WANI AURE CHAPTER 31

WANI AURE






CHAPTER 31





Gabadayansu suka fita Daga dakin atare.
zuciyar ummi da zeenat cike da matsanancin fargaba da tsoron abinda zai biyo byn wata dayan nan da nablah tabasu.. zeenat so tayiwa ummi mgn akan hukuncin da nablah akan baby’s .
Amman bakinta Yayi mata nauyi .
takasa cewa komai Sai dai ita azuciyarta taso ne ace ambar mata yaran gabadayansu ba wai aro aka basu da gindaye sharadi ..
+

Byn fitarsu nablah tayi kuka har da ciwon kai akan rayuwar data tsinci kanta ciki .

Me zatacewa iyayenta da danginta akan yaran ?

Wa zata ce Yayi mata cikinsu ? Sosai tayi kuka tamkar ranta zai fita ..

Ita dai duk rintsi tana son ya’yanta km duk tsananin wuya tana tare dasu km zata rayu da abunta domin sune duniyarta itace duniyarsu .


da daddare deeni yashigo dakin ta Dan dago shanyayyun idanunta ta dube shi wallahi Sai taga duk ya rame mata Yayi Dan wuya , yaja stood ya zauna yana facing dinta idanunshi akanta tayi saurin yin kasa da kanta . muryarsa a raunane.yace me Dame kike so game da suna ?
ta sake dago shanyayyun idanunta ta dubeshi dasu tana maimaita abinda yace a cikin ranta muryarta a sarke tace ni Ina ruwana da wani suna ?
Nifa babbar sunana kugama abinda zakuyi da yarana Ku dawo min da abina nakama gabana .

Ya kamo hannuta ‘cikin nashi yasoma murzawa yana kallonta agalabaice kana yace Karki damu kanki Ai za a dawo miki dasu .
Amman kafin wannan lokaci Dan girma Allah ki saki ranki sosai kin dinga ci abinci kina basu nono sosai suna Sha . Yakarasa mgnr da duk kinbi kin tada hankalinki sbd yaran nan.
,uhmmmm dole ne naga kmr ana son a farmakeni akansu ne km mgnr bada nono Ai ko bakace ba dole nabasu idan ma banbasu me zanyi dashi?
numfashinsa ya sauke da kyar yana cigaba da kallonta ya km damko dayan   hannuta ‘cikin nashi yana murzawa ahankali ahankali  yana kallonta surar jikinta nablah yakira sunanta ta kalleshi ta  sauke idanunta ‘cikin nashi .take gaban dukkansu ya buga da karfi .
  wai bakya jin komai a game dani ne?
  ya fadi hk muryarsa cike da fargaban abinda zatace .Sai data tsuke tsukaken bakinta  hade da lumshe idanunta sannan tace me kake tunanin zanji a game da kai ?
Wani abu makamancin felling akaina ko shaukin kaunata  ……… Yayi mgnr yana matse hannuta sosai ‘cikin nashi.ta girgiza masa kanta 
uhmmmm Gsky ni bana jin wani abu makamancin hk a game da kai  .
Sai dai idan Kai ne ke jin hk agame dani .
Yayi saurin  lumshe rikitattun idanunshi na 2 second kana ya bude fess yana kallonta tabbas abinda ta fada masa ba gsky bane .
idan dai har shi yana jin wani abu akanta yasan  dole ne itama takasance hk .. +

Ya Mike yakarasa gadon da bbys dinsa ke kwance suna bacci ya sumbacesu daya byn daya Amman ya dade akan bby girl dinsa  yana kallonta yana jin kaunar yarinya Na sake huda zuciyarsa  komai nata irinn  Na nablah ne sak.
bbu abinda ta dauko nashi Sai hasken fata koda ya dawo gurin nablah har tayi shirin bacci .
ta Dan dube shi tace kazo ka wuce bacci nake ji zan kulle kofa uhmmmm  babudamuwa kina iya kullewa kawai  Dan nima anan zan kwanta .

Bangane anan zaka kwana ba ? Tayi masa tmbyr a Dan hassale .
Bai ce daita komai ba ya nema guri can karshen gado ya kwanta .
Yana runtse idanushi .
tazo inda yake kwance ta tsaya akanshi .. please kazo ka bar dakin nan .
Nifa wlh  bana son kebencewana da kai alhalin Kai ba muharramina bane.
fizgota taji yayi ahankali bisa kirjinsa ya rungume tsam yana sakin numafashi .
kiyi baccinki anan  bbu abinda zan miki .
Muryarta a matukar tsorace tace gsky ni  a’a .
ada can baya banyi komai dake ba Sai yanzu ..kina jego 
Ta bude baki kennan zata sake yin mgn ya hade bakinsu guri daya yana girgiza mata kanshi da lumshe rikitattun idanunshi masu kashe mata sansar jikinta.
Dolenta tayi shr ta lafe a fadadden kirjinshi tana fidda numfashi sama sama .Asuba ta gari tsumammu masoya ..

Ana sauran kwana biyu suna nablah zaune a gefen godo  jikinta sanye ‘cikin wata hadaddeyar doguwar rigar shadda  har kasa  wacce ummi takawo mata.
rigar shadda tayi matsefafe kyau ajikinta km dagani zatayi    tsada  Tasha aikin stone work sosai rigar tayi mata kyau ta karbi  sihirtaccen surar jikinta me daukar hankali  .
tayi kyau sosai  tayi fresh Sai sheki take xubawa irin Na me  jego  .
Koina ya cicciko ajikinta most especially  brest dinta da suka sake wani irin cikowa bam dasu  sukayi mata hakeke akirjinta tamkar zasu yaga rigar dake sanye  jikinta .
Sai kamshi turaren me sanyi dadi  take takoina kasancewarta me tsanani tsafta da son kamshi  .
deeni yashigo dakin bakinsa dauke da sallama ya ajiye wasu manya manya lailon  .
ya  zauna kusa daita sosai tare da cewa washhhhhh yana kallon fuskarta.
ta  juyo  ahankali saitin inda yake zaune  idanunsu suka sarke ‘cikin juna ya kashe  mata idonsa daya yana kallon ‘cikin kwayar idanunta da surar jikinta wani irin shock  jikinsa Yayi. Kullun yaga ganta kara kyau take masa da sake shiga zuciyarsa .

take zuciyarsa tashiga harbawa da sauri  akanta .
   muryarsa a raunane yace ga kaya nan ki bude ki  duba wanda Bai me ki ba Sai a canxo.
lumshe shanyayyun idanunta tayi batare da tace masa komai ba .
tasoma   bubbude lailon din jikinta a sanyaye.
Nablah Na budewa taga wasu  kwali guda uku manya Sai Dan karamin kwali guda daya ta dago shanyayyun idanunta ta kalli deeni suka hada ido ya jinjina mata Kai alamun taciga da budewa kawai taga abinda yake cikinsu 
Dan har wani kamshin kwalayen keyi da lailon din gabadayan  .

Manyan kwalayen tasoma budewa takarmane hadaddun aciki.
kusan kala biyar ajere aciki .
ta sake dago shanyayyun idanunta ta  dubesa ya sake kashe mata idonsa daya.
Domin daman  idanushi nakanta ne.
jikinta a matukar sanyaye taciga ta ajiye wannan kwalin ta bude  wani  vasassce flat shoes different types tagani Suma guda biyar masu shegen kyau da tsada da daukar hankalin   batace komai ba ta km bude dayar kwalin kayan jewairis ne dangin kayan wuya kowane  sarka sait da dankune da agogo da  bangus da abin hannu Na axurfa  sai sheki suke da daukar ido  anyi musu ado da Stones farare yayinda kowanne  jikin abin hannu an rubuta   
N N da manya harafi kana Gani  azahirance .. sororo tayi kawai tana kallonsa da shanyayyun idanunta jikinsa cike da shaukin kaunarta ya sake motsawa sosai har suna jin numfashin junansu da bugun zuciyoyinsu.ya karba abin hannu ya zira mata yana murmushin gefen baki wanda Bai hade da fuskarsa gabadayan ba .yace ya kikagani ,sunyi kyau ko ?
Ta lumshe idanunta batare  da tace kala ba .

Ki Bari byn suna zan kanki saudiya ki zabi design din da kikeso ayi miki Na zinari ..

Ita dai nablah har lokacin kallonsa kawai take da mamaki tamkar a mafarki wai ita yau  deeni yakewa abubuwa kmr matarsa ta suna km yake bata kulawa ta musamman ita fa tasoma jin tsoron lamarinsa gsky   .
Ahankali Ya soma shafa saman hannuta yana lumlumshe rikitattun idanunshi ya sake cewa ya kikagani ko kayan basu miki bane ?
Girgiza kanta kawai tayi tare da cewa Na gode Allah Ya saka da alkhari Allah yakara Budi .
km sunyi matukar yin kyau sosai ..

Murmushin ya sakar mata deeni.
fari tas yake jin zuciyarsa Sai wani murmushin  farinciki yake jin yana mamaye ilahirin jikinshi .
Wannan  shine karo Na farko da Yayi mata alkhari irin hk arayuwarsa  km taji dadi  ta yaba  har tayi masa godiya da addu’a .

Ga kanshi ya bude Dan Karami kwalin ya ciro wata dankareriyar  waya Samsung  ya hada da layi da komai yabata murna ya rufeta sosai jikinta a mace  tasa hannuta ta karba tana sake yi masa godiya  . girgiza mata Kai Yayi alamun bayaso .
  yadda ta nuna  taji dadinta sosai aranta  .
Dan hk dole shima yaji dadi ya Mike ahankali  ya fita Daga dakin yanata fara’a da murna itama binsa tayi da ido tana yatsina fusaka har ya fice ya rufo mata kofar ..

ta sake dudduba kayan sosai  tana yatsina fusaka tana jinjinasu a ranta tace aikin banza kawai dama kasani baka wahalar da kanka ba idan kayi da wata manufane ma .
burinku ba zai taba cika ba akaina da yarana ba .
duk ‘cikin kyautar bbu abinda ya birgeta km ya dauki hankalinta  kmr abun hannu hk ta dauki lokaci  tayita kallonsa tana shafawa tana lumshe ido .Ranar suna deeni ya kashe wasu irin mahaukatan kudi tamkar a kasa yake  hakosu  zeenat da ummi kallonsa kawai suke.
akwati  day day har biyar yayiwa kowane Daga cikinsu Daga nablah har ummi da zeenat tsayawa ma fadar abinda yake ‘cikin akwatin nan bata lokaci ne .
Ga key din mota da daya bawa nablah  kira 4mart Yar me shegen kyaun tsiya sabon sanfiri .
ga kujerar hajji da umara ita da iyayenta sannan Ga takardun gidan shi Na glass yace yabata halak malak ko byn ranshin sannan ko bata tare dashi Na gaya ummi  ta km ta amince da hkn sanda yagama zayye ne mata komai.
hakan yasata jin wani irin mugu mugun  tausayinsa domin tasan duk yanayi wannan abun ne Dan ta hakura tabar masa ya’ya ta .
ita km Wlh duniya da abinda ke cikinsa zai bata bazata kyautar masa  da yayanta ba .

Ta fada jikinshi sbd murna abinda Yayi mata ta rasa wace irin godiya zatayi masa .
hannunshi duka Yasa yabata kwakkywar runguma  ajikinshi tare da lumshe rikitattun idanunshi.
Sbd shaukinta dayaji ya tsargamasa sakamakon jinta ajikinsa  .
sai aikin cusa kanshi    atsakankanin kirjinta yake  xuwa wunyata  yana shakar daddaden kamshin turaren jikinta dake karawa zuciyarsa shaukinta bbu abinda deeni yake banda sauke naunauyen ajiyar zuciya da hadiye miyo kasa cewa komai Yayi sai aikin shinshinata da yake yana bata hot kiss a duk inda bakinsa yaci karo dashi ajikinta rungumeta yayi tsam tsam ajikinshi yana sake sakin ajiyar zuciya tamkar wanda yake jin tsoro kar akwace masa ita.
, ahankali Ya Kai hannunshi sama ‘sumar kanta   yasoma shafawa xuwa bayanta  ita kuwa nablah da gabadaya a sukwane take  sbd jin dadin abinda Yayi mata da tausayinsa  tayi lufffff acikin fadadden kirjinshi me cike da yalwar gashi tare da sa  hannuwanta dukka ta zagaye bayansa  tana shashafa wuyansa ‘cikin salon son zautar dashi gabadaya wani bakon al’amari take ji a game dashi wanda sai yanzu takara tabbatarwa da xuciyarta da abinda ke faruwa daita wato matsanancin soyyayar deeni tayi nasarar cafkar ruhinta.
take km tausayin kanta ya rufeta sanadiyar tuno wanene shi deeni a karon kanshi .
da km matsayin matarsa wani irin azababen wutar kaunarshi ke taso mata bataki ace matsayin miji da mata suke ba.yayinda wasu warare daban daban ajikinta ke sake budewa ajikinta suna bawa deeni muhali Na musamman yadda taji yaki sausautawa sai aikin shinshinata yaje yana sakin numafashi me gyaraye da zafi zafi me kara  raunana  zuciyarta  akan shi.
idanunta suka cicciko da ruwan hawaye Amman ta maidasu sbd rashin sanin fassararsa garesa..

Muryarta a raunane takira sunanshi Bai amsa ba saima sake susucewa dayayi ajikinta ganin bashida niyar amsawa Yasa tasoma raba jikinta dana shi  . muryarta a raunane tamkar zata fashe da kuka tace duk wannan hidimar wa ni Kadai deeni ?
Ya Daga mata Kai .
Deeni sunyi yawa wlh sun min yawa hawaye suka shiga bin kuncinta .

basuyi  yawa ba nablah ki zarta hk a gurin zan iya karar da duk abinda Na mallaka akanki ..
Kin bani farinciki mara misaltuwa a rayuwa ki daina kukan nan yau ranar farinciki ce please yashiga goge mata hawayen .

dangi sunyi hidima da bby .
sosai aka sha shagalin suna.
yara sukaci sunan ummi da mahaifin deeni da sunan deeni karan kanshi.
  kowa ya wadatu da kayan suna domin rabon get fast aka dinga bayawar .
mutane kuwa kmr  turosu  ake takoina ka kalla jama’a ne .
Fanni 
Kawayen zeenat kuwa bbu mgn suncika gidan makil , da fatan baku manta da zeenat da tarin kawaye ba Sai shiga take tana canzawa . shannu goma aka yanka da raguna biyar  . Haka ma kawayen ummi sun zo sosai fuskar kowa ka kalla a gurin murna yake .

Ita kam Nablah tana can dakin  tayi shr  ita kadai tana  tunani abin arzikin da deeni yayi mata a safiyar yau din nan  da irin hidimar dayake mata.

  zeenat tashigo dakin hannuta rike da wata dakakiyyar shada geziner Sai sheki take tana daukar hankalin ta mikawa nablah ungo ki canza zamuyi photo .
nablah bbu mutsu tasa hannuta karba .
riga da zane ne   wayanda suka  sha aiki stone work  ta mike jikinta a matukar sanyaye tasoma cire kayan jikinta tasaka can km  Sai ga ummi da deeni sun shigo har da bby da camera man.
irin kayan dake jikin  zeenat danata ,shi tagani ajikin deeni wato anko kennan Yayi musu zeenat  tayi tayi ta gyarawa nablah fuskata Amman nablah taki.
Ummi  ta miko mata bby boy ta karbi  .
shi km deeni rike da mace zeenat rike da dayan  boy din aka dinga kashe  musu pic .
Sosai akayi musu hotuna wani deeni shi da nablah da baby’s wani da zeenat wani  km  gabadayansu har ummi .Daren ranar sunan byn kowa ya watse ya kama ganansa gida ya saura Sai Yan tsiraru abokan arziki .
deeni  yashigo dakin nablah  yaga har tayi bacci yaje ya tsugunna gaban gadon yaran Yayi musu addu’a sannan ya sumbucesu  yazo kusa daita ya sumbaci  kumatunta ya tsotsi lips dinta ,  ya kashe AC dake aiki acikin dakin ya fita ..Ya nufi dakin zeenat.. 

Byn sati biyu sosai baby’s suka kara girma sakamakon kulawa kallo daya zaka musu kaji sunyi mugun shiga ranka sannan kamaninsu da mahaifinsu yana sake bayyana wani lokaci idan zeenat ta kallesu Sai taji gabanta Na faduwa har tadasa ayar tmby akansu  Amman da zarar tayiwa ummi zance ummi zatace Suma halitar Allah ne km duk yadda Allah  yake son bawansa yakasance hk zaiyi km halita biyu biyu Allah yake yi a duniya  ..da hk ummi  take dauke hankalin zeenat Daga kamanin da yaran sukayi da deeni .km sosai take son yaran take basu kulawa ..Sai dai yaran kiyiwar maseefa garesu indai ba’a gurin mamansu suke ba bbu kwanciyar hankali su dinga kuka kennan har an kaisu gurin uwarsu tukun wanda hakan Na matukar bakanta ran zeenat domin ita so take kafin lokacin da nablah zata bar gidan ta kwace yaran  a hannuta ko ta karfin tsiya ne  ..

Kullun deeni ‘cikin tashi hankali yake akan lamarin yarinyar da shaukin tunanita domin  gabadayansa yagama  tabbatar wa kanshi da  son yarinyar yake bil hali da gsky bbu karya juyi kawai yake akan makeken gadonsa yana tunani ta yadda zai furta wannan tsadaddiyar kalma .
Ahankali zuciyarsa ta bashi shawarar ya sanar mata kawai a wuce gurin take zuciyarsa tayi Na’am da wannan shawara ..

Washegari Ahankali nablah ta fito Daga dakin tasoma  saukowa Daga kan step jinkinta rufe da wani Dan Karami ‘bakin mayafin shiform.daidai ta kusan karasa saukowa  tasoma jiyo  kamshin turaren  deeni a bayan ta Dan juyo ahankali gabanta Na wani irin bugawa .Shi din ne tagani shima yana takowa ahankali ‘cikin takun nan nasa me cike da izza da kasaita byn yaje dakinta Bai ganta ba Sai yaran yagani kawai . 

‘Cikin sanyi muryar nan tasa me matukar kashe jiki  taji yakira sunanta nabeelah tayi ki juoyawa yace  please ki tsaya muyi mgn man..
Abu ne me mahimmanci yakawoni yau gareki .
ko kallonsa batayi ba tacigaba da tafiyarta ballanantana ta nuna alamun taji abinda yace shi km hakan datayi yakara narkar da zuciyarsa akanta sannan yakara jin yarinyar tagama tafiya da imaninsa wani irin sonta ke fizgarsa gareta .Haka kawai ya tsinci kanshi da binta kawai tamkar wani rakumi da akala har xuwa babban parlour’n gidan

sai alokacin ta Dan juyo tana masa wani irin matsanancin kallo sannan fuskarta a tamke tace uhm Ina jinka ..?Abinda tayi yayi matukar mugun bashi mamaki ya km shiga tambayar kanshi da gaske kennan son yarinyar yake ?
Idan yayi laakari al’amarin.
da km    yadda yazamo yanzu agabanta  tamkar wani zautaccen sauna . To yanzu idan Yayi sanya rashin sanar daita abinda yakeji  a game daita taje ta fada son waninsa  da aurenshi akanta fa ? Ya zai ji ?

take km wani gumi yasoma sauko masa yashiga gogewa yana take  km  idanunshi sauya kala sbd matsanancin kishinta dayaji .


Ita kam mamaki da tsoro ne suka rufeta Na abinda ya canza shi farar daya Dan ‘cikin sanyi muryar da bata San tana daita ba tace ya dai deeni ?

Kawar da komai dake ‘cikin zuciyarsa yayi ya kamo hannuta yana murzawa ‘cikin salonsa ya sunkuyar da kanshi kasa yana kallon agogo dake daure da tsintsiyar hannunshi Yama rasa ta Ina yakamata ya fara Bai taba tsintar kanshi da jin nauyi  Dan zai fadawa mace yana sonta ba sai akanta ..
Ita kuwa nablah duk ta qagara taji abinda yake son sanar mata Dan hk ta tsareshi da shanyayyun idanunta tana kallonsa .
gabadaya abinda take ji akanshi Yasa ta manta da inda take burunta Bai wuce taji ya furta sonta yake ba …sun jima a Haka hannusu sakale dana juna kafin ahankali Ya bude bakinsa kmr me rada ko jin tsoron abinda zai fada yace I love you…

‘Cikin wata irin razana daba San ma tayi ba ta galolo shanyayyun idanunta waje tana cigaba da kallonsa da mamaki tace what?
Ganin abinda tayi Yasa yaji zuciyarsa ta tsananta bugawa da sauri da sauri .
tsoronsa daya kada tayi rejecting dinsa halin daya tsinci kanshi akanta .take zuciyarsa tashiga zaginsa hk akayi kawai kazo kace kana sonta kayi shr ba dole ta frigita ba karshenta ma bata taba soyayya ba …

Yayinda ita km  tana sane tayi masa hk Amman lokacin da furta kalmar kadan yarage zuciyarta bata buga ba tsabar rudani domin bata taba kawowa ranta nan kusa zai furta yana sonta ba . A frigice tacigaba da kallonsa tana masa wani irin kallo .

Da sauri Ya gyara tsayuwarsa yana fesa mata murmushinsa yana sake damkar hannuta ‘cikin nasa da kyau muryarsa can kasa kasa yace I mean nablah tun sanda Na fara ganinki naji kinshiga raina km Ina fatan zaki kasance wacece zata zama babbar sirri  Ga rayuwata km wacce zata sake  haifa min ya’ya da zasu zama sanyi idaniyana da fatan zaki min wannan alfarma?
Yakarasa mgnr yana marairaice fuska.

Sosai taji wani irin dadin sanyi ya mamaye zuciyarta da ilahirin jikinta wata irin kunyarsa ta lullubeta tayi kasa da kanta sosai  tana fidda numfashin farinciki batare da tabashi amsa ba ..

Hkn datayi ya bashi tabbacin yasamu shiga agurinta kennan idan dai har  taso shi yasan zata  karbi  aurenshi dake kanta bazai Sha  wuya ba gurin sanar mata da matsayinta gareshi ,Amman  yana son samu tabbacin Daga bakinta Dan hk yace ‘cikin marairaicewa please nablah kice min wani abu mana kiyi shr idan km baki sona ne kada ki damu kanki zan iya samun wata .Da sauri ta dago shanyayyun idanunta ta tsura masa tare da daure fuskarta tamau .
Ya kashe mata idonsa daya yana kallon ‘cikin idanuta wanda itama naShi take kallo . Yan jayota jikinsa ya rungume takasa hanashi sbd 
Yadda   narke mata sosai  har yasoma kashe mata jiki .
Say something to me now nablah … yakarasa fadar hk yana sake kwamemeta Muryarta cike da sanyi    tace zanyi tunani akai  better kiyi tunani sosai akai kodan sbd bbys dinki ko bazaki aureni ba sbd su ? Tasoma mutsu mutsun kwacewa Daga jikinsa 
ya saketa ita km  tayi saurin  karasa  shigewa kitchen sakamakon motsin saukowa dataji  .Ummi ce ke saukowa a hankali daga matattakalar har takarasa sauka parlour’n gabadaya idanunta kan deeni  tana mishi  wani irin kallo mai tattare da tsansar tuhuma tareda tarin tambayoyi,
shikuma Deeni ganin irin kallon da umminsa ke jifansa dashi Yasa   duk sai yaji wata matsananyar  kunya ta kamashi.
sunkuyar da kanshi kawai  yayi   yana Sosa byn keyarsa alamun rashin gaskiya atare dashi domin jikinshi yabashi tunda yaga yadda umminsa tayi.
ba mamaki ta ganshi tare da sanyin idaniyarsa .
Numfasawa ummi dake tsaye a gabansa tayi wace takasa yi masa mgn .
sannan can km  ta jinjina Kanta tace ni zan fita Amman iyakacina cikin estate dina ,Dan tunda akayi haihuwar nan ban leka koina ba . muryasa ‘cikin mayye da shauki kaunar dake tangaliliya dashi yace alright first love.
muje Na kaiki duk inda kike son zuwa.
   da hannuta ta katseshi tana girgiza masa kanta alamun Yayi zamansa takarasa inda take zaton nan nablah tashiga tayi gyaran Murya tana duban bayan Nablah dake kokarin daukar heater ta juyo ahankali tana duban ummi  tare da gaida ita. Dan kwata kwata ranar Sau daya suka hadu ta . +

Ummi ta amsa tana cewa to ni zan Dan fita ki kula da yaran nan  sosai please…. idan kina bukatar wani abu ki sanarwa zeenat sannan yanzu aikin me zakiyi hk ?

Duk abinda kike so Ga larabara nan kisata zatayi oready nasanar mata tun baya kin  daina aikin komai agidan nan.

muryarta a raunane tace ummi bawani aiki bane fa  ruwan zafi ne kawai shima wanda zan hadawa yara abinci ne Ok ta juya tasoma tafiya Sai Na dawo .
adawo lfy ummi Allah tsare .
Ameen batare da ta km juyowa ba .

Ummi nabarin gidan Da sauri deeni ya shiga ‘cikin kitchen din ya tsaya abakin kofa yana kallon bayan Nablah dake tsaye komai nata tsab tsab km gabadayan ta sauya masa tayi wani irin kyau amadadin tayi baki sbd ruwan zafi .
Sai ma haske takara kafafunta da yatsun hannuwanta suyi tas tas dasu abin sha’awa .
sak kana kallonta kaga me dayen jego wani irin abu yaji yana fexgarsa gareta .
yasoma takawa ahankali har  yakaraso  gareta ya sakala hannushi duka ya zagaye kugunta dashi tare da daura habarsa agefen wuya a Dan frigice ta juyo duk da tasan ko aikin waye .
ta inda ya daura habarsa  ta kalla idanunsu suka sarke ‘cikin juna a take zuciyoyinsu ya buga da karfi .
ranta Yayi mugun dagulewa taja wani irin matsanancin tsaki wanda ya taba zuciyarsa Amman ya Dane abinda yaji .
hk kawai nablah ta tsinci kanta da sakin wani irin raunatacce kuka ‘cikin muryarta mara sauti yayinda Shi km ya Sai wani  sake narkewa yake ajikinta yana shinshina wuyanta tare da goga mata gashi habarsa tasoma kokarin raba jikinta danashi tana kara sautin kukanta please deeni kabarni wlh bana kaunar irin abinda kake min.
kwata kwata bbu tsoron Allah acikin zuciyarka kwakumarta Yayi sosai kamshin jikinta da kashin turaren datayi amfani dashi suka nemi fidda Shi ‘cikin hankalinsa har yasa shi jin kafafunshi sun Gaza daukarsa alamun zasu zube ‘cikin wani irin maseefar shaukinta ya tattaro sauran kuzarinsa dayayi saura ya janyota zuwa jikin fridge ya matse gam ajikinsa yana sakin numafashi me gyaraye da huci me zafi.

‘cikin rawar murya me cike da wani irin rauni ya fara mgn .. please kiyi hakuri da duk abinda kike Ga Ina miki nablah ni nasan akan daidai nike ba wai rashin tsoron Allah bane Amman da sannu  wata rana zaki fahimci hk.
nablah tun iya tsawon rayuwata banta aikata zina ko rabar inda ake aikatashi ba domin ubangijina ya tsareni.
duk wani jin dadin rayuwa ko jima’i Ina yin sane tare da halalina Dan hk Dan Allah ki daina zubda hawayenki akan na rabi jikinki.
Ki daina kuka  nima zaki sani kuka domin Na fiki jin radadi wannan kukan naki me cike da zargi da fassara iri iri .
Ya juyo daita ahankali suna fuskantar junansu sosai har suna jin hucin numfashin junansu yasoma goge mata hawayen dake kwance a saman kuncinta.
tsantsar kaunarki kesani aikata miki abinda baki so wanda ni nasan ba haramun nake aikatawa ba.
ta  turo masa dan  karamin  tsukaken bakinta gaba muryarta cike da shagwaba tace ba haramun kake aikatawa ba ibada kake ?
Ya Daga mata kansa alamun eh wasu Hawayen takaicin mgnrsa ne suka zubo mata duk   da kokarinta Na son danewa datake  ware  shanyayyun idanunta tayi  tasoma masa kallon wani  tababe km mara cikakken hankali ganin yanayin irin kallon datake masa Yasa ya Kai hannushi  ya tallabo fuskarta tare da  Kai bakinsa ya manne danata waje daya yashiga  tsotse lips dinta Na sama dana kasa .
yana kallon’cikin kwayar idanunta Daga nan  salon wasannisa suka soma canza salo ya rungumeta tsam ajikinshi bakinsu still manne da juna yana romancing din jikinta tuni suka soma barin duniyar kasa zuwa duniyar sama deeni tamkar wani mayye yaki sakar mata jiki Sai daya tiririn da sautin ruwan zafin data daura  kitchen sannan ya Dan dawo normal ya sausauta rungumar da Yayi mata tana manne ajikinshi yaje ya kashe soket .
ya sake dawo daita jikin fridge suna sauke naunauyen ajiyar zuciya ajere ajere yayinda nablah ta manne masa ajikinshi tana shakar daddaden kashin turaren jikinshi tare da sakin numafashi .
Shi kuwa Sai tsura mata rikitattun idanunshi Yayi yana kallonta yana mai hura mata hucin numfashinsa da iskar bakinsa ta lumshe shanyayyun idanunta muryarta cike da rudani tace please sakarni Na wuce nabar yarana su kadai fa adaki .lokacin yaji wata irin nutsuwa ta ratsa  jikinshi muryasa a Dan kausashe yace me zai cinyesu a dakin  uwar son ya’ya?

Uhmmmm Ai ya’ya abin so ne wlh .
wasu ma suna nema suke  basu samu ba.
take yagane dashi take Yayi murmushin kawai yana kallonta ya sake rungumota sosai ya Kai bakinsa ‘cikin kunneta Ok nima ki aureni Sai ki haifo min nawa kinga shikennan nan naraba kaina da gorinki kullun mara kunya kawai ya ciji kunneta da Dan karfi ta saki kara mara sauti ya sausauta rungumar ta ya rike kafadarta shiiiiii wlh Karki tada min mata daga bacci da wannan sautin naki.

uhmmmm ta  tabe bakinta ai she fa kana jin tsoronta ?
Yes Ina jin tsorota man sbd girmanta ne km Ina son mamata sosai….. mtsssssss taja sarki ka San kana son nata ne yanzu  kazo kace kana sona ?
Ya dage mata girarsa daya alamun eh ta sake jan wani tsakin a ranta km tace aikin banza tare da fizge jikinta ta nufi gurin heater ta janyo Dan Karami flasks tasoma tsiyaya ruwan zafi ciki yakarasa ya tsaya abayanta.
sautin muryarsa taji nablah kina sona kina kishin matata .ki soni kawai domin Shi nafi bukata ki bar kishin matata.
Tsabar haushi da takaicin batasan sanda hannuta ya goce Daga ‘bakin flake din ba  tasoma tsiyaya ruwa a kasa da sauri deeni Yayi baya yana kallonta tsaki taja da kyacci alamun bata ji dadi  da ruwan Bai same Shi ba.
ta rufe flask din ta fice azuciye Daga kitchen din .
murmushin jin dadi  Yayi .
Tare da  bin  bayanta da sauri  tana shiga dakin ta danna key sororo Yayi.
Tare da bin kofar da kallo kafin Daga baya ya juya ahankali yasoma tafiya zuwa dakinsa yana jin farinciki mara misaltuwa a ranshi .

Washe gari Deeni ya shiga dakin Nablah  ya sameta zaune  ita da yaranta, ta sasu agaba tana kallonsu tana murmushi, sukuma  sai wutsel wutsel suke suna tura hannu ‘cikin baki cike da koshin lfy .

hankali kwance yake kallonsu yana jin wani irin  kaunarsu yana bin jini da jikinshi .

ya dade  tsaye jingine da Jikin kofar dakin  yana kallonsu cike da sha’awa da jindadi.daga it har yaranta .
sannan ahankali ya karaso gabanta . 
zama yayi tare da rungumota jikinsa yana jin wani irin shaukin sonta yana ratsashi da bin kowane shashi Na gangar jikinshi yayinda itama a nata bangaren wani irin bugawa zuciyarta takeyi  tana harbawa da sauri.

sun dade a haka batare da kowanensu ya furtawa dan’uwansa uffan ba. dagota yayi sosai  tare da kafeta da rikitattun idanunshi yana mata wani irin kallo mai cike da tsantsar so da kauna.

itama kallonsa take tana jin wasu abubuwa suna fitowa daga ‘cikin  idanunsa yana shiga ‘cikin  nata ido.daga karshe ta kauda kanta gefe  hade da  daure fuska tace “lafiya irin wannan kallon hk ?
nifa banason yawan kallon nan  fa.. tunda mutun yasan yana da matarsa.
yaje ya kalleta man .” Bai kamata ya tsaya yana kallon mace dabatasa ba tafada tana turo masa dan tsukaken bakinta. +

shikam Deeni jiyayi tamkar ya bushe da dariya ganin yadda  kishinsa ke tasiri acikin shanyayyun idanunta  kullun idan ya kalla .
Dan hk yaji  tana  matukar burgeshi ba kadan ba,da yadda take tafiyar danata salon kishin cike da natsuwa. bakinta ya kamo yana tsotsa lips dinta kamar ya samu sweet,
itama bata hanashiba kasancewar tanajin dadin hakan saida ya tsotsa son ranshi sannan ya saketa dan kanshi yace sai nayi maganin wannan rashin kunyar taki.

Juyawa yayi ahankali ya kalli yaransa dake kwance suna cigaba da aikin tura hannusu ‘cikin baki  saida ya sumbacesu gaba daya yana maijin wani irin farinciki a ransa, na samunsu arayuwarsa   kyawawan jarira’ya’yansa abi so da kaunarsa .

Nablah kallonsa take sosai saida yagama da yaran ya sake juyowa gareta  hade da kamo tafin  hannuwanta  duka ‘cikin nashi  yana murzawa cikin nutsuwa muryasa a sanyaye yace “Nabeelah”
saida taji wani irin abu ya tsirga mata tundaga tsakiyar tafin kafafunta zuwa ilahirin jikinta.. kafeshi tayi da idanunta takasa  amsawa bai damu da kin amsawarta ba, yaci gaba da maganarsa “please ki fadamin kema kina sona koda Sau daya ne  km ki tabbatar min da  zaki aureni”?

wani irin sanyi taji yana ratsa zuciyarta da ruhinta . amma a zahirance sai ta daure fuskarta tamau kana  tace “nace maka sai nayi tunani akai so yakamata kabarni nayi tunanin abinda ya dace dani .
Idan  nagama tunani zan sanar dakai” daga haka ta kwace hannunta duka ‘cikin nashi  hade da mikewa tsaye .
  ficewa daga bedroom din  ta barshi zaune .deeni tsayawa yayi sororo tamkar mutun mutumi  yana kofa cike da mamakinta .
bai taba tunani da  zaton akwai ranar da zai furtawa  wata Diya ‘ macen  kalmar so…..
tayi ta yimasa yawo da hankalinsa hakaba.

wani abun takaicin ma kullum sonta kara  nunkuwa yake acikin  zuciyarsa, duk abinda take masa  baya ganin laifinta, hasalima burgeshi take karayi .
dafe daidai saitin zuciyarsa yayi hade da lumshe rikitattun idanunshi   yace “ya Allah ka sausautamin son wannan baiwa taka” ya jingina  bayansa da gado dakin  yana tunani.

Zeenat ce ta shigo ta sameshi a cikin wannan halin.
Sai datayi kissing din baby’s din sannan  a hankali ta karasa gareshi  hade da kwanciya a jikinshi, tana ta zuba masa surutu akan yadda zasu kwace yaran a hannun Nablah .

tana me sake  nanukar jikinshi  sam bata ma kula da yanayin halin dayake ciki ba.
Yayinda  shikuwa wani irin  haushintane ya kamashi baisan lokacin da ya  fincikota  daga jikinsa ba yana mata wani irin kallo .
,

mamakine ya kama Zeenat ganin yadda ya fusata, daga mgn.
take jikinta yasoma rawa ta fashe mishi  da kuka .
Ahankali km jikinsa Yayi sanyi  sai alokacin yaji tausayinta ya kamashi  Rungumeta yayi sosai ajikinshi  yana lallashinta.

a haka Nablah tashigo dakin ta samesu makale da juna suna xuba love zeenat tamkar wata bby dake shirin shigewa jikinsa  wani kololon bakinciki ne ya tokare mata kirji har , bata san lokacin da tasaki tsaki  ba, duk suka dago idanunsu  atare  suna kallonta.
Zeenat mamakin yadda nablah ta zama marar kunya yanzu take.
yarinyar da take shiru shr me cike da tsansar kunya Amman gabadaya yanzu tarasa dalilin dayasa ta sauya.
uhmmmm ta sauke naunauyen ajiyar zuciya ba laifin bane Ai tunda tasan dadin maza dole ta sauya hali.ta fadi hk acikin zuciyata.

shikuwa Deeni murmushin farinciki ya saki domin  yasan kishi takeyi akansa .
amma ya basar hade da dago Zeenat  ya mannata da gefen jikinsa yace muje dakinki bbyna .
har sun soma tafiya ta dawo da sauri ta dauki baby mace da namiji ta mikewa deeni ita km ta dauki daya 
suka fice  Daga dakin suka bar nablah  tsaye da takaicinsu. 
Wunin ranar yaran nacan tare dasu ,suna shan gata da tarairaiya Daga zeenat har deeni shr shr har  yammacin ranar ba’a dawowa nablah da yaran ba .
Ga nonuwanta sun cika bammmmmm da ruwan nono har tsiyaya suke gabadaya hakurinta da kawai cinta akan yaran  yasoma karewa Dan hk ta nufi dakin zeenat inda take jiyo sautin kukan yaranta sama sama .alamun sun soma gajiya.
Tana shiga bata tsaya wata wata ba ta Kai hannuta zata dauki yaran zeenat ta rike tsintsiyar hannuta.
nablah ta dago idanuta tana dubanta . 
muryarta a hassale tamkar zatayi kuka  tace hb aunty kina kallon yadda yaran nan suka wuni tun safe basu ci abincinsu ba … uhmmmm Ai nima nabasu abinci ko kinga alamun yunwa atare dasu ?
Ran nablah in Yayi dubi  ya sake baci tace idan baki Ga alamun hk ba ni nagani km har naji hkn ajikina tana sake kokari daukar Anan zeenat ta Mike Daga zaune datake kusa da yaran ..
sannu uwar  yaya to wlh kibi ahankali domin  naga take taken ki  kina  neman  ki wuce Gona da iri .
nablah cike da mamaki da karfin halin yadda zeenat takeyi tace  zan dauki yayana aunty kema jike ki haifi naki ‘cikin hk deeni dake ‘cikin bathroom din zeenat ya fito daure da towel a kungunshi .
kafin ya karaso inda suke sbd duk yaji abinda suke cewa yaga zeenat ta dauke nablah da wani gigutaccen marin tana nunata da yatsanta don’t ever try ki min gorin haihuwa ya’ya arayuwarki km ko kina so ko baki so yaran nan namu ne.
nablah ma cike da matsanancin fushi ta Daga hannuta zata saukewa zeenat nata marin  deeni daya karasa inda suke ya rike hannu nablah gam yana kallon ‘cikin idanunta .Karki soma taba min lafiyar mata sa’a arki ce ita ?
‘cikin fushi yacigaba da cewa  girman banza zeenat  ta girmeki.
ban son rashin kunya da tsaurin ido fa .
nablah ta fixge hannuta a fusace  tana  jijjiga jikinta muryarta cike kunar rai tace aikin banza kawai mlm  Daga  kai har  matar taka .  Idan kashi abinyi ne kaza tayi man.
Karki sake yarinya kiwa mijina rashin kunya wlh yanzu Na gyara miki zama ehee  
Km wlh ya’yan suna nan. Km yau ana zasuyi week end gara ki kama gabanki tun wuri .
Kuka nablah tasaka musu wlh  Dole ku bani  ya’yana Na kwana tare dasu  ai bamuyi hk daku ba.
to mun canza ra’ayiinmu yau inji cewa zeenat.
S ai da   deeni Yasa baki tukun sannan  zeenat tabari  nablah  ta dauki yaran ta fice Daga dakin tana kuka .
zeenat ta fashe da kuka wai deeni yana fifita Yar aikinta  Dan ta haihu akanta.
tsawa ya buga mata tare da cewa idan anbar miki yaran kina da yadda zakiyi dasu ne ?
Ko kina da nonon basu ?
Ta sake rushewa da kuka Dan Allah mlm kiyiwa mutane shr   Kinsa kina so ya’ya meyyasa baki tsaya kin haifi naki da Allah yabaki ba ?
kuka take sosai wai deeni da nablah sun mata gorin haihuwa .
Dan takaici ma tattare kayansa yayi nason fice Daga dakin. 

Amman kasa   qarasowa Yayi tsakiyar dakin .
sbd yadda jikinsa ya mutu Dan bakaramin yamutsa tunaninsa tayi ba musamman yadda take kuka take kiran sunansa dana nablah ..har ‘cikin ranshi baya kaunar ya bude idanushi yaga tana kuka musamman sbd yadda ta kwallafawa ranta akan  son ya’yan daban nata .
ganin takiyin shr Yasa ya wuce bedroom dinsa yaje ya zauna ‘bakin gadon yana kara tunano Dan tunaninsa Na baya .

A daxu sanda zeenat ta mareta ji Yayi kmr numfashinsa zai fizge ne ya bar jikinsa sbd wani irin radadi da tashin hankali daya tsinci kanshi ciki wani irin zazzafar sonta da tausayinta yaji ya shigeshi alokaci daya.mikewa Yayi ahankali ya canza kaya ya nufi dakin nablah cak ya tsaya akanta sbd baccin daya tarar daita tayi abinta hankalinta kwance ita da yaranta zama Yayi kusa daita ya kura mata idanushi yana kallon beauty dinta da km yadda skin dinta ke sheki Sai dai  Dan ramar  yagaga fuskarta tayi wayarta dake gefe daya tafara haske alamar shigowar kira ahankali ya Kai hannushi ya dauka yana dubawa sunan aunty Salma yagani yana yawo akan screen din wayar.
hk kawai Yayi rejecting tare da blocking dinta yashiga contact dinta Yayi wiping din komai sbd karma tasamu damar kiran wani akawo mata dauki .

Mikewa Yayi ya fice Daga dakin ya nufi compound din gidan ya nufi motarsa yashiga  yabar gidan bashi ya dawo gidan ba Sai dare har Yayi shirin kwanciya Amman ya kasa kwantawa sbd Bai sanya ya’yansa da nablah ‘cikin idanushi ba .
fitowa yayi’cikin kayan bacci wando da riga Whit ya nufi dakin nablah zaune  take itama ‘cikin kayan bacci mara shara shara tana gyaran farcen kafarta tana  ganinsa ta daure fuskarta ya lura har lokacin fushi take dashi Amman ya shareta  ya wuce Kai tsaye  ‘bakin gadon da  bbys dinsa ke kwance ya duba lafiyarsu tare da yi musu addu’a sannan yakaraso ‘bakin gadon inda take tare da zira hannuwansa duka’cikin aljihun wandonsa yace are you Ok ?
Sai da tayi masa wani irin kallon rainin wayo sannan kai tsaye  tace masa yes ….batare da ta saki fuska ba .
Daga akafadarsa Yayi  kawai yace Ok gud night tare da juyawa ahankali ya ficewarsa. 
Wani irin mugun sabon takaici n sa ne yatasomata ganin yadda Yayi tafiyarsa batare da yabata hakuri ko rarrashita akan marin da  matarsa tayi mata da xuba.
tsaki taja a ranta tana musu Allah Ya isa Shi kuwa deeni kasa komawa dakinsa Yayi yasamu kanshi da son zuwa yaga halin da zeenat take ciki rabonshi daita tun yammacin ranar.
cike da natsuwa ya murda handle din kofar ya shiga parlour’n ta bata nan Sai kayan kallon  parlour’n dake kunne  musamman  kararsu da Yayi yawa yakarasa ‘cikin bedroom dinta sakamakon sheshekar kukanta dayake juyowa Daga cikin bedroom .

Zaune take can kasa gefen karshen gado ta cusa kanta a tsakiyar ciyoyinta kuka take sosai kmr ranta zai fita wanda kusan tunda rayuwarta tasoma tabarbare kullun dare duniya sai tayi kukan domin ragewa kanta  kunar da zuciyata keyi akan cutar kanta datayi .

shr Yayi yana kallonta zuciyarsa takasa natsuwa ahankali  yakarasa gurinta .
wani tausayinta ne ya mamye ruhinsa  runtse rikitattun idanunshi Yayi da karfi sbd kukanta Na matukar taba zuciyarsa da  kwalkwaluwarsa musamman yadda abubuwa da suka gabata ke son dawowa ‘cikin memory dinsa ahankali yashiga furta kalmar inna lillahi wa inna ilaihi rajiun domin bayason tuno komai akan abinda tayi masa .
cike natsuwa yakarasa har inda take ya dagota yana kallonnta yana goge mata hawayen dake kwance saman kuncinta sannan ya rungume ta ajikinshi yana shafa bayanta ahankali ahankali muryarsa a sanyaye yace am sorry for hurting you bazan sake ba.
Muryarta cike da  kuka tace deeni da kai aka taru  aka min gori  akan ya’yan da ba naka Amman bbu komai rayuwa ce  nima Allah zai bani nawa domin har kullun  ban fidda ran samu ba  tunda kullun Ina neman gafarar Allah da  rokonsa ..nima Na kura da ya’yanta Allah zai bani nawa shiiiiii yakatseta ta hanyar cewa ya  isa zeenat kibar kukan nan  hk .
Suma tamkar Ya’yanki ne zeenat ko byn raina basu da wata uwar data fiki ‘cikin kuka tashiga  girgiza masa kanta alamun a’a.sosai yayita rararshinta yana bata hakuri Daga karshe ya zance da romancing din jikinta yasoma canza salo zuwa wani fanni na daban. tasoma mutsu mutsun kwacewa kabarni my hrt banaso .
ya kwakwume gam ajikinsa ya nufe bed dinta ta zame jikinta tayi baya tana sakin naunauyen ajiyar zuciya ya tsura mata idanushi sosai  masu sauri karya LOGO dinta Amman yaga kwata kwata  taki saduda fezgota Yayi da karfi tsiya  ‘cikin jikinsa muryarsa a raunane yace bakya son nayi sex dake tace uhmmmm why zeenat ..?
Am not in the mood banida feelings ta fadi hk tana kuka.
Ok Karki damu  bari ni janyo Shi a duk inda yake yashiga romancing dinta ta karfi da yaji  har Yayi narasar rabata da kayan jikinta tamkar wani zautauce mayunwancin zaki cike da zalama ya daura lips dinsa akan nipply dinta ya dinga lasa yana ciccizawa da hakorinsa take jikinta ya dinga sakewa yana macewa kasanta  ya jike tasa duka hannuta ta matse gam ajikinta tana sakin numafashi tare da sake turamasa nonuwanta gabadaya suka rude suka susuce suka fita ‘cikin haiyacinsu bbu abinda suke sai aikin sarrafa juna.
ahankali ‘cikin mutuwar jiki  tasaka hannuta ‘cikin sumar kansa tana cakudawa yayinda Shi km Sai nukurkusanta yake  Daga karshe suka bar duniyar kasa zuwa duniyar sama duk hanyar dayasan zai kwantar mata da hankalinta Yayi .
Ita km duk hanyar da tasan zata gamsar dashi tayi  bbu laifi dan tayi kokari yau fiyye da da.
asuba ta gari zeenat uwar gidan deeni 😂😂😂😂😂😂

haka Deeni ya kasance kullum yana rokon Nablah ta amince da aurensa  amma sai yawo dahankalinsa takeyi duk ya shiga damuwa

a daren watarana ne suna zaune gaba dayansu a dakin Nablah Deeni yana rike da Anan takwarar first love,
yana mata wasa first love kuma ta rike haidar  mai sunan Baban deeni, yayinda Zeenat ta dauki takwaran Deeni wato junior ta kuramasa ido batasan dalilin dayasa in tana kallon yaran zuciyarta take bugawa ba

tace “gaskiya Ummi yarannan suna matukar kama da my hrt kullum kamarsu kara bayyana take”

wani gumi ummi taji ya tsatssafo mata tayi karfin halin  cewa “haba Zeenat ke kullum maganarki kenan shin baki taba ganin mutane masu kama dayaba? wanda kuma basu da alaka da juna. nibanga abun mamakiba dan yarannan sunyi kamannin da deeni ikon Allah ai yawuce haka.
kuma godewa Allah yakamata mu karayi da sukayi kamarsa dan bawanda zai gansu yayi tunanin ba ‘ya’yanku bane”Zeenat tace “hakane km Ummi” shikuwa Deeni tunda suka fara maganar yake kallon Ummi har takai aya sannan yasaki wata boyayyiyar ajiyar zuciya. +

itama Nablah ido ta zuba musu tana sauraro Zeenat kam tayi matukar gamsuwa da jawaban Ummi.yayinda nablah ko ajikinta 

Deeni ne ya mike zai fita Ummi tace “muje Deeni inason magana dakai” bayan sun zauna a bedroom din Ummi tace “me yake damunka deeni  ? 
kwanannan gabadaya Naga  ka canza kmr kana cikin damuwa”

shiru yayi kamar bazai amsaba, sannan yace “Ummi bakomai” murmushi Ummi tayi tace “haba Deeni nasan bazaiwuce ciwon son yarinyar can ba”

dasauri ya dago kai yace “a’a Ummi ba haka bane” shafa kansa tayi tace “nidai abinda nakeso dakai karage yawan damuwa akanta dan Allah kar kajawa kanka wata matsalar kasani atashin hankali ka ? “

gyada kai yayi kawai batare da yace mata komai ba tace “Allah Ya maka albarka” yace “Ameen” ya tashi zai fita ummi tace masa “intayi tsami maji” sakai yayi yafita yana murmushi.


haka deeni yayi ta fama da nablah tana ja masa aji saima suka shiga wasan buya dashi, daga ta ganshi saita nufi gurin ummi ko tashige bandaki har yagaji ya tafi.
abun yana matukar damunsa har ‘yar rama yayi.

wata rana Ummi da Zeenat sun fita unguwa Deeni ya shiga dakin Nablah ya sameta kwance tasa su junior a gaba tana musu wasa.

hayewa kan gadon yayi ya birkitota ta juyo gabansa ya tsuramata rikitattun idanunsa yana kallonta yace “Nabeelah meyasa kikeson azabtar dani ? zuciyata bazata iya jure rashinkiba please ki amincemin”

Cusa fuskarta  tayi ‘cikin kirjinsa tana shakar daddaden kashin turaren hakika itama tana azabtuwa da sonsa yasake cewa “Nabeelah In kuma bakya sona ne ki kalli kwayar idona kifadamin nayi alkawari zan hakura dake”

wani lugude zuciyar Nablah tayi Jin yace zai iya hakura da ita.
karfa agarin jan aji ajin ya tsinke,
dan yanda takejinsa a zuciyarta bazata iya rayuwa bashi ba.

shikansa deeni ya fadi hakan ne dan ya kawo karshen jan ajin da nablah ke masa. Muryarta cike da fargaba ta bude baki  ta fara magana tace “Deeni bawai sonkane banayiba amma ai hausawa sunce kwarya tabi kwarya, ni inagani ban dace dakaiba, takowanne Bangare shin kamanta har cikin shege….

bai barta ta karasaba ya toshe bakinta danashi cikin bacinrai yana huci yace karki sake shegantamin ‘ya’ya dagowa tayi dasauri tana kallonsa.hakan da ya yi ne ya ankarar dashi katobarar da yaso yayi, ya gyara maganarsa dacewa ” ‘ya’ya kinbanisu tun suna ciki kuma daga lokacin nakudurta a raina ba wanda ya isa ya  kirasu da shegu, ciki kuwa harda ke da kikakawosu duniya, karki sake makamanciyar wannan maganar banaso.
+

nablah ta sauke ajiyar zuciya gamida fashewa da kuka tace “hakika Deeni ka cancanci na maka duk wani abu da kake nema saboda irin kyautatawarka gareni, baka taba kyamatata ko abinda yafito daga cikina ba, duk da kasan asalinsu, hakika kai mutumne nagari, mai kyautatawa nagode nagode Amman wlh bazan iya aurenka ba .

STORY CONTINUES BELOW

  dasauri Deeni ya Mike Daga samanta ya zauna tare da  rungumota  jikinshi .
Muryarsa a sarke tasoma rarrashita please nablah kada kiyi min hk nasan kina sona Dan me zaki ki amincewa da soyayyarta ? Meyye aibuna ya zareta Daga jikinsa tare da  tsuramata rikitattun idanunshi please nablah mayye aibuna dabazaki iya aurena ba ? Baka aibuna komai kawai dai aurenka ne bazan iya ba .Bai sake ce mata komai ba ya Mike tsaye yana layi yanar dakin.

Tunda ga wannan lokacin Deeni Bai sake yi mata mgnr soyayyarsa ba kowani aurensa kawai Yacigaba da bawa bbys dinsa  Kulawa ta musamman tareda inganta rayuwarsu acikin kankanin lokaci bbys sukayi wani irin girma Na ban mamaki ..Gasu da shege kiweya da   shiga ran mutane ..baka isa kamusu kallo daya ka dauke idanunka akansu ba ..

Yayinda nablah Ta bude email da kanta  tafara Facebook da whatsapp instagram da sauransu ta sake samu wayewa arayuwarta kallo daya zaka mata kasan tana ‘cikin jin dadi Sai dai ta dan rame kadan sbd tunanin gida datake akai akai .

Haka abubuwa suka cigaba da gudanar a tsakanin  Deeni da nablah da uwar gayya zeenat yayinda kullun kwanan duniya deeni yake kara  jin tamkar ana sake kara masa wutar  soyayyar nablah  .itama bangaren nabla soyayyar deeni din ne  ke cin zuciyarta da ruhinta Amman Sam miskilacinta yaki barin ta bayyana masa abinda ke ranta  .

wata daya Na cika nablah ta tada balling tafiyarta gidansu hankalin gabadaya ahlin gidan ya tashi suka fuskanci matsanancin damuwa  bbu irin hakurin da  ummi bata bata ba akan ta Dan kara musu lokaci Amman Sam  taki yarda da salon yaudararsu.
da kyar deeni ya shawo kanta   byn ya bude mata wuta sannan ta hakura Banda taso ba sai Dan ta kulawa ranta zata gudu da ya’yanta ko tawani hali ne.
ganin yadda tayi deeni yasan bawai ta hakura har ‘cikin ranta bane Sai Dan ba yadda ta iya yasashi kara securities abakin get din estate din da masu tsaro tundaga farkon shigowa engine balogu har zuwa ‘bakin get din planums rows family estate.
nablah ta dinga auna guduwa tare da yaranta Amman takasa fita Dan hk kara kullun Sai tayi kuka rayuwar data tsoma kanta ciki tare da tarin nadama mara iyaka ahankali ta mikewa Allah lamarinta tare da yawonta addu’ar Allah ya daidaita mata rayuwarta ya kawo mata sauki da salama acikin labarinta sosai  tasoma kwantar da hankalinta..Barin ma Yawan kyautatawar da Deeni yake mata .
Ga tarin    soyayyarsa  mai karfi da kullun yake sake    shiga ranta da mamaye dukkanin wani shashi Na gangar jikinta. hakan yasa Nablah ta fasa tafiyar datace zatayi  bayan wata dayan  kamar yadda  tace.

tunda yanzu ita kanta tagama   amincewa ZUCIYARta da gangar jikinta tana mugu mugun kaunar deeni  da son  kasance  tare dashi . gashi yaranta suna matukar  samun kulawa sosai ta kowanne bangare, shiyasa ta sakankance tare da  kwantar da hankalinta .

Zaune deeni ya kurawa CCTV camera dinsa nablah yagani tsaye tana sallah farinciki mara misaltuwa yakamashi jikinshi har yake gurin zooming din camera ita din ce take sallah aiko washegari tun da wuri  ya dawo Daga office yagama shirinsa akanta ..karfe shabiyu daidai Na rana yashiga dakinta ta barauniyar hanyarsa kwance ya isketa baccinta yayi nisa Ga yaranta kwance a gefenta batasamu kwatar dasu akan gadon su ya dauke su daya byn 1 ya kwanta . Yakaraso gareta ya rungume ta ajikinshi yasoma romancing dinta yana cire  rigar jikinta yana lasar jikinta ya shafa bra’s dinta yana lumshe rikitattun idanunshi wani naunauyen ajiyar zuciya ta saki tana shigewa jikinsa Shi km Sai cusa kanshi yake tsakankanin nonuwanta yana shakar kamshin turaren jikinta dake sake zautar dashi Sai lasar lip’s dinta yake   sosai yake ruda mata jiki itama ahankali ta dinga maida mishi martani shinshinata   yake yana sakar mata sumba a wuyanta Yasa hannushi ya katseta gam ajikinsa tamkar tsohon maye cike da shauki suka andataya duniyar ma’aurata sosai yake murzawa yana fidda nishin dadi tarasa me Yasa idan yana cinta yake jin tamkar kada yabari bata isar Shi dadinta me wuyar fassarawa ne kwana suka yi suna abu daya da murza juna Sai wuraren asalatu ya barta ya Mike tare da rungume ta ajikinshi ya maida mata kayan jikinta .

Washegari agaye tashi tana mikar gajiya da salati abakinta tana addu’ar neman tsari Daga sharrin aljan nisa Ga mafarkinta Na jiya wanda ta jima rabonta da yinsa wunin ranar sukusuku tayi Shi cike da jimami da sanyin jiki.


Kwance tashi bbu wuya agurin Allah yara sunata girma abunsu   yanzu har  sunkai wata hudu suna rarrafensu  ko ina ga wayo da Allah Yayi musu abinka Ga ya’yan hutu ajebo idan kagansu bazaka taba cewa ya’yan wata hudu bane sakamakon girma jikin da Allah Yayi musu  Ummi  taso kwarai  yaran su shaku da Zeenat sosai  akan  Nablah  amma  fur yaran  suka ki yarda  saidai  Nablah.. idan zeenat da nablah Na guri daya zaune kwata kwata basa zuwa gurin zeenat suna manne da uwarsu suna jin dumin jikinta koina  tayi acikin gidan suna biye daita ..

Yau takama lahadin karshen wata wanda ahlin muhd bello khaliyal suke gabatar da taron sada zumuncinsu da suke duk wanda ka kalla a estate din daga matasan Yan’matansu da samarina da manya farinciki ne shimfide a saman fuskokinsu sbd murna ganin juna yan’uwa Na nesa dana kusa gabadaya sun tattara acikin babban makeken holl din dake ‘cikin estate hayaniryasu ta kaure’ ..
Deeni dake zaune Kusa da Fk ya Mike tsaye rungume da anan bisa kafadarsa  jikinsa sanye da danye yadin voyal fari kal kal yacewa Fk aboki nifa zan ware Ok badamuwa nima ba dadewa zanyi ba .
Ya  fito Daga ‘cikin Hall din kunnenshi manne da waya yana amsa kira da aka masa yanxu ahankali yake mgn ‘cikin harshen turacin  wanda idan basani kayi ba zaka dauka baya jin hausa.
kmr ance ya juya  idanunshi gefen hagunsa idanunshi suka sauka akan nablah tsaye ita da yakub Dan Dan mama ta abuja take zuciyarsa tayi wani irin razana da kyar ya hadiye abinda yaji ya tsaya masa a makoshinsa.wani irin abu me kama da guba yaji yana ratsa ‘cikin jikinsa hankalinsa Yayi mugu mugun tashi kirjinsa yashiga dukan uku uku a harkuzuke yasoma takowa ahankali’cikin takun nan nashi zuwa  Inda suke tsaye ya sake  kamkame Anan ajikinshi sbd yadda yake jin Kansa kada Yayi sakacin daya salwantar da diyarsa .
nablah naganinsa ta frigice ta daina murmushin datake domin sanin halinsa rikitattun idanunshi ya tsura mata yana kallonta cike da mamaki .
yakub dake tsaye wanda Bai San dalilin deeni Na tsayuwa akansu ba yace yaya deeni kaima ka fi…..deeni ya katseshi ta hanyar ce masa shiiiiii idanushi nakan nablah yana jifanta da wani matsayacin kallo.
take zuciyarta ta motsa ta cunkuse guri daya yayinda hankalinta Yayi mugu mugun tashi tasoma fargaba abinda zai mata.. muryasa cike da matsanancin rudani da tashin hankali mara misaltuwa yace tsayuwar uwar   me kake yi Daita ?
Sannan meyye tsakanika daita ? Ajere deeni ya  jerowa yakub  tmbyr yayinda jikin nablah ya dauki kirma zuciyarta tashiga tsalle da shawagi tamkar zata basa kirjinta.
Banda gumi bbu abinda take shikam yakub gyara tsayuwarsa sosai Yayi tare da xuba hannuwansa duk’cikin aljihun bayn wandonsa kana yace  tsayuwar  fahimtar juna nake daita.
Sannan  km bbu komai a tsakaninmu face wani Dan sako danake son isarwa gareta  . tsurewa nablah tayi  da jin abinda yake son fadi tun zuwa Na garin dana daura idanuna akanta naji matsanancin mugun sonta ya shigeni wanda nike jin idan ban sameta ba zan iya mutuwa ……deeni Bai sanda ya dauke yakub da wasu lafiyayayun mari guda biyu ajere mahaukacin banza ashe kuwa zaka mutu batare da kashiryawa hkn  ba. mamaki cike da alajabi ya farmaki ZUCIYAR yakub.
ya dafe kuncinsa yana kallon deeni shima deeni Shi din yake kallo wallahi azim idan Na km ganinka tsaye daita zan salwantar da kai batare da laakari ko kai  waye ba ,ya tura hannusa ‘cikin aljihun wandonsa ya ciro key matarsa ya danna tare da nuna nablah da key din ahannushi alamun tashiga a matukar tsorace tasoma Daga kafafunta zuwa ‘cikin motar shima ya biyota da sauri ya  bude yashiga ya zauna batare da ya kalli inda take zaune ba .
ya kwantar da Anan bisa cinyarsa muryar nablah cike da matsanancin fargaba da tsoro tace kawota ta fadi hk jikinta Na wani irin  kirrrrrrma  …
Yayi mata banza tare da yiwa motar key tafiya kadan sukayi suka iso gida tun deeni Bai gama daidai parking a harabar gidan ba tasoma kokarin fita aiko yana gama parking ta fice da sauri .
shima ya fito ko tsayawa rufe motar baiyi ba ya kwantar da Anan akan Dan madaidaicin gadonta dake parlour’n kasa yayinda nablah  ta rude ta nufi hanyar step domin  tsira Daga maseefarshi taku daya tayi zuwa biyu taji an fezgota tayi luuuuuuu ta dawo da baya ta fada saman fadadden kirjinsa atsorace muryarta cike kunar rai numfashinta Na shirya daukewa tace .
dan Allah mlm wai menayi mk ne? 
Kawai Daga kaganina da mutun zaka nemi kashe kanka ….Ya nuna kirjinsa da yatsansa yana kallonta cike da matsanancin damuwa ai daman kasheni kike so yi nablah shiyasa kika ki amincewa da zuciyata  km Wlh akanki bbu abinda bazan iyayi ba sbd nasan kema kina sona .Mtsssssss taja tsaki tare da soma mgn tana ja baya da baya  sonawa  zan gaya maka bamu dace da juna ba idan kana da tunani nasan zaka fahimci abinda nike nufi .
idanushi ya zaro yana aiko mata da wani irin kallo me cike da matsanancin tashin hankali a fusace ya soma takowa zuwa Inda take ‘cikin sauri da dugunzuma zuciya .
aiko da azama  ta afka kitchen ya Kai kololuwar gurin tashi hankali fuskarshi tayi jawur .
ya Kai hannushi zai damki wuyanta ta goce tare da sakin wata razananniyar kara kuka tafara yi sosai tana tokonsa yayi hkr ganin yadda gabadaya fuskarshi ta cike da rud ani tasoma neman abinda zata kare kanta dashi Dan taga alamun hankalinsa ya gushe hannuta ya sauka akan ta dauko  wukar a frigice  ta tsaita ‘cikin Shi badan tana son burma masa tsabar bacin rai wani irin zafi yake ji wai shine zai kashe kanshi .

  Muryarsa a fusace yace Ok soka min wukar zakiyi sbd baki sona baki kaunata.
ta girgiza masa kanta tayi .
gadan gadan Yayi kanta  soka min wukar Na mutu Na huta kema ki huta da matsa miki din danake tayi baya da wukar jikinta Na wani irin rawa tasoma kuka ganin yadda yazamo mata cikakken mara hankali  Yasa hannushi ya damki wukar da  niyar fizgewa daga  hannuta itaam cike da matsanancin tsoro taja wukar da karfi gaske kanshi yasara sakamakon wani abu daya caki  zuciyarsa ya ratsa kowane shashi Na gangar jikinshi me kama da raunin ciwo .
idanunshi ya runtse gam yana jin radadin ciwon ajikinshi da kyar ya bude idanunshi da suka gama canza kala ya bude tafin hannusa Sai ga jini jirrrr agigice ta zaro  idanunta waje tana kallon wukar dake rike a hannuta a frigice tayi wurgi daita tayo kanshi wayyyyyoo Allah jini ….
kagani ko .
Kagani ko kalli yadda kajiwa kanka  ciwo ta fadi hk   tana kuka tana ciro Dan Karami mayafin jallabiyar jikinta ta daura a saman hannushi zata daure  masa ya zame hannushi yana murmushin tayi sororo tana kuka tana kallonsa … muryarsa a kausashe yace  kina sona nablah dau ta dauke Shi da wani mahaukacin mari bana sonka deeni ……. kina sona dau ta sake daukeshi da wani mari jikinta Na rawa sannan tana janyo hannushi da karfi  tana son daure masa hannnunsa .
kalli yadda kike kuka akan sona da kaunata nablah ta Kai hannuta zata kara masa wani marin ya rike tsintsiyar hannuta yana kallon ‘cikin idanunta mace kullun a soyayya murna take Amman bansan dalili da Yasa ke kike kuka akan nace Ina sonki.
Amman shikennan bbu komai nablah Allah zai rayani .
Sai dai  kisani yamaza dole  Na nisanta kaina dake da komai Na .
Dan hk Daga yau zaki barmin  gidana daman Ina rike dakeni da hanaki tafiya sbd tarin son da nike miki.
Amman tunda  baki sona n ima zan barki Sai dai ki sani bazaki fita da  daya Daga cikinsu  haidar ba km idan duk duniya nan gatanki ne zanga wanda zai karbar miki su hk kika zo km hk zaki koma .
yana gama fadar hk ya Mike tsaye yana layi tamkar wani mashayi.
ta biyo bayansa a guje please deeni karka min hk..kar ka rabani dasu har zai hau step takarasa ta rungume Shi ta baya tana kuka cak yaja ya tsaya kirjinsa Na wani irin  bugawa  please deeni Na rokokeka juyowa Yayi tare daita yasa hannuwansa duka ya tallabo kyakywar fuskarta ya tsura wa fuskarta idanushi yana kallon ‘cikin idanunta ahankali km ya zareta Daga  ajikinshi ya tsaidata akan kafafunta tunda  baki sona nablah nima Na hakura dake.
km nayi miki alkwarin  bazan sake tuna ki acikin zuciyata da duniyata ba har abada.
ya juya zai wuce ta janyo hannushi Da sauri  ya juyo gabadaya batasan sanda ta shige jikinshi ba ta rungume Shi tsam tsam  tana kuka sautin muryasa taji ki daina kuka tunda baki sona bakinta ta Kai daidai saitin kunnenshi ta furta masa  kalmar I love you .. love you …Wani irin xillo zuciyarsa tayi .
ya dinga jin wani sanyi Na ratsashi ta koina   tundaga tafin kafafunshi har zuwa ‘cikin  kwanyarsa.
   matseta Yayi gam  ajikinshi yana sakin naunauyen numafashi da ajiyar zuciya ….. Uhmmmm love one tinti Wani irin sabon bakon alamari ne yabakunci tsokar dake makale da kirjinta.  yayinda kowani part na jikinta ke  sake budewa da karbarsa a cikin zuciyarta, da bashi matsayin wani jigo NE gareta da rayuwarta gabadaya .
wani irin sonshi da feelings dinsa ne ke dawainiyya da ruhinta da gangar jikinta. 
wani irin sanyi ta dinga ajikinta ta narke masa ajiki sosai Tana fidda numfashi hade da sauke ajiyar zuciya .
” shi kuwa deeni bawan Allah da kyar yasamu ya dago hannushi daya me ciwo da mara ciwon ya tallabo Kanta tare da fuskarta ya tsura mata rikitattatun idanunshi  yana kallon hawayen dake cigaba da tsiyayowa daga shanyayyun idanunta cike da shaukin kaunarta tattare da soyayyarta me tarin yawa da tsinka zuciyar ma’abocin bege. +

ahankali yashiga girgiza mata kanshi ganin tarin hawayen dake kokuwar sake tsiyayowa daga idanunta. 
Wani irin kaunarta ke fizgarsa. Wanda yake jin zai iya yin komai akanta ciki kuwa har da mallaka mata rayuwarsa da komanshi.
Kallonta yake me cike da tsantsar kauna da tausayi .
tuni wasu sabbin hawaye suka sake samun nasarar biyo kuncinta jikinsa a matukar sanyaye ya matso da fuskarshi daf datata sosai har suna jin  hucin numafashin junansu da bugun zuciyoyiyinsu tare da daura harshensa kan kuncinta yana lasar hawayen dake tsiyayowa wasu na zubowa rungumota yayi sosai ajikinshi yana shafa bynta muryasa cike da rauni da shaukin kaunarta yace please… Nabeelah ki  daina kuka nan  ki tausayamin ki tausayawa rayuwata da halin dazanshiga.
zuciyata bazata iya jurar ganinki kina zubda hawayenki akaina ba.
ina miki mugun son Da ni kaina bansan adadinsa ba .
km bansan sanda yashigeni ba.
   “fatana yanzu mukasance cikin inuwa daya matsayin miji da mata ta yadda Zamu tallafi rayuwar ya’yanmu….. ……..
Dummmm Dummmm gaban nablah ya buga da wani irin  matsanancin karfi gaske…
take jikinta ya dauki rawa…. xuciyarta tashiga yin up and down Tana hautsinewa.
ta dinga bugawa da Sauri da sauri sakamakon tunowa datayi ita din wacece?

Da km nauyi mafi girman dake kanta Wanda shine zai yi sanadiyar rashe komai atsakaninsu damn Yi mata katangar karfe dashi .
Tuno wannan Abu yasa  da sauri ta fixge jikinta daga jikinshi ta Mike tsaye zumburrrr jikinta na wani irin rawa tashiga furta kalmar Inna lillahi WA Inna ilaihi rajiun….. tare da yin saurin share hawayen dake cigaba da tsiyayowa a saman kuncinta .

Wani irin  tsuma  jikinta yasoma yana rawa rawa bakinta yasoma ambaton sunan Allah atsorace deeni daya tsareta da rikitattun idanunshi yana kallon reaction dinta.
ya matso ahankali kusa Daita taja baya da sauri muryarsa na rawa ya sake matsowa kusa daita sosai har suna jin hucin numfashin juna yace lfyrki me km ya faru dake?

me kikatuno hk?

Ajere yayi mata tbyr ta girgiza masa kanta still tana sake ja da baya alamun bbu komai .
shima kanshi Yashiga girgiza Mata yana kallon cikin kwayar idanunta .
please nablah kada ki min hk .
kada ki cutar dani kada ki boye min komai .
ki sanar min idan wani Abu ke damunki Yana kokarin kamo tafin hannuta cikin nashi ta sake ja da baya sosai ta juya da wani irin sauri zata bar gurin ya hanzarta cafko hannuta cikin nashi tare da juyo daita ahankali…. cike da tsanyi jiki idanunsu suka tsarke cikin  juna .
zuciyoyinsu ya buga atare .
Wani irin Abu suka dinga jin yana musu yawo ajikinsu tamkar a jona wutar lantarki kusan minti biyar suka dauka suna kallon juna kafin daga bisani Ahankali jikinta ya dinga sakewa yana macewa  .zuciyarta tacigaba damn harbawa…  yanzu datake tsaye kan kafafunta zance mahaifinta ke dawo mata daki daki km  sabo FIL.
  bata takan deeni domin ganinsa  da sauraron lafazinsa a halin yanzu yasa Tasoma tunani lallai akwai wani boyayyen Al’amari a game dashi.
” shiyasa take ganin dolenta ko ta halin yaya ta bar gidan. Kodan samawa ruhinta salama. 
Ahankali ya furzar da isaka me gyaraye da hucin zafi ta bakinsa sannan ya bude bakinsa da kyar… Yace please nabeelah tell me what ‘s wrong with you? 
Nothing kawai tace masa atakaice.
No no no something is wrong with you beelah you better tell me the truth so that I will know what to do.. yakarasa fadar hk tmkr zai sakar mata kuka xuciyarsa na wani irin tsalle da bugawa alokaci daya domin gabadaya zuwa lokacin baya cikin hankalinsa Sam da Natsuwarsa.
burinsa Kawai bai  wuce komai ya daidaita atsakaninsu ba .
Sannan bai 
Kaunar duk wani abinda zai daga masa hankalinta da jefata Cikin  duniyar tunani da tashin hankali.

Muryarta a fusace tace I said nothing is wrong with me ta yaya kake son dole sai fadi karya. wallahi wallahi  ban yarda dake  ba .
akwai tashin hankalin daya frigitaki yanzu yanzu har ya canza min reaction dinki kawai ki gaya min ki gaya min abinda yazowa zuciyarki …………….
Dan bantaba ganin irin wannnan reaction din daga gareki ba, yakarashe Yana tsurawa nablah idanunshi . 
Saurin Saita kanta tayi hade da danne abinda take jin yana tasomata daga kasan r u hint a…… Kafin tace bbu komai fah are you sure you are alright?

Ta girgiza masa kanta kawai dan bazata iya furta masa komai Ba koda kuwa tace zatayi mgnr .
Wani irin kuka ne ya kufce mata me karfi da frigita zuciyar masoyi from know  there…. Bai San sanda ya fexgota zuwa lafiyayyen fadadden kirjinshi ya rungumeta tsam tsam yana sakin numfashi kuka take sosai rarrashinta yake jikinshi na kirrrrrrrma .

Meyasa meyasa kike kuka nablah bynkin kin amsa kina so…… Nah km kince bbu komai ?

Idan kinsan baki sona  kada ki tursasa kanki akaina zan  iya barinki Amman zuciyata da rayuwata zasu kasance cikin rudani datashin hankali maramisaltuwa. muryata cike da  matsanacin Kuka tace ina sonka deeni ina sonka har bansan yadda zan misalta maka ba sai dai wani abu ya gifta atsakaninmu wanda ya datse  komai har yasa bazamu taba kasancewa matsayin mata da miji ba takarasa mgnr tana sakin wani kukan me cin rai.. fusace ya  sausauta rungumar da yayi mata ya dafa kafadarta duka tare da  daga muryarsa Sosai meyyeshi…….wannna bazaar Abu ? ki fadamin meyeshi?
ya zuba mata rikitattun idanunsa yana kallonta. Ganin tayi shr taki cewa komai km bata da niyyar  cewa wani Abu  yasa zuciyarsa ta sake dugunzuma da tunzura matuka..
yace beela kina son halakani daganin bayana kina bukatar rayuwata kina son kasheni tun mutuwata bata zo min ba ……..ki dubi cikin kwayar idanuna ki sake gayamin kina sona sannan kigaya min matsalarki zan tsiya dukkan wata matsalar ki da damuwarki har da Karin riba ciki.
bazata iya kallon cikin kwayar 
idanunshi ba kmr yadda yace .Sai dai Muryarta  a tsarke km cike da in… Inna.. Sannan Tana kokarin zame kafadanta ta juya cike da mutuwar jiki. 
tace ni….ni.. Matar aure ce..
matar wani irinka ce domin  byn farkon barowata gida mahaifina ya daura min aure da waninka batare dasanina babe, ta fadi hk tana karasa zamewa gabadaya daga gareshi………. 
Wani naunauyen ajiyar zuciya ya sauke yana riko yatsunta  biyu daga karshe yasamu nasarar kamo yatsunta duka Cikin nashi .
yana  jin wani irin sanyin dadi na ratsa every part of him.. 
OK wannan ce  kawAI matsalarki? 
Itace damuwar datake kokarin tauye nawa farinciki Dana Dade ina nema daga gareki? 
Tayi shr taki cewa komai baby. 
meyasa dakika dawo bakisanar min ba?

Muryarta a matukar sanyaye tace nima bansani ba Amman nafi lakantashi da cikin jikina NE alokacin ya dauki hankalina. 
yayi shiru yaki cewa komai sai ma rikitattun idanunshi daya tsura mata km still hannushi sarkafe cikin nata yaki sakar mata hannu sai faman Aikin murzawa dayake yana lumshe ido ..
cike da sanyi jiki da sanyin murya tace sakar min hannu please km yanzu ka tsaya matsayinka na tsaya nawa tunda kasan koni wacece da irin nauyin dake kaina……

uhmmmmm Amsar da ya iya bata Kennan yana sake tsareta da idanushi yana kallon surar jikinta komai nata yayi masa. Arayuwa haka yake bukatar shep din Mace kwayu gareshi.
a bayyane dazahirance ganin yayi shr yaki sakar mata hannu kmr yadda tace yasa ranta yasoma baci tasoma kokarin fixge hannuta. 
Adaidai wannan lokacin 
Zeenat dake dawowa daga taron meeting dinsu  ta murda handle din kofar parlour ‘n taci Karo da mugun gani….
dan kuwa gani tai Deeni  rike da hannun Nablah, gam yana Aika Mata da wani iri kallo me dauke da ma’anoni iri iri.

Tsaye take bisa kafafunta dake rawa tasa  tafin hannuta  ta mutsurtsuka idanunta dan ta tabbatarwa Kanta da abinda idanunta  ya gane mata, tabbas kuwa hakan ne.

Deeni ne yake rike da Hannu Nablah yana mata wani irin kallo mai tattare da ma’anononi daban daban wanda in ba gizo idanunta ke mataba sai tace kallon soyayyane ………….
turkashi…

Wani irin kishi taji ya turnuketa, tareda tafarfasar zuciya wanda takeji tamkar ta kashe Nablah .
kowa ya huta.

tsawar da  ta dakawa Nablah ne yasa suka dawo  daga duniyar kallon soyayyar da suka fad’a, Zeenat ta kuma cewa “ke karamar ‘yar iska sakarmin hannun miji”

tafada tana hargagi,da takowa ahankali zuwa inda suke hannusu manne da juna amaimakon Nablah ta firgita sai ta saki murmushin takaici wanda yake kara kawata fuskarta.
da bayyanar da ainihin sihirtaccen kyawun fuskarta.

tace “inaga dai idanunki basa gani sosai, dan da suna gani mijinki zaki cewa ya sakarmin hannu, tunda shi ya rike dani,
bani nake rikeshiba. saboda haka ki gyara kalamanki.”kice ya sakar min Hannu……….

ba Zeenat ba hatta Deeni sai da gabansa yayi muguwar faduwa da matukar mamakin abinda Nablah tayi. 
kafin su ankara Zeenat tayi kukan kura ta nufo Nablah, dasauri Deeni yayi wuf ya shiga tsakaninsu.tare da tura nablah bayansa zuciyarsa na tsanata bugawa……

ganin haka yasa Zeenat ta kara yunkurin kaiwa nablah wani irin dukan . kamo zeenat Deeni yayi ya matseta Gam a jikinsa, yana sakin numfashi yakasa cewa komai ita kuwa sai masifa take.tana zagin nablah karuwanci da kika Saba dashi zaki koyawa mijina mutumin kirki me kyawawar zuciya da ruhi wallahi baki isa ba.. 
Ke gidana ma zaki Bari yau .yau dina ba gobe ba… Ta inda take shiga bata nan take fita ba..

ganin haka yasa Nablah a matukar tsorace ta wuce  da sauri.tayi hanyar dakinta.

Tun deeni  bai saketa ba ta markada mata mugun duka. 
Duk da Zataso ace deeni yabar zeenat din ta daketa data sai ta koya mata hankali, inyaso ta samu dalilin barin gidan.

deeni ya dago Zeenat yana kallonta ransa a bace  itama kallonsa take cike da tuhuma, iri iri zuciyarta wani irin harbawa take da Sauri wanna  wani maseefa ce hk daga wanna sai wanna  har  yanzu zunubinta yaki Barin ruhinta samu salama da piece of mind  .
jikinta har shaking yake idanunta ne yakai kan hannushi inda yaji ciwo zaro ido waje tayi. idanunta gabadaya Sun juye Sun birkice .a razane tace “kamar jini nake gani a   hannuka fa?
” tafada tana kai hanunta gurin cike da fargaba.

dauke hannunta yayi yace “sai yanzu kika kula da halin danake ciki ?
  kishi ya rufe miki ido da nabarki kin dake yarinyar nan da kinji kunya.
, dan ita ta ceci rayuwar mijinki. 
godiya ya kamata kiyi mata amma ke Sam baki da tunani.”ya tsinci kanshi da fadar hk sbd rasa abinda Zaice.

Zeenat ta sake matsowa kusa dashi sosai  hankalinta a tashe tace “yi hakuri my hrt wlh rainane ya baci, Kasaan banason ganin kowace mace  rabe da ajikinka amma garin yaya kaji irin wannan ciwo haka?”

rabawa yayi ta gefenta ya wuce yana cewa “naga alama sokike jinina ya kare” dasauri tabiyo bayanshi tana daddanna number doctor,
kasancewar jinin bai Dena zuba ba.

zuciyarta cike da tambayoyi da wasi wasi akan cewar Nablah ce ta ceci rayuwarsa .
tayaya?
Take ta daura ayar tmby Akan mijinta da wannan yarinya Amma bata da mai bata wannan amsoshin.

Ita ko Nablah da ta koma dakinta wanka ta shiga  ranta duk a jagule yake, ga abinda Zeenat tayi mata ga tunanin yadda zata bar gidan kullun burin ta bai wuce Tacoma gidansu ba sai dai bbu hanyar fita.. Ita km wlh bazata tafi ta bar ya’yanta ba .

Kusan awa biyu tayi a zaune Tana tunanin rayuwarta .
da tunanin mafuta.  ciwon da deeni yaji ne y’a fado a rai 
Tausayinsa ya tsargama har cikin jikinta wasu hawaye masu zafi suka zubo mata tana sonshi Amman yazama dole ta barshi ta fidda shi cikin zuciyarta.
domin gujewa fushin mahallincinta.. Tausayinsa yacigaba da adaban ruhinta da gangar jikinta. 
Ta dinga ji a ranta  ba lallai ne zeenat ta kula dashiba, tabashi kulawar data dace ba.

ita kadai sai tsaki take ko abinci bata nemaba ta kwanta amma zuciyarta tana ta azalzalarta ta da son ganin  Deeni shin ko a wanne hali yake.?

Shirin kwanciya tayi har ta Kwanta sai km kewar yaranta da son ganin halin da oga deeni ke ciki ta taso ta fito parlour’n kasa ahankali bbu kowa daga cikin mutane gida ta sake hawowa sama tashiga dakinta ta kwanta Amman Sam takasa runtsawa ballannata wani  bacci.
kwata kwata bacci  yaki daukarta ta dawo tamkar wata zautauciya .
ta zauna tsakiyar gadonta ta rafka uban tagumi Tana thinking da feelings dinsu zumbur ta Mike tsaye ta nufi bedroom din ummi basu ta fito tashiga bedroom zeenat nan ma basa ciki sai zeenat kadai dake kwance abunta tana bacci. 
Kai tsaye bedroom  Dinsa ta nufa ahankali ta murda handle din kofar shiga dakinsa ta tura kofar tashiga Tabi  bangon cikin dakin sbd duhu koina..

Cikin san’da tashiga neman inda abun switch yake ta kunna haske wutar ta haska koina a dakin  a frigice ta zero idanunta waje cikin wani irin matsanancin tsoro da kunya  sbd ganinsa zaune a tsakiyar gadonsa datayi idanunshi Akanta..
Daman Km  Yasan ko bbu komai zatazo  kodan sbd yaranta .
cike da wata matsanaciyar kunya tayi kasa da kanta kawai idanunta ya sauka  Kan kayan baccin dake sanye a jikinta duk da ba wai wasu masu shara shara bane a dan frigice ta dago ta kalleshi taga rikitattun idanunshi  kyam  akanta .
idanunshi na yawo a tsantsar jikinta  Sam bata ji dadin yadda yaganta hk ba ..muryarta na rawa tace daman y’a yara nazo dauka.

Murmushin takaici yayi akasan ranshi ya nuna mata inda suke da yatsan hannushi..
Tsumu tsumu tasoma takowa har cikin tsakiyar dakin ta isa inda inda yaran ke Jere resss kwance abunsu hankali kwance suna sheka bacci  . hannunta na rawa ta dauki Anan ta rungume a kafadarta ta juya da zumar tasoma zuwa ta Kwantar daita… Ta dawo taji sautin muryarasa kawo min mamana muyi sallama.
jikinta a sanyaye   takaraso har tsakiyar gadon dayake  zaune ta Miko masa ita batare da tabari jikinsu ya hadu ba. ya karbeta  yana mata kallon kasa kasa kirjinsa na bugawa . ta juya   ta daukosu haidar shi Km ya tsurawa Diyarsa ido yana kallonta  wani sanyi yake jin yana ratsashi . Koda ta fita dasu haidar bynta ya biyo tana shiga dakin shima yashigo atare suka kwantar da yaran ta nufi kan bed dinta .
yayi musu addua ya juyo zuwa inda take unexepeted taji saukar numfashinsa a  fuskarta ta runtse idanunta gam zuciyarta dokawa tashiga kokuwa da numfashinta bakinsa ya Kai y’all sumbaci lips dinta da goshinta da hancinta sannan ya fice daga Dakin….

Washegari Ranar deeni yashiga dakin ummi da Anan bisa kafadarsa yana shafa bayanta byn sun gaisa ya Dan zamo kadan daga kujera ya kwantar da anan a saman kirjinshi  ummi ta zuba masa ido kawai tana kallonsa Tana nazarinsa can km ta numfasa tare da sauke ajiyar zuciya kana tace deeni daman ina son muyi wata mgn da Kai game da yarinyar nan nablah  yace OK  fisrt love inajinki.
tayi gyaran murya  umarni zan baka ba shawara ba.. Banason ka sake zuwa gurin yarinyar nan da zumar yin wani abu daita Wanda ya danganci rayuwar aure.. Gabansa ya fadi rasssss take zuciyarsa tashiga tsalle Tana bugawa da karfi yayi saurin waskewa  bai Bari ummi tagane halin dayashiga ba .
ya sake gyara zamansa sosai yana duban ummi  .
ummi tacigaba da mgn umarni nabaka .
kaga bazai yiwu ka dinga yiwa yarinyar ciki tana haihuwa sannan tana nuna son yaranta a filli wanda mu ba hk bane shirinmu akanta.
Dan hk naga yakamata musallameta kawai takama gabanta batare da mubata yaran ba.
deeni ya zaro ido waje  yana kallonta Sororo kirjishin na tsananta bugawa. 
ko bazaka iya bane ka tsaya kana kallona?
ya girgiza mata kansa kawai yana cizan lips dinsa kana yace shikennan ummi babu damuwa zanyi duk yadda kike ce Amman abar zance tafiyarta gsky ..
first love idan akace za,awa yarinyar nan  hk hakika bayiwa rayuwarta adalci ba shiyasa tun farkon tsara wannan shirin banso hk ba domin nasan hkn  ba me yiwu ba .  Amman sbd farincikinki first love na Hakura na amince badan naso ba .
ahankali km yashiga yiwa ummi nasiha da magangu masu ratsa zuciya da kama da waaxi har dai ummi ta fahimta.
Suka bar zance.suka shiga wani.daman itama bawai tana son tozarta nabla bane.
kawai  tsarin zeena take bi sbd kwanciyar hankalinta. Shi dai deeni nan inda sukayi zance  nan ya barshi yacigaba da lallabawa yana zuwa kwana dakin nablah yana shan shaaninsa. 

Ayau nablah tashirya barin estate koTa halin kaka, bata dauki komai nata ba, baya ga yaranta tun asubar fari tashige byn bot din motor deeni ta kwanta ita da yaranta tana adduar samun kufuta.. 
byn deeni yagama shirinsa tsaf na zuwa office as usual yashiga dakinta yaga wayam babu ita babu yaran ya koina adakin bai ganta ba nan hankalinsa yayi mugun tashi .ya fito afrigice yashiga tmbyr zeenat da ummi  Amman bbu wanda yasan inda ta nufa yakira securities din bakin get aka tabbatar masa da babu wanda ya fita babu get pass akakaice dai suma bbu wani bayani.
dakinsa ya nufa Kai tsaye ya kunna camerarsa ahankali yaganta tana sanda har sanda tashiga cikin bot din motarsa a rude ya fito da gudu ummi da zeenat biye dashi hankalinsu atashe Kai tsaye bot din ya bude jikinsa na kirma .
. kwance yaganta ita da yaranta Sun hada uwar zufa sbd kundindine suke cikin hijab  tana ganin an bude boy ta fashe da kuka tana rokonsa yaran kuwa bbu wanda yayi kuka dayake suna tare da uwarsu .
a matukar frigice ya kai hannu yaye hijab dnta kwance yaga yaran ahankali yasoma fitowa dasu daya byn daya yana kuka ya mikowa su ummi  ita ko bai san sanda yacakumota ba  yayi cikin gidan daita .
yana Gama shigadaita parlour yasoma yaryarfa mata maruka  yana huci kina kina haukane zaki  kashe  yara  adalilin wautarki na banza da wofi ?
Kuka take sosai tana rokonsa gidanmu nake son zuwa Dan Allah kubarni na tafi.
wlh nagaJi da zama daku kun cuceni bakumin adalci ba kunce nabaku sati daya nabaku wata Amman kun kanenayeni. for what reason  zaku rikeni ku hanani tafiya? 
takatasa fadar hk muryata cike da kuka. 
ko kulata bai Yi ba .
yasakai ya shige dakinsa yana Kuka shima yana kiran aikin bazan kawai tana son kashe min ya,ya. Zareya yaashigayi goye da hannuwanshi duka abaya yana tunanin yadda zai da rayuwarsa .
ranar dai aikin da bai fita ba Kennan ita km wunin ranar da zazzabi ta wuni a dakin ta . 1

ta cikin CCTV yake kallonta ta dunkule guri daya tana rawar sanyi bashir ya shigo dakin ya zauna gefen gado jikinsa na rawa ya taba wuyanta wani irin zafi yaji ya ratsa tafin hannushi ya rungumeta tsam ajikinshi yana kukan tausayinta. Tsawon lokaci ya dauka tana rungume ajkinsa tana rawar sanyi bashiri ya  dauketa zuwa hospital  gwajin farko aka tabbatar masa da shigar ciki gareta na Wata uku wani farinciki ne yashigeshi.
lokaci daya ya manta da komai da wata damuwa. yana sake godiya ga Allah daYa  azurta shi da sake samun wani karuwa . 
can km yayi shr Yana tunani yadda zai bulowa ummi .
jikinsa a Mace  suka dawo gida batare da saninta ba .shima km bai sanarwa kowa ba har ummi. 

Akwana  atashin yara sun Kara girma sosai har sunkai wata takwas suna gudunsu koina har suna  kiran Sunayen mutane gidan yayinda cikin nablah keda wata biyar cikin na shida km har lokacin bbu wanda yasani acikin gidan byn deeni .kasancewar bata da Girman ciki da laulayi.

ummi ta dinga koyarda yaran yadda zasu Kira zeenat da momy nablah da aunty Amman fur suka ki yarda sai dai su cewa nablah momy zeenat aunty. 

Wata rana nablah ta fito daga kitchen yaran nata wasa a parlour suka hangi nablah da gudu  suka taso zasu tareta yayinda zeenat dake zaune tun dazu take fama dasu suzo wajenta suka ki .
taja tsaki ranta tare da cewa  Amman Kalli yadda daga ganin uwarsu sun taso aguje zuwa wajenta   haushin hk yasa ta Mike ta hadasu gabadaya ta gwarasu…….. Faduwa sukai tare km agigice suka dago  take bakin anan ya fashe haidar km goshinsane ya bugu har yatashi yayinda shi km junior ya fada saman kafafun nablah atare suka fashe da wani irin matsanacin kuka suka gigice gabadaya sukayi kan uwarsa rungumesu tayi ajikinta tana kuka suma suna yi.
wani radadi take ji cikin ranta zeenat dake tsaye ta sake zuba wani uban  tsaki shegun yaya kawai sai shegen naci da kulafin uwar tsiya.
Duk yadda nike sonku  Amman sai kun nunawa duniya cewa bani ce uwarku ba ni wlh garama abarki ki tafi da yayanki ko na huta da jaraba.
ta  wuce fuuuuuuuu  a fusace ta nufi hanyar dakinta.
cike da sanyin jiki nabla ta kwashe yaranta ta nufi dakinta dasu tana kuka tayi musu wanka ta canza musu kaya ta kwantar dasu akan gadnsu. 
koda deeni ya dawo gidan tuni har sunyi bacci yashigo dakin as usual Kai tsaye inda ya hangosu kwance ya nufa  Yana kallonsu daya byn daya   ya kamo hannun  anan cikin nashi yaji jikinta da zafi can km idanunshi ya sauka kan goshin haidar ya sake kallonsu daya baya yaga bakin anan ma a dan kumbure yake ya juyo ahankali inda nabla ke zaune tana jijjiga kafarta daya hannuwanta cikin juna tana wasa dasu. Muryasa a kausashe yace meyasame yaran nan? 
Muryarta a raunane tmkr  zata zubd kwalla  tace faduwa sukayi…….. Yayi shr yana nazarinta sananan ahankali ya maida idanunshi kan  yaransa Yana kallonsu hk kawai ya dinga jin tausayinsu na ratsashi daga su har uwarsu domin shi kansa yasan hanyar dayabi gurin mallakar uwarsu bai Yi ba .
kwata kwata Hakan bai dace  da tsarin islama ba. 
addua yayi musu ya dawo inda nabla ke  zaune  ya rungumeta jikinsa  Yana shinshina wuyanta   .meke damuki ban taba ganinki cikin irin wanna yanayin ba..?  
Tayi  shr taki cewa komai sai zuciyarta dake tsale tmkr zata fasa kirjinta..tmbyr duniya yayi mata taki cewa komai hk ya hakura  ya bar dakin.yana fita ta fashe da kuka tare da daura hannuwanta duka saman kanta. 
Wayyo Allah nashiga uku na jefa kaina cikin maseefa da tashin hankali na kawo kaina cikin qangin rayuwa na cuci kaina meya kawoni .
meye sake dawo Dani cikin wanna gidan ta kai hannuta ta janyo wayarta jikinta na rawa tashiga  dealing number aunty Salma Amman shr kwata kwata yaki zuwa duk number datakira bata xuwa Wanda kusan wata  uku Kennan takasa samun kowa daga cikin yan gidansu tayi cilli da wayar ta sake fashewa da wani irin kuka…….  Me tsuma zuciya ta kwanta Tana tunani da kuka. Tana birgima da neman dauki. +

Yana fita daga dakin nabla Dakin  ummi ya nufa yana isa ya tarar da zeeanat hakimce gaban ummi suna tautaunawa.akan ita lalai  tana son nablah tabar gidan .
fuskarta kawai ya kalla yasan akwai abinda ke faruwa. Jikinsa a sanyaye ya tmbyesu abinda ke faruwa.
Ummi ta Kalli fuskarsa tare da dafa hannushi ta gyada masa kanta alamar bbu komai ya daura nashi hannu kan nata batare dayace komai ba.. Ya mike tsaye sbd shi kansh baya jin dadin jikinsa. Km yasan akwai wani Abu da suke boye masa .

Duk wani shirye shiryen yadda nablah zata bar gidan  cikin sauki batare da yaran ba .
Zeenat da ummi sungama shirya abinsu tsab cikin sauki ..

Wannnan yanayin tashin hankalin da nablah take ciki  da damuwa har Ta  ta km cika sati daya agidan wanda deeni  kadai  ke faman bata baki  da hakuri gabadaya taji tayi mugun tsanar kanta arayuwa.
why why why did she not take her destiny before ta sake dawowa gidan nan  akaro na biyu….gabadaya ta kasa makanta it Feels  like  Tana cikin mugun Hali ……da damuwa da bacin rai zuciyarta tayi rauni  sosai  game da lamarinta…..  

Wata kawar zeenat ce me suna suhaila tazo gidan byn Sun gaisa aka kawo Mata abin tabawa suka shiga hirar duniya ummi zaune daga can gefe daya tana kallo tashar india zeeyword yayinda nablah dake zaune ta mike tsaye da niyyar basu guri su zanta. 
tanagama  mikewa tsaye suma yaran suka Mike suhaila ta kamo hannu junior wanda ke kusanci daita  aiko take ya fashe da kuka.
zeenat ta mike da kanta takamosu  haidar  da anan ta zaunar.  junior km gefenta suhaila ta dinga murmurshi Kai zeenat gsky kin iya haihuwa wlh yaranki Masha Allah kmr su sukayi kansu sannan km sak ubansu zeenat tayi murmush kawai. 
sai dai fa mace kwata batayi kama dake ba Dan ma tafi kama da wance me aikin nan taki, inji cewar suhaila kirjin zeenat ya bagu ta kirkiro murmushin dole sannan tace Allah ko?
  Uhmmmmm inji cewar suhaila .
babu wata Kama da tayi daita kawai dai  idanunki ne ke ganin hk .
nablah tasoma tafiya har ta nufi  hanyar step Amman junior sai kallonta yake yana kara volume din kukansa ran zeenat ya sake baci sosai Amman ta share tacigaba da hirarta da kawarta. 

Byn suhaila ta wuce nablah ta sauko .
zeenat ta Kalleta ta Kalli ummi kana tace wlh ummi yarinyar nan makirci take son Kawo mana akan wayan nan shegun yayan nan nata.
da zarar taga anyi baki lokacin tsalle tsallenta ke tashi sbd tasan jarabar yaran bata tashi sai bata gurin salon mutane su gano. ummi dake zaune ta dago idanunta ahankali tace karki ce hk manana yaran ne suke da kulafuci uwa Bari ma  junior duk yafisu naci bakiga yanzu su haidar da anan Sun daina wannan kukan ba .sun saba dake. 
Allah ummi har da iskancin wanna makirar yarinyar takarasa fadar hk cike da takaici.
  duk da nabla najinta Amman tayi shr domin ita yanzu har tafi tausayin kanta akan yaran tazo wucewa hannuta rike da plate din abinci junior da ke faman binta yana kuka .
Tasan may be  yunwa yake ji  shine ma dalilin saukowarta Kasa sbd kukanshi da yayi yawa aiko zeenat ta sanya mata kafa ta kifa saman junior kadan ya rage bata danneshi ba tayi saurin rungumoshi  jikinta yaron yashiga kuka sosai sbd ya tsorata.
  itama  batasan sanda hawaye yashiga Bin kuncinta ba tana kuka gwanin ban tausayi deeni da fitowarsa Kennan daga daki sannan hkn ya faru akan idanunshi ya zabura  yakaraso gurin a sukwane ya rungumesu gabadaya ajikinsa yana jin wani irin radadi a zuciyarsa .
shafa cikin cikin jikin nablah yayi a boye batare da hankalin kowa yakai gurin ba yace bakiji ciwo ba? Kai kawai ta iya daga masa sbd har lokacin deeni ne kadai Yasan nablah tana dauke da ciki wata Shida batare da sanin kowa ba .
shi ne kawai yasan da zamansa..ummi ma tana zaune tana ganin abinda ke faruwa haushin zeenat ya rufeta Amman batayi mgn ba . 5

tashin deeni yayi kmr wani zaki yayo kan zeent tana ganin hk tayi byn ummi da sauri ta boye Amman ya fuxgota da karfi wani irin Maruka yasakar mata ajere guda hudu sannan ya Barta .
suman wucin gadi tayi.tana kallonsa hankalinta atashe.

ummi ganin irin abinda deeni yayiwa zeenat ya matukar bata ranta sosai jikinta har rawa yake sbd bacin rai zeenat kuwa cewa da deeni tayi akan  wannan yar iska karuwar tsintacciyar mage yar aikin banza zaka mareni ?
Wallahi sai tabar gidan nan yau wani irin kallo yayi mata idan kika km kiranta da karuwa zan Kara miki wani Marin yarinyar data rufa miki asiri a lokacin dakike bukata hkn .
why not kema ki dinga Tausaya mata.talauci fa ba hauka bane hk arziki bame daurewa bane. 
wanna karuwar zan tausayawa ya daga hannu zai sauke mata wani Marin ummi ta mike a fusace ta rike masa hannu,gam  Ta daukeshi da wani gigitaccen Mari .
gabadaya kowa dake gurin yayi tsit  aka shiga kallon kallo daga deeni  har zeenat da nablah sautin muryar ummi ya karade parlour yau shine Karo na farko km na karshe  da Zaka km Marin zeenat akan wata kana haukani ne ko bawar ubanka ce ita?giyar wake kasha ko me? 
yayi shr yakasa cewa komai tmbyrka Nike? 
still yaki mgn yarinya tazo har bayana Amman bbu shakka ko kunyata ka fixgota ka mareta .wlh 
karka km ta nuna sa da yatsanta kuskureni tayi ni kaina shirin daukar mataki nike akan abinda tayi Amman bata hanyar daka biyo ba. 
Tana Gama fadar hk ta damki hannu zeenat  tayi dakinta daita tana kuka zeenat na  kuka kiyi hakuri kinji mamana  sosai take kuka ummi na rarrashinta kiyi hkr duk ke kika jawo komai .
alamarin gabadaya ya cukudewa zeenat da ummi.. 
Daren ranar dole ummi tasaka deeni agaba da kuka km dole yabawa zeenat hakuri byn tayi masa fada sosai  ya fita daga dakin itama nabla jikinta a sanyaye tashigo dakin ta durkusa har kasa tabawa ummi da zeenat hkr  inda  ummi  tace mata yakamata tabasu yaran takama gabanta sbd zamanta a  gidan babu abinda yaje jawowa sai fitina yake hadasawa kullun .
nablah ta fashe da kuka ummi na amince zan bar muku yaran ni kaina ina son barin gidan nan Amman nasan matsawar ina son tafiya dole nabarsu.
wlh  na hakura dasu  gara na barsu naje na cigaba da rayuwarta.
ta Mike tana kuka takoma dakinta ta rungume dukka yaran ajikinta tana kuka suma sunayi. 2

Tunda ummi tayiwa deeni mgnr tafiyar nablah hankalinsa ya tashin matuka yashiga damuwa ya dinga bawa ummi hakuri.
kiyi hakuri first  love  kada kirabani daita ki Bari asanarwa zeenat da komai wlh bazan iya rabuwa daita ba first kinsan ina ..ina.. sonta.ya karasa fadar hk bakinsa na rawa Ai sbd nasan kana son nan ta ne yasa nace ka saketa aboye kmr yadda ka aureta a boye batare da sanin kowa ba.
domin koda angayawa zeenat din ma ba adalci zakayi  atsakanisu ba,.meyasa bakason zeenat kmr yadda Kake son yarinyar nan ? Me nablah tafita kyau gata kome?
jikinsa na rawa yace ummi bazaki taba ganewa ba km ni yaushe nace bana son zeenat ko baka fada ba nasani tun ba yau ba deeni .
shiyasa naki amincewa na baka aurenta tun farko dan nasan zalintata zakayi  . +

ni ummi wani irin zalinci ne baa min ba dan kawai ni banida gata banida ME shigarmi banida ME tausaya min. 
ya miki tsaye jikinsa na cigaba da rawa yace ni dai ummi ina son matata km wlh bazan iyawa rabuwa rabuwa daita ba gara kawai ki sanarwa zeenat da komai km kice kece kika shirya komai game da aurena da nablah dan ni ban shiryawa kaina yin AURRIN SIRRI….  da kowace mace ba .sai da tsarinki yakoma ya durkusa har kasa ya tsuguna gaban ummi  ummi kiyiwa Allah kiyi hkr ki gafarceni dan Allah nima bayin kaina bane… Hawaye ya zubowa ummi  yayi saurin tarewa please ummina ki tausayamin kar ki zubda hawayenki akaina maseeface me girma gareni. 
nidai kibarni nacigaba da rayuwa da matana duka km kowace tasan matsayinta….

Shine banaso ai the different is clear Kai ma Kasaan da hk. 
km hkn ba me yuwa bane zeenat batason zama da kishiya km bazan cigaba da danne  hakkin yarinyar nan  nablah ba .
ka saketa  kawai. gabadaya ya rude ya marairaice ya dawo wani iri  ya daura hannuwansa duka bisa kafafun ummi  muryarsa na rawa yace first love nabla wani ciki gareta…. Ummi tayi wani irin zabura ta mike tsaye dafe da kirji  tashiga salati tana juya kai.
ta tsura masa ido tana kallonsa ciki fa kace deeni?  Ya kada mata kai tmkr  wani kadangare ta sake rudewa ummi tashiga damuwa da tashin hankali tashiga zariya a dakin ta kai kawo ya nufo gareta ta tsaida shi da hannuta  kada ka karaso gareni deeni hk mukayi da Kai yace kiyi hakuri firfirst lov.
amsa kawai Zaka bani.
yace  a,a OK yanzu ban isa nace ga abinda nake son kayi ba. 
wallahi ba hk bane ni din banza har yau ban isa na ja da mgnrki ba  Amman bazan iya rabuwa da nablah ba. 
Da kyar da taimakon Allah yasamu ya shawo kan ummi ta zauna  ya dinga bata hkr har ta sauko aka sake kira zeenat  ummi tabata hkr shima ya bata hakuri Amman takasa sanar mata da matsayin nablah a gurin deeni wanda daga karshe ta fashe da kuka. Atare deeni da zeenat suke bata hkr. 


adaren komai ya wuce tare suka kwana daita. Amman ummi bata Yi wani bacci kirki ba yadda taga rana hk taga dare har zuwa washegari ranar. Ckin damuwa take da daasani.

Cikin Kwanaki  duk inda nablah tayi da idanu ummi take binta tana mamakin wai wani cikin gareta har hawaye take zubdawa aboye ta goge Tana tunanin yadda zata bulowa da zeenat da zance ita kanta tsoron lamarin take da tasan hk komai zai cukude musu wlh dabata kawo wannan shawarar ba gashi komai na neman ruftawa dasu. 
  
A wata safiyar byn deeni yagama shirinsa na zuwa Aiki yaso kwarai yashiga dakin nablah yaga halin da  take ciki tunda yana tare da yaransa alokacin Amman kememe zeenat ta kasa ta tsare har sai dataga fitarsa sannan ta nufi dakin ummi byn kmr minti goma shabiyar sai ga kiran deeni yashigo wayarta ta dauka cike yauki muryarsa cike da sanyi kmr koda yaushe yace taje dakinsa akwai wanI file din daya Bari a saman gadonsa ga  Mathew nan zuwa zai  karbar masa.ta Mike tsaye tana karasa jin abinda yace ta nufi dakinsa kmr yadda yace mata tana shiga taga file din ta dauko ta kira labara ta mika mata kije ki tsaya waje akwai wanda zai zo yanzu kimika masa wanna ta juyo cike da yauki madadin takoma nata dakin sai  ta sake koma dakinsa tayi kwanciyarta saman bed dinshi Tana fida numfashi ahankali tana shakar daddande kamshin turarensa ahankali tasoma juyi akan makake gadonsa tana Jin wani irin feelings dinsa can km ta mike zaune ta tsurawa tangamemen hotonsa dake  manne a bangon dakin ido tana kallon tsantsar kyawun halitar mijinta. 
ahankali ta Mike   tsaye jikinta a matukar sanyaye ta tsaya gaban hoton  Tana kallonsa tmkr inda an kirasa zai amsa.
  Tasa hanuta tana shafa fuskarsa tsawon lokaci ta dauka tana kallonsa tana Kara jin tsantsar kaunar mijinta da kishinsa acikin zuciyarta kafin daga baya ta nufi jikin mirror ta tsaya tana karewa kanta kallo tasa hannu ta dauki turarensa ta fesawa jikinta akan wanda ta fesa haka kawai  taji gabanta yayi wani irin mummunar faduwa har sai da zuciyarta ta amsa wasu file file ta hango  ta cikin mirrow daga lungu bedside dinsa alamun xubewa sukayi jikinta a mace sannan km zuciyarta na tsananta bugawa  takarasa  tasa hannu tazaro su duka ta zauna kan bed tana shiryasu daya byn daya  cikin hk idanunta  ya sauka akan wani  farar takarda .
tasoma    warwareWanna  ahankali cike da  matsanancin faduwar gaba Tana dubawa rassss gabanta yayi wani irin mugun bugawa da karfi ta zaro idanunta waje sosai tana sake kallon takardar da kyau tana juyawa tana sake karantawa gwajin ciki  ne  dauke da  Sunan nablah ajikin taksrdar ta mike tsaye jikinta  na kirmmma.
take wani irin gume  ya rufeta tashiga tunanin yadda akayi takarda gwajin ciki dake dauke da sunan nablah  dakin mijinta .
ahankali komai yashiga zuwa mata daki daki kwalkwaluwarta ta dauki caji tundaga zuwan yarinyar gidan matsayin me aiki har zuwa cikinta na farko  da yaranta da kamaninsu da mijinta. sosai jikinta ke rawa gume ya rufeta sosai  tashiga tsiyaya wani irin  razananniyar ihu tasaka kardai deeni kwana yake da yar mutane agidan batare dasanin kowa ba idan dai abinda take tunani  hk ne zina Kennan yake daita komai?  
take ta fito daga dakin a haukace ta nufi dakin nablah.. Tana shiga dakin ta sameta kwance jikinta sanye da Wando three Guater da riga whit harmless ta shan iska kanta babu komai gashinta  kwance ya zubo har gadon bayanta cike da natsuwa Take shirya kayanta na barin gidan .
yaranta zagaye daita sunata zuba mata surutu irin nasu na yara.amman banda junior wanda yayi shr yana kallonta dominshi fitinanne miskili ne sak ubansa har  halinsa babu abinda yabari. 
bata tsaya wata wata ba tayi kanta nablah naganin yanayinta hankalinta ya tashi ya Mike tsaye da sauri tana kokarin daukar hijab dinta. 
zeenat ta fixge a haukace ta damki wuyanta tayo waje daita kiiiiiiiiii tasoma janta Dan ubanki sai kin gayamin ubanwa yayi miki ciki ?

wani cikin a gidana ummi
Takwallawa ummi kira tana jan nablah da iyakancin karfinta wlh sai kingaya uban da yayi miki ciki  ?gabadaya yaran suka rikece suma sukaga binta suna kuka 
daidai wannan lokacin motocin deeni dana escort dinsa sungama danno kai cikin estate har sun  faka motocinsu wani daga cikin escort dinsa ya fito da sauri ya bude masa  motor ya fito da kyar tare da alamun gajiya ataredashi yana tsaye yaji gabansa ya fadi yashiga duka uku uku  .duk esoct dinsa da derebobinsa zagaye dashi yasoma takunsa cike da natsuwa suna biye dashi  wanda kaida ne sai sun Dan ganashi da kofar shiga gdansa suke juyawa .
zeenat wacce  idanuta suka gama rufewa da tsabar tashin hankali ta bude kofa da karfi  ummi dake  saukowa takara hanzarta saurinta tana dakatar daita da kiran sunanta da tmbayarta abinda ke faruwa Amman ina zeenat batama san abinda ummi ke fadiba .ta hankada nablah habar gidan da iyakacin karfinta  shi km deeni ya kawo kai sai saman fadadden kirjinshi yaran sukayo gurin deeni da nablah suna kuka…………..fitar min daga gida daga ke har yaranki bana son yaran  ki kwashi tsiyarki ki fita daga gidan……..Jin furuncin zeenat dake shiga cikin kunneta yasa tasoma yin Kasa kasa daga  jikin deeni kadan ya rage bata zame ba yayi sautin tarota Amman ki yarda ta tsaya bisa kafafunta dole tasa,shima ya bita yana sake rungumeta ajikinshi 
yaranta gabadaya suka sake yowa kanta suka kamkameta suna kuka .
ummi najin abinda zeenat ke faman fada tana kuruwa da zunduma ihu….. gabanta ya yanke yayi wani irin mummunar faduwa ta karasa fitowa waje da saurin maseefa.wanda har hankalin jama’ar dake cikin estate din yafara yowa kansu dan wasu daga cikinsu MA har Sun fara lekowa ta balcony suna kallonsu. 
Idanun ummi suka sauka akan deeni dake durkushe rungume da nablah ajikinshi ….
kallo daya zaka masa Kasan hankalinsa a matukar tashe yake .
Sanann km take zaka gane yana cikin tsaka ME wuya. 
ahankali ya dago rikitattun idanunshi ya zubawa ummi yana kallon da mamaki A saman fuskarshi .
suka hada ido da ummi wace yanayinTa kawai mutun zai kalla ya gane irin kallar tashin hankalin datake ciki.
Kallonta yacigaba dayi yana zafi cikin zuciyatsa da gangar jikinsa Wato Tana kallon zeenat ke shirin Yi masa aika aika agida batare data ta tsawarta mata ba ….
ya runtse rikitattun idanunshi yana me jin tsantsar takaicin abinda umminsa kema masa ahalin yanzu.. 
dakewa kawai ummi tayi tamkar bataji duk abinda ke faruwa ba tare da Nemo jarumta ta sanyawa jikinta ta dauke idanunta akan deeni kana muryarta na shaking tace zee..zeenat lafiya meke faruwa ne? 3

A haukace  muryar zeenat na rawa jikinta na wani irin tsuma tace ummi wannan yarinyace ta km yin ciki a gidan nan har na tsawon wata shida  ummi idan da ance kb NE to yanzu cikin  uban waye ajikinta ? Tunda dai kb yabar gidan nan…..

banda kuka babu abinda nablah da yaranta ke faman yi .
yaran kuwa sai faman tsallara  kuka suke ganin uwar su afrigice tana kuka yayinda deeni dake rungume daita yasake kamkameta tsam ajikinsa yana shafa bayanta da tafin hannushi gabadaya ji yayi sararin samaniyya da inda yake durkushe na jujjuyawa dashi.yarasa wace irin masseefa da tashin hankali ke tattare da zeenat ….
Yarasa wani irin kishin hauka gareta .
sanadinta yarasa abubuwa dayawa. Yarasa kulawar mahaifiyarsa da soyayyarta yarasa farincikinsa yarasa jin dadin duniya duk wani farincikinsa kokari take taga tadagushe masa . yayinda  kwata kwata batada wani amfani agareshi yarasa abinda take nufi dashin ? Farincikinsa ta haifa masa ya’ya takasa wanda yasamu  km tana neman ganin bynsu tare da sabautasu ummi na zaune tana kallo ta daure mata Gindi .
yaya ake son yayi darayuwarsa ?Tsuma kawai yake jikinsa na kirrrma yana jin tamkar ya Mike ya sabauta mata jiki da mahaukacin duka ko zai ragewa kanshi takaicinta…. +

itako nablah gabanta ne ya sake yin wani irin matsanancin faduwa da karfi .
Wani irin bugawa kirjinta keyi da sauri da sauri yayinda zuciyarta ke suya da harbawa…ganin kuka bazai fishsheta ba yasa  ta tasaka  iyakacin karfinta ta fexge jikinta daga jikin deeni …….

jikinta na kirrrrrma ta dubi zeenat ta furta kalmar ciki.

Ciki fa kika aunty ? Meye hadina da ciki km ahalin yanzu? 
takarasa mgnr tana kuka ta girgiza Kai.

Eh munafukar Allah ciki ne dake km wallahi sai Kin sanar Dani uban da dayake dirka miki ciki  a gidan nan batare da saninmu ba .

deeni ya Mike tsaye da kyar jikinsa a sanyaye Tare da cire long sleeve din dake sanye ajikinshi ya sanyawa nablah.
har ya saka mata rigar hankalinta bai jikinta burinta kawai taji duk abinda ke fitowa daga bakin zeenat yazamto karyane ba gaskiya ba.ya tareta sosai da fadadden kirjinshi ta yadda bbu me ganinta kana 
yasoma aikawa escort dinsa da derebobinsa da securities din da suka dan taso domin ganin tashin hankalin dake faruwa.
da wani irin kallon kasa kasa me kama da tsayuwar uwar me suke masa agurin tare da nuna musu hanyar biiiiiiii da yatsansa …… dan kwata kwata takaicin wulakancin abinda zeenat tayi masa ya hanasa furta daidai da kalma daya ce …….
aiko take suka  juya gabadayansu km bbu wanda ya sake juyowa acikinsu.. 
hankali nablah a matukar Tashe ta nufi 
Gurin  wannan takardar da zeenat ta jefar ta dauka jikinta na kirrrrma Tasoma karantawa  tabbas sunanta ne rubuce cikin farar takardar dauke da ciki  har na tsawon 6 months.
innalillahi wa inna ilaihi raji’un kawai nablah ke maimaitawa  ta juyo da sauri tana duban deeni dake tsaye still yana kareta daita da jikinshi.. tsuru tayi masa da ido kawai tana kallonsa hawaye na tsiyaya daga idanunta kafin daga baya ta juya tana kallon zeenta da ummi wasu tsiraran hawaye Masu dumi suka shiga kokuwar biyo kuncinta ta dawo tamkar wata mutun mutumi atsaye a gurin.

ahankali km ta daga idanunta sama Tana kallon sararin samaniya alamun son tuno wani abu dangane da rayuwarta .. sai lokacin komai ya dawo mata…. tashiga tunani tabbas last three weeks tayi zazzabi km deeni ne yakaita hospital da kanshi byn Sun fito take tambayarshi abinda doctor yace ke damunta. yace mata babu komai malaria ce.

Wani irin mahaukacin kuka ta saki tayi jefa itama da takarda hannuta tare da daura hannuta duka bisa kanta tana ihu da kururuwa tace wayyo Allah wayyo ni nabeelah na shiga uku ni km wannan itace *K’ADDARA TAH  na hauwa A usman jiddarh* sosai nablah ke kuka tana dubansu yayinda yaran suma  ke Kara volume din  kukansu abin gwaninsu ban tausayi. Deeni ya matso inda take tsaye tana zai ta bata tayi saurin gocewa  karkar tabani …..ta dakatar dashi afrigice gashin kanta dake xube abayanta suka hargitse  ta dawo tamkar wata zautauciyar makauciya . ita kuka yaran kuka. Ummi km sai rawar jiki take tana kiran sunan zeenat… Zeenat mushiga cikin gida meyasa kika Yi hk? 
Meyasa baki gayamin ba…Kalli yadda idanun mutane ke kanmu.Itama zeenat kuka take sosai tana girgizawa ummi Kai domin zuwa lokacin  gabadaya jikinta da brain dinta ya gama bata yaran da km cikin dake  jikin nablah na mijinta ne.
tabbas ta cuci kanta da kanta ta illata rayuwarta da rayuwar aurenta sai a lokacin abubuwa da dama suka shiga dawo mata daki daki tundaga muguwar kamar da yaran keyi da mijinta har zuwa yadda deeni kafkaf daita da yaran .
Da lokacin dayake yin kwana biyu kawai a dakinta sauran kwana biyu din baya zuwa gurinta km baya yarda tazo masa muddin bashine yaso hkn da kanshi ba. +

lallai Tacika mahaukaciya mara hankali da tunani arayuwata ….wani irin mahaukacin ihu ta km sawa tayi kan nablah gadan gadan. Zata cafkota wuyanta .

deeni yayi kukan kura ya fizgo nablah jikinsa ya rungumeta tsam tsam ajikinshi ita da yaranta…. duk wanda ya Kalli fuskar Deeni yasan yakai kolowar bacin rai da tashin hankali.
Rikitattun idanun nan nashi sunyi jawur dasu tamkar an zuba masa barkono ciki .
gaban fuskarsa sun canza suma sunyi jawur.. 
ba zeenat ba har ummi sai data  tsorata da ganin yanayin da deeni yashiga bbu abinda yafi kona masa rai da taba zuciyarsa irin yadda zeenat ke kokarin hankada nablah waje babu kaya ajikinta ga kukan da yaran ke faman Yi fuskarsu tayi ja. Nablah na rungume ajikinsa da yaran ya nufi hanyar cikin gidan dasu zeenat tayi saurin tare hanyar tana jifansa da wani irin matsiyacin kallon….
Muryarta a matukar hassale tace bafa zata km taka kafarta da sunan shiga gidan nan ba. 
Ummi tayi saurin janye zeenat da iyakancin karfinta daga bakin kofar Sbd  ganin yadda deeni ke aikomata da kallon tashiga cikin hankalinta dashi . Tasan shi , tasan halinsa, tasan tashin hankalin dake saurin haukatashi da wuri har ya autsina tunaninsa.. Yasa gabadaya arasa gane kanshi.. 
Ahankali yasoma takawa zuwa cikin gidan nablah na rabe da jikinsa suka shiga cikin parlour ‘n .
ahankali ya zaunar daita akan kujera zuciyarsa na dokawa ya zauna yana facing dinta tare da tsura mata rikitattun idanunshi yana kallonta cike da tausayawa… yayinda kaunarta ke  sake karuwa acikin zuciyarsa Tare da bin kowane part na jikinsa….tsawon lokaci yana zaune yana kallonta yarasa takamaimain abinda zai ce mata..

kukan kura zeenat tayi,tashigo cikin parlour ‘n bata tsaya wata wata ba tayi kan nablah ta shako wuyanta  ta hada da yaran ta janyosu…… yaran suka sake sakin wata uwar kara duk suka frigice cikin kuka tace wlh baki isa kiyi Zina kina yin cikin shege kina kawo min gida ba .
mazinaciyar banza kawai gyaran muryar deeni yayi yana kallon tsaitin da ummi ke tsaye tana rawar jiki alamun tayi wani Abu akan haukan da zeenat keyi Amman sam ummi takasa aikata komai gabadaya tsaye kawai take bisa kafafunta komai yagama cakude mata waje daya Dan  kusan duk ummi tafi kowa tsurewa da shiga tashin hankali Mara misaltuwa banda rawa babu abinda Jikinta keyi takasa tabuka komai .

Baka jin komai a parlour’n sai hargagin ihun zeenat wallahi sai Sun bar min gidana daga ita har wadan nan shegun yaran tsinannu tabbbbbbbbb  wani irin yunkurawa deeni yayi a matukar fusace ya janyo zeenat  yayi wurgi daita gefe daya yana aika mata da wani irin kallo da jajayen idanunshi dasuka gama rikedewa suka canza kala yana fidda wani irin numfashin tamkr wani zaki  …..

Zumbar zeenat ta Mike tsaye tana dubansa ranta  abace ta nuna inda nablah ke tsaye da yatsansa hannunta Kana tace akan wannan yar iskar karuwar Kake son wulakantani da nunawa duniya ni din bawata tsiya bace agurinka?
A harzuke  muryasa na rawa jikinsa na tsuma yace karki sake ce mata Karuwa…… ummi tayi tsalle takaraso gareshi ta katse shi ta hanyar ce masa karka sake kace komai deeni. ……ban baka umarnin cewa komi ba deeni…. 
a fusace yajuyo zuciyarsa na dokawa da sauri yace enough is enough  ummi ….the game is over Now & nobody will  stop me to tell  the truth ….ba karuwa bace  ya fuskanci zeenat da kyau kirjinshi na wani irin bugawa *MATATA CE* Ta sunnah kmr yadda kike matata. yadda kike agurina haka take agurikoma ince har tafiki…….. jikin ummi ya tsananta rawa kar karrr ta koma ta zauna jagwab kan kujerar mutun daya hade da dafe kanta ta hannuwanta duka tana kuka sharrrrr sharrrrr.
yayinda shi km deeni yacigaba da facing din zeenat yana mgn ransa a matukar bace… wayan nan ya’ya dakike ganin *haidar* *Anan da *junior* duk ya’yanane na halak malak Wanda ko yanzu inda babu ni a duniya sune magadana  sannan uwarsu tana da kima da mutunci a idanuna Wanda har duniya tane bazan daina ganinta da wannan darajar ba .
ita da mahafinta wanda shine ya Aura min ita batare da sanin koni waye ba da matsayin dana taka a fadin duniyar nan sannan da kafafuna na taka har zuwa gurin mahaifinta na roki aurenta agurinsa km ya amincemin ya Aura Min ita.
ummi tun haihuwar yaran nan yakamata ace an fito da sirrin boye….amman nake ta mike biyayya ummi zaki Kaini wuta km babu biyayya gurin sabawa ubangiji ga abokin halitarsa  nablah *Mamata ce* kmr yadda zeenat take Matata gabadayansu daya ne agurina….babu wani bambamci.. bansan meyasa kike son tauye Hakin nablah akan zeenat ba….Wani irin gigitaccen ihu zeenat tasaka ta fixge dan kwalin kanta dayagama karkacewa tayi cilli  dashi gefe tana karkada gashin kanta.. wallahi wallahi baka isa ba *DEENI* wannan  zance banza ne da daji ma ansan karyar ne wlh ta ina haka zata kasance kace dai kabi dare kabi duhu ka dirkawa wannan yar iskar karuwar ciki Amman ba dai wani aure ba wlh.. Ta zabura ta dauki glass cup din dake ajiye a saman center table ta cilawa nablah dake tsaye wace jinta da ganinta ya dauke sai idanunta dake tsaye kyam akan deeni .Tana kallonsa.. 
Deeni yayi saurin cafke glass cup din..tacigaba da ihu tana kururuwa wlh wlh karya ne  wannan abar tazama kishiyata .
amatukar razane takira Sunan ummi da karfin gaske …ummi… ummi kina jin abinda yake cewa wanda ni nasan karya ne hakan baxai taba faruwa ba agidana. 
Kishiya a gidana never in history tanakarasa fadar hk tayi hanyar kitchen da gudu.. ummi ta zabura ta Mike tsaye tabi bynta da gudu itama tana kiran sunanta. wanda sai lokacin nablah ta dawo cikin natsuwarta da kyau sannan km farat wani matsanamcin tsoro yashigeta jikinta yakama rawa ta rude tana neman hanyar tsira ..
ummi ta kwalla kara ta biyo zeenat tana kokarin kwace wukar hannuta Amman ina takasa tana fitowa nablah ta saki Kara itama wanda ya sake frigita yaran sukayo gurinta tare da rungumeta… deeni ya tsurawa zeena  ido yana kallonta rike da wuka sannan kausashe yace meyye hk ko kina hauka ne?
  Kai ne dai mahaukaci tunda gashin nan brain dinka ya juye kana fadar abinda bazai taba yiwu ba.
ke kuwa zaki ci kashi binshin kutumar ubanki yau ta nuna tsatin cikin nablah da wukar 
Jikinta na wani irin tsuma. Wallahi yau sai kinga kudi kince kashine dan bazan barki ba sai naga bayanki gobe ma bazaki km zama karuwar wani ba MA ba mijina ba.zeenat zan mugun saba miki zan shuka miki ranshin mutunci zan baki mamaki wlh idan kika km cema yarinyar nan karuwa .
ummi  kina ji kina gani kiyi Mata mgn zan canzawa zeenat kamanin wlh idan bata gyara furuncinta bakinta akan yarinyar nan ba haba wannan irin maseefa ce hk ba aure na aureta.?dan ita kadai Allah ya haliceni? 
jikin Ummi na tsuma tace yiwa hakuri karka mata komai dan girman Allah.  Allah Yayi maka albarka… Ya tabe baki kawai yana kallonsu yana girgiza kai. 2

Nablah tayi tsuru tsuru tana kallonta atsorace sannan muryata a raunane tace please aunty ki kiyi hakuri ki dawo cikin haiyaciki dan Allah ta yaya ma zaa yi mijinki ya zama nawa  wlh ba mijina bane km Nisan Allah duk abinda ya fada miki karyane ba gskiya bane kutumar ubanki ina mgn kina maidamin.da mijina nake mgn badake bakar Karya munafuka maciya amana ta nufota ummi ta Saki kara tana kuka yau ME zangani ni fadeela Dan girman Allah zeenat ki ajiye wukar nan kada kiyi kisa kisa zuciyata ta buga.. Kada Allah yasa ta ajiye wukar ummi tana ganin idan ta illata yar mutane zaa kwaleta ne .
wlh da kaina zan hada da hukuma ahukuntata yarinyar nan Matata ce fine banga wani abun boye boye aciki ba ummi .
Muryar nabla na shake tace dan Allah mlm ka daina cewa  matakar ceni. wannan ma ai rainin hankaline tayaya ma hkn Zai kasance?
. Ta yadda ya’yanki ke Kama Dani kadai ya isa yasa ki fahimce komai km kisan hakan ma yagama kasancewa inji cewar deeni ya fada yana watsa mata kallon rainin hankali . Ko ki yarda ko karki yarda ni mijinkine km uban ya’yanki.

Zeenat tace Karyane bazata taba zama matarka ba sai dai Karu…ya daga hannu zai sauke mata wani gigitaccen Mari ummi ta katseshi ta hanyar buga masa tsawa kamin shr dan ubanka km wlh karka  sake kataba min lfyr yarinyar  da ME zataji?
da wannan maseefar data kunno Kai ko me? Wlh idan kayi sanadiyar da zeenat dina tashiga cikin wani Hali ko wani Abu yasameta nima bazan yarda ba.
ummi kinsani nasani nablah Matata ce ta sunan wace kece silar komai to meyasa kike nuna kmr bakisan komai ba ? Kodan banida gata bani kowa komai sai ki dinga nuna son kai akan zeenat…….. 
Jin hk yasa zeenat yin cilli da wukar hannuta tare da ja da baya dafe da tsaitin zuciyarta tana kallon ummi wasu sabbin hawaye na tsiyayo mata bisa kuncinta ummi tarasa yadda zatayi da rayuwarta.. kawai tashiga girgizawa zeenat Kai zeenat ta zubara ta Kalli deeni  muryarta na rawa cike da in.. Inna tace karya ne wlh  badai ummina ba ummina bazata min hk ba …Kai ban  ma yarda kayi wani aure ba ..nasan ko aure zakayi bazaka taba auran wannan yarinyar ba yar talakawa kaskantaciya Mara galihu wace tazo aikata domin Rashi da talauci … ummi ta fashe da kuka tana kokarin Kamo hanun zeenat cikin nata. 
deeni ya rigata ya damki hannun zeenat cikin nashi ya nufi hanyar step daita ta tokare taki mov ka sake maci amana wlh sai Allah yasaka min nasoka arayuwata. Numfashina ne kawai bazan iya fixge shi nabaka ba Amman karasa sakayar da Zaka min sai wannan tana kuka takarasa mgnrta tare da son fixge hannuta daga nashi Amman takasa sbd bakaramin riko yayi mata ba. Bai daita komai ba kawai  Cigaba da tafiya yayi da ita har yayi taku uku ya Dan tsayawa ya juyo yace  nablah ta biyoshi itama.
Da sauri ta girgiza masa kanta alamun bata zuwa tasoma neman hanyar guduwa batare yaranta ba.
Ya dawo ahankali ransa a bace ya kule Duka kofofin parlour gabadaya wanda zasu sada mutun zuwa waje gudun kada nablah ta gudu .
sannan ya nufi dakinsa da zeenat itama sbd tsaro ya tafi daita dan yasan kafin yaje ya dawo ta illata nablah. ya je ya dauko wayarsa wanda akayi video dauren aurensa da nablah ya dawo parlour km duk lokacin still zeenat na rike cikin hannushi gam jikinsa a  sanyaye ya hada wayar da makeken TV dake manne da jikin bangon parlour’n ya tsaita komai ya kunna gabadaya daga zeenat har nablah babu wace kirjinta bai buga ba Dan tsabar frigicin abinda zai  biyo baya.
gabadaya idanunsu nakan TV yayinda zuciyar ummi ta dinga tsalle tana tafarfasa jikinta na rawa rawa tana juya Kai tana uhmmmmm uhmmmmm deeni karkayi hk please tayo  inda TV yake da niyyar kashewa Amman ina aikin gama ya rigada ya gama dan Kafin ta karaso har mutanen ciki sun soma bayyana .cak taja  tsaya tana salallami da ambato Sunan Allah gabadaya babu inda bai dauki rawa ba ajikinta .
daga zeenat har  da nablah zuciyoyinsu ke bugawa tmkr ana buga musu guduma. 
deeni kuwa kamo   yaransa yayi ya zaunar dasu sai faman ajiyar zuciya suke ja suna fitarwa tsabar kukan da sukayi gabadayansu suka kwanto jikinsa . Sosai nablah ke kallon mahaifinta yana murmurshi tare da wasu daga cikin makwatansu na uguwarsu Take  jikinta ya dauki wani irin rawa karrrr….. karrrrr ….karrrr ta sake kurawa TV idanuta tana kallon komai azahirance.

A matukar frigice itama zeenat ke kallon tsirarrun mutane dake zaune suna gabatar da daurin aure har sanda taji an ambaci sunan mijinta km an daura auren dashi  Tana Gama jin hk ta saki wata razananniyar kara wanda gabadaya gidan ya amsa tare da  zubewa kasa sumammiya………………..

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *