WANNAN RAYUWAR CHAPTER 3
Karfe biyun dare taji ana shafata abinda yasa ta bude ido da sauri kenan. Wanda ya kawo ta gidan ta gani mikewa tayi tace
“Mu tafi ko?”
Idon sa dake a kankance tsabar jaraba ya bude yace
“Ina?”
“Gida!”
Ta fada a shagwabe. Fuskar ta ya shafa yace yanzu karfe biyu har da rabi ba ki bari sai gobe dazu nazo ina ta tashin ki baki tashi ba.”
Kai ta gyada tana matsa karshen gadon biyo ta yayi tace
“Dan Allah kayi hakuri wallahi wajen da zafi.”+
Tausayin ta yaji amman kuma a bukace yake da ita. Yace
“To naji amman ki Sani ba zan miki komai ba amma duk abinda nasaki kiyi min zaki min kin yadda.”
Nan ta gyada kai Dan tasan azabar da take ji a wajen har yanzu. Dole duk abinda yace tayi take masa duk da ba a son ranta take ba shi kam sai ihu yake a haka har ya samu yayi releasing. Amman fa kirjin ta kamar ya cire Dan ja bakin ta kuwa saboda kiss har zafi yake mata.
A haka bacci ya kwashe sa yana kanta itama Bata San lokacin da baccin ya dauke ta ba sai asuba sannan ta farka, ta shiga tai wanka ta Kara gasa jikin ta tafito ta tada shi tayi sallah. Tana zaune ya tashi ya shiga yai wanka ya fito daure da towel. Kai ta dauke. Ya fita tana zaune hade karfe bakwai ta mike ta fita a falo ta same shi. Kallon ta ya tsaya yi tace
“Ka kaini gida.”
“Tin yanzu?”
Kai ta gyada masa.
“Zo nan!”
Ya fada yana nuna mata gefen sa karasawa tayi ta zauna. Ya ce
“Bari ki karya sai in kai ki gida kinji.”
Kai ta gyada masa yana zaune ya mike ya shiga daki aransa Sam baya son ta tafi amman zai mata abinda baza taba rabuwa dashi ba. Wani Katon akwati ya janyo ya fito falon da shi. A gaban ta ya ajiye ya bude yana fadin
“Sauko kiga kayan sun miki ko a canja su.”
A ranta tace wai kai baka San na tsane ka bane. Ko da yake ba laifin ka bane laifin Mama ne da tasa a kawoni nan. Yanzu Mama da kanta take son na koma karuwa. Sai hawaye ta hau zuba a idon ta.
Yana gani yace
“Haba Sugar menene ko bakya so fada min abinda kike so, gida kike so ko mota ko hajji zan kai ki fada min.”
Shiru tayi ya mike ya shiga daki ya dauko bandir din kudi yan 1k guda hudu yazo ya ajiye su hannun sa dayan rike da kwallin wata sabuwar wata da a lokacin ta fito kasuwa ya ganta ya siyo mata. Ajiye mata yayi yace
“Nasa ayo min order motoci da sunzo daya taki ce. sannan akwai gidaje na da ake karasawa a rijiyar zaki in kin dawo zamuje ki zabi Wanda kike so.”
Duk yana mata haka ne Dan gobe ta dawo. Yace
“Ga waya nan da number in kina bukatar wani Abu. Yanzu daga yau sai yaushe.”
Shiru tayi ya ce
“Gobe inzo in dauke ki.”
Dan ya kyale ta tace
“Eh.”
Dai dai lokacin da akai knocking Kennan ya mike ya amso abun ya dawo ya bude musu chips ne da farfesun kayan ciki sai fulas din tea ya hada mata ya tashi ya bar ta a gun Dan ta sake taci. Ai kam ta danci Dan tana Jin yunwa bai fito ba sai sha biyu saura kuma taki ta koma daki tana zaune Dan tace bazata koma daki ya fita ta Kara kwana a gidan ba.
Kayan ya dauka yace
“Tashi muje.”
Ta mike tabi bayan sa. Shi ya bude mata mota ta shiga ya zaga ya shiga suna hawa titi yace
“ina zamu?”
Fada masa tayi da aka zo unguwar ta dinga masa kwatance har sai da yazo kofar gidan sannan ta fito. Shima fitowa yayi ya mika mata da kayan yana kallon ta kasa kasa yace
“Sai gobe?”
Kai ta gyada ta juya.
“Uhmmm please Fauziyya take care kinji.”
Haushi ya zo kirjin ta amman ya zatayi ya gama cutar ta Dan haka kai kawai ta gyada ta shige gidan. Dakin su ta shige ta fada gado ta sha kukan ta sannan bacci ya dauke ta.
Sai yamma su Hafsa da Farisa suka dawo Hafsa da kaya Niki Niki sai uban kudi da suka samo suka shige daki. Fauziyya suka samu tana bacci suka kalle ta suka sheke da dariya. Nan suka zauna suna maida maganar jiya da abinda ya faru. Abinda ya tada Fauziyya kenan.
Kallon su tayi sukace
“Sannu da zuwa Anty Fauziyya.”
Batace kala ba. Farisa ce tace
“Me kika samo mana.”
Ta janyo akwatin tana budewa tare da zaro ido tace
“Gaskiya ne Wallahi Anty Fauziyya ai daman ke daban ce irin wannan kyau da diri ai kila har da kujerar hajji aka hada miki.”
Tsaki tayi ta tashi zata fita kallon tafiyar ta Farisa tayi da yake Farisa ita idon ta a bude yake tin kan ta fara bin maza yasa ta ce
“Kai sai na gyara ki Anty Fauziyya kalli tafiyar ki. Hafsa jeki dauko min ruwan zafi.”
Dawowa tayi ta kwanta Farisa da Hafsa suka hada mata ruwan shiga hade da maguguna suka sa taje ta gyara jikin ta sai taji dadin jikin ta. Wani magani Farisa ta Bata guda uku daya na wankin mahaifa daya na Karin ni’ima da Wanda zai tsuke ta Bata San na menene ba tasha nan suka Samar musu abinda zasuyi.
Fauziyya ce ta dauki kudin wajen ta dubu dari ta basu tace
“Kuje ku siyo kayan abinci duk abinda Babu a siyo shi.”
“Sai Hajiya Anty Fauziyya.”
Suka fita komai sai da suka siyo bugun shinkafa guda hudu sannan taliya Katon biyar mai, macaroni, indomie, magi, gishiri har gas suka siyo a gidan. Sannan suka dawo nan da nan aka daura abinci a gidan yaran sai murna suka.
Sakina kuwa tana can Habee ta dauke ta zata kai ta gidan wata uwar dakin ta. Wacce wani gida ne, Katon gaske da sukaje Hajiyar Babba ce Dan ance Kawar matar gwamna ce ma haka suka zauna ta sallama Habee ta rike Sakina tace zata kai ta gida da kanta.
Wannan yasa duk abinda akai Bata gida. A jiya da Yaya Babba ta dawo taga Babu Hafsa tace tana ina sai akace Bata nan sunje unguwa da Farisa gidan yan uwan Maman ta. Wannan yasa tayi shiru.
Dukkan su wayoyin su suka kashe Dan Fauziyya daman Bata bude wayar ta ba. Suna zaune wajen isha’i sai ga Yaya Babba nan ta shigo tana kiciniyar daura abinda za’a amma sai ta tarar da abincin ta ma. Nan ta zauna tana mamakin inda aka samo abincin. A gajiye ta dawo da yara Dan haka tara nayi tai bacci inda sai a lokacin Jummai ta dawo tana shiga dakin ta ta hau washe baki. Mikewa Fauziyya tayi ta shige daki Dan bata son kallon fuskar Mahaifiyar tatama Dan komai da ya faru itace sila.
Kallo Mama ta bita dashi tana girgiza kai. Farisa ta ce
“Hajiya Mama Allah yayi albarka kinga arziki kuwa. Arziki na bin mu Ashe muna gudun sa.”
Nan suka dinga Bata labari tana ta dariya da murna nan Farisa ta Bata dubu dari sannan tace ga abinda Yaya Fauziyya tayi nan sai ga Mama na fada wai dan me zata karar da kudin ta har dubu dari ita take da hakkin ciyar da yaran gidan ko me.
Haka ta tashi ta shiga dakin da Fauziyya ta shiga tayi fadan ta tagama sannan ta fito Fauziyya ko kallon ta batai ba. Suna zaune akayi kiran Farisa ta tashi ta tafi Bata Dade da tafiya ba sai aka Kira Hafsa itama ta tafi. Mama sai murna take tana jiran taji Fauziyya ta fito ta tafi taji shiru wannan yasa ta leka daki sai ta tadda ta tana bacci ma.
Tsaki tayi tace
“Shegiya mai bakin halin tsiya.”
Daga haka ta wuce daki ta kwanta ita man.
Hafsat da Farisa kam sun kama kasuwanci sosai suke bin maza inda acikin sati daya har sun kware da harkar kamar ba farin shiga ba.
Kullum Kamal sai ya Kira Fauziyya wayar a kashe Dan haka yau ana magariba ya Iso unguwar sallama yasa akayo masa da Fauziyya lokacin Farisa zata fita tace
“Muje muga waye?”
Tana zuwa taga Kamal ‘Babban Alhaji. Nan suka gaisa yace
“Ina ta kiran Fauziyya wayar ta a kashe Lafiya kuwa?”
“Lafiya lou! Kasan Yaya Fauziyya sai a hankali halin ta daban ne. Amman kar ka damu zan hada mata abun da sai ta neme ka.”
“Nagode kanwata.”
Ya debo kudin da baisan adadin su ba ya Bata. Ta amsa ta tafi shima haka.
Washe gari da yamma ta shigo gidan da lemuka a daya ta saka maganin saka Sha’awa tana shiga daki ta mikawa Yaya Fauziyya da hadin nama. Amsa tayi har da godiya sannan ta fita. Ita da kannen ta suka raba sauran. Tinda Fauziyya ta gama ji taji jikin ta yai wani irin sanyi take ta fara Jin kirjin ta na bugawa daga haka sai taji wata matsanaciyar Sha’awa Dan har gaban ta harbawa yake yi. Idon ta lokacin daya ya canja ta rasa inda zata saka kanta.
Tin yamma take a wannan halin har akai magariba sai da tai wanka tayi sallah tana zaune ta dungule kafafun ta Dan yadda take ji sai ta Saki kuka.
Farisa ce ta shigo tana fadin
“Yaya Fauziyya lafiya?”
“Ina fa Lafiya Farisa abinda ban taba ji ba shi naji yau. Wai namiji nake bukata ya zanyi Farisa.”
“Ina Kamal dinki?”
“Wane kuma Kamal dina?”
Ta tambaya.
“Alhaji da aka hada Ku.”
Tsaki tayi tace
“mai zan masa to?”
“Ai shawarar daya shine ki Kira shi ya taimaka miki ki fitar da abinda kike ji.”
Wani kallo ta aikawa da Farisa tace
“Ai na tuba wancan ma tsautsayine bana fatan karawa Allah ya yafe mana wancan ma.”
“Oh haba? Shikenan ki zauna ki mutu.”
Ta mike ta fita. Wata hautsinawa da marar tatayi Bata San lokacin da ta kwadawa Farisa Kira ba tana zuwa ta hau cewa
“Farisa taimaka min zan mutu?”
Farisa tana danne dariya tace
“Ni ban da abinda zan iya taimakon ki dashi shawarar ce na baki kince ba haka ba.”
“Dauki wayata ki Kira min shi.”
Ta fada tana share hawayen idon ta. Dariya Fauziyya tayi ta dauko wayar ta kunna text din sa ne suka hau shigowar Dan ko ba a duba ba tasan shine. Number da tagani tasan tashi ce ta dauka ta hau kiran sa. Tana fara ringing aka kashe daga haka ya kira. Farisa tace
“Kazo Yaya Fauziyya na Neman.”
“OK gani nan.”
Ba a dauki lokacin ba sai Gashi nan. Nan Farisa ta kamata takai ta cikin motar ya tada motar sai gidan sa.
Kasa tafiya tayi Dan marar ta ta daure shi ya dauke ta suka shiga. Yana daukar ta taji tsigar jikin ta ta tashi tin kan su shiga falo ta fara kissing nasa da kyar suka karasa bedroom nan ta haukace masa. A haka har ya samu ya kusanceta taji zafi amman a halin da take ciki Bata jishi sosai ba.
Shi kam Kamal sai mamaki yake sai da komai ya lafa Farisa ta Kira tana ce masa
“Ina jiran tukwici na.”
Yai dariya yace
“Kece kika taimaka min kenan. Ki cigaba zan na baki rabon ki ngd”
Sukai sallama. Sai bayan tai wanka nadama ta baibaye ta ta hau yin kuka nan yazo yana lallashin ta. Dole ta kwana Dan tayi dare.
A bangaren Sakina kuwa yadda wannan hajiyar nan ta tafiyar da ita ba karamin dadi yai mata ba Dan sai taji ta sakayauyau da ita, bayan cima da aka cika ta da ita da zata tafi hajiyar ta hada mata kaya masu yawa sannan ta daura mata da kudi mai shegen yawa Wanda sai da sakina taji tsoron amsa. Da murnarta ta koma gida lokacin har Baba tai bacci Dan ta kwaso gajiya. Inda ita kuma ta kwanta kan ta tashi Baba ta Kara dibar kananun ya’yan ta sun tafi bara.
STORY CONTINUES BELOW

Haka rayuwar gidan ta kasancewa Wanda Auwal garin sai da rake ga yan shaye shaye suka Fara koya masa shaye shaye Wanda duk a gidan basu lura ba saboda in Alhaji Kasim ya fita tin safe Bai dawowa sai dare Bai damu da sanin a wane hali ya’yan sa suke ba. Itama Baba bata dawowa sai dare Dan yanzu a gidan ba rashin abinci.
Haule ce dai take ta gwagwagwa da cikin da yanzu watan sa takwas kenan. Sai dai duk ta kumbura da taiwa Alhaji magana sai yace taje chemist ya hada ta da dari biyu. Inda da taje ya hada mata maganin dubu uku ganin bata da kudi ya hada mata maganin dari biyunta ta komo gida da ciwo na cin ta.
Samira kuwa sai da ta matsawa Farisa ta hada ta da wani Alhaji inda itama ta Fara bin mazan take samun na kashewa da nacin dadi.
Farisa da Hafsa Idon su ya fetsare kamar Wanda suka jima a cikin halin haka suka koma sam basa kunyar kowa dan duk wanda aka hada su yanzu ma ba sosai suke tare ba sai sun rokesu sannan suke zuwa dan sun samu manyan alhazawa wanda suke samun kudi dan yanzu sam basu da matsalar kudi a gida ma sai dai su taimaka.
Fauziyya ce take kyamar abin amman Farisa tinda ta gane haka ta sa take bata maganin sha’awa a boye wanda ko taje tayi zinar sam bata cikin nutsuwa damuwa tai mata waya amman da abin ya zamar mata jiki sai ta sake itama ba dan tana so ba.
Har wata kungiya Su Farisa suka kai ta wacce ta cikakkun yan bariki ne, inda a cikin su sai wani competition ake akan wacce aka fi rububi, wato wacce kadangarun bariki suke nema.
Sai dai Fauziyya Allah ya daura mata ibada da taimako duk inda ta ga mai neman taimako zata taimaka masa a haka har ta saba da wata almajira a kofar layin da take zuwa gidan Alhaji Kamal ko Sameer sabon wanda suke a tare kenan dan har yanzu Kamal sam bai kyale ta ba dan shi kadai yasan sirrin dake tare da ita wanda yace duk wanda ya dandani zumar Fauziyya bazai taba kyale ta ba wanda shima abinda yasa har yanzu yake bibiyyar ta wanda ita kuma a duniya shi tafi tsana dan har dashi a fara lalalata mata rayuwar ta.
Kamar Ko da yaushe bayan sun gama abunda zasuyi da Kamal ya ce zai fita tace ya kai ta gidan Magajiar su. A kofar gidan yai parking yana aika mata da wani dan iskan kallo, ido ta lumshe tace
“Yaya ne kai ka fiya jaraba sam baka gajiya da zan zauna sai ka yini a kaina.”
Dariya yayi yace
“Baki san yadda kike bane, shin a cikin wadan da kuke tare a da ba wanda ya taba ce miki abinda na fada.”
Ido ta lumshe dan gaskiya ne sai dai batai mu’amala da mutum ba wanda indai tai ma’amala da mutun shikenan zai zame mata cingam dan yadda yake jin ta. wannan yasa a gidan su na karuwai da ita ake adawa dan kowa ita yake nema, sai dai basu ji labarin ta ba manyan alhazawa ke neman ta ido rufe wanda ita kuma Fauziyya sai ta ga dama dan ba da kowa take taraiyya ba. A zahiri su Farisa sun fita wayewa amman a badili tafi su komai.
“Kaga ni kam bari naje.”
“Please Fauziyya zaki zo anjima ko nazo na dauke ki ne?”
Murmushi tayi tace
“Zan nemeka.”
“Please sweerhrt kar naji shiru wallahi har na fara jin feeling naki again.”
Baki ta cije tace
“Ai na fada maka indai takai ne kwana zamuyi a daki.”
Murmushi yayi yace
“Me kike so?”
Baki ta tabe tace
“Wannan motar nake so da wannan gidan na GRA da mukaje rannan.”
Yadda take magana tana lumahe ido ya kara narkar da shi. Baki ya lashe yace
“Da dare mu hadu ki amshi takardun gidan shikenan.”
Fuskar sa ta shafo har zuwa kirjin sa zuwa gaban sa ta dago abar sa tace
“Ta shirya anjima sai tace ta gaji dani.”
Hannun ta ya rike a gun yana lumshe idon yace
“Bazata taba gajiyawa da dumi da zakin ki.”
Hannunta za ta kwace ya janyo ta ya hade bakin su waje daya sun jima suna romancing junan su sannan ta janye jikin ta tana me cewa
“Sai daren!”
Ta bude kofa ta bar shi a cikin wani mayuwacin hali.
Sai ta bishi iska tana zuwa gida magajiyar su. Tana shiga aka fara kwada ta dan a gaskiya in kaga Fauziyya xaka iya zaton ba yar kasar nan bace dan kyan ta da dirin ta. Nan yan bayan ta suka hau kawo mata gaisu nan ta amsa. Nan yan wajen suka fara jin haushin ta. Magajiyar su wacce take ji da Fauziyya a yanzu ta kamo hannun ta tace
“Manyan hajiya ya kike ne? Ya jama’a?”
“Anty Magajiya ina lafiya ya kike ya yan koranki.”
Kallon yan dakin tayi tace
“Gasu nan sai a hankali kudi nake bukata.”
“Baki da matsala zan turo miki.”
Ihu dakin aka dauka. a cikin yaran dakin wata tace
“Please muma a bamu ko na kati ne.”
Magajiya ta kalla tace
“Zan turo miki kudi sai a raba musu.”
Ihu suka dauka, wasu yan mata dake dakin suka mike suna mata kallon banza, sauran yaran yan bayan ta ne suka mike zasu fara dambe. Sam Fauziyya bata son hayaniya dan haka ta mike tace
“Akan me zakuyi fada, a kai na? No please ku daina indai nice nan gani nan bari.”
Ta koma ta zauna. Komawa sukai suna fadin
“Sai Antyn mu.”
Murmushi tayi ta mike tace
“Bari na tafi sai kunji sako na.”
Nan ta mike har da…….