UMM ADIYYAH CHAPTER 84 BY AZIZA IDRIS GOMBE
Saudat ta fara girgiza kai kunya kamar ya kar
ta, ba tantama da safe ma shigowar
Yaya Saadik duba su yana zaune ta sha shayin
wata kila shi ya sa Maamin ta fadi
hakan yanzu.
“Sa min kunun.” Ta fada don ba yadda ta iya.
Sai da Maami ta ga ta kafa kai tukun,
sannan ta fice a dakin.
Asma ta ce, “Ki ka biyewa Maami, sai kin
zamo sanuwa kan ki bar gidan nan, kin ga
yadda Adda Zubaida ta dawo haihuwar Walid?
Da kyar ta koma size dinta. Shi ya sa
koda Abban Maama ya ce ko zan zo gida hai
huwa, na ce can ma ya yi min.”
Saudat na dariya ta ce, “Kin ga ta kanki Asma’
da ki zo gun Maami ki yi kiba,
gwamma miki can?” Www.bankinhausanovels.com.ng
Wayar Umm Addyya ce ta yi kara tana
dubawa ta ga sako ne daga Zaid.
Twinkle, a tsagaita zancen haka nan ko? Ina
jiranki a falo.”
“Yanzu za mu tafi? Ta tura masa sakon a gag-
a da