WANI AURE CHAPTER 26

WANI AURE

CHAPTER 26

”Cikin wani irin shauki Na fitar hankali ya fixgota .

ta fado saman fadadden kirjinsa me cike da yalwar gashi , hancinta ya sauka daidai inda yafi jin kamshin turarensa .
Wanda tun sanda ta kabbarta sallah ya cire rigarsa da single dinsa. +

lumshe shanyayyun idanunta tayi sbd dadin kamshin turarensa data Shaka me sanyi tada sha’awar diya mace.

    Yawo yashigayi da laulausar hannunshi a sansar jikinta yana aika mata da sakwanni salonsa masu gigita mutun .
sosai yashiga  romancing dinta batayi yunkurin dakatar dashi ba sbd zuwa lokaci itama tana so da km  jin dadin irin abinda yake mata. fuskarta ya hade danashi ,idanunshi Na ‘cikin kwaryar idanunta , hancinsa Na gogan nata bakinsa daf danata suna fuskantar junansu, sosai yake busa mata hucin numfashinsa a fuskart tare da cire mata hijab din jikinta ya ajiye gefe.

Gurin cire hijab din ma sai taba wasu wuraren dayasan tana jin dadi a duk sanda yayi hkn .

Taja ajiye zuciya da kyar ta sauke.
” yawo  Yashigayi da harshensa kan lips dinta Na sama dana  kasa kafin Daga baya ya hade bakinsu guri daya yashiga tsotar bakin sai daya Sha bakinta son ranshi sannan ya sakarmata lips yana sake fesa mata huci numfashinsa mai zafi da kyar  ya iya   bude bakinsa Yace  fizgo mgn gida kike son ?

Jikinta a mace ta lumshe masa shanyayyun idanunta alamun eh .

baki son gidan nan ?

Nan ma idanunta ta sake lumshe masa Wanda suka gama canza launi tsabar fillings dake dawainiyya  a jikinta

Yayi shr kawai tare da tsura mata rikitattun idanunsa  batare da yasan abinda zai sake ce mata ba.

a hankali ya birkito daita upside down suna fuskantar junansu, wani irin naunauyen ajiyar zuciya ya sauke sakamakon tudun nonuwanta daya tukare da  kirjinsa , wani irin yanayi ya tsinci kanshi ciki maramisaltuwa,bai sanda ya rungumeta tare da manneta da kirjinshi jin tudun nonuwanta ajikinshi ya kara rikitashi da rudashi ‘cikin mutuwar jiki  ya kai bakinsa Yayi kissing din saman dukiyar fulaninta .

wani irin shock ta dinga ji  ajikinta.

ta kauda fuskarta gefe   tsabar kunyarsa data ji ya saukar mata ‘cikin lokaci guda .
ya dinga kallon jikin  yarinyar da a haife zai iya haifarta ,cike da natsuwa yake shashafa mata jiki da ruda mata   sansar jikinta.
, so yake ya mantar daita komai dake ‘cikin duniya gabadaya tare  da dasa tunaninsa ‘cikin Brain dinta  , duk inda yataba ajikinta taushi  da santsin yake ji Wanda hkn ke sake birkita masa tunansa akanta .

Taushin fatar  jikinta kwata kwata ya bambamta da jikin ya’ya talakawa ,talakan ma  kmr mlm salisu .

, ciki wata irin kasalliyar muryarsa me tattare da shauki , yakira complete name dinta na..bee..lah……….
Wanda bai sanda sunan ya fito Daga bakinsa..

yadda taji yakira complete name dinta ne sake   yakashe mata jiki ahankali ta juyo fuskarta tare da maida shanyayyun idanunta ‘cikin nasa tana kallon ‘cikin kwaryar idanunshi da suke a rikice  tare da jin wani irin shock a sansar jikinta .

da mamaki da dinga kallonsa duk da tasan haka sunan nata yake Amman bata jin Wanda ya iya sarrafa harshensa gurin iya Kiran sunata ba tamkar yadda yakira din ba .

Abinda yashiga bata mamaki da al’ajabi daman yasan complete name dinta Amman kullun yake kiranta da ke……

meyyasa …sai km yayi shr yana cigaba da kallonta tare son yin nazarin abinda zai ce ,dan baya son Yayi abinda zai kwabsawa kanshi .

Kusan minti biyu ya dauka yana nazarin abinda zai ce kafin Daga baya ya sake bude bakinsa .na..bee..lah..Ta lumshe masa  idanunta tana sauraronsa ,da matsuwar  son jin abinda yake son fada mata.

Ta sake koma ‘cikin bathroom din da sauri  ta kulle .. +

Samun kansa yayi da sakin murmushi tunda yake a rayuwarsa bai taba haduwa da wawiya yarinyar irinta ba ,ya sake sakin wani murmushi Wanda shi kansa baima San yanayi ba ..

Nablah naganin ya fita daga dakin ta fito ta shirya kanta  ‘cikin wata doguwar rigar Wanda DEENI ne ya siyo mata shi a shopping sanda ya dauko Daga gida .

sosai tayi kyau ta dauki daya Daga ‘cikin turarensa ta fashe ilahirin jikinta dashi sannan ta saukowa jikinta a sanyaye cike da jin tsoron abinda zai biyo baya ..

zaune ta ganshi ya harde a kan kujera tare da tsurawa hanyar  step idanunsa.

tuni gabanta nablah yashiga faduwa da kyar ta iya karasa saukowa hannuta dafe da kirjinta tana sakin  numfashi ga wani azababen faduwar gaba daya tasomata .
  bai dauke rikitattun idanunsa akanta ba har sanda takarada saukowa hawaye ke neman kwace mata ahankali tayi saurin maidasu sbd irin kallon dayake aikomata dashi.

oh my  God bazanyi kuka ba nablah kada kiyi kuka ki daure idan DEENI yaga hawayenki zai rainiki ,hawaye kadan ya fito daga idanunta  tasa yatsanta tare da dauke Hawayen  …sai data daidai kanta sannan taje  Inda yake zaune ..

Xumbur DEENI ya Mike zaune yana dubanta karki sake karawa kanki laifi ta hanyar bata min lokacin ..wuce muje ya nuna mata hanya da hannunshi hk ta shige gaba tasoma tafiya tamkar wace kwai ya fashewa aciki shi km  yana biye daita abaya daidai bakin Glass din kofar fita.

taja ta tsaya sbd batasan yadda za’tayi ba  yakaraso tare da daura yatsun hannushi saman glass din  kofar.
ta bude …suka fice ta maida kanta ta rufe …

Tunda motar DEENI ta kunna kai ‘cikin harabar hospital din nablah tasoma zare ido tana jin yadda  zuciyarta ke tsalle tamkar zata fasa kirjinta ta fito DEENI ne yasoma fitowa tare  da bude mata  motar da kansa ..

Zaune suke a gaba doctor saira DEENI ya sauraron bayanin doctor wani irin yanayi mara misaltuwa ya tsinci kanshi  ciki abubuwa masu yawa  da mahimmanci sun same shi a arayuwa, Amman bai kai wannan matsayi da mahimmanci ba .

Yama rasa takamaiman me zai yi ahalin dayake ciki.
, farinciki ganin wannan rana ko kuma kukan murna ?
Wanne ya dace a gareshi a irin wannan ranar me tattare da farinciki ?
rike yake  da farar takarda a hannusa  har lokacin yana karanta abinda ke ji .

ahankali ya maida idanunshi kan nablah dake zaune tamkar andasa wacce gabadaya jikinta  kirrrrrrma yake . tun sanda  doctor tasoma mgn yayi shr tare da tsura mata rikitattun idanunsa dan son ganin wani irin reaction zatayi.

Murya doctor saira ta daki dodon kunneta Gabanta yabada darammmm tsabar frigice datake ciki.

Ki karbi  takardar kikaranta abinda kika kasa yarda dashi tun jiya kennan ciki gareki har tsawon wata hudu…

Cike da tashin hankali DEENI ya riko hannun tare da  saka  mata farar takardar a tafin hannunta ,jikinta Na rawa rawa tasoma karanta abinda ke jiki . ‘Cikin tuttukin bakinciki da tashin hankali hade zafin nama ta zabura zata Mike tsaye DEENI ya riko hannun tare maidaita da sauri yana cewa wani irin iskanci ne hk ?

Kada ka sake dangantani da wannan kalmar dan Ni ba Yar iska bace Ga katuwar Yar iska nan a gabanka kana kallo tana min sharri .tasoma yayyaga result din ta sake zabura ta Mike tsaye tana me watsawa doctor saira takardar ajikinta tana huci …

doctor saira ta dinga kallon piece din takardar dake watse a  jikinta tana kallon nablah tare da mamaki yarinyar … +

Yes …. wallahi wallahi wallahi idan kika km cewa ciki gareni sai Na tsinka miki mari , ko kwalkwaluwarki zata dawo jikinki ..Tana me  nunata da ,dan yatsanta  ke ba aikin likita  yakamaceki ba kwasar bolar titi shi yafi dacewa dake ..

haba kunjimin  mata da jaraba tsiya  kin bi kin dameni da zance wani  ciki…ciki  gareni alhalin ba hakane bane .

Idan ma har ciki gareni sai dai ubanki ne Yayi min.

Doctor saira ta Mike tsaye  a fusace tana duban nablah  a xuciye ta Ciro hannunta zata tsinkawa  nablah wani mahaukacin  mari ..zaraf DEENI ya riko hannunta tare da cewa kar ki sake doctor…..

Barta …DEENI barta ta mareni a tunaninki idan kike mareni bazan rama bane ko me?

shiiiiii haba duk kin bi kin cikawa mutane kunne da hayaniyar banza  .. wannan ai haukan karya kike yi   da borin kunya..Ya karasa fadar hkn yana sakarwa doctor saira hannu .

Idan ita doctor tayi miki karya result din shim a karya ne Yayi miki…?

Doctor saira da ranta yaga baci a fusace tace Ka dawo daita nan da wata biyu ta ganewa kanta abinda ke cikinta ko zata dawo ‘cikin Hankalinta stupid girl kawai .. kina Yar  yarinyar ki dake  kinsa yadda akeyin ‘cikin idan banda ke dakikiya ce ai yakamata kinsa ciki gareki  when last da kikaga period dinki ?

Wani zufa ne ke karyawo nablah takoina ajikinta tayi shr tana tunani rabonta da ganin period dinta .

A atsorace jikinta a sanyaye  ta dagawa doctor saira yatsunta uku alamun wata uku kennan.

Ok wannan shine step Na farko da mace zata gane tana da shigar ciki Amman dayake mahaukaciya  ce ke kika kasa gane hkn …

Jiikin nablah yashiga kirrrrrrma  har da karkarwa takoma ta jingina da jikin bango office  tana duban daya byn daya kallon DEENI da doctor take tamkar wasu halitta Na daban da bata ganin irinsu ba.

sosai jikinta ke cigaba  kirrrrrrma nan ko doctor saira tasamu abinyi tashiga xuba zance tana sakin maganganu marasa dadi Ga nablal gara tun lokaci bai kure miki ba kije ki nemo Wanda yayi miki ciki …ZUCIYAR nablah ta cika da damuwa ta tsaya cak…Ta daina aiki Na wuncin gadi kafin Daga baya tacigaba da bugawa da sauri da sauri ji take maganganu doctor saira ba a iya kunneta kadai suka tsaya ba har ‘cikin zuciyarta take jin komai sbd dacin kalmar doctor gareta..

kuka ta saki mai cin rai da ban tausayi muryarta cike da kuka da tashin hankali ta shiga furta kalmar  inna lillahi wa inna ilaihi rajiun meke shirin faruwa dani ?

Yayinda doctor saira tacigaba da surutai kusan yadda wasu doctor suke ballanantana idan  sunji ciki bbu aure ..

ba yanzu ne  zakiyi kuka ba sai ma kin rasa Wanda zai karbi wannan  shegen ‘cikin n…..wata irin razananniyar tsawa DEENI ya bugawa doctor yana aika mata da wani irin mugun kallon me tattare da tsana Wanda yasa take tashiga hankalinta  ..a hassale yasoma mgn ‘cikin tashin hankali meyesa wasu Daga ‘cikin likitoci basu da imani ne ?

Dame kike son taji ?

Wlh idan wani abu yasameta sakamakon wannan zantuttukan naki marasa ma’ana, bazan barki ba ..

Tsaye nablah take ajikin bagon tana fezgo numfashi  da kyar tamkar me cutar Asma  tana fesarwa tare da  duban DEENi rasa Inda zata nufa ne yasa ta nufo Inda DEENi ke tsaye yana dubanta 

‘Cike da  tashin hankali da frigice ta matso kusa dashi  sosai  ta riko tafin hannushi ‘cikin nata .
tana kallon  fuskarshi takasa mgn  so take ya karyata mata abinda taji doctor tace yazama ba  gsky bane karya ne ko result din banata bane .

kallon kwaryar idanunta yake yana mai jin tsananin tausayinta har ‘cikin ransa gabadaya duniya ta cukude masa waje daya  bai taba sanin hk tashin hankali irin wannan dayake ciki yake da muni ba .

Sosai take kuka har daNa fitar hankali ita kanta bai taba  tunanin rayuwarta  zata  kasance ‘cikin wannan maseefa  me cike da rudani ba  rawar da jikinta keyi yasa .. kafafunta suka Gaza daukarta tayi kasa luuuuuuuu DEENI Yayi saurin tarota ta fada jikinsa ya rungumeta tsma  ajikinshi gabadaya halin  tashin hankali daya ganta ciki yasa shi mantawa ko waye shi da km Inda yake  .
can km ta fexge  jikinta Daga nashi da iyakacin karfinta . +

tayi zaman dirshan a kasa tana tattara kan  takardar data yayyaga Domin sake karanta abinda ke jiki .. Amman Ina aikin gama yarigada yagama ..ba dama .

dan bbu komai dazata iya Gani ballanantana har  takaranta .

tashiga kuka tana sambatu iri waye yayi  min hk ?

Wani mara imani ne da tausayin ,yayi min ciki ?

Wani la’ananne  Wanda bazai taba gama wa da duniya lfy ba Yayi min wannan cin zarafin ?

Kuka take tana buga kasa da tafin hannunta tamkar wata zautacciya.

ba DEENi dake ake tsinewa ba hatta doctor saira sai data dawo tana tausayawa yarinyar ganin bil hakkin batasan da zaman ‘cikin jikinta ba ..

DEENi yasoma  matsowa zuwa Inda take zaune tana kukanta me cin rai daban tausayi tayi sauri dakatar dashi kar ka motso Inda nake tasoma ja da baya  tamkar taga wani abun gudu Bai saurareta ba yacigaba da binta ya fixgota tare da Rungumeta   ajikinsa yana fexgar numfashi ..

Ok ka maida hankali sosai  gurin kula da lfyr yarinya nan  dan Allah son  ka dinga bata duk wata  kulawar data dace.

DEENI Yayi  murmushi gefe bakin yana me kamo lips dinsa nakasa ya dan ciza sannan Yace  gsky first love kina ji da yarinyar da alamun ta sace miki zuciya  .

Dole ne DEENI “da”Na kowane, km ko bbu komai Ina jin yarinyar har ‘cikin raina .

alright my first love Karki damu Ina bata duk kulawar  data da dan ma  yarinyar na da maseefar taurin kan tsiya har tasoma bani ciwon kai .

Hakuri zakayi DEENI kasan yarinya ce nablah dabatada dabara sai yadda akace daita.

sannan gobe idan Allah yakaimu zamuje hospital da zeenat Ina bukatar a sake duba min lfyrta .

DEENI Yace Ok Allah Yasa adace, ummi tace Ameen tare da jin dadin abinda Yace .

sosai furucinsa Yayi mata dadi.
Km  har ‘cikin ranta taji dadin  yadda ya nuna kulawarsa akan diyarta tayi tasamasa albarka da addu’ar Allah Ya albarkaceshi  da samun zuria masu albarka.

ya amsa da Ameen first love Ina zeenat din take  yana cigaba da kallon yanayin nablah da tarin damuwar dake tattare daita …gata ummi tayi saurin Mikawa zeenat wayar .

Zeenat Na karbar wayar ta fashe masa da kukan shagwaba .
muryarsa a dake Yace meyye hk km ? +

Daga karbar waya zaki soma da cikawa mu…sai km Yayi shr tare da canza salon mgnrsa Ok kuka ma zakiyiwa mutane sbd dadi Yayi miki yawa ,kina can   tare da fisrt lov kullun kina ganinta Ni kin barni nan da kewarki ko?

Wani irin dadi ne ya rufeta  tarasa Inda zata saka ranta dan jin dadin furuncinsa .

muryarta cike sanyi dadi tace haba my hrt dole nayi kuka duk wunin yau fa banji muryarka ba gashi gabadaya numbers dinka sunki zuwa kmr Na mutu naji.

Yace emmhu .tace Allah kuwa  da gaske nake tana sake shagwabe masa tamkar tana gabansa .

Meyye ya hanaki mutuwa?

  ta sauke naunauyen ajiye zuciya  haka ma zakace ko ?

Yace uhm to me kike son nace miki zeenat … byn hk kece da wata irin mgn wai kmr ki mutu idan kin mutu ance miki zama zanyi hk.

aurena zanyi .

dan hk gara ki zauna a duniya watakilla idan kina raye bazan samu damar  yi auren ba .  ya fadi hk yana kashewa nablah idanunshi tamkar itace zeenat din.

Wani sabon kuka ta fashe masa dashi Wanda da ji kasan Na shagwaba ne ummi kina jin my hrt ko addu’ar mutuwa yake min shi km yaje Yayi aurensa …

ummi tayi murmushi irin nasu Na manya barshi bazaki mutu ba inshallahu mamana kuna nan  tare muddin rai har  ya’ya da jijikoku .

Murmushi  kawai DEENI sbd yana  jin abinda umminsa tace dan  handsfree ya maida wayar .

Bilhaki mgnr da DEENI Yayi  yata bata sosai duk da  abinda ummi tace mata bai hana cigaba kukanta ba .

aiko take haushi ya kamashi  zuciyarsa tasoma  tsukewa  guri daya, ya  sake damkar hannu nablah dake ‘cikin hannushi, ta saki kara mara sauti tare kayyyyyyyyyyyyy..

Ahankali ya dan sausauta rikon da Yayi mata yana cigaba da murza tafin hannunta ‘cikin wani irin salo.

Sannan yakatsewa zeenat kukan datake ta hanyar ce mata Ok dan kinga first love Na daure miki gindi shine kike son rainawa kanki hankali.

  
A kausashe yacigaba da mgnr ke wata irin  mace hk  me kishin jaraba dan ke kadai Allah ya haliceni ya karasa  fadar  hk yana furzar da wani huci me zafi har bisa fuskarta nablah    ta runtse idanunta gammm tana jin yadda  wani irin tutukin bakinciki ke tasoma tun daga kasan zuciyarta ….

Shr  yayi kawai    yana mamakin kishi irin Na zeenat yarasa wani irin maseefaffen  kishi gareta ,ita dai sai dai ta zauna ita kadai gashi ba iya daukarsa  take ,ya raya dare gabadaya daita  ba .

Amman  data ji zance zaiyi  aure duk zata bi ta rude ta dinga kuka.
Sosai take bashi hkr akan kada Yayi mata kishiya ita bata so… Yace is Ok a bar wannan zance  meyye labari yanzu.
ya katseta ta hanyar cewa hk dan yasan  idan ba hk yayi mata baza barshi ya huta da wannan kukan nata mara dalili ba Wanda Daga karshe zai iya tada hankalin umminsa.
‘Cikin sanyi muryarta may cike da kirsa tace nayi missing dinka irin sosai din nan Ina ji araina tamkar Na dawo gareki  dan banason abinda zai sani yin nisa da kai. gabadaya kewarka Na neman zautar dani ta karasa fadar hkn tana sake sakar masa wani kukan shagwabar is Ok nima nayi miss dinki to the ext…..’cikin wani jin haushi me tattare da takaicinsu ,nablah ta fizge hannuta ‘cikin nasa Wanda yake ta aikin murzawa yana lumlumshe Idanu tare da Mikewa tsaye ta juya ahankali ‘cikin sanyi jiki +

Bynta yabi da wani irin kallon mamaki   yakasa karasa  abinda yake son fada .ya dinga mamaki yarinyar ,dan tun sanda taji ya ambaci sunan zeenat ,ya lura da yanayinta ya canza ..

To me hakan yake nufi ?

Kardai abinda yake tunani ke shirin faruwa koma yace ,yana kan faruwa,yarinyar tamu da  sonshi  kmr yadda ta tabbatar masa acikin baccin ta.

,ya tsura mata  rikitattun idanunsa yana kallonta ta bude fridge tare da daukar kwalin    holandia  data yi saura ta  bude  Tasoma sha tana sake jin wani karin haushi a kasan  ranta gabadaya ruhinta a jagule yake.

ahankali ta sake Daga Zara zaran yatsun kafafunta ta nufi kan doguwar kujerar thrre tsar dake dakin ta zauna tana sakin numfashi tare da kauwarda idanunta gareshi Daga wayar da yake da bazar matarsa …..

Har lokacin idanun DEENI Na kanta.

sosai ya tsura mata ido yana son sake nazarin abinda tayi .

Yanzu idan sonshi take meya kamata yayi ?

Ya aikawa zuciyarsa wannan tmbyr ,ka zauna daita kawai kucigaba da rayuwarku zuciyarsa ta amsa masa da hkn .

Take km wani Shashi na xuciyar tace masa kulll karka fara ka manta me aiki ce  km kaskantacciya mara galihu ce acikin talakawa ,talakan ma diyar mlm salisu me wanki hula …take zuciyarsa tashiga shawagi acikin gangar jikinsa .

Wanda zuwa lokacin tuni nablah dake zaune ta Mike a gurin tayi kwancyarta tare da runtse shanyayyun idanunta ..

Zeenat kuwa jin shirunsa yayi yawa ne Yasa dinga cewa hello….hello….my hrt kana kan layi kuwa  da kyar ya iya bude bakinsa aqagauce Yace mata uhm Ina jinki. dan gabadaya hankalinsa da natsuwa baya gareta yana gurin nablah dake kwance  ta kamkame jikinta alamun sanyi take ji .ya saki wata naunauyen ajiye zuciya sannan Yace Ina jikin .

Nan dai  suka cigaba da hirarsu ta tsakanin miji da mata yayinda har lokacin  idanunshi nakan nablah ya tsura mata ido Daga karshe Yacewa zeenat  bacci yake ji yana bukatar hutu .
tace Ok my hrt gud night sweet dreams  love you my hrt ,Yace love you too yayi hanging din Kira  .

‘Cikin sanyi jikin nan nashi ya  Mike tsaye  yasoma takawa ahankali zuwa Inda  take kwance   ahankali yakaraso ya tsugunna a Gabanta tare da kamo yatsun hannuta’cikin nasa yasoma  yamutsawa wani irin  abu me kama da shocking tasoma ji ajikina yana mata yawo Wanda takasa bambace komeye shi .Ta bude shanyayyun idanunta tana yatsina fuska alamun bata ji dadin hkn ba .

Kana ta sauke ajiyar zuciya me nauyi tare da lumshe idanunta ..

Ya tsura mata rikitattun idanunsa masu matukar kashe mata sansar jiki. Sannan  Yace meyasa kika dawo nan kika barni Ni ?

Mgnrsa ta dan bata mamaki Amman sai tayi shr  batare da tace masa  komai dan koma ta bude bakinta mgnrta bazata fito ba .

Yacigaba da kallon kwaryar idanunta yana sarrafa hannushi ‘cikin nata Domin shi DEENI ma’abocin son wasa da tafin hannu ne akoda yaushe km yayi Saar samu  me irin tafin hannu dayake so …

duk da taushin hannushi hkn bai hanashi   maseefar kashewa tafin  hannushi kudi gurin siyan mayuka masu saka taushin hannu .
‘Cikin kwaryar idanunta yake kallo tare da cewa .
Kin fada tarkon sona ko?

wani irin abu taji me nauyin gaske ya tsaya mata akirjinta tare  tokare mata zuciya ,ta Mike zaune da kyar tana ta nuna kirjinta da yatsanta, tana jin yadda zuciyarta tashiga harbawa da sauri da sauri Ni ..Na fada tarkon sonka?

ta fadi hk  tana nuna kirjinta tare da maimaita abinda Yace ?
Ya dage mata girasa daya alamun hk abun yake .

Saboda zan fada tarkon sonka ?

Ya dage mata kafadunsa duka alamun Shima bai Sani ba .

Allah Ya tsareni da fadawa tarkon sonka DEENI ta  fadi  hkn tana may  hade ranta tamau…. +

Yayi murmushin nan nasa Wanda ke kara kawata fuskarshi kyawu kana Yace abinda baki sani ba yarinya kin fada tarkon sona kin yi zurfi ciki  har kin nutse . Na miki sambade bade acikin zuciyarki tamkar murjanin tausayi .

Ta dinga kallon bakinsa da  kwaryar idanunshi da mamakinsa, ta ya zai yi mata wannan fassarar ?

Idan har ba kya sona meyesa kishina yayi tasiri ajikinki har ya  fallasa sirrin  ke boye cikin zuciyarki?

Inda kasan abinda ke’cikin zuciyarta DEENI .. da bakace Na fada tarkon sonka ba.

uhm wani irin murmushi ne yaso kufce masa  jin ta ambaci sunansa kai tsaye batare da darrrrr ba ,takan birgeshi gurin rashin jin tsoronta …

Ya janyo hannuta duka tare da mikar daita tsaye ya mannata da bagon dakin ya hadeta da fadadden kirjinshi cike da shauki yakai bakinsa saitin wuyana yana kissing dinta taji wani irin zummmm Na shocking me hade da baybireting .

yayinda da dinga jin gabobin jikinsa Na sakewa ahankAli  ya lumshe rikitattun idanunshi ‘cikin fizgar numfashi Yace

,ki yarda kina sona yarinya .

Jikin a mace itama tace Idan har zan kasance ‘cikin jerin masoyanka DEENI… hakika banyiwa kaina adallaci ba ,nifa Banga abin so atare da k…da sauri Ya cafki bakinta da karfi.. yana musu wani irin mugun  tsotsa ‘cikin zafi zafi ..

“sai daya ladabtar da bakin dake masa tsiya sannan ya zare bakinsa yana me sakin numfashi hade da mai da idanunshi ‘cikin nata .

Shr kawai tayi tare da tsareshi da shanyayyun idanunta  tana kallonsa takasa ce masa komai  wasu hawaye ne masu zafi da ciwo suka shiga bin kuncinta .

Muryarsa a sarke Yace shiiiiii da kin adana kukanki watakilla zai miki amfani a gaba ..

meyasa kake min irin haka ne uhm ta fadi hk a shagwabe tana turo masa dan karamin tsukeken bakinta. 

da alamun kina bukatar Na sake feeding dinki ko?
yasoma kokari sake cafko lips dinta tayi saurin tura lip’s dinta  ‘cikin bakinta tana dubansa.. rungumeta ya sake yi tsam ajikinshi ‘cikin wani irin yanayi Na shauki da mugun jin bacci ta riko tsintsiyar hannushi Domin duba lokaci 12 ta gota da Yan mintina dan haka ta sakawa ranta danganar zuwa gida dan bazataso aganta dashi da irin wannan lokacin.

‘Cikin idanunta yake kallo har lokacin yace ..Kya..lli kyalli  yadda soyayyata  ke daskare ‘cikin kwaryar idanunki da  dawainiyya da ruhinki Amman dayake dakinkiya ce ke kin kasa ganewa  yana gama fadar hk bai bata damar cewa komai ba Yace muje ki kwanta dare Yayi , yasoma tafiya daita tana manne ajikinshi  har kan bed Ya kwantar daita tare da lullubeta da husky blanket kana ya Kai bakinshi ‘cikin kunneta Yace ki taimaki kanki  ki cire kishin matata acikin zuciyarki Domin tazarta ki a komai Na rayuwa …sannan ya juya ahankali ya rage mata karfin AC dakin sannan ya fice  Daga dakin .

Byn fitar shi Daga dakin  ,hankalinta yayi mugun tashi tarasa Inda zata yiwa mgnrsa mazauninta a zuciyarta  ..

to me yake nufi ne daita?  kodan yaga tana sakar masa jikinta yana yadda yaga dama shine zai dauka ta kamu da sonshi ne ?
da kyar tasamu ta Mike cike da mayyen bacci taje ta kulle kofar tare da zare key  tazo ta kwanta tana cigaba da tunanin abubuwan da suke faruwa atsakaninsu, wani irin bacci ne yakawo mata farmaki from no where  …
Abinda nablah bata sani ba lokacin da DEENI ya dawo dakin  tana bacci. yayi mata amfani da spanin night Na bacci ‘cikin hollandia yogurt din datasha, Wanda tun sanda yasoma zargin tana da shigar ciki yake mata amfani dashi batare da saninta ba.. +

DEENI bai dawo dakin ba sai guraren 2 na dare lokacin da na’u:rarsa ta hasko masa ita ‘cikin duniyar bacci ….

Kwance suke akan gado hannuwanshi duka a saman nonuwanta ba kaya gabadaya ajikinshi cike da natsuwa ya tsurawa surar mata . idanunshi yana kallon kyakywar surar jikinta may matukar daukar hankalin da taushi  .

Ahankali yashiga murza nonuwanta kafin Daga baya ya daura bakinsa kan nipply dinta yana musu wani irin tsutsa yayinda ita km bata ‘cikin haiyacinta sai bashi hadin Kai take tare da turo masa dukiyar fulaninta da kyau ta yadda zai ji dadin sarrafasu sosai gabadaya hankalinsa baya tare dashi burinsa da muradinsa ya isa Inda yake son shiga cike shauki yasoma having sex daita ba shi ya barta ba har sai daya Sami jin dadin dayake bukatar Daga gareta ,tare da   gamsu iya gumsuwa sannan ya zare joystick dinsa Daga kasanta ya rungumeta tsam ajikinshi yana cigaba da wasa da kirjinta .

Washegari DEENI yashigo dakin datake .

sanye ‘cikin wasu hadadun suit light blue sunyi maseefar yimasa kyau “kyawun haibarsa da nagartaccen annurin fuskar nan tashi Na nan bbu abinda ya canza agareshi ,sai ma wani kyawun da kwarjin dataga ya sake yi mata ba kmr jiya ba .

  * fuskar nan tashi a daure tamau tamkar yadda tasoma ganinsa tun  farkon zuwanta gidansa matsayin me aiki  .

Kallon ido cikin ido suke yiwa junansu , kowannesu sai da tsigar jikinsa ya tashi nablah tayi sauri janye shanyayyun idanunta Daga kallon rikitattun nasa ido, tun bai km mata wata fassara ba ..

Bakinta yayi mata nauyi tamarasa me yakamata ta farayi ,gaishe da shi zatayi ko kwalleshi zatayi yacigaba da tsayuwarsa ?

Mgnrsa ce takatse mata tunani da muryarsa me saka mara jin mgn natsuwa ,ta daki dodon kunneta Gabanta yabada darammmm yayinda zuciyarta tashiga harbawa da sauri… ta dago shanyayyun fuskarta tana sake kallonsa .

Zaman me kike yiwa mutane dabazaki shirya ba alhalin kinsa kina da zuwa karbar sakamakon…

Zuciyarta tacigaba  harbawa da sauri da sauri jin abinda yace .

Bakin Na rawa muryarta da in ..inna..tace   wani sakamakon  zanje karba ?

Yace bansani ba minti biyu nabaki ki shirya ..

Wlh Ni bbu wani hospital da zanje garama kayi tafiyarka Inda zaka ya fiyye maka alkhari .

Ke banson iskanci ko sa,an wasanki ne da Ina mgn kina maida min martani  ban   darajar mahaifiyata ke har isa Na tsaya  Ina bata lokacin akanki ,taimaka miki kawai za’ayi badan kinsa ba . Ta dinga kallonsa tana mamakin wani irin mutun ce shi da canza yanayi baya mishi wahala yanzun nan zaka ganshi tamkar mutumin kirki anjima zakaga ya sauya ..

Miryarta ‘Cike da in inna ..tace to..to.ni Na gode  bana son taimakon naku  ko dole sai an taimaka min ..bata ankara ba taji ya buge mata bakinta , hannu tasaka da sauri ta dafe bakin nata saboda zafin dataji ya ratsata fiyye da tunanin me karatu kafin kace me tuni hawaye sun fara gudu bisa kuncinta.

Yaja siririn tsaki yana hararrata sannan ya raba ta gefen ta zai wuce kana Yace minti biyu kacal nabaki ki shirya ki sameni a parlour ..

Muryarta can kasa kasa ta yadda tasan ba zaiji ba tace wlh Allah Ya isa bazanta taba yafe maka ba ….tsayawa yayi cak Daga tafiyar dayake dan jin abinda tace hakika kunnenshi bai ji masa karya ba.

Allah Ya isa tayi masa DEENI ya fada yana juyowa ….sai dai Ina..tuni tayi nisa tashige bathroom .. ahankali yakaraso yana murder handle din kofar yajita gammm.. Yace zamu  muhade ne zaki gane bakida kunya  yarinyar tana jin motsin tafiyarsa tayi saurin bude kofar tana kallon bayansa kmr ance ya juyo suka hada ido tamasa gwalo da harshenta tare da saka hannuta bisa idanunta ..
Ta sake koma ‘cikin bathroom din da sauri  ta kulle .. +

Samun kansa yayi da sakin murmushi tunda yake a rayuwarsa bai taba haduwa da wawiya yarinyar irinta ba ,ya sake sakin wani murmushi Wanda shi kansa baima San yanayi ba ..

Nablah naganin ya fita daga dakin ta fito ta shirya kanta  ‘cikin wata doguwar rigar Wanda DEENI ne ya siyo mata shi a shopping sanda ya dauko Daga gida .

sosai tayi kyau ta dauki daya Daga ‘cikin turarensa ta fashe ilahirin jikinta dashi sannan ta saukowa jikinta a sanyaye cike da jin tsoron abinda zai biyo baya ..

zaune ta ganshi ya harde a kan kujera tare da tsurawa hanyar  step idanunsa.

tuni gabanta nablah yashiga faduwa da kyar ta iya karasa saukowa hannuta dafe da kirjinta tana sakin  numfashi ga wani azababen faduwar gaba daya tasomata .
  bai dauke rikitattun idanunsa akanta ba har sanda takarada saukowa hawaye ke neman kwace mata ahankali tayi saurin maidasu sbd irin kallon dayake aikomata dashi.

oh my  God bazanyi kuka ba nablah kada kiyi kuka ki daure idan DEENI yaga hawayenki zai rainiki ,hawaye kadan ya fito daga idanunta  tasa yatsanta tare da dauke Hawayen  …sai data daidai kanta sannan taje  Inda yake zaune ..

Xumbur DEENI ya Mike zaune yana dubanta karki sake karawa kanki laifi ta hanyar bata min lokacin ..wuce muje ya nuna mata hanya da hannunshi hk ta shige gaba tasoma tafiya tamkar wace kwai ya fashewa aciki shi km  yana biye daita abaya daidai bakin Glass din kofar fita.

taja ta tsaya sbd batasan yadda za’tayi ba  yakaraso tare da daura yatsun hannushi saman glass din  kofar.
ta bude …suka fice ta maida kanta ta rufe …

Tunda motar DEENI ta kunna kai ‘cikin harabar hospital din nablah tasoma zare ido tana jin yadda  zuciyarta ke tsalle tamkar zata fasa kirjinta ta fito DEENI ne yasoma fitowa tare  da bude mata  motar da kansa ..

Zaune suke a gaba doctor saira DEENI ya sauraron bayanin doctor wani irin yanayi mara misaltuwa ya tsinci kanshi  ciki abubuwa masu yawa  da mahimmanci sun same shi a arayuwa, Amman bai kai wannan matsayi da mahimmanci ba .

Yama rasa takamaiman me zai yi ahalin dayake ciki.
, farinciki ganin wannan rana ko kuma kukan murna ?
Wanne ya dace a gareshi a irin wannan ranar me tattare da farinciki ?
rike yake  da farar takarda a hannusa  har lokacin yana karanta abinda ke ji .

ahankali ya maida idanunshi kan nablah dake zaune tamkar andasa wacce gabadaya jikinta  kirrrrrrma yake . tun sanda  doctor tasoma mgn yayi shr tare da tsura mata rikitattun idanunsa dan son ganin wani irin reaction zatayi.

Murya doctor saira ta daki dodon kunneta Gabanta yabada darammmm tsabar frigice datake ciki.

Ki karbi  takardar kikaranta abinda kika kasa yarda dashi tun jiya kennan ciki gareki har tsawon wata hudu…

Cike da tashin hankali DEENI ya riko hannun tare da  saka  mata farar takardar a tafin hannunta ,jikinta Na rawa rawa tasoma karanta abinda ke jiki . ‘Cikin tuttukin bakinciki da tashin hankali hade zafin nama ta zabura zata Mike tsaye DEENI ya riko hannun tare maidaita da sauri yana cewa wani irin iskanci ne hk ?

Kada ka sake dangantani da wannan kalmar dan Ni ba Yar iska bace Ga katuwar Yar iska nan a gabanka kana kallo tana min sharri .tasoma yayyaga result din ta sake zabura ta Mike tsaye tana me watsawa doctor saira takardar ajikinta tana huci … +

doctor saira ta dinga kallon piece din takardar dake watse a  jikinta tana kallon nablah tare da mamaki yarinyar …

Yes …. wallahi wallahi wallahi idan kika km cewa ciki gareni sai Na tsinka miki mari , ko kwalkwaluwarki zata dawo jikinki ..Tana me  nunata da ,dan yatsanta  ke ba aikin likita  yakamaceki ba kwasar bolar titi shi yafi dacewa dake ..

haba kunjimin  mata da jaraba tsiya  kin bi kin dameni da zance wani  ciki…ciki  gareni alhalin ba hakane bane .

Idan ma har ciki gareni sai dai ubanki ne Yayi min.

Doctor saira ta Mike tsaye  a fusace tana duban nablah  a xuciye ta Ciro hannunta zata tsinkawa  nablah wani mahaukacin  mari ..zaraf DEENI ya riko hannunta tare da cewa kar ki sake doctor…..

Barta …DEENI barta ta mareni a tunaninki idan kike mareni bazan rama bane ko me?

shiiiiii haba duk kin bi kin cikawa mutane kunne da hayaniyar banza  .. wannan ai haukan karya kike yi   da borin kunya..Ya karasa fadar hkn yana sakarwa doctor saira hannu .

Idan ita doctor tayi miki karya result din shim a karya ne Yayi miki…?

Doctor saira da ranta yaga baci a fusace tace Ka dawo daita nan da wata biyu ta ganewa kanta abinda ke cikinta ko zata dawo ‘cikin Hankalinta stupid girl kawai .. kina Yar  yarinyar ki dake  kinsa yadda akeyin ‘cikin idan banda ke dakikiya ce ai yakamata kinsa ciki gareki  when last da kikaga period dinki ?

Wani zufa ne ke karyawo nablah takoina ajikinta tayi shr tana tunani rabonta da ganin period dinta .

A atsorace jikinta a sanyaye  ta dagawa doctor saira yatsunta uku alamun wata uku kennan.

Ok wannan shine step Na farko da mace zata gane tana da shigar ciki Amman dayake mahaukaciya  ce ke kika kasa gane hkn …

Jiikin nablah yashiga kirrrrrrma  har da karkarwa takoma ta jingina da jikin bango office  tana duban daya byn daya kallon DEENI da doctor take tamkar wasu halitta Na daban da bata ganin irinsu ba.

sosai jikinta ke cigaba  kirrrrrrma nan ko doctor saira tasamu abinyi tashiga xuba zance tana sakin maganganu marasa dadi Ga nablal gara tun lokaci bai kure miki ba kije ki nemo Wanda yayi miki ciki …ZUCIYAR nablah ta cika da damuwa ta tsaya cak…Ta daina aiki Na wuncin gadi kafin Daga baya tacigaba da bugawa da sauri da sauri ji take maganganu doctor saira ba a iya kunneta kadai suka tsaya ba har ‘cikin zuciyarta take jin komai sbd dacin kalmar doctor gareta..

kuka ta saki mai cin rai da ban tausayi muryarta cike da kuka da tashin hankali ta shiga furta kalmar  inna lillahi wa inna ilaihi rajiun meke shirin faruwa dani ?

Yayinda doctor saira tacigaba da surutai kusan yadda wasu doctor suke ballanantana idan  sunji ciki bbu aure ..

ba yanzu ne  zakiyi kuka ba sai ma kin rasa Wanda zai karbi wannan  shegen ‘cikin n…..wata irin razananniyar tsawa DEENI ya bugawa doctor yana aika mata da wani irin mugun kallon me tattare da tsana Wanda yasa take tashiga hankalinta  ..a hassale yasoma mgn ‘cikin tashin hankali meyesa wasu Daga ‘cikin likitoci basu da imani ne ?

Dame kike son taji ?

Wlh idan wani abu yasameta sakamakon wannan zantuttukan naki marasa ma’ana, bazan barki ba ..

Tsaye nablah take ajikin bagon tana fezgo numfashi  da kyar tamkar me cutar Asma  tana fesarwa tare da  duban DEENi rasa Inda zata nufa ne yasa ta nufo Inda DEENi ke tsaye yana dubanta 

‘Cike da  tashin hankali da frigice ta matso kusa dashi  sosai  ta riko tafin hannushi ‘cikin nata .
tana kallon  fuskarshi takasa mgn  so take ya karyata mata abinda taji doctor tace yazama ba  gsky bane karya ne ko result din banata bane .

kallon kwaryar idanunta yake yana mai jin tsananin tausayinta har ‘cikin ransa gabadaya duniya ta cukude masa waje daya  bai taba sanin hk tashin hankali irin wannan dayake ciki yake da muni ba .

Sosai take kuka har daNa fitar hankali ita kanta bai taba  tunanin rayuwarta  zata  kasance ‘cikin wannan maseefa  me cike da rudani ba  rawar da jikinta keyi yasa .. kafafunta suka Gaza daukarta tayi kasa luuuuuuuu DEENI Yayi saurin tarota ta fada jikinsa ya rungumeta tsma  ajikinshi gabadaya halin  tashin hankali daya ganta ciki yasa shi mantawa ko waye shi da km Inda yake  .
can km ta fexge  jikinta Daga nashi da iyakacin karfinta . +

tayi zaman dirshan a kasa tana tattara kan  takardar data yayyaga Domin sake karanta abinda ke jiki .. Amman Ina aikin gama yarigada yagama ..ba dama .

dan bbu komai dazata iya Gani ballanantana har  takaranta .

tashiga kuka tana sambatu iri waye yayi  min hk ?

Wani mara imani ne da tausayin ,yayi min ciki ?

Wani la’ananne  Wanda bazai taba gama wa da duniya lfy ba Yayi min wannan cin zarafin ?

Kuka take tana buga kasa da tafin hannunta tamkar wata zautacciya.

ba DEENi dake ake tsinewa ba hatta doctor saira sai data dawo tana tausayawa yarinyar ganin bil hakkin batasan da zaman ‘cikin jikinta ba ..

DEENi yasoma  matsowa zuwa Inda take zaune tana kukanta me cin rai daban tausayi tayi sauri dakatar dashi kar ka motso Inda nake tasoma ja da baya  tamkar taga wani abun gudu Bai saurareta ba yacigaba da binta ya fixgota tare da Rungumeta   ajikinsa yana fexgar numfashi …

Runtse idanunta tayi gammm….. wasu zafafan hawaye Na tsiyaya akan kuncinta  karo Na farko data ji wata mummunar qiyayyar wanda yayi mata wannan aika aikan ya shiga zuciyarta daram ya zauna  tare da huda duk wasu gabobi da jijiyon dake aiki acikin a sansar  aikinta.
,koda kuwa ba halitar bil Adama bane ,wato aljani .. kuka take sosai har dana fitar hankali 
+

Kokarin zamewa take daga gangar jikinsa duk da yadda take jin kanta ajikinshi amman takasa raba kanta dashi  dan sake rungumeta deeni yayi tsam ajikinshi yana fidda numfashin ,’cikin wani irin matsanancin kuka tafara mgn da muryarta da soma dashewa ni ka sakar min jiki  …

kabarni nace …

Kabarni  Naji da maseefar data sameni….

Ni nablah ke dauke da ‘cikin  shege yau …  DEENI yashiga girgirza   mata kanshi batare dayasan ya aikata hkn ba   …

Kana jin abinda doctor tace  ciki gareni fa har Na tsawon wata hudu amman kake rungume dani ajikinka  …takarasa fadar hkn  tare da fashewa da wani sabon kuka me cike da cin rai da girgirza zuciyar ma’aboci sauraro…

ahankali DEENI ya sausauta rungumar da Yayi mata ajikinshi yayinda jikinta ya sake daukar kirrrrrrma  sun kusan minti ashirin  a haka , kafin daga baya  ya dagota cike da kulawa ya tsura mata rikitattun idanunsa ,yana kallonta. da kallon yanayin tashin hankali datake ciki .

,rasa yadda zaiyi da rayuwarsa ,yasashi  cigaba da kallon cikin kwaryar idanunta kawai.s sannan ya hadeye abinda yaji ya tsaya masa a makoshinsa .

yayinda doctor saira ke tsaye tana kallonsu tamkar wasu jaruman shirin  fillm .gabadaya al’amarin Nasu ya zauta hankalinta tare da girmama tunanita .

  “Barinma Yadda taga deeni ya rude da gigicewa akan yarinyar ko shine Wanda  Yayi mata ‘cikin wa tunaninta iyakacin abinda zai yi kennan..

  Ahankali yacigaba da kallon yadda   kukan ke galabaitar daita .

  “tayi mugun fita haiyacinta.
Ahankali  yasa hannushi ya kamo tafin  hannuta ‘cikin nashi  yana shafawa da baya hannushi ahankali  ‘cikin sarkewar murya yakira sunanta da sanyyayiyar muryasa .
da kyar ta bude shanyayyun idanunta ta xubasu  ‘cikin nashi batare data amsa masa ba.

,Ya lura gabadaya jikinta a sanyaye yake ko dan yatsanta bata iya motsawa,kokarin son dagota yayi ta zame jikinta daga gareshi..

kabarni DEENI bazan iya tashi ba…. ta sake  tsananta kukanta  me tsuma zuciya .

Muryarta a sanyaye ta dinga furta kalmar…wayyohhhyyy Allahna.

.

wayyohhhyyy Na shiga uku  ..waye  Wanda yayi min wannan cikin da bai  kasheni  gabadaya Na huta  daganin wannan ranar me tattare da bakin ciki rayuwa ba?

  … wayyo Ni nablah me zancewa mahaifina   dayace kada nazo aikatau ..?

Me zancewa   yan’uwana da suka tattara  dukkan wata  yardarsu da amanarsu gareni” tare da amincewa dani   ,?

Wayoyyy wayyyyyoo Ni nablah wazan ce yayi min ciki……? Kuka take hade da sambatu iri iri .

,tausayinta ya sake kama doctor saira ya mamaye zuciyata sosai   har batasan sanda hawayen tausayin yarinyar yashiga  tsiyayo mata ba .

   , ahankali ta zare dan siririn medical glass din dake manne da fararen idanunta  ta goge Hawayen dake tsiyayo mata tare da maida medical glass dinta tana cigaba da kallonsu , …

Mikewa nablah tayi da kyar tana layi… yayinda gafe daya km  tasoma ganin  juwa juya.

   batare data juyo ta hankalta da irin kallon tausayin  da doctor saira ke mata  ba.
  ” ta fara tafiya cike da damuwa da rudanin rayuwa….
DEENI ya zabura ya Mike tsaye  ya biyo bayanta da sauri  yana Kiran sunanta tare da kokarin dawo daita amman taki  sauraronsa ,sai ma fizge jikinta datayi  daga nashi  tacigaba da “Daga kafafunta da kyar .. +

tafiya daya biyu zuwa uku tayi DEENI yayi nasarar sake  damkota gareshi  Ina zaki  a hk…?

Ki natsu man musan abinda yakamata a yi duk wannan kukan naki  bashi ba sulotion atare dake …..

zubewa tayi ajikinsa tare da sakin wani irin gigitaccen kuka.

  ahankali tasa hannuta ta  dafe  daidai tsaitin zuciyarta  datake jin yana mata zafi  tamkar zata tarwatse..
”   ta manne  ajikinshi tana sakin numfashi da kyar tare da lumshe shanyayyun idanunta hawayenta Na tsananta zubowa, yayinda  zuciyarta ke dada karyewa sbd mummunar halin data tsinci kanta ciki ..

Ahankali ta bude shanyayyun idanunta data  lumshe ,tasoma ganin dakin Na jujjuyawa daita …juwa take Gani sosai Domin zuwa lokacin bata ganin komai dake ‘cikin dakin hatta   bakin dake cikin idanunta yasoma yin sama da kasa alamun juyewa .

DEENI ya  dake rungume daita a jikinshi yana kallon yadda idanunta ke son kakkafewa Yayi saurin yin kasa daita  , kafin ya ankare tuni  ta saki wata irin naunauyen ajiyar zuciya me karfi gaske .

Yayi saurin saka hannunshi duka  yana jijiga fuskarta da iyakacin katfinsa  tare da Kiran sunata a rude  na..bee..lah.. na..bee..lah  dan girman Allah  Kada ki min   Haka please…. ki natsu musan abin yi tukun  yana cigaba da girgirzata  Can yaji gabadaya takarasa sakewa ajikinshi …..ya tsayawa  cak ….. yana dubanta da rikitattun idanunsa….

Gani Yayi bata numfashi ya dago  fuskarta da sauri yana dubanta sannan a rude  yasa byn hannushi a hancinta .

Amman  kwata kwata bai ji wata alamun 

numfashi a atare daita ba .

‘Cikin wani irin tashin hankali da matsanancin  fargaba ya Mike tsaye daita.

Yayinda , jikinshi ya dauki  wani  rawa yana Kiran sunnan doctor …….

kai tsaye kan dan madaidaicin gadon marasa lfy ya nufa  ya kwantar daita yana sake Kiran sunan  Doctor.

,yayinda doctor saira itama  tazagayo daga inda take tsaye.

da  mugun saurinta  tare da  kallon abin mamaki yadda DEENI ke sake ya rudewa akan wannan  yarinyar dabata gama Sanin  kowacece gareshi ba .

da dan hanzarinta takaraso inda nablah ke kwance tamkar wata matacciyar gawa dan bbu inda ke motsi a sansar jikinta..

Cike da natsuwa doctor saira  tasoma dubata  suma tayi doctor saira  ta fadi hk tana duban Inda  DEENI ke tsaye  rike  da hannun nablah yana mammatsawa ko zata dawo haiyacinta..

suma … DEENI ya furta hkn da karfi jikinshi Na sake daukar  rawa duk jikinshi bbu inda baya tsatsafowa da ruwa gumi tsabar tension din dake zariya a gabobin jikinsa.

,Ok please doctor  taimaka min  kibata taimakon gaugauta please.

Abinda nake kokarin  son yi kennan ..

DEENI ya saki yatsun Hannu nablah  da kyar .

ya shiga zariya acikin makeken  office din yana furta duk wata addu’a dayasani Dan neman sausauci a gurin Allah.

da taimakon Allah dana doctor saira aka samu  numfashi nablah  ya dawo daidai yasoma sauka ahankali .. +

doctor saira ta sauke ajiyar zuciya ganin numfashin nablah ya dawo daidai ,shima DEENI sai lokacin hankalinsa ya dan kwanta ..

Doctor tace muje mr DEENI Ina son magana da kai, ya gyada mata kanshi kawai batare yace mata komai ba sai ma  zuwa yayi ya  zauna kan kujera yana furzar da huci me gauraye da tashin hankali.

STORY CONTINUES BELOW

Doctor saira   ta zagaya ta zauna tana dubansa Na wasu Yan dakiku sannan ta saki numfashi kana tace .

  “yanzu Mr DEENI yakake ganin za’a bulowa Lamarin  yarinyar, kaga dai yadda ta daga  hankalinta akan ‘cikin jikinta ?

Jikinsa a matukar sanyaye yayinda gabadaya yanayinsa ya sauya ‘cikin lokaci daya da kyar ya iya bude bakinsa gurin cewa ki barni daita kawai   zansan yadda zanyi handover din koma ta yadda  komai zaizo da sauki .

Wlh yarinyar tayi matukar tabani tausayi sosai yanzu kowaye mutumin da Yayi mata ‘cikin ?

Nima abinda nake son sani kennan DEENI yabata amsa da hkn.

A gsky idan ba,zaka damu ba zanso nashiga ‘cikin lamarin binciken Wanda Yayi mata ‘cikin jikinta …Wannan ba damuwarki bane ba km hurunmin ki bane  da son sani Wanda Yayi mata ciki DEENI ya katseta ta hanyar ce mata   hk …

A dan kausashe yacigaba da kaina zan nemo duk Wanda Yayi mata hkn sannan Na zartar da hukuncina akansa ..

Ok hk ma Yayi 

  Amman  kasoma da rarrashin ita yarinyar  firstly  ko zata tuna  Wanda Yayi mata haka  kafin   ka zartar da  komai.

Yace uhm alamun yaji ….

Cike da natsuwa Ta tsura masa ido kawai  tana sake dubansa da nazarinsa sosai  kana tace dan Allah in maka wata tambaya Inda bazaka damu ba ….

Ya dago rikitattun idanunsa ya zuba ‘cikin nata kana ya sake ce mata uhmmmm…

Ina son sanin matsayin yarinyar nan a gurinka? ..Yayi tsaida da ranshi tare da yin  shr yana nazarin abinda zai ,daga karshe da yace mata cousin’s muke daita . Ok shiyasa naga duk hankalinka ya tashi to Allah kiyaye gaba .. doctor saira nagama fadar hk  ta Mike tsaye tana gyara farar rigar jikinta ta nufi kofar fita   Domin son  zuwa duba peticent dinta  ..

  Kusan awa daya da fitar doctor saira sannan  nablah   ta farka … da wani matsanancin  kuka har da shesheka deeni dake tsaye akanta ya matso sosai kusa daita ..yana shafa sumar dake baje a kanta.

Ahankali  ya dinga jero mata  sunnu babu kwaukwautawa.
, shr kawai tayi tana kukanta batare datace masa komai ba.

Yasa hannunshi ya dagota tare da jinginar daita .sannan ya zauna kusa daita ganin yadda ranta ke a jagule da bacin ran halin datake ciki.

yasashi  Mikewa  tsaye ‘cikin tsanyi jiki Ya nufi dan karamin fridge din doctor saira ya dauko ruwa mai tsanyi ya zuba mata a cup ya kara mata cup din a daidai lip’s dinta, yashiga bata ruwan da kanshi .

Sai dai kadan Tasha ruwan ta cire bakin daga cup din tare da jan naunauyen ajiyar zuciya.. DEENI ya ajiye cup din a gefe daya , ya tsura mata idanunshi yana kallonta ji yake tamkar ya rungume ajikinshi ya rarrashita ,hk yaji ..’cikin muryarsa  kasa kasa yakira sunanta tare ,

Da kamo  tafin hannuta ‘cikin nashi yana shafa byn hanunta da nashi hannun  ahankali ..
bata amsa masa ba ,sai numfashi da take saki akai akai  . +

muryasa a kasalance ya sake Kiran sunanta nabeelah kallonsa tayi da shanyayyun idanunta.

ido cikin ido suke kallon junansu , gabanta yashiga  faduwa da sauri   Wanda Shima sai dayaji  hkn atare dashi ..

wai garin Yaya hk ta faru dake ne ?

Shr tayi bbu amsa dan  gabadaya wata irin kunyarsa ce ta rufeta ta kasa cewa komai sai kallon ‘cikin idanunshi da take ..sai da suka dauki sama da minti goma a hakan suna kallon juna ko wannensu ya kasa dauke idanunshi daga kallon dan uwansa , km kowannesu da abinda zuciyarsa ke sakawa …

DEENI ne Yayi karfin halin janye idanunshi daga ‘cikin nata kana  yace tmbyrki fa nakeyi ?

Da kyar  Ta iya bude bakinta Wanda Yayi mata nauyi  Ta dan  turo tsukakken  karamin bakinta ‘cikin wata irin  murya Na Wanda yaci kuka ya koshi tace wlh Allah bansan ya’akayi hk ta faru dani ba ,  takarasa  fadir hk wasu siraren hawaye nabin gefen idanunta daya tare da sunkuyar da kanta kasa .

,dariya taso  subuce masa Yayi saurin dannewa.. ai kuwa kiyi gaugawa sanin yadda akayi kikayi ciki .Ko km tuna  Wanda Yayi miki ..

Ta dago da sauri tana dubansa ta km fashewa da wani gigitaccen  kuka Ni wlh Allah bansan inda zan nemo Wanda Yayi min ciki nan ba tana  fadar hkn ta km maida kanta ta sunkuyar .

…Ya km danne dariyarsa a karo Na biyu , to yanzu ya za’a yi kennan da ‘cikin jikinki ?

Tayi shr  kawai tana tunanin yadda zatayi da ‘cikin jikinta can km  wani tunani yazo mata.. kanta a sunkuye tayi saurin cewa zansha fiya fiya  kawai .ko zan rasa raina gara Na rabu da abinda ke cikina akan Na haifeshi   .take gabansa yashaga faduwa yana girgirza mata kanshi ..

Ki kashe kanki kike nufi da abinda ke ‘cikin ?

Ta daga masa kanta batare da ta dago ba .

,kinsa hukuncin Wanda ya kashe kanshi da gangan, ballanantana ke dake dauke da   wani ran ajikinki ..

‘Cikin kuka  tace eh nasani  amman Na zabi mutuwa dana haifi dan dake ‘cikin  cikina wasu Hawayen suka sake sulalo mata tashiga kuka sosai …

   Ok kinaji yanzu …ki natsu ki bar kukan nan hk . Sannan kibar komai a hannuna , ki Bari zan yiwa doctor bayani ansan yadda za’a yi da ‘cikin idan ma takama a zubar da ‘cikin  sai ayi hk  da ayi asarar rai biyu gara arasa ‘cikin tunda shi bawani girma Yayi ba  Ni zan taimaka miki ,

nablah najin hk tayi tsai da kukanta  cak… tana shasheka ahankali ahankali tare dagowa.

ta xuba masa shanyayyun idanunta da suka gama canza launi tsabar frigici da tashin  hankali datake ciki maramisltuwa ..
Hannuwanshi duka ta damko  ‘cikin nata  sosai ‘ tana sakin wani sabon kuka me cin rai tare da cewa idan kuwa kayi min hk deeni bansan irin farinciki da zanyi ba arayuwata  ,jikinta har rawa yake gurin fadar hk tacigaba mgn rabuwa da wannan ‘cikin shine muradina a halin yanzu. Ni kaina wlh sai yanzu Na tabbatar da ‘cikin jikina km duk hanyar da zanbi gurin salwantar dashi wlh zanbi tashiga jijiga hannushi dake ‘cikin nashi Tana wani irin kuka me cike daban tausayi . +

Jin abinda tace yasa gabadaya  gumi yasoma tsatsafowa ajikinshi takoina  tsabar tashin hankali da tsinci kanshi ciki .

,  dan ko numfashi ma da kyar ya dinga fitarwa ahankali ahankali yana kallon  ‘cikin idanunta abinda ya dade  shekara da shekaru yana nema shine yanzu Allah Ya amsa addu’ar sa yabashi ake kokarin  , za’a zubar ……
  .da kyar yasamu ya tattaro dan abinda yake son ce mata .

Karki damu tunda har  nace zan taimaka miki zanyi ne . sai dai mu bari muga zuwan doctor .. Nagode.. Nagode.. Nagode..deeni  bazan taba manta taimakonka gareni ba  ,ta sake fashewa da wani matsanancin kukan ..

Cike da sanyin jiki da tausayin kanshi ya Zare hannuwanshi dake  ‘cikin nata ya Ciro daya Daga ‘cikin  wayoyinsa   ya turawa doctor saira sakon  test ..kana ya janyota jikinshi ya rungumeta tsam  yana shafa bayanta kusan minti biyu suka dauka ahaka sannan ya dagota cike da kulawa da tausayawa ya tsura mata rikitattun idanunshi is Ok kukan ya isa hk kinji.

  ” ta daga masa kanta kawai tare da cigaba da kukanta domin ita kadai tasan  irin radadin da zuciyata  ke ji a game da ‘cikin jikinta .
,ranshi a matukar bace yacigaba da kallon yadda take wani irin kuka Wanda yasan hkn zai iya shafar lafiyarta da dan dake  cikinta .
  “dan hk ya furzar da wani iska me gauraye da huci kana yace haba..meyasa kika fiyye fitina  da wahala ne?

Nace miki  kiyi shr hk zan San abin yi ko so kike nazare hannun ‘cikin lamarin ‘cikin jikinki ?

Tayi saurin girgirza masa kai.

Ok ki bar kukan nan hk bana son jin sautinsa kwata kwata .
,nan ta sake girgirza masa kai alamun taji .

Kina jin yunwa ?

Tana jin yunwar Amman ta girgirza masa kai alamun bata ji .

Byn kmr minti goma shabiyar  sai Ga doctor saira tashigo  office din hannuta rike da wasu  file files tana yiwa nablah sannu da jiki .

, nablah ta daga shanyayyun idanunta Tana dubanta tare daga  mata kanta alamun da sauki kana ta zarce zuwa mazauninta Tana jiran isowarsu

DEENI bai tsaya jiran saukowar nablah  ba. Ya sanya mata hijab dinta  ya nade hannun suit dinsa ya dauke cak.. ya rungumeta ajikinshi yana kallon ‘cikin  kwayar idanunta  ji yayi tamkar ya tsotsi pinky lips dinta da suka sake yin ja .

, ahankali yakarasa Inda doctor take zaune  ya zaunar Daita kan kujera yana sake gyara mata zaman hijab din  kanta sannan shima ya zauna..

Yana maida hankalinsa sosai kan doctor saira .sai daya sauke naunauyen ajiyar zuciya sannan ya soma dacewa doctor wani taimako nake son kiyi min akan cikin jikin yarinyar nan dan Allah  idan har zai yiwu Ina son a cire mata ‘cikin jikinta ….

Doctor saira tayi shr Tana sauraronsa har  sanda  ya dasa ayar mgnrsa , sannan tace gsky mu  hospital din nan bama abortion domin doka ce me karfi idan aka kama mutun da laifin aikata hakan.

nablah najin hk  ta zamo kasa da sauri Tana marairaice fuska da murya ,yayinda hawayen dake makale a idanunta suka soma ambaliya suna tureneniyya gurin fitowa  ta hade hannuwanta duka  guri daya tasoma rokon doctor

,dan girman Allah doctor ki taima min ki cire min ‘cikin jikina, dan girman mahammadu rasulillahi s.a.w  ki agazawa rayuwata ki rabani dashi , idan ba hk ba wlh mahaifina zai kashe Ni takarasa fadar hk Tana sakin wani irin kuka me sotsa rai gefe daya km  jikinta ya sake daukar kirrrrrrma tasoma rarrafowa Inda doctor ke Zaune.

A dan hassale DEENI yace wai meyye hk kike yi ?
bakiga magana Mukeyi  daita ba ta yadda za’a rabaki da ‘cikin jikinki ba. wlh idan kikasa wasa sai kin haifi ‘cikin jikinki da izinin Allah.
ta juyo da sauri ta rarrafo zuwa gurinsa ,tana kuka dan girman Allah kada kamin hk  DEENI…. karigada kayi Niyya taimaka min dan girman Allah kada kafasa .. 
To wlh Inda har kina bukatar taimakona

to ki natsu kibar kukan nan  hk tun ban hassala dake ba, Na canza ra’ayina ba  ,tasa byn hanunta da sauri tashiga  goge Hawayen dake siyaya a idanunta .. kayi hakuri gashi Ina gogewa .

To ki natsu sosai dan Ina bukatar natsuwarki a halin yanzu ta Mike  ahankali Tana kakkabe jikinta da sake  gyara zaman hijab din    jikinta..kana tace  zan natsu kaji ..gabadaya ta gigice ta rude , ba DEENI ba” hatta doctor saira sai da  tausayin yarinyar ya dinga  ratsa jinin jikinta .

DEENI ya maida hankalinsa sosai kan doctor saira tare da ce mata  doctor ki taimaka please kisan yadda zakiyi ki rabata da ‘cikin jikinta Doctor tace Ok shikennan zan taimaka.

nablah tayi saurin cewa  yauwa doctor Nagode sosai Allah Yasa kifi wannan matsayin . Doctor saira bata bi takan nablah  ba tacigaba da mgnr dan ta lura yarinyar bata ‘cikin sense dinta.

ta Mike tsaye tashiga wani daki a duk acikin office dinta taje  tattaro duk wasu abinda tasan ana amfani dashi gurin abortion tazo ta zubesu gaban nablah.

tace  yanzu dai zabi ya rage naki ,kinga wayannan abubuwa ?

nablah   tashiga duban abinda ta zubesu gabata tare da  dagawa doctor kanta  , sizos ne zube ‘cikin wani dan madaidaicin tire da wasu karafe birjik . Doctor tace  kinga wayannan abubuwa  to dashi ake cire ciki .

idan kin amince za’a cire miki ,Amman ‘cikin dayan biyu ,rayuwa ko mutuwa wane kika zaba ?
. nablah tayi shr kawai Tana tunanin abinda zata zaba yayinda gefe daya km  dade ya rufe DEENI zuciyar deeni  tunaninsa ko taji tsoro ne yasa yaji tayi shr  Amman Ga mamakinsa sai ya tsinci sautin muryata ‘cikin dodon kunnenshi muryarta cike da  kuka tace  ,bbu komai doctor nazabi kowane daga ciki  Ni dai burina Bai wuce  kicire min wannan ‘cikin ba .
doctor tayi shr tana dubanta hade da nazarinta. DEENI ya dinga aikawa nablah da wani irin  kallo me cike wahalar fassarawa kallon mara  hankali yake mata .

  a fusace yace doctor bada wannan a sake samo wata  dabarar yi.

ita km nablah ce take doctor ki taimaka please …  Ke kiyiwa mutane shr da bazan ‘bakin nan naki duk kinbi kin cikawa mutane kunne .

Doctor ki taimaka iya abinda yace kennan yayi shr tare da xubawa nablah idanunsa .

,take  km wani dabara yaxo ma doctor saira 
Tace kada kadamu  zan taimaka mata akwai  wasu kwayoyin da za’a iya mata amfani dashi yanzu Wanda zai  saka ‘cikin ya hade guri daya zuwa nan da wata uku sai Ku dawo asaka injin a markade  ‘cikin gabadaya ta yadda bazata matu ba . +

DEENI yace shikennan hkn man yayi  Na gode sosai doctor saira tace karka damu ai taimakon juna ne.

,nablah tashiga yiwa doctor saira godiya sosai har  da bata hakurin rashin kunyar datayi mata da farko .
murmushi tayi kawai doctor tayi  Tana me sake   tsananta  jin  tausayin yarinyar acikin  ranta . 
“Doctor ta hada mata magungunan  kala kala Na kara kafiyar jiki da karin jinin ta xube su gaban deeni .

DEENI ya dauka tare da   juyowa Inda nablah ke zaune zugun daita duk tagama  fita haiyacinta .

yace zaki iya tafiya?

ta dan daga masa kanta alamun eh yace Ok Mike muje ko..

Jiki a sanyaye suka baro office din doctor saira zuwa harabar hospital din wanda sai a lokacin deeni yasan yanayin da garin yake ciki .

Ahankali  DEENI ya daga idanunshi yana kallon sararin samaniyya yadda hadari ya hadu sosai kafin kace me tunin ruwa yasoma saukowa da karfinshi.

  Kai tsaye Inda yayi parking din motarsa suka nufa yayi saurin  bude mata gidan gaba  tashiga ta zauna shima yazagayo  yashiga ya zauna yana Mr  tada motar  yasoma gudu  ahankali  kmr bai son yin tukin  ,yayinda ita km gabadaya ji take tamkar zuciyarta ta buga sbd wani mugun haushinsa  dataji yakamata.
so take yayi mugun gudun sosai tamkar  zai tashi sama ko ‘cikin dake jikinta zai jijiga daga nan ya zube ta hutawa ranta.
dunkule jikinta tayi guri daya tana sakin numafashi ahankali  sakamakon dan ruwan daya soma tabata
wani irin zazzabi ne  may zafi yasamu nasarar rufeta, jikinta ya dau zafi sosai  tamkar garwashin wuta.
jikinta ya dauki rawa ganin hk yasa  DEENI ya juyo ya dan saci kallonta ganin yadda take rawar tsanyi yasa rage AC matar tare da   Ciro blue suit dinsa ya lullube mata jiki dashi  ..

Sannan ya maida hankali  Yacigaba da tukinsa .

  ” yana  tunani yarinyar.
Da   irin zaman dayayi da zeenat ,ya dinga  tunawa da yadda abubuwa suka dinga faruwa a tsakaninsa daita daki daki da yadda ta dinga samun ciki tana zubarwa .

a ransa yace dama baitace zata fara haifa min  yara ba ?

Ya sake tuna sanda yayi  mafarkin   da yarinyar.
ta haifa masa wasu kyawawan  bbys masu kyau  tana Miko masa  .

Taja numfashi da kyar ya fesar  ,ashe gaske  hkn zai kasance atsakaninsu  itace din uwar ya’yansa ba zeenat ba   ahankali ya furta wannan wace irin kaddarace hk ?

Bai San sanda hawaye ya tsiyayo  masa ba , ya Ciro hanky a gaban aljihun rigarsa ya share hawayensa  yacigaba da tukinsa ahankali ya sake  juyowa yana dubanta  yadda ta kamkame jikinta ya tabbatar masa da sanyi take ji sosai dan hk ya Kai hannushi ya kamo tafin hannuta’cikin nashi yana murzawa wani irin zafi yaji ya ratsa nashi  tafin hannu.

ya matse hannuta sosai ‘cikin nashi yana cigaba da direving .
‘Kai  tsaye gidan glass ya nufa daita. batayi mgn ba sbd Yadda take jin jikinta.
” byn yayi parking ya fito yazo ya bude mata kofa ya ganta still  a rakube tamkar kazar da ruwa yayi mata duka.
  ya tsaya kawai  tare da tsura mata rikitattun idanunsa kana yasa hannushi duka yacicci bota ya nufin ‘cikin gidan daita .
  dakin jiya  ya nufa daita ya kwantar daita 
+

Sanyi sosai ya sauka a garin ya hade da sanyi AC jinta take tamkar wacce ake kwarawa runwa sanyi .. 

Layin  umminsa yafara nema tare da manna wayar a kunnenshi byn ta dauka suka gaisa yace mata yanzu nan muka  dawo daga hospital …

Ya jikin nablah din ?

da sauki first love .

  nablah ta lalubo hannushi ‘cikin nata ,ya juyo batare da yacigaba da mgnrsa ba  tashiga  girgirza masa kanta yayinda  bakinta ke  motsawa ahankali Amman baya jin abinda take cewa .
ya dan  matso sosai kusa daita  yakai kunnenshi daidaita saitin bakinta domin jin abinda zatace a kasalance yaji tace dan girman Allah kada ka sanarwa ummi komai game da ‘cikin jikina ka rufa min asiri  wlh bansan da wani ido zan kalleta ba.
  takarasa fadar hkn wasu siraren hawaye nabin gefen idanunta yace is Ok Ni ma bagaya mata zanyi ba .

Ya juya yayi  nesa  kadan daita  tare da cigaba da wayarsa ummi tace Ina jinka son me doctor tace yana damunta wlh bakaga yadda Na damu ba ?

ya katse zance da cewa  sirrin boye ne ka shirin   bayyana.

ummi tayi shr tana tunanin me hkn yake nufi ?

Sirrin boye ne ke shirin   bayyana ta sake maimaita hkn  can km ta harbo jirginsa  tace Kai dan Allah ? Yace Allah kuwa first love.

wata nawa dan Na dade da zargin ciki gareta wlh  yayi kasa kasa da muryarsa ta yadda nablah bazata taba jiyosa ba ,yace kyalli  hudu hkn yasan ummi ta gane wata hutu yake nufi  tayi ta murna tana kwararo addu’oi Ga ‘cikin da ma nablah gabadaya. daga karshe tace Allah Yasa wannan ‘cikin yakawo sanadin da diyata  zata samu nata ,da kyar deeni yayi karfin halin amsawa da Ameen .yace ya kunje hospital din?

Ummi tace muje yanxun muka dawo sai dai bamusa likinta da zai dubata , appointment aka bamu yace Ok nan suka dan taba hira Daga baya sukayi sallama.

Tun sanda yagama wayarsa  da umminsa Ya dawo kusa daita sosai ya zauna  yakasa aikata komai sai binta kawai yake da idanun   ko yaya ta motsa sai yayi mata sannu .

Ahankali ta tabo  wandonsa idanunsa ya zuba mata atunaninsa bada gangan tayi ba ,sai dai can kmr minti biyu ya sake jin takara tabosa .

Muryarsa a sanyaye yace menene nablah?

Hadiye yawun da suka zo mata tayi kana tayi mgn da muryarta data gama disashewa tsabar kuka ,sanyi yayi min yawa ,da kyar ya iya gano abinda tace ….
Kashe AC yayi gabadaya ya dawo ya zauna yana nazarin abinda zaiyi ganin yabata lokaci a zaune  yasa shi tashi yashiga bathroom din dakin  ya tara bucket tare da kunna tap din ruwan zafi .
ya dawo dakin ya jawo towel dinsa .

Zaune ya tayarda ita ya jingina bynta  da pillow ,tare da tattara gashin kanta  ya nannadesu ya warware Rebon  dinta ya tufkesu guri daya..

Ledar shipping din da Yayi mata jiya ya janyo ya bude  ya fito mata da wasu kayan bacci masu dama ya ajiye agefe .

Idanunta kawai ta tsura masa tana kallonsa yayinda gabanta yashiga dukan uku uku sai da gyara yanayin fuskarsa tare da tamketa da kyau tamkar bai taba dariya ba iya tsawon rayuwarsa .

Kana ya fara cire mata rigarta byn ya zuge zip din, hannu ya Kai zai balle breezy dinta ,tayi saurin rike mishi hannu tana girgirza masa kai tare da cewa uhmmmm …

Mezaka min ne?

Ta furta hkn muryarta Na tsananta rawa ,hade fuskarshi yayi sosai sannan ya bata amsa da hadiyeki zanyi kana yacigaba da balle breezy dake makale da jikinta  ya cireta gabadaya  ya ajiyeta a gefe .

Batare da wani bata lokaci ba ya tsoma  towel din ‘cikin ruwan zafi ya ciro ya matse sosai  ya fara  shafe mata goshinta zuwa saman dukiyar fulaninta , sanyyayiyar ajiyar zuciya ta sauke da karfi tare da runtse shanyayyun idanunta wuyanta da kirjinta kadai  yake aikin gogewa   ga ruwan da zafi sosai da kyar Tasamu ta hada ka

kalmomin bakinta tayi  mgn .. +

Please karka konamin kirjina fa …..sai lokacin ya lura da cewa nan kadai yake aikin gasawa ..

Janye komai yayi dangane da tarin shawa,arta dake fizgarsa gareshi yacigaba da gasa mata  duk wani lungu da sako na gangar jikinta sosai ita kanta take jin dadin abinda yake mata .

Ruf da ciki ya maidaita yacigaba da gasa mata bayanta zuwa bombom dinta, bata yi kokarin hanashi ba dan itama  tana jin dadin gashin da yake mata  har Saida ruwan zafin suka huce  sannan  ya Mike tsaye ya maida bucket din ya sake dawowa lokacin har bacci yasoma daukarta   .

Ya tsura mata rikitattun idanunsa yana kallonta a zahirance bata bambamta da komai ba irin na ya’ya masu hannu dashuni ta fannin jikinta da halayyanta  ..

Wani bangare Na zuciyarsa yace  ka renata gashi  km ita ke shirin zama uwar danka ko yarka ,sosai ya tsurawa surar jikinta ido.

dubita santaleliyar yarinyar duk wata gaba ta jikinta a cike take bammmmmm barin ma   kirjinta daya sake cika tare da tsaya kyam..
  gabadaya  bombom yagama budewa   komai yaji ajikinta sai sambarka  duk ta yadda yake son macce takasance nablah ta zarta hkn ..

Da sauri Ya kawar da rikitattun idanunshi akanta yakarasa gareta ya saka mata kaya ya gyara mata kwanciyarta sosai shima ya kwanta  abayanta tare da rungumeta  tsam tsam ajikinshi yana sakin numafashi ya   lullubesu  da blanket .

ranar kam bbu wani zance zuwa   aiki ya manne mata  duk Kiran da ake masa ma baya dauka daga karshe yakashe wayar gabadaya.

  bacci sukayi sosai deeni ne yasoma tashi ya gyara mata kwanciyarta tare da lullubeta ya mike tsaye  ya nufi dakinsa  wanka yashiga  shap shap  ya fito tare da alwala yazo yagabatar da sallah ya canza kaya jikinsa zuwa wasu daban ya  fice Daga gidan byn ya kulle nablah a daki Kai tsaye planums rows family estate ya nufa  . Yana paka motarsa sule direbansa ya taso da sauri yana gaidashi deeni ya fito daga mota yana amsa bbu yabo bbu fallasa ,kana yasoma tafiya ‘cikin takun nan nashi  zuwa ‘cikin gidan yayinda sule ke biye dashi a baya .murya cike da ladabi sule yace boos wai Ina kashiga ne kwana biyu ?

Deeni ya juyo a dake tare da cewa akwai matsala ne ?
A’a Na dai Ga banganka bane shiyasa Na tmby Ga mutane nata zuwa neman taimako .be kara cewa komai ba Yacigaba da tafiyarsa ‘cikin isa .boos Amman kadawo kennan bazaka sake fita ba ? Deeni  ya sake juyowa a fusace yana duban sule da wani irin kallo  wanda sai da sule shan jinin jikinsa kana yace idan ka kuma zuwa min da wayannan tmbyoyin zan dakatar dakai a aiki dani ,Ni dai waye a under din wani ?

Sule yayi saurin cewa Kai ne boos , Allah huci zuciyarka boos ,ya sake katseshi kadai ji abinda nace banson shishigi please sannan ya km juyawa yashige gabadaya laraba Daga nesa Tana hango abinda ke faruwa ita kanta so take tasan wani hali nablah take ciki domin ta kwana biyu rabonta daita gashi bata damar hawa upstairs gashi yanayin me gidan daban yake bazama ka iya kallonsa Kai tsaye ballanantana ka iya tmbyrsa ,karasawa tayi gurin sule Tana tmbyrsa ko yana ganin nablah shima bawani gamsashiyar  bayani yayi mata ba hk taja jikinta ta koma part dinta .

Bashi ya dawo gidan ba sai daf da magariba yashigo gidan yasa key ya bude dakin datake ciki  can ya hangota rakube a can a karshen gado ta kifa kanta bisa cinyoyinta da alamun ta kuka take da saurinsa yakaraso Inda take ya haye kan gadon tare da janyota jikinshi ya rungumeta tsam atare suka ji wani irin  shock ,da shiga wani yanayi na  daban . yayinda zuciyayoyinsu yashiga bugawa da sauri da sauri  daf ..daf

.lafewa tayi sosai ajikinsa tana shakar daddaden kashin turaren jikinsa.
yayinda   bugun da zuciyata ke sake tsananta   kawai taji hawaye na sauko mata bisa kuncinta ahankali yake jin sautin kukanta har da shesheka ,ya dagota a kasalance yana kallon kwayar idanunta tare da dago habarta yana sake kare mata kallo yarasa me zai mata tasamu natsuwar dayake so atare daita.
rasa yadda zaiyi ne  yasa shi hade bakinsu guri daya yashiga tsotsan bakinta  yana lumshe rikitattun idanunshi ,bata yi yunkurin dakatar dashi ba sai ma idanunta data sanya ‘cikin nashi suna kallon kwayar idanun junansu .
ahankali ,salonsa da yanayinsa ya fara sauyawa zuwa bukatuwa daita.
dan duk jin jikinshi yake wani irin iri gabadaya ji yake yana tsananin bukatarta ahalin dayake ciki .
hannushi ya fara yawo dashi  ajikinta yayinda still bakinsu Na hade guri guda ganin wasan nashi nason wuce misali yasa ta rike hannushi gamm tare da zame bakinta ‘cikin nashi ta fashe masa da wani irin kuka tallabota Yayi sosai zuwa jikinsa ta fada jikinsa yana shafa sansar jikinta cike da natsuwa ahankali km yana rarrashin sosai tayi kwanciyarta ajikinsa atare suke fidda numfashin may gauraye da shauki  daidai kunneta ya Kai bakinsa tashi muje kici abincin nasan zuwa yanzu kina bukatar hk ? +

tayi shr taki ce masa komoi ,duk da kusan abinda yafi tsana kennan a rayuwarsa yayi mgn ayi masa  kyaliya .

“Amman hk ya dannewa zuciyarsa domin bata kulawa ta musamman ya mike tare daita ajikinshi Tana manne ajikinshi har babban parlour gidan ya zaunar daita akan kujerar dinning area ya bude ledar daya shigo daita kamshin gadashiyar kaza   ya bugi hancinta ta hadiye wani miyo  sbd tsananin yuwanr dataji ya taso mata yana  dawainiyya daita.
sannan yaciro wani takeway wanda akayi raping dinsa da wani farin abu ya bude .
,nan ma wata hadaddeyar fridrice ce datashi kayan hadi sai kamshi Abinci ke tashi takoina sai  kwalayen hallondia dake ajiye fiyye da biyar sbd yasan Tana matukar son shanshi .

Sannan ya tsura mata ido yana  dubeta ganin ta rafka uban tagumi yace mata  Bismillah ahankali ta tsaka yatsun hannuta  tasoma cin abinci yayinda shi km ya zuba mata ido yacigaba da kallonta  kawai yana kallon yadda take sarrafa yatsun  hannunta gurin diban abinci zuwa bakinta .

abin sha’awa komai tayi sai yaga Tana birgeshi gashi komai nata daban yake  dana sauran mutune, tamkar ba me shiga ciki ba .
bbu laulayi komai bbu wani abu wanda ya danganci tsirfa irinta masu ciki.
komai tasamu cin abunta take a ranshi ya furta Yar baiwa me baiwa iri iri ..har tagama cin abinci idanunshi nakanta yakasa dauke idanunshi akanta  ya balballo mata maganin jinin da doctor saira ta jibgomusu  ya Miko mata tare da ruwa tasa hannu ta amsa  Tasha .
ta sake ballo wasu Tasha.
tayi overdose dan maganin yayi mata saurin aiki yadda tayi din ne abin  yakusan sashi dariya Amman ya danne dan kada yarusa shirinsa  yacigaba da kallonta muryarsa a sanyaye yace kina bukatar wani abu byn wannan ?
ta girgirza masa kai kawai .

Bakinki Na ciwo ne?

Muryarta cike da shagwaba tace a’a .

Ok amsawa ne bazakiyi ba.
,ta yatsina fuskarta alamun yasoma damunta .
Kinyi sallah ?

Tace a’a Tana turo masa dan tsukaken bakinta bai San  sanda ya kai bakinsa kan lips dinta  ya tsotsa sosai ya mannota da jikinsa   yace ki saki jikinki sosai ta hk ne maganin zai yi saurin aiki ajikinki idan ba hk ba zaki haifi bbynki Ni bbu ruwana fa.

…ta narke fuska tamkar me shirin sakin kuka .

Yace Ok kuka ma zakiyi Ok ?

Tashiga girgirza masa Ok ki daure ki saki zuciyarki ki dinga walwallaki taamkar da ta hakan ne komai zai daidaita..
” muryarta a sarke tace to …yace muje kiyi sallah ki kwanta  ki huta .ta Mike tsaye shima ya Mike tare da rungumeta a gefen jikinsa ya sake nufar dakinta.

  

Akwana a tashi bbu yuwa agurin Allah

Yau kimanin 3 weeks kennan da tafiyarsu zeenat india ummi tasaka zeenat gaba Yau zuwa wani babban asibitin birnin India Wanda ya amsa sunanshi may dauke da kwararrun likitoci domain a sake duba mata lfyr diyarta a karo Na uku .

Duk wani bincike da test test anyiwa zeenat shi yayinda gabadaya sakamakon yanuna lfy lau take km bata tare da wata matsala ajikinta.

likinta ya shedamusu at any time zata iya daukar ciki domin abincikensu da sukayi yanzu hk mahaifarta a bude take dan hk ko yanzu mijinta yasadu daita zata iya samun ciki idan Allah yaso. +

Ummi ta sauke Naunauyen ajiyar zuciya sannan  Hankalinta ya sake kwantawa tunda ansha gaya masu hk a duk hospital da suke zuwa .

ummi ta numfasa tare da yiwa bayanin akan yadda zeenat din Tasha zubar da ciki da irin  magungunan data dinga Sha domin hanata daukar ciki .
Likita yace duk da hk madam  Allah Bai dora mata wata matsala ba lfy lau mahaifarta take bbu abinda yasameta Wanda zai hanata haihuwa sai dai ko wani ikon Allah yacigaba zamu dai mu daurata akan magani Wanda zata soma amfani dashi anan kafin Ku wuce inshallahu da yardar Allah zata samu, idan Tana da rabo. hk suka dawo gida zuciyoyinsu cike da natsuwa barin ma kada  zeenat taji labari ..

Bangaren deeni kuwa  kusan sati uku Yayi a gida batare da ya fita ko nan da can ba har  aiki ya tattarashi a gefe tare da kashe wayoyinsa.

sosai yake bawa nablah kulawa ta musamman da kafa kafa daita duk wani abinda yasan zai faranta mata shi yake mata .ita kanta ta dan saki ranta sosai dashi .
yayinda zuciyarta take ganin kirkinsa da imaninsa gareta zuciyarta, ta aminta dashi  har tabashi matsayin  wani jigone Na rayuwarta dan yadda yake mata ko shi yayi mata ‘cikin jikinta iyakaciinsa kennan.
duk wani aikin office da yakama yayi ,sai yayi shi agida sosai yake bata  lokacinsa ya  tabbatar da tana cin abinci da Tasha magungunan nata Na karya akan lokaci yayinda shakuwa ke tsananta  shiga tsakaninsu ahankali ahankali sakamakon wuni da sukeyi tare da  kwana guri daya
Rayuwar deeni gabadaya ta canza ‘cikin Yan kwanakin da basu wace  asharin da wani abu  ba.
,rabon shi daya samu kanshi ‘cikin  natsuwa da farinciki  irin hk a zuciyarsa har ya manta .
  matsuwa Yayi yaga yadda ‘cikin jikin nablah zai bayya ya tona asirin kansa . 
domin hkn shine cikar burinsa.
” sbd shi ahalin yanzu idan akwai abinda yafi so da kauna bai wuce ‘cikin dake  jikin nablah  ba .
wato burin rayuwarsa   ….. Gama wayarsa kennan da matarsa ya Mike tsaye  zuwa dakin da nablah take .
+

Jingine take akan makeken  gadonsa  yayinda Wani irin zazzafan  zazzabi me zafi da tsuma gangar jiki , yasamu nasarar cafketa  .

sakamakon ruwan saman da ake kwana da yini ana shekawa a garin Lagos wanda ya hade mata da yanayin gurin tare da  sanyi gidan glass.
  ” cikin rawar jiki ta Kai hannuta ta dan janyo tautausar  blanket dinsa dake nade a gefe daya   me cike dadadden   kamshi turarensa    Wanda yacika mata hanci takoina Yayi Kane Kane acikin  zuciyarta.
ta lullube sansar  jikinta dashi .
wani  irin numfashin take fitarwa ahankali me gyaraye da zafi zafi zazzabi .
.
” yayinda, ta cikin blanket din ta  kudindine jikinta guri daya sosai take rawar sanyi  hakoranta har karkarwa suke  da junansu, har zuwa  sanda deeni yashigo dakin ya tadda  ita ‘cikin wannan halin.

Kai tsaye gurinta ya nufa da sauri  ya haye gadon   hade da zamo da  blancket din data rufa jikinta  dash.

Yayi shr  tare da    tsura mata rikitattun idanunshi kawai  yana kallon yanayin datake ciki .
da kyar tasamu  tasanya hannuta ta  fexgo bargon dayake rike dashi   ta sake maidashi jikinta tana cigaba  rawar sanyi  .
Kana ta sunsukayar da kanta.
  ‘cikin sarkewar muryarya tace masa Ina wuni… batare da ya amsa ba Yacigaba da kallonta kawai .dan ba gaisuwarta yafi bukata ba …
ganin yanayinta yasa shi   
cewa.

  baki da lfy ne ?

Shr tayi masa itama  taki ce masa  komai tamkar yadda Yayi mata  sannan taki dago idanunta .

ya motso sosai kusa daita har yana jin hucin zafin zazzabi jikinta,  gabadaya tana jin yadda  gigice ya  rude ajikinta Amman taki dago idanunta ta dubi yanayinsa ..

yace talk to me now please  what’s wrong with you ?
Wasu zafafan hawaye suka cicciko idanuta kawai ta tsinci kanta da gyada masa kanta. Alamun bada da lfy ..
,take yaji zuciyarsa tayi  wani irin  matsanancin bugawa da karfe har yasamu kanshi da dafe  tsaitin zuciyarsa da hannuwanshi duka yana cigaba da kallonta  .
Yayinda gefe daya km ya   daura alhakin ciwon nata  akanshi .
Domin da baije  ya   bata  sama da awanni yana  hira  da zeenat dinsa  ba.
, may be  da yanzu bbu wani abinda zai sameta .

runtse rikitattun  idanunshi Yayi sosai yana jin zafi sosai har ‘cikin zuciyarsa , tare saukowa Daga kan gadon batare da ya sake  ce mata komai ba .

” jikinsa a sanyaye ya fitce daga dakin zuciyarsa cike da tsananin tausanyinta Wanda yanzu ya zamemsa jiki .

Fitar shi da kmr minti shabiyar ya sake shigowa dakin   hannushi rike da Whit  lailon da ruwan roba. +

,   ya sake hawowa  kan bed din ya   km yaye bargon  Wanda zuwa lokacin tuni ta kwanta ya tada ita zaune km still jikinta  rawar sanyi yake .

ya ballo magani da ruwa .

” yayi mata alamun ta bude bakinta Amman taki sai miko masa tafin hannunta datayi .
yasaka mata  maganin tare da jan yantsun hannuta sai  dataji wani  iri ajikinta   sannan  ta saka maganin abakinta Tasha ruwa. 
tana kokari koma ta kwanta yayi saurin tarota  jikinshi , muryarta  Na rawa  tace please…kabarni  kar ka  takura min dan Allah  ..

ki dan tsaya man maganin ya dan  narke so that sai ki kwanta.

tashiga girgirza masa kanta tana  kuka da son kwatar  kanta Daga gareshi .
yasa yadda zatayi dashi ne .
yasa  dole ta hakura ta kwanta lamo ajikinshi  badan taso ba sai dan yafi karfinta.
gashi ita km bata da wani kuzari ajikinta ..

Kusan minti goma tana rungume ajikinshi ya janyo wayarsa yayi dealing number Dr saira tare da saka wayar a handsfree .

Byn dr ta dauka  yasoma  sanar  mata da rashin lfyr nablah da maganin dayabata Amman   har yanzu zazzabi bai sauka ba .

Ga    rawar sanyi da jikinta  keyi sosai har lokacin .

Dr saira tace the nest thing  kawai da tana da miji ne .

Sai  nace worming din jikin mijinta zai iya taimaka mata ta dawo daidai Amman tunda bbu kana iya kawota ayi mata injection   .
deeni yayi shr yana sauraron Dr .
kafin daga karshe   yace alright  tare da hanging din Kiran Yacigaba da kallonta .

Runtse shanyayyun idanunta  tayi kawai domin taji duk abinda doctor din tace .

Ta dinga  jin bbu dadi a ranta domin kuwa duk sanda zasu kasance tare tana jin aranta suna aikata zunubi ne.
Me girma gaske  tunda tasan ita din ba zaman matarsa take ba sannan ba muharramasa bace . Amman bbu yadda ta iya da rayuwarta akan deeni .
  ko ta nuna masa bata ra’ayin yataba mata jiki ba saurarinta yake ba abu guda dayafi kwantar mata da hankalinta shine  yadda baya saduwa daita .

Ahankali ya maidaita ya kwanta tare da  lullubeta duka ilahirin jikinta  sosai  kana ya  Mike tsaye  ya bar dakin .

Kusan awa daya tsakani  ya km dawo wa dakin.

  ”  Babu komai  sanye ajikinsa sai  Short niker iya cinyarsa da gashin jikinshi dake kwance  luwai sai sheki suke .
  wanda zuwa wannan lokacin tuni nablah ta dade  acikin duniyar gajimare .

.’cikin bacci kawai taji ana manne mata ajiki da   shafa wasu wurare a sansar jikinta  kmr nonuwanta da kunneta zuwa wuya da yake aikin gogawa gashin fuskarshi .

ahankali tasoma bude shanyayyun  idanunta har ta budesu duka cike da mayen bacci .

Deeni  tagani  manne da jikinta yana wasa da albarkatun kirjinta da iyakacin karfinsa tamkar wani maye .

Ciki wani irin mutuwar jiki  tasoma son raba jikinta dashi ,yasa hannushi duka  ya fexgo ‘cikin jikinshi sosai ya matseta gam tare da kai bakinsa ‘cikin kunneta .

ki natsu man bbu abinda zan miki fa . +

Yacigaba da mgn  ai kin dai ji abinda doctor tace  kina bukatar taimako some one like me ?

Tasoma girgirza masa kanta, alamun a’a .

Ya dakata da abinda yake mata  tare da kunna dum light din daki ya tsurawa  beauty face dinta idanu , kana yace kin taba ganin nazarta iya abubuwan danake miki ?

Ta girgirza masa kai batare da tace komai  ba .
to ki Bari Na taimaka miki kmr yadda Dr tace . Sbd jikinki ya dawo normal .

Muryarta  a sarke tace A’a ni gsky bana son kusancinmu tare  guri daya ,wlh domin yin hk ya haramta a tsakaninmu ..

Ya dage mata girasa daya yana cigaba da kallon ‘cikin  kwayar idanunta sannan yace is Ok ki Bari nataimaka miki yau kawai  so that , today  will be the last day da zan km rabar jikinki .

,yana karasa fadar hkn ya sake  janyota ‘cikin jikinsa sosai har tana jin dumin jikinsa naratsa kowane shashi Na gangar jikinta.
tare da   zarcewa   da aika mata da wasu zafafan  salon wasannisa Wanda ke  sakata manta ko ita din  wacece sannan km da Wanda suke tare .

ahankali ya rabata duk wasu  kayan dake sanye ajikinta shima ya zame short niker dinsa..

Suka  saura Daga  zigidir haihuwar iyayensu . Be tsaya westing time ba 
ya  daura hannuwanshi duka yazagaye nonuwanta dasu yana murza kan nipply dinta ahankali ahankali ta yadda zai mantar daita ki da ranshin son abinda yake mata.

  sosai yake murzata da murza kan nipply dinta yana lumlumshe mata  idanuwa . 

  “ahankali ya zira harshensa ciki kunneta yasoma soucking din ‘cikin kunneta sosai  tare da cigaba da murza kan nipply dinta.
Take taji gabadaya duk wata kafar gashi dake jikinta sun Mike tsaye ….
  ‘cikin jin wani  irin yanayi ta manne mishi ajiki , tasoma aika masa da martani ‘cikin irin abinda  dayake mata .
tasoma murza kan nashi nipply din da  shafa gashin dake kwance saman fadadden kirjinsa.
  ,wani irin shock deeni  yaji yana yimasa yawo sansar  ajiki  may tattare da shaukin dadi .
Komai Yayi masa ruf da dugu .
abinda bai taba faruwa ba kennan atsakaninsu romancing din jikinshi  a zahirance km  idanunta biyu .
“,hkn yasa gabadaya yanayinsa ya sake sauyawa , ya rude ya susuce yafita haiyacinsa gabadaya  tare da sake damko nonuwanta sosai yana murzawa ,a halin dayake jin kanshi da badan kada ya rusawa kanshi shiri ba.
Da  Yayi me gabadaya kawai  domin yasan ko yace zai zarta hkn ma bazata hanashi ba a yadda yaga halin data afka ,kwana Yayi yana murzata batare da Yayi wani abu daita ba. Km a hakan shi yasamu bayan bukatarsa atare daita batare datasani ba .

Firgigib zeenat ta farka Daga mafarkinta wai Ga mijinta can tare da wata suna saduwa da junansu  tamkar  wasu ma,aurata  ,Wanda har ta farka Allah Bai nuna mata fuskar matar ba .

ta Kai idanuta ta dubi Inda ummi ke zaune tana lazami ta fashe da wani irin matsanancin kuka zuciyarta Na bugawa da sauri da sauri ,kardai yakasa hakuri da kanshi ya fada ‘cikin duniyar neman mata ,hankalinta Yayi mugun tashi .
Ita kan kanta ummi Gani yadda zeenat ta farka a frigice yasa tayi saurin Kai karshen  laziminta  ta Mike zuwa gareta tana tmbyrta .
Nan ta km fashewa da wani kukanta takasa fadawa ummi komai game da mafarkinta ummi tayi shr tana nazarunta kafin tace mata mafarki kika yi ne mamana ? +

Zeenat ta Daga mata kanta Ok kiyi addu’a ki kwanta mafarkin alkhari daga Allah ne yayinda mafarkin sharri km daga sheidan ne  ta bude baki muryata cike da kuka tace ummi Ni Nigeria nake son komawa wlh Ina ji ajikinna   wani abu mummuna nashi rin faruwa dani takarasa mgnr tana sakin wani kuka .

Ummi Ya isa kuka bbu wani mummunar abinda zai same ki sai alkhari kinji mamana ki natsu sosai may be kin kwanta batare da kinyi addu’a ba ,km Yawancin mafarki ba gaskiya bane nan dai ummi tayi ta rarrashita har tasamu ta natsu ,tare suka koma bacci Wanda baccin zeenat yazama rabi da rabi ,dan da zaran ta rufe idanunta matar take Gani rungume ajikin mijinta …..

Washegari da safe

Koda Nablah ta farka bata Ga deeni kusa daita ba kmr yadda tayi bacci tabarshi manne a  jikinta ba .

Wanka tayi jikinta bbu kwari ,tasaka  wasu hadadun English wear’s mai igiya  abaya .

tunda Daga   kasanta  har  sama .

yayinda gaban rigar yake cure guri daya  Wanda ya fidda asalin kirjinta ta dauko bomshort dinta tasaka Wanda ya zame mata jiki koda kuwa kayanmu Na hausa fulani zata saka sai tasakashi ..

Ta gyara sumar kanta dake baje tare da shafa masa oil tasaka babban rebom ta tufke gashinta a tsakiya ta gabanta km ta dibi wani gashin ta murdashi sosai tayi tustin, kana ta sake shi.

ta dauki turarikansa masu dadin kamshi ta fashe ilahirin jikinta dashi .

tasaka jumbulelen hijab din Wanda ya rufeta har tsinyar kafafunta kana ta ziro hannuwata waje  .

Ahankali ta sauko parlour gidan  bata Ga deeni tayi shr tana tunanin inda yaje hk . Ta daga kafafunta ,

Takarasa ta kuna TV ta kamo tashar suna TV Inda ake gabatar da karatun alqur’ani mai girma, tun daga fatiha zuwa Nas  .
A hankali  tasoma bin karatun tare da shigewa ‘cikin  kitchen.

tunanin abinda zata daura tashigayi ga dai komai nan Na amfani a kitchen din, Amman bbu abin sarrafa Na abinci .

hankali zuciyarta ta yanke mata  hukun da tsayuwar datake ko ruwan tea ta daura .

STORY CONTINUES BELOW

Jona ruwan zafi tayi taja ta tsaya tana karewa kitchen kallo duk da ba wannan bane  karonta Na farko data  taba shigowa ba.

Amman duk sanda zata shigo sai taji ya burgeta har tayiwa kanta sha’awarsa.

dowawarsa kennan Daga dan fitar da Yayi domin samo mata abinda zataci hannushi duka rike da ledodi ya ajiye a dining tare da nufar dakin dayabarta kwance  Amman bata nan .

ya dan zauna Jim zaman jiranta, wa tunaninsa ko tashiga bathroom ne .
nan ma yaji shr bbu alamun hk ya km mikewa ya  dawo parlour bai ganta ba .
Kamshin turensa datayi amfani dashi ne ya sanar masa da Inda take .

Itama datake tsaye ‘cikin kitchen din taji gabanta ya fadi xuciyarta tasoma rawa sakamakon jin takunsa Ahankali  zuwa Inda take ta fara tattara duk wata natsuwarta guri  daya ta sanyawa jikinta. bata son abinda zai yi sanadiyar haduwarsu guri daya ko hada idanunsu sbd abinda ya faru atsakaninsu daren jiya tasoma tuno yadda ya dinga juyata akan bed yana aikin romancing dinta tuno hkn km yasa komai Na jikinta ya sauya tasoma jin wani irin reaction atare daita from no where bata ankara ba taji sautin muryarsa ‘cikin dodon kunneta.

me zakiyi ?

Keda baki da lfy muryasa ta katsemata tunaninta shr tayi batare da tace masa komai ba sai shanyayyun idanunta data zuba masa tana kallonsa.

ki fito Ga breakfast can Na kawo miki Karki daura komai asalima bana bukatar naga kin km shigowa  kitchen din da sunan  dora wani abu . +

Bazan tayi masa tare da dauke idanunta akanshi tacigaba da abinda take yi shima ya juya ya koma parlour kusan minti biyar yana jiran fitowarta bata fito ba ya sake biyota kitchen din .

,yayinda hkn Yayi daidai ta dauko kettle   ruwan zafi Wanda ta jona ruwan tea aciki ta juye ‘cikin glass  Flak’s din ta dauko zata rufe taganshi tsaye agabanta  Wanda ganin yanayinsa  Yayi sanadiyar da xuciyarta ta harba da sauri tashiga baguwa.

,zuciyarta km  tashiga rawa rawa Daga bugawar datake sbd  ganin irin kallon dayake binta dashi mesaka mara jin mgn shiga hankalinsa .

Ke….. banson iskanci da taurin kai fa kodan kinga Ina lallabaki sbd ‘cikin dake  jikinki shine iskancinki yake son girmama.

ko Ni ne mutumin da Yayi miki ciki ?

ya jeho mata wannan tmbyr da muryarsa datake a tsarke  .

Tayi saurin girgirza masa kanta .

To me nagaya miki ?

, Zuciyarta cike da matsanancin tsoronsa  yayinda  muryarta cike da  rauni  tace. Kace  nabar aikin .

Ok  Ban isa bane shiyasa kika cigaba dayi  ?

Nan din ma  girgirza masa kanta tayi .

,
To wlh  kishiga hankaliki dani tun ban canza ra’ayina ba,
na fasa yin taimakon ba .

Yana gama fadar hk bai tsaya batawa kanshi lokaci ba , yajanyo hannuta da niyar fito daita Daga kitchen din  gabadaya ta zube masa ajiki sukayi kasa luuuuuuuu … lumshe rikitattun idanunsa Yayi sosai  yana shakar kamshin turarensa Wanda ke  gauraye da kamshin jikinta.

sai ma yaji cent  din kamshi turaren  ya fita daban ya sauya ajikinta  . 1

Kokarin son kwace jikinta anashi tayi Amman sai taji yasa hannuwanshi duka yazagaye kugunta dashi yakara mannota da jikinshi  yana sake lumshe rikitattun idanunsa.

tare da sakin wata naunauyen ajiyar zuciya yasoma yawo da hannushi ajikinta muryarsa a kasalance yace kitchen din ma sai

kin shigo da hijab ?

Yacigaba ki dinga hutawa kanki da sanyashi hk man , domin duk da saka shin din da kike bashi ya hanaki yin ciki ba ..

ranta Yayi mugun  bace da jin abinda yace mata  taja tsaki .

..tana me turo masa dan karamin  tsukaken bakinta tare da zabga masa wata uwar harara .

Shima yana gama fadar mgnrsa yazarce dasoma kokarin  cire mata hijab din jikinta gabadaya  ,ta kwakumi hijab din tana saki kara sbd kayan dake sanye ajikinta, tare da cewa yanzu Ina ruwanka

da hijab dina sbd Allah ?

Kabarmin abunda dan Allah  ,cikin jikina km da kake mgn  kasani ba’a yawon banza nasamu ba dazaka zo kana wani  cewa duk wani saka hijabin danake bai hanani samun ciki ba, takarasa fadar hkn tana sake  yunkuwa domin raba kanta dashi .dan tasoma tsanar maita da naci irin tashi kullun burinsa ya rabi jikinta .

, uhmmmm ..Na fiki sanin ba’a yawon banza kika samoshi ba yakarasa mgnr yana zarcewa da cire mata hijab din dake lullube da jikinta wani irin shock   yaji alokaci guda  abu biyu suka shiga  yawo acikin brain dinsa, tare da circulating kaiwa kowani shashi Na  sansar jikinshi farmaki ,jin dirin dukiyar fulaninta da km  yanayin shigar jikinta.
Wanda shine ya  tsiyo mata kayan.
take ya hadiye wani miyo daya tokare masa makoshinsa ya tsura mata rikitattun idanushi yana kallonta ba yau yasoma ganinta ‘cikin irin  wannan shigar ba sakamakon duka kayayyakin datake sakawa shine ya tsiyo mata sannan ya dauke doguwar rigar datazo dashi ya boye kawai dan yafi son ganinta hk. Amman km shigarta ta yau tasha bambam da koda yaushe tare dashiga rai da  daukar hankali .

Sannu ahankali 

Yasoma jin yarinyar tana shiga ranshi sosai fiyye da tunanin me karatu ta dinga   bin kowane shashi Na gangar jikinsa. Ta zauna daram acikin memory dinsa .
Take km yashiga yawo da hannuwanshi a sansar jikinta tare da mammatsa mata jikinta tamkar yadda akewa mutun tsusa.
itama lumshe shanyayyun idanunta tayi sannan ta budesu  ta zubesu ‘cikin nashi suna fuskantar junansu. +

muryarta a shagwabe tace wai meyyasa kake son yi min irin  hk  ne ?

Ya dage mata girasa daya alamun shima bai sani ba.

,ta zabga masa  harara tare da   cewa wlh   kasani  sani .. dayake tagane nufin abinda yayi  mata din .
,ya kashe mata idonsa daya yana cigaba da romancing din jikinta Hankalinta yasoma kololuwar gurin tashi takoina ajikinta wani irin feelings take jin  yana mata yawo, gashi tana jin yadda kasanta yasoma jikewa alamun tasoma tsiyaya.
tarasa wani irin mutun take zaune dashi  shi da Sam baya gajiya da romancing din jikinta. wani lokacin idan ta tsinci kanta ‘cikin tunaninsa da tunanin irin  abubuwan dayake mata kawai zata tsinci kasan  tajike  jagab tana tsiyaya. tasoma  tunani ko dai shine mutumin dayayi mata ‘cikin dake  jikinta?

Amman km  idan ta tuna ai shi bai taba kusantarta ba sai wannan tunanin yakau a zuciyarta.

Sam deeni  yakin barinta Yacigaba dayawo da hannushi Daga karshe yazaro Brest dinta daya ya daura bakinsa kan nipply dinta yasoma lasa da harshensa  yana tsotsa tare da lumlumshe rikitattun idanunshi …. 
itama sosai take jin dadin abinda yake mata wani sabon fellings ne yatasomata  yayinda a zuciyarta ke  cike da fargaba yadda yake mata tamkar wata matarsa  ko karuwarsa, shi kwata kwata  baya fargaba ko jin  tsoron taba lafiyar jikinta ,km duk Inda yagama ajikinta tabawa yake Kai tsaye batare da wani shamaki ba ,
Wani lokacin abubuwa sa sukan tsaya mata arai har tadasa ayar tmby akansa ?

Sosai yake tsotsar nonota tare da kokarin ciro dayan da  hannushi daga mazauninsa , batare da yasaki  dayan  brest din nata ba, taji wani irin karfi yazo mata ta turesa gefe ‘cikin rashin sani flask din dake cike da ruwan zafi ya fado masa a kafarsa .

Ya daga karfasa da ruwan zafin ya zube masa yana jin wani radadin  ciwo, gurin maida kafar Ashe kan glas din flasks din ya dauro batare da saninsa ba,   zaro rikitattun idanunsa Yayi waje tare da zuba mata idanunshi kawai yana kallonta batare daya nuna  alamun jin zafe ataredashi ba ,ta Mike da sauri jin faduwar flasks  .

zaro idanuta tayi itama tana kallon  ‘cikin kwayar idanushi ganin ruwan zafin ya wanke masa kafa Ga km kwalba flasks din tashige masa kafa  har guri biyu .

Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun .

ta dinga furta ‘cikin kasalliyar muryata da mugun sauri takaraso gareshi Hankalinta a tashe tana tmbyrsa bai ji ciwo ba ,byn km Ga ciwon tana Gani a zahirance .

Rikitattun idanunshi kawai ya xuba mata yanacigaba da kallonta duk ta rude tarasa yadda zatayi da ranta gurin taimakonsa.

Wanda shi km duk Inda tayi binta yake da idanunshi yana jin tana sake shiga zuciyarsa da rabashi da duk wani abu dayake takama dashi. sautin muryarsa taji .
Kizo ki cire min kwalbar…. ta dago shanyayyun idanunta da suka ciccika da ruwan hawaye ta  zuba ‘cikin nashi idanun  da suke dauke da rikice iri iri najin zafin  raunin ciwo tare da  girgirza masa kanta alamun bazata iya ba.

muryarsa washagwabe  wannan karon yace dan Allah ki taimaka min  kiciremin zafi nake ji sosai . yayinda zuwa lokacin tuni ruwan hawaye dake idanunta sun soma tsintirin tureneniyya zubowa kan kuncinta  tana hawaye jikinta Na kirrrrrrma ta dawo  daidai tsaitin kafarsa ta Kai hannuta kan kwalbar data shigar masa kafa .

Muryasa  a sanyaye yace cire min da sauri please tun nima ban sakar miki kuka ba …tana fezgewa ya runtse idanunshi gam yana cewa washhhhhh washhhhhh ..Allah nah sannun ahankali ta cire masa dayar kwalbar dake kafarsa take jini yashiga ambaliya Ga km ruwan zafin daya zube masa akafa ganin yadda jinin ke zuba ya sake Daga mata hankali.

tashiga kuka sosai tana kallonsa shi kam ko ajikinsa ganin halin yadda ta damu da ciwonsa ya fimasa komai dadi arayuwarsa.

yasan ko bbu komai zuwa wannan lokacin yana da wani muhalli acikin zuciyarta. kallonshi tacigaba dayi tana ku tana kuka duk da dauriyarsa tayi maseefa birgeta Amman har kasan ranta take jin tausayiinsa Na ratsa kowane part Na gangar jikinta da jinin jikinta. +

muryata cike da kuka tace dan Allah kayi hakuri wlh  nasan duk laifi nane.

da ban tureka ba dabaka kone ba da jin ciwo.

kayafe min dan Allah

ka yafe min..

..  ka yaFe min  Allah bansan hk zata faru ba .

Dan tsukaken  bakinta kawai yake kallo yadda lips dinta ke juyawa idan tana mgn .

wani tunani yazo mata take ‘cikin rawar jiki tasoma tofa masa addur kuna akafarshi ,KULNA YA NARU KUNI BARDAN WASALAMUN ALA IBRAHIM ta dinga maimaiwa  agurin ta dauki sama da mintina 30 durkushe tana karanto masa addur a .
yaji dadi Sosai har ‘cikin zuciyarsa  yake jin hkn har ma yaji ya daina jin radadin ciwon kafarsa .
yasa hannusa  janyota tare da dago da fuskarta suna fuskantar junansu idanushi ya kada Yayi jawur jijiyo hannushi suka Mike sukayi rada rada .
ta tuna sanda ta taba ganinsaa ‘cikin irin wannan yanayin lokacin da kb ya furta mata kalmar so .
hkn Na nufin ko yanzu ma ranshi a bace yake ?

Wani irin tsoro ne da frigice ya ziyarci zuciyarta ahankali ta km yunkurin bude bakinta da kyar  gurin sake bashi hkr dan Allah kayi…batakarasa fadan abinda bakinta  Yayi Niyya ba , taji bakinsa kan nata wani irin perfect unexpected kiss yashiga bata lips to lips mouth to mouth cak komai ya tsaya mata duk wani jijiya dake jikinta da naurorin dake sarrafa duk wani motsin jikinta suka tsaya , kwalkwaluwarta ta daina aiki .

bugawar  xuciyarta ya tsaya cak hannuwashi duk ya sanya ya tallabo wuyanta tare da sanya kwaryar idanushi ‘cikin nata .
yana kokarin fahimtar da wasu abubuwa masu wuyar fassarawa.. ahankali yashiga kising din lip’s dinta Daga bisani yazarce zuwa ‘cikin bakinta ya dinga tsotsan harshenta  tamkar wacce za’a kwace masa ita sosai ya tsotseta tass jin numafashinta yana neman tsayawa ne yasa shi sakar mata ‘bakin yana fexgo numfashisa da kyar .
kyakywar mazauni Yayi mata akan cinyarsa yayinda   kowannesu  zuciyarsa ta dulmiya ‘cikin duniyar tunani.
Da sake sake iri iri kokari Yayi gurin tattaro natsuwarsa ya dawo daita  jikinshi  ya zaro wayarsa  daga  aljihun gaban  rigarsa yasoma  dealing number sule direbansa.
  sule Na dauka Yayi gaisuwa bakisa Na rawa  batare da deeni ya amsa masa ba da mamaki nablah ta dinga kallonsa yadda taga ya daure  fuska tamau yasoma mgn ‘cikin  kausarshiyar muryasa ,kaje kataho min da dr saira yanzu yanzu nan..

muryar sule direba Na rawa  rawa ganin deeni Na yana kokari  katse Kiran yace zuwa wani gidan kennan boss ?

A hassale yace zuwa sabon gidana yakarasa fadar hk yana hanging din Kiran tare da cigaba da dubanta yana sauke numfashi kana ya Kai bakinsa tsaitin kunneta yace zaki iya min wani taimako ?

Tayi saurin Daga masa kanta alamun zatayi .

ya sake sausauta muryarsa can kasa sosai ta yadda zai sake kashe mata jiki yace ki taimaka kije kici abincin nasan kina jin yunwa..

Tace uhmmmm wlh  bana jin Yun…shiiiiii bana son mutsu ke dai kije kiyi yadda nace tayi shr kawai Tana wasa da yatsun hannunta batare da tadaga  Daga Inda take ba .

yasan halinta tunda tayi irin wannan shirun nata batashi zatayi ba dan hk ahankali ….

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *