ya ja ta jikinsa,
suna cin kayan fulawan, suna shan
shayin, koda yake shi ke ba ta Tea din a baki.
“Uhm! Idan na yi motsi za ka iya kona mu.”
“Idan za ki yi motsi, sai ki yi magana, na
a