WANNAN RAYUWAR CHAPTER 14
Wani hadadden private hosipital suka je. Suna zuwa yai parking sannan ya fita ya zaga ya bude mata mota. Fitowa tayi ya kama hannun ta. Ta kalle shi tace
“Nifa Baby lafiya ta kalou.”+
“K shige muje ko na dauke ke.”
Gaba tayi ya mara mata baya. Cikin reception suka shiga suka nufi wajen yankar musu kati sannan aka kai su dakin da zasuga likita.
Zama sukai sannan Muhammad ya gaisa da Doctor. Sannan yace
“Waye ba lafiya?”
Da sauri Fauziyya ta nuna sa shima ya nunata. Dariya Doctor yayi yace
“Ikon Allah dukkan kune ba lafiya kenan.”
“A’ah ni lafiya ta kalou.”
Fauziyya ta fada. Muhammad yai murmushi yace
“Kagan ta nan kwana biyu bata jin dadi duk na rasa kan ta. Bata cin abinci amai ma ta gama yanzu da na matsa!”
Kallon ta Doctor yai yana murmushi yace
“To Madam ya kike ji?”
“Nifa ba abinda nake ji. Shine kawai dan ayi min allura.”
“Ba zan miki allura ba. Fada min kinji?”
“Nifa da safe ne nake zazzabi. Kuma sai naji zuciya ta tana yashi jikina ba kwari.”
Rubutu yayi a paper ya dauki waya ya fara neman layin nurse tana dauka yace tazo.
Ba ai minti daya ba ta shigo. Paper ya bata sannan yace
“Kuje ai mata test!”
Kallon Muhammad, Fauziyya tayi yace
“Ni bana son allura Yaya!”
“Ba allura za ai miki ba. Fitsarin ki zaki bayar.”
Ta kalli Yaa Muhammad. Yace
“Muje!”
Suka fita. Suna zuwa aka amshi fitsarin sannan suka zauna minti goma Nurse din ta fito da papper tace
“Muje!”
Tare suka karasa office din doctor. Suka zauna ita kuma ta bashi result din ta juya ta fita. Budewa yayi yana kallon paper sai ya saki murmushu yana fadin
“Congratulation. Matar ka tana dauke da cikin wata daya.”
Ido Muhammad ya zaro yace
“Da gaske?”
Kai ya gyada masa. Kallon Fauziyya yayi ya kamo hannun ta yana fadin
“Baby kinji wai kina da ciki zaki haifa min ya’ya. Alhamdulillah! Allah nagode maka Allah ya rabaki da cikin nan lafiya.”
Hawaye ne ya fara zubowa daga idon ta ya tashi ya dawo gaban ta ya durkusa yasa hannu yana goge mata yana fadin
“Just say Alhamdulillah. Thanks Allah he will gove you more of what you didn’t expected.”
“Alhamdulillah! Alhamdulillah!! Alhamdulillah!!! Thank you Allah for blessing me.”
Ya sakar mata murmushi sannan ya mike ya kalli Doctor yace
“Thank you Dr mu zamu tafi.”
Doctor yai murmushi yace
“To Allah raba lafiya nan da sati hudu ko dawo in akwai wata matsala kuyi sauri ku fada mana Allah ya inganta.”
“Amin nagode.”
Ya kalli Fauziyya yace
“Madam kinga ko ba ai allura ba an samo abin farin ciki.”
Murmushi tayi tai kasa da kai ta mike, Muhammad ya kama hannun ta suka fita.
Mota ya bude mata ta shiga sannan ya rufe. Ya xaga ya shiga. Motar ya tayar ya kamo hannun ta sannan ya fara neman layin Ummun sa. Tana dagawa yai connecting da wayar tace
“Mai babban suna ya akayi naga bamu jima da waya ba akwai wata matsala ne?”
STORY CONTINUES BELOW

“Ummu Albishirin ki?”
Ya fada yana kallon Fauziyya. Kai ta girgiza masa ya make kafada yace
“Ummu yanzu muka dawo daga asibiti Fauziyya bata jin dadi an duba ta an gano tana dauke da ciki.”
Ummu tace
“Kai Alhamdulillah Allah ya raya ya inganta ina Fauziyyan?”
“Gata nan.”
“Bata wayar.”
Fuska Fauziyya ta rufe da hannu yai dariya. Tace
“Ina yini Ummi?”
“Lafiya lou Fauziyya ashe mun samu karuwa?”
Shiru Fauziyya tayi tana yin kasa sa kanta kamar Ummin na gaban ta. Ummi da ta gane kunya take ji tace
“To sanni Fauziyya Allah raba lafiya. Ina nan nima zanzo na ganku tinda kunki ku dawo.”
“A’ah Ummi zamu dawo.”
Muhammad yace
“Ummi gaskiya ba yanzu ba sai nan da wajen wata uku lokacin anyi bikin kannen ta.”
“To Allah nuna mana ai kan lokacin ma mun zo kuna zamu bikin ma insha Allahu. Allah dai ya bamu aron ran ya nuna mana.”
“Amin Ummi mungode!”.
“To Fauziyya kina kula da kanki kinji?”
“Insha Allahu.”
Tace
“Kai kuma Muhammad kada kana takura mata kaga yanzu ba ita daya bace.”
“Kai Ummi na ni takura mata nake ki tambaye ta. Ai bana takura ki ko?”
Ya fada yana maida tambayar kan Fauziyya.
Hararar sa Fauziyya tayi ta girgiz kai. Ummi tace
“To dai a kiyaye. Allah ya inganta ya bata lafiya.”
“Amin mungode sai anjima.”
Ya kashe wayar. Kallon ta yayi yace
“Kika ki bata amsa ko?”
Kai ta dauke yai kwafa ya karasa bakin wani super market yai parking kallon sa tayi da alamar tambaya tace
“Me kuka zamuyi anan bayan jiya mukai shopping.”
“Ranan da muka zo shopping naga wasu kayan babies to su zan siya”
“Kayi me dasu?”
“Nayi me dasu kamar yaya Baby? Na tanadar wa our unborn Baby.”
“Haba dai tin yanzu honey!”
Mota ya bude ya futa tace
“Sai yaushe ai gwara mu fara tun yanzu.”
Ya zaga ya bude mata ta fito ya kama hannun ta suka shiga. Wajen kayan Babies din suka shiga.
Fauziyya dai sai yar kallo ta tsaya tana kallo Dan yadda Muhammad yake jidar kaya baga mace ba baga namiji ba duk wanda yai masa dauka kawai yake. Ganin abun yai yawa yasa ta karasa wajen sa tana fadin
“Honey kayan sunyi yawa!”
Ya juyo yace
“Me na siya tukkuna dai Baby!”
“Nidai wallahi na gaji kuma yunwa nake ji.”
“Oh baki ci fa abinci ba ko? Me zan siyo miki kici?”
“Yaya shawarma nake so!”
Wajen accounter ya nufa akai total yai transfer sannan aka kai masa kayan su cikin mota. Ya kama hannun ta suka fita.
A hanya yaga ana sai da gasassun kaji ya tsaya ya siya sannan a gaba ya tsaya ya siya mata suka karasa gida.
*
**
***
****
*****
******
*******
********
*********
**********
***********
*************
Rukayya bayan ta bar gidan Ummu duk sai ta shiga cikin damuwa. Zaune take a falo ta zuba tagumi Yaya Sailuba ta shigo ta tsaya kallon ta.
Karasawa tayi ta zauna tana fadin
“Rukky lafiya?”
Dagowa tayi tace
“Yaya kinga gidan Ummu kinga rayuwar da su da ya’ya na. Wai ya’ya na basu sanni ba.”
“To shine me? Ke bagaki kina rayuwar ki ba da dasu fa da yanzu sun takura miki.”
“Amman Yaya Sailuba ai ya kamata su sanni ko?”
“Ke ni kyale ni da zancen wadan can ya’yan nak dasu Alhaji yake fada min Alhaji ya kawo karar ki, kin ki kibashi dama ya turo.”
“Yaya ni…”
“Keme? Menene aibun sa bayan yana baki duk abinda kike so wallahi tin wuri ki shiga hankalin ki, wa kike dashi a maneman naki sama da Alhaji Khamis din?”
“Yaya gani nayi ya min girma.”
“Kalle ki to saurayi kike tunanin samu kome? Ai ke kalar su Alhaji Khamis dince baki ganni bane. Kishiyoyi na uku kina gani amman duk suna can da yara sun tsufa ni kuwa gani anan ina shan shagali na sai abinda nake so Alhaji ke min su kuwan fana abinci ma wuya yake musu shiyasa gasu nan duk sun tsufa.”
Shiru tayi. Sailuba tace
“Yace zai gidanki da ban da sauran matan sa kuma yace sai abinda kike so to me kike nema.”
“Babu!”
“To anjima zai zo da yazo yai miki maganar ki bashi dama ya turo kinga shikenan ayi bikin ki kema ki huta ko ya kika ce?”
“Haka ne.”
“Yauwah.”
Ta mike tayi daki tana tunanin tayaya xata auri Alhaji Khamis.
Da yamma tana kwance Anty Sailuba ta shigo ta same ta tace
“Alhaji Khamis yazo naga nace miki zai zo naga baki ko shirya ba.”
“Me zanyi to Yaya a haka zani.”
“Ki rufa mana asiri haba dan Allah ki tashi dan gyara fuskarki yana sitting room.”
Tafita. Mikewa tayi ta shafa hoda ta saka turare sannan ta fita. A falo ta samu Anty Sailuba tace
“Yaya na fito zan tafi.”
“Haba ko ke fa. Ki san yadda zaki ki tatso sa sannan a harkar biki a sha shagali muma mu nunawa su Ummu mun kere musu.”
Murnushi ta saki tace
“To yaya.”
Ta fita. Dakin da yake ta shiga da sallama. Alhaji Khamis dake zaune ya dago yana kallon ta tai murmushi ta samu waje ta zauna tana fadin
“Barka da yamma!”
“Baki ya washe yana fadin na samu gimbiyya ta lafiya?”
“Alhamdulillah!”
Ya zuba mata ido. Tace
“Kallon fa?”
“Kada na kalle ki ne?”
“A’ah!”
“To ni fa nace. Rukayya kin ki ki bani dama na turo ayi komai a gama”
“Ba haka bane”
“To Yaya ne?”
“Kawai dao saboda naga abu yaiwa Abbahn mu yawa ne shiyasa.”
“Me ya faru?”
“Bai jima da yiwa autar mu a mata aure ba.”
“Shine me?”
“Nima yanzu sai na dauko maganar aure bayan bai gama hutawa ba. Ga kashe kudi.”
“Haba Rukayya yanzu akan wannan ne daman kike wannan maganar to menene ni na dauki nauyin komai daga lefe har abinda kike so na daki kiyi lissafi da shagalin biki duk zan turo miki.”
“Nagode sosai Alhaji.”
“Ba komai yanzu ki fada masa za ayi bikin nan da wata daya lokacin nima zan aurar da yara har hudu kinga nima sai na angwace na more nayi kara’i na.”
“Wannan haka yake zan sanar masa insha Allah.”
“Nagode.”
Haka suka sha hira da zai tafi ya ajiye mata kudi masu yawan gaske ya tafi.
A guje ta shiga Falo Sailuba ta mike tana fadin
“Lafiya?”
“Yaya kinsan me kuwa?”
“Sai kin fada.”
“Yace zai yi komai na biki da kayan daki da laife ya ban dama duk nai lissafi zai bani kudi.”
“Kinji harkar girma ko ina kai ki kina zamewa.”
“Ai na gane Yaya zan kula”
“Ko ke fa! Nawa ya baki?”
“Gasu nan ko kirgawa banyiba.”
Ta zube su a wajen. Dauka tayi ta kirga ta dago tana fadin
“Kullum sai an dada dubu ashirin.”
Baki Rukky ta tabr tace
“Bari na shiga na kwanta zuwa anjima”
Tayi ciki ta ajiye kudin ta kwanta.
A gida Kabir kuwa Sai da aka kai Halima sannan aka kai Sadiya wanda haka ya nuna Halima ce uwar gida. Sai wajen sha daya ya shigo gidan. Daki Sadiya ya fara shiga tana zaune a gefen gado. Ta yaye mayafin tana sakar masa murmushi tare da gaishe sa ya amsa yana fadin
“Barka da zuwa gida.”+
“Nagode amma bani aka fara kawowa ba.”
Kai ya gyada yace
“Nazo naga lafiyar ki sannan na kawo mili kaza kici ko?”
“Nagode!”
“Kiyi hakuri Sadiya.”
“Haba miji na ba komai Allah bamu zaman lafiya.”
“Amin!”
“Amman kayi kyau angon mu nima ranar da zaka zo min irin wannan shigar nake so.”
“An gama amaryata amman ai kin fini yin kyau.”
“Anya kuwa kagan ka kuwa?”
Yai murmushi yace
“Kada dai ki fasan kai.”
“Ai gaskiya ce.”
“Hmm to nagode.”
Tai murnushi yace
“Tin da rana daya aka kawo ku, za a raba kwana zuwa kwana bibbiyu ba sai anyi sati sati ba yayi?”
“Ka je mata da maganar in ta yadda ba matsala.”
“Shikenan sai da safe ko?”
“Allah bamu alheri.”
Ya mike ta taso ta rakashi har ya fita ta maida kofa ta rufe daki ta koma sai taji shaidan na son mata huduba da sauri tayi addu’a ta zauna taci naman ta ta koshi sauran ta saka a firijn sannan ta shiga ta wanke bakin ta tai wanka ta fito ta saka kayan bacci ta kwanta taba addu’a.
Yana shiga bangaren Halima ya rufe kofar. Sannan ya nufi dakin da take. Nan yaga ba kowa. Ajiye ledar hannun sa yayi ya mike ya juya zai fita ta fifo daga bandaki dan ita ta gaji da jira ta zata ma ba zai shigo mata ba tinda ance su biyu ne kila yana wajen dayar. Dan haka sai ta tsaya cak ganin sa a dakin ya juya mata baya gaban tane ya hau dukan tara tara.
Kallon sa ta tsaya yi. ta zubawa bayansa ido, tundaga kan kwantacen gashinsa har zuwa kafarsa. Bata san lokacin da ta furta
“Woaw ba. Taba fadin shin wannan shine miji na?”
Shima jin bude kofar shi ya tsayar dashi. Jin shiru kuma yasa ya juyo, toxali yayi da iya tsaye a bakin bandakin tai masa kyau wani irin murmushi ya sakar mata. Halima ta nuna sa da yatsa tace
“Kabir kaine? Kai ka rako angon nawa to yana ina?”
Bai ce mata komai ba in banda murmushi da yake yi, gaban Halima ne ya dinga bugawa da sauri da sauri sai ta fara leke ta ina zata gano angon nata bayan nan me yasa ya bar Kabir ya shigo har dakin auren su ko dan bata da daraja. Ganin baya gano kowa ba gashi ba mayafi a jikin ta yasa ta juya zata koma bandakin da sauri yace
“Halima.”
Ya kirata da voice dinsa mai dadin sauraro. Cak ta tsaya tayi saurin juyowa tana kallon sa, yace
“Ba sai kinje ko ina ba. Nine dai mijin ki Kabir da kika sani ninr mijin ki?”
Kai ta hau girgizawa tana fadin
“Joke aside please waye miji na duk sunki su fada min kai nasan zaka fada nin.”
Murmushi yayi daya kara fido da zahirn kyaunsa, ya taka ya je gabanta, hannun ta ya kamo ya shigo da ita dakin ya zaunar akan gado.
“Ki yadda dani Halima kamar yadda kika yadda dani to nine mijin ki. Nine!”
Da sauri ta mike ta fara ja da baya, hawaye na zubo mata tace
“No is not possible u cant be my husband!”
STORY CONTINUES BELOW

Ta fada da karfi. Kamo ta yayi yace
“Halima ki tsaya ki nutsu muyi magana ta fahimta.”
Kasa magana tayi ta kura masa ido hawaye na cigaba da zubo mata.
Zaunar da ita yayi ya zauna a kasan center carpet din dake gefen gadon. Yace
“Kada kiyiwa Allah butulci Halima. Ni din dai nine mijin ki ko bam miki bane?”
Shiru tayi ta zuba masa ido tana kallom sa. Kabir yace
“Halima say something kin zuba min ido kamar yau kika fara ganina,”
Kai ta girgiza tace
“Dole na zuba ma ido dan bangane komai ba ya akai haka ta faru?”
Yai murmushi nan ya fara bata labarin tun lokacin da yake sonta, da yanda yaso ya kareta daga fadawa sharrin Isma’il ,da yanda ya boye number yake mata text, data rabu da Isma’il kar ta biye masa.
Tinda yafara bata labari take kuka, sai da ya gama tace
“yanzu dama Kai na aura mai yasa ka boyemin? Meyesa tun lokacin baka bayyana min irin San dakake min ba? Ka bari na biyewa Isma’il ya cuce ni?”
“Halima a lokacin ki ringa kinyi nisa asan Isma’il ko na fada miki ina sanki a lokacin bazaki saurareni ba, fada miki a lokacin bashida amfani, karkuma ki manta Isma’il abokina ne aminina, shiyasa kikaga bana son mu’amalar ku.”
“Innalillahi wa inna ilahi rajiun,”
Ta fada tana dafe kai, sai kuma ta fara magana
“Daka bayana min kanka lokacin ka gayamin halin Ismail zan yadda.”
Kai ya girgiza tace
“Bazaki yadda ba.”
“Why?”
“Saboda kinyi nisa zakiga kamar son kune banayi tare. Kin riga kin amshi soyayyar sa da gaske kuma bai nuna miki hali wanda inda zaki gane tin lokacin danake miki text zaki dau hanyar rabuwa da Isma’il amman ina kamar kara shakuwa kuke, shiyasa na hakura na cigaba da rainin soyayyarki araina, ina miki addu’a!”
Kallonsa ta dago tana yi tace
“kuma ahaka zaka aureni bayan kasan komai akaina, kasan abinda na aikata tunda kai ganau ne, ba jiyau ba “
Murmushi yayi, yace
“San da nake miki daga Allah ne badan wani Abu naki ba, wlh ko awane irin hali kike am sorry to say ko gurguncewa kikayi, kika makance, wlh ba abnda zai ragu asan danake miki, tinda Isma’il ya juya miki baya ma naji kamar karamin sanki ake azuciyata, karkiyi doubting din san da nake miki, a baya har addu’a nayi Allah ciren son ki saboda Isma’il yace min zai aure ki amman abun kamar da da min ake walahi ko da ace Isma’il ya aure ki bazan iya cireki ba a zuciya ta kila son ki ya zama ajali na.”
Tunda ya fara magana take kuka, can ta mike tace
“Am sorry Kabir ba zan iya zama da kai ba.”
Bai san lokacin da ya mike ba yace
“Whay?”
Kai ta girgiza tace
“Kayi hakuri amman ba zan iya ba.”
“Saboda me?”
*
**
***
****
*****
Rukayya taje taiwa Yaya Sailuba bayanin komai. Yaya Sailuba tace
“Shi Alhaji Khamis din aka cewa haka?”
“Haka Abbah yace.”
Nan ta dau waya ta kira mai gidan ta take ya dawo ta zayyane masa komai. Yai dariya yace
“Ikon Allah shi da Alhaji Kamis yana da maikiya bari na kira shi sai kuji waka a bakin mai ita amman gaskiya karya akai masa.”
“Ni ai na sani.”
Rukayya ta fada. Nan ya kira sa bai jima.ba yazo. Rukayya ta fadawa Alhaki Kamis duk abinda Abba ya fada. Alhaji Kamins yai murmushi yace
“Wai meyasa nake da abokan adawa ne?”
Mijin Yaya Sailuba yace
“Ahaf kinji ko?”
“Allah kuwa!”
Rukayya tace
“Ai ni na sani nayiwa Abba bayani amman yaki ya fahimta amman kasan me?”
“Sai kin fada.”
“Ya ban dama. naje wani ya dauran aure amman shi ba zai ba.”
“Kai madallah yanzu ya ake ciki kenan.”
“Zai daura mana aure.”
“Shikenan kin hado lefen?”
“Na hado amman ina bukatar kudi.”
“Baki da matsala.”
Nan ya dauki waya yai danne danne sannan ha mika mata wayar yace
“Saka amount.”
Ta amsa tasa ta mika masa. Ya saka pin a take alert ya shiga ba dubu dari biyar data saka. Basu tashi a wajen ba sai da aka saka ranar daurin aure.
*
**
***
****
*****
******
*******
********
Zancen sati biyun sukai Yayan Humaira Ansa yace ya turo. Nan kannen babban suka je akayi komai da komai cikin mutunci da mutuntawa ,suka sa wata daya.
Yayan Humaira hankalin sa ya tashi amman makwabcin su yace zau mata kkayan daki. Sati daya da gama magana aka kawo lefe, i akwatuna set biyu aka hada aka kai.
Isma’il kuwa yana nan da so da sha,awar Halima dan har kasa bacci yake yi saboda da tunanin ta. Dadin ta ma auren da xai yi dan yana ganin da Zarar yayi aure zai cireta aransa.
Amarya Humaira kuwa sai gyara take sha daga ta sha wanna sai ta sha wancan sai ta tusa wancan.
*Wacece Humaira?*
Humaira Ahmad suna ta. Itaxe ya ta uku a gun iyayen ta sai yayen ta maza biyu da Anas da Nazir. Sai kannen su biyar. Mahaifib ta ya jima da rasuwa. Daman kuma ba wani kudi ne dashi ba dan rufin asiri ne yake samu suke zaune lafiya da iyalan sa saingashi Allah yai masa rasuwa abinda ya hana ya’yan sa Ansa da Nazir karasa makaranta kenan suka ajiye ta. Haka yayyen ta suke fadi tashi dan ko government school basu saka ta ba dan ita kadai ce mace suna so su inganta rayuwar ta.
Wanda a makaranta sam bata abota da yayan talawa sai masu dashi fitinannu tun basa son mu’amala da ita har suka fara so dan Humaira a waye take ga kokari da wayo.
Haduwa da kawaye ya’yan masu kudi yasa in ta gansu da abu itama sai ta sama daga haka ta fara kula samari a boye dab gidan su gidan mutunci ne da tarbiyya. Inda basu san halin da take ciki ba. A waje zaga bada jikin ta ayi tsotse tsose in ta siyo abu sai tace wata kawar ta da ita ta saka ta harkar ce ta bata wanda sai Baba ta kira ta tambaya ita kuma tace eh haka ne da haka ta ke shigo da abubuwa gida duk da a ko da yaushe zaka ganta da hijab har kasa amman da ta fita take cire shi wata shigar ba ko kyan gani.
A haka ta fara bin maza, dan wannan kawar tata ita ta fara hada ta da maza, tun tana ‘dari da’ri har tazo tafara sakin jiki, ai kuwa nan da nan tafara samun kudi, kasancewar ta fara mai diri Alhazawa ne suke rububinta, suna kashe mata kudi aikuwa tasamu abinda takeso dan sutura masu tsada take sawa. Sai Hunaira tayi fice a cikin kawayen ta duk da ya’yan maya.
In kaga Humaira innocent face ce da ita dan bata magana gata a nutse kullum cikin hijab da karatun alkur’ani dan ta sauke abinda take kara siye iyayen ta kenan wani lokacin tace zasu musabakaa ko wani wajen dan makarantar da take zuwa ma ba a unguwar take ba, ba wanda yasan ta shiyasa take abinda ta ga dama ba wanda ya sani. In ta samu kudi tace kyauta akai mata da yake ta samu wani malamin su shima dan hannu da yake kara saka ta a hanya in abu ya samu har gida yake zuwa yakewa su Baba bayani su kuma su zata da gaske ne dan har tafiya tana yi zuwa wani garin a zuwan daga makaranta nan kuwa yawon ta kawai take zuwa yi.
A yanzu ta gama secondary ibda yayen ta suka ce ta fito da mijin aure in tayi aure ta karasa karatun ta. Abinda ya tada mata da hankali dan ita bata kula masu son ta da aure duk korar su take. Na shashancin ma ba sa zuwa guda sai dai su hadu dan kk waya bata rikewa a cewar ta in kana rike waya kana lalacewa ita kuma bata son iyayen ta su zarge ta shiyasa sam.bata da waya in appointment ne xaku hada in ma kana neman ta zata baka number malamin su wanda shi kuma zai zo har guda da zumar koya mata karatu daga ban ya bata waya suyi da samarin ta.
Wannan yasa har ta bar Isma’il yazo gidan su kuma aka sa ya turo. Ganin da gaske auren zatai yasa ta hau gyaran kan ta a boye.
Wannan kenanTunda ya fara magana take kuka, can ta mike tace
“Am sorry Kabir ba zan iya zama da kai ba.”
Bai san lokacin da ya mike ba yace
“Whay?”
Kai ta girgiza tace
“Kayi hakuri amman ba zan iya ba.”
“Saboda me?”+
“karka manta ka san wacece ni kasan me na aikata. Nasan ba zaka taba manta wacece ni ba kuma a duk lokacin da kace zaka kusance ni zaka tuna wacece ni wannan zai sa ka tsane ni. Tayaya kake son zama dani bayan ban dace da kai ba. Daban kake ba zan lalata maka rayuwa da zuria ba.”
Tana fadar haka ta fashe da fashe wani irin kuka mai cin rai.
“Halima!”
Ya kira sunan ta amman bata amsa ba. Yace
“Halima abinda yafaru dake fa kaddara ne ,kina nufin ke kika tsarawa kanki rayuwa, ni nasan badan Isma’il shu’umi bane Yakuma yi amfani da San dakike masa ba, da ba yadda za ayi yaci galaba akanki, saboda haka karki damu, badan kin tuna min ba ma yanzu namanta da komai a tsakanin ki. Na dauke shi a budurwa ta ne, burina arayuwa in ganki cikin farinciki da walwala, kuma duk ina wannan abun ne danke.”
“Tayaya tayaya? Ina tantamar wai kana so na. Gani nake kayi haka ne dan kana tausayi na.”
Durkusawa yayi yace
“Wallahi Halima a magana ta babu karya. Wallahi ina son ki “
“Ita kuma amaryar ka fa?”
“Itama ina son ta.”
“Wa ka fara so a cikin mu?”
“Ke!”
“Dan me ka so ta daga baya dan kaga na rasa mutunci na “
“Ki daina fadar haka na fada miki zan iya rayuwa dake a haka ba tare da munyi sex ba ni ba shine a gabana ba na kasance dake shi nafi kauna. Sadiya kuma ganin na rasa ki yasa na fara son tai tama kamar ki take tana da sanyin hali dan haka ki nutsu ina son ki manta da komai, ki manta da kin taba haduwa da Isma’il, ki bani dama na shiga rayuwarki, kisoni ko yaya ne mu gina rayuwarmu cikin so da kauna please!”
Dagowa tayi tana kallonshi. Ya hade hannaye yace
“Please Baby! kin amince?”
Kai ta gyada masa. Baki ya washe, ya karaso ya rumgume ya a jikin sa wani bakon abu suka ji dashi har ita.
“I love you my love!”
Ya fada yana kissing wuyan ta. wata kunya ce ta kamata ta fara sunne kai. Sakin ta yayi tai saurin juyawa yai murmushi yace
“Oh yau ni ake jin kunya Baby!”
Ta make kafada yace
“Zama ki daina ne. Muje muyi alwala muyi sallah ta godiya ga Allah.”
Ya kamo hannun ta yana shafa cikin ta yace
“Wannan cikin ba abinda yaci.”
Ya kamata sukayo alwala. Wanda suna dawowan sukai sallah ya zauna ya ciyar da ita. Sannan suka haye gado. Ya rufe ta take bacci ya dauke ta. Shima yayi alwala bacci ya dauke sa. Cikin darr ta tashi da wani ciwon kai da zazzabi ga ciwon ciki saboda rashin abincin da bata ci ba na kwana biyu.
Haka tai tayi masa kuka wanda wajen asuba sai da suka je asibiti. Karin ruwa akai mata har asuba bai kare ba. Sai karfe shida ya kare aka kara saka mata wani wannan yasa Kabir ya kura Sadiya ya fada mata suna asibiti. Tace to gata nan.
Kan ta gama shirya musu abinxi ma an sallame su an bata magunguna. Sadiya na kitchen taji dawowar su kan ta fito har sun shige dan haka ta koma ta karasa komai ta shirya musu tai wanka ta nufi sashen nata.
STORY CONTINUES BELOW

suna dawowa yai mata wanka ya shirya ta yaba shirin fita ya samo musu abin kari Sadiya ta shigo tana sallama ya fito ya amsa yace
“Amarya kin sha kamshi.”
“Kai da Sister ne kuka sha kamshi ya jikin nata?”
“Da sauki!”
Halima da ta jiyo shi yana magana ta mike ta fito tana dafa bango ya karasa ya kamo ta ya zaunar. Sadiya tace
“Sannu Allah kara sauki.”
“Amin kin tashi lafiya.”
“Alhamdulilah ya jiki?”
“Da sauki.”
“Allah kara sauki.”
“Amin….”
Sai ta dafe kai Kabir yace
“Menene sannu!”
Sadiya ta mike tace
“Ga break nan sai anjjma.”
Ta juya ta fita dan taga yadda Kabir yake kamar zai maida Halima cikin sa. Wannan ya nuna mata ya kwana da iya yaji abinda yaji shiyasa ita kuma labgwai kawai.”
Sadiya ta fada. Sai kuma tayi addu’a dan kada shaidan ya rinjaye ta.
Abinci ya bata taci sannan ya bata magani take bacci ya dauke ta ya kai ta daki shima ya kwanta dan jiya bai samu bacci ba sai azahar suka tashi ya tafi masallaci ita kuna tayi anan gida. Kabir na dawowa Sadiya ta kara kawo musu abincin rana duk da Halima tace ta koshi sau da ya bata. Kan dare sai gashi ta watsake dan cikin ya daina ciwo.
Da dare tana kwance ya shigo ya dawo daga yiwa Sadiya sallama ya zauna yana fadin
“Ya cikin?”
“Naji sauki nagode!”
Gadon ya hau yace
“Menene abin godiya hakki nane.”
“Duk da haka nagode”
Yai murmushi ya janyo ta jikin sa yana fadin
“Ina son ki Halima.”
Ido ta lunshe. Na ya fara bata labarin asalin tin farkon ganun ta da ya kamu da son ta. Yace
“Ashe ke rabo na ce.”
Ya cigaba da fadin
“Duk lokacin da naga kinzo wajen Isma’il ji nake kamar na mutu. Ashe duk kishi ne.”
Haka yai ta bata labarin halin da ya dinga shi da rashin bacci da rashin lafiya duk da yayi akan ta. Ranar kwana hira, yana nuna mata irin san dayake mata, azuciyarta kuma tana mamakin shi, dan bata taba tunanin yana da baki haka ba dan baya magana. Finally dai yau ta zama matar sa alhamdulillah daman akwai mai son ta haka.
Washe gari da safe ma.Sadiya ce ta hada musu abinci kari da na rana har dare. Sai da ya dawo da magariba ya samu Halima na daki akan sallaya. Shiga yayi ya zauna a gefen ta tace
“Sannu da zuwa!”
“Yauwah uwar gida!”
Tai murnushi yace
“Na manta ban miki wata magana ba “
“Wacce fa?”
“Shekaran jiya da aka kawo ku mun fara da Sadiya akan raba kwana. Ni nace tinda a lokaci daya aka kawo ku ba sai kowa an masa sati daya ba kowa zamu raba kwana bibiyu ita tace sai yadda kika ce.”
“Me yasa ka yanke haka to?”
Yai murmushi yace
“Saboda me kike son jin dalili?”
Baki ta turo tace
“Ni dak fada min.”
Yai murmushi yace
“To saboda in akacesati daya dayan yai yawa kuma zanyi missing Baby nah.”
Ya fada yaba shafa gefen fuskar ta. Ta dage gira tana fadin
“Nima duk yadda ka yanke.”
“Shikenan a barshi kwana biyun kinga yau zan tafi dakin ta kenan ko?”
“Yes Allah ya kiyaye to.”
Ta fada tana jin wani abu a ranta. Hannun ta ya kamo yace
“Baby ki sani ina sonki.”
Murmushi ta saki tai kasa da kanta. Yace
“Oh ni bakya so na ko?”
Kafada ta make yace
“Shikenan Allah nunan ranar da zakice kina so na.”
Tai murmushi tace
“Kaga tashi ka shirya ka tafi gun amaryar ka.”
“Me zan shirya haka ma yayi.”
“A’ah Mijina itama yau amarya take ka sani ko a samar mana Baby yau.”
“Ban sama a wajen ki ba sai ita “
STORY CONTINUES BELOW

“To kasani.”
Ta bude wardrobe ta dauko masa wata sabuwar shadda ta mkka masa ya amsa ya saka ta bade shi da turare. Ta kkma ta zauna tace
“Kayi kyau.”
“Ko?”
“Yes!”
“To kizo ki rakani.”
Shiru tayi sai kuma ta mike ta dauki mayafi ta yafa ta shafa turare ta kara gyara face din ta sai ta kara walwali. Ta fito suka fita
Tana falo suka shiga tana ganin su ta mike tsaye itama taci kwalliyar ta har ta gaji da kyau. Tana ganin Halina tace
“Bismillah!”
Ta shiga ta xauna shima ya zauna a kusa da Halima. Sadiya ta zauna a inda ta tashj.
Na ya musu nasiha sannan ya kara basu hakuri ya kara maganar raba kwana duk suka amsa da insha Allahu ba za ka same mu da karya dokar ka ko yin fada a tsakanin mu ba Allah ya bamu xaman lafiya da xuri’a mai albarka. Sosai yaji dadin kalaman nasu. Nan Halina ta mike tace
“To Amarya ga ango nan ni zan tafi sai da safe.”
Gaba daya suka mike, suka rako ta bakin kofa Sadiya ta juya daga nan shi kuma ya rakata daki. Suna shiga yace
“To Baby zan tafi ki kular min da kan ki i miss you.”
Kai ta gyada masa ya janyo ta ya rumgume ta lafe a jikin sa ya dago ta ya hade bakin su yana aika mata dawani kiss wanda yasa daga ita har shi jikin su yai sanyi sai da yaji yana neman zubewa ya kamata ya kai ta kan gado ya rumgume ta yana dai dai ta kansa. Sai da ya nutsu ya mike yana kallon ta tayi saurin yin kasa da kai. Yace
“I will miss you take care.”
Ya juya ya fita ta dago ta mike ta rufe kofa. Yaba shiga daki Sadiya ta tare shi da lemo bayan ya sha sannan sukai alwala sukai sallah nan yai mata tanbayoyi sannan ya mike ya saka kayan bacci itama haka. Kan gado suka haye suka kwanta ya janyo ta jikin sa. Take yaji wank abu na yawo a jikin sa. Dan dama.kasancewar sa da Halima dauriyya kawai yayi gashi yanzu yai kissing nata ya kara janyo wa kan sa ruwa.
Duk yadda yake jin matsananciyar sha’awa haka ya daure da kyar bacci ya dauke su. Itama Sadiya tayi mamaki da bai neme ta ba ko da yake tayaya zai neme ta ya samu matar sa Halima. Take taji zuciyar ta ta karye amman sai tayi sauri ta ambato sunan Allah take taji nutsuwa ta nemi abinda taji ta rasa.
Washe gari da asuba ya tashe ta tayi alwala shima yayi ya fita. Bangaren Halima ya karasa ya buga yaji a rufe wannan yasa ya saka key ya bude ya shiga. Kwance ya same ta tana bacci dan bata samu tayi bacci ba a daren jiya tana kuka da kishin Kabir yana can da wata zai same ta a budurwa ita kuma ta rasa nata haka tai ta kuka sai goshin asuba bacci ya dauke ta.
“My love!”
Ya fada yana taba ta da sauri ta mike tana ganin sa ta fada jikin sa sai kuka. Hannu a daura a bayan ta yana fadin
“Menene My life?”
Kai ta hau girgizawa ya dago ta yace
“Fada min mana menene?”
“Kai ta kuma girgizawa ya dago ta yace
” to anyi kiran sallah kiyi alwala kinji bari naje masallaci.”
Sai da ya kai ta har bandakin sannan ya fita alwala ya karayi ya tafi masallaci. Yana dawowa ya wuce bangaren Sadiya. Ya same ta ta koma bacci shima kwanciha yayi ya koma bacci.
Halima kuwa ganin ba baccin zatai ba yasa ta shiga kitchen ta fara hada musu abin kari karfe takwas ta gama ta shiga tai wanka ta fito ta yi turaren jikin ta sannan ta saka wata doguwar riga ta atamfa milk mai adon peach tai mata kyau kirjin ta ya fito dan dinkin me haka ne. ta saka dan kunne da sarka suma peach ta Shafa turare.
Zama tayi a falo har tara sannan ta mike ta karasa bangaren Sadiya. Knocking tayi lokacin suka tashi daga bacci dan ba Kabir yai wanka yazo ya bude yana ganin ta yace
“Morning my Angel!”
“Morning too Ka tashi lafiya ya Sister,?”
“Tana lafiya.”
Basket ta mika masa tace
“Your breakfast!”
Thanks! “
STORY CONTINUES BELOW

Ya dago yana kallon ta, yace
“Me ya samu idon ki.”
“Nothing bye!”
Ta juya ya bita da kallo yana murmushi. Ciki ya koma ya samu Sadiya ta fito daga wanka tana shiryawa. Bayan ta gama suka fito suka karya.
*
**
***
****
*****
******
*******
********
*********
**********
***********
Hafsat kuwa bata kara ganin Ahmad ba kullum dai sai ya tabbatar bata daki zai ajiye mata abinci ya bar wajen wanda ita kuma ko ta kan abincin bata bi. Ya daina zaman shashen ga gaba daya ya koma nasa ko ta fito bata ganin sa rayuwa tai mata kunci sunyi waya da Yaya Fauziyya tace mata ba matsala dan bata so ta daga mata hankali bama da taji itama bata da lafiya ga ciki.
A haka sukai kwana hudu a haka wanda zuwa Lokacin Hafsa damuwa tai mata yawa ga yunwa dan ko ta dauki abincin zata ci sai ta kasa.
Yau bayan ta shiga tai wanka ta fito ta saka kaya ta mike kenan zata saka turaren wuta wani jiri ya kwashe ta kan ta farka ta kife a wajen. Lokacin Ahmad ya shigo gidan da abincin ranar ta. Kofar bedroom din ta ya karasa ya kasa kunne jin ba motsi yasa ya tura amman abinda ya gani shi ya daga masa hankali da sauri ya saki ledar hannun sa ya karasa cikin dakin yana kwala mata kira.
“Ma’ul ayn! Ma’ul ayn!! Ma’ul Ayn!!! Hafsa Hafsa.”
Amman bata motsa ba mikewa yayi ya shiga toilet ya debo ruwa yazo ya shafa mata amman bata motsa ba. Daukar ta yayi ya fice ya sakata a mota sai asibiti yana zuwa aka amshe ta a emergency aka shiva da ita.
Bayan awa daya aka fito da ita tana bacci aka kai ta dakin hutawa. Likita ne ya kira sa bayan yaje ya kalle shi yace
“Matar ka ce?”
Kai ya gyada yace
“Ya akai haka? Jinin ta yai mugun hawa wanda in yai sama sosai sai iya rufe kwakwalwar ta daga haka zata iya rasa rayuwar ta sai matsala ta biyu na gane bata cin cikakken abinci dan ba ruwa ma a jikin ta me ya faru haka?”
Kai ya hau shafawa yace
“Ranka ya dade bana garin ne shiyasa.”
“Dan baka garin shine ba zakana kula da ita ba?”
“Ba haka bane.”
“To yanzu dai mun cewa ta da kyar dole sauran kulawar ta zama taka da shan magani.”
“Insha Allahu.”
Ya mike ya koma dakin da take kwance. Bacci take ba ita ta farka ba sai kusan magariba tana mikewa ya karasa wajen ta yana fadin
“Sannu Ma’ul ayn!”
Kallon sa tayi sai ta fashe da kuka tana fadin
“Dan Allah Deedat ka tsaya ka saurare ni wallahi abunda ya faru dani kaddara ce kuma nayi nadama ka yafe min. Abinda nake son na fada maka kenan a lokacin kuma shine nake tsoron na fada maka a ko da yaushe amman dan Allah ka yafen kuma….”
Karasawa yayi wajen ta yana fadin
“Shitty ba komai My Baby kiyi shiru yanzu kina bukatar hutu kinji?”
Kai ta gyada masa ya mike ya fita bai jima ba ya dawo da likita nan ya duba ta sanan ya bada magani a bata acea bata abinci tukkuna. Da kansa ya bata abincin tana ci yana mata sannu taci da yawa bata sani ba dan sai kallon sa take yana bata yana mata murmushi ta gama ya bata magani sannan ya rumgume ta a jikin sa ta kwanta take bacci ya dauke ta.
Kwansu biyu a asibiti yana kulawa da ita sannan aka sallame su suka koma gida. Har daki ya kai ta ya shiga ya hada mata ruwa sannan ya fita. Shiga tayi tai wanka ta fito ta saka kaya ta dawo kan gado ta kwanta.
Kifar dakin ya bude ya shigo tai saurin mikewa ya ce
“Yi zaman ki.”
Ya karasa ya zauna yana fadin
“Ya jikin?”
Hawaye ne ya zubo mata yasa hannu ya goge mata yana fadin
“Haba My Baby nace ki dauna kukan nan ko?”
“Dole nayi kuka My Deedat na cuci kaina!”
“Ya riga ya wuce Baby! Nayi bincike dan har wajen Anty Fauziyya naje bata boyen komai ba kuma ban nuna mata kema kin boyen ba.”
Nan zato waya yace
“Abinda ya ban haushi saboda me baki fada min ba kuma sai wanda ya turon yace ba sona kike ba kin auren ne da wata manufa kuma ba ki barshi ba kamar yadda shima ba zai barki ba haka kuma kina son sa ki fada min tayaya ba zan ji haushi ba. Ba jikin ki nake so ba ke nake so amman ki sani dole nai kishin ki saboda me Baby meyasa meyasa kika biyewa shaidan?”
“Tawa kalar kaddarar kenan da rudin *wannan rayuwar* amman dan Allah Deedat ka yafe min.”
Rumgume ta yayi yace
“Na yafe miki Baby na yafe miki Allah ya yafe mana gaba daya ya shirya al umma musulmai da zuri’ar mu baki daya.”
Jikin sa ta fada ta fashe da kuka nan ya rumgume ta yana lallashin ta daga nan wasan ya sauya salo. Domin kuwa nan kusa hau farantawa juna su. Lokacin da Ahmad ya kusance ta ji yayi bai taba jin dadin da ya samu a jikin Hafsa ba. Ihu ya dinga yana sa mata albarka da kyar ya kyale Hafsa dan shima ya tina bata da lafiya ya jikin ta da ya dau zafi.
Rumgume ta yayi a jikin sa yana mai da nunfashi. sai da ya nutsu sannan ya dago yana fadin
“My life sannu.”
Fuska ta rufe dan ya bata kunya yace
“Allah miki albarka My life hakika da ba rasa ki da nayi babban rashi na aure ki nayi jihadi wanda ya zame min alheri domin abinda na samu ba kowa xai same shi ba sai dai bakin ciki na wasu sun sha min dadi amman ban.yafe musu ba. Allah ya barmin ke My life.”
“Amin my Hayyat!”
Ya dago ta ya kai bandaki ya tsarkake ta sannan suka dawo ya rumgume ta. Take bacci ya dauke su mai dadi. Sai asuba suka tashi sikai sallah.
Wanda yana dawowa daga masallaci ma suka koma gida. Washe gari da safe tare sukai hada abin karyawa sunayi suna soyayyar su. Sukai wanka suka karya abinsu. Da rana ma tare sukai girki suna kitchen Basma tazo ta shigo tana fadin
“Yaya kaine a kitchen.”
Hararar ta yayi yace
“Na bar my life tana girki ne?”
“A’ah kam!”
Hafsa tace
“Sannu da zuwa muje ki zauna ko?”
“A”ah muje na tayaku aikin dai.”
“Ah haba dai daga zuwa.”
“To Anty ai ba bakuwa bace.”
Tare suka gama abincin suka cigaba dayan su a plate daya. Suna gamawa suka zauna ana hira. Sai gab da magariba ta tafi bayan Hasa ta cika mata leda da kayan kwalliya da kudi.
Tana komawa gida ta samu Hannah dan tinda tazo tana gidan tana ganin ta tace
“Daga ina?”
“Gidan Yaya.”
“Gidan Yaya lallai bakya kishi na ko?”
“Kishib naki kenan abokiyar zaman ki bata da aibu gwara ki zauna ku rufawa kanki asiri.”
“Naki din kuma in har kina son ina kula ki bakye ba ita.”
“Wannan kuma baki isa ba kada ki manta Yaya wanane uwa daya uba daya dan haka ba abinda zai hana naso abinda yake so. Kila kwanan nan ma ta haihu kinga nayi da ko?”
“Ni kikewa gorin haihuwa ko?”
“Ni ba gori nai miki ba.”
Tayi ciki tana kwalawa Mami kira mami ta fito tace
“Menene?”
“Mami kinji Basma wai gorin haihuwa take min.”
“Ina Basman?”
“Tana daki.”
Suka futa ita da Mami. Mami tace
“Basma me kikewa Hannah?”
“Ni me nayi mata?”
“Tace kin mata gorin haihuwa shin ke kike bada haihuwar?”
“Mami bafa haka akai ba!”
“To ya akai?”
“Ni cewa nayi in amarayar Yaya ta haihu ai ya’ya nane!”
“Wallahi karya take.”
“Har da wallahi.”
“Eh!”
Basma ta kalli Mami tace
“To ni dai ban fada ba.”
Ta shige bandaki ta dauro alwala ta fito ta tada sallah tana jin Mami na lallashin Hannah.
*
**
***
****
*****
Alhaji Khamis bai tashi tunawa da matar sa ba dai da ya fara shiye shiryen aure sannan ya gane bata gidan. Kuma a kwalar sa dan Mama ma da ta tagi wajen shekara biyu bai damu ba barr ita.
Satin da ya aurar da ya’yan sa aka daura auren sa da Rukayya gida katoton gaske ya kama mata wanda ya cika mata shi da kayan daki.
Su Rukayya aka hau hura hanci aka shirya. party da dinner
Su Rukayya aka hau hura hanci aka shirya. party da dinner. Da ta ajiye kati na Umma da Ummu ma sai Anty Sailuba ta kwashe ta bayar. Da da tazo tana neman katin ta nema ta rasa shine ta tambayi Anty Sailuba tace
“Wa zaki bawa?”+
“Su Ummu!”
“Ba irin su muke nema ba mayan yara muke nema.”
Kallon ta Rukayya ta tsaya tace
“Amman Anty yan uwan mu ne fa.”
“Shine me ai da daurin gindin uwar ta hana Abba daura miki aure.”
“Kai Anty me zatayi ita dan Allah.”
“Rufen baki shashasha kawai kila kina zaune sa kashe miki aure.”
Bakin ta ta rufe amman ranta ya baci.
Ranar daurin auren mijin Anty Sailuba ya daura mata aure kamar yadda suka tsara akai party sannana akai dinner an kaiwa Abba goro da alawa Abbah ya diba ya kaiwa Ummu sannan ya bawa Umma yace
“Allah sanya alheri.”
Ranar kai amarya da Rukayya tace a kai ta tayi sallama da Abba sai cewa sukai aah sai da Rukkay ta tubure sannan aka kai ta. Ana shiga da ita Abba yace
“A’ah Amarya ce?”
Durkusawa tayi tace
“Abba ka sa min albarka dan Allah.”
“Allah miki albarka Allah ya bada zaman lafiya”
“Amin!”
Yace
“Ku tafi”
Aka daga ta aka fita da ita. Ummu sai da aka kai mata alawa da goro sannan tasan da auren Rukayya. Daga nan aka dauki Rukayya aka kai katon gidan ta da Alhaji Khamis ya gyara mata ya zuba mata kaya a ciki.
Haka aka watse aka bar amarya. Alhaji Khamis ya shiga bayan kowa ya watse da kaji da lemuka. Haka suka ci suka sha sannan sukai sallah suka kwanta. Haka suka sha amarcin su cikin jin dadi da kwanviyyat hanlali. Rukayya komai a gidab ta kamar zai magana kaji da kayan dadi dan haka sai ta kara yadda da mijin ta tana ganin kamar daman can bakin ciki ake mata
*
**
***
****
*****
******
Kabir kuwa da lokacin komawar sa dakin Halima yayi har wani zumudi ua dinga yi dan maya boye saboda kada Sadiya tagane. Ana magariba ya shigo musu da kaji bangaren Halima ya nufa yana zuwa, ya same su dukka su biyun zaune kowa yavi kwalliya kanar me masu zuwa biki wani dadi da farin ciki yaji ya ziyarce shi. Dan haka ya zauna yana fadin
“Halima da Sadiya matan Kabir!”
Sukai murmushi a tare Sannan suka ce
“Barka da zuwa!”
A tare kallon junan su sukai duk sai sukai murmushi shima yace
“Gaskiya ne suna iri daya magana ma a tare kun zama twins!”
“Haba dai ai ta girmenfa.”
Halima ta fada. Sadiya tace
“A aure kuma kece yaya ta ko?”
Sai tai murmushi kawai. Lesar hannun sa ya ajiye yace
“A kawo mana muci ko?”
Sadiya tace
“Anty a kawo mana.”
Halima ta baya fuska tace
“Ni dai bana son wata Anty ni bance miki ba sai ke.”
“To sorry sister! Tashi muje.”
Tayi murmushi ta mike sadiya ta dauki ledar sukai kitchen, Kabir ya bisu da kallo yana jin dadi. Tare suka fito Halima rike da plate da yake cike da gashin kaji, Sadiya kuma cups ne da lemo ta ajiye a kasa ya sauko ya zauna kowa ya zaua a gefen sa yace
“Bismillah!”
STORY CONTINUES BELOW

Sukai bismillah Halima ta dauka takai baki tana taunawa ahankali haka ma Sadiya. Ganin bawani ci suke ba shika dai ke ci yasa yace
“zan muku dure fa, tam bari ma in fara ta kanki ya fada yana kamo Sadiya, dasauri ta sa hannu ta dauko wani takai bakinta, hakane yasa ya cikata, yakoma kan Halima itama nan da nan ta dauka yace
“Allah ya taimake ku.”
A haka suka dan tsatsakura Halima tasha ruwa tace
“Alhamdulilah!”
Haka ma sadiya aka bar Kabir yana taci sai da ya koshi yasha lemo yai hamdala sannan ya ture plate din gefe, ya goge bakinsa da tissue.
Sadiya ceta kwashe kayan ta kai kitchen ta dawo suka zauna hira sai tara sannan ta mike tana hamma tace
“To ni zan tafi na kwanta sai da safe”
Ya mike ya kalli Halima yace
“Bari na raka ta ko?”
Ta gyada kai ya mike yabi bayan, suna shiga yasa ta canja kaya sannan ya sa tayi alwala ta kwanta tayi addu’a ya mata sai da safe ta waje ya rufe yace
“zanyi missing dinki yau,”
“Nima haka ka kula da sister!”
Kai ya gyada sannan ya nufi ya gita. dakin Halima ya koma bata falo ciki ya shiga.
A gefen gadon ta ya same ta har ta canja kaya zuwa na bacci sai kamshi take kusa da ita yaje ya zauna, yana kallonta kan ta a kasa yace
“Nayi kewar matata kwana, biyu kadai amman ni nasan yadda nake ji.”
Ya kama hannun ta ya daura kirjin sa yace
“Kinji yanda kirjina ke bugawa saboda san danake miki,”
Ita dai Halima tunda yafara magana ta sunkuyar dakai tana jin wani so da sha’awarsa na ratsa ta.
“Baby!”
Ya fada yana mikar da kallonta ta yayi dago kan ta suka kalli juna, janyota yayi ya rungumeta yana sauke ajiyar zuciya, lumshe ido tayi tana jin wani irin dadi, saboda amatse take, dan tinda ya tafi ya barta na kwana biyun nan ga magungunan da ta sha yana aiki. Kabir ma wata irin sha’awa ne ya kuma taso masa dayaji tudun kirjin Halima dan ba laifi Halima nada dukiyar fulani, dan shima tin da tazo gidan yake a matse ya rasa ta ina zai fara ne
Kan gado ya jata, romancing dinta yafarayi jikinsa na rawa, kwantar da ita yayi Yafara, kokarin cire mata ria, dan gaba daya ya fita hayyacinsa, Halima ma hankalinta ba, ajikinta yake ba, dan sai ta dauko hanyar mayar masa da martani sai tafasa, dan tana gudun Kabir yace dama tasaba, jin yana kokarin cire mata pant yasa ta rike hannuns, dagowa yayi dasauri, yafara magana da rawar murya
“Menene Baby ,dan Allah karkiyi min haka am badly in need please. nadade ina mafarkin wannan ranar pls don’t ruin my happiness”
Ganin ba zata sake shi ba yasa ya fusge hannunsa da ta rike rigat jikin ta ya zare ya yar nan yayi tozali da kirjinta, dake neman fitowa Daga rigar daya rage mata ajikinta, rikicewa Ya karayi yakai mata ya chafka, ya fincike rigar ya yage gida biyu, ya cigaba da sarrafata, yana kokarin cire mata pant, ta kara rike hannun sa tare da zare jikin ta karfi. Sai tayi bandaki a guje, binta yayi yana rokonta ta bude, taki, wani irin bacin rai ne ya rufeshi, nan take wata zuciyat yace
“Gaskiyar Isma’il ne da yace shi kadai take so, shi zata iya bawa ragamar komai nata kuma ya amshi abinda shi bai san shi ba wanda shi saura zai tarar.”
Ya yadda da Isma’il tinda gashi shi dayake mijinta na sunna, taki yarda dashi, ji yayi zuciyarsa namasa zafi kansa yamasa nauyi, wani haushin Halima ya rufeshi, a fusace ya bybar dakin ya banko kofar da karfi Wanda karar banka kofar yasa Halima tsorata.
Durkushewa tayi ta fashe da kuka ba kukan komai bane sai na nadama marar iyaka. Yanzu da ba dan ta zubar da mutuncin ta ba me xata gudar wa. Tsoron ta daya daman kada yaje yaji ta a bude ya tsane ta.
Ta jima tana kuka sannan ta mike ta yi wanka ta fito ta rufe kofa ta saka kaya ta hau kan gado tana kuka.
Kabir na barin dakin ya shiga dayan ya fada bandaki ya saki ruwa akan sa ransa ya masifar baci fadi yake
“Ni Halima zatayiwa haka, ni zata guda amatsayina na mijin aurenta, ah lallai gaskiyar Isma’il ne dayace gangar jikinta zan Aura, gaskiyar Isma’il. Amman Halima meyesa zakimin haka, ina laifin san danake miki, da bakya sona, da kina sona bazaki gujeni ba yanda nadade ina jiran wanan ranar amma da abinda zaki sakamin kenan.”
STORY CONTINUES BELOW

Har ya kwanta ya mike ya fita a sashen nata gaba daya. Sittingroom ya tafi ya kwanta duk da ba bacci yayi ba sai tunani kala kala.
Halima ma tana kwance tana hawaye dan ita daman tana tsoron makomata, in Kabir ya kusance tane tasan sai ya tsaneni. Haka ta dinga saka da warwara tuna kalaman Yaa Fauziyya tayi da tace dole su zama.masu hakuri kuma kada suji kunyar bada hakuri dan haka ta mike da sauri dan ta bashi hakuri ta fita dayan dakin ta duba baya nan kofa ta duba ta ganta a bude take taji hankalinta ya yatashi, tayi tunanin ko wajen Sadiya ya tafi. Komawa tayi ta kwanta amman ta kasa nutsuwa mikewa tayi ta fita. Lokacin da Kabir yaji ba zai iya kwana a halin da yake ba in har ba a rage masa zafi ba.
Yana rufe kofar dakin Sadiya Halima na karasowa, hawaye ne ya zubo mata ta koma daki ta hade kai da gwiwa tana kuka.
Kabir na shiga yayi dakin Sadiya yana kwance amman idon ta biyi ya shiga da sauri ta mike yace
“Baki bacci ba?”
“Na kasa!”
Ya karasa wajenta, ya zauna a gefen gadon ta karaso tana zuba masa ido sai taga duk ya sauya da sauri tace
“Lafiya kuwa? Ina Halima? Menya faru?”
Rungumeta yayi yfara mata kiss, mutsu mutsu tafarayi tana kokarin kwace kanta, matse ta yayi yacigaba da kissing dinta, kwace bakinta tayi da karfi tace
“Menene haka wai lafiya kuwa? Ina Halima din?”
Janyo ta ya kumayi ya cigaba da abinda yakeyi ,cire vest dinta yayi ya wurgar yafara kokarin cire mata karamin skirt din datasa fusge jikinta dakarfi ta hantsila Daga kan gadon, tadauko vest dinta takare kirjinta dashi tace
“Menene haka ne?”
Ido ya dago yana kallon ta wanda suke jajir ta kama hannun sa tace
“Ina ka baro sister?”
Hannun ta ya hau shafawa ta furge tana fadin
“Haba Kabir ina ganin ka kamar adali kada ka manta fa yau a wajen Halima kake me kake shirin yi.”
“Nasani amma kinsan ke matata ce kuma inada hakki akanki,”
“Na sani amman ai ba kwana na bane kuma ba kyau.”
“Na sani shiyasa nazo ai.”
“Ina Haliman to?”
“Baby ni fa ba wani abu zanyi ba kawai wasa zanyi dake.”
“Naji in tana da lalura amman meyasa ba zakai wasa da ita ba.”t
“Baby bana son tambayoyi in bazaki barmi ba shikenan. ai nasan da Halima din na taho gurinki.”
Shiru tayi yace
“Zo nan.”
A hankali ta karasa ya rungumota ya fara aika mata sakoni, sai daya samu minti talatin yana wasani da ita, sannan yasamu biyan bukatarsa, ya koma gefe, yana sauke numfashi dasauri dasauri.
Daga haka bacci ya dauke sa. Da asuba da ya mike ya tada ita wanka yayo yazo ya same ta rufe da bargo kallon ta yayi yace
“Menene haka yaran nan kuna garani ko? Na daga miki kafane jiya dan bake ce da girki ba amman ki sani duk ranar da zan dawo dakin ki shirya tarbata dan zan kasance dake a yadda nake so.”
Ya fada fuskar ta yace
“Kije kiyi wanka kada ki makara.”
Mikewa tayi da kyar ta shiga bandaki tana wanka tana tunani can zuciyar ta tace
“Kila tsoron azaba yasa Halima ta gudu shine yazo ya sauken gajiya har yake cewa zai nan next tab Allah ka kareni.”
Halima kuwa kuka take sosai tana danasanin abinda tayi dan tabbas laifinta, ne data bashi hadin kai da baije gurin Sadiya ba. ,haka tayi ta kuka sai da taji kanta na neman darewa gida biyu ta hakura,t a daina kukan,t ana Allah Allah take gari yawaye taje ta same ta bashi hakuri ahaka bacci barawo yayi awon gaba da ita anan falon.
*
**
***
****
*****
******
*******
********
*********
**********
Sakina da Khaleel ma suna zaune lafiya satin su biyu da aure suka tafi Abuja. Sakina a tsorace take shin da wanne ido zata kalli Hajiyar. Suna zuwa ya bude mata kofa sai ta tsaya kallon gidan kallon ta yayo yace
“Menene dear?”
STORY CONTINUES BELOW

“Tsoro nake Khaleel!”
“Ba komai fito ai Dady yana nan.”
Ya kamo hannun ta, ta fito yai gaba tana bin bayan sa, da sallama suka shiga Dady dake falon ya dago yana amsawa. Hajiyar dake zuba masa lemo itama ta amsa ba tare da ta dago ba. Dady ya saki murmushi yana fadin
“Ah Ango da Amarya ne?”
Sakina kunya taji tai kasa da kai Khaleel kuma ya murmushi ya karasa ya zauna a kan carpet yana gaishe sa Dady. Sakina ma gefe ta zauna tana gaishe shi ya amsa cikin sakin fuska yana fadin
“Ango kaga yadda kayi kyau kace amarya ta iya kula.”
Sakina dai kanta na kasa. Khaleel ya kalli Hajiyar da ta zauna yace
“Ina yini Momy?”
“Lafiya kun sauka lafiya.”
“Alhamdulillah!”
Sakina kan taa kasa ta gaishe da ita ta amsa sannan tace
“Ya hanya?”
“Alhamdulilah!”
“Madallah!”
Sai kuma tace
“Ka kaita daki ko ta huta sai a kawo mata abinci.”
“Toh!”
Ya fada ya Mike ya kalli Sakina ta mike yai gaba tabi bayan sa.
Suna shiga dakin ya rumgume ta yaba fadin
“Please feel free my wife.”
Kai ta gyada. Yace
“Bari na dauko akwati ko, ko zaki watsa ruwa.”
Kai ta gyada ya fita bai jima ba ya dawo da akwatin. Zaune ya same ta yace
“Muje muyi wanka sai muyo alwala ko?”
Kai ta gyada suka je suka yi wanka suka dauro alwala ta shirya suna cikin sallah Momy ta shigo da abincin su ajiyewa tayi ta juya. Bayan sun idar ya janyo sukaci. Suna gamawa ta kwanta bacci. Khaleel kuma ya sauka wajen Dady. Kiran Sallah Magariba yasa suka tafi masallaci bayan ya tashi Sakina.
Sai bayan isha’i suka dawo suka zauna a falo Momy ta fito tace
“Kun dawo ashe.”
“Eh!”
“To kuzo muci abinci “
Dady ya kalli Khaleel yace
“Je ka kira Sakina.”
Ya mike ya nufi dakin ta, kwance ya same ta tana game ya zauna yana fadin
“My love!”
Mikewa zaune tayi tace
“Na’am.”
“Ki saukomuci abinci.”
“Toh!”
Ta ajiye waya ta mike ya fita tabi bayan sa su Momy suna dining suka karasa Khaleel ne ya zuba mata shima ya zuba ya zauna. Sai ta samu kanta da jin kunya ta kasa cin abincin sai juyawa take.
Dady da ya lura sai ya mike itama Mony haka suna tashi Khaleel yace
“Menene?”
Kai ta girgiza yace
“Ko bakya son wannan?”
“A’ah!”
“To kici.”
Ta dan ci ta mike tayi sama ya bita da kallo yana gamawa shima yayi saman. Sqmun ta yayi tana sa kayan bacci ya zauna yana kallon ta.
Can yace
“Amman nace ki same kamar gidan ki ko?”
“Ai na sake My honey.”
Ta karaso ta zauna a gefen sa tana kama hannun sa ya sakar mata murmushi ta daura kan ta a kafadar sa, ya janyo ya ya daura kanta a kan cinyar sa yana shafa kan ta. Bacci ya dauke ta ya gyara mata kwanciyya sannan ya shiga yai wanka ya fito ya kwanta agefen ta.
Kwana su biyu ba wata matsala tsakanin ta da Momy konai zata ce a kai mata saboda ko sunce ta sauko a ci abinci bata iya ci. A kwana na uku suka daga inda Khaleel yake aiki dan yana gama karatu suka rike shi.
*
**
***
****
*****
******
*******
********
Rana bata karya akace dan yau ake daurin auren Humaira da Isma’il inda aka daura aure ya bada sadaki aure ya dauru a gidan su ba wata bidi’a da akayi anyi walima kawai sai yini wanda da dare aka kai amarya dakin ta.
Isma’il kuwa baki yaki rufuwa sai murna yake ya samu budurwa, bayan an kai amarya yasa abokan sa suka sallami kawayen amarya dan baya so a bar masa kowa. Ana cewa ba kowa ya kamo hanya a hanya ya siya musu lemo da kaji sannan yaje chemist ya siyi maganin dada karfin sha’awa dan baya so Humaira ta guje masa har ya fito ya koma yace a bashi na karin karfi ya amsa ya shiga mota ya bude lemo ya saka kayar nasa kuma yasa a aljihu. Gida ya tafi jikin sa har rawa yake yana zuwa yai parking ya fito a dakin ta ya same ta ya zauna a kusa da ita tayi kasa da kai. Ya kamo hannun ya murza. Dago kanta yayi yaga idon ta yayi jajir yace
“Ba dai kuka kikai ba.”
Ai sai ta kara fashewa da kuka yace
“Oh My god dan Allah ki bar kukan nan please na roke ki.”
Kai ta gyada yasa hannu ya goge maya hawayen
Ledar da ya shigo da ita ya kalla ya mike ya dauko plate da cup ya ajiye yace
“Nasan baki wani ci abinci ba ko?”
Duk abinda yake tana gani sai taji tana tausayin kan ta da Isma’il yadda yake rawar kafar nan kar aje ya saketa.
Taba ta yayi saboda yana ta magana bama ta san yana yi ba, yace
“Dan Allah ki bar tunani da ni ba wani abu xan miki ba.”
Kai ta gyada yace
“To Bismillah,”
Ganin taki motsawa ne yasa ya dagota yadorata acinyarsa ya cire mata mayafin data rufe jikinta dashi,
“waw”
Ya furta da yayi tozali da na fulaninta, yakai musu kiss, taji wani yar ya dago yana kallonta har idansa yayi ja, yace
“Allah yamiki sura mai kyau Baby na. arayuwa inaso inga mace tanada dukiyar fulani,”
Kasa tayi da kai dan sai taji kunya duk da kunya bata tsarin ta. Ya dauki kaza ya kai bakin ta amman bama ta san ya dauko ba sai da ya taba ta yace
“bude bakinki”
Ta kalle shi. Ta bude ya saka mata yace
“Na rokeki dan Allah ki bar tunanin nan baki san tsoro ba dauke sha’awa ba?”
“Sha’awar me!”
Ido ya kamme mata tai kasa da kai. Ya cigaba yana bata yana mata kiss, har tace ta koshi sannan ya bata lemo ta sha da yawa. Yace
“Je kiyo alwala”
Ta shiga tayo alwala ta fito ta tsaya ya gama ya fitar da kayan sannan ya dawo ya shiga bandaki wayar ta da ta boye ta dauko ta kunna data sako ne ya shigo mata tana budewa tava vedio ne ta bude me zata gani Isma’il ne kwance da wata yarinya wayar tabi da kallon mamaki kawar ta cr ta turo tana jin ya taba kofa ta sauri ta kashe gaba daya ta mayar taana mamaki kenan Isma’il shima dan hannu ne ko me inma hakane ya hadu da dai dai shi.”
Duk da haka tana tsoron sa saboda yadda taga hana zumudin na. Yana fitowa yayo wajen ta ya kamo ta ya dauketa cak yayi kan gado da ita, ya fara kokawar cire mata kaya, tace
“Alwala fa kayo.”
Ta fada tana fashewa da kukan munafirci,yace
“Na manta wallah kiyii hakuri babyna nasan tsoron mai kikeji, a hankali zan tafiyar dake bazan ji miki ciwo ba, fatana dai ki bani hadin kai.”
Ya mikar da ita ta saka hijab ya tada sallah suna idarwa ko adsu’a barr tambaya akan addini bai mata ba ya juyo ya hau cire mata riga. Yaba cire mata dukiyar fulanin ta suka bayyana, nan da nan ya rikice jikin sa ya fara rawa, rungumota yayi yafara kissing dinta yana lashe ta kamar ya samu sweet, cikin minti biyu Humaira ta fita hayyacinta, dan Isma’il A ne ta bangaren nan,a a bata san lokacin data fara mayar masa da martani ba cikin kwarewa, tsayawa yayi cak da abunda yakeyi yadago da Jan idansa ya kalleta yaga idonta a rufe yake jikinsa ne yayi sanyi da yaga yadda ta ringa mayar mai da martani yana mamaki a zuciyarsa, amman sai ya tuna ya saka maga magani cigaba yayi da abinda yakeyi, har yasamu ya rabata da pant din jikinta ya rungumeta yamata rada a kunne
“Honey karki damu a hankali zan tafiyar dake,”
A hankali yafara kokarin shigarta ji yayi ya shige zuruf batare da ya wani sha wahala ba, a firgice ya dago tare da zare abar sa.
Humaira da tana jin shigar ta taji wani dadi taji ya zare, da sauri ta bude idon ta daya kankance yayi ja dan jarrabawa tace
“Please kasaka.”
Wani wawan mari ya dauketa dashi yace
“U re not virgin.”
Kunci ta dafe ta mike tace
“What?”
“Eh ke ba budurwa bace.”
“Tayaya ka gane hakan?”
“Kada ki rainawa hankali, inji ki abude, kamar kofar taxi kice min taya nasan hakan?”
“Kofar taxi kuma?”
Wani marin ya kuma dauke ta dashi yace
“Ina kika kai min budurcin ki?”
“Inda ka kai naka.”
“What?”
“Yes daya muke dakai,”
Isma’il kuwa zuciyarsa bugawa take kamar zai fasa kirjinsa ya Faso jijjiyoyin kansa ya tashi saboda tsananin bacin rai, ya fusgota yayi da Iya karfin sa ya hadata da bango, yakama kirjinta yana murzawa
“Zaki gane baki da wayo. zaki gane inda na kai nawa kika kai naki. Yau zan nuna miki da bambanci tsakanin mu.”
Wata murza ya farai mata tin tana jin dadi taji azaba kokarin kwace kan ta take amman ta kasa wata dabara ce tazo mata ta bude abar sa da sauri ya sake ta ya dafe ta ta fita a guje zuwa dayan dakin.
sai da ya daina jin azaba sannan ya tashi ya bi bayan ta amman ta rufe koma falo ya koma yana jin kunci da kunar zuciya. A ransa yana fadin
“Dama tantiriya na samo kai karuwa ma zance yo in ba karuwa ba wannan budewa har ina. Amman Humaira kin cuce ni. Ashe duk hijabi nan da kikesawa duk na munafirci ne gundumemiyar munafika ce ke, Allah ya isa ban yafe ba mikewa yayi ya fara safa da marwa adakin ransa a mutukar bace Humaira ta cuce shi. Ya riga ya gama timing shi zai bare abar sa a leda, ashe karuwa ce.Dakin Halima ya nufa dan ya tashe ta tayi sallah dan duk da abinda tayi mishi, hakkinsa ne ya tashe ta tayi sallah, kofar yayi knockind hade da sallama, tana kwance a kudundune, akasa tana bacci, kau da kansa yayi daga kallonta yace
“Halima! tashi kiyi sallah.”+
Yana fada ya juya ya bar dakin, kamar a mafarki taji sunan ta, mika tayi tai addu’ar tashi daga bacci sannan ta mike tayi alwala tazo ta tada sallah tana adduar Allah ya basu zaman lafiya mai dorewa tsakanin ita da Kabir.
Sadiya bayan tayi wanka tazo tai sallah tana zaune bayan tayi azkar ta tafi tunani shin me ya faru jiya. Duk yadda Kabir ke son Halima amman tayi wannan saken.
“Tab amman baki da wayyo Sis yadda Kabir ke son ki, ke a farkon ranar ki ya kusance ki, amman kika ki bashi hadin kai ai xafin da zakiji na baya ne sis.”
Tayi tagumi tace
“Zan bata shawara in ma baya sani bane a farko ne abun yake da zafi a sannu zaki sake kina jin dadin abun.”
Mikewa tayi ta shiga kitchen, ta fara kokarin hada musu breakfast, yana gab da gamawa, Kabir yashigo, dan shigowar sa kenan har zai tafi bangaren Halima, ya jiyo buruntun ta a kitchen, ya nufa ji tayi ya rungume ta, ta baya, alokacin tana kwashe dankalin daya mata saura, lumshe ido tayi, yace
“Baby da asusuban nan bakya bari gari ya waye inzo in tayaki ba.”
“Yaya bakwai fa ta wuce gwara na gama da wuri na gyata bangaren. Sai na koma na kwanta kan safiyya ko?”
“Sannu to ni me zan taya ki?”
“Haba dai kaje ka taya Sister dai.”
Yai murmushi ya juyo da ita, ya mata kiss, ya cikata yayi waje, ido ta lumshe tabishi da kallo. A haka takarasa gama abunda takeyi tadauki kulolin takai dining, ta wuce bandaki dan tayi wanka.
Halima kuwa tana mikewa tayo alwala ta tada sallah bayan ta idar taji shiru shiru Kabir bai dawo ba. Mikewa tayi ta fara zagaye dakin ta daga baya ta fito falo ta zauna. Tana zaune taji an bude gate da sauri ta mike ta leka taga Kabir ne ya shigo har yayo bangaren ta ya juya ya tafi na Sadiya kan kujera ta koma ta kifa kai tana kuka.
Kabir bayan ya fito daga bangaren Sadiya yayo na Halima. Yana shiga ya tarar da Halima zaune ta kifa kan ta. Sallama kawai yayi ya shige dakin sa, bai ko jira ta amsa ba ya shige dakin sa. Dagowa tayi yana goge hawayen idon ta.
Can ta mike tabi bayan sa dai dai lokacin da yake cire jallabiyar jikinsa, durkusawa tayi ta sunkuyar dakai, a lokacin shivkuma ya zauna gefen gado yazuba mata ido, dagawo tayi da hawaye na bin fuskarta, tace
“Dan Allah dan Annabi Kabir kayi hakuri da abinda nayi maka nasan ban kyauta ba.”
Murmushi, yayi yace
“karki damu Halima daman nasan za’ayi haka dan saurayinki yaga min, yace gangar jiknki na aura bakya sona shi kikeso yace min ya miki training din da in zan kusanceki sai kin tuna shi kin gujeni, kuma na yarda da zancen sa Halima nasan bakya kaunata dan da kina kaunata bazaki min abinda kika min ba jiya.”
“Innalillahi wa inna ilahi rajiun, wlh ba haka bane Kabir ina mutukar sanka, ina tsoron in ka kusanceni ka tsaneni shiyasa nayi haka jiya.”
“Bangane in tsaneki ba Halima!”
Ya fada a tsawace.
STORY CONTINUES BELOW

Ja da baya tayi ya kalle ta yace
“kinsan nasan komai akanki na yarda zan aureki, in zan tsaneki tun a lokacin dana ganki da Isma’il yakamata in tsaneki ban tsaneki ba sai yanzu, kinsan son da nake miki kuwa Halima? Kinga tashi kitafi dakinki, banasan raina ya baci magana.”
“Kabi…..”
“Nace ki tafi ko?”
Da gudu tabar dakin tana kuka, shikuma ya kwanta yarufe ido, soyayyar Halima, tausayinta da sha’awarta na damunsa, ji yayi kamar yaje ya rarrasaheta, har ya mike, ya tina abinda tayi mishi komawa yayi ya kwanta tare da Jan tsaki.
Tana shiga daki ta fada saman gafkn ta tare da fashewa da kuka. tana fadin
“Innalillahi wa inna ilahi rajiun, Allahuma ajirni fi musibati wa aklifnin khairan minha, a yaushe zanji dadin rayuwa yaushe zan samu nutsuwa Isma’il ka cucen amman na bar ka da Allah Allah ya saka min, nasan Allah dole ya jarabce ni ko dan abinda na aikata nayi zina. Yau ni na aikata zina Allah ka yafen ba dan ni ba dan darajat Annabi Muhammad (SAW) Allah ban zaman lafiya ka ban hakuri da juriya akan komai. Ya Allah ka dubeni da idan rahama ka ka jibanci al amurana, nasan nayi kuskure aruyuwata, nakuma yi nadamar abinda nayi, Allah ka yafemin, nasan abinda na aikata shi ke bibiyata yanzu wanda nake tunanin ya yarda dani yana kaunata yajuyamin baya, Allah kai ka jarrabceni dan nasan kowane bawa da irin jarrabtarsa Allah zuciyata tayi rauni ka taimaka min in cinye wanan jarrabawar ka bani ikon hakuri da juriya.”
Abinda ta dinga fadi kenan tana kuka mai tsuma zuciya.
Jin zazzabi na son rufe ta yasa ta mike tashiga bandaki, tayi wanka, ta fito ta zura doguwar Riga, tadauko magani ta sha ta koma ta kwanta sai ciwon kai kan kace me jikin ta ya ruruce. Dan yadda take jin kanta kamar ya fado saboda ciwon dayake mata zuciyar ta tayi kunci goma da ashirin sun hadar mata.
Karfe daya Kabir yai wanka yai alwala ya shirya ya tafi masallaci ana idar da sallah ya mike ya dawo bangaren Halima ba kowa a falon zama yayi yana tunanin me Halia taci. Sallamar Sadiya yaji ya amsa ta shigo ta zauna cikin shigar ta mai kyau. Ya kalle ya yace
“Kinyi kyau.”
“Nagode.”
Dakin ta kalla tace
“Ina Sis Halima?”
“Tana ciki.”
Mikewa tayi ta shiga dakin hade da sallama. Kwance ta hange ta akan gadon ta karasa tace
“Sister!”
Juyowa tayi idon ta jajir ta kalle ta da sauri ta karasa wajen ta tana fadin
“Me ya faru?”
Kanta ta nuna mata ta daura hannu akan ta taji ya dau zafi wuyan ta ta saka hannu nan ma taji zafi.
Da sauri ta shiga bandaki ta debo ruwa a bowl ta dauki karamin towel ta hau saka mata ruwan a jikin ta, ido Halima ta lumshe bayan ta gama ta gyara ta tace
“Kan ne ke miki ciwo kawai?”
Kai ta gyada. Ta mike tace
“Bari na fada masa gwara a yi miki test da Bp kan a baki magani sai muje asibiti.”
Kan Halima tai magana har ta fice. Ta girgiza kai duk da jiya yaje daki ta bata san me sukai ba amman Sadiya bata nuna mata ba da wata ce da yanzu ta farai mata fi’ili.
Yana zaune ta karasa tace
“Sister fa bata da lafiya.”
“Da sauri ya mike ya shiga dakin dago ta yayi yace
“Sannu Baby jikin ne?”
Ido ya bude ta kalle shi take ya kara rikicewa daukar ta yayi yai waje Sadiya tabi bayan sa a mota ya saka ta suka bar asibitin suna zuwa ya kai ta gun doctor nan ya hau bincike Sadiya da Kabir na tsaye. Bayan minti sama da talatin ta barta ya dawo ya zauna wajen Sadiya da Kabir.
Kallon su yayi yace
“Daman tana da hawan jini ne?”
Sadiya, Kabir ta kalla! Kai ya gyadawa Doctor.
Yace
“Amman dan me ba zaku gujewa fadawar ta wani hali ba. Jinin ta ya hau sosai da sosai.”
“Innalillahi wainna illahir rajiun.”
Kabir ya fada.
Sadiya tace
“Yanzu ya zamuyi?”
“Magani zan bata amman ba wai tai ta sha ba na lokaci ne kadan dan tayi kan kanta ace za a daurata a kan maganin hawan jini tin yanzu.”
“Mungode Doctor amman ka duba bata da ciki ma.”
“Babu.”
“To mungode a bamu maganin.”
Nan ya rubuta ta amsa Kabir ya dauki Halima ya maida mota Sadiya ta je ta siyo maganin shi kuma sai sannu yakewa Halima da ke kwance idon ta a rufe.
Sadiya na dawowa suka wuce gida. Daki ya kai ta Sadiya ta kawo mata abinci taci ta bata magani kiran sallah la’asat akayi Kabir ya tafi masallaci su kuma sukai a daki. Bayan sun idar Sadiya ta kalli Halima tace
“Sannu!”
“Yauwah.”
“Amman me kika sa a ranki kike son halaka mana ke. Dan Allah ki cire damuwa. Kuma ma Sis abun fa na farko ne da zafi na biyu duk ba zafi.”
“Me fa?”
“Ki gane mana abinda Kabir ke nema a wajen ki wallahi da kin saba zaki gane ba wani zafi ne da abun ba duk da nima ina tsoron abun amman ke tinda kin amshe shi ai ya kamat tsoron ya ragu ki cigaba da bashi kulawa ko?”
Ganewa Halima tayi tai murmushi kawai ta kwanta tana fadin
“Kabir bai kusanci Sadiya ba kenan bayan nan tana ganin ko kin bashi hadin kai tayi saboda tsoro. Allah sarki Sadiya.”
Nan Sadiya tai ta bata baki daga baya ta tafi dan daura abincin dare. Tana kwance tana tunani duk matsalar ta Isma’il ne ya jefa rayuwar ta a hatsari da halaka ga hawan jini ta dalilin sa ga ya lalata mata rayuwa ta dalilin haka ta rasa farin ciki a gidan auren ta. Tana cikin tunani bacvi ya dauke ta saboda har da maganin bacci a cikin maganin ta.
Kabir ne ya shigo ya sameta tana bacci ya gyara mata kwanciyya sannan ya koma yana kallon ta cikin so da kauna da tausayin ta. Ido ya lumshe kawai yana tunani a ransa.
*
**
***
****
*****
******
*******
Washe gari da safe Isma’il ya bar gidan tana jin tashin motar sa ta fito ta dauki ragowar kaza da madarar jiya ta shige daki. Dauka tayi taci tana gamawa ta shiga tayi wanka ta fito ta shirya cikin kayan ta masu kyau kwanciyya tayi take bacci ya dauke ta.
Cikin bacci ta fara jin wata matsananciyar sha’awa tashi tayi tana mammatse kafafun ta idon ta yai jajir dan sha’awar da take ji. Kwanciya tayi kawai tana wannan hali aka budo kofa da sauri ta mike tsaye tana ganin Isma’il ta hau cire kaya. A guje ta fada jikin sa abinda ya haifar masa da wata matsanaciyar sha’awa kenan nan ymra hau cire mada kayan jikin sa ta daura hannun ta a kan abar sa. Daman abukace yake nan da nan ya biye mata sai dai yana kusantar ta yaji ya mata wata tsana saboda yadda yake shigewa ko karuwan da yake bi sunfi Humaira matsewa shin wanne irin maza tabi da suka buda ta haka.
Jikin sa ya zare yana tsaki ta tashi ta kamo shi tana fadin
“Wai menene haka?”
Duka ya kai mata ta kauce da sauri ya mike ya shige bandaki yana fito ya canja kaya yace
“Ki fito muje.”
Wanka tayi ta fito ta saka kaya ta dauki hijab har kasa ta saka tana fito ya bita da kallo a ransa yana fadin
“Ina ma yadda kike a rife a haka na same ki, Allah ya kamani ya bani karuwa bayan yan matan da nake bi duk ba karuwai bane wasu ma ni nake bata su amman yau na dauki sauran wasu meyasa na bar Halima yarinya mai ni’ima Ita kadai xan iya aura saboda daban take ko da na bata ta bata kara bin wani ba nima da yayatake yadda dani sai nai mata kuja da dadin bakin zan aure ta yau na barta gashi na samu tantiriya ace kwana daya da aure haf mace ta san tanemi mijin ta ko da yake menene na mamaki tinda karuwa ce.”
“Wai ina xamu.”
Ta katse masa zancen zuci. Dagowa yayi ya aika mata da wani kallon tsana sannan ya gice ta bi bayan sa. Mota ya shiha itama ta shiga ta kalle shi tace
‘Ina zamu ne”
“Ban sani ba.”
Wani asibiti suka karasa yana zuwa ya shiga bai jima ba ya dawo yace
“muje.”
Lab sukaje aka debi jinin ta sannan suka koma suka zauna ba a jina ba aka kawo result ya amsa ya duba yaga negative wani kallo ya watsa mata ya mika mata sannan ya shiga ciki bai jima ba ya dawo yace
“Tashi mu tafi”
Mota suka shiga ta kalle shi tace
“Kana tsoro ne?”
Wani kallo ya aika mata. Tai murnushi tace
“Duk macen da zaka nema kana yin mata test ne kan ka neme ta kai wa ya sani ko kana da cuta.”
Bai kula ta ba har suka isa gida ya fice ya bar ta da kallo ta bishi tana jin son sa dan tana son Isma’il kuma tasan duk abinda yake mata laifin ta ne.