Jikinta a mace ta lumshe masa shanyayyun idanunta alamun eh .
baki son gidan nan ?
Nan ma idanunta ta sake lumshe masa Wanda suka gama canza launi tsabar fillings dake dawainiyya a jikinta
Yayi shr kawai tare da tsura mata rikitattun idanunsa batare da yasan abinda zai sake ce mata ba.
a hankali ya birkito daita upside down suna fuskantar junansu, wani irin naunauyen ajiyar zuciya ya sauke sakamakon tudun nonuwanta daya tukare da kirjinsa , wani irin yanayi ya tsinci kanshi ciki maramisaltuwa,bai sanda ya rungumeta tare da manneta da kirjinshi jin tudun nonuwanta ajikinshi ya kara rikitashi da rudashi ‘cikin mutuwar jiki ya kai bakinsa Yayi kissing din saman dukiyar fulaninta .
Abinda yashiga bata mamaki da al’ajabi daman yasan complete name dinta Amman kullun yake kiranta da ke……
meyyasa …sai km yayi shr yana cigaba da kallonta tare son yin nazarin abinda zai ce ,dan baya son Yayi abinda zai kwabsawa kanshi .
Samun kansa yayi da sakin murmushi tunda yake a rayuwarsa bai taba haduwa da wawiya yarinyar irinta ba ,ya sake sakin wani murmushi Wanda shi kansa baima San yanayi ba ..
oh my God bazanyi kuka ba nablah kada kiyi kuka ki daure idan DEENI yaga hawayenki zai rainiki ,hawaye kadan ya fito daga idanunta tasa yatsanta tare da dauke Hawayen …sai data daidai kanta sannan taje Inda yake zaune ..
Tunda motar DEENI ta kunna kai ‘cikin harabar hospital din nablah tasoma zare ido tana jin yadda zuciyarta ke tsalle tamkar zata fasa kirjinta ta fito DEENI ne yasoma fitowa tare da bude mata motar da kansa ..
ahankali ya maida idanunshi kan nablah dake zaune tamkar andasa wacce gabadaya jikinta kirrrrrrma yake . tun sanda doctor tasoma mgn yayi shr tare da tsura mata rikitattun idanunsa dan son ganin wani irin reaction zatayi.
Cike da tashin hankali DEENI ya riko hannun tare da saka mata farar takardar a tafin hannunta ,jikinta Na rawa rawa tasoma karanta abinda ke jiki . ‘Cikin tuttukin bakinciki da tashin hankali hade zafin nama ta zabura zata Mike tsaye DEENI ya riko hannun tare maidaita da sauri yana cewa wani irin iskanci ne hk ?
Yes …. wallahi wallahi wallahi idan kika km cewa ciki gareni sai Na tsinka miki mari , ko kwalkwaluwarki zata dawo jikinki ..Tana me nunata da ,dan yatsanta ke ba aikin likita yakamaceki ba kwasar bolar titi shi yafi dacewa dake ..
haba kunjimin mata da jaraba tsiya kin bi kin dameni da zance wani ciki…ciki gareni alhalin ba hakane bane .
Barta …DEENI barta ta mareni a tunaninki idan kike mareni bazan rama bane ko me?
shiiiiii haba duk kin bi kin cikawa mutane kunne da hayaniyar banza .. wannan ai haukan karya kike yi da borin kunya..Ya karasa fadar hkn yana sakarwa doctor saira hannu .
Idan ita doctor tayi miki karya result din shim a karya ne Yayi miki…?
Doctor saira da ranta yaga baci a fusace tace Ka dawo daita nan da wata biyu ta ganewa kanta abinda ke cikinta ko zata dawo ‘cikin Hankalinta stupid girl kawai .. kina Yar yarinyar ki dake kinsa yadda akeyin ‘cikin idan banda ke dakikiya ce ai yakamata kinsa ciki gareki when last da kikaga period dinki ?
Ok wannan shine step Na farko da mace zata gane tana da shigar ciki Amman dayake mahaukaciya ce ke kika kasa gane hkn …
Jiikin nablah yashiga kirrrrrrma har da karkarwa takoma ta jingina da jikin bango office tana duban daya byn daya kallon DEENI da doctor take tamkar wasu halitta Na daban da bata ganin irinsu ba.
sosai jikinta ke cigaba kirrrrrrma nan ko doctor saira tasamu abinyi tashiga xuba zance tana sakin maganganu marasa dadi Ga nablal gara tun lokaci bai kure miki ba kije ki nemo Wanda yayi miki ciki …ZUCIYAR nablah ta cika da damuwa ta tsaya cak…Ta daina aiki Na wuncin gadi kafin Daga baya tacigaba da bugawa da sauri da sauri ji take maganganu doctor saira ba a iya kunneta kadai suka tsaya ba har ‘cikin zuciyarta take jin komai sbd dacin kalmar doctor gareta..
kuka ta saki mai cin rai da ban tausayi muryarta cike da kuka da tashin hankali ta shiga furta kalmar inna lillahi wa inna ilaihi rajiun meke shirin faruwa dani ?
Yayinda doctor saira tacigaba da surutai kusan yadda wasu doctor suke ballanantana idan sunji ciki bbu aure ..
ba yanzu ne zakiyi kuka ba sai ma kin rasa Wanda zai karbi wannan shegen ‘cikin n…..wata irin razananniyar tsawa DEENI ya bugawa doctor yana aika mata da wani irin mugun kallon me tattare da tsana Wanda yasa take tashiga hankalinta ..a hassale yasoma mgn ‘cikin tashin hankali meyesa wasu Daga ‘cikin likitoci basu da imani ne ?
Dame kike son taji ?
Wlh idan wani abu yasameta sakamakon wannan zantuttukan naki marasa ma’ana, bazan barki ba ..
tashiga kuka tana sambatu iri waye yayi min hk ?
Wani mara imani ne da tausayin ,yayi min ciki ?
Wani la’ananne Wanda bazai taba gama wa da duniya lfy ba Yayi min wannan cin zarafin ?
Kuka take tana buga kasa da tafin hannunta tamkar wata zautacciya.
ba DEENi dake ake tsinewa ba hatta doctor saira sai data dawo tana tausayawa yarinyar ganin bil hakkin batasan da zaman ‘cikin jikinta ba ..
DEENi yasoma matsowa zuwa Inda take zaune tana kukanta me cin rai daban tausayi tayi sauri dakatar dashi kar ka motso Inda nake tasoma ja da baya tamkar taga wani abun gudu Bai saurareta ba yacigaba da binta ya fixgota tare da Rungumeta ajikinsa yana fexgar numfashi ..
Ok ka maida hankali sosai gurin kula da lfyr yarinya nan dan Allah son ka dinga bata duk wata kulawar data dace.
DEENI Yayi murmushi gefe bakin yana me kamo lips dinsa nakasa ya dan ciza sannan Yace gsky first love kina ji da yarinyar da alamun ta sace miki zuciya .
Hakuri zakayi DEENI kasan yarinya ce nablah dabatada dabara sai yadda akace daita.
sannan gobe idan Allah yakaimu zamuje hospital da zeenat Ina bukatar a sake duba min lfyrta .
Daga karbar waya zaki soma da cikawa mu…sai km Yayi shr tare da canza salon mgnrsa Ok kuka ma zakiyiwa mutane sbd dadi Yayi miki yawa ,kina can tare da fisrt lov kullun kina ganinta Ni kin barni nan da kewarki ko?
Yace emmhu .tace Allah kuwa da gaske nake tana sake shagwabe masa tamkar tana gabansa .
Meyye ya hanaki mutuwa?
ta sauke naunauyen ajiye zuciya haka ma zakace ko ?
Yace uhm to me kike son nace miki zeenat … byn hk kece da wata irin mgn wai kmr ki mutu idan kin mutu ance miki zama zanyi hk.
Murmushi kawai DEENI sbd yana jin abinda umminsa tace dan handsfree ya maida wayar .
Ahankali ya dan sausauta rikon da Yayi mata yana cigaba da murza tafin hannunta ‘cikin wani irin salo.
Bynta yabi da wani irin kallon mamaki yakasa karasa abinda yake son fada .ya dinga mamaki yarinyar ,dan tun sanda taji ya ambaci sunan zeenat ,ya lura da yanayinta ya canza ..
To me hakan yake nufi ?
Kardai abinda yake tunani ke shirin faruwa koma yace ,yana kan faruwa,yarinyar tamu da sonshi kmr yadda ta tabbatar masa acikin baccin ta.
,ya tsura mata rikitattun idanunsa yana kallonta ta bude fridge tare da daukar kwalin holandia data yi saura ta bude Tasoma sha tana sake jin wani karin haushi a kasan ranta gabadaya ruhinta a jagule yake.
ahankali ta sake Daga Zara zaran yatsun kafafunta ta nufi kan doguwar kujerar thrre tsar dake dakin ta zauna tana sakin numfashi tare da kauwarda idanunta gareshi Daga wayar da yake da bazar matarsa …..
Yanzu idan sonshi take meya kamata yayi ?
Ya aikawa zuciyarsa wannan tmbyr ,ka zauna daita kawai kucigaba da rayuwarku zuciyarsa ta amsa masa da hkn .
Ya tsura mata rikitattun idanunsa masu matukar kashe mata sansar jiki. Sannan Yace meyasa kika dawo nan kika barni Ni ?
Mgnrsa ta dan bata mamaki Amman sai tayi shr batare da tace masa komai dan koma ta bude bakinta mgnrta bazata fito ba .
Saboda zan fada tarkon sonka ?
Yayi murmushin nan nasa Wanda ke kara kawata fuskarshi kyawu kana Yace abinda baki sani ba yarinya kin fada tarkon sona kin yi zurfi ciki har kin nutse . Na miki sambade bade acikin zuciyarki tamkar murjanin tausayi .
Ta dinga kallon bakinsa da kwaryar idanunshi da mamakinsa, ta ya zai yi mata wannan fassarar ?
Idan har ba kya sona meyesa kishina yayi tasiri ajikinki har ya fallasa sirrin ke boye cikin zuciyarki?
Inda kasan abinda ke’cikin zuciyarta DEENI .. da bakace Na fada tarkon sonka ba.
uhm wani irin murmushi ne yaso kufce masa jin ta ambaci sunansa kai tsaye batare da darrrrr ba ,takan birgeshi gurin rashin jin tsoronta …
,ki yarda kina sona yarinya .
Shr kawai tayi tare da tsareshi da shanyayyun idanunta tana kallonsa takasa ce masa komai wasu hawaye ne masu zafi da ciwo suka shiga bin kuncinta .
Muryarsa a sarke Yace shiiiiii da kin adana kukanki watakilla zai miki amfani a gaba ..
‘Cikin idanunta yake kallo har lokacin yace ..Kya..lli kyalli yadda soyayyata ke daskare ‘cikin kwaryar idanunki da dawainiyya da ruhinki Amman dayake dakinkiya ce ke kin kasa ganewa yana gama fadar hk bai bata damar cewa komai ba Yace muje ki kwanta dare Yayi , yasoma tafiya daita tana manne ajikinshi har kan bed Ya kwantar daita tare da lullubeta da husky blanket kana ya Kai bakinshi ‘cikin kunneta Yace ki taimaki kanki ki cire kishin matata acikin zuciyarki Domin tazarta ki a komai Na rayuwa …sannan ya juya ahankali ya rage mata karfin AC dakin sannan ya fice Daga dakin .
Washegari DEENI yashigo dakin datake .
Kallon ido cikin ido suke yiwa junansu , kowannesu sai da tsigar jikinsa ya tashi nablah tayi sauri janye shanyayyun idanunta Daga kallon rikitattun nasa ido, tun bai km mata wata fassara ba ..
Bakinta yayi mata nauyi tamarasa me yakamata ta farayi ,gaishe da shi zatayi ko kwalleshi zatayi yacigaba da tsayuwarsa ?
Mgnrsa ce takatse mata tunani da muryarsa me saka mara jin mgn natsuwa ,ta daki dodon kunneta Gabanta yabada darammmm yayinda zuciyarta tashiga harbawa da sauri… ta dago shanyayyun fuskarta tana sake kallonsa .
Zaman me kike yiwa mutane dabazaki shirya ba alhalin kinsa kina da zuwa karbar sakamakon…
Zuciyarta tacigaba harbawa da sauri da sauri jin abinda yace .
Bakin Na rawa muryarta da in ..inna..tace wani sakamakon zanje karba ?
Yace bansani ba minti biyu nabaki ki shirya ..
Wlh Ni bbu wani hospital da zanje garama kayi tafiyarka Inda zaka ya fiyye maka alkhari .
Ke banson iskanci ko sa,an wasanki ne da Ina mgn kina maida min martani ban darajar mahaifiyata ke har isa Na tsaya Ina bata lokacin akanki ,taimaka miki kawai za’ayi badan kinsa ba . Ta dinga kallonsa tana mamakin wani irin mutun ce shi da canza yanayi baya mishi wahala yanzun nan zaka ganshi tamkar mutumin kirki anjima zakaga ya sauya ..
Miryarta ‘Cike da in inna ..tace to..to.ni Na gode bana son taimakon naku ko dole sai an taimaka min ..bata ankara ba taji ya buge mata bakinta , hannu tasaka da sauri ta dafe bakin nata saboda zafin dataji ya ratsata fiyye da tunanin me karatu kafin kace me tuni hawaye sun fara gudu bisa kuncinta.
Yaja siririn tsaki yana hararrata sannan ya raba ta gefen ta zai wuce kana Yace minti biyu kacal nabaki ki shirya ki sameni a parlour ..
Samun kansa yayi da sakin murmushi tunda yake a rayuwarsa bai taba haduwa da wawiya yarinyar irinta ba ,ya sake sakin wani murmushi Wanda shi kansa baima San yanayi ba ..
oh my God bazanyi kuka ba nablah kada kiyi kuka ki daure idan DEENI yaga hawayenki zai rainiki ,hawaye kadan ya fito daga idanunta tasa yatsanta tare da dauke Hawayen …sai data daidai kanta sannan taje Inda yake zaune ..
Tunda motar DEENI ta kunna kai ‘cikin harabar hospital din nablah tasoma zare ido tana jin yadda zuciyarta ke tsalle tamkar zata fasa kirjinta ta fito DEENI ne yasoma fitowa tare da bude mata motar da kansa ..
ahankali ya maida idanunshi kan nablah dake zaune tamkar andasa wacce gabadaya jikinta kirrrrrrma yake . tun sanda doctor tasoma mgn yayi shr tare da tsura mata rikitattun idanunsa dan son ganin wani irin reaction zatayi.
doctor saira ta dinga kallon piece din takardar dake watse a jikinta tana kallon nablah tare da mamaki yarinyar …
Yes …. wallahi wallahi wallahi idan kika km cewa ciki gareni sai Na tsinka miki mari , ko kwalkwaluwarki zata dawo jikinki ..Tana me nunata da ,dan yatsanta ke ba aikin likita yakamaceki ba kwasar bolar titi shi yafi dacewa dake ..
haba kunjimin mata da jaraba tsiya kin bi kin dameni da zance wani ciki…ciki gareni alhalin ba hakane bane .
Barta …DEENI barta ta mareni a tunaninki idan kike mareni bazan rama bane ko me?
shiiiiii haba duk kin bi kin cikawa mutane kunne da hayaniyar banza .. wannan ai haukan karya kike yi da borin kunya..Ya karasa fadar hkn yana sakarwa doctor saira hannu .
Idan ita doctor tayi miki karya result din shim a karya ne Yayi miki…?
Doctor saira da ranta yaga baci a fusace tace Ka dawo daita nan da wata biyu ta ganewa kanta abinda ke cikinta ko zata dawo ‘cikin Hankalinta stupid girl kawai .. kina Yar yarinyar ki dake kinsa yadda akeyin ‘cikin idan banda ke dakikiya ce ai yakamata kinsa ciki gareki when last da kikaga period dinki ?
Ok wannan shine step Na farko da mace zata gane tana da shigar ciki Amman dayake mahaukaciya ce ke kika kasa gane hkn …
Jiikin nablah yashiga kirrrrrrma har da karkarwa takoma ta jingina da jikin bango office tana duban daya byn daya kallon DEENI da doctor take tamkar wasu halitta Na daban da bata ganin irinsu ba.
sosai jikinta ke cigaba kirrrrrrma nan ko doctor saira tasamu abinyi tashiga xuba zance tana sakin maganganu marasa dadi Ga nablal gara tun lokaci bai kure miki ba kije ki nemo Wanda yayi miki ciki …ZUCIYAR nablah ta cika da damuwa ta tsaya cak…Ta daina aiki Na wuncin gadi kafin Daga baya tacigaba da bugawa da sauri da sauri ji take maganganu doctor saira ba a iya kunneta kadai suka tsaya ba har ‘cikin zuciyarta take jin komai sbd dacin kalmar doctor gareta..
kuka ta saki mai cin rai da ban tausayi muryarta cike da kuka da tashin hankali ta shiga furta kalmar inna lillahi wa inna ilaihi rajiun meke shirin faruwa dani ?
Yayinda doctor saira tacigaba da surutai kusan yadda wasu doctor suke ballanantana idan sunji ciki bbu aure ..
ba yanzu ne zakiyi kuka ba sai ma kin rasa Wanda zai karbi wannan shegen ‘cikin n…..wata irin razananniyar tsawa DEENI ya bugawa doctor yana aika mata da wani irin mugun kallon me tattare da tsana Wanda yasa take tashiga hankalinta ..a hassale yasoma mgn ‘cikin tashin hankali meyesa wasu Daga ‘cikin likitoci basu da imani ne ?
Dame kike son taji ?
Wlh idan wani abu yasameta sakamakon wannan zantuttukan naki marasa ma’ana, bazan barki ba ..
tashiga kuka tana sambatu iri waye yayi min hk ?
Wani mara imani ne da tausayin ,yayi min ciki ?
Wani la’ananne Wanda bazai taba gama wa da duniya lfy ba Yayi min wannan cin zarafin ?
Kuka take tana buga kasa da tafin hannunta tamkar wata zautacciya.
ba DEENi dake ake tsinewa ba hatta doctor saira sai data dawo tana tausayawa yarinyar ganin bil hakkin batasan da zaman ‘cikin jikinta ba ..
Kokarin zamewa take daga gangar jikinsa duk da yadda take jin kanta ajikinshi amman takasa raba kanta dashi dan sake rungumeta deeni yayi tsam ajikinshi yana fidda numfashin ,’cikin wani irin matsanancin kuka tafara mgn da muryarta da soma dashewa ni ka sakar min jiki …
kabarni nace …
Kabarni Naji da maseefar data sameni….
Ni nablah ke dauke da ‘cikin shege yau … DEENI yashiga girgirza mata kanshi batare dayasan ya aikata hkn ba …
Kana jin abinda doctor tace ciki gareni fa har Na tsawon wata hudu amman kake rungume dani ajikinka …takarasa fadar hkn tare da fashewa da wani sabon kuka me cike da cin rai da girgirza zuciyar ma’aboci sauraro…
ahankali DEENI ya sausauta rungumar da Yayi mata ajikinshi yayinda jikinta ya sake daukar kirrrrrrma sun kusan minti ashirin a haka , kafin daga baya ya dagota cike da kulawa ya tsura mata rikitattun idanunsa ,yana kallonta. da kallon yanayin tashin hankali datake ciki .
,rasa yadda zaiyi da rayuwarsa ,yasashi cigaba da kallon cikin kwaryar idanunta kawai.s sannan ya hadeye abinda yaji ya tsaya masa a makoshinsa .
,Ya lura gabadaya jikinta a sanyaye yake ko dan yatsanta bata iya motsawa,kokarin son dagota yayi ta zame jikinta daga gareshi..
kabarni DEENI bazan iya tashi ba…. ta sake tsananta kukanta me tsuma zuciya .
Me zancewa yan’uwana da suka tattara dukkan wata yardarsu da amanarsu gareni” tare da amincewa dani ,?
Wayoyyy wayyyyyoo Ni nablah wazan ce yayi min ciki……? Kuka take hade da sambatu iri iri .
tafiya daya biyu zuwa uku tayi DEENI yayi nasarar sake damkota gareshi Ina zaki a hk…?
Ki natsu man musan abinda yakamata a yi duk wannan kukan naki bashi ba sulotion atare dake …..
Ahankali ta bude shanyayyun idanunta data lumshe ,tasoma ganin dakin Na jujjuyawa daita …juwa take Gani sosai Domin zuwa lokacin bata ganin komai dake ‘cikin dakin hatta bakin dake cikin idanunta yasoma yin sama da kasa alamun juyewa .
DEENI ya dake rungume daita a jikinshi yana kallon yadda idanunta ke son kakkafewa Yayi saurin yin kasa daita , kafin ya ankare tuni ta saki wata irin naunauyen ajiyar zuciya me karfi gaske .
Yayi saurin saka hannunshi duka yana jijiga fuskarta da iyakacin katfinsa tare da Kiran sunata a rude na..bee..lah.. na..bee..lah dan girman Allah Kada ki min Haka please…. ki natsu musan abin yi tukun yana cigaba da girgirzata Can yaji gabadaya takarasa sakewa ajikinshi …..ya tsayawa cak ….. yana dubanta da rikitattun idanunsa….
Gani Yayi bata numfashi ya dago fuskarta da sauri yana dubanta sannan a rude yasa byn hannushi a hancinta .
kai tsaye kan dan madaidaicin gadon marasa lfy ya nufa ya kwantar daita yana sake Kiran sunan Doctor.
da dan hanzarinta takaraso inda nablah ke kwance tamkar wata matacciyar gawa dan bbu inda ke motsi a sansar jikinta..
Cike da natsuwa doctor saira tasoma dubata suma tayi doctor saira ta fadi hk tana duban Inda DEENI ke tsaye rike da hannun nablah yana mammatsawa ko zata dawo haiyacinta..
suma … DEENI ya furta hkn da karfi jikinshi Na sake daukar rawa duk jikinshi bbu inda baya tsatsafowa da ruwa gumi tsabar tension din dake zariya a gabobin jikinsa.
,Ok please doctor taimaka min kibata taimakon gaugauta please.
Abinda nake kokarin son yi kennan ..
DEENI ya saki yatsun Hannu nablah da kyar .
doctor saira ta sauke ajiyar zuciya ganin numfashin nablah ya dawo daidai ,shima DEENI sai lokacin hankalinsa ya dan kwanta ..
Doctor tace muje mr DEENI Ina son magana da kai, ya gyada mata kanshi kawai batare yace mata komai ba sai ma zuwa yayi ya zauna kan kujera yana furzar da huci me gauraye da tashin hankali.
STORY CONTINUES BELOW
Jikinsa a matukar sanyaye yayinda gabadaya yanayinsa ya sauya ‘cikin lokaci daya da kyar ya iya bude bakinsa gurin cewa ki barni daita kawai zansan yadda zanyi handover din koma ta yadda komai zaizo da sauki .
Wlh yarinyar tayi matukar tabani tausayi sosai yanzu kowaye mutumin da Yayi mata ‘cikin ?
Nima abinda nake son sani kennan DEENI yabata amsa da hkn.
A gsky idan ba,zaka damu ba zanso nashiga ‘cikin lamarin binciken Wanda Yayi mata ‘cikin jikinta …Wannan ba damuwarki bane ba km hurunmin ki bane da son sani Wanda Yayi mata ciki DEENI ya katseta ta hanyar ce mata hk …
A dan kausashe yacigaba da kaina zan nemo duk Wanda Yayi mata hkn sannan Na zartar da hukuncina akansa ..
Yace uhm alamun yaji ….
Cike da natsuwa Ta tsura masa ido kawai tana sake dubansa da nazarinsa sosai kana tace dan Allah in maka wata tambaya Inda bazaka damu ba ….
Ya dago rikitattun idanunsa ya zuba ‘cikin nata kana ya sake ce mata uhmmmm…
Ina son sanin matsayin yarinyar nan a gurinka? ..Yayi tsaida da ranshi tare da yin shr yana nazarin abinda zai ,daga karshe da yace mata cousin’s muke daita . Ok shiyasa naga duk hankalinka ya tashi to Allah kiyaye gaba .. doctor saira nagama fadar hk ta Mike tsaye tana gyara farar rigar jikinta ta nufi kofar fita Domin son zuwa duba peticent dinta ..
wai garin Yaya hk ta faru dake ne ?
Shr tayi bbu amsa dan gabadaya wata irin kunyarsa ce ta rufeta ta kasa cewa komai sai kallon ‘cikin idanunshi da take ..sai da suka dauki sama da minti goma a hakan suna kallon juna ko wannensu ya kasa dauke idanunshi daga kallon dan uwansa , km kowannesu da abinda zuciyarsa ke sakawa …
DEENI ne Yayi karfin halin janye idanunshi daga ‘cikin nata kana yace tmbyrki fa nakeyi ?
Da kyar Ta iya bude bakinta Wanda Yayi mata nauyi Ta dan turo tsukakken karamin bakinta ‘cikin wata irin murya Na Wanda yaci kuka ya koshi tace wlh Allah bansan ya’akayi hk ta faru dani ba , takarasa fadir hk wasu siraren hawaye nabin gefen idanunta daya tare da sunkuyar da kanta kasa .
,dariya taso subuce masa Yayi saurin dannewa.. ai kuwa kiyi gaugawa sanin yadda akayi kikayi ciki .Ko km tuna Wanda Yayi miki ..
Ta dago da sauri tana dubansa ta km fashewa da wani gigitaccen kuka Ni wlh Allah bansan inda zan nemo Wanda Yayi min ciki nan ba tana fadar hkn ta km maida kanta ta sunkuyar .
…Ya km danne dariyarsa a karo Na biyu , to yanzu ya za’a yi kennan da ‘cikin jikinki ?
Tayi shr kawai tana tunanin yadda zatayi da ‘cikin jikinta can km wani tunani yazo mata.. kanta a sunkuye tayi saurin cewa zansha fiya fiya kawai .ko zan rasa raina gara Na rabu da abinda ke cikina akan Na haifeshi .take gabansa yashaga faduwa yana girgirza mata kanshi ..
Ki kashe kanki kike nufi da abinda ke ‘cikin ?
Ta daga masa kanta batare da ta dago ba .
,kinsa hukuncin Wanda ya kashe kanshi da gangan, ballanantana ke dake dauke da wani ran ajikinki ..
‘Cikin kuka tace eh nasani amman Na zabi mutuwa dana haifi dan dake ‘cikin cikina wasu Hawayen suka sake sulalo mata tashiga kuka sosai …
Ok kinaji yanzu …ki natsu ki bar kukan nan hk . Sannan kibar komai a hannuna , ki Bari zan yiwa doctor bayani ansan yadda za’a yi da ‘cikin idan ma takama a zubar da ‘cikin sai ayi hk da ayi asarar rai biyu gara arasa ‘cikin tunda shi bawani girma Yayi ba Ni zan taimaka miki ,
Karki damu tunda har nace zan taimaka miki zanyi ne . sai dai mu bari muga zuwan doctor .. Nagode.. Nagode.. Nagode..deeni bazan taba manta taimakonka gareni ba ,ta sake fashewa da wani matsanancin kukan ..
Nace miki kiyi shr hk zan San abin yi ko so kike nazare hannun ‘cikin lamarin ‘cikin jikinki ?
Kina jin yunwa ?
Tana jin yunwar Amman ta girgirza masa kai alamun bata ji .
Byn kmr minti goma shabiyar sai Ga doctor saira tashigo office din hannuta rike da wasu file files tana yiwa nablah sannu da jiki .
, nablah ta daga shanyayyun idanunta Tana dubanta tare daga mata kanta alamun da sauki kana ta zarce zuwa mazauninta Tana jiran isowarsu
Yana maida hankalinsa sosai kan doctor saira .sai daya sauke naunauyen ajiyar zuciya sannan ya soma dacewa doctor wani taimako nake son kiyi min akan cikin jikin yarinyar nan dan Allah idan har zai yiwu Ina son a cire mata ‘cikin jikinta ….
to ki natsu kibar kukan nan hk tun ban hassala dake ba, Na canza ra’ayina ba ,tasa byn hanunta da sauri tashiga goge Hawayen dake siyaya a idanunta .. kayi hakuri gashi Ina gogewa .
To ki natsu sosai dan Ina bukatar natsuwarki a halin yanzu ta Mike ahankali Tana kakkabe jikinta da sake gyara zaman hijab din jikinta..kana tace zan natsu kaji ..gabadaya ta gigice ta rude , ba DEENI ba” hatta doctor saira sai da tausayin yarinyar ya dinga ratsa jinin jikinta .
DEENI ya maida hankalinsa sosai kan doctor saira tare da ce mata doctor ki taimaka please kisan yadda zakiyi ki rabata da ‘cikin jikinta Doctor tace Ok shikennan zan taimaka.
nablah tayi saurin cewa yauwa doctor Nagode sosai Allah Yasa kifi wannan matsayin . Doctor saira bata bi takan nablah ba tacigaba da mgnr dan ta lura yarinyar bata ‘cikin sense dinta.
DEENI ya dauka tare da juyowa Inda nablah ke zaune zugun daita duk tagama fita haiyacinta .
yace zaki iya tafiya?
ta dan daga masa kanta alamun eh yace Ok Mike muje ko..
Jiki a sanyaye suka baro office din doctor saira zuwa harabar hospital din wanda sai a lokacin deeni yasan yanayin da garin yake ciki .
Taja numfashi da kyar ya fesar ,ashe gaske hkn zai kasance atsakaninsu itace din uwar ya’yansa ba zeenat ba ahankali ya furta wannan wace irin kaddarace hk ?
Ya jikin nablah din ?
Tun sanda yagama wayarsa da umminsa Ya dawo kusa daita sosai ya zauna yakasa aikata komai sai binta kawai yake da idanun ko yaya ta motsa sai yayi mata sannu .
Ahankali ta tabo wandonsa idanunsa ya zuba mata atunaninsa bada gangan tayi ba ,sai dai can kmr minti biyu ya sake jin takara tabosa .
Zaune ya tayarda ita ya jingina bynta da pillow ,tare da tattara gashin kanta ya nannadesu ya warware Rebon dinta ya tufkesu guri daya..
Ledar shipping din da Yayi mata jiya ya janyo ya bude ya fito mata da wasu kayan bacci masu dama ya ajiye agefe .
Idanunta kawai ta tsura masa tana kallonsa yayinda gabanta yashiga dukan uku uku sai da gyara yanayin fuskarsa tare da tamketa da kyau tamkar bai taba dariya ba iya tsawon rayuwarsa .
Kana ya fara cire mata rigarta byn ya zuge zip din, hannu ya Kai zai balle breezy dinta ,tayi saurin rike mishi hannu tana girgirza masa kai tare da cewa uhmmmm …
Mezaka min ne?
Ta furta hkn muryarta Na tsananta rawa ,hade fuskarshi yayi sosai sannan ya bata amsa da hadiyeki zanyi kana yacigaba da balle breezy dake makale da jikinta ya cireta gabadaya ya ajiyeta a gefe .
Please karka konamin kirjina fa …..sai lokacin ya lura da cewa nan kadai yake aikin gasawa ..
Janye komai yayi dangane da tarin shawa,arta dake fizgarsa gareshi yacigaba da gasa mata duk wani lungu da sako na gangar jikinta sosai ita kanta take jin dadin abinda yake mata .
Ruf da ciki ya maidaita yacigaba da gasa mata bayanta zuwa bombom dinta, bata yi kokarin hanashi ba dan itama tana jin dadin gashin da yake mata har Saida ruwan zafin suka huce sannan ya Mike tsaye ya maida bucket din ya sake dawowa lokacin har bacci yasoma daukarta .
Ya tsura mata rikitattun idanunsa yana kallonta a zahirance bata bambamta da komai ba irin na ya’ya masu hannu dashuni ta fannin jikinta da halayyanta ..
Da sauri Ya kawar da rikitattun idanunshi akanta yakarasa gareta ya saka mata kaya ya gyara mata kwanciyarta sosai shima ya kwanta abayanta tare da rungumeta tsam tsam ajikinshi yana sakin numafashi ya lullubesu da blanket .
ranar kam bbu wani zance zuwa aiki ya manne mata duk Kiran da ake masa ma baya dauka daga karshe yakashe wayar gabadaya.
Sule yayi saurin cewa Kai ne boos , Allah huci zuciyarka boos ,ya sake katseshi kadai ji abinda nace banson shishigi please sannan ya km juyawa yashige gabadaya laraba Daga nesa Tana hango abinda ke faruwa ita kanta so take tasan wani hali nablah take ciki domin ta kwana biyu rabonta daita gashi bata damar hawa upstairs gashi yanayin me gidan daban yake bazama ka iya kallonsa Kai tsaye ballanantana ka iya tmbyrsa ,karasawa tayi gurin sule Tana tmbyrsa ko yana ganin nablah shima bawani gamsashiyar bayani yayi mata ba hk taja jikinta ta koma part dinta .
Bakinki Na ciwo ne?
Yau kimanin 3 weeks kennan da tafiyarsu zeenat india ummi tasaka zeenat gaba Yau zuwa wani babban asibitin birnin India Wanda ya amsa sunanshi may dauke da kwararrun likitoci domain a sake duba mata lfyr diyarta a karo Na uku .
baki da lfy ne ?
Shr tayi masa itama taki ce masa komai tamkar yadda Yayi mata sannan taki dago idanunta .
runtse rikitattun idanunshi Yayi sosai yana jin zafi sosai har ‘cikin zuciyarsa , tare saukowa Daga kan gadon batare da ya sake ce mata komai ba .
, ya sake hawowa kan bed din ya km yaye bargon Wanda zuwa lokacin tuni ta kwanta ya tada ita zaune km still jikinta rawar sanyi yake .
Kusan minti goma tana rungume ajikinshi ya janyo wayarsa yayi dealing number Dr saira tare da saka wayar a handsfree .
Ahankali ya maidaita ya kwanta tare da lullubeta duka ilahirin jikinta sosai kana ya Mike tsaye ya bar dakin .
.’cikin bacci kawai taji ana manne mata ajiki da shafa wasu wurare a sansar jikinta kmr nonuwanta da kunneta zuwa wuya da yake aikin gogawa gashin fuskarshi .
ahankali tasoma bude shanyayyun idanunta har ta budesu duka cike da mayen bacci .
Deeni tagani manne da jikinta yana wasa da albarkatun kirjinta da iyakacin karfinsa tamkar wani maye .
Yacigaba da mgn ai kin dai ji abinda doctor tace kina bukatar taimako some one like me ?
Tasoma girgirza masa kanta, alamun a’a .
Muryarta a sarke tace A’a ni gsky bana son kusancinmu tare guri daya ,wlh domin yin hk ya haramta a tsakaninmu ..
Zeenat ta Daga mata kanta Ok kiyi addu’a ki kwanta mafarkin alkhari daga Allah ne yayinda mafarkin sharri km daga sheidan ne ta bude baki muryata cike da kuka tace ummi Ni Nigeria nake son komawa wlh Ina ji ajikinna wani abu mummuna nashi rin faruwa dani takarasa mgnr tana sakin wani kuka .
Ummi Ya isa kuka bbu wani mummunar abinda zai same ki sai alkhari kinji mamana ki natsu sosai may be kin kwanta batare da kinyi addu’a ba ,km Yawancin mafarki ba gaskiya bane nan dai ummi tayi ta rarrashita har tasamu ta natsu ,tare suka koma bacci Wanda baccin zeenat yazama rabi da rabi ,dan da zaran ta rufe idanunta matar take Gani rungume ajikin mijinta …..
Washegari da safe
Koda Nablah ta farka bata Ga deeni kusa daita ba kmr yadda tayi bacci tabarshi manne a jikinta ba .
yayinda gaban rigar yake cure guri daya Wanda ya fidda asalin kirjinta ta dauko bomshort dinta tasaka Wanda ya zame mata jiki koda kuwa kayanmu Na hausa fulani zata saka sai tasakashi ..
Ta gyara sumar kanta dake baje tare da shafa masa oil tasaka babban rebom ta tufke gashinta a tsakiya ta gabanta km ta dibi wani gashin ta murdashi sosai tayi tustin, kana ta sake shi.
tunanin abinda zata daura tashigayi ga dai komai nan Na amfani a kitchen din, Amman bbu abin sarrafa Na abinci .
hankali zuciyarta ta yanke mata hukun da tsayuwar datake ko ruwan tea ta daura .
STORY CONTINUES BELOW
Itama datake tsaye ‘cikin kitchen din taji gabanta ya fadi xuciyarta tasoma rawa sakamakon jin takunsa Ahankali zuwa Inda take ta fara tattara duk wata natsuwarta guri daya ta sanyawa jikinta. bata son abinda zai yi sanadiyar haduwarsu guri daya ko hada idanunsu sbd abinda ya faru atsakaninsu daren jiya tasoma tuno yadda ya dinga juyata akan bed yana aikin romancing dinta tuno hkn km yasa komai Na jikinta ya sauya tasoma jin wani irin reaction atare daita from no where bata ankara ba taji sautin muryarsa ‘cikin dodon kunneta.
me zakiyi ?
Bazan tayi masa tare da dauke idanunta akanshi tacigaba da abinda take yi shima ya juya ya koma parlour kusan minti biyar yana jiran fitowarta bata fito ba ya sake biyota kitchen din .
Ke….. banson iskanci da taurin kai fa kodan kinga Ina lallabaki sbd ‘cikin dake jikinki shine iskancinki yake son girmama.
ko Ni ne mutumin da Yayi miki ciki ?
ya jeho mata wannan tmbyr da muryarsa datake a tsarke .
Tayi saurin girgirza masa kanta .
To me nagaya miki ?
, Zuciyarta cike da matsanancin tsoronsa yayinda muryarta cike da rauni tace. Kace nabar aikin .
Ok Ban isa bane shiyasa kika cigaba dayi ?
kin shigo da hijab ?
Yacigaba ki dinga hutawa kanki da sanyashi hk man , domin duk da saka shin din da kike bashi ya hanaki yin ciki ba ..
Shima yana gama fadar mgnrsa yazarce dasoma kokarin cire mata hijab din jikinta gabadaya ,ta kwakumi hijab din tana saki kara sbd kayan dake sanye ajikinta, tare da cewa yanzu Ina ruwanka
da hijab dina sbd Allah ?
muryarta a shagwabe tace wai meyyasa kake son yi min irin hk ne ?
Sosai yake tsotsar nonota tare da kokarin ciro dayan da hannushi daga mazauninsa , batare da yasaki dayan brest din nata ba, taji wani irin karfi yazo mata ta turesa gefe ‘cikin rashin sani flask din dake cike da ruwan zafi ya fado masa a kafarsa .
Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun .
ta dinga furta ‘cikin kasalliyar muryata da mugun sauri takaraso gareshi Hankalinta a tashe tana tmbyrsa bai ji ciwo ba ,byn km Ga ciwon tana Gani a zahirance .
muryata cike da kuka tace dan Allah kayi hakuri wlh nasan duk laifi nane.
da ban tureka ba dabaka kone ba da jin ciwo.
kayafe min dan Allah
muryar sule direba Na rawa rawa ganin deeni Na yana kokari katse Kiran yace zuwa wani gidan kennan boss ?
A hassale yace zuwa sabon gidana yakarasa fadar hk yana hanging din Kiran tare da cigaba da dubanta yana sauke numfashi kana ya Kai bakinsa tsaitin kunneta yace zaki iya min wani taimako ?
Tayi saurin Daga masa kanta alamun zatayi .
yasan halinta tunda tayi irin wannan shirun nata batashi zatayi ba dan hk ahankali ….