WANNAN RAYUWAR CHAPTER 15 KARSHE

 WANNAN RAYUWAR CHAPTER 15 KARSHE

Da ta farka ta same shi zaune a dakin ta lumshe ido ya mike ya karaso ya kama hannun ta yace

“Sannu My love!”

Kai ta gyada kawai dan da ta bude ido hawaye ne zai zubo,  juyo da fuskar ta yayi yace

“Bude idon mana.”+

Bata motsa ba yace

“My life!”

A hankali ta bude idon ta dake cike da hawaye ai kuwa take ya wanke fuskar ta ya hau zube yace

“Ya salam kuka kuma.”

Nan ya hau goge mata fuska zatai magana Sadiya ta shigo dakin rike da katon plate da ta dauro fulas fulas na abinci. Ajiyewa taui ta karaso tana fadin

“Jikin ne?”

Goge hawayen yayi yace

“A’ah!”

“Ok. Sannu!”

“Yauwah.”

“Ga abinci fa.”

“Ni na koshi.”

“A’ah ki kada ci ko kadan ne.”

Kai ta girgiza. Sadiya tace

“Ko sai anjima.”

Kai ta gyada. Ta kalli Kabir tace

“Kai fa?”

“Nima sai anjima.”

“Ok bari naje.”

“Ina zaki?”

“Daki.”

“Me zakiyi?”

“Ba komai “

“To xauna kawai.”

Kallon Halima tayi ta zauna  mikewa zaune tayi Halima sai ta dafe kan ta Kabir yace

“Sannu!”

Kai ta gyada ta mike ta shiga daki kan gado ta kwanta take kuma wani baccin ya kara dauke ta.

Kiran sallah magariba ne ya tashe ta ta mike tayi alwala sannan ta shiga tayi wanka tare da dauro alwala. Ta fito ta saka doguwat riga ta tada sallah tana idarwa ta fita falo ba kowa dan haka ta koma daki ta dauki alkurani tana karantawa. Tana zaune akai isha’i shima ta mike tayi sallah ta zauna tana addu’a.

Ta daga hannun ta sama tana kai kukan ta ga rabil Alamin aka budo daki bata dago ba ta cugaba da addu’ar ta har da hawaye a idon ta. Shafawa tayi sannan ta rufe alkur’anin gaban ta ta maida wajen da yake sannan ta juyo. Yana tsaye a bakin kofa ya shigo ya durkusa a gaban ta yace

“Dan Allah na rokeki ki daina kukan nan da saka damuwa kukan ba menene to?”

Yana fada ta fashe da wani kukan da sauri ya mike ya kamo ta yana lallashinta yace

“Please kiyi hakuri kinji?”

Kai ta gyada ya goge mata hawayen sannan ya mike ya fita. Kwanukan da Sadiya ta kawo ya kwaso ya shigo dasu ya ajiye sannan ya dauko ledar da ya siyo musu nama da fura ya dauki na Sadiya yace

“Ina zuwa.”

Ya mike ya fita. Bai jima ba ya dawo ya kamo hannun ta ya zaunar akan karfet ya zuba mata abinci sannan ya dauki spoon ya bata,  amsa tayi kadan taci tace ta koshi ya bata nama da furar ta sha furar naman biyu taci tace bata ci. Magani ya bata ta sha sannan yaci abincin bayan ya gama ya kwashe kwanukan wanka yaje yayi ya saka kayan bacci sannan yaje yaiwa Sadiya sai da safe. Dakin Halima ya shiga ya same ta a gefen gado yace

“Ya jikin?”

“Naji sauki.”

“Allah kara sauki ni zanje na kwanta sai da safe!”

Kallon sa ta tsaya yi har ya juya ya juyo yace

“Menene?”

Kai ta girgiza kawai. Ya juya ya fita ta koma ta kwanta hawaye na bin fuskar ta. Bacci ne ya dauke ta sai wajen uku ta farka tayo alwala ta tada sallah tana zaune tana lazumi har aka kira assalatu. Kabir ya shigo dakin ya same ta akan sallaya. Juyawa yayi yaje ya tashi Sadiya sannan ya tafi masallaci. Tana idar da sallah tayi azkar sannan ta shiga kitchen. Shigowa yayi yana jin motsin ta a kitchen ya shiga.

STORY CONTINUES BELOW

Tana ganin sa ta durkusa tace

‘Ina kwana?”

“Lafiya ya jikin?”

“Da sauki.”

“Allah kara sauki “

“Amin!”

“Me xakiyi?”

“Zan hada abin kari ne.”

“A’ah ke da baki da lafiya “

“Ai naji sauki.”

“Duk da haka muje Sadiya na can na hado mana.”

“Toh!”

Ta bi bayan sa. Anan falo ya zauna ya kai Sunnah TV ita kuma tayi daki ta gyara ta fito lokacin ya bar falon sai karatu dake tashi. Ta gyara falon ta daka turaren wuta sannan ta koma tayi wanka.

Tana gaban mirrow tana shiryawa wajen karfe tara saura ya shigo cikin shirin sa na kananun kaya yai kyau sai tashin kamshi yake. Dankunne ta saka ta juyo yace

“Kinyi kyau.”

“Nagode.”

Ta mike yace

“Muje mu karya ko?”

Ta fita ta kalle shi tace

“Ina Sadiyan?”

“Taci nata.”

“Amman dan me ai da mun karya tare ko?”

Kujera ya ja mata ta zauba ya zagaya ya zauna ya zuba mata komai ta fara ci shima haka tana gamawa ya bata magani ta sha sannan suka koma falo. Karfe sha biyu Sadiya ta shigo ta yi maga ya jiki sannan tace

“Akwai abinda kike so a dafa miki?”

“Sister naji sauki fa kuma bana bukatar komai.”

“Duk da haka ni zan yi girkin”

Halima tai murmush tace

“Nagode to.”

*

Da dare suna cin abinci bayan sun gama Sadiya ta kalle su tace

“Ni zan tafi kai ka zauna ka kula da ita tinda bata da lafiya.”

“A’ah ni naji sauki ku tafi kawai dan Allah.”

“A’ah gwara ya xauna dake kinga baki da lafiya.”

“Ni fa naji sauki Sister kuyi tafiyar ku “

Kabir na zaunr suka dinga yi yai gyaran murya tare da fadin

“Sadiya jeki gani nan.”

“To sai da safe.”

Ta juya ta fita ya juyo ya kalle ta sannan ya mike yace

“Sai da safe ko akwai abinda kike bukata?”

Kai ta girgiza  ya mike yace

“To sai da safe.”

“Kasa amsawa tayi ya fita ta mike ya rufe kofar sannan ta koma ta zauna sai hawaye wato baya son ya kwana da ita dan ba abinda zata bashi ko? Mikewa tayi tai daki ta fada kan gado tana kuka.

Shima yana fita ya tsaya yana fadin

” saboda bata sona an bata kwana ma wai bata so,  Halima bata san ko ba zan kusance ta ba zan ta son ta ne. Kallon ta kadai yana sani nutsuwa shin bata san da haka ba har da aka bata kwana dani taki amsa.”

Baki ya cije ya shiga bangaren Sadiya kofa ya rufe ya shiga bedroom din ta yace

“Saboda bakwa so na kuke min haka ko?”

“Me muka?”

“Gashi nan ke kina in kwana ita tana bata so! Au ko dan nace ki shirya zan amshi hakki na yau,  ina fatan kin shirya “

Janye jikin ta tayi tace

“Kai dan Allah.”

Ya mike yana cire kayan sa ya shiga wanka ya fito ya same ta har ta shige bargo yai murmushi ya isa gaban mirrow ya hau shiryawa ya shafa turare sannan ya nufi gadon yana fadin

“Ba dai bacci ba.”

Batai magana ba dan haka ya hau yana fadin

“Au bacci ai kuwa yau ba bacci.’

Ya shiga bargon yana mata cakulkili take ta hau dariya ya rumgumo ta yana fadin

” ashe dai ba bacci kike ba.”

Kissing dinta ya fara yana aika mata da sakoni, sai daya tabbatar ya kashewa Sadiya jiki yacire kayansa, yacire wmata natakayanta, Sadiya ta fara hawaye dan tasan yau babu gudu babu ja da baya, ahankali ya ringa sarrafata, har yafara kokarin shigarta, yaji babu hanya, a haka yayi ta kokari yaji ina babu hanya, Sadiya kuwa wani zafi taji yafara ratsata tun bai shigeta ba, Kabir kuwa a matsayinsa na farin shiga, bai taba sanin mace ba, yasa ya shigeta da iya karfinsa, wani wawan ihu Sadiya tasaki, Kabir kuma ya lumshe ido yana ambaton suna Allah. Saboda yaji ya shiga wani duniya na daban, ihun da Sadiya tayi ne yasa Halima dake zaune tana Jan carbi ta mike tsaya dan ta tsorata, sallati taringayi tana tunanin mai yasa Sadiya ihu, Kabir kuwa rufe ido yayi yana abu daya, Sadiya kuwa sai hawaye take yi. Kabir kuwa sai daya samu biyan bukatarsa ya dagata. Rungumo Sadiya yayi hawaye na zubo mishi yace

“Allah ya miki albarka, Allah yasaka miki da aljanatul Firdausi hakika yau kin faranta min rai, kin yi min kyautar da kudi bazai Iya siyansa ba, I love you Sadiya,  i so much love you.”

Ya fada yana  kissing din goshinta. Ya kara rungumeta ajikinsa yana Shafa gashin kanta,  ita dai sai ajiyar zuciya take sabida kukan data sha,

“Baby love am sorry kinji, ina zuwa bari na hada miki ruwan zafi kiyi wanka kinji, Sweety.”

STORY CONTINUES BELOW

Ido ta lumshe jin sunayen da yake kiran ta dasu masu dadi, kwantar da ita yayi ya lullubeta da bargo, yayi hanyar bandaki ya hada mata ruwan zafi, yadawo ya dagata ta tashi ya mika mata towel din hanunsa, ta karba ta daura, ta ware kafata tafara  dingishi tausayinta ne ya kamashi ya dauketa ya kaita bandakin yafara kokarin sata a ruwan zafin yana kwance towel din jikinta, ta rike towel din ta kalleshi, tace

“Hubby kabarni zanyi da kaina,”

“Zan barki amma ki bari na saki aruwan zafin please kar na fita ki ki shiga.”

Ya amshe towel din ya sata a ruwan zafin ta runtse idanta dan wani zafi dataji yakara ratsata, sannu yaringa jera mata sai da ta samu 10 minutes a ruwan yakara dagata ya tari wani ruwan zafin ya kara maidata, sai data kara samun 5 minutes.  Sau uku yai mata sannan tace

“Hubby ka barni nayi wankan!”

“Toh!”

Yai kissing goshin ta da kumatun ta sannan ya juya ya isa kofa ya juyo yana kallon ta tayi kasa da kai ya juya ya fita.

Yana fita ta kara gyara jikin ta ta bude firstaid ta dauki magani ta sha sannan ta kara wanka ta fito. Har ya canja  zanin gado yana ganin ta ya karaso ya kamata ya zaunar a gefen gado sannan ya dauko mata rigar bacci ta saka ya kwantar da ita ya shiga ya wanke zanin gadon ya fita ya shanya sannan ya dawo ya same ta har tayi bacci,  gyara mata kwanciyya yayi ya shiga bandaki yayi wankan tsarki yazo ya kwantar ya rungume Sadiya a jikin sa bacci mai dadi yayi awon gaba dashi.

Halima kuwa tinda ta jiyo ihun Sadiya ta tsorata amman sai ta tuna abinda Sadiya ta fada mata ita tinda sunyi first night ta cigaba da bashi kula dan tana tunanin jiya tsoro yasa Haliman kin bashi kanta har yaje dakin ta me ya faru acan bata sani ba amman daga yadda Sadiya tai mata bayanin ta gane ba abinda ya shiga tsakanin su kenan yanzu ya amshi budurcin ta ne ko yaya? Wani kishi da bakinciki daya lullubeta.

Sai ta hau tuna lokacin da Isma’il ya rabata da mutuncin ta wato budurcin ta ba sadaki ba komai ido ta runtse tana fadin

“Ina ma nima na kawowa Kabir Budurci na ina ma.”

Sai kuka tana fadin dan me Kabir zai kusanci Sadiya. Sai kuma tace

“Menene aibun Kabir tinda ya nemi ki bashi hakkin sa kinki menene dan Sadiya ta bashi.”

Amman kasan zuciyar ta zafi yake mata sosai. Alkura’ni ta dauko ta fara karantawa take taji sanyi a ranta ta na ratsa ta a haka ta tara jin ,kiraye kirayen sallar asuba. Ta mike ta kara dauro alwala ta tada sallah. Idon ta duk ya kumbura saboda rashin bacci ga kuka.

Kabir na tashu daga bacci ya mike yaje ya dauro alwala, yazo ya tashi Sadiya ta Mike dakyar itama tayi bandaki, fita yayi daga dakin yanufi bangaren Halima dan ya tasheta tayi sallah, yana tura kofar dakin ta yagan ta zaune akan sallaya, tana kan carbi ko dagowa batayi ba, dan tasan shine, sh ikuwa ganin bata dago ba yasa ya koma bangaren Sadiya yaje ya tarar itama tayi alwalar tana kokarin sa hijabi, kusa da ita yaje ya tsaya yace

“Ya jikin Sweety?”

“Da sauki.”

Ta fada cikin kunya. Yace

“Allah kara sauki.”

“Amin nagode.”

“Bari naje masallaci.”

“Allah kiyaye hanya.”

“Amin!”

Ya fada ya juya ya tafi massalaci,

Sadiya kuma ta hau kan sallaya ta tada sallah, Halima na idar da sallah tayi azhkar sannan ta shiga gyara dakin nata bayan ta gama ta wanke Hijab din ta na sallaha ta fita baya dan ta shanya,  zanin gado ta gani a shanye da sauri ta juya ta koma sashen ta. A bandaki ga ajiye ta dawo kan gafo ta zauna ta jingina da gado tare da lumshe idon ta.

Kabir na dawowa ya wuce bangarn Halima ya shiga ya same ta a haka. Karasawa yayi ya durkusa a kasa yace

“My life!”

Ido ta bude yace

“Yaya dai ko jikin ne?”

Kai ta girgiza ya mike yace

“Ya bakiyi wanka ba ke da kike wanka da wuri.”

Ya mije ya shiga bandakin ymyaga bucket a ajiye yana dubawa yaga wanki tayi. Ruwan wanka ya hada mata sannan ya dawo yace

“Ki shiga kiyi wankan bari na shanya miki.”

STORY CONTINUES BELOW

Ya juya ya fita. Yana zagayawa baya yaga zanin gadon da ta shanya ya bushe ya dauke ya ninke sannan ya shanya mata hijab dinya dawo mata da bucket din har lokacin bata fito ba. Bangaren Sadiya ya nufa dan yai wanka yaje ya samar musu abin kari amman sai ya ganta a kitchen.

Ta baya ya rumgune ta yaba fadin

“Baby love baki gaji ba.”

“Kai Hubby wacce gajiya.”

“Ta jiya mana.”

“Fuska ta rufe a jikin sa.”

Yace

“Wai kunya ai mun zama daya.”

“Hmmm!”

“Bari nayi wanka naga Baby kamar jikin ne dan Allah kiyi da ita.”

“Ba komai.”

Ya shiga yai wanka. Kan ya fito ta gama ta shiga tayi wanka ta kara gasa jikin ta sannan ta fito ya kamo ta yace

“Bari na kirata ko?”

“Da ka kai mata.”

“Eh but kinga ai bata jin dadi in ta zo nan zata dan ji dadi akan acan ita kadai ko?”

“Haka ne.”

Ya nufi sashen Halima tana zaune a gefen gado sanye da riga da siket batai kwalliya ba daga mai sai hoda kana ganin ta zaka gane tana da damuwa ya karasa ya durkusa yace

“Ya jikin?”

“Naji sauki.”

Ya daura hannu akan ta yace

“Kan fa.”

“Shima haka.”

“Allah kara sauki  tashi muje muci abinci.”

“Nifa bana jin yunwa.”

Mikewa yayi ya dauki magungunan ta sannan ya zo gab da ita yace

“Allah in baki tashi ba daukar ki zanyi.”

Da sauri ta mije ta dauki hijab ta saka sannan suka fita.

Suna shiha falon ya kalla yaga ba Sadiya ya matso wajen Halima ya rungumeta yana fadin

“Taho ki zauna.”

Tureshi tayi tana fadin

“Ina Sister?”

“Tana ciki bari na kira ta.”

Ya kamo hannun ta yace

“Zo ki zauna.”

Kofa aka bude Sadiya ta fito cikin kaya masu kyau tayi light makeup Kabir na ganin ta ya saki Halima ta taho tana musu murmushi tana dan dingishi idon Halima akan tafiyar Kabir ma ya lura ya jarasa wajen ta da sauri yana fadin

“Ya naga kina dingishi Sweety?”

Yana kama hannun ta, ta zaame hannun ta ta kalli Halima tace

“Sister ina kwana?”

“Lafiya lou! Me yasamu kafar taki?”

“Bugewa nayi. Ya jikin?”

“Sweety garin yaya naga?”

Gaban Halima ne ya kara faduwa jin suna da ya kira ta dashi ga wani rawar jiki da yake akan Sadiyar.

“A’ah Hubby ai ya daina zafin ma. Ga breakfast din muje muci ko?”

Ita tai serving nasu idon Kabir akan ta duk motsin ta Halima na lura dashi. Bayah ta gama ta zauna kowa ya fara ci amman ita sai taji bakin ta ba test kallon ta Kabir yayi yace

“Ya bakya ci!”

Kai ta langwabewa Kabir yace

“Ko na baki?”

“A’ah zanci.”

Ta dauki spoon ta fara ci  yana ci yana kallon ta.

Halima kuwa ajiye spoon din hannun ta tayi tai kasa da kai juyowa Kabir yayi ya kalle ya yaga ta bashi tausayi dan ta rame.

Mikewa Halima tayi ta fita da sauri. Sadiya ta kalle shi tace

“Menene?”

Mikewa yayi yabi bayan ta da sauri.

*

Halima na fita zata shiga sashen ta taga tsaye yayi ya zuba mata ido, dan ganin wani kyau da Halima tayi duk da Hijab ne a jikin ta ta kara haske,  kai ta dauke tayi gaba. Kabir da ya fito ya ga kalon da Isma’il ke mata da sauri ya karasa ya kare ta. Ta shige ciki kallon sa ya tsaya ya mika masa hannu yana fadin

“Ya gidan?”

“Alhamdulillah!”

“Ya amarya?”

“Uhmm kasan me kuwa”

“Me ya faru?”

Baki ya cije yace

“Humaira ta cuce ni Kabir ba zan iya cigaba da zama da ita ba.”

“Saboda me?”

“Kabir she is not virgin karuwa ce. Kasan me? Wallahi yadda take a bude tamkar kofat taxi.”

Dariya Kabir ya fara kyalkyale har yana rike ciki, wani irin bakin ciki ne ya rufe Isma’il,  Isma’il yace

“Wannan wane irin wulakancine inzo ingaya maka magana ka hau yimin dariya, me abun dariya nan?”

Ciki Kabir ya dafe yace

“Me kake so nayi kuka? abinda ka shuka shi kafara girba tun yanzu, ko ban sha fada maka ka daina lalata ya’yan mutane ba, suma wayanda ka lalata zasuyi aure, exactly abinda kaji yanzu suma haka mazajensu zasuji, saboda haka hakkin ya’yan mutane ne ya kamaka.”

Kallon sa Isma’il ua cigaba dayi. Kabir yace

“Ai Isma’il fasiki sai fasika, Allah ne ya nuna maka ishara  tun agidan duniya, sai ka fara istigifari tin yanzu Allah ya tsayar a iya haka.”

Abinda Kabir ke fada gaskiya ne amman sai yaji ran sa na dada baci da kalaman sa, dafasa Kabir yayi Isma’il ya dago yana kallon sa yace

“Naji amman duk wayanda na lalata su sukawo kafarsu wajena ban bisu har gidan iyayensu ba, ciki kua harda matarka Halima.”

“Haka ne amman kasan kaddara da harabawar rayuwa da Allah ya hada ta da dan akuya ko? Kai kace matar ka tamkar kofar taxi tawa kuwa a rufe take ruf kaga kenan taka ta gama karuwanci tawa fa dan akuyan da ya yadaure ta kadai ne ua shiga oai fa wa kasan ya shiga.”

Wani irin bacin rai ne yakara rufe Isma’il.

“Ba komai zan auro nima nagartaciyar!”

“Ta ina kai ka soma kana zaton za kayiwa Allah wayo ne ka lalata ya’yan mutane kai ka auri nagartaciya. Hmmm wallahi kaje ka tuba,  tuba mai kyau sannan kayi addu’a Allah yasa ya tsaya a iya haka dan abin ba kadan kayi ba.”

Juyawa yayi ya nufi gate. Kabir yace

“Ah ah ya da tafiya bayan baka shigo ba kuma ko sallama.”

Ko juyowa bai ba ya fice. Kabir yace

“Isma’il kenan Allah gabar da kai yasa silar shiryuwar kace.”

Isma’il kuwa yana barin gidan Kabir gidansa ya tafi rai abace, yana driving yana tunanin maganganun Kabir. Bama wannan ba kalaman Kabir da yace Halima a rufe take ruf shi yasan wace Halima tabbas a rufe take irin matan nan ne masu baiwa wanda da an kusance su wajen ke kara rufewa hakika Kabir yayi sa’a shin me yasa yaki Halima. Meyasa yaki Halima da wannan Humairan ai gwara Halima sau dubu gaskiyar Kabir ce da yace ya lalata ya’yan mutane amman shima Allah zai basa wata dan gaskiya ba zai iya zama da Humaira a haka ba ko zai zauna da ita tabbas sai ya kai ta an mata aiki ace aba a bude ba zai iya ba. Lalacewa takai lallacewa.

In ya lumshe ido ba wacce yake hangowa sai Halima ta kara kyau baki ya cije yaba fadin

“ko ya zanga Sadiya duk da Halima ta fita kyau da komai nasan itama ta kara kyau “

Humaira kuwa tana komawa ta hau gyara kanta dan tana son ta kama Isma’il a hannu ba xata jure abinda yake mata ba wanka tayi ta fito ta shirya cikin kananun kaya. Tinda ya jiyo shigowar sa ta fito amman yafi minti goma a mota sannan da kyar ya fito yayo cikin gidan. Yana shiga ya saki baki yana kallonta duk bacin ran daya taho dashi ya nemeshi yarasa, dan bakaramin tafiya tayi da imaninsa ba, ita kuwa ganin hakan ne yasa takarsa inda yake a tsaye tana girgiza kirji, hura mishi iska tayi a idanshi, takamo hannunsa takai shi kan kujera ya zauna, tazauna akan cinyarshi tafara aika mishi da sako cikin kwarewa, nan da nan Isma’il ya fita a hayyacinsa dan tunda yake muamalla da mata bai taba haduwa da kwararriya irin Humaira ba, rabashi tayi da kayan jikinsa gaba daya sanan itama ta cire kayan jikinta, ta janyo ta fara aika masa da wasu sakonnin.

Yana shigar ta ya lumshe ido kawai dan bakin ciki yadda yake jin sha’awar abin ne yasa kawai ya biye mata,  amman taci gidan su dan ba da kadan ya dingai mata ba tin tana jin dadin abun har ta gaji dan ko sau daya bai bata dama ba shima ya nuna mata shi ma dan duniyar ne. Yana sauka akan ga ya shiga yai wanka kan gadon sa ya zauna yana dafe kan sa. Da kayr ya shirya ya fito falo ya same ya sanye da wasu kananun kayan.

Kai ya dauke dan ya gane da gayya take masa haka dan kawai ta gane shi jarababe ne. Mikewa tayi ta karaso wajen sa tana wani shafa sa. Ture ta yayi kawai ya fice a dakin tace

“Zama ka dawo ne.”Hafsat Sallama taje tayiwa Dady ya dibi kudi Mai yawa ya bata Amman taki amsa sai da Mami da Ahmad sukai magana sannan ta amsa tana Masa godiya. Suka fito zasu tafi Basma ta rako su sannan sukai sallama. Washe gari da safe suka daga burin tarayya.

Hakika yaji dadin zuwa da Hafsa Dan kowa kan ya dawo an gama gyara gida an saka turare da yai wanka ya tafi masallaci yana dawowa za a bashi abinci taci ya koshi daga nan zata hau faranta mada washe gari kan ya tafi an gama breakfast an hada Masa ruwan wanka da yai wanka zai ci ya koshi ya tafi aiki kan ya dawo ma haka duk abinda ya kawo Mata zata amsa hannu biyu Tai Masa godiya. Haka suka cigaba da gudanar da rayuwar su a Abuja. Ya kai ta wajen Sakina sun yini Dan Sai da ya dawo ya dauko ta.+

Itama Sakinan tazo Mata sau biyu, suna zumuncin su. Watan su daya a Abuja sai dai suyi waya da gida Sam yaki yaje Wanda ita ma tana Masa magana amman sai yace aiki.

Watan su biyu Basu je gida ba Sam Wanda Hannah har ta gaji tana son ta koma dakin ta Dan Sai yanzu ta gane kawayen ta zuga ta kawai suke. Taje gidan daya daga cikin kawayen ta tasamu mijin ta na dukan ta Amman duk da haka biyayya take Masa da kula da shi. Dayar baci ba Sha Amman a haka take zaune tana masa biyayya, dayar auren take so ko da waye amman mijin ya gagare ta matsala kowa da itashi. To Shin ita me mijin ta ya rage ta dashi komai akwai sai abinda ta zaba da anyi albashi xataji alert banda ya kaita shopping duk karahen wata ta siyi abinda take so.

Lallai ta biyewa zugar kawaye sun Kai ta sun baro ta hakika tayi da ta sani da tin farkon auren su ta kula dashi kila ba wani aure da zai Yi yanzu gashi saboda Bata Masa komai ko damuwa da ita bayayi. Ya zatayi.

Mami ta sama tana kuka tana Bata hakuri Mami tace

“Abinda nake so ki gane kenan tinda kin gane zanyiwa Hafsa waya duk yadda za ai suzo gida ni in nace yaushe zai zo sai yai tacewa aiki aiki.”

“Nagode Mami.”

Bayan sun rabu Mami ta Kira Hafsa kamar yadda suka Saba duk Bayan kwana biyu suna Kiran Junan su, bayan ta Kira suka gaisa Hafsa tace

“Mami ya gidan?”

“Alhamdulillah yaushe zaku zo me?”

“Mami Nima Ina son nazo Amman sai yace aiki Zan Karai Masa maganar.”

“To shikenan. Ki gaishe shi.”

“Zai ji ina Basma?”

“Ta fita!”

“Agaishe ta in ta dawo da Dady.”

“Zasu ji.”

Ta kashe wayar bayan sunyi sallama.

Da dare Bayan sun kwanta tace

“Deedat Ina son nai maka magana akan Abu biyu.”

Kallon ta yayi yace

“Ina Jin ki.”

“Akan matar ka ya kamata ta dawo dakin ta.”

“Ni na kore ta in taga zata dawo Bismillah.”

“Haba Deedat ya zakace haka duk da ba Kai ka Kore ta ba Amman kayi bikon ta in kana Mata wani Abu Nima fa wata Rana Sai naji zakai iyai min haka.”

“No Hafsat ba xan Miki ba itama da dalili.”

“To naji kayi hakuri.”

“Menene na biyun?”

“Ina son muje Kano Naga Yan gida ko”

STORY CONTINUES BELOW

“Ni na zata wani Abu kike so. Baki taba ce min kina son wani Abu ba Baby!”

“To me Zan so Deedat duk abinda Zan bukata kana min me zan bukata.”

“Ko wani ne kisa nai Masa Abu.”

“In akwai me bukatar taimako zan maka magana. Amman yanzu babu Ina godiya da kulawar ka.”

“Nima haka Dan ke kike kulawa Dani ni da kullum Ina aiki.”

“Haba dai ai Dan mu kake Yi.”

Ya rumgume ta yace

“Ina sonki.”

Daga haka suka hau farantawa Junan su.

Washe gari da safe da zazzabi ta tashi Amman a haka ta gyara gidan ta hada Masa abun Kari. Yana tashi ya ganta wani iri tana shirya da ya kalle ta yace

“Ya na ganki haka?”

“Missing din gida nake Yi.”

Hancin ta yaja yace

“Ki kwantar da hankalin ki jibi zamu tafi naso nai surprising naki ne.”

Rumgume shi tayi tace

“Thank you.”

Ta Gama ta rako sa ya Shiga mota ya tafi aiki.

Haka ta fara shirye shiryen tafiya gida har Allah Allah take jibi tayi Dan ma tana fama da zazzabi zazzabi amman taki fadawa Ahmad. A haka suka tafi lokacin da suka Isa gida tana fita a mota ta hau amai Dan yadda  take Jin ta gaji.

Nan ya dauke ta ya Shiga ya gyara Mata jiki. Abinci ya siyo ya Bata taci ta sha magani sai Bacci.

Sai yamma ta mike lokacin ya tafi masallaci Tai wanka ta shirya ta hau kan sallaya.

Tana sallah ya shigo ya zauna a gefen gado ta a idarwa tayi addu’a ta shafa tace

“Deedat muje mu gaida Mami ko?”

“Da so nayi in mun je asibiti.”

“Me zamuyi a asibiti?”

“Ke za a duba min.”

“Ni Kuma?”

Kai ya gyada tace

“Me yake damu na?”

“Gashi Nan kina ta amai!”

“Kai Deedat tafiyar hanya ce fa kawai.”

“Kin tabbata!”

Kai ta gyada yace

“Muje to.”

Ta mike ta gyara jikin ta suka tafi. A mota ma Sai Hira suke doya da dankali da yayi tsaraba har ya aika gidan su Hafsa yanzu suka tafi da na gida.

Suna Shiga Basma ta mike ta rumgume Hafsa tana murna. Ahmad yace

“Kada ki Yar min da Mata.”

Suka zauna Hannah na gefen Mami. Suka gaishe da Mami ta kalle su tana tambayar ya hanya suka amsa Mata yace

“Madallah.”

Hannah tace

“Ina yini Yaa Ahmad?”

“Lafiya.”

Hafsa ta gaishe ta ta amsa Yana fadin

“Ya hanya?”

“Alhamdulillah!”

Nan sukaje suka gaishe da Dady suka dawo Nan suna ta Hira da Basma da Hafsa saboda sun Saba ko tana can takan Kira susha hirar su. Sai dare suka tafi.

*

**

***

****

*****

******

*******

********

*********

Halima kuwa tana shiga dakin sauri ta goge hawayen dake zubo mata ta ringa addu’a azuciyarta, na Allah ya bata ikon daurewa duk abinda zata gani, ta samu gefen gado ta zauna.

Kabir ma Isma’il na fita yayo Bangaren Halima dai dai fitowar Sadiya yana  shiga itama ta shiga da sallama suka amsa tace

“Ai na ganka da bako har yatafi ne?”

“Eh ya tafi.”

Ledar maganin Halima ta mika mada ya mike ya dauko ruwa ya zo ya dauki cup ya bude ya zuba  sannan ya ballo magani ya mika mata. Bata amsa ba yace

“My life amshi mana.”

Dagowa tayi ta kalle shi sai ta mika hannu ya saka mata sannan ya bata ruwan ta zuba maganin tare da kora ruwa sannan ta jingina da kujera.

“Naga baki ci abinci ba ko akwai abinda kike so?”

Ta tambaya. Kafada ta noke tace

“Ba komai.”

Sadiya sai taji wani iri ita da zao tarairaya amman waya yake tarairaya bayan ita tafi bukatar haka wannan yasa ta mike tace

“Allah yakara sauki ni zanje in danyi gyare gyare, anjima zan dawo inga in akwai abinda zan taimaka miki dashi.”

STORY CONTINUES BELOW

“Nagode Sis amman naji saiki zanyi ma Allah saka da alheri.”

Ta mike ta fita itama Halima mikewa tayi tai ciki Kabir ya bita da kallo dan ko kallonsa ya lura bata so tayi.

Tashi yayi yabi bayan ta a kwance ya ganta ta lumshe ido, tana karkada kafa, sallama yayi ta amsa, yakarasa kan gadon ya zauna,

“My life menene ko jikin ne?”

Kai ta girgiza tace

“A’ah naji sauki.”

“To na miki wani abun ne?”

“Me zakai min?”

“Ai kisan dan adam ajizi ne.”

“Bakai min komai ba.”

Hannun ta ya kamo wannan yasa ta bude idon ta dan duk maganar da suke idon ta a rufe yake. Yace

“In na bata miki kiyi hakuru My Love.”

Murmushi ta sakar masa kawai ta dauke ido daga kallon sa. Yace

“Please My love.”

“Bakai min komai ba.”

Rumgume ta yayi a jikin sa yana sauke ajiyar zuciya ganin yaki ya sake ta tace

“Ka bar ta ita kadai fa.”

Sakin ta yayi ya mike yace

“Fita ma zanyi “

“Ina zaki?”

“Zan shiga kasuwa daga nan zani wajen Hajiya!”

“Oh mu yaushe zamu mu gaishe ta?”

“Sai kin zama babba a gidan nan.”

“Me kenan?”

Ido ya kanne mata ya mike yace

“Sai na dawo ki kular min da kanki.”

“Insha Allah. Allah taare ya bada sa’a ka gaishe da Hajiya.”

“Zataji.”

Har ya juya ya dawo yai kissing goshin ta da kumatun ta ya dafe goshin sa da nata yana kallon cikin idon ta bakin sa ya daura akan nata yana kissing nata ido ta lumshe sai da yayi iya yin sa sannan ya zare bakin sa yai kissing lips din ta yace

“I love you my love.”

Ido ta bude tace

“Thank you “

Ya mike yace

“Bye!”

Ya daga mata hannu sannan ya fita  ta saki murmushi tana bin bayan sa da kallo, sanshi na rasata, kwanciya tayi tafara tunanin ranar Isma’il yakarbi virginity dinta.

Ido ta runtse tana son kawar da tunanin abun take kuma Allah ya kawo bacci ya dauke ta.

Yana shiga ya samu Sadiya zaune ya karasa yace

“Baby love kince kafar ki na ciwo abin ne?”

Kai ta girgiza ya ce

“Naga kafar?”

Ta dago da ita ta daura akan kujera ya hau matsa mata yace

“Ba abinda yake miki ciwo!”

Murmushi ta dan saki tace

“Kada ka damu babu in akwai zan kula da kai na.”

“No ni zan kula dake in akwai ki fada min”

“Babu Hubby!”

“Good!”

Ya mike yace

“Bari na shirya zan fita”

Mikewa tayi tace

“Ina zaka?”

“Kasuwa da gun Hajiya.”

“Ok muje na taya ka ko?”

Suka shiga ta taya sa ya shirya sannan ya fito ya mata kiss a goshu yace

“Sai na dawo ki kular min da kanki.”

“Baka da matsala!”

Suka fita dan ta rakashi ya kallu sashen Halima ya kalle ta yace

“Bari na leka naga.”

“Ok sai ka dawo “

Tana fada ta juya ya buta da kallo yana girgiza kai shiva yayi ya same ta tana bacci ya ja mata abun rufa sannan yai kissing goshin ta ya mike ya fito ya shiga mota. Sadiya na tsaye a bakin window sai da taga fitar sa sannan ta saki labulen ta koma ciki.

*

Sai yamma Kabir ya dawo,  bangaren Halima ya fara shiga ya same ta zaune a falo sanye da dogon siket da riga takamata sai gashin ta dake fake a rsakiyar kanta,  ya kwanto har gadob bayan ta,  gaban ta cup da ledar magani da ta dauko zata sha ta kasa sha. Tana jin sallanar sa ta mike a guhe ta fada jikin sa ya rungume ta yana fadin

“Ya gidan Princess?”

“Alhamdulillah ya hanya ya Hajiya?”

“Tana gaishe ku.”

Ya dago ta a jikin sa yana fadin

“Me kika ci?”

“Tea na sha.”

“Tea kawai!”

“Bana son cin konai “

Ya kamo hannun ta suka zauna a falon ya ajiye mata leda yace

“Har wannan?”

Bude ledar tayi taga fura ce ta Rufaida da Ice cream sai shawarma da nama a ciki  tai murmushi yace

“To kici sai kisha magani nasan baki sha ba.”

Gaban ta ta kalla shima ya kalla yace

“Af ai na sani shiyasa ina can hankali na ja wajen ki.”

“Kai Kaji ka Sister ma ta kawon abinci bana son ci ne kawai fa.”

“To maza ki cinye wannan dukka.”

Ido ta zaro tace

“Ka rufan asiri zanci dai abinda zan iya ci.”

“To aci amman da yawa.”

Ta dauki shawar ma daya ta fara ci tana gamawa ta dauki ice cream rabi ta sha ta ajiye tace

“Na koshi.”

“Haba dai ki karasa shi sai kisha magani.”

“Bari na fara shan magani.”

Ya mike ya ballar mata ya bata sannan ta amsa ta sha ta dauki ice cream din ta cigaba da sha. Sai da ta gama ya mike da dayar ledar yace

“To bari naje.”

Ya mike ya nufi kofa sai da ya isa bakin kofa tace

“Nagode!”

Ya juyo ya sakar mata murmushi ya fice.

Daukar sauran tayi ta sa a firij ta dawo ta kai sunna TV tana bin azkar din da suke. Yana shiga ya samu Sadiya zaune taci kwalliya tana ganin sa ya mike ya karasa ya rumgume ta yana fadin

“Ya Baby na take?”

“Lafiya ya hanya?”

“Ina can ina ta tunanin mata na.”

“Ko?”

“Muje ka rage kaya yanzu zakaji magariba.”

Ledar ta amsa yace

“Taki ce ma.”

“Thanks!”

Yai mata murmushi ta ajiye sukai dakin sa ta taya sa ya cire kaya sannan ya watsa ruwa ya fito ya sa kaya ya tafi masallaci. Sai da akai isha’i sannan ya dawo ta bashi abinci yaci ya koshi.

Karfe tara da rabi yaje yiwa Halima sallama har ta kwanta ya same ta a daki ya zauna a gefen gadob yana fadin

“Har me?”

“Wannan maganin na sani bacci “

“Sannu ya jikin?”

“Naji sauki fa.”

“Allah kara sauki kinyi addu’a?”

Kai ta gyada yai mata addu’a ya tofa sannan yai kissing goshin ta ya mike yace

“Sai da safe i love you.”

“Thank you.”

Ta mike ya fita ta bishi da kallo tana tunanin wane irin mutum ne Kabir tai masa laifi amman kamar batai masa ba dubi yadda yake kula dashi ai gobe zai dawo wajen ta zata bashi hakuri insha Allah. Ta lumshe idon ta.

Washe gari ya Kai ta gida shi Kuma yaje gida anan Dady yai Masa maganar Hanna. Ahmad yace
“Ni Dady ban Kore ta ba duk sanda tayi niyyar ta koma kofa a bude take Amman ta sani ba Zan dauki abinda tayi min a da ba.”+
Nan ka Kira Hanna ya fada Mata dole ta Yi biyayya dashi ta amince wanda Mami tace gobe zata koma Ranar suka tafi ita da Basma suka gyara sashen ta sannan suka dawo.
Zuwan Hafsa gida ta sha mamaki domin duk wata sai Ahmad ya Kai kayan abinci gida Banda kudi Kuma Sam bata sani ba baya fada Mata.
Hakan Yaa Muhammad da Khaleel da Kabir Dan haka gida yanzu kayan abinci har yawa yake musu ga Wansu Fauziyya ta dashi a makaranta duk yaran ta maidasu private Mai kyau ga sutura suna zaman su lafiya. Umma tana business din ta.
Sai dare Ahmad yazo ya dauke ta duk sai taga ya sauya suna shiga ta wuce Tai wanka ta fito ta shirya cikin kayan Bacci. Falo ta same shi ya zuba tagumi ta Shiga jikin sa ta kwanta tace
“Me yake damun miji na?”
“Baby I love you.”
“I love you more. Kullum kwanan duniya kana Kara samun sonka yau naje gida Naga abun alherin da kake Allah saka da Alheri Allah Kara budi kaima Allah Baka Mai maka. Allah ban ikon maka biyayya har karshen rayuwar mu. Nagode nag…”
Hannu ya daura Akan bakin ta yace
“Bana son godiya Baby addu’ar ta wadatar Allah miki albarka.”
“Amin Amman me yake damun miji na.”
“Yau naje gida mun zauna dasu Mami da Dady har da Hanna!”
“Shine me?”
“Gobe zata dawo.”
Kai Masha Allah Amman naji Dadi wallahi Allah ya bamu zaman lafiya.”
“Murna ma kike Yi?”
“Eh Mana My Deedat zai samu kulawa fiye da tawa ko?”
“Baby nafi son zama dake akan da……”
Hannu ta daura a bakin sa tace
“A’ah Deedat kada ka Fadi haka duk mu matan ka ne. Kai Mana addu’ar zama lafiya kawai Kai Kuma kayi adalci.”
“Allah Miki albarka.”
“Amin!”
Ya rumgume ta.
Washe gari Hannah ta dawo da dare. Ahmad ya Tara su a dakin Hannah yai musu nasiha sannan yace
“Bana son fada duk matanane ku hade kan ku.”
“Insha Allahu Yaya.”
Hanna ta fada.
Hafsa tace
“Insha Allahu.”
“Allah muku albarka.”
“Amin!”
“Kwana nawa za anayi to?”
Ya kalli Hanna tace
“Kwana biyu!”
Ya kalli Hafsa tace
“Duk yadda kuka ce!”
“To ayi kwana biyun.”
“Toh.”
Yace
“Yau a dakin Hannah nake kenan ko?”
Kai Hafsa ta gyada tace
“Allah hade kanmu.”
“Amin!”
Sannan ta mike tace
“Sai da safe.”
“Allah bamu alheri.”
“Amin!”
Ya kalli Hanna yace
“Bari na raka ta.”
Suka fita tana Shiga tace
“Ka koma Deedat.”
STORY CONTINUES BELOW
“A’ah Bari na shirya ki ko kada yau ki rasa me shirya ki.”
“Haba Zan iya ai.”
“Duk da haka dai.”
Shi yai Mata wanka ya shirya ta ta kwanta gadon zai hau tace
“A’ah Deedat kada taga ka Dade kaga kamar da cin fuska ko?”
“No!”
Ta mike tace
“Muje na rufe kofa ta.”
Ta fita yabi bayan ta. Yana zuwa ya janyo ta jikinsa ta janye ta Kama hannun sa ta tura shi Waje ta daga Masa hannu yace
“Night a kula da Anty na.”
Yana Shiga ya samu har ta shige dakin ta. Kaya ya cire sannan ya wuce dakin nata, kwance ya same ta rumgume da filo tana tunani har ya zauna Bata San ya Shiga ba, sai da ya Kira sunan ta wajen sau uku sannan ta juyo.
“Tunanin me kike?”
Mikewa zaune tayi ta fuskance shi tace
“Yaa Ahmad ka yafe min.”
“Na yafe miki Hannah ki bar damuwa dan Allah.”
Kai ta gyada ya janyo ta ya rumgume ta, jikin sa ta shige daga nan ya fara romancing nata ai kuwa itama ta dinga rawar jiki Dan ba karamin missing nasa tayi ba haka suka raya daren wanda bai taba samun kan Hanna haka kamar yau ba.
Sai dai gareta bataga Ahmad na dokin ta ba. Sai da sukai sallah asuba sannan Bacci ya dauke su.
Hafsa kuwa Ahmad na fita ta koma ta kwanta filo ta ja sai dai me ta kasa baccin sai juyi take yi Sam ta kasa baccin ganin ba zata iya baccin ba yasa ta dauro Alwala tai tayin sallah tana addu’a har akayi asuba tayi sallah. Kitchen ta shiga ta hada breakfast karfe takwas saura ta Gama ta gyara gidan ta shiga tai wanka ta fito ta shirya sannan ta dauki nasu ta nufi sashen nasu ba kowa a falo ta ajiye ta juyo ko nata bata ci ba ta kwanta anan falo Bata San lokacin da Bacci ya dauke ta ba.
Karfe Tara suka tashi, wanka sukai suka fito Dan neman abinda zasuci Amman Hannah taga kulas a kan dining karawa tayi tana budewa taga dankali ne dayan kuma farfesun kayan ciki sai ruwan tea. Kallon sa tayi tace
“Waye ya kawo?”
“Kila Hafsa ce. Hafsat Yar aljanna.”
Kai ta gyada tace
“Angode!”
Ta Shiga ta dauko cups da plate ta zuba musu suka zauna suna ci. Sai da suka koshi sannan ya mike yace
“Bari naje Naga ya ta kwana.”
“Ka gaishe ta kayi Mana godiya.”
Kai ya gyada ya fice. A falo ya same ta tana bacci ya dauke ta zai Kai daki ta bude Ido tana ganin sa ta sakar Masa murmushi tana fadin
“Ina kwana Deedat?”
Ya Mai da Mata da murmushin ya ajiye ta Akan gado yace
“Kin tashi lafiya?”
“Alhamdulillah! Ya Anty na?”
“Tana lafiya munga abinci mungode Allah yayi albarka.”
“Kai Yaya menene a ciki to.”
Yai murmushi ya kalli idon ta yace
“Me yasamu idon ki Baki Bacci ba ko?”
Kai ta girgiza. Ya shafa cikin ta yace
“Baki ci abinci ba why?”
“Babu me bani.”
Daukar ta yayi sukai falo yace
“To ga me bakin yazo.”
Ya debo ya hada Mata tea ya Bata Yana Bata dankalin da naman. Tana cikin ci taji zuciyar ta na tashi da gudu ta nufi bandakin tana kwara amai tana shiga yabi Bayan ta Yana Mata sannu tana gamawa ya gyara wajen suka fito yace
“Baby sai munje asibiti dole fa.”
“Haba dai Deedat kila ulcer Dan tana min haka a gida.’
“Sai mukai ta asibiti ai maganin ta.”
Ya mike ya Shiga ya dauko Mata hijab amsa tayi tace
“Ina zamu?”
“Asibiti.”
Ya kamo hannun ta ya Kai ta mota sannan ya dawo ya Shiga bangaren Hannah tana zaune Bayan ta Dan gyara dakin tace
“Sannu da zuwa!”
“Yauwah zamu asibiti da Hafsa Dan Bata Jin Dadi.”
“To Allah sauwake.”
“Amin!”
Ya fita asibiti sukaje yaiwa Dr bayani ya Basu test Bayan sun dawo ya duba ya saki murmushi yana fadin
“Congratulations tana dauke da cikin wata daya.”
STORY CONTINUES BELOW
Kallon Hafsat yayi sai ya mike yayi sujudul shukur ya daga hannu Yana godiya. Sai Kuma ya mike yace
“To Dr ya za ayi da Aman Nan.”
“Zan Bata magani sannan ana kula da ita kada tana aikin wahala ta samu ta Dan huta.”
“Insha Allahu.”
Nan ya Basu magani suka fito suna hanya tace
“Yaya Dan Allah ka kaini gidan Yaa Fauziyya.”
“Ni Kuma ki barni da wa?”
“Ga Anty na can.”
Kai ya girgiza tace
“Dan Allah kamar zatai kuka.”
Yace
“Is ok!”
Ya juya motar sai murna ya kalle ta yai murmushi kawai. Suna zuwa ta bude zata fita a guje ya kamo hannun ta yace
“Ki kula fa kinji abinda Dr dai yace.”
Kai ta gyada ta sauka a hankali tayi ciki da sauri ya tsaya kallon ta. Tana Shiga ta sami Yaya Fauziyya zaune da cikin ta da ya fito Dan yanzu wata biyar kenan. Tana ganin Hafsa ta mike tana fadin
“Har Ina Zan zo.”
“Haba dai ai sai na fara zuwa na gaishe ki sai kizo Kuma.”
Ta zauna suka gaisa tace
“Ina Ahmad din?”
“Yana Waje.”
“Shigo dashi man.”
Ta fita suka shigo tare Nan suka gaisa sannan ya tafi ya bar Hafsa.
Yaa Fauziyya ta kalle ta tace
“Hafsa Kinga yadda Kika Kara kyau kuwa?”
“Haba Yaya kinsan daga asibiti muke.”
“Ah badai mun samu karuwa ba?”
“Wata daya Yaya.”
“Alhamdulillah Alhamdulillah Allah ya raba lafiya to.”
“Amin. Kinsan jiya matar sa ta dawo fa.”
“Wai Daman Bata koma ba har wata ukun Nan da kikai a gidan?”
“Wallahi sai jiya.”
“Allah sarki. Allah ya dai dai ta tsakanin ku to.”
“Amin!”
Nan suka dinga Hira abinsu,
*
**
***
****
*****
******
*******
********
*********
Bangaren Halima kuwa washe gari gyara ta hau yi sosai dan ta san yau itace da girki, ta kyalkyale jikinta sosai ta fara shirye shirye dora girkin data san Kabir naso, dan tin safe ya fita bai kuma dawo ba sai dai sunyi waya sannan ya turo mata da text mai dadi na soyayya
Sadiya kuwa a ranar sukuku ta wuni kamar mara lafiya dan ko abincin rana kasaci tayi ji take kamar zata mutu yau ba zata kwana jikin Kabir ba wajen Halima zai kwana. Tasan zatai missing nasa, dan kwana biyun nan ita tasan farin cikin da take ciki, dan Kabir ya iya kula da mace sosai.
Karfe shida Kabir yadawo, yafara zuwa bangaren Sadiya ya ganta a kwance a falo, sallama yayi ta amsa ta mike ta zauna ta tana kallonsa, ya karasabya zauna yace
“Baby lafiya naganki haka?
“Ba komai!”
“Amman na ganki wani iri!”
“Kawai dai.”
Ya zura hannu a aljihu ya zaro wani box mai kyau ya mika mata amsa tayi ta bude da sauri dan kunne da sarka ne a ciki na gold mai kyau da tsada dagowa tayi ta kalle shi yace
“Your gift duk da abinda kika bani yafi karfi wannan.”
Rumgume shi tayi tace
“Thank you so much Hubby Allah ya saka da alheru ya kara budi.”
“Amin!”
Ya mike ya kalle ta yace
“To magariba ta gabato ki tashi kiyi alwala kizo kiyi ta lazimi kan a kira sallah.”
Ya mike yana fadin
“Bari naje na watsa ruwa ko?”
“Toh!”
Ya mike ya fita, bangaren Halima ya shiga,  ganin bai ganta a falo ba yasa ya nufi dakinta, ya tura kofa hade da sallama, ta juyo ta amsa, tana gaban mudubi tana taje gashin kanta, ware hannayensa yayi alamar tazo, ta tafi wajensa ahankali, janyato yayi ya rungumeta, yana fadin
“I miss you My Love.”
Lumshe idanta tayi tace
“I miss you too,”
Ya dagota kan ta yayi mata light kiss a lips, tace
“muje kai wanka ko?”
Murmushi yayi yace
“Toh Hajiya ta.”
Ya sake ta ta hada masa ruwan wanka ta fito tace
“Na hada.”
STORY CONTINUES BELOW
“Au baza ki tayani ba?”
“Ni ba zan iya ba.”
ya riko hannunta sukayi dakinsa, yana shiga ya lumshe ido, dan wani daddan kamshi ne ya bugi hancinsa, bude idansa yayi yafara karewa dakin kallo, komai na dakin an canza mishi position, wani lalausan bedsheet ne a shimfide akan gadon, rungumeta yayi yana jin Santa nakara karuwa aranshi sai dayayi romancing dinta sosai sannan ya cikata ya shiga wanka, ita kuma ta fita waje, Dan har an fara kiran sallah.
Yana fito ya saka kaya ya wuce masallaci. Kan ya dawo daga masallaci ta hada abincin data girka mishi, yana dawowa ya sameta a falo azaune, zama yayi shima, yace
“My life!”
Ta dago tace
“Muje kaci abinci ko?”
“Wallahi bana ma jin yunwa, indai ina ganinki ji na nake akoshe, Allah.”
Fuskar sa ta shafa tace
“Abinda kake so nayi fa.”
“Haba dai!”
Ya mike da sauri. Ta mike tace
“Bari na kira Sister to.”
Ta mike ta fita.
Dan kar tace aah su kawo wani abu a ransu yasa ta bisu amman ba dan taso ba,  a dining suka samu Kabir yana ta cin abincin sa suka karasa suka zauna ta zubawa Sadiya itama ta zuba tana ci. Sai da suka gama suka koma Falo.
Hira suka dinga yi abinsu wajen karfe tara Kabir ya fara mi’ka can ya mike yace
“Bacci nakeji zanje na kwantar dan da wuri nake son na fita gobe”
Mikewa Sadiya tayi tace
“Nima bacci nakeji.”
“Haba dai da wuri haka, ki zauna muyi hira dan Allah.”
Halima ta fada. Wani kallo Sadiya ta yi a ranta tace
“Uhmm so kike na tafi dai dan na barki da mjin ki.”
A fili kuma tace
“A’ah Sister bacci nake ji wallahi. “
Kabir yayi ciki yace
“Ina zuwa na rakaki ko?”
“A’ah Hubby na tafi kawai.”
Ta juya tace
“Sai da safe Anty!”
Halima tayi kitchen tana shiga Kabir ya fito yabi bayan Sadiya. Fitowa tayi ta nufi Dakin ta, ta shiga tayi wanka. Kabir kuwa a dakin ya samu Sadiya yace
“Shine kika taho.”
Mika tayi tace
“Wallahi.”
Ya kalle ta yace
“Ba abinda kike bukata?”
“Babu!”
Rungumeta yayi yai mata kiss, yace
“Sai da safe!”
“Allah tashe mu lafiya.”
Ya juya ya fita. Yana fita ta fada saman gadon ta fashe da kukan kishi da kyar ta tashi ta shiga tai wanka ta fito ta zura riga ta haye kan gado.
Halima na fitowa daga wanka, ta shafe jikinta da mai da turaruka masu kamshi, tadauko turaren da Anty Fauziyya ta bata ta Shafa akowane lungu da sako na jikinta ta dauko wani sleeping dress mai kyaun gaske tasa, ta Dora zani akai dan rigar bai kai cinya ba, Kabir ne ya turo kofar ya shigo da alama shima wankan yayi, wajen ta ya nufa ya rungumeta yace
“My life i love you.”
Kamshin turaranta ne yafara sa hankalinsa tashi, jiki na rawa yafara romancing dinta, jikin Halima kuma yayi sanyi dan tasan Kabir sai ya kusanceta, watakila kuma yau ya tsaneta, hankalin Kabir ya gama tashi sosai bai san ma lokacin daya cire kayan jikinsa ba, ya cire komai na jikin Halima jikin sa sai rawa yake, a kunne ya mata
“My love please karki hanani I need you badly,”
Haka ya cigaba da romancing nata,  rungumeta ya karayi sosai yafara kokarin shigarta, dakyar ya shigeta dan a matse take, bata dai kai Sadiya ba, yana shigarta yace
“Yaa Allah!”
Dan jiyayi kamar ba a duniya yake ba, sumbatu ya ringayi yana kiran Halima da kowane suna da ya zo bakinsa, Halima kuma hawaye ke zubo mata tausayin Kabir ya rufeta da taga yanda yake sumbatu, tana mai bakin cikin bashi ya fara saninta ya mace ba, Kabir kuwa kukan dadi yasa da yaji wani irin dadi na ratsa shi, duk da ya biya bukatarsa kin dagata yayi, haka yayita Abu daya, sai da yaga alamar Halima ta jigita ya hakura, badan yagaji ba, Halima kuwa aranar Kabir ya sauke mata sha’awar data dade tana fama dashi, jitayi wani nutsuwa na saukar mata, ba kamar lokacin Isma’il da zataji wani irin bakin ciki ya rufeta ba, rungumeta yayi sosai, yace
“My sweetheart,  My one and only,  Allah yasaka miki da gidan aljana, kin jiyar dani farinciki, bazan taba manta ranar nan ba, Allah ya miki baiwar da ba kowace mace yayiwa ba, Isma’il ya cuceni daya rigani saninki, yanzu haka Isma’il yakeji,”
Ya fada yana hawayen bakin ciki na zubo masa.
“In na tuna Isma’il ya sanki a matsayin mace zuciya ta tana min zafi, inaso na manta wannan bakar abun amman na kasa mantawa, sai yanzu abun ke fadomin.”
Ya fada wani bakin ciki na kuma rufeshi, Halima kuwa jikinta ne ya fara rawa, gabanta ya hau faduwa, da taga yanda Kabir idon sa ya kada yayi ja, sakin ta yayi ya juya mata baya, dan jiyake kamar yanzu Isma’il ya santa abun da yaji ba zai so wani yaji masa makamancin sa ba, dan a ransa ya dinga fadin
“Yanzu haka Isma’il ya mori Halima?”
Wani irin kishi ne ya rufeshi, Halina kuwa tunda ya juya mata baya ta fara kuka, dan dama abinda take gudu kenan, tashi yayi yasa gajeran wandon sa dan bayajin zai iya lallashin ta a halin da yake ya fita yatafi dakinsa dan yayi wanka yayi sallah ko zai samu nutsuwa, Halima durowa tayi daga kan gadon, tasa rigar baccinta, tayi zaman dirshan a kasa ta kuma fashe wa da wani  matsanacin kuka, tana fadin
“Innalillahi wa inna ilaihi rajiun, ya Allah Ka dubeni da idan rahama, ka yafe min kasa mijina ya manta abunda na aikata, ko nasamu kwanciyar hankali, Ya Allah ba asan raina na aikata abinda nayi ba, Allahuma innaka afuwun tuhibul afuwa fa afu Anna,”
Haka tayi ta fadi tana kuka, tana addua ganin zaman hakan bashine mafita agareta ba yasa ta mike ta shiga bandakinta ta tsarkaka jikinta, ta daura alwala ta fito, doguwar riga ta zura da zumar tayi sallah taji gaba daya batada nutsuwa ttunani tayi gwara taje taga halin da Kabir ke ciki, ta fice daga dakin ta nufi dakin sa.Haka tayi ta fadi tana kuka, tana addua ganin zaman hakan bashine mafita agareta ba yasa ta mike ta shiga bandakinta ta tsarkaka jikinta, ta daura alwala ta fito, doguwar riga ta zura da zumar tayi sallah taji gaba daya batada nutsuwa tunani tayi gwara taje taga halin da Kabir ke ciki, ta fice daga dakin ta nufi dakin sa.+
A lokacin Kabir na kan sallaya, yana jan carbi idonsa a rufe, ta tura kofar a hankali ta shiga, zama tayi a gefen sa, ta kira sunan sa
“Kabir”
Bude idan sa yayi ya zuba mata ido, tayi kasa da kan ta tace
“Dan Allah ka yafe min, nayi kuskure, dama abinda nake ta gudu kenan, shiyasa naki barin ka,  ka kusancen da farko, karka manta alkawari kayi min kace zaka manta abinda ya shiga tsakanina da Isma’il kace min ba jiki na kake so ba, amman meyasa….”
Ta kasa karasawa saboda kuka.
Ajiye carbin hannunsa yayi, ya rungumeta sosai, yace,
“Ban baro dakin ki dan haushin ki ba na baro ne saboda bana jin zan iya magana a wannan lokacin har na rarrashe ki,  kukan ki na konan zuciya bana so sam naga kina zubar da hawaye, hakika na tino Isma’il da halin da kuka kasance a baya saboda abinda naji a gareki ya wuce misali haka shima yaji,  dole ce tasa na tuno My Love,  ina son ki,  dole nayi kishinki,  kishin ki yasa  na tuna, bansan ya zanyi ba, ban taba jin zafin abinda ya shiga tsakanin ki da Isma’il ba kamar yau ba, bana so ina tunawa ki tayani da addu’a Baby nah ina so na manta gaba daya,  dan burina a rayuwa, in ganki cikin farin ciki, kuma nasan in dai zan tuna, sai kin shiga kunci kiyi hakuri My Sweetheart.”
“Na hakura amman please My Guide Angel ka daina tinowa in kana tinowa zan rasa nutsuwa ta zan kasance cikin kunci a rayuwa.”
Dagota yayi ya zuba mata ido, yace
“Am sorry for making you cry and disappointed.”
Ya fada yana share mata hawayen ta.
Kai ta girgiza hawaye na zubo mata bakin su ya hade waje daya ya fara kissing dinta, Daga nan kuma fa ya kara biyan bukatar sa yana tai mata sumbatu, sai wajen karfe hudu ya kyalle ta, ya shiga bandaki yayi wanka, yana fitowa yazo ya tarar bata dakin, doguwar Riga ya zura ya tayar da sallah, Halima itama tana zuwa dakin ta  wankan tayi itama ta daura alwala, tazo ta tada sallah, a haka su biyun sukayi nafilfili, suka ta addua, kabir na addua Allah ya bashi zaman lafiya shi da matansa, yasa ya manta abinda Halima tayi, ita kuma Halima na adduar Allah ya yafe mata yasa mijinta ya manta abinda ta aikata, sai da aka fara kiraye kirayen sallah asuba, Kabir ya Mike, ya nufi dakin Halima dan yaga ko Halima bacci takeyi yaje ya sameta akan sallaya ta Daga hannu tana tana addua tana hawaye, tausayinta ne ya rufeshi dayaji irin adduar da takeyi yabar dakin dan inya tsaya zai Iya zubar da hawaye.
Bangaren Sadiya ya nufa dan ya tashe ta, yana tura kofar yaga Sadiya kwance tana bacci tashin ta yayi da kyar ta tashi dan jiya batai bacci ba. Ya mike ya kama hannun ta sai da tayo alwala sannan ya tafi masallaci.
Bai dawo ba sai karfe takwas ya shiga bangaren Halima dakin ta ya nufa, ya tura kofar hade da sallama, a lokacin Halima na gaban mudubi tana daura dan kwalli, sanye take da wani coffe din less anyi mishi dinkin doguwar Riga, juyowa tayi ta amsa sallamar da fara’a, a fuskarta karasawa yayi gurinta ya rungumeta ta baya ya kai mata kiss a wuyanta
“My Sweeheart kinyi kyau.”
STORY CONTINUES BELOW
Sun kuyar dakai tayi, tace
“Ina kwana?”
Juyo da ita yayi yace
“Bana son irin wannan gaisuwar nafisan irin wannan,”
Yakai mata kiss a lips dinta, yace
“Daga yau irin wannan gaisuwar nake so ko da yaushe kinji ko?”
Kai ta Gyada masa, yace
“That’s my beauty.”
Ya dago yana kallon dakin ta dake a gyare sai kamshi yake yace
“Wai Daga fitana kika gyara ko ina haka,”
Murmushi tayi tare da gyada masa kai, yace
“Amman gaskiya kinyi kokari Allah ya miki albarka kamar kinsan ina san mace mai tsafta, yanzu abinda ya rage mana shine mukoma bacci, in mun tashi sai mu dora breakfast,.”
“Ai nadade da gama breakfast,”
Gwalo ido yayi yace
“Da gaske?”
“Yes!”
“I love you!”
Ya fada yana rumgume ta.
Sai kuma ya sake ya rikota yayi kan gado da ita, yace
“yanzu ki kwantar kiyi bacci ki huta,”
“Bana jin bacci, a’ah ban yarda ba, ki kwantar kiyi bacci, kada ki manta jiya bamuyi bacci ba.”
Fuska ta rufe da hannayen ta ya zare hannun nata yana aika mata da wani murmushi yace
“Yes ko?”
Kasa tayi da kan ta yace
“Ok close your eyes!”
Kallon sa tayi tace
“What?”
“It’s a surprise just close it.”
Tai murmushi ta rufe idon nata, ya leka fuskarta, yace
“Are sure your eyes are shut?”
“Yes am sure!”
Ya saki murmushi ya dauko wani abun hannu da zobe na gold ya saka mata ya tsaya kallon hannun nata yadda yai mata kyau sosai. Yai kissing hannun nata yace
“You can open your eyes.”
Bude idon ta tayi a hankali, ta sauke idon ta akan hannun ta dake rike da nashi wanda ya sha awarwaro da zoben gold. Idon ta,  ta zaro ta dago ta kalleshi, sai ta kalli zoben, kai ta girgiza tace
“What did you mean?”
Hannu ya daura akan bakin sa yace
“Shhhhhi bana son inji komai, na baki ne a matsayin kyauta, Dan kin jiyar dani farin ciki da bazan manta ba a jiya.”
Hawaye ne ya fara zubo mata,  daga nan ta fashe da kuka  dan tana tunanin a haka da bai sameta a budurwa ba shine har da mata kyauta lailai ba karamin so Kabir ke mata ba.
“Subhanallahi, haba Sugar menene kuma?”
Ya tambaya arude, kai ta hau girgizawa tana fadin
“Ban cancanci kai min kyauta ba.”
Ta fada tana fashewa da kuka. Wani irin tausayin ta ne ya lullube shi.
Ya kamo hannun ta ya rumgume ta yace
“Ki bar kukan nan haka ki saurareni, kin ji.”
Kai ta gyada hawaye na zubo mata yace
“Kin cancanci na miki kyauta dan ni ba budurcin ki nake so na ke din ke nake so. Halima inaso kiyi kokari ki manta abinda ya sameki a baya ki dauka yana cikin kaddarar ki, dan babu wacce ta wuce hakan yafaru da ita, ki godewa Allah da kikasan kin sabawa Allah kuma kike neman yafiyarsa, wata bata samu damar da kika samu ba dan akwai wayanda suke cikin sabon Allah, Allah zai dauki ransu “
Kara makalewa tayi a jikin sa tana fadin
“Alhamdulillah a cikin ranta.”
Take tsoron Allah ya kara kamata ace ta mutu bata tuba ba taje tacewa Allah me. Lallai ta godewa Allah.
“Allah yana son ki da yaso ki da rahma har kika tuba dan haka yanzu abinda zance shine ki saki ranki Allah yana son bayin sa da sukayi kuskure suka kuma nemi yafiyar sa, dan Allah gafurur raheem ne, zai yafe miki, nima mijinki, zan tayaki rokar Allah ya yafe miki, and insha Allahu Daga  yau bazan kara tuna kinyi wani Abu ba,  Insha Allah.”
Dagowa tayi ta kalleshi da rinanun idanun ta tace
“promise?”
Kai ya gyada mata yace
“Yes I promise.”
zamewa tayi daga jikin sa ta zube a kasa tana fadin
“You are My happiness, my guidance Angel,  ina godiya Allah ya biya ka da gidan Aljanna Allah biya bukatun ka na alheri ya bani ikon bin ka sau da kafa.”
Ta karasa fada hawaye na zubo mata  durkusawa yayi ya dagota ya, ya zauna akan gefen gado ya daura ta akan cinyarsa, yace
“Amin my happiness, ya kuma sa ki haifo min twins,.”
Sunkuyar da kai tayi tana murmushi, a haka yayi ta janta da wasa da dariya, har sai daya tabbatar ta saki ranta, sannan yace su kwantar suyi bacci ta kalli agogo tace
“Wanne Bacci kai da kace jiya da wuri zaka fita yanzu kuma karfe nawa?”
STORY CONTINUES BELOW
Agogo ya kalla yace
“Yau kuma ai ba fita sai shan soyayya ko?”
Ya fada yana kanne mata ido daya.
“Uhmm yunwa fa?”
“Ina dake wacce yunwa zanji.”
Ya ja musu abin rufa ya rufe su tare da rumgume ta a jikin sa. Ta lafe a jikin sa tana sauke numfashi sai da suka sha soyayyar su sannan bacci ya dauke su. Karfe goma sha biyu suka tashi ta shiga tai wanka ya tafi dakin sa shima yayi wankan ya fito. Tare suka karya sai soyayyar su suke sha abinsu
Sai da aka kira azhar ya tafi sashen Sadiya tana falo tana kallo ya shiga yace
“Zani masallaci.”
“Adawo lafiya.”
Ya mike ya fita
*
**
***
****
*****
******
*******
********
*********
Sai dare ya koma ya dauke ta. Suna zuwa gida yai Mata wanka ya Bata Naman da ya siyo Mata ya Bata taci sannan ta Sha magani ta kwanta. Yace
“Kada kiyi aiki da safe Zan Miki kinji.”
Kai ta gyada yai Mata kiss ya fita yace
“Sai da safe.”
Ta rufe Ido take Bacci ya dauke ta sai asuba ta farka ta8 sallah sannan tayi azkar karfe shida ta gyara gidan ta dafa ruwan tea ta koma Tai wanka ta kwanta wani baccin ya sake dauke ta.
Karfe takwas ya tashi yayo sashen nata Dan ya gyara sai dai me Yana Shiga kamshin turaren ya fara dokan sa. Shiga yayi yaga ko Ina tsaf dakin ta ya Shiga ya ganta tana bacci Tai kyau. Juyawa yayi ya fita ya koma yai wanka.
Hanna na Bacci ya tashe ta yace
“Ki tashi ki daura abinci Kinga Bata Jin dadi”
Ta dire kafar ta, ta shiga ta daura ruwan tea ta ajiye. Yana falo ta fito tace
“Nagama ga nata.”
Kallon fulas din yayi yace
“Me Kika dafa.”
“Tea ne.”
“Ba Dan kwai bare doya ko dankali.”
“Yaya kasan na gaji fa.”
Kitchen ya shiga ya fasa kwai ya soya Mata ya saka a plate yazo ya dauki fulas ya fita sashen ta. A falo ya same ta tana Shan tea da bread da butter yace
“Har Ina kawo Miki tea.”
“Deedat yunwa ce ta tashen shiyasa.”
“To kin tashi lafiya ya Baby na.”
“Kai Deedat ya kake?”
“Ina Nan kewar ki ta kusan min illa yau dai Zan kasance tare da Matata.”
“Haba dai ai na Baku sati ku more kawai.”
“Kar ma naji kin fada ni ban yadda ba. Wallahi ba Zan iya sati bake ba.”
Yace
“Bari na Sha tea din”
Anan ya karya da Kwan da ya soya Mata ya Gama ya maida kayan ya dawo yai Mata sallama Dan zaije gida.
Sai yamma ya dawo gida ya wuce wajen Hannah Yana zama ta fito tace
“Sannu da zuwa.”
“Yauwah!”
“Yasu Mamin?’
“Suna lafiya!”
“Madallah.”
Basma ce ta shigo tace
“Ina yini Anty?”
“Lafiya ya gidan?”
“Lafiya.”
Ta juya tace
“Bari naje wajen Anty Hafsa.”
Ta wuce a falo ta same ta tana cin cake tana Shiga ta mike tace
“Oyoyo.”
Suka zauna suna gaisawa bayan sun gaisa ta mike ta kawo Mata abincin da tayi fried rice ce da pepper chicken sai caslow da lemon kwakwa.
“Bismillah!”
“Kai Anty Hafsa sai kace bakuwa ai in Ina Jin yunwa zanci.”
“Ni dai ki sauka kici kinji.”
“Zanci Amman Anty ashe mun samu karuwa.”
Ido ta zaro tace
“Wa ya fada Miki?”
“Yaya.”
“Kai Deedat Allah yasa bai fadawa Mami ba.”
“Tab ai har Dady ya fadawa kinsan yadda Yaya yake son cikin nan kuwa?”
“Wayyoo shikenan ya kashe ni, ni wlhy kunyar su Mami nake.”
“Hhhh lallai Anty kima daina.”
Ahmad ne ya shigo ya zauna a gefen ta yace
“Baby na ya kike?”
Ya zura hannu a rigar ta, ta janye jikin ta, ta koma gefe ya Kara matsowa ta mike tayi daki ya mike yabi Bayan ta.
STORY CONTINUES BELOW
Yana Shiga ya same ta zaune akan gado ya karasa ya zauna tace
“Allah Deedat ka daina abinda kake a gaban kanwar ka.”
“To sirika tace. Kanwata ce fa.”
Dan hararar sa tayi tace
“Shine ka fadawa su Mami ko?”
“Me?”
“Ciki mana.”
“Au to kada na fada Ina murna Nima Zan zama Dady.”
“Amman kasan Ina kunyar su Mami ko?”
“Hmmm Baby kenan kima daina to.”
Ta turo Baki ta mike ta fita. Basma ta samu tana cin abinci ta zauna tace
“Yaushe Zaki zo ki kwanan mana.”
“Kwana Kuma Anty ba yanzu ba.”
“Saboda me?”
“Ba komai.”
“Ai shikenan!”
Ahmad ya fito yace
“Uhmm Yar gatan Anty shine ke aka Baki kayan Dadi ni Kuma aka hanani.”
“Kai Deedat ai ban San zakaci ba.”
“To Bismillah Yaya.”
Ya sauka ta zuba Masa ya fara ci. Sallama akayi daga bakin kofa. Hanna ta shigo Hafsa ta mike tace
“Sannu da zuwa “
“Yauwah!”
Ta zauna Hafsa tace
“Ina yini?”
“Lafiya Lou ya jikin?”
“Naji sauki.”
“Allah Kara sauki.”
Ta kalli Basma da Ahmad dake cin abinci tace
“Oh ba Bismillah!”
“Bismillah!”
Ta kalli Hafsa. Hafsa tace
“Bari na zuba Miki.”
Zuba Mata tayi ta mika Mata, tace
“Nifa da Wasa nake.”
“Ai kuwa tinda na zuba sai kinci.”
Haka ta sauka duk suka cinye suna gamawa Basma ta debe kwanukan ta wanke ita Kuma suna zaune a falo suna dan taba Hira can ta dauki waya taiwa Ahmad text tace
“Me Zan dafa maka?”
“Baby tuwo nake so!”
“Miyar me?”
“Agushi.”
“Ok!”
Ta mike tayi kitchen ta daura ruwan tea. Ta debe markadaden Kaya Miya ta daura akan wita sannan ta dauko kaza Basma da ta gama wanke wanke ta amsa ta gyara Mata ta daura akan wuta kan ta dahu har ruwa ya tafasa ta wanke shinkafar tuwo ta zuba a ruwan. Ta daura zubo ta zuba kayan kamshi sannan ta markada cucumber ta tace ya saka a firij.
Kan kace me  kayan miya sun soyu dan haka ta soya agushi da manylja ta hada Akan kayan Miya ta kawo ruwan Naman da ta dafa ta zuba ta saka Magi da kayan kamshi ta zuba nama ta rufe. Tuwon Basma ta tuka Mata ita Kuma ta hada zubon ta saka a firij.
Bayan ta Gama ta dauko kifi ta gyara shi ta daura tayi pepper soup ta kwashe tuwon Basma ta wanke Mata kwanukan da ta bata. Tana gamawa ta jire a dining ta zubawa Mami a wasu flask masu kyau da tsada.
Kiran sallah magariba akai Ahmad ya tafi masallaci Hanna ma ta tafi sashen ta ita da Basma suka shiga daki Basma Tayo Alwala ta fito ita Kuma tayi wanka ta dauro Alwala ta tada Sallah sai da ta idar sannan Tai kwalliya Mai kyau ta saka wasu kayan ta masu kyau Dinkin Riga da siket sun mata kyau ta feahe jikin ta da turare ta kafa dauri.
Ta fito falo ta samu Basma na kallo. Basma na ganin ta tace
“Anty Amman kinyi kyau.”
“Nagode!”
Ta mike tace
“Tafiya zanyi nifa.”
“Ah haba ai Deedat bai dawo ba Kuma kinji Kiran isha’i ki Bari kiyi sallah ko?”
Ta mike dan yin sallah sai da suka idar sannan ta Shiga ta dauko Mata turare da ribom ta saka mata dubu uku a leda ta fito tace
“Kici abinci tukkuna ko?”
“Kai ni dai A’ah na koshi.”
“Kai Basma.”
“Allah yaushe naci abinci.”
“Kice dai bakya cin tuwon ko?”
“A’ah wallahi.”
“To ga na Mami Bari na dauko.”
Ta Shiga ta saka a basket sannan ta fito tace
“Amman ke tsaya Yayan ya dawo ko?”
“A’ah ba sai ya dawo ba.”
Suka fita ta Shiga taiwa Hanna sallama suka fito tare, taga Hafsa tace
“Shine haki shigo ba.”
Tai murmushi tace
“Zan shigo ai.”
Suka nufi parking space sai ya Ahmad Nan yace
“Wai har kin fito.”
“Eh Yaya dare yayi.”
“Bari na Kai ki to.”
“A’ah na hau napep.”
Amsar kayan hannun Hafsa yayi yace
“Muje ko?”
Ta Shiga suka tafi. Hafsa tace
“Muje kan ya dawo ko?”
Hanna tace
“Ke da bakya shigo min.”
“Kiyi hakuri Zan na shigowa.”
Sukai dakin Hafsa suka zauna suna Hira suna kallo.
Bai jima ba ya dawo ya zauna Hafsa ta mike ta sauko da abinci da tayi duk suka sauka suka ci a plate daya. Bayan sun gama ta maida ta wanke sannan ta fito.
Hanna ta mike tace
“Sai da safe.”
Ahmad ya bita suna Shiga yace
“To sai da safe ko?”
“Allah bamu alheri.”
Ta wuce ya rufe mata kofa. Ya juya yayi bangaren Hafsa da sauri ba kowa a falo sai kamshi da dakin yake ya wuce dakin. A gaban mirrow ya ganta tsaye sanye da wasu kananun Kaya masu kyau tsayawa kallon ta yayi sai ya karasa a hankali ya rumgume ta suka sauke ajiyar zuciya. Janyo ta yayi ya Kai ta kan gado ya ajiye ta.
Yace
“Bari nai wanka.”
“Toh!”
Ya mike ya Shiga yai wanka ya fito daure da towel.
Wajen Hafsa ta ya karaso dake kwance ya daga ta Yana fadin
“Ba dai Bacci ba.”
Murmushi ta sakar masa ta fada jikin sa,  ya rufa Akan ta daga Nan ya fara romancing nata ba Kadan ba sukai kewar Junan su, sai da suka jiyar da Junan su Dadi sannan suka samu nutsuwa.
Daukar ta yayi suka shiga sukai wanka sannan ya dawo da ita take bacci ya dauke ta dan ta gaji.
Da asuba shi ya tashe ta, sannan sukai sallah ta koma bacci, shima baccin ya koma.
Karfe takwas ta tashi a gurguje ta wuce ta yo wanka sannan ta tafi kitchen ta fere doya ta dafa ta dama kunun gyara ta soya doya da kwai tayi farfesun kayan ciki sannan ta wuce jere kayan ta gyara gidan ta saka turaren wuta ta wuce ta Kara wanka ta fito ya shirya cikin shadda Ash kala wacce akaji gaban da stone maroon kala Tai kyau sai kamshi take. Kan gado ta nufa ta kalli agogo taga har goma ta gota zama tayi ta shafi fuskar sa ya bude Ido Yana ganin ta ya saki murmushi sannan ya mike zaune Yana kallon ta.
*Sai fa kunyi hakuri da typing error dan bana editting. Nagode*Ciki ta shafa yace
“Yunwa ko?”
Kai ta gyada ya kamo ta yace
“Muje ki karya kinji.”
Kafada ta make tace
“Kaje Kai wanka sai mu karya tare.”
“Kada na Dade fa.”
“Ba matsala.”
Ta Kama hannun sa ta Kai shi bakin kofar bandakin ya juyo ya kalle ta ta sakar masa murmushi. Ya shige ta hau gyara gadon kan ya fito har ta gama ta fito Masa da Kaya ta fita. Yana fitowa a gurguje ya shirya ya fito a falo ya same ta ta mike tace
“Kayi kyau Deedat.”
“Kinfi ni kyau Baby.”
Tayi murmushi yace
“Muje ko?”
Tare suka karasa ya dinga bata sai da ta koshi shima yaci sannan ya Bata magani ya fita wajen Hanna.
A falo ya same ta sanye da kayan Bacci tana Shan tea da bread da butter tsabar kwiwar Hannah ko Abu a cikin ta ba zata iya dafawa ba duk da Yana so.
Zama yayi tace
“Ina kwana?”
“Lafiya kin tashi lafiya?”
“Alhamdulillah ya me jikin?”
“Da sauki.”
Ya mike yace
“Ba wata matsala?”
“Babu.”
“Ok!”
Ya zaro kudi a aljihu ya dire Mata ya fita. Yana Shiga ya juyo Hafsa a kitchen tana aiki.
Har tayi wanke wanke tana yanka carrot. Ya karasa ya amsa Yana Taya ta, ta dauko kaza ta gyara. Tare sukai girkin Rana tayi fried suppegette da pepper chicken sai lemon pineapple.
Karfe daya da Rabi ta Gama suka ci abincin su. Biyu ya tafi masallaci bai dawo ba sai wajen uku lokacin har ta Yi cin cin Yana shigowa ya same ta tana ci da lemo ya zauna ya dauki daya ya ci yace
“Uhmm Dadi.”
Tai murmushi haka suka cigaba da hirar su. Sai da akai la’asar ya fita Bayan ya sanar mata ba zai dawo da wuri ba. Haka yaje ya fadawa Hanna.
Har biyar da Rabi bai dawo ba wannan yasa ta Kira sa a waya Yana dauka tace
“Deedat yayi Nisan kiwo.”
“Wallahi gani Nan.”
“To Allah kawo ka lafiya me Zan dafa maka?”
“Tuwo nake so miyar yauki.”
“An gama sai ka dawo.”
Ta kashe wayar ta Shiga kitchen Tai Masa tuwon semo miyar kuka ta hada Masa lemon ginger ta ajiye.
Wanka ta Shiga tana fitowa ana magariba ta tada Sallah sai da tayi isha’i sannan ta mike ta shirya cikin wani Riga da wando tayi parking kan ta ta fito dashi sai tashin kamshin take.
Karar motar sa yajiyo ta fita da sauri ta tsaya ta taga ta ga ya fito ya nufi bangaren Hanna. Bai jima ba ya fito yayo bangaren ta.
Buya tayi a Bayan labule ya shigo da sallama Yana fadin
“Baby na.”
Har ya zauna sai ya mike yayi dakin ta ba kowa ya duba toilet Nan ma haka fitowa yayi ya Shiga dayan dakin Nan ma haka sai da ya duba duka gida Bata Nan ya shiga kitchen Nan ma haka kofar fita yayi ta fito ta Dane bayan sa.
Ya saki ajiyar zuciya Yana fadin
“Shine Kika biyar min.”
“Sannu da zuwa.”
Ya juyo da ita yana kallon ta sai ya rumgume ta Yana fadin
“I miss you my Love.”
STORY CONTINUES BELOW
“I miss you More Deedat.”
Tace
“Muje ka watsa ruwa ko?”
“To My Baby.”
Suke shige bayan ya fito ya saka kananun Kaya suka fito sukaci abinci tare sai Santi yake Mata.
Bayan sun gama a falo suka zauna suna Hira abinsu. Sai goma suka tafi daki sukai brush sannan suka fito suka kwanta makale da Junan su.
Washe gari ma haka ta sangartashi da abinci Mai Rai da lafiya ko fita bai ba Sina tare suna Shan soyayyar su. Sai da yaci abincin dare sannan ya tafi bangaren Hanna shima da kyar yayi sallama da Hafsa ta rufe ta koma ya kwanta.
A falo ya same ta tana aikin nata.  Tai Masa sannu da zuwa ya amsa ya shige. Kaya ya cire ya kwanta. Take Bacci ya dauke shi da tunanin Hafsa sa. Hannah kuwa sai wajen Sha biyu ta kashe kayan kallon Tayo dakin Sa. Bacci ta same shi Yana Yi Dan haka ta shige jikin sa Daman Yana cike da kewar Hafsa Nan da nan ya juye mata. Yana Yi Yana Kiran Hafsa a haka ya biya bukatar sa. Sai da ya gama yaga Ashe ba Hafsa bace Hanna ce. Wanka yayi yazo yace
“Hanna ki tashi kiyi wanka.”
“Yaya sai da safe na gaji.”
Taja bargo ta rufe. Ya girgiza Kai ya kwanta kawai
Da asuba da kyar ta tashi ya tafi masallaci ta shiga Tai wanka tazo ta tada Sallah ta wuce dakin ta. Da ya dawo ya koma ya kwanta karfe takwas ya tashi yai wanka ya gyara dakin sa.
Falo ya fito ya samu ko tashi batai ba bangaren Hanna ya tafi.
Tin daga kofa ya fara shakar kamshin dakin ta. Yana Shiga ya same ya zaune a falo same da doguwar riga taci kwalliya gaban ta indomie da kwai ne sai cake da tayi ta hada tea ta kasa ci. Yana Shiga ta mike ta fada jikin sa tana sakin ajiyar zuciya
Ya kamo ta ya ajiye akan kujera tace
“Ina kwana?”
“Lafiya Lou Ya kike ya Baby na?”
“Lafiya Lou.”
“I miss you.”
Tai murmushi ya dauki spoon ya dibi abincin yaci sannan ya Kai Mata Baki itama ta ci a hakan suka cinye suka Sha tea da cake din sannan ya zauna bai jima ba ya mike ya zaro kudi ya Mika Mata.
Kallon sa tayi tace
“Name fa?”
“Cefane.”
“Kai Deedat wane cefane bayan akwai komai please ka barshi.”
Ajiyewa yayi ya juya ya fita. Ta bishi da kallo.
Bangaren Hanna ya tafi har lokacin Bata fito ba a falo ya zauna Yana kallon TV sai Bayan awa daya ta fito ta gaishe shi sannan ta shiga kitchen ruwan tea kadai ta dafa ta zo ta ajiye Masa da bread.
Kallon ta yayi yace
“Hanna tea kawai?”
“Na gaji ne?”
Ya girgiza Kai Kawai ta Shiga sai gata ta fito ta zauna ta fara Sha. Ko kallon ta bai ba tacigaba da Shan tea din ta. Mikewa yayi yace
“Anjima zamu gidan Mami Dan gobe zamu tafi. Kije ki fadawa Hafsa.”
“To!”
Ta mike ta fita. Dakin Hafsa ta shiga sai tashin kamshin take Hafsa ta dago Yana amsa sallamar ta. Ta Shiga ta zauna Hafsa ta mike ta Shiga kitchen sai gata ta dawo da lemo da cake ta ajiye Mata. Sannan ta zauna suka gaisa. Hannah tace
“Daman yace
anjima zamu gidan Mami.”
“Allah kaimu.”
Ta mike ta bar abinda ta ajiye Mata. Hafsa tace
“ki tafi dasu Mana.”
Dauka tayi tace
“Nagode.”
Kitchen Hafsa ta shiga ta kwaba donot tayi sannan ta Yi meat pie ta dibar mata cake ta zuba a foil paper duk ta rufe ta saka a leda sannan ta Shiga ta shirya.
Karfe daya Hanna ta shigo tace
“Wai ki fito.”
Tace
“Gani Nan”
Ta shiga ta saka wani less Mai kyau da tsada tata yafa mayafi kalar kayan ta dauki takalmi da jaka bakake ta saka ta shafa turare Mai dadin kamshi sannan ta shiga kitchen ta dauki abubuwan da tayi ta fito. Suna mota shi da Hannah. Hanna sanye da atamfa Riga da zani ta yafa mayafi kalar kayan. Hafsa ta fito, tinda ya hango ta ya zuba Mata Ido yadda tai kyau sai ya kasa dauken idon sa a kallon ta. Har ta Shiga motar ta zauna ya lumshe Ido.
STORY CONTINUES BELOW
Hafsa tace
“Kuyi hakuri ban zata kun fito ba.”
“Ba komai.”
Hanna ta fada. Ahmad ya tada motar ya fita Yana tuki Yana kallon Hafsa ta Mirrow. Har ya suka karasa gida ita bama ta sani ba. Suna parking Hannah ta fice da sauri Hafsa na kokarin fita ya Danna lock. Dagowa tayi ta kalle shi ya kura Mata Ido ta kalli waje tace
“Ka buden please Deedat!”
Baki ya cije yace
“Anjima Zan Kai ki kiyi sallama da su Umma Dan gobe zamu koma.”
“Ni dama ka barni anan.”
Wani kallo yai Mata ya bude kofa ya fita. Ta bude tabi bayan sa.
A falo suka samu Hanna da Mami da Basma. Karasawa tayi ta durkusa tana gaishe da Mami. Mami ta amsa cikin fara’a tana tambayar ta ya jiki jikin. Sai taji kunya tayi kasa da Kai.
Leda ta ajiye tace
“Gashi ba yawa Mami!”
“Madallah angode Allah Kara budi.”
“Amin Mami.”
Basma tace
“Sannu da zuwa Anty na!”
“Yauwah ya kike?”
“Lafiya.”
Hakan suka zauna ana dan taba Hira Ahmad na gefe duk motsin Hafsa Akan idon sa. Har aka gama abinci
Hafsa duk ta kasa sake wa taci. Ahmad na lura da ita sai da suka gama sannan yace
“Mami zamuje gidan su Hafsa xatai sallama dasu.”
“To Ina zuwa.”
Mami ta Shiga ciki Bata jima ba ta dawo da katuwar leda tace
‘ki kaiwa Umman Taki.”
Har kasa Hafsa ta durkusa ta amsa tace
“Angode Allah saka da alheri.”
Ahmad ya dauka suka tafi. Mota suka shiga ya tayar suka fita. Wani restaurant suka nufa ta kalle shi tace
“Me zamuyi anan?”
“Abinci Zaki ci.”
“Bayan Wanda naci a gida.”
“Ba abinda Kika ci ai Ina ganin ki.”
Ya bude kofa ya fita ya zaga ya bude Mata har tayi hanyar Shiga aka Kira sunan ta ta juyo. Ahmad ta kalla tace
“Shiga gani Nan “
Ya shige ta tsaya kallon ta ta karaso tace
*
**
***
****
*****
******
*******
********
*********
Haka Kabir ya gama kwana a dakin Halima da zai tafi ya tafi ya bar ta cikin kewa da kaunar ta itama haka. Haka yaje ya kula da Sadiyan sa dukkan su yana basu kulawa yadda ya kamata ba wacce zatace baya son ta dan kowa yana kokari wajen ganin ya bashi kulawar sa.
Da safe zai tafi aiki ya shiga bangaren Halima,  tana kwance a falo taci kwalliya yana shiga ta mike ta karaso wajen sa tana fadin
“I miss you My Happiness.”
Yai murmushi yace
“Miss you more.”
Yai mata kiss tace
“Kin tashi lafiya.”
“And you?”
“Alhamdulillah.”
Ya mike yace
“Zan tafi.”
Ta mike tace
“Please ka kaimu mu gaishe sa Hajiya!”
“Yaushe?”
“Yau!”
“An gama zan dawo da wuri sai muje.”
“Thank you.”
Ta rumgume shi ya juya ya fita ta koma ta zauna. A can da ya kirasu da rana ya sanar da Sadiya ta shirya. Ana la’asar ya dawo,  ya shiga ya duba Halima sannan ya tafi sashen Sadiya abinci suka ci sannan suka fito ya tafi mota Sadiya ta shiga dan kira Halima. Tare suka fito duk kan su sukayi baya zasu zauna Kabir ya juyo ya kalle su yace
“Me kuke nufi?”
Kallon juna sukau Halima tace
“Sister ki shiga gaba.”
“A’ah ke dai ki shiga”
Nan suka tsaya kowa yace wane ne zai shiga, fitowa Kabir yayi ya tsaya kallon su can yace
“Shikenan a fasa fitar.”
Duk kansu sukayi wajen sa a guje suna fadin
“Kayi hakuri Hubby.”
“Haba My happiness kayi hakuri “
Ya juyo ya kalle su yace
“Da ni driver kuka maidani?”
“No My happiness.”
“Ok muje to.”
STORY CONTINUES BELOW
Halima tayi saurin shiga baya Sadiya ta tsaya,  tana kallon ta,  Kabir yace
“Muje “
Ta kara kallon Halima tace
“Allah a dawowa ke zaki shiga”
Ta shiga ya tayar suka nufi gidan suna isa yai parking suka fito yai gaba suka bi bayan sa. Dakin suka shiga da sallama Hajiya na zaune akan kujera ta mike tana fadin
“Barka da Zuwa.”
Ta rumgumo su tana fadin
“Sannu da zuwa.”
Duk suka zube suna gaishe da ita ta kamo su ta zaunar tana fadin
“Ku zauna anan”
Suka zauna kansu a kasa suka gaishe ta tana ta saka masu albarka kowa ya mika mara leda ta amsa tana kara sa musu albarka. Mai aikin ta ta kawo musu lemo da ruwa haka ta zaunar dasu ta karai musu nasiha, har akai magariba Kabir ya tafi masallaci. Sai isha’i ya dawo ya dauke su,  Hajiyata basu turarukan daki masu kamshi sannan suka fita tana tai musu addu’a suba fita Sadiya ta shige baya Halima ta kama kofa zata shiga Kabir ya saka lock ta leka tace
“Buden kofar!”
Kofar gaba ya bude mata, ta shiga,  ta zauna tana turo baki yai murmushi suka nufi gidan su Sadiya. Sadiya murna kamar me? ana parking ta fito tayi ciki da sauri suka bi bayan ta,  Halima tayi murmushi suka nufi cikin gidan A falo suka zauna can sai ga Sadiya ta fito ta kamo hannun Halima tace
“Muje Dady na ciki.”
Kabir yace
“Ni fa?”
“Au taho.”
Sukai ciki, suna shiga suka zauna a kasa suna gaishe sa ya amsa yana saka musu albarka. Kishiyar Maman Sadiya ta shigo suka gaisa,  Dady ya kara musu nasiha suka mike ya bawa Halima kudi masu yawa sukai sallama har wajen mota ya kai su sannan ya juya.
Sadiya ta kara shigewa Halima ta shiga gaba suka dauki hanyar Halima bata lura ba sai ganin su tayi a kofar gidan su da sauri ta dago tana ganin Kabir ya sakar mata murmushi ta fada jikin sa ta bude motar suka fita a tare Halima da Sadiya sukai ciki.
A falon Umma suka same ta tana dama fura suka shiga dukkan su Umma ta dago tana kallon su tace
“Ah Kune sannu da zuwa.”
Suka zauna suka gaishe da Umma ta amasa tana fadin
“Ya gidan?”
“Alhamdulillah!”
“Ina Kabir din?”
“Yana waje.”
“Kuka baro shi kuma?”
Tai murmushi ta mike ta fito ta same shi a waje ta karasa tana murmushi yace
“Kin manta dani ko?”
“A’ah muje.”
Ya nufi ciki suka shiga tare suka gaishe da Umma sannan suka mike dan Baba baya nan suka fito sannan suka tafi gida a hanya ya tsaya ya siyar musu kaji sannan suka koma gida suna shiga kowa ya fita yayi sashen sa. Kabir yabi bayan Sadiya suna shiga ya rumgume ta yana fadin
“My Sweety!”
“Ya dai Hubby?”
“Miss you and need you.”
“Mee too.”
“Ok bari naje na kaiwa Halima Kazar ta!”
Ya sake ta ya juya ya fita,  kofa ya shiga ya rufe ta gidan sannan ya dawo ciki ya nufi bangaren Halima, ba kowa a falo,  Yana shiga dakin Halima a dai dai lokacin ta fito daga wanka daga ita sai dan karamin towel, tsayawa yayi abakin kofa, ya zuba mata ido yana kallon ta tun daga sama har kasa, Halima kuwa sunkuyar da kai tayi dan jiya jiya ya gamai mata warning kada ta kara gudar masa dan ya ganta ba kaya ko a wani halin.
Bin ta ya dinga yi da kallo, dan ba laifi Halima akwai diri, karasawa yayi inda take a tsaye, ya dire ladar hannun sa ya janyota ya fara kissing din ta dan ba karamin kewar ta yake na kwana biyu da baya tare da ira yake ba. Ganin ya fara fita a hayyacinsa sosai har yana kokarin kaita kan gado yasa ta fara tureshi tana fadin
“Happiness ba kyau fa.”
Da kyar ya daga ta yana sakin ta ta mike tayi toilet ya shafa kan sa yana fadin
“Haba My life da ki bari nai miki gud night “
Tana daga ciki tace
“A hakan ma Nigh.”
Yai kwafa yace
“Zan kama ki ne gobe.”
Ya juya ya fita. Wanka ta karayi sannan ta fito ta rufe kofa ta saka kaya naman ta dauka ta kai firij dan bata jin cin komai. Kan gado ta hau ta lunshe ido tana tuna abunda ya dungai mata take wata sha’awa ta tasar mata da kyar ta iya bacci da mafarakan Kabir ta samu tayi bacci.
Sadiya yana fita ta shiga tayi wanka ta fito ta saka kaya tana gaban mirrow tana shafa turare ya shigo dakina hargitse dan Halina ba karamin tadashi yayi ba jan Sadiya yayi jikin sa ya fara kissing nata da romancing nata daga baya ya dauke ta ya daura akan gado. Haka ya dinga abu tin tana dauriyya har ta saka masa kuka da kyar ya sake ta wajen uku da wani abu.
Karfe biyar saura Halima ta tashi tayo alwala tazo ta tada sallah tana zaune taji an fara kiraye kirayen sallah ta dauki carbi tana ja,
Kabir kuwa sai da aka tada sallah sannan ya farka da sauri ya mike ya shiga yai wanka kan ya fito har an idar Sadiya ya tayar tai wanka shi ya jasu sallah suna idar wa suka koma gado. Halima kuwa tayi mamaki da yau bata ga Kabir yazo ya ga ya take ba saboda duk asuba kan ya tafi masallaci sai ya shiga yaga yadda take haka in ya dawo sannan kan ya fita to ko lafiya. Haka tai ta sake sake  har karfe shida ta mike ta gyara bangaren ta sannan ta daura tea ta dumama naman ta na jiya ta ajiye a dining ta shiga tai wanka ta fito ta shirya cikin wata doguwar riga mai kyau wacce duk ta kama jikin ta tayi ado da gashin ta tayi light makeup ta shafa turare sosai tayi kyau kamar ka sace ta ka gudu.
Kabir kuwa sai wajen tara ya farka yaga haske yayi mika ya zare Sadiya daga jikin sa ya shiga yai wanka ya fito ya zauna a gefen gadon yana yarfawa Sadiya ruwa ta bude ido tana kallon sa yace
“Rana fa tayi.”
Dakin ta kalla ta mike zaune tana mika tace
“Ba kai ne ba.”
“Nayi me?”
Tayi kasa da kai tana murmushi  ya mike yace
“Je kiyi wanka bari na daura mana tea.”
Ya shiga ya daura tea ledar jiya ya ganu ya dauka yai worming sannan ya kwaso kayan ya ajiye daki ya shiga ya shirya lokacin Sadiya ta fito daga wanka tana shiryawa.
Karyawa sukai sannan ya mike ya tafi sashen Halima kitchen ya jiyo ta ta saka karatun alkur’ai tana ji,  ya karasa ta bayan ta ya rumgume ta ta juyo da sauri tai masa kiss a lips din shi sannan tace
“Morning My Guidance Angel.”
Tai mata kiss shima yace
“Morning too My honey!”
“Ka barni da fargaba yau ina ka shiga ne?”
Kai ya shafa yace
“Na makara ne.”
Gaban ta taji ya fadi amman ta dake tayi murmushi suka fito tace
“Aiki fa?”
“Yanzu zan tafi nazo naga My princess.”
“Uhmm!”
“Eh mana”
Ya fada yaba rumgumo ta. Tai kasa da kai yace
“Allah ki shirya tarbar your happiness.”
“Me zan dafa maka?”
“Not food your….”
Ya fada yana kanne mata ido daya.
Ta dan dake shi a kirji tace
“Kaje kada ka makara.”
Ya sake ta yana fadin
“Kora ta kike?”
“No naga zaka fita ne.”
“Ba zaki rakani ba.”
“A’ah kaje  a dawo lafiya Allah ya kiyaye.”
Ya kalle ta yace
“Amin!”
Ta sakar masa murnushi ta rakashi bakin kofar ta ya juyo yai kissing nata ya dago yana aika mata da wani kallo tai saurin yin kasa da kai ta janye jikin ta,  ya fita yana murmushi ta juyo.
Har ya koma sashen Sadiya murmushi ne dauke a fuskar sa sai Sadiya taji wani iri jakar sa ya dauko ya dawo ya same ta yace
“Am going.”
“Allah tsare”
“Ba rakiya.”
Tai kasa da kai ta mike.
Suka fita ta rakashi har wajen mota ya kalle ta yace
“Yau ba zan dawo da wuri ba kila sai xare dan akwai abubuwan da zanyi da yawa gashi rana tayi ban fita ba.”
“Da ka bari gobe ai.”
“Gobe ban jin zan fita ma.”
“Saboda kana dakin Halima ko?”
Ta fada azuciyar ta a fili tace
“Saboda me?”
“Yau ne daman nake da aiki da baki gobe ba wanda zan gani.”
Baki ta tabe tace
“Sai ka dawo to.”
Ya tada mota ya fita. Da rana sunyi waya da kowa sannan Halima ta kara tura masa da sako na kewa shima haka ,  haka suka dinga tsuma junan su da sha’awa da kaunar juna su. Halina wani abu take jibyau daban bama da ta yiwa Anty Fauziyya Waya ta bata wasu siriikan ta fara aiwatar wa.
Ya bude kofa ya fita ya zaga ya bude Mata har tayi hanyar Shiga aka Kira sunan ta ta juyo. Ahmad ta kalla tace
“Shiga gani Nan “
Ya shige ta tsaya kallon ta ta karaso tace
“Wai daman kina nan?”
“To ba gani ba kin ganni!”
“To ni ai abin ne yake bani mamaki da akace kin koma gida kin bar bariki!”
“Ke yanzu yaya kika gani? Hakan bai fi ba? Bai fi rufin asiri. Kalle ni na kara zama kamila na kara kwarjini da kyau “
Duban ta take tana tabe baki dan hijab ne a jikin ta har kada ba abinda ake iya gani a jikin ta. Dariya ta saki tace
“Ke kuwa menene ya karya miki zuciya haka ke da yar uwar ki? Ga Farisa nan dake tana shawanawa ita ake yayi. Wai ina son kudin, gayu,  da sauransu?”
“Gaskiya ita ta bayyana a gareni shiyasa na hakura na koma gida ko da dadi ko babu gwara na zauna a gaban iyaye na. Ku na gane duk wasu kayan kyale kyale da wasu kawa duk ribata ne daga shaidan! Wanda shi kuma shaidan la’anan ubangiji ne,  ba abinda yake sai so da yake mu bishi mu bar Allah!”
Dariya ta saki tace
“Hmmm Hafsat kenan rayuwa ba akwai dadi nasan nan gaba kadan da kafarki zaki dawo cikin bariki dan zaki samu abinda kika rasa har ma fiye dashi.”
“Allah ya kiyaye ni daga dawowa wannan batattciyar hanyar Allah ya tsareni daga *wannan rayuwar* ta kaskance,  dabanci,  da asara.”
Ta Dago hawaye na bin fuskar ta tace
“Da ace na koma *wannan rayuwar* wato rayuwar bariki gwara ace na mutu. Ina rokar Allah ya shiryar da duk ya’yan musulmai dake cikin *wannan rayuwar*”
“Ba amin ba malama. Ke da can da kike cikin *wannan rayuwar* baki da abinda kike fada ba sai yanzu!”
Wani murmushi mai ciwo Hafsat tayi tace
“Ko da ace na sani to shaidan ya rufe min bana ganewa ya mantar dani ya ribace ni amman yanzu haske yazo gareni wanda shi kansa shaidan zai ji tsoron tin kara ta da zinin manzon Allah.  Dan haka zan fada miki abinda kema kika sani shaidan ya mantar dake wato Lahira. Lahira gaskiya ce kuma dole muje kuma in mun mutu can zamu sai dai gida biyu kadai a cikin ta wuta da aljanna wanda kowa yasan aikin da zai kai daya daga cikin wadan nan gidajen kuma dole daya a ciki zaka shiga in ka mutu. Wato ko ka shiga aljanna ko ka shiga wuta. Su yan Aljanna sun kasance masu jin tsoron Allah,  da kiyaye dokokin sa da hakokin sa, da gaskiya,  ba masu fasadi a ban kasa ba ba mazina ta ko masu luwadi ba,  ba mara sallah da kin azumi ba yan Aljanna sune masu kiyaye alfasha da duk kan gabban su da idanun su. Wanda suke neman duk abu daga halak koman kan kantar sa su godewa Allah wanda koman yawan haram bata burge su, suna gudun ta sune masu tsarkake zuciyar su, su kadaita ubangijin su, su bishi da abinda yace ayi masu hakuri da juriyya kuma masu koyi da Annabi Muhammad SAW”
Ta shafa a fuskar ta. Har Izzy ma shafawa tayi. Hafsat ta cigaba da fadin
“Duk wanda ya sunffanta da wadan nan ya samu yardar ubangiji shin me kake nema a duniya in ba yardar Allah ba. Wanda in ka same tamkar ka samu ticket din Aljanna ne”
Jikin Izzy ne yayi sanyi.
Hafsat tace
“Masu wannan sufofin sune tawagar Annabi Muhammad wanda sune tawagar Ubangiji wato hisbullahi.  Wanda yan wuta shaidan ke jagorantar su yana cewa ku taho yana nuna musu duniya da alatun ta wanda yake matar dasu aljanna da ribar hakuri mai zatai musu,  wanda yake daurawa mutane suyi caca,  shan giya, sata,  fashi, gulma,  munafurci,  cin amana, ha’inci,  kisa,  a sace mutum,  aci naman mutum,  luwadi,  lesbian,  zina,  ayiwa yara fyade shin ina riba anan kaje kacewa Allah me?”
STORY CONTINUES BELOW
Tana fadin ta rufe fuskar ta da hannu hawaye na zubowa a idon ta. Itama Izzy kuka take sosai da kyar ta tsagaita tace
“Duk fa dan son duniya wacce duniyar ma nawa take? Duniyar da zamu tafi mu barta. Shin me zamuyi da wannan duniyar wacce zata kare wacce ba zata kara mana komai ba, kalli shigar ta bayan Allah ya haram ta Annabi ma yace akwai mata wanda zasu saka sutura amman kamar tsirarar suke kingani ko menene marabar ki da tsirara ana ganin surar jikin ki komai a bayyane wanda wannan zai jefa wani ga halaka Manzon Allah SAW yace masu irin wannan shigar kamshin aljanna baza suji ba bare su shige ta.”
Da sauri ta cire daurin da tayi dauri dashi.ta yafa a jikin ta tana kakkare jikin ta dan bai rufe komai ba. Hafsat tace
“Kinga ba bazai rufe ki ba. Kinbi tawagar shaidan wanda shaidan ba inda zai kai tawagar sa in ba wuta ba. Ki maza ki fita daga cikin tawagar sa tin kan dare yai miki. Wacce wutar duniya ma ya take bare ta lahira. Duk wanda yabi shaidan ba zai taba tozali da Annabi Muhammad SAW ba. Izzy ki tuba saboda Allah.”
Izzy tace
“Hafsa da gaske naji imani na gaskiya ya shige ni. Hakika samun ‘kawa ta gari alheri ne nasan duka wandan nan abubuwan wanda zai tunasar dani ne ban samu ba, hakika naji tsoron duniya ina tsoron na mutu a cikin *wannan rayuwar* ina tsoron na mutu a cikin tawagar shaidan Allah ka yafe min Allah ka shirya ni ki fadamin me zanyi Allah ya yafe min?”
“Annab SAW Yace da sayyadina Abubakar bana fada maka abun da masoyi yake fadawa masoyin sa ba. Kace
Allahumma inni zalamtu nafsi zulam kasiran wala ya gafiru zunubi illah anta, wa gafirli min indika warahamini inka anta gafuru rajim!”
Tana gama fada ta rumgume ta suna kuka. Ahmad ne ya karaso yace
“Kukan ya Isa haka!”
Suka saki juna. Ta kalli Ahmad tace
“Allah Baku zaman lafiya nagode Hafsa.”
Ta juya ta tafi. Ahmad ya kamo hannun ta yace
“Muje ko!”
Sukai ciki special Waje aka Kai su akai serving nata Nan taci ba laifi sannan suka mike suka tafi.
Gida suka je suka Shiga da Ahmad din suka gaisa da Umma sannan ya Bata sakon Mami. Ahmad ya fita Dan Yana jiran ta zai Kai ta gidan Fauziyya.
Bata Dade ba ta fito suka tafi gidan Yaa Fauziyya acan ya bar ta sai magariba ya koma ya dauke ta suka koma gidan su Ahmad din.
Abinci suka ci sannan sukaje wajen Dady suka gaishe shi. Nan yai masu nasiha gaba dayan su sannan suka wuce gida.
Washe gari da rana suka daga Abuja. Suna tafe Ahmad da Hannah a gaba Hafsa a Baya. Tayi baccin ta, ta kwanta duk ita kadai. Ahmad na ganin ta. A kaduna ya tsaya ya siya musu nama da lemo sannan suka cigaba da tafiya.
Sai Bayan la’asar suka Isa. Kowa yayi dakin sa. Hafsa na Shiga ta hau gyara bangaren ta sai da ta gama ta saka turaren wuta sannan ta Shiga Dan yin wanka. Ta fito ta shirya cikin kayan Shan iska tayi kyau. Kitchen ta shiga Dan daura abinci Ahmad ya shigo shima yayi wanka.
Bangaren nata ya dinga bi da kallo Yana murmushi motsin ta yaji a kitchen ya karasa ya tsaya kallon ta. Bata San ya shigo ba ya karasa ya rumgume ta Yana fadin
“Ke bakya gajiya ne!”
Ya kamo hannun ta ya fito da ita ya zaunar.
“Abincin dare Zan daura maka.”
“Na hutar dake Baby Zan kawo miki anjima yanzu ki zauna ki huta kan anjima nazo Miki “
Ya fada yana kanne Mata ido daya. Tai kasa da Kai tace
“Tashi ka tafi nagode. Daman dazu na ganka sai kallo na kake kana tuki.”
“In ban kalle ki ba wa zan kalla Baby.”
“Matar ka.”
“Gaki Nan.”
Tai murmushi tace
“Ka tafi ni.”
Yace
“Dan Allah tashi muje tare.”
“Kai Deedat.”
“Dan Allah nace.”
Mikewa tayi ta dauki mayafin ta saka sannan suka tafi sashen Hannah da ko shara batai ba. Tana kwance Akan kujera. Hafsa ta zauna tace
“Sannu ashe hutawa kike.”
STORY CONTINUES BELOW
“Wallahi ya gajiya?”
“Alhamdulillah!”
Ahmad ya zauna a kujerar dake opposite nata Yana dannan waya Yana kallon ta har aka Kira magariba yai Alwala ya tafi masallaci ita Kuma ta tafi sashen ta.
Sai da akai isha’i yaje yayo musu takeaway sashen Hanna ya fara Shiga ya Kai Mata nata sannan ya wuce sashen Hafsa dake kwance ta Kara wata kwalliyar me kyau.
Tana Jin sallamar sa ta mike ta rumgume shi. Amsar ledar tayi ta ajiye suka shiga ta Taya shi yai wanka ya fito ta shirya shi sannan suka fito falo tai serving nasa. Sai da sukaci suka koshi suka zauna Hira abinsu. Karfe Tara suka tafi daki.
Haka rayuwa ta cigaba da tafiya. Hafsa ba dai tsabta da iya girki da tarairayar Miji ba wanda Hanna sai son jiki ga Bata son girki duk Ranar girkin ta baya samun abinci Mai Dadi daga taliya sai cus cus ko macaroni shinkafa in zata dafa fara tas ko dan vegetables bata sakawa. Ga nama da kifi Nan amman kwiwa Bata barin ta tayi da safe ma tsurar shayi take Masa ko kayan kamshi.
Shiyasa har Allah Allah yake lokacin Hafsa yayi yaje ya samu ni’ima ga kamshi ga kalar girki Wanda Hafsa in dai tayi sakake kamar dambu ko alala, alkubus, funkasi da dai  abincin gargajiya sai ta aikawa da Hanna. Ai kuwa itama Hanna har so take girkin Hafsa yazo dan tasan duk tsiya zataci wani Abu ko Dan snacks din Nan.
Ba kishi a tsakanin su sai lokacin da ta gane Hafsa na da ciki taso ta tashi hankalin ta daga baya taiwa kanta fada suke zaune lafiya abinsu. Dan Hafsa kan taje bangaren Hanna ana dadewa Hanna kuwa kan yawan shiga Kuma tsabtar Hafsa na burge ta in tace zatayi sai son jiki ya Hana ta.
Yau a dakin Hanna yake zai fita ya kalle ta yace
“Please Hanna yau ki min tuwon shinkafa miyar taushe.”
“Yaya ni tuwo na baya tukuwa bansan meyasa ba.”
“Kiyiwa Hafsa magana tazo taga menene matsalar.”
Shiru tayi yace
“Hafsat Bata da matsala.”
“Toh!”
Ya juya ya fita. Komawa tayi ta kwanta tana tunanin tayaya zaraje wajen kishiyar ta ta koya Mata Abu.
Mami ta Kira Tai wa magana. Mami tace
“Hannah kije Kuma in ta nuna Miki ki kula sosai kinji sai ki Kara gwadawa da kanki kinji.”
“To Mami.”
Ta mike tayi bangaren Hafsa. Tana kitchen tana preparation din Abinci Rana Hanna ta shigo ta rage gas ta fito suka gaisa. Hanna tayi kasa da Kai tace
“Daman Hafsa taimako nake nema.”
“Name fa?”
“Tuwa yace yana so na shinkafa ni Kuma in nayi bai tukuwa shine nace Bari nazo Dan Allah kuzo ku nuna min.”
“Ba komai in zakiyi sai kizo din.”
“To nagode!”
Ta mike. Hafsa tace
“Na kusa Gama abinci ki Bari nagama sai muci Dan Allah.”
Ta koma ta zauna Hafsa ta Shiga ta zubo musu suka zauna suka ci tare bayan sun gama Hafsa ta shiga ta wanke kwanukan ta fito ta zauna.
Hanna tace
“Dan Allah kina koyan wasu abincin Mana.”
“Shikenan duk Wanda kike so ki min magana sai na koya Miki.”
“Nagode. Bari naje na fara aiki.”
“To Zan shigo anjima”
Ta tafi. Bayan la’asar Hafsa taje ta Taya ta aiki rabi Hafsa ce tayi suka gama ta Taya ta ta gyara sashen nata sannan ta tafi Tayo wanka.
Ahmad na dawowa ya Shiga bangaren Hafsa dan in ya dawo bangaren wacce ba ita ce dashi ba yake Shiga suka gaisa sannan ya tafi bangaren da yake.
A gurguje suka gaisa sannan ya ajiye Mata tsaraba tayi godiya ya tafi wajen Hannah. Yana shiga yaga gidan tsaf yai mamaki Hannah  Tai Masa sannu da zuwa ya amsa ya ajiye Mata abinda ya kaiwa Hafsa ya shiga ya watsa ruwa ya fito ya tafi masallaci sai Bayan isha’i ya dawo ya zauna a dining Hannah tace
“Bari na kaiwa Hafsa.”
“Ki Kira ta muci tare Mana.”
“To.”
Taje ta same ta tana kallo tace
“Kizo muci abinci.”
“Tab ai na koshi.”
“Haba Dan Allah.”
“Wallahi na koshi sister.”
“Shikenan.”
Ta koma ta fadawa Ahmad. Ahmad yace
“Bari naje.”
Ya same ta tana kallo yace
“Me Kika ci?”
“Haba Deedat naci abinci.”
“Amman kinsan Ina son na ganki ko?”
“Amman Deedat agaban matar ka.”
“Shine me?”
“A’ah.”
“Tashi muje ko Yaya ne kici indan ganki.”
Ta mike tabi Bayan sa. Kadan ta zuba suka fara ci. Yana ci yasan girkin Hafsa ne Dan dandanon daban yake ko a cikin Mata dubu zai gane girkin Hafsa. Sosai yaci abincin yayi Dadi yafi uku sai da yayi nak sannan ya tashi. Haka Hanna ma ci take kamar me Dan Dadi. Suna gamawa Hafsa tayi dakin ta.
Duk yadda Hafsa ke taimaka Mata da koya Mata girki amman dandanon girkin Hafsa daban yake. Dan ita har snaks da wasu abubuwa take Masa ya tafi aiki dasu Wanda Hanna ba zata iya girki da sassafe ya tafi aiki dashi ba.
Dan haka matsayin Hafsa a wajen Ahmad daban yake Yana son Hafsa ko Dan kyautata masan da take Yi. Wanda itama Bata gajiya Dan Yana saka Mata albarka itama take Kara kyautata Masa.
*
**Karfe shida da mintina ya shigo unguwar bai shiga gida ba yai parking yayi a compound yayi alwala anan ya juya ya tafi masallaci.
+
Halima kuwa na gida ta ci kwalliya mai kyau da daukar hankali kamar ka sace ka gudu haka bangaren Sadiya ma.
Bai baro masallaci ba sai da yayi isha’i tare da shafa’i da wuturi sannan ya shiga. Bangaren Halima ya fara kalla ya saki murmushi yayi sashen Sadiya. A falo ya same ta tana kallo a TV da sallama ya shiga ta dago ta amsa ta mai da kanta kan TV. Ya shiga ya xauna tace
“Sannu da xuwa.”
“Yauwah me yake damun ki ne?”
“Ba komai.”
“A’ah fa.”
“Ba komai me ka gani?”
“Naga kin canja ne.”
Tai murmushi kawai. Yace
“Ko da abinda kike so ne?”
Kai ta girgixa ya mike yace
“Shikenan bari naje.”
Ya juya ya fita yana girgixa kai ya gane kishi ne ko rashin son rabuwar shi. Allah sarki Sadiya shima yana son ta kuma ya bata waje a zuciyar sa ko dan abinda ta bashi da son da take masa da kulawa dashi da kishi dashi.
Yana shiga bangaren Halima wani kamshi ya daki hancin sa. Ido ya lumshe yana mai tasbihi a zuciyar sa. Kan ya bude yaji an rumgume shi tare da jin wani nutsuwa a jikin sa. Ido ya bude ya sauke akan ta, tana masa murmushi,  bai san lokacin da murmushi ya sauka akan fuskar sa ba. Ya dauke ta cak sukai kan kujera ta rungume shi tace
“Sannu da zuwa!”
“Yauwah My Love na same ki lafiya?”
Ya fada yana shin shinar wuyan ta.
“Alhamdulillah my Happiness ya aiki!”
Bai masan me take ba yana lallubar ta,  ganin yana son ya wuce wani gun ta dakatar dashi tana fadin
“Ka bari kaci abinci mana.”
Murya na rawa yace
“Wane abinci ina dake.”
“Please My happiness,  bana son yunwa ta taba min kai.”
Dagowa yayi yana kallon ta yace
“You means you care for me?”
“Haba Kai kuwa dole ai na kula da kai “
“Halimatus Sadiya!”
Dagowa tayi ta kalle shi,  ya kura mata ido sai ya saki murnushi ya saukar da kansa, kallon sa ta tsaya tace
“Ya dai menene? Baka taba kiran suna na kamar haka ba!”
Fuskar ta ya shafa yace
“Kinyi kyau Baby na.”
Hannun sa ta kama tana fadin
“Ba shi zaka fada ba ka fada min.”
“Yaushe kika sanni haka Baby?”
Murmushi ta saki tayi kasa dakai,  ya saka hannu ya dago kan ta. Suka sakar wa juna murmushi sai tace
“Tell me!”
“Baby u never said you love me.”
Gaban ta taji ya fadi ta dago da sauri tana kalllon sa. Munyi rayuwa mai tsayi ina fada miki ina son ki but baki taba cewa kina so na ba.”
Mikewa tayi tace
“Muje kayi wanka ko?”
Hannun ta ya janyo ta fado kan sa dagowa tayi kan ta da nashi suka hadu,  kallon juna suka tsaya yi, na mintuna sannan yace
“Ki fada min My Love me kike ji akai na?”
Ido ta lumshe,  ya ce
“Please Baby nah.”
“Muje kai wankan ko tukkuna.”
“No Baby tell me first!”
“Uhmm kai masoyi na ne wanda ban taba zaton ina da wanda ke so na kamar ka ba. Hakika kai jigo na ne farin ciki na rayuwa ta kuma aljanna ta rasa ka tamkar rasa rayuwa tace.”
STORY CONTINUES BELOW
“Uhmm tell me you love me.”
Ido ta lumshe,  yai murmushi yace
“Fada min.”
“Kai…..”
Sai tayi shiru.
“Uhmm am all ears!”
“Kai ma ka sani ai “
“Me na sani.”
Cukucukun mikewa take ya kara rike ta a jikin sa yace
“Ina kuma zaki ki fada min.”
“Yanzu kai in ana son ka ba zaka gane ba?”
“What did you means?”
“Gashi nan kuwa na jina ina son ka.”
“Meyasa baki taba fada min ba ko nunan.”
“Fada maka ba shine ba aikatawa shine kuma kowa ya ga ido na yasan am deeply in love with you…..”
Kallon ta ya tsaya yi ta hure masa idon sa tana fadin
“Ya dai?”
Rumgume ta yayi tsam a jikin sa, ya kasa sakin ta ya kasa magana.
Dagowa tayi tace
“Ya dai?”
Kasa magana yayi tace
“Say something mana.”
“Na rasa kalamin da zan fada miki ne Baby am so speechless, da gaske kike kina so na?”
Kai ta gyada ya hade bakin su………
Fadin rayuwar da suka sha a ranar bata baki ne domin kuwa sun sha soyayya kwana sukai suna shan soyayyar su taga so a wajen Kabir wanda bata taba ganin irin sa ba.
Har kuka ta saka saboda abinda taji ya wuce tunanin ta bata taba jin makamancin sa ba. Kabir ya dago yana kallon ta tare da goge mata gumin dake tsatsafowa a goshin ta yace
“Menene Baby?”
Kai ta hau girgizawa yace
“Baby ko ban kai Isma’il bane,  kin fi jin….”
Da sauri ta daura hannun sa a kan bakin sa tana girgiza kai tare da fadin
“Ko ka dan My Happiness kada ka manta ka min alkawarin baza ka kara kawon zancen sa ba meyasa!”
“Am sorry naga kina kuka ne in haka ne zanje naji me yake miki na koyo “
Jikin sa ta fada tana zubar da hawaye ya dago tana yana lashe hawayen tare da lallashin ta.
Sai da ta dan nutsu tace
“Your are special my love wallahi Allah kafi Isma’il sau malala gashin tinkiya me za aci da rayuwar banza ban taba samun nishadi da nutsuwa ba sai a gun ka, hakika soyayyar ka daban take ban taba jin labarin irin ta ba kana haukatar dani in rasa ina zan saka kai na. Ban san haka ake jin dadin abun ba sai a gun ka, ka daina tunon da baya ni takace kai ka mallaki komai nawa kuma dadin ka shiyasa ni hawaye ban zata samun ka ba da samun rayuwar da nake ciki ba Alhamdulillah Allah ka yafen ka ban ikon cigaba da kula da naka biyayya.”
“Amin Baby na ai ku yan aljanna ne indai ni zan daga ku shiga my foot will always raise up for both of you.”
Ya fadan yana hade bakin sa.
Haka rayuwar su ta cigaba da tafiya cikin zaman lafiya ba sa fada zaman lafiya suke tsakanin ta da Sadiya,  kowa yana kishi ne ta wajen ganin yafi dayan sa kyautata masa kuma Alhamdulillah shima yana kwatanta adalci duk da Halina yafi so amman Sadiya ma ba abar yar wa bace itama tai masa hallaci dan haka ya rike matan sa hannu biyu yana kyautata masu kamar yadda suke kyautata masa.
*
**
***
****
*****
******
*******
********
*********
Watan cikin Hafsa hudu Fauziyya ta haihu murna kamar me.
A satin suka tafi Kano. Taje tayi barka ta dauki Baby Boy din ta rumgume tana Jin son sa a ranta.
*
Bangaren Sakina kuwa suna zaune lafiya ita da Khaleel ba ruwan ta da tashin hankali tinda suka tafi Basu dawo ba sai da sukai wata biyar lokacin ne Yaya Fauziyya ta haihu a Abuja suka sauka gidan Hajiyar lokacin itama Sakina na da ciki wata biyu ta Kara kyau.
Tayi mamakin yadda Hajiyar ta tarbe ta bama da ta ganta da ciki ta dinga Nan Nan da ita. Kwana su uku suka tafi Kano. A gidan ta ta sauka sai yamma taje gida sannan taje gidan Yaa Fauziyya anan suka hadu da su Hafsa
*
Bangaren Hajara ma sosai mijin ta ke son ta Dan Hajara yarinya ce sosai. Dan haka shagwaba take zuba Masa duk da haka akwai ta da jarumta da aiki ga iya girki ladabi da biyayya Dan haka ya Kara son ta haka Nan surukar ta na son ta Bata da matsala suna zaune lafiya Yaya Fauziyya na Kara wayar Mata da Kai na yadda zata kula da mijin ta.
STORY CONTINUES BELOW
Itama a lokacin tana da ciki wata daya kenan.
*
Tare duk suka hadu a gidan Fauziyya lokacin Sakina ma sunzo Halima ta zo Nan suka hade suna hira har da Hajiara. Duk suna zaune lafiya kowa yai kyau Dan Halima ma tana da karamin ciki haka Sakina da Hajara. Tare suka yini.
Ranar suna kuwa kaya iri daya suka saka sunyi kyau an Sha taron suna ana tashi aka sawa Baby Muhammad Lawal ake Kiran Sa da Ayman.
*
Watan Rukayya biyar ta samu ciki Amman Sam Alhaji Khamis yace sai ta zubar ita Kuma taji tsoro tace bazata zubar ba bama da ta gane Alhaji Khamis Yana da kudi itama ta kamata ta haihu ko Yayane in ya mutu ta samu gado.
Tinda yace ta zubar Taki zubar wa ya rage kula da ita akwai kayan abinci Amman ya daina Bata kudi Sam. A hakan a gano wata Hajiya Balaraba ya fara neman auren ta. Wannan yasa ya saki dayar matar tasa.
Sannan yaje aka kwashe kayan ta yasa aka Kai kayan Rukayya. Lokacin da Rukayya taga gidan da Alhaji Khamis ya kawo ta kuka ta saka tace ba zata zauna ba.
Yace
“Ai ga hanya Nan in ba Zaki zauna ba.”
Gida ta tafi ta Kai karar Sa Mama ta bazama bin malamai Amman sai cinye kudin su da yake Yi. Kwanan ta biyu a gida Abba ya lura Dan haka yace ta koma gidan ta. Haka ta tafi gidan Anty Sailuba amman bata Nan sunyi tafiya da mijin ta.
Mama ce ta Kai ta gidan Kawar ta kwanan ta kadan suka shigar da kara koto Wanda suka nemi saki.  Alhaji Khamis yace in dai zai sake ta sai ta biya sa duk kudin da ya kashe Mata Wanda akalla ya lissafa musu biliyoyin kudi masu yawa.
Su Kuma ba Hali Dan haka dole alkali yace ta koma gidan ta. Da kuka da komai ta koma gida.
Da ta koma ta so ta dauki girman kai ba Wanda take kulawa komai bata daban sai da kudi suka Kare Alhaji ya daina bata kudi da kyar yake Bata naira dari a rana duk ta rame tayi baki wannan yasa ta fara kula Umma. In sunyi abinci take sammata. Abin tausayi ta dawo duk ta rame. Ga Yaya Sailuba Bata Nan da ta gaji sai ta wuce gidan Ummu. Haka Ummu ta Bata kudi sannan da Muhammad ya dawo tai Masa maganar yace ta dibar Mata kayan abinci.
Tana samun kudi da kayan abinci sai ta Kara daukewa su Umma wuta ta daina kula su, kayan na karewa ta Kara koma halin kakani kayi.
Gida taje acan ta samu Yaa Sailuba duk fuskar ta ciwo. Ta Shiga tashin hankali tace
“Me ya same ki Yaya?”
Kuka ta saki tace
“Rukayya Ashe Alhaji Dan mayafiya ne da na samu ciki yake Basu Dan yanzu haka ya Basu mahaifa ta tafiyar Nan da mukayi Ashe so yayi ya kaini a yanka ni Allah ya kubtar Dani. Hakika nayi danasin auren sa.”
Kuka Rukayya ta saka Nan itama ta fada Mata halin da take. Sailuba tace
“Au gwara ke Rukayya ki zaman ki rufawa kanki asiri “
“Yaya har fa gidan Muhammad yafi gidan Nan. Muhammad bai barina da yunwa Kuma komai shi yake min Amman Alhaji ko kallo na bayayi sai nayi wata banganshi ba. Yaki ya barni naje asibiti.
“Ikon Allah kiyi hakuri in kin haihu ki dire Masa Dan sa ki dawo gida.”
“Wallahi ba dai gida na ba.”
Abba ya fada Yana shiga.
“Ai tin kan auren na fada miki Kika zata karya nake dan haka zaman aure yanzu Kika fara.”
Ya fita. Kuka ta saka. Tana fadin
“Na Shiga uku ya zanyi. da Muhammad ne ba ruwa sa dama na zauna a wajen Muhammad shi Yana Sona da son Haihuwa Amman shi ko haihuwar bai so Kinga ya’yan sa kuwa sunfi ashirin fa. Yanzu mazajen ya’yan nasa su ke kawo kayan abinci shifa bai damu da aci ko kada aci fa.”
“Hakuri zakiyi komai kike bukata kina fada Mana.”
Nan suka Bata kudi suka hada Mata kayan abinci ta tafi.
Da taji dugu dugu take tahowa gida Mama ta Bata kudi da kayan abinci tin tana bata har ta gaji itama tinda Bata da me Bata.
STORY CONTINUES BELOW
Rayuwa taiwa Rukayya zafi ga ciki ga wahala. Tai ta kuka tana danasani ta zauna da Muhammad bama in taje ta ga Ummu wacce cikin ta ya tsufa kular da Muhammad yake Bata kamar me.
Kullum taje Sai taga an gyara wani Abu a gidan Kaya masu tsada Ummu ke sawa ya’yan ta kuwa ko kallon ta basayi daga gaisuwa suke wucewa dakin su. Har Yaya Sailuba ta daina taimaka Mata to itama me take dashi kayan dakin da gidan duk mijin ya siyar ya bar garin ma. Dan haka bata da tsuntsu Bata da tarko.
Ummun da suka Raina ita ke taimakon su da Anty Zainab. Allah ya daukaka su ya Basu arziki da zaman lafiya da iyayen su da mazajen su.
Haka ta koma tana zaman hakuri Wanda in kaga Rukayya ta zama Yar kauye kai ba kace ita ce Rukayyan da ka sani ba.
Lokacin da Alhaji zai aure ta sheke shi ai kuwa ta gane kuren ta domin duka yai mata duk da cikin dake jikin ta haka ya Bata ta jikin ta na zubar da jiki. Umma ce ta taimaka Mata ta gyara jikin ta sai da tayi jinya na kusan sati biyu sannan ta samu sauki a jikinta.
Haka Alhaji Khamis yai aure da Hajiya Balaraba agidan ta ya tare komai sai dai ai masa Sam komai yi Masa take. Yaji dadin auren dan kuwa kudin sa bai kuka ba.
Hajiya Balaraba Yar kasuwa ce sosai Dan daga wannan kasar Sai wannan take tafiya da sukai aure sai suke kasuwanci su tare Wanda suke samun arziki wannan yasa ya bar Mata duk ragamar kasuwancin nasa.
Dan har balance na shagunan sa ita ke amsa haka taje ta siyo Kaya ta raba sai ya kasance kullum Yana gida Yana Bacci ita tana yawon kasuwancu kayan Dadi kuwa ba a magana haka suke cin rayuwar su da tsinke ya danka Mata ragamar komai
Abinda bai sani ba Hajiya Rukayya Yar damfara ce Wanda bai sani ba ta siyar da duk shagunan sa sannan ta hada kan kudin sa kaf tace zataje Tayo order Kaya. Wanda yaji zasu samu riba Mai tsoka shine har da yin rancen banki ya hada Mata kudi dukka ta tafi dasu.
Tin da ta tafi Basu Kara waya ba in ya Kira wayar a kashe haka ya dinga neman ta har na sati biyu Amman Bata Shiga da ya gaji sai ya fita kasuwa Dan amsar balance Amman abin mamaki Yana zuwa yaga ba Wadan dake rike da shagon bane duk sabbi ne. Nan yace kudi sukace kudin me ai sun siyi shaguna. Haka suka nuna Masa shaida da tarkardu ya koma gida neman layin ta ya cigaba dayi Amman har lokacin a kashe Nan fa hankalin sa ya tashi. Sai da tayi wata da tafiya Banki suka fara neman sa Dan zai fara rage musu wani Abu Amman bashi da ko taro Dan ya kwashe kudin sa kaf ya Bata ta tafi dashi.
Nan damuwa Tai Masa yawa Wanda kwaf daya jinin sa ya hau barin jikin sa ya shanye.
Sam Yan gidan Basu San me yake damun sa ba su sun zata ma baya gidan Sai da yai kwana da kwanaki a daki kwance cikin Kashi da fitsari sannan Umma ta Shiga warin da ta juyo ta Shiga ta samu Alhaji cikin Kashi da fitsari Nan ta karasa tana fadin
“Alhaji lafiya??”
Amman ko magana ya kasa Sai da ta gyara sa ta fita tasa aka dauki Mata a adai dai ta aka Kai shi asibiti kwantar dashi sukayi.
Gaba daya yaran sa ba Wanda ya damu da  halin da yake ciki ko a jikin su. Umma ce ta dinga dawainiyyar dashi. A hakan banki suka dawo duk gidajen da yake dasu suka daga suka siyar Amman duk da haka suna binshi bashi. Har gidan da suke ciki sai da suka siyar dashi sai haya suke zaune a ciki.
Watan sa biyu a asibiti aka dawo dashi gida. Sai a lokacin Yaya Fauziyya tazo Dan tinda tayi arba’in  taje gidan mijin ta. Hafsa ma Bata Nan haka Sakina sai Hajara da Halima. Halima kuwa ko ta kan Baba batabi ba Kuma Bata fadawa Kabir ba. Sai Mijin Hajara ke taimakawa dan kudin magani.
Su Ahmad da Khaleel da Muhammad har Kabir sai dai suyu aike kawai Basu San halin da ake ciki ba.  Sai da Fauziyya tazo taga yadda Baba ya koma duk ya rame Nan sukaji halin da suke ci a take ta Kira Wanda ya siyi gidan ta ninka Masa kudin gidan. Sannan suka cigaba da kula dashi. Sai a lokaci ta Kira Hafsa da Sakina cikin tashin hankali suka dira sun Sha kuka da sukaji abinda ya samu Baba da sukaji abinda akai Masa ma basuji Dadi ba Amman Halima tace
“Baba alhakin mune ai.”
Fauziyya ta ce
“Me yake damunki ne Wai?”
“Ai gaskiya na fada. Yana dashi bai kula damu ba gashi Nan an yashe shi ai. Allah Kara.”
Bakin ta Hafsa ta buge tace
“Ke sai kace ba babba ba.”
Kuka ta saka tace
“Duk halin da kuka Shiga Baku kai ni ba tayaya Zan yafewa Baba a rayuwa ai wallahi Allah ya Kara.”
“Allah bai ceto ki ba bai Baki miji nagari ba da ta biye ta son zuciyar da kikai a Baya zai saka Miki da Abinda ya saka Miki. Allah muna Masa laifi ya yafe Mana bare Dan Adam. Kuma uba be agun mu duk abinda zai Mana uban mune Kuma duk abinda zamuyi Masa ba zamu biya sa ba. Haba Halima Ina ganin ki me hankali.”
Kuka ta saka. Baba magana a hankali da kyar take fita yace
“Gaskiya Halima ta fada Dan Allah ku yafe min duk da ban rike ki ba banyi Abu Mai kyau agunku ba Amman kun zo yau kin tsaya akaina. Kuma itama abinda take fada tana fada ne amman bai kai Zuciya ba Kuma zafi da ciwon abinda nayi muku ne. Kuyi hakuri ki yafe min Dan Allah amman Ina son ku wallahi ki yafe min.”
“Ba komai Baba Allah ya yafe Mana Baki daya.”
Hafsa ta fada.
Khaleel yace zasu tafi dashi Waje haka suka tafi dashi. Acan ya samu kulawa Dan har yana iya dogarawa yana tafiya Amman ba sosai ba maganar ma Bata fitowa sosai.
Watan sa uku aka dawo shi, Alhamdulillah jiki yai sauki sai Sam barka.
A hakan Rukayya ta tashi da nakuda asibiti aka Kai ta Tasha wahala ta haifi da namiji kwana su biyar a asibiti aka sallamo su. Ranar suna Fauziyya ita ta bada rabo aka yankawa yaron aka saka Masa sunan Baba.
Haka ta cigaba da zama a gidan Alhaji Khamis Wanda bashi da komai sai da Umma tayi abinci ta sammasa.
Wai ina labarin Mama ne, Mama daga nan saudiyya suka tafi acan suka cigaba da samun kudi dan bara suke Yi, sai da suka Shekara suna barar su sun Tara kudi Mai mugun yawa lokaci daya aka zo aka kwashe su  aka dawo dasu Nigeria. A Sakoto aka sauke su a haka suka kwana a bakin titi gashi ko kudin mota Basu Basu dashi Wannan yasa suka Shiga titi bara tazo tsallaka titi kenan wata mota ta buge ta nan aka dauke ta sai asibiti. Likitoci suka rufa akan ta,
Wai ina labarin Mama ne, Mama daga nan saudiyya suka tafi acan suka cigaba da samun kudi dan bara suke yi, sai da suka Shekara suna barar su sun tara kudi Mai mugun yawa lokaci daya aka zo aka kwashe su  aka dawo dasu Nigeria. A Sakoto aka sauke su a haka suka kwana a bakin titi gashi ko kudin mota basu dashi wannan yasa suka Shiga titi bara, da suka ji dadi sai suka samu waje suka xauna suna cigaba da harar tasu. Wata rana sun fito bara kenan suka hango wata mota a guje ta ruga, tazo tsallaka titi kenan wata mota ta buge ta sannan ta taka kafar ta guda d’aya, nan aka dauke ta sai asibiti. Likitoci suka rufa akan ta
+
Bayan an gama dressing aka nannade kafa kwana biyu da haka aka sallame ta sai ta samu abun yin bara. Kowa ya ganta ya tausaya Mata ya Bata sai ta dinga samun kudi Dan tafi sauran abokan barar tata samun kudi Dan haka sai taki komawa gida ta cigaba da barar ta.
Kafa Kuma itama Taki ta warke kullum tana Mata ciwo sai dai ta sa Mata magani ta Kara daure ta. A haka kafa ta kumbure ta fara wari suna zuwa asibiti akace infection ya Shiga Kuma kafar ta rube dole a yanke. Kuka Mama ta dinga yi tana bata so a yanke Mata kafa sai da likitoci suka zauna sukai Mata bayani sannan ta yadda aka yanke Tana kuka tana komai
Tayi jinya dan an saka ta a masu bada tallafi ba abinda ta nema har abinci kawo Mata ake dan haka kudin ta Yana kugun ta. Bayan ta warke ta kara famtsana cikin bara tanayi tana samun kudi sosai ta zama Hajiya kwasam sai ciwon dayar kafar Wanda suna zuwa asibiti akai duba na tsanake aka gane kansa ke damun ta Wanda har taci kafar haka aka Ka daura ta Akan magani Amman kafar sai Kara zaizayewa take daga karshen ma aka yanke kafar ta zama Bata da kafa ko daya.
Bayan an sallame ta taso ta koma bara sai dai me gwamnatin garin a lokacin ta Hana bara duk Wanda aka kana zai bada Tara sannan a maidasu garin su
Haka aka kama Mama ta biya Tara sannan aka kawo ta Kano aka yasar. Ba yadda ta iya tasa aka kawo ta gida.
Umma na tsakar gida tana zaune yaran na ta aikace aikace gidan ya Sha fenti Dan su Fauziyya sun gyara dakin Umma sun zuba Mata Kaya sun yiwa gidan fenti an saka tile har dakin Rukayya sun gyara Mata Dan ita yanzu zama take Bata San me rayuwa zatai Yi gaba da ita ba da ta zauna a gidan Muhammad da yanzu ita ke cikin Jin dadin rayuwa.
Amman yanzu dube ta a gidan da take gidan Ya’ya sama da ashirin ga ba kula duk ta baci ta lalace ta zaman wata tsohuwa.
Sallama akayi ana turu Mama dake Kan keke. Mikewa Umma tayi tana kallon ta sai can tace
“Wa Zan gani? Jummai!”
“Nice!”
“Ku shigo.”
Aka Shiga da ita dakin Umma. Ta dinga bin dakin da kallo.
Umma tace
“Ina Kika Shiga ke kuwa?”
“Hmmm ke dai Bari Hari ta kaini ta baro Ina fara barar mu na hadu da ita, ita ta sa na Kai yarana karuwanci bayan nan ta sa na bita saudiyya mun Tara kudi masu yawa amman lokaci daya aka debe mu bamu dauki komai ba. A Sakoto aka dire mu inda anan muka cigaba da yawon bara har na samu hatsari aka yanken kafa daga Nan ashe cancer ce dayar kafar ma aka yanke min naso na cigaba da barar Dan bana so na dawo gida ba kudi amman sai aka Hana bara a garin aka tarkaro mu aka dawo damu gida dole nayo gida.”
STORY CONTINUES BELOW
Ta fada Tana hawaye. Kai Umma ta hau girgiza wa tace
“Kinyi kuskure Amman yanzu mu da muka zauna gani da yaran mu, cikin rufin asiri.”
“Haka ne. Ina su Fauziyya da Farisa da kannen su.”
“Fauziyya tayi aure har da yaro, Farisa Bamu san inda take ba. Yara duk suna nan.”
“Ina me gidan?”
“Shima Yana daki Dan yau bai fita shagon ba munga rayuwa Allah ya taimake mu ta sanadin Fauziyya duk kannen ta sunyi aure suna zaune cikin rufin asiri bayan Nan su suke kula da mu har Alhaji “
Nan ta Bata labarin komai. Kai Mama ta girgiza tace
“Ina ma na zauna a daki na. Ina ma ban kai ya’yana karuwanci ba shin me zance wa Allah yau ba Farisa Ina ta Shiga a wane Hali take. Allah ka bayyana min Farisa. Fauziyya Kuma Daman can ba Halina ta dauko ba dole Allah ya dube ta Allah Mata albarka.”
Ta fada tana kuka.
Baba ne ya shigo da tafiyar sa ta Jan kafa yace
“Hajiya Babba wa aka ce tazo?”
Mama ya gani ya zaro ido Yana nuna ta da yatsa, zama yayi Mama tayi kasa da Kai tace
“Alhaji Dan Allah ka yafe min nayi ba dai dai ba a rayuwa.”
Mikewa yayi zai fita Umma tace
“Ka yafe mata Alhaji Dan Allah ko Dan ya’yan dake tsakanin mu hakika duk munyi ba dai dai ba Kuma in muka ce ta halin mu za a bi ba me yafe Mana Amman Kai ma ya’yan ka sun yafe maka.”
Komawa yayi ya zauna yace
“Ban Riki kowa a cikin ku ba domin duk nine sila ni na jefa ku a *wannan rayuwar* kalle ta fa a dalili nane yau da na rike ku da amana na ciyar daku na tufatar daku da duk haka bata faru ba. Kaico na kaico na yau Ina dukiyar take inda kudin da ban San adadin su ba Amman a yau na tashi ban da ko kwandala in ba da taimakon yaran ku ba da ba dan zuciyar su Mai kyau bace kun Basu tarbiyyar da ko kallo na baza suyi ba. Nima ku yafen na cutar daku sai gashi ba aje ko Ina ba *wannan rayuwar* ta juyan Baya ta nunan darasi ku yafe min na cutar daku a dalili na Haule ta mutu a dalili na Samira ta shiga karuwanci da aurena akan ta Wanda yanzu haka tana dauke da HIV gata a gidan yari ke dubi yadda kike ke ma wacce rayuwar ce Baki gani ba haka   yara na Dan Allah ku yafen ku yafe.”
Ya fada Yana hawaye. Sallamar Fauziyya, Hafsa, Sakina, Hajara da Halima ce ta katse Masa magana. Umma ce tayi karfin halin amsawa suka Shiga suka samu Waje suka zauna. Fauziyya ce ta fara lura da Mama da gudu tayi wajen ta tana fadin
“Mama kece?”
“Nice Fauziyya ki yafe min.”
Ta fada Tana hawaye Hannu ta saka tana goge Mata hawaye tace
“Baki min komai ba Mama Allah ya yafe Mana Baki daya.”
Nan tai ta kuka duk suka hadu suna lallashin ta tace
“Ina yaron?”
“Yana wajen iyayen sa.”
Sai ga sallamar Hajiya Nan kanwar su ta shigo ta bawa Fauziyya yaron. Amsar sa tayi ta mikawa Mama Yana ganin ta ya saka kuka Mika Mata tayi ta amshe shi yayi wajen Umma yana Mata gwaranci
Suna zaune anan gaisawa sai ga sallamar Hajiya Nan ta shigo a guje da sauri Fauziyya ta mike tana fadin
“Menene?”
“Yaya Farisa ce a waje!”
A guje suka fice, suna zuwa suka ga Farisa yashe a kasa kamar gawa. Daukar ta sukai suka shiga aka shafa Mata ruwa Amman Bata farfado ba.
Motar da driver ya kawo su, suka Shiga suka tafi asibiti da ita ana zuwa likitoci suka amshe ta Nan suka tsaya suna ta sake sake. Sun fi awa uku sannan suka fito suka Bata daki.
Kallon su Doctor yayi ya kalli Fauziyya yace
“Ki biyo ni.”
Tabi Bayan sa. suna zuwa ya zauna yace
“Bismillah!”
Ta zauna yace
“Munyi bincike mun Gane sanyi ne yai Mata illa Wanda ya haifar Mata da babbar matsala Dan irin wannan sanyi ko ya mutum yai amfani da wajen da wani yayi amafani yake dauka Kuma ana samun sa ne ta wajen yin mu’amala da Mata ko maza barkatai bama wannan ba mahaifar ta ta lalace saboda Shan maganin Hana daukar ciki Dan hakan inda ana son ta zauna lafiya sai an Mata aiki da na sanyin nan da sannan Kuma a cire Mahaifiyar ta Yaya kuke da ita?”
STORY CONTINUES BELOW
“Kanwata ce.”
“Bata da miji?”
“Bata da miji.”
“To yanzu kuyi shawara da iyayen ku yadda kuka yanke sai kuzo ayi yanzu mun Bata taimakon gaggawa da ta farka zataji dama dama amman in ba ai aikin Nan ba tana cikin hatsari.”
“Mungode.”
Nan suka koma wajen ta ta same ta tana ta Bacci. Gida taje tayiwa su Umma bayani Mama Sai kuka take tana fadin
“Duk nice sika ni na jefa ta a *wannan rayuwar* Allah ka bawa Farisa lafiya.”
Baba ma kukan yake Yana fadin
“Laifina yafi yawa nine sila dukka.”
“A’ah Baba ku daina fadar haka wannan kaddara ce Allah ya jarabce mu, mu godewa Allah da bamu mutu muna Saba Masa ba sai mu tuba mu koma ga Allah.”
“Allah mun tuba ka yafe Mana.”
Baba ya fada. Mama tace
“Alhamdulillah Allah ka yafe Mana.”
Fauziyya ta Mike tace
“Zan koma asibiti naga ya take zamuyi magana duk yadda ake ciki zaku jini.”
Ta koma asibitin lokacin tana ta Bacci. Halima da Hajara suka tafi dan basa Kai dare a waje aka bar Sakina da Hafsa da Fauziyya.
Suna zaune Farisa ta tashi da wani ciwon ciki Wanda ta rike cikin tana ta juyi da kuka Kan aje a Kira likita ta suma Nan yazo da kyar ta farfado aka Bata magani sai ya lafa Amman ba sosai ba. Fauziyya tace
“Sannu Farisa.”
Ido ta bude tana ganin Fauziyya ta rumgume ta tana fadin
“Yaya Fauziyya kada ki tafi ki barni bani da gata ke kadai ce gata na Dan Allah ki tsaya min.”
“Ba zan tafi ba Farisa sannu kinji.”
Sai ta rike ciki tana cije Baki can Kuma ta dago tana hawaye. Tace
“Kinga yadda rayuwa Tai min ko Yaya Fauziyya yau ko kwandala bani da ita Dan Allah Yaya Fauziyya ki Kai ni a bani magani mutuwa zanyi cikina ciwo yake min.”
“Ba Zaki mutu ba Farisa kinji.”
Kai ta gyada tana girgiza Kai. Sakina ta karaso ta Kama hannun ta tace
“Sannu Farisa.”
“Sakina Kinga yadda na koma ko? Mutuwa zanyi Sakina.”
“Ba Zaki mutu ba Farisa.”
Hafsat kuwa kuka ta saka. Farisa ta kalleta ta Mika Mata hannu ta karaso tana fadin
“Ku godewa Allah da Yaya Fauziyya Allah Yana son ki kin bar cikin *wannan rayuwar* da Bata da komai sai tarin nadama. Ku tayani addu’a Allah ya yafen mutuwa zanyi ni kadai nasan me nake ji.”
“Ba Zaki mutu ba Yaya Farisa ki daina fadar haka Dan Allah.”
Ta goge Mata hawaye. Can sai ga Mama da Baba sunzo Nan suka dubata.
Sai dare aka zo aka dauki Hafsa da Sakina. Fauziyya ta zauna.
Da dare suna zaune Fauziyya ta kalli Farisa dake ta juyi tace
“Likita mu yake jira kawai yana son za ai Miki aiki a cire Miki mahaifa.”
Ido ta runtse tace
“Me Kika gani kin yadda?”
“Nifa mutuwa zanyi Yaya Fauziyya.”
“Amman wahalar da kike Sha fa?”
“Na yadda a cire ko ma menene a ciki ko Raina ne.”
“Ba yanzu Zaki mutu ba Farisa.”
Sai Kuma kuka. Washe gari ta biya kudin komai aka saka za ai aikin gobe. Ranar aikin gaba daya sun suna nan tin safe har akai aikin aka maida ta dakin ta.
Fauziyya ita ta dinga jinyar ta aka daura ta akan wasu magunguna masu tsada Wanda tana fara Sha sauki ya fara zuwar Mata. Satin su biyu aka sallame su.
Da suka koma gida taga Mama Sai da Tai Mata kuka ta rumgume ta tana kuka tana fadin
“Kinga yadda rayuwar ta Mai dani ko?”
Farisa tace
“Haka ne Mama babu yadda su Yaya Fauziyya Basu yi dani ba Amman naki naji na bi rudin *wannan rayuwar* yau gani ga rayuwar nan an ciren mahaifa ni kadai nasan irin rayuwar da na shiga. Allah ka yafe Mana.”
“Amin!”
Ta kalli Fauziyya tace
“Yaya nagode Allah ya saka Miki hakika kin wuce Yaya a waje na ke uwa ce.”
Halima tace
“Tabbas Yaya ta wuce Yaya Kam duk da ba uwar mu daya ba Bata nuna ma Yan uba ba ta rike mu dukkan mu tamkar ciki daya muka fito Allah saka da alheri ya Raya zuri’a ya Kara soyayya tsakanin ki da Yaya Muhammad.”
“Amin!”
Suka amsa. Hafsa tace
“Duk yadda kuke tunanin Yaya Fauziyya ta wuce Nan sai dai muyi Mata addu’a a ko da yaushe. Komai ita take saka mu a hanya.”
“Tabbas Fauziyya yarinya ce Yar albarka.”
Umma ta fada.
Hajara tace
“Ko a Baya Bata barin muga laifin ki kullum cikin nuna mana komai kaddara ne da sannu komai zai wuce a da muna ganin kamar ba zai wuce ba sai gashi yanzu komai ya zama labari.”
“Haka ne Kam a da na kullaci iyaye na bama Baba Amman a yanzu na gane komai kaddara ne. Yanzu fatan mu Allah yasa mu gama lafiya mun samu mazaje na gari da taimakon ki ba abinda zamuce sai addu’a kam.”
Halima ta fada.
“To menene in ban muku ba wa zanyi wa?”
Duk suka tashi suka rumgume ta kowa da kalar addu’ar da yake mata.
Baba kuwa a ransa Fadi yake Ina ma ace na kula da Ya’ya na da komai yafi tafiya dai dai da Jin Dadi hakika wannan ya zama izna ga masu irin Hali na da su kula da iyalan su domin Amana ce a hannu mu Kuma hakkine in bamu tuba mun nemi yafiyar su ba Allah ba zai taba barin mu ba.
Halima ce ta fara haihuwa ranar da ta tashi da nakuda sam bata nuna wa kowa ba amman Kabir na kula da ita duk motsin ta sai yace
“Menene?”+
Sai dai ta kalle shi tayi murmushi da yamma ma da suka fita zagaye sai cije baki take yace
“Baby ko muje asibiti ne?”
Tai murmushi tace
“Me zamuyi?”
“Na ganki ne kamar abar tazo.”
“Kai Honey a ina kasan abun kawai dai uau naji cikin ya kara yin kasa ne.”
“Ayya sannu ko na dauko mota ne.”
“Haba dai ina nan ina gida.”
Suka karasa tana tafiya da kyar a compound ta zauna ya zauna yana fadin
“Me zan kawo miki?”
“Yau bana bukatar komai.”
“Ah haba dai har ruwan?”
Kai ta gyada tana cije baki. Sadiya ta fito daga sashen ta hannun ta rike da tray akai lemo da ruwa ne da cups ta karaso tana fadin
“Shine kuka tafi kuka barni ko?”
Da hannu Halima ta nuna mata Kabir! Ta kalle shi yace
“Kin gama abincin ne?”
“Yanzu na gama.”
“To kinga da mun tafi fa.”
“Ba wani nan gobe ba zamu da kai ba.”
Ta bude lemon ta tsiyaya a cup ta miko mata,  kai ta girgiza tana fadin
“Nagode.”
“Saboda me?”
Mikewa tayi tana fadin
“Ban son shan komai.”
Tayi ciki. Kabir ya bita da kallo Sadiya ma haka sai da ta shige ya dawo da kan sa kan Sadiya yace
“Sweety kinga canji a gun My Love ko?”
“Na gani ko abar ce?”
“Haka nace amman tace a’ah cikin ne taji yayo kasa kawai.”
Lemon ta mika masa tace
“Allah raba lafiya na kagu ta haihu na samu Baby nima.”
Ya amsa yace
“Kema Allah ya baki naki!”
Fuska ta bata tace
“Nata ba nawa bane?”
“Inji wa? Naki ne ke kadai.”
Tai murmushi ya sha ya mike dan an fara kiran sallah magariba.
Halima na shiga daki kafar ta ta rike da kyar ta karasa dakin ta ta shiga bandaki dan wani fitsari da take ji tana tsugunnawa taji abu yayo kasa hannu ta saka dan jin gaban ta ya dan dube wani taushi taji ta tsorata wanda tsoratar da tayi ya bawa Babyn damar kara turo kai jin abu na son fito mata yasa ta kara gyara tsugunnon ai sai ji tayi Babyn ya karasa fitowa ai kuwa ya kwanyare ihu. A tsorace ta dinga kallon Babyn yana kuka.
Sadiya ganin ta idar da sallah magariba ta nufi bangaren Halima ba kowa  a falo ta zauna na mintina taji shiru ta mike ta shiga bedroom din ta kukan Baby ta fara ji da sauri ta karasa bandakin kwance a kasa ta ganshi da sauri ta karasa ta dauke shi ta dauko kayan aiki ta gyara Babyn taje ta kwantar ta dawo ta taimakawa Halima ta gyara jikin ta.
Ta kai ta daki ta gyara wajen sannan ta fito ta dauki Baby Boy mai kama da Abban sa sak tace
“Masha Allah Sis ko ki kira ni.”
Murmushi halima kawai tayi,  Sadiya ta dauki waya ta kira Kabir amman bai dauka bata kara kira ma haka, sai da akai isha’i ya dawo ya shiga bangaren Halima yasan Sadiya na can amman ba kowa a falo bedroom ya nufa yana shiga yaga Sadiya rike da Baby a hannu da sauri ya karasa yana fadin
” ‘Dan waye?”
STORY CONTINUES BELOW
Mika masa tayi tana fadin
” ‘Dana ne!”
Bai amsa ba sai wajen Halina da ya nufa yana fadin
“Baby ya kike ji?”
Murmushi tai masa kawai yace
“Ku tashi muje asibiti.”
“Ayi me?”
“A duba ta!”
“Na duba ta komai fine ka amshi Baby.”
Amsar Babyn yayi ya zauna a gefen Halima yana fadin
“My life taso kiga tashi kiga Babyn mu my Life me kike so me zan miki a rayuwa.”
Babyn ta kalla ta dauke kai ya janyo ta jikin sa yana fadin
“Alhamdulullah Allah miki albarka.”
Sadiya kuwa waya ta dauka tana ta kiran yan uwa su Yaya fauziyya da kowa ma.
Shi kuwa Kabir sai sumbatu yake da addu’a ga Halima. Kan kace me a daren yan uwa sun fara zuwa har washe gari kai tin daga ranar ake  zuwa barka har ranar suna Baby yaci sunan mahaifin Kabir Muhammad suke ce masa Absan.
Halima ta samu kayan barka sosai wanda ta dibar wa Sadiya da kin karba tayi sai da Halima ta nuna bacin ranta sannan ta amsa. Bayan kwana uku da aka yi suna, Umma tasa Anty Fauziyya roki Kabir akan Halima ta koma gida har sai tayi arba’in.
Kabir hankalin sa ba karamin tashi yayi ba, dan tinda sukayi aure da Halima bata taba zuwa kwana a wani gurin ba, ba kuma yajin zai iya jure rashin ta a kusa dashi, gashi tinda ta haifi Absan a gurinsa yake kwana, sai dai in ya farka zai sha nono ya kai sa yasha ya dawo da shi, dan hama rokon Aunty Fauziyya ya hau yi yace su barta anan tayi wankan ta.
Sai da Hajiyar sa ta saka baki ba dan ya so ba da kyar Kabir ya hakura yabar Aunty Fauziyya ta tafi da ita.  Shima dan kar haihuwa Halima ya jawo matsala ne dan yadda yake nuna musu kulawa kamar akan sa aka fara haihuwa ga yaron a wajen sa yake kwana wato a sashen Sadiya.
Duk da Sadiya bata nuna komai ba amman abun zai yawa  duk da Halina ce tai magana akan ta koma din amman itama kamar tayi kuka Kabir kuwa shi kadai yasan a halin da yake,  sai ya zama kamar maraya duk da yana zuwa yana ganin su,  dan wani lokacin in ya ga ayyuka sun ragu a office gidan su Halima yake zuwa ya wuni, yana wasa da Absan in yaga Halima kuwa kamar ya hadiye ta shiyasa ma Hijab take zumbulawa dan dakin Anty haule nan ta tare take kwana ita da Umma da dare to da rana su suke sha’anin su.
Ya dauki su Umma iyaye ba ruwan sa da surikan taka hakika ba karamin kewar Halima da jikin ta yake ba duk da Sadiya na Iya kokarin a wajen ganin tana debe masa kewa, hakan ne ma yasa abun yazo mishi da sauki, gyara sosai su Umma suka ringayiwa Halima da gyaran jiki, inda Halima ta canza kamar ba wacce ta haihu ba, dan ba abunda ga kara sai murjewa da jikin ta yayi,  Absan kuwa sai girma yake kamar Abban sa na kara fitowa.
Sadiya ma bata sati bata zo ba in ka gansu ba zaka taba cewa kishiyoyi bane dan har da ita a kawo kayan gyaran Halima masu kyau kuwa. A haka tayi arba’in ko yawon arba’in Kabir bai bar ta tayi ba ya dauke matar sa. Dan da Anty Fauziyya na tsokanar sa sai tayi kwana hamsin sai ga Kabir na rokon ta kamar zai kuka  ita kuwa me zatai in ba dariya ba.
Wannan yasa bata wasa wajen kara gyara ta dan ta gane kalar mijin nata. Yana daukar ta  Gidan Hajiya kawai ya kai ta da dare ya koma ya dauke ta suka wuce gida.
A hanyar su ta komawa gida tace
“Amman ina Sister da ka kawo ta mun yini tare.”
“Wacce Sister?”
“Wacce Sister nake da ita banda Namesake.”
“Oh bata fada miki ba dazu ta tafi family din Mamin ta sai nan da two weeks zata dawo.”
“What?”
Ta fada a tsorace. Kallon ta yayi da idon sa dake cike da fitina tai maza ta dauke idon ta tana fadin
“Kai ka tura ta.”
“Ita tace zata wai shekarar ta kusan biyu rabon ta dasu.”
“My Happiness!”
Juyowa yai ya kalle ta tace
“Yadda kake Zumudi da rawar kafa akan dawowa ta shi yasa ta bamu waje.”
“Is not that Baby kinsan na iya taku na ba wanda zai gane halin da nake ciki.”
STORY CONTINUES BELOW
“But meyasa bata sanar dani ba.”
“Saboda tasan zaki hanata zuwa ne “
Kai ta dauke ya ce
“Menene to?”
“Ba komai kun kyauta”
“Amman fa ni ta taimaken.”
Hararar sa tayi ta dauke kan ta. Suna isa gida ya dauki Absan ya kai daki ya ajiye a gadon sa Halima na shigowa ya rumgume ta nan ya fara aika mata da salon sa.
Yadda yake jin taushin jikin ta hadi da kamshin ta ya kara rikita masa tunani a ranar ya sha amarci dan ji yayi kamar a ranar ya fara sanin ta. Kwana sukai abu daya sai asuba tayi wanka tai sallah ta bawa Absan Mama sannan ta koma ta kwanta basu suka tashi ba sai sha daya saura ta shiga tai wanka tana fitowa Absan ya tashi tai masa wanka suka shirya ta hau bashi Mama.
Kabir ne ya shigo da ledoji tana dagowa suka kalli juna suka sakar wa da juna wani tsadan dan murmushi ya karaso yana fadin
“My Honey i love you.”
“Love you more My happiness.”
*
**
***
****
*****
******
*******
********
*********
Bayan Shekara biyar
Cikin wani babban hall ne wanda akai taron family din Alhaji Khamis Wanda Fauziyya ita ta shirya shi kowa ka Ganshi yayi kyau cikin Shiga Mai kyau da tsada. Fauziyya da yaran ta uku Bayan Aiman tayi Namiji aka saka masa sunan Mahaifin ta sai Mace wacce taci sunan Mahaifiyar mijin ta.
Hafsa ma ya’yan ta uku maza biyu mace daya wacce macen ita ce Baby take shayar wa a yanzu. Halima ya’yan ta biyu Mace da namiji. Hajara ma biyu duk maza sai Sakina ma guda biyu duk maza.
Farisa tayi aure da wani mutum Wanda ba Hali ne dashi ba sai dai Yana da rufin asiri Kuma Yana wadata gidan sa.
Sai kannen su Wanda sun saka su a jami’a Baban da namiji a gidan su har ya gama karatu ya Kama aiki Yana neman aure sauran daga Wanda yake final year sai masu Shekara ta uku sai na biyu sai Wanda suka gama secondary kowa dai Yana karatu haka isilamiyya tun kan suyi graduation suke saukewa rayuwa gidan ta gyaru da taimakon Fauziyya da kannen ta da suke koyi da ita.
In kaga gidan sai ka zata gidan wani babban attajiri ne Dan babu ce kawai a ciki. Sun Kai iyayen su makka gaba dayan su.
Hajiya Mama da Hajiya Umma ne zaune Dan Mama an Mata kafar roba da ita take tafiya bazaka ce ba kafar ta bace Dan awaje aka Kai ta aka yo mata.
Rukayya na gefe ita da Yan matan gidan Dan itama albarkacin ya’yan gidan take ci itama sun Kai ta makka Amman dai duk da haka ba haka taso ba taso ace komai a hannun ta yake Amman haka ma ba abinda zatace tinda Bata Rasa ci da Sha Kuma ya’yan in sukai wa iyayen su suna Yi Mata itama. Ya’yan ta biyu yanzu itama a gidan.
Haka akai taro aka watse kowa ya koma gidan da da iyalan sa.
Hajara ce zaune da Babyn ta Jawad da Junaid ta musu kwalliya horn din Dadyn su suka jiyo suka fita a guje kan su karasa yayi parking suna zuwa ya bude mota suka Dane sa ya dauke su Yana fadin
“My boys ya kuke?”
“Alhamdulillah Dady sannu da zuwa.”
“Yauwah.”
Suna shiga yai tozali da matar sa ya dire yaran ya rumgume ta Yana fadin
“Farin cikina kece.”
“Sannu da zuwa ruhina.”
“Yauwah ya gida ya yara na?”
“Duk lafiya muje ka rage Kaya kaxo kaci abinci ko?”
“But kinsan I miss you kin tafi kin barni two days ko?”
“Bagashi na dawo ba Zan kasance dakai har sai ka gaji dani.”
“Never farin ciki na.”
Suka wuce ciki yaran suka tafi dakin su suna Wasa. Ta shiga ta hada masa ruwa tazo tana Taya sa cire Kaya. Yace
“Farin ciki na ya kamata a Samar wa Junaid Kani fa.”
“Kai Ruhina na hutawa nake fa.”
“Wane hutu Junaid Shekara hudu. Ina son Nan da nine month ki Haifa min Jawahir!”
Ya rumgume ta a jikin sa.
Sakina daga Kano. Abuja suka tafi gidan Hajiyar wacce ta damu sai sunje sun karasa Mata hutu kan su koma. Suna shiga gidan ta fito tana fadin
“Ina Jikoki na.”
Arif da Aayan suka fito a guje sukayi kan ta suna fadin
“We miss you granny!”
Ta dauke su, Sakina da ta fito tace
“Momy kadafa su karya Mana ke.”
“Ku sauka “
“A’ah kyale su muje daga ciki na muku girki da kaina.”
Khaleel da ya fito yace
“Yau da kanki Momy.”
“Eh Mana Ina kewar ku Shekara nawa rabo na daku.”
“aiki ne yai yawa in mun samu hutu ba yawa.”
“Kullum kai kenan  aiki Khaleel ka sani Ina son ka Kai da matar ka da yaran ka dubi fa yaran nan maza kyawawa haba Khaleel a dalilin Sakina na shiryu duk wannan ai alheri ne. Ga arziki da rufin asiri kun zauna lafiya ban taba Jin kanku ba haba Khaleel saboda me bazan so Sakina ba. Wallahi Ina son Sakina da yaran ta ka daina dadewa ban ganku ba dan Allah.”
Idon Sakina ya kawo kwalla na tausayin Momy. Khaleel ya dafa ta yace
“Ba za a Kara ba Amman ba haka ne yasaba Momy.”
“Momy muma muna son ki Kuma ba haka ne yasa bama son zuwa ba. Muna son ki.”
Sakina ta fada.
Kama hannun su tayi ita da Khaleel sukai ciki. Hakan ta dinga dawainiyyar dasu tin suna ta barshi har suka bari tana tayi.
Zaune take a falo waya Kare a kunnen ta tana fadin
“Haba Deedat mu da muke son da muje gidan Mami muyi sati kan mu taho.”+
“What har sati ma zaku Kara lallai Kam kina son ki ganni yanzu a Kano ko?”
“No Deedat Dan Allah ka Kara Mana ko kwana biyu ne bamuje wajen Mami bafa.”
“me kuke yau?”
“Yau hutawa muke jiya sai dare muka dawo fa.”
“Kinga yau kuje gidan ku gaida Mami gobe ku taho.”
“Haba dai my love yau Kuma mu taho gobe please ka Kara mana kwana daya jibi mu taho.”
“Na Gama Baby. Kinsan a halin da nake Wai? Wallahi am badly missing you Dan Allah ki tausaya min.”
Yana fada ya kashe wayar.
Wayar tabi da kallo sai ta girgiza kai tana Fadin
“Shi Deedat haka yake sai kace bashi da wata matar.”
Ta fita falo ta samu yaran tace
“Ku tashi mu tafi gidan Mami.”
A guje suka fice suna fadin
“Yee zamu wajen Mami.”
Suka fita. Mota ta shiga suka shiga wasu baya, sannan suka fita. Tana shiga tai parking suka fita a guje suna fadin
“Granny Granny!”
Ta fita, tana murmushi. Kan ta karasa duk sun Dane Mami. Tace
“Lalalah menene haka.”
Duk mikewa sukai. Mami tace
“Ku kyale su Dan Allah in Basu hau kai na ba kan wa zasu hau haba nice kadai fa wata Rana in bana nan fa gwara su moren kwana nawane Zan tafi.”
“Haba Mami ba dai yanzu ba.”
Murmushi Mami tayi ta zauna tana fadin
“Ina yini?”
“Lafiya ya gida ya taro da Yan uwan ki?”
“Alhamdulillah!”
“Masha Allah. Yanzu me gidan ya Kira yace wai ki tafi gobe.”
“Yanzu muka Gama waya Mami naso muyi Miki sati fa, Wai gobe ni wallahi so nake ko zuwa jibi ma.”
“Yayi min magiya Dan Allah ki tafi goben ki tafi.”
“Shikenan Amman ko gidan Basma banje ba fa.”
“Kije kiyi booking flight din in yaso sai kuyi tafiyar yamma ko? Da safe sai kuje gidan Basman.”
“Shikenan za’ayi hakan.”
Haka suka yini washe gari sukaje gidan Basma da safe itama da Yar ta mace Yar Shekara uku. Tana da karamin ciki. Karfe biyu suka koma gida suka je suka dauki abinda zasu dauka hudu da kwata suka tashi.
Suna sauka yazo da kansa Dan daukar sa. Sai da Hafsat tayi mamaki da yazo da kansa Dan tasan ya matse kan sa ne kawai.
Yaran na hango shi suka karasa aguje suka rumgume shi suna fadin
“We miss you Dady.”
“Miss you more My kids.”
Ya dago Yana kallon Hafsa da ta tsaya kallon su ya sake su ya karasa wajen ta Yana fadin
“Na gane Daman ke ba wata kewa ta da kike.”
Tace
“Saboda me kace haka?”
“Gashi Nan ko welcoming nawa baki ba, sannan kalli fa sai wani Shan kamshi kike Yi.”
“Kai Deedat! Na gaji ne kawai.”
“Muje na sauke Miki gajiya Dan abinda nazo nai Miki kenan.”
STORY CONTINUES BELOW
Dan hararar sa tayi, tayi gaba suka bi Bayan sa shi da yara. Tana zuwa ya bude Mata ta shiga ya rufe ya saki murmushi tana girgiza kai.
Yara suka shiga baya ya koma ya tada motar suka fice a wajen. Suna shiga gida suka samu Hanna da yaran ta biyu a compound ana parking suka bude mota suka karasa wajen Yan uwan su a guje Suma suka rumgume juna.
Hanna ta karaso tana fadin
“Welcome sis.”
“Thank you ya gida?”
“Alhamdulillah we miss you.”
“Haba dai.”
Yaran suka yo wajen ta a guje suna fadin
“Momy we miss you.”
“Miss you more my kids.”
Ta rumgume su. Ahmad yayi ciki, Yana gyaran murya.
Hanna ta kalle shi Tai murmushi tace
“Muje ayi wanka a watsa ruwa ko?”
“Yes Mami.”
Sukai bangaren Hanna. Hannah tace
“A kawo abinci ne ko sai kin sauke gajiya Dan wancan Deedat din naki na kwalu a hannun sa gaskiya in babu ke ba Zan iya da shi ba please kuje ku Karata na sati.”
“Kai sis ai ke Kika hora shi.”
“A’ah fa.”
Ta fada tayi ciki tana murmushi.
Kai Hafsa ta girgiza tayi bangaren ta. Tana shiga taga an kashe kwai dakin yau duhu sai wasu jajeyen flower an rubuta welcome back my wife. Sai haske rubutun yake. Karasawa tayi karamin falon ta tana bude kofa sai ga wani kel keli Ya zubo Mata haske a haske dakin dakin ta dinga bi da kalle yadda yayi ado an rubuta welcome back Baby. Ido ta lumshe ta bude tana murmushi. Juye juye ta fara sai ta hango shi ya taho Yana sakar Mata murmushi. Hannu ya bude Mata a guje ta karasa ta fada jikin sa tana fadin
“I miss you My Deedat.”
“I miss you more Baby!”
Nan ya fara kissing nata tana maida Masa martani daga baya ya dauke ta sukai dakin sa.
Yadda ya nuna Mata kauna a Ranar kamar zai Mai da ta cikin sa Ranar tana daya  cikin lokutan da ba zasu manta ba.
Wanka sukai suka fito dan har an Kira magariba tare sukai sallah sannan ya Bata abinci ta. Ta tsaya kallon sa tana fadin
“Deedat yaushe kayi duk wannan?”
“Lokacin da nake tsaka da kewar ki.”
“Kai Deedat Allah Yasa dai Hanna Bata gani ba.”
Murmushi yayi yace
“Shine me?”
“Ba Dadi.”
“Hanna ba ruwan ta tinda tace ta bamu sati ma.”
“No Deedat ba za ai haka ba.”
“Ni sai nayi.”
“Ba Dani ba.”
Ta mike tayi kofa ya tsaya kallon ta yace
“Ina Zaki?”
“Zani gun yara na.”
“Yaranki sunyi Bacci Kuma kinsan Baki da matsala da inda suke ko?”
Ya fada ya dauke ta sukai ciki. Tace
“Deedat baka girma.”
“Tayaya Zan girma a gun Matata.”
Ta shafa fuskar sa tace
“Wannan haka ne.”
Sukai cikin daki
*
*
*
Fauziyya ce zaune a gaban Mirrow tana gyara fuskar ta. Muhammad ne ya shigo ya tsaya kallon ta. Ta juyo tana fadin
“Ya dai My Happiness?”
“My Hayyatee kullum Kara Jin son ki nake ko say daya bana Jin kin ishe ni Ina kaunar ki Hayyatee kin bani farin ciki a rayuwa kin bani yara kyawawa masu albarka.”
Mikewa tayi tana fadin
“My Zauj u re always killing me with your words.”
“A’ah ni bazan ta’ba kashe ki ba Hayyatee ina fadar abinda nake ji ne domin Jin son ki nake a zuciya ta kullum.”
Jikin sa ta kwanta tana fadin
“My Zauj Kai ne hasken rayuwa ta. Ina godiya da Allah da ya bani Kai. Alhamdulillah Alhamdulillah Alhamdulillah samun ka ya Ciro ni daga halaka ni da kanne na ka ban komai a rayuwa ka ban farin ciki ka ban komai da komai. Ina godiya da Allah da yabani Kai Allah ya Kara bani ikon maka biyayya.”
STORY CONTINUES BELOW
Hannu ya daura akan Bayan ta Yana fadin
“Amin Allah barni dake har a aljanna.”
“Amin Amin.”
Ya dauke ta ya dire Akan gado Yana fadin
“Yau Zan sauke kewar ki da na jima ban samu ba.”
“Haba dai My happiness jiya be fa kawai.”
“Baby yaushe rabon nayi kewar ki na yini bare kwana daya.”
“Toh gani ai am all yours.”
Ta fada tana hade bakin su.
*
*
*
Bayan shekaru
Isma’il da Humaira sun zauna lafiya ba komai yasa Isma’il ya hakura da ita ba sai dan wa’azin da yaji na ance in har ka lalalata yarinya to tabbas aure lalataciyya , in kuwa bai auri lallataciyya ba to za a lalata nasa sannan kuma duk gudun da zakai Allah sai ya kama ka,  wannan yasa ya koma ga Allah ya tuba itama Humaira ta zama ta gari suna addu’a Allah basu zuri’a mai albarka.
Haihuwa fari ta haifi mace,  ta biyu ma haka ta uku ma haka har yanzu da suke da yara biyar duk mata ne duk da Isma’il ba haka yaso ba amman ba yadda zai yi amman yaso ace mata ya samu. Haka yara suka tashi cikin tsananin kula.
Har suka girma babbar tana SS 2, me bi  tana 1,  sai dayar JS 3 dayar kuma JS 2 sai wacce take primary ya’ya biyar duk mata. Makarantar da suke ta ya’yan masu dashi ne wacce in suka tafi tin safe yaran ma basa komawa gida sai 6 wani lokacin ka su ko gida an kira magariba wannan yasa hankalim Isma’il ya kwanta kuma yasa a ransa daga Asiya tayi graduation daga secondary aure zai mata ko bada da sauri zai samar masa dan ba zai yadda yaran sa alalalata suba.
Wanda sam bai san wainar dake soyawa ba domin kuwa Asiya ganin yadda mahaifin su yake yasa take boye duk halayar ta, dan ba karamar fitinan niya bace a ajin su suna da click wanda duk basa ji,  dan fitina har fita suke daga ckul ba a sani ba wata rana su bawa mai gadi wani abu su fice aje a sha ice cream ko a zaga gari a dawo duk haka ba a sani a gida ba dan kan a tashi ta dawo school da an tashi mai daukar su yana waje yana jiran su suna fita sai gida.
Dan haka mahaifin ta bai san komai ba salaha yake daukar ta wanda itama take kara taka tsamtsam. Samarin ta kuwa yayan manya dukka sangartatth wanda bada ji dan su suka kara lalalta ta dukda a time din ba abinda sukedaga hug sai kiss dan su basu dauke shi a komai ba. Wanda itama take biye musu haka tana da waya amman ba wanda ya sani a gida tinda dakin kowa daban sai dare ta kulle kofa ko ta shiga bandaki ta sha waya duk da Isma’il yana zuwa ya duba ya take.
Ranar da Isma’il ba zai taba mantawa da ita ba ranar da Allah ya fara kamashi da cin zalin da yaiwa ya’yan wasu shine. Da safe bayan sun gama shiryawa sunyi breakfast ya dauke su a mota suka tafi school dan sai da dama shi yake kai su da safe da yamma ne driver ke dauko su. Suna tafe a hanya yana musu wa’azin da ya saba na suji tsoro  Allah su hiyaye hakokin ubangiji duk sunyi tsit har suka isa bakin gate ya sauke su yana mai musu addu’a sai da yaga shigar su sannan ya juya.
Suna shiga aji kawar Asiya,  Suwaiba ta karaso ta rumgume ta. Tayi hugging nata back tace
“Morning!”
“Ke yau fa akwai fita!”
“Ina zamu?”
“Banza jiya bakuyi waya da safwan ba?”
Jakar ta,  ta ajiye ta zauna tace
“Safwan yana son yana sani dole fa Suwaiba.”
“Me ya faru?”
“Akan birthday din sa nan mana ni nace masa ba zan samu zuwa ba dan abun zai kai dare tayaya kike ganin Dad zai barni na fita kuma ma birthday,  birthday wa zance zani a ina kuma? Wallahi sam ba zani ba.”
“Oh kar dai kice min bai ce ya mai dashi na yamma ba.”
“What?”
“Yes yace min kince ba zaki fita da dare ba shiyasa ya mai dashi na yamma.”
“Yaushe ya fada miki?”
“Tin jiya da dare bai fada miki ba!”
“Naga missed call nasa kuma ban bi ba and also naga yayi min text ina zata duk na sai naje ne that why na share kawai.”
STORY CONTINUES BELOW
“Ah haba dai yanzu ki dauki wayar kiji me zai ce miki!”
“Ok!”
Ta bude jaka suka zauna wani missed call din nasa ta kara gani tace
“Kinga maye ko?”
“Wai ke Asi me yake damun ki ne,  ni wallahi duk cikin samarin ki na fison Safwan!”
“Dan yana kashen kudi ni to ba wannan ke gabana ba kisan komai nake so Dad na min so ni ba kudin sa nakewa ba kawai ina kula shi ne saboda ya hadu amman kinsan na fi son Ra’is.”
Ta lunshe ido tana fadin
“Sai dai Safwan in ina hannun sa ina manta komai sai nayi da gaske nake iya kwatar kai na shiyasa ban fiya son mu hadu ba yana turning dina so high.”
“What about Jawad?”
“Wannan yaro ne.”
Wayar ta ce tayo haske ta duba taga Safwan tace
“Kinga sa ko?”
“Please pick it kar ki ja mana asarar haduwa da manyan yara.”
Kunne ta kai wayar,  tace
“Hello!”
Yace
“Hello Bae meyasa kika ki daukar wayata kinsa a halin da na kwana kuwa wallahi banyi bacci ba akan ki na rusa komai dan kawai na samu farin cikin ki haba Bae.”
Yasmeen ce ta karaso ta ajiye jakar ta a sit din da suke,  hannu ta mikawa Suwaiba suka gaisa ta zauna tana kallon Asiya dake waya tace
“Is alright yanzu ai na dauka hankalin ka sai ya kwanta ko?”
“In kinyi accepting abunda nazo dashi ba.”
“Why not since kaima kana son farin cikina.”
“Promise.”
“I promise!”
“Ok is about the birthday party because of you i change the time kawai dan kije wajen.”
“Yanzu Suwaiba ta fada min zan duba naga in wannan gateman dine sai kazo ka sallame shi and da wuri dan mu dawo da wuri.”
“An gama My Sweety.”
“Ok sai anjima.”
“Aha!”
Ta kashe wayar. Ta juyo ta kalli Yasmeen tace
“Yaushe kika zo?”
“Tayaya zaki sani kina waya da wani kato.”
Ta fada tana hararar ta. Murmushi tayi tace
“Haba My Meen yau tin yanzu zamu fara please a bar wannan ya kika yasu Ammi da Abbi?”
“Suna lafiya ina zaki yau?”
Suwaiba ce ta tabo ta a hankali ta dago ta kalle ta sannan ta kalli Yasmeen tace
“Ina Safwan?”
Fuska Yasmeen ta bata tace
“Wanda nace miki bana son ki dashi kenan.”
“Haba Meen wai meyasa bakya son sa menene dashi.”
“Wallahi Asee ni kawai bai kwanta min ba,  ke ni duk cikin samarin ki ma in da gaske suke son ki suje gida gun Dad sai suji me zasu ce amman yanzu kullum suna zuwa suna daukar ki me kenan Asee!”
“Ke ai baki waye ba har yanzu.”
Suwaiba ta fada.
Wani kallo Yasmeen ta watsa mata tace
“Wallahi duk wanda ya kalle ni dake yasan wanda bai waye ba,  menene a cikin abinda kuke da har zaki ce ban waye ba tukkuna ma na sako dake a maganata eyyee? Yar uwa ta nakewa magana ba ruwan ki.”
Ta mike tana kallon Asiya tace
“Ki cigaba da biye mata kina cin amanar iyayen ki. Kuma wallahi na gaji tinda ba zaki gane ba zan sanar da Dad.”
Tana gama fada ta juya ta fita. Suka bita da kallo. Suwaiba tayi tsaki tace
“Nifa jinina bai hadu da wannan Yasmeen din ba.”
Wani kallo Asiya ta aika mata tace
“Ai dai kinsan yar uwa tace ko?”
Ta mike ta fita. A waje ta samu Yasmeen na zaune ta karasa ta zauna tace
“Ban san My Meen da fada ba fa.”
Bata kalle ta ba, Asiya tace
“Please kiyi hakuri ki tsaya kiji.”
“Me zanji Asee”
“Nayi alkawarin zan koma yadda kike so!”
Da sauri ta dago tace
“Da gaske?”
Kai ta gyada ta ce
“But daga gobe.”
Saroro Yasmeen tayi tace
“Why not from today?”
“I promise to Safwan that i will attend him birthday today,  kuma dan ni ya canja masa time ya mai dashi da yamma kizo muje ba zamu dade ba zamu dawo.”
STORY CONTINUES BELOW
“A’ah ba zani ba kuma in har da gaske kike to kar kema kije ki kyale shi kawai.”
Malami ne ya taho ajin wanna yasa sika mike suka shiga. Sit din au daya suka zauna aka fara karatu.
Da aka fita break da yake yau dutyn Yasmeen ne ta fita tana zagayawa Asiya na zaune a class Siwaiba ta karaso tace
“Ya fitar?”
“Na fasa!”
“Why?”
“Saboda Yasmeen.”
“Haba ke kuwa akan Yasmeen zaki bata mana shiri da fa wuri zamu dan Allah kizo muje ko thirty minute ne muyi mu dawo.”
Nan ta dinga lallashin ta har tace
“Shikenan amman tashi kan ta dawo kar ta ganmu tare.”
Ta mike ta bar wajen tana barin wajen Yasmeen ta shigo tayi mamakin ganin ta ba Suwaiba tace
“Ah ina kawar taki?”
“Ba bakya son fa ba.”
“A’ah ni halayar tace bana so ta dalilin ta fa duk kika zama haka please ki daina biye mata amman kuna gaisawa kinji.”
“Shikenan.”
Bayan an dawo break ana fara karatu cikin Yasmeen ya fara ciwo wanda period din ta ne yazo mata nan aka kai ta clinic ta saka pad aka bata magani akai mata allura take bacci ya dauke ta. Wanda har la’asar tana baccin dan in ba baccin ta samu ba wahala zata sha duk da a hakan ma tana bacci yana damun ta.
Ana shiga isilamiyya ta kira Safwan yazo ya dauke su ita da Suwaiba sai da ya kai su boutique suka siya kaya masu kyau da tsada sannan suka fito suka shiga mota suka tagi hotel din da za ai partyn tinda suka shiga hotel din gaban ta ya fara fadiwa ta kalli agogo taga biyar saura tace
“Safwan jut thirty minute zamuyi kaga before six mun koma.”
“Kada ki damu.”
Ya kamo hannun ta Suwaiba kuwa tini tayi ciki. Wajen suka isa suna shiga aka hau musu spray din kyalle kamar wasu amare wajen da aka ware musu ma na musamman kamar na amare haka yake haka suka karasa suka zauna aka fara gudanar da party bayan bada tarihin Safwan ya mike ya gabatar da Asiya a matsayin wacce zai aura sannan ya saka mata wani zoben gold mai tsada a hannu rumgume tayi tana kissing nasa.
Haka suka yanka cake ta bashi shima ya bata suka shiga sukai rawa sannan suka fito suka koma mazaunin su. Agogo ta kalla taga biyar da kwata tace
“Muje ko?”
“Oh tin yanzu?”
“Eh!”
“Ok muje daki ki canja kaya sai ki dan ci wani abu kan ki tafi ko?”
Ya kama hannun ta suka fita. Cikin hotel din suka shiga suna shiga dakin an masa ado shima sai wani colour da yake fita a dakin mai kyau abin ya burge ta ta zauna ya matso maga da stool yace
“Bismillah bari na kama ruwa.”
Ya shiga bandaki tabi dakin da kallo ta maida kan stool din sanin halin sa yasa ta dauki lemo ta sha,  kurba biyu tayi ta ajiye sai ta kara dauka ta sha,  ta ajiye take taji jikin ta ya fara mutuwa ga wani bacci da sha’awa ta taso mata. Kan gadon ta kwanta ta lumshe ido ta. Kofar bandaki aka bude ta bude ido taga Safwan ne daga shi sai gajeren wando.
Dishi dishi ta fara gani ta mike tana dafe kai tace ina kayan nawa? Leda ya dauko yace
“Gasu!”
Ta mike ta juya masa baya tace
“Zugen amman meyasa ta cire kayan ka.”
Ta fada tana yin mika. Hannu ya saka ya zuge mata rigar ta fadi kasa ya rumgume ta ta baya tare suka sauke ajiyar zuciya nan ya cigaba da wasa da hannun sa  sassan jikin ta wani iri ta dinga ji tini ta biye masa sukai gado suna cikin romancing ta tuna yamma tayi ta fara kokarin tashi amman ina ai sai ya kara sauya mata tunani take ta manta da komai da kowa. Bata tashi shiga hankalin ta ba sai da taji ya kutsa cikin jikin ta,  wata kara ta saki wanda a take kuma ta sume shi kuwa safwan bai ma san me ake ba dan bai cikin haiyacin sa sai da ya samu awa daya akan ta sannan ya mike ya fada saman gado. Ya jima a haka sannan ya mike ya shiga yai wanka ya fito yaga yadda ya bata wajen duba ta yayi yaga yaji mata ciwo tashin ta ya hau yi amman ina bata san ana yi bama. Ji yai ana kiran sallah ya mike ya fira ya tagi masallaci.
Suwaiba kuwa tana can wajen maza suka sheke ayar su da ta duba taga ba Aisya tace
“Har ta tafi kenan ai shikenan.”
Haka suka cigaba da cashewar su ko sallah basuyi ba. Yana dawowa daga masallaci ya tadda bata farka ba tunani ya fara tayaya zai dauke ta ta tafi gashi dare yayi.
STORY CONTINUES BELOW
Daukar ta yayi ya saka a buhu ya zuba kayan ta ya fita ya saka ta a mota ya fice a guje daga wajen.
*
*
*
Ana magariba yayi alwala zai fita kenan kannen Asiya suka dawo driver yai parking duk suka fito sukayo wajen su. Ya bisu da kallo suka karaso yace
“Ya school din?”
“Alhamdulillah.”
Motar ya kalla yace
“Ina Yayar taku me ta tsaya yi a motar ne?”
“Uhmm Dad mun duba dukka school din but bamu ganta ba.”
“What kamar ya?”
Driver ne ya karaso tace
“Ranka ya dade munje school an duba dukka babu Asiya.”
“Ban key!”
Ya mika masa hannu ya daura masa ya fice ya shiga mota yabar gidan a guje. Yaran sukai ciki suka kaiwa uwar su labari take itama hankalin ta ya tashi ta kasa zaune ta kasa tsaye.
Yana zuwa school din office din principal ya nufa ba kowa dan duk suna massalaci sai da aka idar har zai fita massenger sa yaje yace yayi bako yana zuwa yaga Isma’il. Hannu ya mika masa yana fadin
“Ashe kai ne?”
“Eh nine. Yara sun koma gida babu babbar su.”
“Kamar ya?”
“Yanzu zan tafi masallaci suka dawo nace ina yayar su wai basu ganta ba.”
“Kuma yau tazo?”
“Tazo.”
“Ka tabbata?”
“Yes domin ni ne na kawo su ma.”
“Ikon Allah bari a kira malamin su.”
Nan ya aika aka kira malamin su na boko da isilamiyya ta amsa register da safe amman da yamma bata amsa ba kuma malamin bai ganta ba sam. Masu gadi aka kira dukkan su suka ce basu ga fitar ta ba. Nan hankali ya tashi take aka hau kiran iyayen yara yan ajin su akan kowa yazo da dan sa. Kan isha’i duk sun zo da yaran su Yasmeen ce kadai bata zo ba amman babban ta yazo. Yana ganin Isma’il ya karasa yana fadin
“Ashe kazo.”
“Wallahi.”
“Ya na ganka haka?”
“Babu Asiya fa , sam bata koma gida ba.”
“Kamar ya?”
Nan ya fada masa  komai. Principal ya shiga aji da yaran yace
“Wayasan inda Asiya taje?”
Kowa yai shiru tinda basu sani ba wasu ne ma suka lura da bata nan yan kusa da ita sai kuma da akai kiran suna duk da sun san wani lokacin bata zama a aji.
Haka aka gama tambaya da daukar report amman bawani bayani gamsasshe. Dan haka aka sallami kowa ya dawo wajen Isma’il da Babban Yasmeen,  Alhaji Usman. Yace
“Zamukai reporg gun yan sanda insha Allahu za a gano inda take.”
“Kar kace min ba wanda yasan bata nan”
“Gaskiya kam”
Mikewa yayi da sauri yana fadin
“Zancen banza kenan. Ka fiton da ‘ya ta kaji ko?”
Ya juya ya fita da sauri.
Alhaji Usman yace
“Ya akai ta bata to?”
“Nima abinda ya dauran kai kenan.”
Alhaji Usman ga mike yace
“Allah ya kyauta ya bayya nata.”
Yai masa sallama.
Isma’il na fita ya tafi police station nan ya kai karar school tare suka taho aka dauki principal dan ya amsa bayanai bayan ya gama aka kira masu gadi har malaman sanna suka ce wa Isma’il ya jira zuwa gobe. Ina shifa hankalin sa bai kwanta ba. Wani police station yaje ya kai batar ta da gidan radio da tv ga yawo da yake a titi har wajen goma yana cikin mota sai goma da hamsin da shida ya nufi gida. Yana isa bakin gate ya dallare fitila yana horn.
Wani buhu ya gani a bakin gate wanda in zai wuce sai ya taka shi wannan yasa ana bude gate din ya fito da niyyar ya matsar amman sai yaji nauyi yana fara budewa yaga mutum da sauri ya bude yaga Aisya kwance kamar gawa da sauri ya dauke ta ya juya sai asibiti. Yana zuwa aka wuce da ita emergency.
Alhaji Usman na komawa gida ya fadawa mai dakin sa halin da aka ciki tace
“Ikon Allah kuma Yasmeen bata fada min ba.”
“Ita da kika ce bata zauna a isilamiyya ba.”
“Haka ne.”
STORY CONTINUES BELOW
Yasmeen ce ta fito dan ta sha ko tea ne dan tinda ta dawo tana kwance ta samu iyayen ta a wannan halin. Jikin babar ta ta karasa ta kwanta tace
“Menene Ummi?”
“Yasmeen kawar kice ba a ganj ba.”
Da sauri ta mike a jikin uwar tace
“Wa fa?”
“Asiya.”
“Innalillahi wainna illahir rajiun garin yaya?”
“Yanzu aka kira Abbin ki yaje school ashe akan batan ta ne yau bata koma gida ba malamin su a isilamiyya ma yace bata zauna a aji ba sam.”
Kuka ta saka tana fadin
“Ashe sai da tafita Ummi sai fada nace kada ta fita.”
“Ina ta fita?”
“Daga makaranta!”
“Ina taje to?”
“Tace min zata birthday na hanata fa.”
“Kinga nutsu fadan me ya faru”
Inji mahaifin ta. Nan tai masa bayani take hankalin su ya tashi nan ya fara neman layin Isma’il amman ya barshi a gida wayar. Gidan yaje amman har time din bai dawo ba.
Gida ya koma ya koma yana mai cigaba da neman layin sa. Isma’il kuwa yana asibiti a bakin dakin da akewa Asiya aiki ya kasa tsaye ya kasa zaune sun dauki kusan awa uku sannan aka fito da ita jikin ta an saka mata ruwa sunyi wani da’ki da sauri ya bi bayan sa,  suna shiga ya karasa ya kama hannun ta yana kiran sunan ta. Doctor ne ya dafa shi yace
“Sai hakuri.”
Hawaye ne ya zubo daga idon Isma’il yana girgiza kai,  Doctor yace
“Ka daina kuka.”
“Dole nayi kuka dan Allah me zanyi in ban kuka ba.”
“Ka dauki kaddara, Allah ya saka mata domin kuwa ba karamin ciwo akaji mata ba.”
Doctor ya fada ya juya ya fita. Isma’il kuwa kanar karamin yaro kuka ya cigaba dayi ya jima a wajen har karfe sha biyun dare ya rasa yaya zai yi gana daya da kyar ya samu waya ya kira gida ya sanar da halin da yake ciki a take Humaira ta taho asibitin itama kuka ta saka da taji abinda ya faru.
Ita ya bari ya koma gida ya sai da yaran sukai bacci sannan yai alwala yazo ya hau kan sallaya sallah ya tayar yana sallah yana kuka haka ya idar ya zauna yana addu’a Allah ya tsayar masa iya haka.
Hakika ya girgiza kuma ya tsorata shin ya iyayen yaran da ya bata suka ji,  ya su suke ji hakika ba abun nan ba zai taba goguwa a zuciyar sa ba. Kwana yayi addu’a Allah ya yafe masa ya tsayar haka. Bangaren humaira ma haka.
Washe gari yana tashi ya kai yara makaranta ya nufi police station ya fadi a yadda yaga yarinyar tare suka je asibiti aka dauki report din komai sannan suka tafi dan cigaba da bincike. Lokacin Asiya ta farka aka kira doctor ya duba ta sannan ya fadi abinda za ai mata. Bayan sun mata Isma’il ya zauna a kujera yana kallon ta cikin tausayawa yace
“Daughter fada min wa yayi miki haka?”
Kasa tayi da kai hawaye na zubo mata,  yace
“Ki fada min nai miki alkawarin bi miki hakikin.”
Kai ta hau girgizawa. Humair ta mike tazo ta dafa ta dagowa tayi ta kalle ta tayi maxa da saukar da kan ta,  tace
“Kada ki ji tsoro fada mana.”
Wani kuka ne ya kwace mata daga haka kuma sai numfashin ta ya fara daukewa nan da nan suka rude da kyar suka kira doctor yazo ya tsaya akan ta da taimakon sa nunfashin ya dawo dai dai yai mata allurar bacci sannan ya kalli Isma’il yace
“Muje office.”
Bayan sa yabi doctor yace
“Na duba yarinyar nan tin jiya na gane an bata kwaya ta sha sannan ankara bata abun gusar da tunani bayan raping dinta da akayi. Na zata matsalar kenan but na gane abun yai touching nata wanda kila halin da ta shiga a yanzu har da dan tuno wani abu dan Allah for now ku kyale ta da tambaya akan abunda ya faru dan the more tana tunawa the more yadda zatana shiga wannan halin ku kyale ta kawai da kanta zata fada wani lokacin.”
“Shikenan doctor nagode.”
“Ba komai zamuga zuwa anjjma a duba ta sai a sallame ku.”
Ya mike suka gaisa ya fita dakin ya koma ya same ta tana baccin wahala tausayi ta bashi sosai bai taba danasani aikata abinda ya aika ta ba irin yau da bai aikatawa ya’yan wasu ba shima da ba a taba tasa ba. Da yamma aka sallame su suka tafi gida.
STORY CONTINUES BELOW
Bayan ya kai su gida ya wuce police station dan ana neman sa. Duk binciken su basu gane wanda ya dauke ta ba amman sun tambaye shi ko ta tashi zasu mata tambayoyi nan yai musu bayanin abinda likita yace dan haka yace a bar abun kawai Allah ya saka mata ya basu kudi sannan ya tafi gida.
Yana shiga gida mahaifin Yasmeen Alhaji Usman ya shigo da motar sa tsayawa yayi shima ya fito ya karaso suka gaisa sannan yace
“Mu shiga daga ciki.”
“A’ah tafiya zanyi tin jiya nake neman wayar ka ban samu ba.”
“Kasan jiyan bana cikin hankali na”
“Haka ne dalilin zuwan nawa kenan aka yarinyar angan ta kuwa?”
Ajiyar zuciya Isma’il ya sauke yace
“An ganta amman an bata mata rayuwa.”
“Innalillahi wainna illahir rajiun Allah yakiyaye gaba yanzu an san wanda yayi.”
“Daga police station nake na sa a sallami masu gadin suma basu da masaniya.”
“Allah sarki ita bata san yadda akai ba.”
“Bata fada mana ba dan likita yace mu kyale ta ta huta.”
“To shikenan amman ka tabbata ya fada maka domin kuwa Yasmeen tace fada min tace mata zata fita amman bata san ina taje ba.”
“Bangane ba.”
Nan yai masa bayani take hankalin Isma’il ya tashi Alhaji Usman yace
“Kabi da ita a hankali ta fada maka waye.”
“Insha Allahu nagode.”
Sukai sallama ya tafi cikin gida ya shiga da sauri dakin da take ya shiga ya ganta ta fito daga bandaki da kyar ta zauna akan hado Mom din ta,  ta dauki bowl din pepper soup ta mika mata kai ta dauke tace
“Na koshi Mom.”
“Da daure ki sha.”
Kai ta girgiza. Isma’il ya karaso ya tsaya ya kira sunan ta
“Asiya.”
Sai da gaban ta ya fadi ta dago ta kalle shi tai saurin yin kasa da kai. Yace
“Ki fada min ya akai kika bar school jiya?”
Humaira ta kalle shi tace
“Amman kasanme doctor….”
Bata karasa ba taga Asiya na fitar da numfashi da kyar da kyar. Sai kuma ta fara kamowa da sauri kan kace me ta suma.
Ruwa ta dauka a gefen ta ta shafa mata. Ta farfado sannan ta koma ta kwanta. Isma’il yace
“Tashi ina jiran ki.”
“Haba Alhaji ka manta abinda doctor yace ne?”
Karasawa bakin gadon yayi ya buga mata tsawa yace
“Tashi!”
Da sauri ta mike ya kalle ta yace
“Ki fadamin ina sauraronki”
Numfashin ta ne ya fara yankewa da sauri ya dago ta yace
“Wallahi xan karya ki in baki fada ba.”
“Me kake haka ne wai?”
Wani kallo ya aika mata tini tayi shiru. Yace
“Ba dake nake ba.”
“Nima ban sani ba.”
“Menene baki sani ba wallahi kikai min karya sai na kashe ki.”
Hawaye ta fara nunfashin ta na fita sama sama tace
“Dad……”
Sai ta suma. Humaira ya kalla yace ban ruwan nan ta mika masa ya amsa ya shafa mata ta farfado yace
“Uhmm ina jin ki!”
Uwar ta kalla ta kalle shi sai hawaye yace
“Ba zaki fada min ba.”
Kuka ta fashe dashi tace
“Wani ne wallahi Dad ban san zai kaini…..”
Bata karasa ba taji saukar mari kan ta dawo dai dai ya kara sakar mata wani wanda sai da taga wuta ya kara dauke ta da wani mari da yasa taji kunnen ta ya dauke shima yana maya na hudun kuwa ta sume dukan ta ya cigaba dayi Humaira na bashi hakuru amman ina sai da yayi mai yi sannan ya fice.
Ruwa ta saka mata amman bata farfado bada sauri ta dauke ta sukai asibiti da kyar ta farka duk jikin ta ciwo gafari fuskar ta tai jajir. A nan uwar ta tambaye ta komai bata boye mata ba kuka sika dingayi gaba dayan su.
Humaira tace
“Kin zubar da mutunci ki dan kuwa kikai aure ba wanda zai kalle ki da mutunci shi yaron a ina yake?”
“Nima ban sani ba “
“Amman kike kula sa.”
“Mom kiyi hakuru ki bawa Dad hakuri.”
STORY CONTINUES BELOW
Sai dare aka sallame su suka koma gida a falo suka same sa yana zaune suka karasa Hunaira ta durkusa da niyyar basa hakuri ya mike tai ciki  uwar ta kalla ta gurgiza mata kai. Bayan sa tabi zuwa dakin sa tana shiga ya nuna mata kofa yace
“Fita.”
Juyawa tayi ta fita ya bi bayan ta da kallo ya sa hannu ya goge idon sa.
Humaira ce ta shigo tace
“Yanzu abinda kake dai dai ne?”
Zama yayi yace
“Ya zanyi to?”
“Haba ai sai ka tsaya kaji me zata fada.”
“Hunaira kada ki manta fa nine sila yara nawa na bata saboda me zanji hauahi dan an bata tawa ni nawa na lalata kunyar kallon ta nake ni na jawo mata komai da wane ido zan kalle ta.”
“Ka dauki kaddara kuma Allah ya riga ya tsara daman amman ka cigaba da addu’a Allah yafe maka.”
Hawaye ya goge yace
“Wane yaro ne?”
“Tace itama bata sani ba.”
“Kamar ya?”
“Wallahi haka tace sun hadu ne kawai.”
Kai ya gyada yace
“Daman can bana son dogon karatu garesu niyya ta da sun gama secondary nai masu aure to tace masa ya turo kawai.”
Wani murmushi tayi tace
“Ka taba ganin inda akai haka? Ya lalata ta ya aure ta? To bari kaji sam wayar sa bata shiga.”
“Ai kuwa ta fitar da miji dan ta gama karatu kenan in kuma babu ni zan bata ko wanene tashi kije.”
Ya fada ya mike ya shiga bandaki. Mikewa tayi taje wajen Aisya tana kwance ta shiga tace
“Ina wayar nan?”
Daukowa tayi tace
“Inda me son ki da aure kice su turo dan mahaifin ki yace aure zai miki.”
Kuka tasaka tace
“Momy ki bashi hakuri please”
“Mahaifinki yayi fushi kiyi abinda ya fada kawai.”
Ta juyata fita.
Bayan kwana biyu sam Hunaira ko fita bata yi duk samarin ta tace su turo daga ranar basa kara picking call din ta a haka ya basu lokaci har ya cika ba labari ya kara bata lokaci shima haka sai da yai haka sau uku ana hudun da ya kira ta katin daurib aure kawai ya bata ba karamin girgiza tayi  ba tai kukan har ta gajiya a haka akai auren da wani mai jire wa Abban ta shago.
Ranar da aka daura auren Asiya a ranar aka sace kanwar ta yar shekara goma wacce ita sai gawar ta aka gani a gefen hanya an mata fyade ta mutu. Abin ba karamin dukan Isma’il yayi ba dan sai da jinin sa ya hau zuciyar sa ta tabo. Ya karasa tsaro akan sauran yaran nasa su uku.
*
**
***
****
*****
*******
Ummu na zaune a gidan ta lafiya da Muhammad ya’yan ta uku maza biyu mace daya duk kyawawa bata da matsalar komai domin ya dauke mata komai ya bata jari sannan duk wata sai ya bata kudi masu yawa ta zama business woman zatai order tana gida akawo ta saka a store din ta sannan ta bada wasu bashi Allah yasa mata albarka sosai dan sai gata da katon shago a kasuwa ga gidan haya da motar haya duk ana mata ta zama babbar Hajiya bata da damuwa saboda tana samun kulawa daga wajen mijin ra ci sha sutura ga kulawa kullum Muhammad na kara son ta bama yaga kyawawa yaran sa sai ya kara son ta da kaunar ta.
Sam Ummu bata da rowa dan haka yadda takewa Umman ta haka takewa Mama da su Rukayya da Sailuba da sauran yan uwan ta yanzu Mama tayi sanyi domin komai ya lalace mata ya’yan da take ganin sunr ya’ya sun zama ba komai ba wanda ta raina Allah ya daukaka dan haka sai ta kwatar da kai kawai take morar arziki.
Abba da ya gaji da zaman Sailuba ya bada ita ga wani liman matan sa uku itace ta hudu ba dai rashin ci a gidan amman duk wani jin dadi na rayuwa babu sai Ummu ke taimaka mata ta bata jari da wasu abubuwa.
Yayan Umma sun daukaka sunyi arziki kuma basa gajiyawa wajen yi yan uwan su har yan uwan Mama. Kullum Baba cikin sa musu albarka yake.
*
Ummu ce zaune kan Muhammad akan fa tana zura yastun ta cikin gashi  kan sa. Shi kuma sai lumshe ido yake yi. Tace
“Honey yaushe zamu tafi ne?”
“So nake ai hutu yadda su Ayda zasu tafi can wajen su Umma muje mu huta muma ki dawowa da Arfat kani ko?”
Ido ta zaro tace
“Haba dai nawa Ayda take da zan mata kani.”
“Shekara uku fa.”
“To kaga so nake wannan na huta.”
Mikewa zauen yayi ya zura hannun sa cikin rigar ta yace
“Zakiga hutawa kila ma akwai Baby na anan kuma ko babu zan tabbatar da na same shi soon.”
“Ba zaka bari na huta ba.”
“Wane hutu kike nema Baby me kike so fadamin?”
Da yatsa ta nuna shi tace
“Ni kai nake so.”
“Am all your My. Do all you want.”
Ya mika hannu ya kashe musu haske suka fada kan gadon suna dariya.
Alhamdulillah
Ina godiya ga Allah da ya bani ikon gama wannan chapter ina rokan Allah ya bani ikon fara next chapter nayi lafiya na gama lafiya kamar wannan. Ina rokan Allah ya yafen kurakuren da na aikata wanda nayi dai dai Allah ya bamu ladan.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *