YAR SADAKA CHAPTER A
BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHEEEM
darene mai kumshe da iska mai matukar sanyi kasancewar yanayine na hunturu iska saikadawa yake kowanne yakame cikin dakinsa ya lullube dare yatsala sosai inda kowama yadade dayin barcin bakajin komai sai kukan karnuka inka debe Haidar dayake kwance samar yar katifarsa banda tsaki babu abunda yakeyi
duk bayan second daya saikaji yaja tsaki yamuskuta gefensa inda take barci hankalinta kwance batamasan yanayibah sai sharar barci take yasakeyin tsaki nikam anhadani da jarabah nagudu bantsirabah nagudo gida dan inrage zafi gashi nan kuma ankuma lakabamun wata
yasake jan tsaki kuma ma wai wannan yarinyar sa ar fati za ace itah ce matata niwama zantunkarah da wannan maganar nasan muddin dad yaji wannan zance kona lahirah saiyafini jin dadi
yasake yin tsaki nikam nashiga tsaka maiwuya gashi yanzu jibi zanje gida wlh danasan hakan zata faru babu abunda zaikawoni wannan kauyen dahar za a hadani da kaya danni wannan kayane aka jijjibamun kuma daukarta zaimun wuya “”
yalumshe idanunsa”” yasake budewa ganin haryanzu babu alamar barci a idonsa kodai intafi inbarta ne??? amman kuma idan nayi haka bankyautawa hardo ba””amman kuma aishima bai kyautaman bah haka akeyi babu shawara kawai ya aurah man yarsa saikace nacemasa inaso mtsw
nidai wlh yacuceni bansan yanda zanyibah taya zan fuskantarda family dinmu banida hannu cikin wannan auren sadaka akabani itah wannan sadakar kam tanada wuyar karbah”””yasake juyawa yakalleta inda tahangame baki sai kwasar barci take sai abun ma yabashi dariya wai matar sa ni Haidar ko a mafarki akace zan auri wannan aisaina yi musu”” dawannan tunanin Haidar yakwana baifargabah saiyaji ana kiran asalatu mikewa yayi yadau buta yafita
Report this ad
saida yayi alwala sannan yadawo dakin yatasheta zumbur tamike zata zurah dagudu saida yariketa ke lfy ninefah natasheki kiyi sallah tana mutsut tsuka ido taturo baki bana sallah ai…ido yazaro waje ganin yarinyarda batayi shekarah sha ukubah waibata sallah tokan wane dalili?????
Aisha………..gentle
08069067379
[2:35PM, 11/12/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭 YAR SADAKA!!!💭
02
yasake dubanta karo nafarko daya kalli fuskanta yakawarda fuskarsa gefe bangane baki sallah ba meyake damunki dayahanaki sallah””cikin jin kunya tace aini bangirmabah ido yasake zarowa jin maganarta
bakaga ladiyo bah wata jijjibah da itah tana iyah kadakaifa amman itah ma bata fara sallabah saida akayimata aure ta haihu sannan “” kaga kuma ni karamace koh????? tayi maganar tana kallonsa takaici kam baibar Haidar yakoma kantabah yanufi hanyar waje
baki ta hangame tana buga hamma takoma saman dan gadon karanta takwanta taci gaba da barcinta” tafiya yake yana tunanin maganarta wai bata isah sallabah?? aikam akwai babbar matsala agabansa wannan yarinyar tace bata isah sallaba
idan yakaita gidansu yakenan wai ashe haryanzu akwai kauyenda akeyin haka yarinya harta haurah shekara goma tace bata isah sallah bah dawannan tunanin yakarasa masallaci koda yaje liman kawai yatarar sai wasu daidaikun mutane
yayi tsaki cikin zuciyarshi sukam wasu mutanen sai du a i tunyaushe akayi kirah amman masallaci baifi mutun biyarbah sunacen sanyi yahanasu fitowa shaidan yana buga masu gangarsa”” saida yayi tahiyatul masjid sannan yazauna yana lazimi tsawon mintuna goma mutun biyu ne suka shigo ciki harda hardo”baban mairo
Report this ad
liman yatashi yatada sallah kwata kwata sahu dayane akacika koshi baicikabah saida akakusah gama sallah””bayan liman yasallame kamar kullum Haidar ya amshi lasifika yafarayi masu wa azi”” akan muhimmancin sallah cikin jam”i
yaku yan uwana musulmai kusani sallah cikin jam”i yanada dumbin lada Allah subuhanahu wata ala yayi hani daga barin sallah cikin jam”i Allah yanacewa acikin suratul bakarah”” bisimillahir rahamanir raheeem fa akimun salata wa atu zakata warka u ma arraki in”” fassara kutsaida sallah kubata zakka kuyi ruku”i tare damasuyin ruku”i
kala rasulullahi S A W
allamana sunanil hudah wa ina minsunnanil hudah assalatu fil masajidi tazi yuhzani fihi wamaminkun min ahadin ilah walahu masjidi fibuyutihi alau sallaitun fi buyutikum atarartum masajidakum taraktu sunatan nabiyukum S A W walau taraktumsunata nabiyukum lakafartun
fassara…
abunda akenufi da sunanil hudah sanudai itah sunnanir huda sallah cikin masallacinku da ace daidaga cikinku ace yanada masallaci acikin gidansa amman baya sallah ciki saiyayi cikin gidansa yabar masallacinku hakika yabar sunnar manzon Allah. S A W wanda yabar sunnar manzonku hakika yakafurta Allah yakiyashemu
Aisha…………………gentle
[3:19PM, 11/12/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭 YAR SADAKA!!!💭
03
Acikin wata ruwaya manzon Allah yanacewa inna ashkalil salatil munafikun sallatul isha i” wasallatul fajri walau ya alamuna mafihima la atuhuma walau habwa”fasara manzon. S A W yanacewa sanudah karancin sallah ga munafuki sallar isha i da sallar asubah da ace zakusan abunda yake tsakaninsu wlh dazaku sallacesu koda dajan gindine”””
aduk lokacinda zamu kwanta barci musaka abu azuciyarmu idan harkasa abu aranka insha Allah da lokacin abun nan yayi zaka sami kanka kana maitashi shaidan yana sagal tardamu lokacinda ake sallar isha”i zakasamu wani alokacin ma zaije masalisah wajen firah
Report this ad
bazai kwantabah saidare sai alokacin zaiyi sallah wanima bazaiyibah shikenan sannan sallah asubah lokacinda zaiji ana hayya alassat alokacin zaisake juya kwanciya musamman yanzu da yake lokacin hunturune ruwama wuyar tabawa sukewa wani
kusani abunda za afara tambayar dan adam ranar alkiyama sallace idan tayi kyau hakika kayi nasara idan tabaci hakika katabe kuma kayi hassara yan uwana musulmi muji tsoron Allah mudaina wasa da sallah Allah yabamu ikon aiki da abunda muka saurara anan zan dakata Assalamu alaikum yanzu daidaikum mutane suke shigowa suna tada sallah kasancewar hargari yafara dan haske
kuma yau sunajin kunya jin anyi wa azi akan sallah kowanne kansa done yake dawanda yaji dadin wannan wa azin dama wanda baijibah wadanda suka sabah zuwa yana karasu karatu suka matsa wadansuma tambayoyine abakinsu
malam hardo yayi murmushi yana kallon Haidar har abadah yasan bazaitaba dana sanin aurah masa yarsa mairo dayayibah yasan bazai tabayin nadamar hakabah anan gaba duk da baisan asalin Haidar ba baisan ina yafitobah
haka zalika baisan iyayensaba amman yadauki yarsa yabashi saboda kyawawan halayensa yasan yarsa bazata taba kuka anan gababa yayi mata kyakkyawan zabi sama da yayyuntama
yasake nisah wa akaro nabiyu Allah daiyabiyaka Haidar dawannan tunatarwar taka yana nan zaune har haidar yagama biya masu sannan yataso zuwa wajen surukinsa yaduka harkasa cikin girmamawa yagaisheshi ya amsa da fara arsa yana tambayarsa ya kwanan amarya”” yayi murmushi kalau baba
yanisah Haidar tafiyarka tana nan kuwa jibi??? yanisah insha Allah hu baba””to amman dai da matarka zakatafi koh ko anan zaka barta?????gabansane yabada rasss yadan sosa kai kamar yace bada itah zanibah amman bazai iyah kallon idon hardo yacemasa hakaba yanisah abba zankara kwana biyu dai inga yanda za ai
inda halin muje taren saimuje tare da itah saiwani yabini yaga gidah”” ah ah wlh Haidar basai wani yabikabah kaida matarka wlh nayarda dakai dari bisah dari nasan bazaka taba cutarda mairo bah kuma naji dadin bayaninka wan nan yanuna kobayan idona bazaka cutarda mairo bah
Report this ad
Allah yayi maka albarka ameeen baba nagode Allah yabar girma yamike nabarka lafiya yafito yasaka takalminsa zuwa gida dasallamarsa yashiga still tana nan inda yabarta sai sharar barcinta take ahankali yataka inda take yaduka
sannan yadan bubbugata”firgigit tabuda ido wayyo Allah inna na!!!!kirjinta sai halbawa yake ganinsa duke kusa da itah tashi tayi tamatsa baya yabita da kallo kamar taga dodo yanda take zare ido”’yace lfy????tayamutsa fuska kamar taga kashi meyasa katabani kasan dazuma saida karikeman hannu
wlh saina fadawa baba kai dan iskane ido yaturo wajen jin. abunda tafada taci gaba kakirah sunana aizan tashi amman saika tabani idan nasamu ciki mezancewa innah na saita fashe da kuka tsuru yayi yana sauraren ta shikam yabanu Allah yahadashi da jarabah YAR SADAKA!!!!!!
tabdi indai irin wannan sadakar ce wlh akai kasuwa shibaisan wani abu rikicibah wai itah wannan yarinyar batasan komaibah auren kawai akamata
Aisha………………..gentle
[3:50PM, 11/12/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
04
yasake kallonta inda take kuka yayi karfin halin magana danace kiyi sallah ashe bakiyibah shine kika koma barcin kiko??? baki taturo waikai bakon nan wlh kacika takurah Allah ni saidai inkoma gidan mu idan takurani zakayi
kadameni sainayi sallah bayan nafada maka ban girmabah”” yanda tayi maganar sai abun ma yabashi dariya mikewa yayi zairiko hannunta alamar tazauna meyatuna saikuma yajaye hannun sa itah kam harta kara matsawa
yakalleta zauna nan muyi magana to yakoma saman katifarsa yazauna ganin batada alamar zama sai alokacin tazauna”” yakalleta intambayeki mana jiya daza a kawoki nan me baba yace maki???
tamurza idonta sannan tadaga kanta sama kamar maitunanin wani abu yauwa natuna cewa yayi waikai mijinane ko???? kuma wai inyimaka biyayya haka yace ko???waikuma shima take tambaya yayi murmushi agaskiya wannan yarinya akwai wauta kamar yarfari
ashe magabar ba azuci yayita tafito waje saiyaji tace wlh kamar kasani niyar farice tayake hakorah har dimpul dinta suka lotsa””amman nibanda wauta fa kawai anacewa inada wautane””u um gani bagwanin surutubah
wannan kam kamar taci kan aku yace naji sannna kuma mai abban yacemaki”??? hakanan kawai yace saitayi shiru cen tace yauwa yace inkasakani abu inyi kuma ko???? yakuma kallonta to inhakane tashi kije kiyi sallah idan kuma ba hakabah zansanarda baba
nasakaki abu bakiyibah” ah ah kada kafada mashi wlh tsoron shi dukana zaiyi “”to idan bakiso infada mashi tashi maza kiyi sallah mikewa tayi tafitah tadauki butah tayo fitsari saida akafara kuskure baki sannan akawanke fuska akawanke hannuwah
sai akawanke kafafu akazubah wa kai ruwa sannan tayi dakin tasaka hijabi tafara sallah yana kwance rigingine ido nuwansa suna kallon rufin dakin baimasan tagama sallah ba saidai yajuyo baigantaba.
yanashirin mekewa saiga halliru yayan mairo yakawo masa furah ya ajemasa suka gaisa sannan yafitah yadade yana kallon furan sannan yasa hannu yadauko yabudah sabuwar furace taji nono ga sukar nan baidamu dasaka sikaribah yadauki furan sa yasha haryakoshi ya aje ragowar””
tashi yayi yafito waje acen kusan shiga gida yahangota tana wasa da wata sunata gudu yagirgiza kanshi sannan yafitah hanyar wajen daji yayi”””wajen wata katuwar bushiya wajen yakasance kamar majalisah
akullum zaka wuce wajen zakasamu mutane cinjim kamar wajen wa azi dakaga wajen kaga matattalar yangulma dazunde wajen maya rabo da mutane hakan yasa yakoma kamar wata yarkasuwa ana saida abubuwah da dama akwai mairake dawani maishago
wasu yan matan kuma anan suke saida gyada ayah alale danwake ragadada dadai sauran kayan kwalam idan darema yayi anan ale wasan dandali””‘matasa masu zaman kashe wando duk nan ne matattararsu””
Aisha………………….gentle
[4:17PM, 11/12/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
05
kamar kullum ma suna zaune suna firah lado yayi tsaki yakalli habu waikasan wanene mijin mairo???ya murza gyada yajefah bakinsa yana taunawa ah ah wlh bansanibah itah da akaiwa aure jiyah ina zansan mijinta “”lado yasakeyin tsaki wajen daurin auren bakaji ance haidar ba duk
karkarar nan waye mai irin sunansa”” yakalleshi lado wane haidar in badai wannan dan birninba????yatabe baki saikayi shidai din nake nufi kadubi dan Allah irin sonda nakeyiwa mairo amman yahanani itah wai inbari idan rabonace zaikaiman itah ina zamana
gashi abunda hakurin jiran yajaman””bello ne yasa bakinsa aikaine dan wahala duk karkarar nan waye baisan sale bah da irin soyayyar da yayiwa habi amman rana tsaka hardo yabawa audu kuma kasan shibama sonta yakeyibah
tanko yace todai waiku ina ruwanku dashi dayayansa kowa agarin nan yasan halinsa bawai mairoce tafarko bah kuna damun kanku ne akan abunda baishafekubah”” lado yace bawani kawai yadauki yarsa yaba wanda baisanibah
mudamuke cikin gari yasanmu yasan iyayenmu amman yadauka yaba bako wayasanima kodan yankan kaine yagudo garinsu shine yazonan waidan samun gidin zama harda wa azi yakeyi amasallaci
shiyasani banazuwa saiya gama haukarsa ma nake zuwa “”habu yace barshi dai nasan meyasa yabashi auren mairo sabodah kwadayine yana ganin kamar wannan dan birnin zaifumu kudi baisan burgar banza bace baida ko sisi
daidai kawowar haidar kunsan idan ana iska babu inda magana bata kaiwa har inda bakai zatobah tundaga nesa yakejin firah su”””lado yace ai idan baiyi hankalibah saiyarasa yarsa danni banyarda da wannan Haidar din ba
idan ba dan kungiyar tsafibah kaga mutun dakyau kamar ankerashi cikin injin kamar dan larabawa amman yazo kauye irin wannan yazauna kuma yanacin irin abunda mutanen karkarar nan sukeci kaima kasan badan Allah yake zaune damubah
akwai wani mugun nufi dayakeso yayi akan mairo kuma ni wlh haryanzu inasonta””:hardo kawai yacuceni amman mairo ai dani tadace”” habu yasake watsa gyada bakinsa yatauna “”‘kaidai kabarshi ayidai mugani idan tusa zata hurah wuta munanan zai korota da takardar saki
wannan gayen zai iyah zama da yar kauye” tankone yakyafato habu yana masa nuni da Haidar daya kawo saitinsu suka saki fara a ah malam ne barka da safiya yamika masu hannu suna gaisawa habu yace ya amarya gaskiya ina tayaka murna dasamun wannan yarinyar
mukammu munyaba da hankalinka “” kaf kauyen nan babu wanda yadace da itah saikai kobah hakabah yayi magana yana kallon sauran yan majalisar sukace hakane kam habu maganarka dutse
Aisha………………….gentle
[4:45PM, 11/12/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
06
Haidar yayi murmushi wanda yasake fitoda tsantsar kyansa yashafo sumarsa data kwanta lif saman kansa bakikirin sai sheki take””yakalli habu yace nagode sosai my frnd”” habu ya kalli lado lado yakalleshi
azuciya yace kaddai yaji abunda nace gashi yazageni da yarensu”” yayi saurin kirkiro murmushi wlh kam haka akayi muna tayaka murna “”aibakasan wani abubah kaf kauyen nan babu wanda baya yabon halinka Allah dai shibiyaka
Haidar yasake murmushi yace tnx abokina yadan dafah kafadar habu ”habu yasake zaro ido kuma dai!! anan yayi masu sallama yakama hanyarsa saida yawuce lado yayi tsaki yace kaga yanda jikinka yake rawa habu kamar kaga wani mala ika
habu ya kalleshi lado aikasan tsoro inamine idan bakayi wasabah wannan saiya tsotse maka jini niban gasgata kyansabah saiyau wlh”” kuma zamansa nan banga yarage komaibah kamarma sake masa kyau akeyi
bello yace togashi nan daiyadawo aikam habu yakama bakinsa yana kallo hanyar bakowa gaba daya suka tintsire da dariya suna tabawa ganin habu yatsorata daganan akasake firah habu yace yaufa akwai gwangwaje wa adandali
lado yace tame kenan??habu yace waikai bakada labarin yau su jummala ne zasuyi wasa aikam nihar nasamu kudin liki wlh jiya nasiyarda kajina biyibah kudin suna gida cikinsune ma nasiya mana wannan gyadar
Bello yace kacedai nima intanadi nawa dankam kallo bazai barni tashabah da abani labari gwanda idona yaganemun”” watace tazo siyen sikari shago suka bita da kallo harta siya tawuce”” habu yace kalleta dan Allah babu abunda tarasa amman wali yasaketa nibanga abunda yarinyar nan batadashibah
tanko yace waikana nufin indo ce tagidan malam dahiru?? kwarai kuwa itah ce kaga duk ta lalaceko? aidayunwa yake barinta kai intakaice maka lbr dukanta yake kamar jaka kuma tamanne masa kaga yasaketa amman haryanzu tana nan tamanne masa
saikace shine namiji kadai aduniya jilokacin tana budurwanta yanda yayita rawar kai akanta samarinta wajen guda nawa amman duk yakasasu sumadai dan sunga yanada dan rufin asirine yana sakar masu daula kunga tanashiga yakama bakin aljihunsa
lado yace waikai habu yamagar mariya kuma???’yanisah kaidai kabari sai anjima idan munhadu dandali. kace zamusha kallo suka sadariya anan sukacigaba da firansu
Haidar ne zaune gindin wata bishiyar mangwaro yadan kishingida daga nesah yana hangen shanunda suke ta kiyo yayi murmushi dayatuno da firan samarin nan daya gani duk da baisan sunansubah zamansa kauyen
daidaiku kawai yasan sunansu koshi idan akace yanuna maisunan bazai nunabah”’sudai mutane abunda baishafe subah shisuke safarwa kansu wayarsa yadauko kasancewar cikin garin babu sabis saiyazo gindin wannan bishiyar shiyasa kullum nan ne wajen firarsa
Aisha………………….gentle
[9:47PM, 11/12/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
07
Nomber mom dinsa yakamo yadanna calling sannan yakara akunnensa ringin daya tayi saigashi tadauka yana murmushi yace salamu alaikum”” adaya bangaren aka amsa wa alaikumus salam””
mom yakike yagida?? qalau nake Haidai dafatar kaima dai lfy kake???? yalaso labbansa dasuka bushe qalau nake mom”” saikuma sukai shiru tanisah wai Haidar yaushe zaka dawone kasan fa jibine daurin auren ka” duk da yasani amman hakan baihanashi jin faduwar gaba ba
yanaji kuma kayi shiru Haidar kasan halin alhj abu kadan zaihayeka da fada ni wlh banso tafiyar nan takabah haka kurun kana zaman zamanka kayi kaurah dan kawai za ayimaka aure kuma kasan babanka bazai fasa yimaka wannan auren bah
dan haka akayiwa sauran yan uwanka kuma kaima dole kahakurah”” yabata rai mom nasani kuma ina nan tafe;;takatseshi yaushe??? saurah kwana biyu daurin auren fah amman babu ango yakakeso infuskanci babanku idan haryagano auren nan kakewa gudu
ni banason harkar ganin laifi kuma duk abunda alh zaiyi fada shikake burin yi kayi hakuri kakarbi hamida amatsayin matarka dama dai yar uwar kace dama wata barece kace wani abu toduk tushen dayane menene laifin hamida dazakace bakasonta!?
mom nidai abar wannan magana injindai dady baisan inda nazoba???? wazai fada masa yarufeshi da fada amman wlh tunjiya naso kiranka wayar taki shiga waimadai wane mugun kauyene wannan wanda babu savis sai anfita daji????yamuskutah ummah danisah fah nayi nesa da gida sosai ina zari’a kauyen akan hanya yake kusah dawani kauye giwa
kaidai kasan wannan kauyen niban ma tabajin sunan kauyen bah””dajin sunansa mugun dajine amman kuma kake zaune tsawon sati uku”” yanisah wlh mom inacikin matsala anan din mah”” saikuma yayi shiru
matsala kuma Haidar tame?saida yayi nazarin maganar sannan yanisah ummah andauraman aure anan garin ai zaune take saigata tamike tsaye tana buga sallallami tadafa kirji aure kuma haidar??? dakai dawa kuma yaushe aka dauran auren????
amman haidar kadaukowa kanka jidali wh babu ruwana da fitinar gwaggonka””yaja numfashi mom kitsaya kisaurareni nasan kece kawai zaki iyah rufaman asiri batareda kowa yasan halinda nakecikibah”
wa??? ni Haidar babu ruwana acikin wannan tashin hankalin kasan akan wannan dalilin zai iyah shafuwar aurena???kayi tunani dakyau babanku idan yayi magana babu wanda ya isah yasakashi yachanjata ballantana kaihar kazo masa dawani zancen kayi aure
waimashin haka akeyin aure babu dangin ango towaye yazama waliyin ka???? kuma a ina kasamu kudin aure tunda bada kudi dayawa katafiba????yanisah mom baban tane yazama waliyina kuma shine yabiya sadaki babu ko nairata YAR SADAKA!!! ce kuma ni mom wlh banasonta amman bansan yazanyibah
YAR SADAKA!!! kuma???? a inakataba ganin anyi sadaka. dadan mutun kamar dai yartsana zaiyi sadaka da yarsa???? wlh kuwa mom haka yakeyiwa yayansa anan yakwashe labarin kaf zamansa garin yafada mata yacigabah nasan kece kawai zaki sama man mafitah dan banada kamarki mom plz kitaimakeni wlh banason dad yasan wannan al amarin””
taja doguwar ajiyar zuciya shikenan gobe kagyara kabiyo hanya dakai da itah ninasan yanda zanyi amman katabbatar kadawo gobe “”wow tnz mom shiyasa nake kara sonki wlh Allah dai yabar mana mom dinmu
tayi murmushi itah dai tanason Haidar duk cikin yayanta yafisu natsuwa da tunani shibaida wata abokiyar shawara idan ba mahaifiyar shibah duk wani abunda zaiyi saida saninta
Aisha…………………gentle
[7:22PM, 11/13/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
08
sunyi sallama ya aje wayan yana murmushi hakika dabadan mom din saba yasan saiya kade har ganyensa muddin dad yaji abunda yafaru bazai taba yarda cewa YAR SADAKA!!! cebah zaice wlh da saninsa hakan yafaru waye Haiydar?????
Alhj Abubakar mai shadda shine asalin sunanda ake kiran sa yayi siyarda shaddo di alokacin yana saurayi shiyasa sunan yabishi haryanzu bai bacebah duk da kudin da yakedasu ayanzu
Alhj abubakar su hudune awajen mahaifiyarsu hajiya balkisu”” wadda suke kirah da ummah ”auwal shine nafari sannan umar sai abubakar sai autarsu huraira mahaifinsu yarasu tunkafin karfinsu yakawo”” Alhj auwal shine na fari. matansa biyu hajiya rabi da hjy saratu ” rabi itah ce babba yayanta biyar hudu maza dayace mace”” dahir kabir kamal kasim sai khadija
saratuce amarya yayanta uku mata biyu sai namijin ne auta””waleed zainab da Aisha” “” alhj umar matansa biyu hjy uwani tanada yaya biyar. hameed sai sa”eed sannan kausar da fiddausi sai na”ima
matarsa tabiyu maimuna”yayanta biyu maza” is”haka da ibraheeem”” alhj Abubakar matansa biyu hjya safiya itah ce uwar gida”” yayanta shida hudu maza biyu mata “” nuradden. Ahmad” Usman sai Haiydar. farida sai auta. kursum””
hjy haleeema itah ce amarya yayanta uku daya namiji biyu mata”” muhammad sai asiya sai autarsu zulaihat”hjy hurairah wadda zuke kirah da gwaggo hure yayanta biyu muh”sen sai hameeda””
family ne maicike da farinciki da fahimtar juna Alhj abubakar gidansa yana nan nasarawa katon gida naji dafadi kowaccce tanada bangarenta inda yayansu maza bangarensu daban matan ma haka
duk sati sukanyi meetin na family dinsu anan gidan ummah dake G R A kusa da gidan Ahj auwal idan akwai wata matsala anan kowa zai fadeta asamu mafitah bakatabajin wani abu yakunno kai harwaje ajiya wani sa in ma ko mahaifiyarsu bazatasan abunda yake tsakaninsubah
gwaggo hure macece maishegen son abun duniya itah dai taga nata yasamu ga bakar masifah kwata kwata muh’sen baigado halintabah amman hameeda kamar tayi kaki tatofar” yayansu kam yanbokone kamar yanda iyayensu sukai boko
gwargwadon hali sunbasu tarbiya dan duk yayan gidan kusan makaranta guda ake sakasu har islamiyya kafin mace tayi aure saita sauke alkur ani sannan tanada digree akanta”” sabanin hameeda dabata dauki karatun islamiyya abakin komaibah kuma gwaggo tadaure mata gindi
Alhj abubakar duk da yana kusan karami acikinsu yanada zafi kusan ma yafi gwaggo hure danshi idan yayi magana daya tobaya sauyata
Aisha……………….gentle
[8:49PM, 11/13/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
09
Sunyi shawara atsakaninsu yazu rika aurawa yayansu aure cikin danginsu saboda kara dankon zumunci”dahir shine ya auri farida. yayansu biyu amira sunan mahifiyarsa aka sakamata rabi atu suna kiranta da ameera namijin ne safwan””
sai kabir da fiddausi dansu daya abdallah sannan nuradden da khadija yayansu uku biyu matane yan biyu hasana da husaina sai gambonsu bilya”ahmad da zainab dansu daya bello
kuma suna zaune lafiya da fahimtar juna baka samun wani sabani atsakaninsu kuma kusan dama tunda aka fadamasu sunason junansu kuma haka sukai biyayya bakajin wani sabani kuma basu hanaka idan kanada ra ayin yin wani aure kafitah waje kayibah amman tilas auren fari yar gida zaka aurah
su haidar sune akan layi duk da haidar yafitah daban acikin su baifiye yawan zama agidabah hameda tana mutuwar sonsa shikuwa babu wacce yakejin haushi sama da itah saboda rashin kamun kanta
bata cikin jerin matanda yakeso duk da balaifi tanada irin nata amman shikam batai masabah batada wani abudazai gani atare da itah wanda harzaibashi sha”awa ana haka sai
suka hada taro kamardai yanda suka saba bayan anbude taro da addu”a Alhj auwal yafara gabatarda dalilin zuwansu wajen kamar haka nasandai kusan kunsan dalilin zuwanmu nan baiwuce akan matsalolin mubah
kamar kullum tunda Allah yanuna mana kun kammala karatunku lfy kundawo gidah””)yanzu sai maganar aure kafin kufara aiki “usman”” yadago kai yakalleshi na am abba””yanisah munyanke shawaran zamu hadaku aure da yan kannenku kamardai yanda akaiwa yannenku gasu nan kuma harda karuwa
usman dakai da Aisha” kamal da na”ima hameed da kursum. muh’sen da asiya is”hak da zulaihat. Haiydar da hameeda”‘
tunda yafara maganar gaban haidar yake dukan uku uku danshikam kaf yayan gidan baiji yanason kowabah tunda yaji ance dashi da hameeda zufah yafara karyo masa “” inashi ina wannan fitsararriyar yarinyar baigama tunaninbah yaji muryan mahaifinsa
ina fatardai kowa yaji abunda muka yanke kuma biki nanda wata biyu”danhaka kuyi kokarin sasanta kanku kafin lokacin ina fatar kuma zakuyi zaman lafiya kamar sauran yan uwanku”” idan akwai mai magana toyatashi yayi gaba daya falon yayi tsit
inka dauke haiydar dayaketa fifita da hannunsa sakamakon zufanda yakaryo masa “” mom talurah dashi sarai kuma tasan dalilin hakan dantunda take dashi baitaba nuna yana son wata acikin gidan ba hasalima mugun hausin hameeda yake ganin yanda gwaggo hure tasakantata yarinya bata ganin girman kowa sai fitsara ko shigar kirki batayi dan itah bata damu dasaka kayan mu na hausawabah kullum cikin kananan kaya kamar diyar arna
Aisha…………..gentle
[1:53PM, 11/14/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
10
Alhj ya kalleshi haiydar lafiya kake ta zufah haka?? ah ah bakomai abba””shikenan babu mai magana??? kowa yayi shiru daganan suka cigaba da tattaunawa akan maganar haiydar mikewa yayi yafitah mom tana ganin haka tamike tana turah cikinta haihuwa yau ko gobe””
afalon kasa tasamu haiydar zaune yajingina kansa da kujerah yana jijjiga kafa”” kusa dashi tazauna hannunta dadorah saman kafadarsa sai alokacin yadan buda idonsa ganin mom dinsa yasa yadago””
yadanyi murmushin yake”” itah madin. murmushi tayi ganin yanda haiydar yake nema yaboye damuwarsa wanda kuma bazata boyubah duk yanda yakeda damuwa bazata taba boyuwabah garetah
Haiydar kayi hakuri nasan damuwarka duk akan wannan maganar ne dama nasan haka kuma kai kanka kasan baku akafarayiwa hakabah dan haka hakuri zakayi karungumi hameeda dama Allah yakaddara itah ce matarka
fuska yayamutsa” mom inaso kigane wani abu wlh banason wannan.auren kokadan bawai auren ne banasobah”itah cedai banaso nifah wlh mom angama dani arasa wacce za abani sai wannan yarinyar kekanki kinsan irin yarinyarda nakeso
kuma kina gani hameeda batada kodaya cikin abunda nake bukata “”yayi tsaki shikenan wannan abu ba al adabah”” bakomaibah amman adauki abu dauran azimun wanda ba addini bane”
tasake yin murmushi akaro nabiyu tana kallonsa haiydar nasan haka nasan hameeda batada tsarin abunda kake so ajikin mace amman kasani wannan hukuncin bawai nawabane ko naka na iyayenkane
kuma kasan babu wanda ya isah yahana wannan abu sai wani hukuncin Allah kayi hakuri kaji wlh banason kana saka damuwa aranka kaji tashi kacigaba da harkokin ka zantayaka da addu”a kaji haiydar
aduk lokacinda yadau zafi idan mom tana kwantar masa dahankali zainemi damuwa yarasa shiyasa baida wata abokiyar shawara idan ba itah”bah”yana son mom dinsa sosai kamar yanda itah ma take sonsa””
mikewa yayi yana murmushi to mom nibari infitah “”to adawo lfy dan Allah kasaki ranka kaji yana gyada kaiyafita tabishi dakallo harya bace ta girgiza kai haiydar kenan dadina dakai akwai saukin kai amman kanada naci akan abu
bana tunanin babanka zaiyarda dawata magana idan bata auren nan bah addu”a kawai zanyimaka amman ninafison farincikinka akan komai””tashi tayi zuwa sama”abangaren su hameeda kuwa suna komawa gida tayi tsalle tadane gwoggo
muhsen ne yayi magana keji wai kamar zaki karyata kewai yaushe zakiyi hankali kullum girma kike amman kina harkar kananun yara”kai kai dakata meye haka jikinka tahau ko nawa???? nifah wannan abu dakakewa yata yana damuna kamar bayar uwar kabah??
fitarmun daga ido wlh “”haba hjy wlh kidaina sakanta yainyar nan duk abunda tayi saikirika daure mata gindi nidai wlh gaskiya nake fadamaku yasakai yafita gwaggo hure tabishi da tsaki
Aisha……………..gentle
[2:58PM, 11/14/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
11
tasake kankameta wlh umma naji dadi dakika ce ahadani da ya haiydar inasonsa sosai””shakuruminki ainasan kinasonsa shiyasa nace yadace ahadaku”” tayi mar mar da ido”” kuma ni ummah Allah bazan iyah zama da kishiyabah
ah sha kuruminki ai bake bazama da kishiya dan uwankinefah kuma yayanki aibai isah yakara aurebah saida izininmu””kikwantarda hankalinki kinji tayi murmushi tasake rungume gwaggo
duk yanda Haiydar yayi danya kawarda damuwarsa amman abun yafaskara kullum abun dada kunar ransa yake kwance yake saman kujerar falonsa yayi matashin kai da hannun kujerar daya hannunsa yana saman cikinsa daya kuma yadorah saman goshinsa
shikawai yasan irin damuwarda yake ciki gashi auren sai dada matsowa yake amman kokadan yakasa jin son hameeda cikin zuciyarshi daidai da kwayar zarrah baiji digon sontabah duk da mom tana kwantar masa dahankali yasauke ajiyan zuciya
wai saiyaushe su dad zasu gane andaina irin wannan auren yanzu zamani yasauya baidace anayiwa yara irin wannan bah tunda ba addini bane kuma ba al adabahshin basa tunanin idan wani yanason wannan wani zaiso kowafah da irin zuciyarsa
tsaki yaja..nikam duk ni akacuta gaskiya gashi tunda akasaka rana tabi duk tadameni yarinya babu kamun kai kamar bamacebah yana zancen zucinsa taturo kofah dasauri tana kwala masa kirah idanunta yakai saman kujeran dayake kwance dasauri takai wajen taduka kanta tadorah sakan kirjinsa””tana masa shagwaba. ya Haiydar tundazu naketa nemanka
cikin hanzari yadago tare da tureta ransa inyayi dubu yabaci cikin ido take kallonsa yazaka tureni ya Haiydar nifah matarkace”” tsawa yadaka mata kebanason shashancin banza”” haka akakoya maki taki tarbiyar saiki bari sai andaurah duk iskancinda zakiyi saikiyi amman bayanzubah meyasa kebakisan mutuncinki naya macebah
toni banada. wannan dabi”ar idan kekinga wannan waye wace nibanaso barganin ina kyaleki waimadai bana hanaki shigoman daki kai tsayebah batare da sallamaba??? waye yabaki izinin shigoman daki haka kawai kokina bina bashine
wlh wannan takuran dakikemun tafara isata..wai dolene saina soki nace bana sonki bana sonki kiyiwa Allah kibarni na sarara mana aurene dai andage dole saina aureki naji zan aureki amman dan Allah kibar zuciyata tasarara haka haba””ana mace babu kodan jan aji
ya Haiydar da bakinka kake budawa cewa baka sona???ah din nafada ko akwai abunda zakiyine??? mikewa tayi tarike kugu naji baka sona amman wlh dole ka aureni kokaki ko kaso kuma dole muyi rayuwar aure dakai
saikowa yasan ni matarka. ce kuma wlh saika soni saikayi abunda zakayi amman aurene babu fashi”kawai dan Allah yadorah man sonka ne shiyasa kakeman wulakanci ainima bani nasakawa kainabah
kuma wlh zuwa dakinka yanzu nafara bazan baribah sairanarda akadaurah mana aure””dakake zancen wai banda jan aji menene abun jan ajin tunda ni matarkace ainaga angama komai saurah fatiha kawai yarage
murya ta kwantar ya Haiydar nibansan meyasa bakasonabah menene narasa ajikina kallenifah tafara juya masa mazaunanta tana gyara rigarta yanda dukiyar fulaninta zasu fito amman ko dass haiydar baijibah tamkar ma yana kallon namiji dan uwansa
Aisha…………………gentle
[3:31PM, 11/14/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
12
yasaki wani murmushin yake shikam abun natama yadaina bashi haushi dariyama take bashi tsaki yayi yamike tsaye yatako kusa da itah yanda zasu rika jin numfashin junansu yanuna mata hanyar waje””.naji duk abunda kikace gahanya nan agaida gida””
tsayinta tayi batada alamar ko motsawa balantana tasaran tafiya hakan yahasaloda haiydar hannu yasa yaturota waje yakulle kofarsa hannu yasa yadafe kansa wai wannan wace irin jarabace mace zata rika biyar namiji””yasake jan tsaki wlh indai ninema garin zan barmata
sai ankusah bikin zandawo basaitagannibah sannan zata zo saman kujerah yafada yana maida numfashi gaba daya kansa yadaure bayajin nishadi kokadan”tsaki yaja sannan yamike yabude kofah bangaren mom yatafi baisameta falon kasabah hakan yasa yahaurah sama “” zaune yasameta saman kafet din falonta nasama saman kujerah yazauna tare da huro iska tabakinsa
yajingina jikin kujerah””tunda yashigo take kallonsa tasan akwai damuwa afuskansa gashinan tanuna tayi murmushi sannan takirah sunansa”” haiydar’yadago kai yakalleta sannan ya amsa na am mom””lfy dai naga yanayinka yasauya????
yayi tsaki kema dai mom kinsani duk ranarda kikaga damuwa afuskata fiye da wadda nake ciki wlh wannna yarinyar ce mom ya akeso bawa yayi daransa wlh kokadan mom nakasa sakawa raina son wannna yarinyar
kullum halayyarta dada tsanarsu nake batada kamun kai kwata kwata dame zanji da kakabamun itah da akai kokuma dayawan naneman datake “”agaskiya nagaji zansamu dad inshaida masa nifah bana kaunar auren nan””yayi maganar yana kallon mom data saki baki tana saurarensa
haba haiydar kana ganin wannna shawarar zata bulle dakaine??? tokasani muddin kasanarda dadyn ka wannna maganar zaiyi mugun saba maka kuma zai iyah ma maidoda auren kusa kusa yaga iyakarka”” karadai kayi hakuri kafin ayi auren nan kataushi zuciyarka tafara sonta
inason kakoyawa zuciyarka son hameeda dankuwa aurenku babu fashi kasan Allah yanda suka dauki wannan abu badawasaba kafin kaima ai haka dahir yayi yariga yakamu dason wata yar makarantarsu”” babu irin tashin hankalinda baishigabah amman alhj babba yasa kafa yature
kai intakaice maka labari harsaida aka kwantar dashi asiviti ranar da akakwantar dashi aranar aka daurah aure cewar alhj babba idan yana iyah wa yahadiye zuciya yamutu”” toyanzu bagashibah yayansu biyu kamar ma ba ayibah
hmmm naji duk wannan mom amman airayuwarshi datawa ba iri daya bace ”haiydar haryanzu kakasa gane abunda nakeso kagane saiyaushe zaka gane illar fitarda rashin sonda kakeyiwa hameeda kasanifah. idan wannna maganar tafita akwai matsalafa!!!
ina sake baka hakuri kadada tausar zuciyarka “”yanisah naji mom amman inaso kiyiman wata alfarma daya””tasake kallonsa tame kenan haiydar? inaso dan Allah kiyarda inbar garin nan””‘kirji tadafe bangane mekake nufibah haiydar kabar garin nan kamar yaya kanaso farincikina yayi kaurah kenan???
mom bawai intafi shikenan bah ina nufin indanyi nisah daganan kozan samu sanyin zuciya kafin auren nan wlh muddin ina kallon wannna yarinyar nasan akwai matsala bazan iyah tausar zuciyataba kiyarda dani mom albarkarki kawai nake bukata
kinsan yarda zaki fahimtar da dad kada yagano hakan plz mom kece kawai zaki iyah shareman damuwata””tanisah um um Haiydar inajiye maka abunda zaije yadawofah””‘kana ganin barin garin nan zaisa hankalinka yakwanta???? insha Allah mom kidai tayani da addu”a
shikenan yaushene tafiyar kuma wanne gari zakaje??? um mom saidai nagani yanzu zanje wajen fadil idan nadawo zan sanardake garinda zanje amman gobe nakeson tafiyar””shikenan Allah yakaimu to ameen mom yamike yayi mata sallama yasauko
Aisha…………………gentle
[4:03PM, 11/14/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
13
kaitsaye dakinsa yanufah saida yasakeyin wanka kananan kaya yaska yafito das dashi yadauko wayansa yakirah fadil yana dauka yace yadai mutumina kana ina??daya bangaren aka amsa ina gidah mana ina kake tsammanin zanje””k ganinan shigowa
fadil shine abokin haiydar tun suna yara karatuma tare sukayishi yanzuma suna shire shiren fara aikina babbar asiviti “”babu nisah tsakanin gidan su fadil da haiydar gidan dake tsakaninsu baiwuce gida shida ba
dayakai kofan gidan baishigabah anan kusah da gidan akwai wata bishiyan bedi anan yajingina yakirah shi awaya bajimawa yafito yakaraso inda yake yana fara a ango kasha kamshi hannu yabashi suka taba
yadai ango naga sai bannar rai kakeyi nina dauka idan nayimaka kirari zaka hadani dako yar 5k ce””tsaki haiydar yayi yana kallon wani guri daban yace menene abundahar zan barnar da kudina akansa””*Allah dai yakyauta aida inbada nairah akan wannna kirari kara tafadi insan hasararta nayi
yayi masa duban rashin fahimta haba haiydar wai kana nufin haryanzu kananan akan bakarka? yace har gobema””)yanayin yanda yayi maganar yasa fadil yin dariya””yadafa kafadarsa mutumina zuciyar nan taka tanada wuyar sha ani” wai saiyaushe zaka koyawa zuciyarka hakuri dadangana!!! yace babu rana indai akan wannan yarinyar ne kama daina bata bakinka nifah banji inasontabah kokadan
kuma banajin zansota koda anan gabane kaga mubarma wannan maganar danni bashine yakawo nibah”” kasan meyakawoni””??? yayi murmushi ina kuwa zansani mukarasa ciki saimuyi magana”” ah ah barni anan ma ya isah sauri nake akwai inda zanje
kafansa yadora saman bishiyan yasake jinginawa jikinta “” wlh fadil sonakeyi inyi dan nesa da gidah kafin auren nan”” nalurah zama na anan yanasakani inajin tsanar yarinyar nan amman idan nayi nesa da itah nasan komai zaizoman dasauki yakake ganin yadace????
fadil yanisah yana kallon haiydar dariyace taci kafinsa saida yayi mai isarsa sannna yakalleshi haba haiydar ina tunaninka da natsuwarka suka tafi”” yanzu akan dan wannan zakabar garinku kayi kaurah zuwa wani gani tome kake gujewa auren??? ni wlh danine kai nasamu za aman aure wlh hankalina kwance
bansan wuyar komaibah saidai iyayena suyiman namaso ace nine kai wlh haiydar kam baki yasaki yana sauraren maganarsa saida yayi shiru sannan yakalleshi kagama???toni banaso kuma ni ba aman gwanintabah kaga idan bazaka bani shawarabah akan nisantar wannan yarinyarbah
kadaina bani shawara akan fuskantarta ”kasandai kaibanayimaka haka “”cool dwn mana. abokina nimadai kawai neman. tsokanane amman nadaina tunda bakaso yanzu yakakeso ayi??? yauwa kokaifah sonake kafadaman sunan garuruwa bananan kusabah amman nafison kauye naji ana cewa zaman kauye akwai dadi sosai
nima zan jarrabah ingani koda damuwarda nake ciki zata ragu”” yanisah eh toh kasan dai kusan ince dagani harkai bama abota zama kasar nan bane kaga kuwa bansan sunayen kauyukka bah amman mai aikin gidan mu inaji suna labari sunan garinsu
umm umm kaga sunan garinfa yashigemun “”yasake yin tunani yauwa funtuwa”” acen akasamowa hjya itah kuma gaskiya tanada hakuri idan tana bawa su aneesa lbrin garin nima nakan saurara amman kana ganin zaka iyah rayuwa garinda bakasan kowaba haiydar???
Aisha………………..gentle
[4:31PM, 11/14/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
14
manta kawai abokina inane kuma funtuwa???? yace toh nan fadai wlh bansan ko awanne gari akebi zuwa cenbah amman kabari zan tambayi itah mai aikinmu idan tafadaman zankirakah awaya insanar dakai”” yaushene tafiyar??yashafo sumarsa gobe nakeson tafiya insha Allah””
ah kace tafiyar dai kakawotah kusah amman dad yasan da tafiyar kuwa??? kai ina zanbarima yasani duk wannna abunfah baimasan inayibah mom ce kawai tasani kasanfa dagakai sai mom kune kawai kukasan sirrina bayanku babu wanda yasani sai itah yarinyar
danyauma saida nafada mata dantabatamun rai.. yana kallonsa yace meyasa zakayi haka bakajin tsoron tafadawa babarta itah kuma tasanarda dad?? toya zanyi fadil kaikanka kasan bana mu amala da mata kokadan banason mace tana. matsowa inda nake amman wannan yarinyar datashigo burinta daya shine tafada saman jikina itah kenan kullum shigar kananan kaya kamar ba yar musulmabah
zakaga tafadoman cikin daki ba sallama bata tunanin awane yanayi zata sameni itah baidametabah wannan kake tunanin zan iyah rayuwar aure da itah haba kwata kwata batada halin macenda nakeso zan aurah”” sanin kankane atsarina banason mace maitsayi sosai tojita dan Allah kamar falwaya tatafi kodan lankwasa babu””
inason mace maihaske amman bana bleaching ba amman itah idan kalurah maitake shafawa”” inason mace ma abociya gashi maibaki dasantsi itah kuwa guiguice saidai tayi kari dana doki””inason mace mai cikakken dirin jiki komai najikinta daidai yanda idan naganta tundaga nesah yanayina zai sauya
itah kuwa batada kodaya idan ma naganta daga nesa raina yake baci kafin ma takaraso inda nake”matarda zata kasance burin rayuwata itah ce wadda zankalli cikin idonta inji nakasa natsuwa gaba daya na urorin jikina sudaina aiki to wannan itah ce irin matarda nakeson mallaka
takasance maitarin ilimin addini koda kuwa batada na boko nibandamubah””inaso takasance maijin kunya akoda yaushe duk wadan nan abunda nalissafo kafadaman daya wanda hameeda take dashi bayan iskanci da wulakanta mutane””
gashi yanzu dad yabata man tsari gidana dana gama banaso kowace mace tashiga cikinsa sai wacce zuciyata takeso amman gashi dad duk yarusah man tsarina”‘yayi tsaki nikilantama bazan zauna kasar nan bah idan mukabar kasar cen tayi harkarta inyi tawa idan nafita aikina bazan dawobah saitayi barci kaga kowa zaiyi harkarsa
harkafin insamu cikar burina dankuwa nibansan nayi aurebah saina mallaki mace mai irin siffofinda na zayyana maka yanzu””fadil yajinjina kai to Abokina Allah yanuna mana wannan ranar muje intaka maka
dan Allah kada kamanta fa katambayeta dan komai yaunakeson shiryashi gobe indau hanya “”shikenan bazan mantabah saikaga kirana harkusan gida yakaishi sannna yadawo duk wani shirye shirye yakammalashi
zuwa dare saiga wayar fadil cikin sauri yadauka lokacin yana kokarin shiga gida dad yana kiransa””yadauka yadai mutumina nihar ina shirin bugamaka sammako dasafe tunda najika shiru” yayi dariya afuwan wlh kwata kwata nama manta saiyanzu abun yafadoman arai “” aidole ka manta tunda bakai ne cikin damuwabah metace maka???
Aisha……………….gentle
[8:13PM, 11/14/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
15
yayi dariya najidai tace ta zaria zakabi garin yananan gaba da zaria kadan””k yatace maka yanayin garin??? ah toh banyi mata wannan tambayarbah idan kaje ai zaka gani dakanka bah.. toshikenan nagode saimunyi waya dad yana nemana
shikenan angon hameeda”” tsaki yayi yakashe wayarsa dama fadil yasan haka yayi dariya haiydar kenan “” da sallamar sa yashiga bangaren dad dinsa mom tana kusa dashi kasa yasamu yazauna sannan yagaida dady din””ya amsa”” sai shiru yabiyo baya””yayi gyaran murya mamanka tacemun zakaje katsina wajen gwaggonka” shine take fadaman nace bari inkiraka inji kwana nawa zakayi dan karkaje kayi zamanka””
yasaki murmushi jin abunda mom tace yace eh dady bajimawa zanyibah insha Allah bazan wuce ma sati daya ba”yagyada kai shikenan amman dai kaje gidan su hameeda ko???? gabansane yabada rass yadan sosa kai ah ah dad naga tazo dazu ai mezaisa kuma intafi””
yayi murmushi shikenan amman aikaga sauran yan uwanka suna zuwa tadi amman kai kosau daya bantaganin kajebah kodai zabin namu baiyi maka bane???yakirkiro murmushin yake ah ah dad nina isah kuyiman zabi ince banaso kawai dai naga tana yawan zuwa gidan nan shiyasa nima bana zuwa
kuma koda najema bana samunta agida”” yagyada kai nafahimceka haiydar Allah yataimaka idan kaje kagaishesu nasan koda zanfitah office baka tashibah kuma kafin indawo nasan kawuce”” yaduka zasuji dad nabarku lafiya mikewa yayi yana maijin dadi akan abunda mom dinsa tayi masa
saida yakai bakin kofah yadan waigo yasan shitake kallo haka kuwa shitake kallo tana murmushi babban dan yatsansa ya daga mata alamar jinjina tasaki fara”a
tun cikin daren duk wani siri dazaiyi yagama kammalashi hatta kudin da zai bukata saida yatanadesu
fatanshi daya Allah yakaishi lafiya. saida yawatsa ruwa sannan yakwanta saman lafiyayyen gadonsa yasaukarda ajiyan zuciya daga gobe nahuta da kaya idan tazo bata samenibah saitayi tazama adakina””
da wannan tunanin barci yayi awon gaba dashi bashi yafarkabah sai asubah yayi alwala yawuce masallaci dama al adar sace koda angama sallah baya dawowa gidah sai yasamu malam yakarashi karatun littafansa
sai takwas yake barin masallacin yakaraso gida kaitsaye dakinsa yanufah yatarar har ankawo masa break f dinsa saida yaci yayi nak sannan yakwanta bajimawa barci yadaukeshi
saikusan shabiyu yafarka
Aisha……………….gentle
[6:48PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [8:47PM, 11/14/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
16
Agurguje yayi wanka sannan yashirya manyan kaya yasaka harda hula dinkin yayi masa kyau sosai yafito zuwa bangaren mom dinsa afalon kasa yasamu kursum tana kallon more than love”tana ganinsa tasaki fara a yaya ina kwana
shima murmushi yayi lfy qalau amarya”” murmushi tayi tarufe fuskanta”” yaya wai katsina zakaje wajen gwaggo dan Allah katafi dani inga sister jamila”” ido yaware ah ah nibabu inda zanje dake kinaso hameed ya iskomu cen idan baigankibah
kai yay wlh bazaima bimubah nidai inshirya zaka dani??ah ah kursum kafin injefah zanbiya wajen wani abokina kuma kinga baidace inje dakebah kina mace kiyi hakuri idan sukazo biki aizaki gansu kinji!baki taturo. tunda bazaka danibah nahakurah yayi dariya mom tana samane????
ah ah tana kichin inkirah maka itah ne?? ah ah bari insameta acen yanzu kursum gaki zankadediya dake amman kuma bazaki iyah taya mom aikibah saidai kibarta tayi”” sai na gani idan kikai aure wazaije yadinga girkawa hameed
la yaya nizanyi masa mana wlh itah mom cewa takeyi wai ban iyah bah bazan yiwa mijinta jagwalgwalobah shiyasa nikuma nadaina zuwama””muryan mom sukaji dake dawa haka sarkin surutu kedai kursum bakinki ko ciwo bayayi””
la mom nidin aikuwa banada surutu kamar ya Haiydar””tana murmushi takaraso inda yake dakyarma tasamu tazauna saman kujerah tana kallonsa yagurfana kasa yagaisheta ta amsa da fara a shirin kenan kai yagyada insha Allah mom amun addu”a
kada kadamu aduk inda kake kana tare da addu”a ta tanaso tatambayeshi wane gari zaije amman kursum tatsaresu da ido shiyasama bata tambayeshibah yamike mom bari intafi kada dare yamun akan hanya”” shikenan inazuwa””
kichin takoma tadauko masa babbar kula danbun naman kazane yaji kayan hadi sai kamshi yake ya karba yana murna kai ammanfa nagode mom ”kursum tamike taleko kai kai yaya duk ina zakaje dawannan danbun nidai kasammun idan ya hameed yazo anjima inbasa shima yanason dambun nama
kokallonta baiyibah yakulle kular”” nahanaki mom dina tamun idan kinada zuciya kema kishiga kichin kiyiwa saurayin naki”mom dai dariya kawai take yanda haidar yake wasa da kannen sa duk yan gidan basu cika sakar masu fuskaba
tace amman haiydar kafin kawuce kasamu maman zulai kuyi sallama””insha Allah mom zanje””saimunyi waya’to Allah yakiyaye yace ameen yasakai zaifita kursum takwala masa kirah kamar wanda yake nesa da itah yawaigo lfy dai wannan kiran
bafa hameed bane yarinya”” ya haiydar nidai baka baniba naga kasakai kafitah waidama dan wannan ne kike kirana?to nahana kizo kikwata mom natafi””to haiydar Allah yakiyaye saida yabiya bangaren maman zulai sukai sallama tace idan kaje kagaishesu yadade cen ma suna wasa da zulai yana tsokanarta wai yaga tana haske koduk zumudin auren ne
kai yaya””wlh dason zolaya kake ina maganar zumudi tunda ba zabin raina zan aurabah”” dam dam yaji akirjinsa ashedai bashine kawai yakekin wannan auren ba amman kokadan zulai bata nuna bata ra ayin auren ba
yasha ganin is”hak yazo firah yanda suke firah cikin jindadi da annushuwa kamar dama sundade sunason junansu ashedai taciki naciki nidai inaganin kokarinwadanda suke iyah boye damuwarsu
Aisha………………gentle
[11:49PM, 11/14/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
17
nikam ai damuwata bazata taba boyuwaba musamman ma akan abunda banaso”yakalleta kina nufin bakyason is”hak??? tayi murmushi adakam bana sonsa yaya amman yanzu nafara koyawa kaina yanda zan soshi ganin banida wata mafitah face bin umurnin iyayena
tunda kowama haka akaimasa niwacece dazan bijirewa umurninsu”” yajinjina maganarta abunda tafada gaskiyane shikanshi yanaso zuciyarsa tayarda dahakan amman taki abu daya kawai yasani shine bayasonta kuma bazai taba sontabah
mikewa yayi yana kallonta agaskiya naji dadi. maganarki zulaihat wannan yanuna baki bar tarbiyanda iyayen mu suka bamubah nibari infita yakalli hjy nizan wuce to haiydar Allah yakiyaye hanya kagaishesu”haka yafito yana tunanin magan ganun zulaihat
agaskiya tayi dogon nazari kuma tayi hankali wajen tilasta wa zuciyata abunda bataso toni meyasa tawa zuciyar takasa yarda dahakan???? duk yanda naso indasawa zuciyata son hameeda sai injima tsanarta tadarsu sakamakon inji sonta
saida yabiya dakinsa yadauki kayansa sannan yafito yatari dan adaidaita sahu yace yakaishi inda ake shiga motah yace k haumuje”” harsuka kai tashar mota tunanin maganar zulaihat kawai yakeyi sunki subar zuciyarsa yana zuwa cikin sa a kuwa mota tacika mutun daya akejirah
yabiya dan adaidaita sannan yashiga motar karen mota yakarbi kudin motah motah tatashi kowa yana harkar gabansa wadansu suna danne danne waya wasu surutu suke wasu kuma sundan fara gyangyadi”” wasu suna kallon titi yanda mota take keta daji bishiyoyi gasunan kamar anshukasu
wasu kuma suna sauraren gulmane”inkadauke haiydar dagaba daya tunaninsa baya cikin motar yanakan tunanin auren da za aimasa gaskiya yayi wauta mezai hana yazauna shima kamar yanda zulaihat tayi watakil shima yajiyanason auren
wata zuciya tace anya kuwa???? aiduk abunda baka sonsa zaiyi wuya kasoshi musamman itah datakeyin dabi”unda suka sha banba dawanda kakeso wacce zaka auradin tamallakesu”” yasauke ajiyan zuciya yakai kallonsa saman hanya yana kallon yanda itatuwa suketa rangaji kasancewar iskanda akeyi
yanzu tunaninsa daya”” yazaiji agarinda zaije kozaiji dadin garin ???tunani kam bazai bar zuciyarsabah dama yasan haka tunranar da aka saka wannan ranar dama yasan karshen farincikina kenan
sunyi tafiya mainisah wasukam sun dade dayin barci ankai zariya wasu sunfara sauka””ansoma tafiya shidai haiydar kallon hanya kawai yake andan taba tafiya banisah wani yace driver daka wuce giwa kadan zaka ajeni”” haiydar yadade yana nanata sunan cikin zuciyarshi
giwa giwa giwa dagajin sunan wannan kauyen nasan kila zaiyi dadin zama
Aisha……………………..gentle
[6:48PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [4:58PM, 11/15/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
18
Andan taba tafiya maidan nisah aka kawo dan kauyen driver yatsaya mutumen yafita shima haiydar yafita driver yakalleshi malam ba funtuwa zakajebah??? baikalleshibah yace ah ah dama anan zan sauka yadau kayan sa kawai yabi hanyarda yaga mutumen yabi
batareda yasan inda zashibah yakai daidai saitin wata bishiya saiyayi tsaye yana tunani anya kuwa baiyi wautabah dagajin sunan gari kawai zaice anan zaisauka fuskansa yarufe ganin iskanda yataso gashi har anyi la asar yadubah agogon hannunsa karfe biyar harda minti goma
to ina zaije bari kawai yaje gidan mai unguwa yasandai bazai rasa wajen zamaba””‘kafin gobe yagani idan garin baiyi masabah yakarasa funtuwa yana yanke wannan shawara saiga wani dattijo zaiwuce yayi masa sallama.. haiydar yaduka harkasa yagaishe shi
daga ganinsa daga daji yadawo danga karanan akansa yasaukarda karan yakalli haiydar daga ganinsa kam badan garin bane ya amsa lfy qalau dan samari daga ina kake haka kazo kan hanya katsaya””???
yanisa baba ni bakone daga kano nake yanzun nan mota ta ajeni garin nan kuma bansan kowaba ina neman gidan mai unguwane kozan samu inda zan zauna kafin intafi”dattijon yajinjina kai yasake duban haiydar yace taso muje
dama yakawo kusa da gida anan yabar karan nasa yana gaba haiydar nabinsa harsuka kai cikin wani zaure suka shiga yace masa bisimillah hannun dama yabi wata hanya haiydar yana binsa suka kai wani waje dakine daya sai bayi yacema haiydar tsaya nan inazuwa
haiydar yana nan tsaye yana karewa wajen kallo ginin kasane amman wajen ashare yake tsaf kaman akwai mutane awajen bajimawa saigashi yadawo tare dawata yarinya fara siririya ma abociya siririn hanci da kyawawan idanuwa tana rike da tsintsiya yace shiga mairo kishare maza ina zuwa”” to baba dakin tashiga tahau shara
duk dabawani datti sosai bayan tashare saiga dattijon yadawo dawata tsohuwar katifah ungu mairo shimfida masa”” takarba tashimfida””sannan tafito baba nagama””intafi wajen wasata ko?yayi murmushi kedai bakyajin magana yanzun nan naji ana nemanki cikin gida kije makaranta maza jeki wajen innarki ki karbo masa furah da ruwa to tace taruga dagudu
yabita da kallo yana girgiza kai sannan yamaida kallonsa wajen haiydar wanda shima din suyake kallo yayi mumushi bisimillah yaro”” haiydar yadauki kayansa da sallama yaduka yashiga dakin
yana yatsina fuska wace kaddarace takawoshi nan tunda yake baitaba tsammanin zaishigo irin wannan garin ba kuma wai anan zankwana??? kayansa ya aje yasamu gefen katifar mai kamada tabarma yazauna dadari dari ma yazauna samanta dattijon ne yashigo rike da fura yarinyarda aka kirah da mairo tana rike da ruwa
da sallamar sa ya ajefuran itah ma ta aje yakalleta maza maza kidauki allonki kiwuce makaranta kada infito insameki wajen wasar nan kinajinako” to baba sannan tasakai tafita”yamaida kallonsa wajen haidar yaro baka fadaman sunankaba???
Aisha………………gentle
[5:24PM, 11/15/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
19
yayi murmushi baba sunana haiydar kuma ni dan kano ne nayi sha awar zuwa kauyene dalili inajin ana fadar kauye yanada dadin zama shine nazo indanyi hutu anan dama funtuwa zanje sainaji wani yace asaukeshi anan nima sainaji ina sha awar zama anan din”” yayi shiru
dattijon yayi murmushi ikon Allah malam haiydar kana iyah zama kuwa akarkara kaida kasaba dazaman birni inakai ina zaman daji??? haiydar yayi murmushi haba baba kuda kuka zauna balantana kuma ni””
ai idan har kuzaku iyah rayuwa anan nima zan iyah dan babu abunda nafiku dashi nima mutun ne ai kamarku”yajinjina kai dajin kalaman haiydar suna cike da ilimi daga ganin yaron yafito gidan manyan mutane yakalleshi
hakane maganarka haiydar nidai sunana shehu amman anakirana da hardo ni bafulatanine nima zamane yakawo nan amman asalina badan nan bane ina tafiyane daga gari zuwa gari danazo wannan kauye saina zauna naji dadin garin kaga har antara iyali mata na uku kuma inada yara sunfi ashirin jikoki bansan iya karsubah
wannan dakin ma dakake gani dakin yayan mairone dasuka zauna da matarsa yayi nashi shine suka koma yatashi maigari bayanan yayi tafiya shiyasa nasauke ka anan idan haryayi maka kazauna harsanda zaka koma “”
haiydar yaduka yana godiya amman naji dadi sosai baba Allah yasaka da alhairi ameeen ameeen kaga bari inbarka kasamu kahuta yamike yafita anan yabar haidar kamar yafasa ihu waishikam yazai iyah zama wannan gari haka???
yadauko furan da aka ajemasa cikin kwanon ruwa sabo dal ganin tsabtar sa shiyasama haiydar ya iyah shan furan bayan yagama yafitowaje akofar gidan yasamu wani yaro yakirashi yace dan Allah shiga wannan gida kasamoman ruwa zanyi alwala yace toh dagudunsa yashiga gida
yasamu innar mairo tana tankaden garin tuwo yace wai wani dan birni yace asammasa ruwa zaiyi alwala cikin sauri ta aje rariyar tadauko buta tacika masa itah daruwa tamika masa yakarba yakawowa haiydar yakoma cikin gidan saida yataba ruwa sannan yayi alwala
saida yayi tambaya akanuna masa masallacin simadin ginin kasane amman babu rufin sama gakuranan dayawa sai wadansu tabarmi duk sun yage haka yayi sallolinda ake binsa yana nan zaune har akai magrib maifita masallacin bah
kuma baisan kowabah kowa yazo saidai yabishi da kallo””saida akai isha i hardo yakarasa inda yake “”yana murmushi wai haiydar kaine zaune anan tundazu naketa neman yayi murmushi yabashi hannu suka gaisa yace ai baba tundanashigo nan banfitah ba””
haba kaiko tahaka yazaka gane dadin garin kazo muje inhadaka da halliru yayan mairo yarika zagawa dakai kana ganin gari tare suka fito masallacin zuwa. kofar gida yace shiga ciki inazuwa bari in nemo shi kai kawai haiydar yagyda yashiga ciki yasamu ankawo masa abinci harda fitilar kwai”yayi murmushi kawai ko abincin bai kallabah furan kawai yasha sannan yazauna
Aisha……………….gentle
[6:05PM, 11/15/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
20
baijima da zamaba saiga hardo yayi sallama tare da halliru haiydar yabashi hannu suka gaisa hardo yace to haiydar gadana halliru duk abunda kakeso katambayeshi kada kaji kunyar komai yakalli halliru
kaikuma ga haiydar nan karika yawodashi yana ganin gari yace to baba anan yabarsu yafita halliru yakalli haiydar yana murmushi taso muje yanzuma anfara wasa adandali bamusu kuwa haiydar yataso suka fito sunfara tafiya halliru sai zubah masa surutu yake banda umm ah ah ko eh babu abunda yake gamashi dashi
halliru yakalleshi haiydar kamar surutu baidamekaba nikuma gani akwai surutu”” yayi maganar yana kallonsa “”yayi murmushi bakomai abokina.inajinka ai nima inada surutu kawai kasan bakunci saimutun yayishi kona kwana dayane
hakane kam amman haiydar zaka iyah zama garin nan kuwa???batareda ya kalleshibah yace saboda me kafadi haka halliru? yace naga cimarmu dataku badaya bane kamar bazaka iyah cin abunda muke cibah
haiydar yasaki murmushi maidan sauti yace haba kaikuwa kaiya akai ka iyah cinsa??shima yayi murmushi yana kallon haiydar aikaga nina saba kaikuma baka sababa” yace indai dan wannan ne kada kadamu nima kwana biyu zansaba bakasan nima masoyin furah bane hardai wadda aka kawoman dazu nibantabajin fura mai dadi kamartaba kaman damun injin
halliru yayi dariya daidai sunkusa ga dandalin danga hayaniya nan haiydar yakallah yana jinjina yawan mutanen wajen halliru yana hango talatu yasaki fara a yana kallon haiydar yace nifa nahango mutunniyata””haiydar yace kenan tafiya zakayi kabarni yace ah ah muje kayi kallo mana
yaja hannunsa zuwa inda suke rawa gaba daya hankalin yammatan da samari yadawo wajen haiydar wadan dasuke gefe suna firah da samarinsu suma suka gangaro dandalin”” anata sowa ganin talatu tashiga fagen rawa akafara sakin kidah
talatu ce tafara waka””ahayye mui gada adandali sauran suka amsa ahaiye mui gada adandali””ahayye mui gada adandali””kowacce acikinmu zatazo tayi gada “” gada adandali””saina zabi nawa yammata dukka ku kauce sauran suka amsa gada adandali
ni imfadi nawa!gada adandali fadesha munaji gada adandali”” sahibina halliru taso gada adan dali taso taso muyi wasa gada adandali duk acikin mata ni namasu zarra ahankali take wakar tana takawa zuwa wajenda halliru yake shima saiyabiyo bayanta yana takawa
gaba daya matan wajen suka rangada guda”” halliru yafara zubah mata kudi shima yana takawa aikam mai haiydar zaiyi inba dariyabah harda hawaye ganin yanda halliru yake gantsare gantsare yana rawa kamar bace daganan aka tsaida kida
daganan wata tashigo akacigabah dakidah kowacce haka zatayii da itah da saurayinta harsuka gama haidar dariya kamar cikinsa zaifashi bayan angama rawa yammata suka kebe da samarukkansu suna tadi shidai haiydar gefe yakoma yana kallonsu ko ina kagani yammatane da samari saiwasu yanmatan dasuketa shawagi gaban haiydar
37PM, 11/15/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
21
Atunaninsu kozai taya shikam ko kallon arziki ma baiyi masubah”yana nan tsaye saiga wata tazo gabanshi kansa yana kasa tadan leka tayanda zata ganin fuskansa tace la ashe kaine aini dama tunda nahangoka nasan kaine dan binninda nagani dazu gidan mu””
yadago kaiyakalli mai maganar yakirkiro murmushi danshima yaganeta yace mairo yaushe kika zonan?? tace tundazu nake nan muna cen dani da kawata munashan rake aitunda kazo naganka dakai da yayana””
yayi murmushi toni ina raken tawa???? baki tarufe yokuyan binni maizakuyi da rake kuma kuna shuka rakene????”” yayi murmushi ah ah amman aimuma munashan raken”” tabdi to aini kaga nariga nashanye ko??? kuma niyanzu banida kudi dasai insiya maka amman kabari gobe idan naje gonar babana zandibo maka maiyawa ko???
wai itah wannan yarinyar komai nata tambayane duk tayi magana kuma saita tambayi mutun yasake kallonta shikenan nabari hargoben amman kinga dare yayi kije gida hakanan… baki taturo kaidan binni nifah banajin barci kuma larai bata gama firah ba dasai mutafi
yayi shiru sannan yace kebakida saurayine???? fuskarta tarufe da tafin hannunta tana dariya wai itah kunya yasake tambayar ta zatabashi amsa saiga halliru yakaraso inda suke””ah wacece nake gani haka kamar mairo”” tayi dariya yaya nice baka ganenibah???
yace haba auta aikocikin duhu ina ganeki mekikeyi anan ?? takalli haiydar nima dan binni nagani shiyasa nazo inda yake”” yace auta bahaka ne sunansaba sunansa haiydar”” tayi shiru saicen takalleshi amman dai wannan sunan turawane ko????
haiydar yayi dariyar da baima shiryabah tace gaskiya sunan akwaiwuya nidai dan binni zance yafi sauki ko??halliru yayi murmushi shikenan auta maza kitafi gida haka dare yayi tace to takalli haiydar dan binni sai da safe baima amsaba taruga dagudu tabi hanyar gida yabita da kallo yana gyada kansa
saikusan shabiyu sukabar dandalin zuwa gida anan sukai sallama yashiga ciki shikuma halliru yawuce dakinsa”” hakadai haiydar yaketa rayuwa agarin har tsawon sati daya yanzukam yasake dasu sosai kamar dama yasansu
kullum yana zuwa dandali tare da halliru akai akai yakanshiga cikin gidan yagaida matan hardo”suna zaune gindin bishiya da safe ya kalli halliru yace wainikam garinkun nan ina ake samun service tunda nazo banyi waya gidabah nasan hankalin mom dina yana kaina
yace meyasa tunda kazo baka fadaman ba taso muje yamike suka kama hanya saida sukayi tafiya mainisa sannan suka kawo gindin wani icce anan suka tsay haiydar yakunna wayarsa
mom dinsa yafara kirah kirah daya kuwa tadauka kakyauta haiydar haka mukayi dakai kasa duk hankalina yatashi tunranarda katafi kullum cikin aikin neman layinka nake amman akashe nakirah fadil shima yace baisamunka
kanacen hankalinka kwance mukasakamu adamuwa””” yayi dariya kwantarda hankalinki mom inanan lafiya qalau wlh “” kiyi hakuri babu service ne garin shiyasa nima nadamu sosai inji muryanki”” baka damubah haiydar daka damu dabaka nemi wae kayi zamankabah kosau daya aisaika kirani insan kana lfy
ayiman afuwa mom kaina akasa insha Allah hakan bazai kuma faruwabah tubah nake””tanisah shikenan dafatar dai babu wata matsala””yashafo sumar kansa yana kallon halliru dayake cintar kananun duwatsu yana jifah dasu yalumshe idonsa
Aisha……………..gentle
[7:07PM, 11/15/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
22
Qalau nake wlh mom ” yadai yanayin garin yanada dadi??? yace sosaima mom hardai idan mukaje dandali inda suke wasan gada tsakanin yan mata da samari kamar kada sutashi wlh”” mom tayi dariya lallai kazama dan kauye yanzu kana nufin kauye kake zaune???? yagyada kansa kamar tana kallonsa
mom yanayin kauyen akwai dadi wlh daganan sukacigaba dafirah sundade yana bata labarin yanayin garin bayan sungama yakirah dad shima sundade suna firah yakirah fadil yana dauka yace wata sabon gani aini nadauka funtuwa tayi dadi kamanta damu harnacewa mai aikinmu kodai idan bako yaje garin su mantawa yakeyi dakowa
haiydar yafashe da dariya kai mutumina baka rabo wlh da abun dariya aini bama funtuwa najebah wlh””:habadai to ina kuma kalula nidama nasan bazaka iyah zama funtuwabah kadai fadane kawai””yayi murmushi saboda shiba gari bane bako????
ah ah bancebah kada kasa yan funtuwa sujini kawai dainaga kamar bazaka iyah rayuwar cen bah”” haiydar yayi murmushi maidan sauti yace inanan wani dan kauye kusa da giwa karamin kauyene sosai akan hanya yake fadil kam yacika da mamaki yace dagaske kakeyi haidar???
yace kwarai kuwa kasan me kuwa wani taimako nake so kaman”” fadil yace name kenan yace zanshiga zaria gobe inaso inbude accaunt turoman kudi inason yin amfani dasu””yace shikenan sainajika goben yace to sundan taba firah sukai sallamar sannan yakalli halliru
yace nagama mujeko tare suka jero suna tafiya harsukakai haka kuwa akayi tunsafe yatafi zariya tare da halliru yabude accaunt sannan yakirah fadil yafada masa accaunt nmber nashi yaturo masa dubu dari uku
baima karbesubah sai washe gari yakoma yakarba dubu hamsin yana dawowa yace halliru yarakashi wajen abba yadanka masa kudin yana so agyara masallacin su duk abunda yake bukata asaka hardo yakalli haidar yace amman aikudin nan sunyi yawa haiydar
yace ah ah baba aizasu shige asaye bulo gobe afara muga inda zasu tsaya hardo harda kuka yayi wajen godiya yanata saka masa albarka amman yace kada yafada kowa cewa shine yabada kudin kawai yace wani bawan Allah yabayar
haka kuwa akayi washe gari aka rushe masallacin akafara gini ba kakkautawa dashi da halliru sukeyin banruwa idan ma aikatan suntafi aka maida sallah gefen masallacin cikin kwana biyar akagama komai. akabuga kwano saida yashiga zariya yasamu masu gyaran wuta akayi wayarin akasaka fankoki yasiya masu jen sabo hul babba
gaba daya masallacin kafet aka malala ga lasifiku manya manya””akabuga kantoci ya fanso alkur anai dayawa ya a aje da littatafai kodan masu karatu duk wannan tahannun hardo suke zuwa babu wanda yasan waye yakeyi
amman kam haiydar yasha albarka kowa sai sakawa bawan Allah nan albarka yake anan masallacin haiydar yake zama yana karatu kullum har limamin garin yalurah dashi yanemi yadinga yimasu wa azi duk safiya suma sukaru da iliminsa baiyi musuba kullum dasafe yakanyi wa azi har wasu sukanzoma yakarasu karatu
Aisha………………gentle
[7:37PM, 11/15/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SAKADA!!!💭
23
Ahakadai haryayi saurah kwana goma bikinsu gashi mom saidamunsa take yadawo hakanan yasamu baba yasanar dashi yanaso yakoma garinsu wani sati yakama kenan saurah kwana uku bikinsa amman baisanarda baba auren sa za ayibah
hardo yace bakomai Allah yakaimu”” kwana biyu dayin maganar gidan akafara biki shidai baisan abunda yake faruwabah amman yadaina ganin mairo kwana biyu dakullum itah take kawo masa furah kuma itah take cika masa tulunsa daruwa amman yanzu saidai hardo yaturo kanwar mairo halira tana zubah masa
yanaso yatambayi ina take saikuma yaga menene amfanin tambayar yakawar da abun ana saurah kwana biyar tafiyarsa yana zaune adaki saiga halliru yashigo da sallamar sa yakawo masa waina”” irin ta biki manya manya”” yasamu waje yazauna
haiydar yabi wainar da kallo yace ina kuma kasamo waina haka halliru??yayi murmushi waikai bakasan biki akeyi agidan nan ba????haiydar yayamu tsa fuska biki kuma??:aure ko suna??? halliru yace aure “”haiydar yakada kansan wazaiyi aurene???
halliru yagunci wainar yakai bakinsa yana kallon haiydar yace mairo!!!! dam dam gaban haidar yafadi yace mairo fa kace itah wannan yarinyar nawa take dahar za aimata aure???? halliru yayi dariya yace sha uku take dasu dama da shabiyar akeyiwa yayan gidan nan aure itah ce kawai batakai shabiyar din ba
haiydar yajinjina kai yana tausayinta wai itah wannan yarinyar dako wanka ba agama mataba za ace wai za ayimata aure??? yakalli halliru yace anan garin mijin nata yake daiko???? batareda yakalleshibah yace to gaskiya bansanibah””
haiydar yayimasa duban rashin fahimta bangane bakasanibah kana yayan nata kace bakasan wanda kanwarka zata aurab!!!halliru yayi murmushi ganin yanda haiydar yake kallonsa yadafah kafadarsa yace wlh idan kayarda haiydar bansanibah kaibama nibah kosu innah basusan waye mijin taba hatta itah mairon bata sanibah babane kawai yasani”ko angon ma baisaniba
maganar saitasoma tabawa haiydar dariya wai kowa baisanibah hatta angon toya za ayi aure haka???? kamar dama halliru yasan abunda haiydar yake tunani yace nasan kana mamaki ko????amman ba abun mamaki bane haka baban mu yake yiwa yayansa aure,,haiydar yace tayaya????
Aisha………………..gentle
[8:05PM, 11/15/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭 YAR SADAKA!!!💭
24
Hardo shine sunanda ake kiran baban mu amman sunansa na asali shehu wasun suna kiransa malam asalinsu fulanin dajine daga adamawa suke sunayin kaurah daga gari zuwa wani gari kasancewar basa zama cikin gari sunfi yin tungarsu cikin daji
har Allah yakawoshi nan garin yazauna yanada mata uku tafarko sunanta ladidi muna kiranta da gwaggo tanada yara guda goma sha biyu hudune maza takwas duk matane
maibimata sunanta harira muna kiranta iyya”itah yayanta shida dayane namiji sauran duk matane saita uku sunanta shatu muna kiranta inna itah ce tahaifeni mu bakwai ne adakinmu shida maza mairo ce kawai mace
yanisah aduk lokacinda yaran gidan mu suka isah aure baba baya barinsu firah da kowa idan ma yasamu kina firah zaikarasa wajen yacewa saurayin shibaya barin yayansa firah kada kasake zuwa idan rabonkace kana zaune zaikawo maka itah
yakalli haiydar wanda shiharyanzu baiji inda labarin yadosabah amsarda yakeson samu haryanu baisamubah yaci gaba lokacinda raliya yar gwaggo ta isah aure yasanarda su zaimata aure
dama suma sunsan haka duk da bada dadin ransubah haka yahado mata kayan fita biki kala uku dasauran kayan da ake bukata su sarka yan kunne takalmi man shafawa daduk abunda kasan anahada lefe daidai gwargwado yanda akeyi anan karkarar
haka yayi mata sannan yasayi kayan dakinsa na mata saisauran kayan aiki dama uwar diya tanadasu yasiye goro yararraba yasanar gobe akwai daurin aure masallaci washe gari kuwa akataru ajen daurin aure shine yazama waliyin ango liman shine yazama waliyin amarya akayanka sadaki baba yabiya
sannan akatambayeshi sunan angon yace usmanu haka aka daurah aure batareda kowa yasan angobah akaci akasha kowa yakama gabansa gidan amarya saibiki akeyi da dare yayi akashirya amarya
gwaggo tana kuka batasan inda za akaimata diyar tabah baba yayiwa amarya hudubah sannan suka fita babu danrakiya yatada mashin dinsa tahau suka dauhanya harkofar gidan su usmanu yatsaya da mashin dinsa suka gangara dakafa
yayi sallama kofar gidan mahaifinsa malam mudi yafito yana ganin hardo yasaki fara a ah yaukaine agarin mu cikin daren nan bisimillah wuce ciki mana yayi murmushi ah ah basaina shiga cikibah ina usmanu yake????
yace aikuwa bayanan amman nasan yanzun nan zaidawo nadan aikeshine baima gama rufe bakin nashibah saiga usmanu yana ganinsa yace ah baba kaine agarin namu yaduka yagaisheshi
Aisha………………..gentle
[6:48PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [9:20AM, 11/16/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
31
Sunanan tsaye saiga habu yadawo yadauki ragowar kayan haiydar yace harda wannan idan zaka dauki ragowar kawuce da itah yace toh yallabai ina kasamu wannan yarinya kyakkyawa haka?? yasakeyin murmushi malam habu dai kanwatace baka santabah to to sannu yarinya batako kalleshibah yadau kayan yawuce
baikalletaba yace idan yazo kibishi zaikaiki wajen mamana yasakai zaiwuce kawai yaji anriko hannunsa wani yarrr yarrrr yaji harsau biyu baiwaigoba yace lfy?? dukawa tayi kasa tafashe da kuka saiyaji tausayinta baidace yayi mata hakabah waigowa yayi shima yaduka yace meyasakaki kuka idanunta tadago tace kayi hakuri
yace mekuma kikamun??? tace naga aikana fushi tundazu bakamun dariya “”yayi murmushi banajin dadine shiyasa””tace amman ainaga kayiwa wannan cewa damai gadi tacigaba kayi hakuri dan Allah wlh bazan sakebah
yajaye idonsa daga barin kallonta yana kallon gefe yace nayi hakuri amman kidaina rashinji kinga yanzu ba garinku kikebah idan kika cika surutu dariya zasudinga maki”” tace tonadaina amman kayi hakuri yayi murmushi yasa dan yatsansa yagoge mata hawaye itah ma murmushin tayi dinpul dinta suka lotsa
mikewa yayi yana kallon habu dayake kallonsu yadan waske kashiga da itah yajuyo wajenta ina kankanar ki kokin manta da itah amota????tace menene kuma haka?? yace abarda kika siya dazu?? tace ainayarda itah tunda nabaka kakisha sainayar nima””yaso yatambayeta meyasa tayar alhalin tanason abarta amman ganin kallonda habu yake masa yasa yayi cikin gida dankarya harbo wani abu
yakalleta mujeko yarinya yana gaba tana binsa saikallonta akeyi yanda taketa rabon idanu hartanacin tuntube harsuka kai bangaren mom aikam suna shiga kallo yakoma sama waishaho yadau giwa saurah kadan yawu sudinga gudana irin yanda mairo tasaki baki mom tana ganinsu tasaki fara a gashi tayi nauyi sosai ahankali tataso tariko hannunta tacewa habu dauko kayan nan
yadauka yana biye dasu harsuka shiga wani daki karamin dakine amman guda daya sai tolet yanada gado sai kujera biyu da kayan kallo tace zauna yata mairo kam sai kalle kalle takeyi habu ya aje kayan yafita””tamike ina zuwa tafita itah dai mairo komi batace bah har mom tadawo da kaya ahannunta kursum tana biye da itah da abinci tana ajewa tajuya saboda kawayenta. suna jiranta zasu wajen diner
mom tazauna tana kallon mairo datake kalle kalle itah kadai tasan abunda take sakawa aranta hakika wannan yarinya itah ce kalar matarda haiydar yakeso saidai baigane hakanba ganinta yarinya amman wannan idan tagirma tawaye akwai kallo agaba tasaki murmushi takalleta yata yasunanki””
sai yanzu mairo takalleta tayi murmushi ina wuni”ta amsa lafiya qalau tasake tambayarta akaro nabiyu tace mairo sunana” mom tayi murmushi todagayau kada insake jin kince sunanki mairo maryam sunanki kinji duk wanda yatambayeki kice maryam
kaita gyada mata tace sunan da dadi kuma”” tace eh mana”yanada dadi amman akabata maki suna yanzu ga abinci nan kici kishiga tolet kiyi wanka kisaka wadan nan kayan kidebe najikinki””tace menene kuma tola?? mom tayi murmushi tace wajen wanka ta nuna mata
tace to amman dai kece kika haifi dan binni ko?? naga kuna kama dashi sosai,, tayi murmushi sannan tamike kici abincin dai kihuta”to kawai tace tabuda abincin tafara lodawa itah dai bata tabajin irin wannan abuba kamar wainar fulawa kuma kamar wainar shinkafa… tabdi yan binni sunacin dadin su nima nasan bazan dadebah zankoma kamarsu
ai wlh koda tsiya bazan koma garin mubah taci gaba dacin sinasir dinta tana gamawa tahaucin waina nan take cikinta yabatse sai tasha ruwa sannan takwanta saman gado waita huta aikuwa saibarci bata farkaba sai magrib
tana tashi tashiga tolet din aikam duk da bawani haduwa yayiba saida tayi kauyanci taba nan taba cen itah dai bataga ruwa awajen ba todame zatayi wanka tsaja tsaki tadawo warta daki tana nan zaune kamar mujiya sai kalle kalle take cen saiga mom tashigo da sallamar ta ah maryam haryanzu bakiyi wankan ba?
mutane sunyiman yawa saiyanzu nasamu nafito” tace ainashiga banga ruwabah””wai ina dan binni ne??? tace yana dakinsa tashi innuna maki yanda zakiyi tana gaba mairo nabinta abaya harsuka shiga saida tanuna mata komai sannan tafita tabarta saida tasake yin tabe tabenta sannantayi wanka
tasaka kayanda aka ajemata kursum ce tashigo takawo mata abinci tafita tuwon shinkafane yayi laushi. damiyan alayyahu saida taci tayi nak takoma takwanta bata sake farkawaba sai safe kullum dai haka take kuma daga daki sai daki bata lekowa ko kofar waje
haka zalika batasake dorah idonta akan haiydar ba kuma bata damubah yau dubban jama a nesuka halarci daurin auren haiydar&hameeda usman &Aisha hameed&kursum muhsen & asiya is”hak&zulaihat
Aisha…………………gentle
[6:28PM, 11/16/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
32
Akan sadaki nairah dubu hamsin kowanne ango kagani bakinsa har kunne sabanin haiydar dayakejin kamar yafasa ihu yanajima kowanda yake gidan yari yafishi jindadi hahahha haiydar kenan haryanzu yaki saduda”fadil saibashi baki yake yadan saki fuskarsa kada mutane su gano akwai wani abu yace sugano mana ina ruwana
fadil yayi dariya wlh haiydar kukan dadi kakeyi nigani koguda daya banda amman kaidakakeda biyu malam kana rainawa”” cikin zolaya yayi maganar haiydar yayi tsaki wlh aini kara kowama dani kana ganin kamar wai gatane nibana murna da wannan auren ganin yana nema yasa wasu suji fadil yaja hannunsa suka shiga mota kunsan dai duk wanda zaiyi aure yanayin dinkinsa na shadda fara tass ango haidar kam kinsa shaddar sa yayi wani yadine daya shiyo baki mai ratsin ruwan anta shiya saka amman kuma saiyayi masifar karbarsa
farin mutun acikin bakin kaya kunsan bakaramin kyau zaiyibah suna shiga mota haiydar yajingina jikin motar yana maida numfashi jiyake zuciyarsa tana tafasa shikam fadil ido kawai yakebin abokinsa dashi
yakirah sunansa haiydar bai amsaba saida yasake kiransa sannan ya amsa amman baikalleshibah shimadin baidamu darashin kallom nasa dabaiyibah yaci gaba haiydar idan dai zakaji shawara kadaina nuna bakason auren nan maganadai takare anrigada andaura”” yarinyar nan kanwar kace kuma jininkace kasan babu maganar saki atsakaninku to idan kuwa hakane menene nanuna bacin rai tunda kasan bacin ran naka bazai haifar maka dakomaibah sai damuwa
babu yanda zakayi ayanzu saidai kayi kokarin koyawa zuciyarka sonta ina rokonka dan Allah kada kabari mutane su fuskanci wannan lamarin duk da nasan wasuma sunsani dankuwa baka gayyaci abokinka kodayabah bayan ni koni dan muna unguwa dayane
sannan katsallake zuwa wani gari baka dawobah sai ana saurah kwana uku bikinka kana ganin kakyauta kenan koka dauka dad yaji dadin abunda kayi yadafashi dan Allah kayi hakuri kaji mutumina yanzu muje gida kashirya muwuce wajen diner
haiydar saurarensa kawai yakeyi saida yasake magana sannan yace muje batareda yakalli inda fadil yakebah shima murmushi yayi yaja motar sukabar wajen wanda duk sauran mutane sun watse
acen bangaren amare kuwa
biki kam yayi biki amare sai kai kawo sukeyi anci kwalliya takece raini nahango su maman son beauty chuchu ansamu abunda akeso wato shinkafa lodawa kawai takeyi bata kodaga kai nahango su maman shakur da hauwa jabo su anty benazir kam ana gefe ankame dankunsan su manyane
nahango amare sunyi anko cikin wani farin less mai shegen kyau kaida ganinsa kasan yakai wajen 100k saidaukan ido yake sunsha gwaggaro nikam aiyar kallo nazama sai shiri suke da alama wajen wata diner zasu kowa sai shirye shirye yake sauran yan matan kuma ankon atanfane ajikinsu ja mairatsin fari da baki itah madai babaya ba dan itah ma tahadu””
kowa kagani fuskarnan cike take da annuri mairo ma tayi kwalliyarta irin tasu amman tana zaune cikin daki itah abunda yadameta tanaso taga dan binni amman komai kama dashi bata ganibah kuma gashi ko mom bata ganinta abunda yake kawota dakin kawomata abinci saidai takan leko akai akai taganta
acen bangaren gidan su gwaggo shima cike yake tam da makota da abokan arziki zata aurarda yayanta biyu gwaggo baki har kunne kamar tazubah ruwa kasa tasha harda kidan kwarya akayi gwaggo kam andagar gaje anyi rawa an jijjige sai barin kudi takeyi
su. kausar luv da unigue sune gaba gaba wajen rawa waisune yan taya gwaggo murna nidai nace uhum kudai kufadi abunda yakawoku”” bangaren amarya ma tana falon gidan babba da itah da kawayen ta sunata shirin zuwa diner
watace tayi sallama tashigo aida gudu hameeda tadaneta tana murna taja hannunta suka fita zuwa dakinta
Aisha………………..gentle
[7:00PM, 11/16/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
33
Saida suka je harkuryan dakin ta saman gado tazube tana maida numfashi tace saukata kenan fah dan Allah bani ruwa indan sha tace. shegiya tare kike da mutumen ne “”tace wlh ah ah acen nabarshi dakyarma wlh yabarni inzo bikin nan kinsan bazai iyah koda kwana daya batare danibah
hhhehehhe kice dai kin kamashi ahannu kudai kunajin dadinku”” tace kekumafa hameeda kiji tsoron Allah kema bagashi kinkama haiydar ba tace uhumm inazuwa baridai inkawo maki ruwa “”tace kicedai akwai labari??? sosaima da dimi diminsa makuwa kedai jirani indawo..
tafita tana dariya tacire gyalenta dan fitsitsi ta aje tana kallon dakin yanda yatsaru hameeda tanajin dadin ta wlh”” daidai shigowarta ta aje mata ruwa da abinci ruwan tafarasha sannan tabuda lemu tana sha tace kinga kuwa yanda kikai ja hameeda wlh kina cikin jin dadinki
hameeda tamere baki jindadi kuma name ni wlh bakisan duk atakure nake agarin nan ba namatsu mubar kasarnan indan huta da wannan takurin kinsan mutanen nan badama kayi abu za asanya maka ido” kinsan Allah wancy kamar ina daure gidan yari nake jina””
haba hameeda keda kike amarya waikekam saida kika auri guy din nan kika huta ashe aiki yayi kyau ‘baki ta tabe ina kuwa aikinsan dai komai wlh babu wani aiki guy din masiffen ne wajen addu”a yawuce saninki duk inda naje ke intakaice maki lbri har maiduguri naje amman babu wani haske
duk inda naje cewa ake baza a iyah aiki akansaba saboda baya wasa da addu”a kawai dai yanabin umurnin iyayen sane dan bai isah yayi musu akan maganarsubah”” wancy ta gyada kai tokina ganin zamanki garin nan bazai tona asirinkibah???
tayi dariyar mugunta aini nan dakike ganina wlh nasan abunda nataka kamar yanda kika sani tsuntsu biyu najefah da dutse daya””tace banganebah hameeda tace hmm waikina dauka inason haiydar ne???? ai idan baki mantaba nafada maki babu wacce haiydar yatsana aduniya sama dani!!
na auri haiydar ne saboda cika burina guda biyu ada lokacinda nake nan ina mutuwar son haiydar nidai yayi mun sosai amman tunda naje america nadawo saina gane bawai sonsa nakeyibah kawai ina sha awar sane dana biya bukatata dashi shikenan nagama dashi kuma
burina kuma nabiyu nayarda da auren haiydar ne saboda nasan baya sona kokadan kinga zansamu damar yin duk abunda naga dama bazai damubah bazaisamun ido akan abunda nakeyiba nayi amfani da auren haiydar ne saboda in kauda tunanin duk wani mai tunani inyi wasa da hankalin masu hankali
domin cigaban boyuwar sirrina nasan idan na auri wanda yake sona bawuya zaiganoni kuma kinga idan yaganoni daidai yake da fallasar asirina kuma ni bana fatan hakan har abadahh takai karshen maganar tana kallon wancy
tagyada kai lallai kuwa kinyi dogon tunani kafin ki aiwatarda haka ashedai kwanyarki tanaja mutuniyar sukayi shewa suka taba”” tace to amman kina ganin zai iyah barin kasarsa ta haihuwa zuwa wata kasar idan kuma baida ra ayin hakan????
tace wannan ma saida nayiwa tubkar hanci dakyar nasamu wannan aikin yakamashi bari kigani goben nan zamubar kasar nan kuma dazaran munbar nan shikenan duk sauran aiki zanyi nasara akansa”” ke shegiya kiraga masa haka mana””
wani?? kinkuwan makudan kudinda nayi hasara akansa ??ai wallahi kona lafirah saiyafishi jin dadi nibata wasa bace haryake wani shashshareni idan naje wajensa yanamun wulakanci
Aisha………………..gentle
[7:39PM, 11/16/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
34
kinga hanzarta kici gashi har hudu tayi wajen diner zamuje “” ah ah ni iyah lemun ma ya isheni kedai jeki kishirya muwuce”to tace sannan tamike saida tayi wanka akayimata makeup tafito fes da itah nikaina nasan yau idan haiydar yaganta saiya saki baki. karyar cewa yake baya sonta
yaukam saiya kusa sakin layi tahadu iyah haduwa kam itah ma less ne tasaka saidai ba kalan nasauran ba nata jane mairatsin fari gwaggaron tama jane daratsin fari karamar jakartama jace takalmanta masu tsini kamar cinke suma ja kai wayaga amaryar haiydar nikam nace duk tafisu haduwa””
kafin sugama shiri har shida tayi sauran amarekam harsun jima da tafiya su hameeda ne kawai basujebah”” katon hotel din da akeyin diner awajen yayi matukar kayatuwa da kayan alatu gawasu fulayoyi suna fitarda wuta gwanin bansha awah acen saman steep angwayene da amare kowanne yana zaune gefensa nadama amaryansa gefensa nahagu kuma babban abokinsa
kowanne yana manne da amaryarsa inka debe haiydar dayake zaune dashi da fadil kawai daka kalli fuskokin amaren da angwaye zaka hango tsantsan farinciki kumshe afuskansu sabanin haiydar dakamar an aikomasa da mala”ikan mutuwa fuskarnan batada sauran annuri amman kunsan duk yanda ango yake dole hasken angonci ya bayyana
goshin haiydar sai kyalli yake kamar tauraro kusan ma dukyafi sauran angwayen haska waje anfara gabatarda abunda yakawosu inda masu daukar camera saiyi suke masu vidio ma haka daganan akasaki kida
yan matan amarya suka fara chashewa wata tauraruwace tashigo inda gaba daya kidah yatsaya chak!!! kallo yakoma wajenta tana tare da mukarrabanta abaya less dinta sai wal walniya yake bakinta harkunne dakaganta kasan tana kumshe cikin farinciki ahankali take takun kasaita
saida takawo tsakiyar holl din akasaki kidan amaryace amaryace””hameeda ce amarya”gaba daya wajen yakaure da hayaniya jin muryan shaha rarren mawakin nan ali jita yafara wake hameeda kowa sai kallonta yake sabanin haiydar daya dauke kansa shi kwata kwatama bata burgeshibah
ali jita yacigaba dawake amarya daganan yadawo kan angonta harzuwa kan sauran amare kusa da haiydar tazauna itah ma akacigaba da chashewa””bayan ali jitah yagama wakarsa aka umurci amare sufito daidai tare da angu nansu sutaka rawa
daibayan daya sukayi amman banda haiydar dankam cewa yayi shibaimasan yanda ake rawabah’fadil yace naji baka iyah rawaba amman kafitah kotsayene kayi kada kabatawa yarinyar nan tsari”” nabata tamutu ma idan tana iyah wa. aharzuke yake maganar dakata fadil danka takurani shiyasa kamatsaman inzo diner???? idan baso kake wlh intafiba kakyaleni babu inda zani idan taji zata iyah tafita itah kadai tataka””
fadil yagirgiza kai yakalli hameeda yace kije da kawayenki idan ankiraku””ta make kafada No fadil karka damu nikaina bana sha awan yin rawar takawar da fuskarta
Aisha…………………gentle
[8:17PM, 11/16/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
35
Fadil baiji dadin abunda haiydar yayibah duk da yasan sauran mutanen wajen bazasu dago shibah tunda sunsan ustaz ne sunyi mamaki ma dayazo wajen diner abunda basu sanibah haiydar kuwa gwanine wajen rawa kawaidai dan baya murnane da auren amman fadil yasan ya iyah rawa
dankaryaja magana datsayi kawai yakyaleshi””haiydar kam ko ajikinsa shibai damubah””:haka akagama diner kasancewar anfara kiran magrib kuma da anyi magrib za ayi walima daganan saikai amare amman walimar matane kawai””
kowa yaci yasha harmasu boyewa cikin hijab suna boyewa ina hangosu su unigue da khairiyya hardasu maman son amara kirjin buki koba a gayyacetaba saitakai jiki kunsanta akwai kwadayi uwah ummi sareef nidai nace kuyi ahankali idan kuwa bahakabah yau akwai tashin dare heheheh
anwatse wajen diner angwaye suka dauki amarensu suka wuce haiydar kotakan hameeda baibiba yashiga mota yayi gaba ko fadil baijirah ba dama kowa cikin motarsa yazo fadil ne yamaida hameeda gida yanata bata hakuri itah cewa take wlh bakomai fadil nagode da nuna damuwarka akaina
ana yin magrib suka wuce wajen walima amman banda hameeda saikarfe tara aka tashi kowa yaje wajen haramar sallah suna gamawa amare sukahau shiri. zulaihat da kursum da asiya. mota daya suka shiga gaba daya gidan alhaji auwal suka taru babban falo inda akeyin taron family
da angayen dakuma amaren harda iyayen su alhj auwal yafara bude taro da addu”a sannan yafara akan mahimmancin zaman aure dakuma hakuri dajuna yayi masu nasiha mai zafi inda amare sunakuka yajawa angaye kunne akan hakuri da kannensu kuma duk wanda yayi badaidaibah kana iyah kawo kararsa duk ranarda za”ayi meeting na family kubar ganin wai yannenkune kuka aura hakan bazaisa kudingayi masu abunda kukaga damaba idan suka kawo kararku wlh sainayi mugun saba maku kukuma kada kudauka kannen kune aimunada incin yimasu duk abunda mukaga dama to bazamu dauki wannan ba
sauran iyayen suma sukayimasu tasu nasihar daganan aka umurci kowa yadau amaryarsa yayi gida da itah haka suka mike usman yana gaba Aisha tana bin bayansa tana kuka””suna fitah waje yasunkuci matarsa saicikin mota kafin sauran sufito shikam haryadau hanya
suma kowanne yadau tashi suka wuce duk haiydar ne akabari karshe yashiga mota yazauna yana jiranta tadade tsaye ganin baida niyar bude mata sauran angayen sukam daukar matansu sukai itah gashi ko arzikin bude mata motar babu haka tabude tashiga yaja motarsa dakarfi kamar zaitashi sama
aini jinayi kamar inciji haiydar shikomai akai ba aburgeshi😁😁
Aisha…………gentle
[6:49PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [8:53PM, 11/15/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
25
ya amsa dasakin fuska malam mudi yayi masa barka da auradda yarsa dayayi yayi murmushi yace aimunama tare da itah tanacen nesa dasu yakirah ta takaraso taduka tagaisusu malam mudi ya amsa da fara a yace dada amarya yausaigidan miji ko
tayi murmushi taboye fuskanta yace kiyita hakuri kinji zaman aure dan hakurine yinayi bari nabari tarabaki dakowa yayimata nasiha mairatsa jiki usmanu yamike baba bari inshiga gida “”yace ah ah dakata aiwajenka nazo saiya koma yaduka
yayi gyaran murna nasandai kunje daurin auren ta kuma bakuga angon ba malam mudi yace hakane hardo yajinjina kai yace usmanu kaine Allah yabawa wannan yarinyar nabaka itah sadaka usmanu kamar ya kuwata dan dadi damacen yana sonta kawai dai baitaba furtawabane
malam mudi kam bakinsa yaki rufuwa dama ashe daurin auren dansane yatafi baisanibah sai zubah godiya suke da malam mudi da usmanu saida baba yasake yimata nasiha sannan yabarta yadawo gida sai washe gari mukasan waye mijinta
dayake usmanu gidan su babban gidane anan akabashi daki akayimata jere suka tare cikin gidansu gashi yanzu yayanta biyar dashi amman kosau daya bata tabayin yajibah suna zamansu lafiya haka baba yakeyiwa yayansa duk wacce yasan ta isah aure kuma duk suna zaune lfy harda karuwa
waikarka dauka wasu kudi yake dasu dayakeyin haka wlh kodaya kawai dai ra ayine danbawata sana a yakeyi mai karfiba noma ne saikuma kiyo saidai duk ranar asabar yana siyen dabbobi yadaure ranar larabah yaje kasuwar cikin gari yasiyar
kaji takaitaccen labarin gidan mu haiydar yanisah yana jinjina lamarin hakika bakowane uba zai iyah yiwa yarsa hakabah haba dai kamarba yar mutun bah amman daikuma yana taimakawa wadan da basudashi dankam yayansa babu wacce take da muni indai kamarsu daya da mairo
yasan kyawawane dama yayan fulani aihaka suke yinin ranarkam haka haiydar yawuni da tunanin maganganun halliru har akai azahar baima fitah masallacinba yaga anfara taruwa fitowa yayi waje saboda manyan mutane haka yayita gaisawa dasu haryafita acen bangaren dama yahangi halliru dasu lado da bello da tanko yakarasa wajensu yabasu hannu suka gaisa
yadade tsaye sannan yasamu wani dan dutse yazauna mutane sunata taruwa dayawa har akacika wajen daganan akasoma daurin auren anfadi sadaki hardo yabiya yafadi sunan angon
daganan aka daurah aure akaita fitowa da waina jibi jibi kowakam sai kwasar gara yake akawatse ana Allah sanya alhairi daganan su haiydar suka wuce yawo dashi da haliru yau rafi suka nufah dama sukanje akai akai
suna tafe suna taba firah amman hankalin haidar kwata kwata bayajikinsa wai mairo aure??? rayinyarda iyakarta sa ar fati kanwar fadil nawa take itah shikam mamakine kawai aransa
halliru yalurah dahaka yayi murmushi haiydar da alama haryanzu maganarmu tadazu itah take maka yawo cikin zuciya””yamaida kallonsa wajen halliru yana lumshe ido ya akai kasan haka???)yayi maganar tareda dauke kansa
halliru yayi murmushi ainaga yanayinkane tunda mukayi maganar kakasa sukuni kodai akwai wani abune??? haiydar yayi murmushi maidan sauti duk da baigano inda maganar halliru tanufah bah yace ah ah bakomai kawai mubar maganar
halliru yace shikenan sukaci gaba da tafiya suna kaiwa halliru yahango budurwansa yayi wajenta harta dauko tulu tana ganinsa tasaki fara a shiya saukar mata da tulun suka dan haye sama saman wani dan dutse suka zauna
acen nesa dasu haiydar yazauna yana tsintar duwatsu kana na yana jefawa cikin ruwa idan yajefah daya saiyayi wajen minti biyar kafin yajefa wani idan kalurah dashi kaman hankalinsa yana wajen ruwan yanda suke gudu gwanin ban sha awah amman kwata kwata
hankalin haiydar baya wajen tunaninsa yana wajen mairo da akaiwa aure waishi menene nashi nadaukar damuwa yasakama ransa???? shikanshi yakasa gane hakan kawaidai abunda yasani yanajin zafi cikin ransa yarasa dalili
Aisha……………gentle
[9:17PM, 11/15/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
26
Kodai tausayintane yakeyi? to akan wanne dalili babanta ma baiji tausayintabah saini yanata kokarinkawarda tunanin aransa amman yakasa. saidayaji muryan halliru yana kiransa yafarga yace taso mudan takamata kaga ankusa la asar
baice komaibah yamike suna gaba yanabinsu abaya harkofan gidan su saida tashiga gida sannan suka juyo zuwa masallaci acen sukai alwala danhar angama kirah saida yayi tahiyatul masjid yazauna bajimawa akafara sallah
anan suka tsaya yana kara halliru karatu dama duk bayan sallar la asar yake karasa basa fitah masallaci saibayan isha”i suje dandali”yau haiydar jinsa yake sai ahankali kamarma bazai iyah zuwa dan dalinba
saibayan isha”i suka wuce dandali shidai haidar baima tsaya wajenba cen nesa dasu yazauna bayason hayaniya yau baimasan tsawon lokacinda yayi awajenba saida halliru yace haiydar taso baba yanata nemanka”duk da baisan dalilin kiranba yasamu kansa dajin faduwar gaba
tare suka biyo hanya harcikin gida hardo yana tsaye halliru yace gashinan baba yace toh halliru yajuya yafita sannan hardo yace masa mushiga ciki suka shiga tanacen saman gadon kara wanda haiydar baisan da zaman sabah yasamu saman katifar yazauna
hardo yanisa nasan zaka cika da mamaki jin ina kiranka yanzu alhalin bansabah kirankabah cikin wannan lokacin haiydar yagyada kai””yaci gaba dazu kaje daurin auren mairo?? haiydar yayi murmushi ah naje abba”” yace kasan waye mijinta???nan madin murmushi yayi ah ah abba
yanisah tare dakiran sunansa”” ya amsa yace kaine wanda Allah yazabawa mairo gaban haiydar yabada rasss rasss cikin sauri yadago fuskansa yana kallon hardo da ace akwai wadataccen haske adakin da zaifahimci rudaninda haiydar yashiga
nan take zufah yafara karyo masa tako ina hardo yacigaba hakika haiydar nayaba da hankalinka da tunaninka kuma nasan. banyiwa yata zaben tumun darebah ina fatar zaka karbi wannan sadakar da hannu bibbiyu
haiydar yasa gefen rigarsa yashafe zufah dakyar ya iyah harhado kalamai dabazasu wuce goma ba yace nagode abba ‘hardo yaji dadi sosai yace ina fatar banshiga rayuwar kaba??? yace bakomai abba aikaima ka isah dani tamkar mahaifina kake kuma nagode insha Allah bazaka taba dana sanin auraman yarkabah
karfin hali kawai yakeyi wajen yin maganar kada hardo yagano yanayinda yake ciki yayi murmushi nagode haiydar dajin kalamanka ga mairo nan nabaka itah amana nasan zaka kula da itah kaita hakuri da yarintarta yace bakomai abba saida yasake yiwa mairo nasiha sannan yayi masu saida safe yafita
Aisha………………….gentle
[9:49PM, 11/15/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
27
haiydar tamkar yadaura hannu aka yakwatsa ihu wannan wace irin kaddarace abunda yagudoma ashe wani tsautsayin ne zaikuma taronsa yakalli inda take zaune duk ta takure jikin bango tana lullube cikin hijabinta mai kyau abun ma saiya bashi dariya wai wannan ce matarsa???
tashin hankali dama wannan kaddarar ce take nemansa tataso dashi tundaga kano yazo inda take lallai Allah mai ikone duk abunda zaifaru rubutaccen abune amman ni yazanyi da wannan yarinyar ina zankaita haka yayita sake sake aransa tun mairo tana gyangyadi harta zame tayi kwanciyarta shima yadade zaune sannan yakwanta yaukam ko kayan jikinsa baicirebah hhmmm
*******************************************
ganin ansoma kiran azahar yasa yabaro dajin yadawo baiwuce dakin ba masallaci yanufah bayan angama sallah yana fitobah yahadu dasu lado. sunata dan kauce kansu dan sunsan yaji abunda suke fada dazu
*******************************************
baikoma takansubah yakama hanya saiga halliru yace wai ina kashigane haiydar tundazu naketa nemanka????yakalleshi yana murmushi wlh nadan fitane nayi waya da mom dina ” yagyada kai dada jiya saikaga ankawo maka mata dama ashe kaine angon bamu sanibah
*******************************************
shima dariya yayi yace aiyanzu kunsani ko???)*yace ah munkuwa sani to Allah yasanya alhairi yasanyawa auren Albarka haiydar yace ameeen kokadan haiydar bainunawa halliru bayason auren nan ba
*******************************************
aganinshi kamar cin fuskane idan yace bayason kanwarsa yace yanzu ina zakaje??? yace zankomane inyi shirin kayana mom tace lallai inkoma gida gobe””:halliru baiji dadibah dan yasabah da haiydar sosai yace yanzu idan kaje sai yause kuma wlh banaso katafi
*******************************************
haiydar yayi murmushi nikaina banason rabuwa dakai halliru amman aikasan dole indawo tunda nadauki iri sukai dariya suka taba tare suka karasa gidan angyara komai anyi jere maikyau ansaka gado babba da karami
*******************************************
halliru baima shigabah yawuce acen saman kujerah yahangota tanata kuka yadade tsaye kafin yatambayeta lfy kike kuka???? taci gaba da kukanta saida yasake tambayarta sannan tace ba babane ba yaman fada waidan nafita wasa cikin gida”wai anan zanyita zama nikadai kuma alhalin bakowa tunda kaima katafiyarka ko??
******************************************
yayi murmushi dan dai wannan kawai kiketa bannar hawayenki??? cewa yayi idan nasake fitah saiya dakeni kuma ni tsoron duka nakeyi zaka bari yadakeni????yace ah ah yanzu kidaina kuka tashi maza kiwanko idanunki kizo zamuyi magana to tace sannan tamike zuwa waje
bajimawa tadawo takoma inda take tazauna shima saman gadon yazauna yakalleta natsayin mintuna komai yake tunani oho yakawarda fuskarsa yace kishirya kayanki gobe da safe zamuje garin mu wajen iyayena amman banda muguwar wasa kinji kuma banason yawan surutun nan naki
tayi murmushi dinpul dinta harya lotsa binni zakaje dani????kaiya gyada mata kinason zuwa ko????tace ah yace to kihada kayanki gobe zamutafi yamike yafito waje saida la asar yasamu hardo yayi masa bayani yace bakomai wlh fatansu dai Allah yakaiku lafiya
Aisha……………..gentle
[11:40PM, 11/15/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
28
Yasake yimasa nasiha kuma harcikin ransa yaji nasihar sosai yinin ranar kam kowa agarin sukuku jin labarin haiydar zaitafi masu daukar karatu wajensa jisuke kamar karyatafi duk wani shiri dazaiyi cikin daren yagamashi yau yaso zuwa dandali jin wasar da za ayi amman yakasa ganin yanda halliru duk yadamu yayi ta tausar sa dakyar yasamu yahakurah koda sukaje dandali har ankusa gama wasa basu dade acenba suka dawo gida
hardo yana zaune adakinsa duk matansa sunanan yakirasu yayi masu bayanin gobe haiydar zaikoma garinsu kuma da matarsa zaitafi gwaggo ta mere baki yanzu saboda Allah malam duk abun nan dakakeyi bai ishekabah saika sayarda yarka???
yayi mata kallon rashin fahimta yace kamarya saina siyarda yata shi haiydar din ba mutun bane??? mutun ne mana amman kasan wannan abun baidacebah kadauki yar cikinka kabaiwa bako wanda bakasanibah bakasan inda yafitobah bakasan danginsabah kawai ganinsa kayi haba malam
dan dai kawai kai bakasan zafin haihuwa bane kawai kana ganin sune kamar daga sama suka fado dankawai kaga dan birni jikinka narawa zaka aura masa yarka””adai bar yabon dan kuturu wlh nibanyarda da wannan yaron ba
idan kuntaka hardo yatanka binta kawai yake da ido saida tagama iyya ta kama umm ke yaya aikingama bakin magana ninasan saboda kudinsa yabashi itah kuma dagani kinsan kudin jinine bana Allah da Annabi bane yasaurayi kamar wannan zaibar birni yazo karkarah yazauna haba aidole adasa masa alamar tambaya
itah dai innah batace uffan bah” sukawai suketa zubarsu hardo yanisah yace wai atsakaninku waye yadau cikin. mairo sukayi tsit””yacigaba toko wacce tadau cikin ta gatanan bata isah tahanani abunda nayi niyyabah
kuma itah batayi maganaba saiku sani infika agola da rabon gidah meyadameku yata cefa????banason irin wannan dagayau idan bazaku saka albarka ba kukama bakinku””gaba daya sukai shiru gwaggo tamike um bari kugani inkama gabana
itah ma ai uwar sanaben duk bakinku daya ganin yarta ta auri dan binni barin murna kike saikinga ankawo kan yarki zaki gane tayi gaba nabarku da alhairi””” iyya tamike nima ai yaya bazama zanyibah mezan tsinta anan adaiyi mugani idan tusa nahurah wuta
takaba kai tayi dakinta akabar inna kawai duke gaban malam tsawon mintuna ashirin sannan yace bakice komaibah shatu??tayi murmushi banda abunka malam mezance kaida yarka??niko kadan banajin haushin abunda kayi nasan bazaka taba kai yarka inda zata halakabah
nikaina nayaba da hankalin yaron batun yauba fatana Allah yabasu zaman lafiya”” hardo yayi murmushi ameeen ameeen shatu tashi tayi tarufo masu kofah dama yau itah takeda girki””hardo yanason shatu fiye da sauran matansa kasancewarta mace mai saukin kai dakawarda kai gaduk wani abunda baishafetaba
Aisha……………….gentle
[7:57AM, 11/16/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
29
washe gari amasallaci bayan angama sallah yayi masu wa azi sannan yanemi gafara duk wanda yayiwa laifi yayafe masa wasukam harda hawaye makiyansa dadi sukaji kamar wani abu yatare masu agarin haka aka hada masa shatara ta arziki kwai kusan kwarya ashirin yasamu ga nono innah harda guzurin kan dawo
su gwaggo kam sai zundenta suke wai ansaida yarta danjin dadi harda bada tukuici duk inda mairo zataje nan makota taje sunyi bankwana da mutane duk inda taje cewa take binni zani wlh..
sukam dariya suke mata yand tahaukace kanzuwa binni hardo saida yabawa haiydar hatsi su masara da dawa da gero yace ah ah abba nida nazo amotar hayya ina zankai wadan nan nadai gode halliru kam kamar yayi kuka haka yakeji bandama haydar yanayi yana bashi baki
har tasha ya rakasu innah kam kolekowa batayibah hardoma baijebah halliru ne kawai sukaje tare saida suka shiga gari yadauko ragowar kudinsa yadau dubu biyar sannan yaja halliru gefe yabashi yace ka damka wannan kudin hannu abba dan Allah kace yakara yaja jari insha Allah bada jimawaba zandawo naso intafi dawani yaga gida amman abba yace ah ah
halliru yakalleshi shikam baitaba ganin yayan masu kudi da irin halayyar haiydar ba saida yayi hawaye wajen godiya suka shiga mota baibar wajen ba saida motar tatashi yana daga masu hannu saida yadaina ganin motar sannan yajuyaa
mairo kam uwa chuchu tashigo binni sai raba ido take itah tunda take bata taba zuwa nan bama daga garinsu sai kasuwa saikuma kauyukan dasuke makotaka dasu kuma dakafa ake zuwa idan takalla nan takalla cen shikam haiydar hankalinsa yana wajen wayarsa yana latse latse””
sunfara shigowa zaria tahangi wani gidan mai tasaki baki saita kama rego kanta harya kere na haiydar yadago fuskarsa yana kallonta ta yake hakorah kai dan binni nifah banson kallo kaga abinda nake kallo kawai… yayi murmushi to bazaki kalla kina zaunebah sai kinyi dogon wuya sai anmaki dariya ace baki saba shiga motaba
saita gimtse dariyarta tawaigo bayanta haka kuwa mutanen cikin motar itah suke kallo saitaji wani iri tagyara zamanta tabuga uban tagumi tana binsu da idanuwa kamar wacce take neman wani abu tamaida hankalinta wajen haiydar dan binni menene wannan dakake tabawa??? takai hannun ta tashafo waya
yasaki murmushi yace waya ce “”tace waya kuma me akeyi da itah yanda tayi maganar gaba daya saida yan motar suka saka dariya lallai wannan tacika yar daji baki taturo nan take idonta yacika da kwalla haiydar yasausauto da muryansa yadan duka wajen fuskarta menene kuma nakuka???
badariya sukemun ba? sauran hawayen suka karasa gangarowa yace kece kika sakasu dariya kinata surutu bakisan ba a magana cikin mota ba idanuwanta ta dago dara dara dasukeda ragowar hawaye tace aibaka fadaman bako????
tunda muka shigo daka fadaman ba a magana aibazan yibah ko??? amman dan kawai nayi cikin rashin sani zasuman dariya”” yace idan fah kina daga murya zasukuma yimaki dariyan
Aisha………………….gentle
[8:28AM, 11/16/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
30
dama kuwa yan motar susuke saurare suka sake fashewa da dariya yace kada kidamu kidaina kuka kuma nahanaki yawan surutu amman bakyaji tayi mui da bakinta juyowa tayi dakanta gefe tabar kallon haiydar din
duk wanda sukai ido biyu dashi tagallah masa harara tamurguda baki saikaga yakauce idonsa daga kanta””batasake cewa uffan ba ahankali tasoma gyangyadi tana fadawa nakusa da itah haiydar yana lurah saiyaji wani abu yataba zuciyarsa wanda shimadin baisan namenene bah saida yagyara mata zama tadan bude idonta tasake rufewa
ahankali takwanta saman kafadarsa wani yarrrrr yaji cikin jininsa wanda tunda yake baitabajin irin saba”” yadago ido yakalleta””menene dalilin shigarsa wannan yanayin akan karamar yarinya yayi dan tsaki mara sauti nimezanyi da wannan
barci yayi dadi su mairo akazube saman cinyoyin haiydar hannuwanta tasaka tarungumo kugunsa haiydar jiyayi kamar zai suma waimene ne wannan abun dayake masa yawo cikin jini yakasa gane komenene ahankali yadagota yamaidata saman kujeran sannan yasauke ajiyan zuciya yadainajin xuginda jininsa yakeyi
saida suka shigakano sannan tafarka aikam saitasake komawa bakauyarta babu ruwanta koda dariya zasu mata amman kallo bazai barta bayaba saida akasaukesu kafin haiydar yafito itah tafara fitowa sairaba ido take yadauko kayansu amman yawaiga gabass yamma babu mairo
kansa yadafe da hannunsa wannan yarinya tana nema ta haukatani yayita nemanta cikin tashar babu mairo yabawa wani ajiyan kayansu cikin sauri yajuya duk motocin dasuke wajen saida yayita lekensu amman komai kamada itah hankalinsa inyayi dubu yatashi yadafe kai kamar yafasa ihu yanzu mezancewa iyayen yarin yarnan daga fitowa mota indau kaya ace tabata
kamar daga sama yaji tace kai dan binni ganinan fah cikin sauri yawaigo yaganta tsaye tanashan kankana”” saida yasauke ajiyan zuciya jiyayi kamar yafalla mata mari yadan daure fuska ina kikaje?? tadaina shan kankanar tace danafito mota shine naga wannan tayimasa nuni da kankana inata kiransa insiya baijiba haryafita shine nabishi saida nahada da guduma koda nadawo wajen da aka ajemu bangankaba
shine nake nemanka kada kabata.baisan sanda yayi dariyabah waishine zai bata”tace ungu kasha karagaman kokallonta baiyibah yadaure fuska yayi gaba tabishi abaya hayar tax yayi yazubah kayan amotah shi gaba yazauna itah kuma tana baya
yace yallabai ina zamu”” yace nasarawa babu wanda yasake cewa uffan harsuka kai unguwa kofar wani katon gida suka tsaya duk acikin jerin gidajen unguwar shine nafarko wajen tsaruwa mairo kam kamar idanuwanta zasu fado kasa wajen kallo shiyafara fitowa sannan itah yabashi kudin sa maigadi dagudu yazo yana kwasar gaisuwa haiydar ya amsa malam habu munsameku lfy””
wlh qalau ango “”aina dauka saimunzo biko ana saura kwana uku biki amman bakazobah har anfara shagali gida cike yake dayan biki”yace tofah ashe badamar inshiga ciki azuciyarsa yayi maganar yakalli habu danshiga da kayan nan wajen hajy yace angama yallabai
yadauki kayan ango ango ainiranar daurin aurenka wlh sainayi rawa yallabai ainafi kowa matsuwa ranar tazo haiydar yayi murmushi to habu Allah yakaimu yawuce yana fadin ameeen ameeen dai yallabai
Aisha……………………gentle
[6:49PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [11:21PM, 11/17/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
40
tasake lumshe idon ta takwanta saman ‘kirjinsa ahankali tace my dear” yace na am”” tace wai yaushe zaka fara fita dani yawo mudanga gari tunda nazo banje ko inabah”” yayi jim sannan yace yawo kikeson zuwa???’kai kawai tagyada masa yace k kibari sai gobe kinga yau inada nyt duty amman gobe free nake
koya kika gani juyowa tayi da sauri tasakar masa kiss yalumshe ido yabude tace tnx my dear”” acen kasan makoshinta tafurta iluv u “yaja hancinta mee2 tasake rungumeshi shima saiya rungume kayarsa”” yinin ranar tare suka yishi sai dazai fitah suka rabu
yana fitah itah ma tafita dan dama duk ranarda bagida yake kwana ba itah ma ba anan take kwana ba”washe garine suka fara zaga gari dashi da itah tana makalkale ajikinsa basu suka dawo gidaba sai karfe takwas na dare”” sunsha yawo kam duk wannan yana dai daga cikin tsarin hameeda suna dawowa tayi dakinta shima yayi nasa dakin
saida tayi wanka aka saka abubuwa a ehem ehem yanda bazaidan ganebah taci kwalliya kusan turarenda tafesa kamar companyn buga turare wasu irin arnakun kayan barci tadauko nafitar hankali fararene amman dasu darashin su duk daya
komai najikinta abayyane yake gata mace dirarra malam humm nikaina saida nahadiye yawu balantana haiydar nasan saiya suma. takalmi masu tsini tasaka suma farare tadauko lemunta na kwali guda biyu koda tazo falon tasameshi yayi kwance da alamu duk gajiya ce wanka kawai yayi komai baisakaba gajeren wando ne kawai jikinsa
gefensa. tazauna tana sakar masa wani shu umin murmushi tamika masa lemun mai sanyi gajiyar da yayi aiyana bukatar abu maisanyi batare da wani kokontobah yakarba yafara sha yana kallonta itah ma tanashan nata tana kallonsa tagefen ido
saida yashanye gaba daya yayi cilli da kwalin yayi ajiyan zuciya sannan yajawota yarumgume yayi mata kiss nagode kamar kinsan ina bukatar abu maisanyi”” batace masa komaibah burinya daya dama yasha kuma tunda yasha magana takare”
sannu ahankali yafarajin tsikar jikinshi tana tashi yarrrrrrrrr itah ma maganin yafara yimata aiki nantafara shafarshi ahankali”” ya lumshe idonsa wani irin dadi yakeji yana tsargawa harcikin kwanyarsa kaman yafasa ihu dan dadi”” nantake yafara mayar mata da martani”” dama hakan takeso suka fara tsotsar junansu sundade cikin falon kafin yamike
yadauketa sai dakinsa saman gado yajefata itah kam tagama jikewa shikawai take jirah dan gab take da nuna masa tamafishi jikuwa wanda bahakan bane haiydar gaba daya yafita hayyacinsa duk abunda yakeyi bama cikin hankalinsa yakebah
yanda yakeji muddin baijishi jikin maceba zai iyah mutuwa”” tunda yafara aiki bakakkautawa itah ma hameeda ba abarta abayaba babu maganar gajiya dan abunda tasaka masu alemu koda sun gaji zasuji wata sha awar tataso masu
kai intakaice maku labari kwana akayi anayin abu daya saikusan asubah suka saurarawa kansu abun yayi matukar bugar haiydar kasa tashi ma yayi dama wannan damar sukeso yakasance yana cikin janaba tayanda aikinsu zaitafi daidai yana gamawa sai barci “” hameeda tazame jikinta tana kallonsa tahaukace dawata shu”umar dariya haiydar kashigo hannu kenan
Aisha……………..gentle
[12:41PM, 11/18/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
41
Haiydar baitashiba sai karfe bakwai da rabi”karo nafarko da sallar asubah tawuceshi wannan mafari kenan haiydar yawayi gari da mugun son hameeda kamar yayi hauka kaida za a tambayeshi aduniya wayakeso yanzu hameeda zaice
sannan kuma zuciyarshi tacika da tsoronta dakuma shakkar ta gaba daya yaji ko kwakkwaran motsi bazai iyah yibah muddin tana kusa dashi bayan yayi wanka yayi sallah yashirya ganin harya makara
afalo yasamu yar laushin tana kwance tana ganinsa tadaure fuska”” inazaka haka??? yayi murmushi rankiyaye kema aikinsan inda zanje bakiga harna makaraba amman baki tashenibah”” tamere baki kamanta banci komaibah??? yasakeyin murmushi banda abinki hameeda saina tashi zakice haka kullum kafin ma natashi aiharkinsa ankawo maki abinci””
tayakuna fuska niduk abincin wannan hotel din baimunba bana sha awan cinsa.ai naga akwai kichin anan kaje kanemo abunda zaka dafaman yunwa nakeji”” tana kaiwa nan dazancenta tajuya baya makar maibarci
yajuya kawai yafita saida yaje kasuwa yasiwo kayanda duk ake bukata yadawo tana kwance inda yabarta yace mata gasu nasiyo””!bata juyobah tace kaje kadafaman indomie dasauri minti goma nabaka idan kagama kasameni adaki””tashi tayi tashigewarta daki
yadade tsaye yana tunanin wannan lamari kuma shibazai iyah yimata musubah kichin yashiga ya kunna gas shima yarasa ta itah zaifara abunda baisaba ba ruwa yafara zubawa yanika kayan miya yajuye sannan yasaka mangyada da magi suna fara tafasa yazuba indomie minti biyar tayi yajuye cikin flat yayi hanyar dakinta yana tafiya yana zufah saboda wahala yasa gefen rigarsa yashafe kwance yasameta tayi daidai saman gado
ya aje sannan yakalleta angama “”tajuyo katabbatar tayi dadi?? zurum yayi dankuwa yasan dakyarne idan zatayi dadin tasake tambayarsa yayi dariyar yakce eh tayi mana”” cikin kasaita tasauko da kafafuwanta kasa tace mikoman yaduka yadauka sannan yamika mata
cokali daya tayi tafurzar”” tana tari cikin hanzari yamatso yana yimata sannu tace ruwa ruwa dagudunsa yaje firij. yadauko ruwa saida tasha tana sauke ajiyan zuciya wani masifaffen yaji kuma ga gishiri tadago idonta cikin fushi menene haka haiydar nema kake ka kasheni ko???
yamarairai ce fuska haba hameeda yazanyi inkashe abunda nafiso duk duniya wlh bahaka bane kinga bansan yanda akeyibah dakin hakurah nayo maki takeaway kamar yanda mukeyi kullum amman kikace ah ah amman kiyi hakuri baza asakebah”””
ta ballah masa harara wanda saida yasauke idanunsa daga kallonta tace dauki tsiyarka banaci jeka samoman abunda zanci yunwa nakeji to kawai yace yadau indomie n yafita bajimawa yadawo yakawo mata gashi saikiransa akeyi. hospital amman yakasa kodaga wayar agabanta tana kallonsa dasun hada ido saiya done kansa wata dariyace tazoma hameeda “””takanne cikin zuciyarta tana cewa haiydar kenan wannan suman tabine akan abubawanda na tanadar maka saikayi danasanin aurena duk da ba ason ranka kayibah
saida tagamacin abincin ta tasha ruwa sannan takalleshi kanshi yana kasa tace matso nan haiydar bamusu kuwa yamatsa kamar wani jela hannu tasha ta zuge wandonsa baice mata cikankibah tadago takalleshi tayi wani shu umin murmushi tace abun nakeso zansamu????
yace daguduma idan harkina bukata ta rausayar da kai oyah to abani babu musu kuwa yahaucire kayansa suka lolaya duniyar ma aurata nidaikam dariya nakeyiwa haiydar sainaga yanda zai karke da hameeda……………………..
Aisha……………….gentle
[3:05PM, 11/18/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
42
Saida suka gama holewarsu sannan yatashi yayi wanka yawuce asiviti itah ma tana ganin yafitah taje ta dado wankanta taci diresin tafitah “” makaranda yayi yasoma yasamu matsala yana zuwa dakin tiyata yashiga “”
bashi yafitobah sai wajen la asar yinin ranardai baihutabah harzuwa dare””karfe takwas daidai ya iso gida amman baisamu hameeda ba hakan yayi masa zafi zuciyarshi sai kuna take yayi tsayin awa daya yana jiranta amman batadawobah
hakan yasa kawai yaci abincinsa ya ajemata nata sannna yashiga wanka bayan yafito jallabiya yasaka yakoma falo yayi kwanciyarsa tunani fal aransa ina hameeda taje hartakai dare haka kuma yaushe tafita??? inakuma taje yanata jerowa kansa tambayoyinda bazaisamu amsarsubah sai abakin hameeda””
sai shabiyu tashigo gidan ta dade tsaye akansa baima sanibah dan barci yadaukeshi. takirah sunansa sannan yatashi yashafo fuskansa yakalleta hameeda daga ina kike cikin daren nan????shiru taimasa yaci gaba
haba hameeda dahankalinki kina matar aure zaki fita bada izinin mijinkibah kuma kikai haryanzu kina waje kinkosan ko karfe nawa yanzu????? takai kallonta ga agogon bango dayake manne abangon falon tace shabiyu da rabi saikuma akayi yaya nifa kaga banason sa ido wlh
shikenan balailai mutun yafitah sai antitseshi da tambayar ina yaje ina dai ba aikena kayibah kaidakafitah tambayarka nayi ina kaje??? ya marairaice murya haba hameeda aini kinsan iyakata asiviti bayan nan wlh banazuwa ko ina”tamere baki kai akeji nidai nafada maka banason sa ido ehee idan kuma kasan takurani zakayi kawai kasakeni taja tsaki tayi shigewarta daki
cikin hantsari yadago kai yana kallonta yana maimaita abunda tafada waiya saketa datasan abunda yaji aransa lokaicinda tafadi hakan dabata fadaba jiyayi kaman andau guduma anbuga masa azuciya yadade cikin falon jiki asanyaye yayi hanyar dakinta
lokacin tafito wanka tana tsane gashin kanta yayi tsaye yana kallonta duk cikin secnd daya jiyake ansake lunka sonta cikin zuciyarshi ko inda yake bata kalla bah saida tagama tasaka kayan barcinta tahaye gado ahankali yasoma takawa zuwa bakin gadon yazauna yayi shiru saida yayi karfin halin hadiye wasu busassun yawu sannan yakirah sunanta bata amsaba yaci gaba””
hameeda fushi kikayine??? nan ma bata tanka masabah yace kiyi hakuri idan maganata takona maki rai banfadetaba dankiji zafi nafadi hakane saboda irin sonda nake maki hameeda kinzama bugun zuciyata wlh bazan iyah wuce dakika dayaba akowace rana batareda tunaninkibah
acikin kowane kif tawar idon sonki kara kaimi yake acikin zuciyata yinin yau bayan tunaninki banyi wani aikibah tunaninki yafimun duk wani aiki dazanyi”rashin ganinki shine yatayarmun dahankali amman plz kidaina fushi dani kinji
:hannunsa yasa yajawota zuwa jikinsa tamuge masa hannu kaga kakyaleni banason kana matsowa kusa dani “””murya araunane yace saboda bakya sona hameeda???? saiga hawaye a idon haiydar
wannan maganar taki daidai yake dakidauko mashi mai tsini kidaba a zuciyata in mutu insan bana raye balantana harkin kasa kusantar inda kike””yasauko daga saman gadon yaduka plz hameeda kitaimaka kiyi hakuri””tayi shu’”umin murmushi nayarda zan hakurah amman da sharadi””kafin ma takarasa yace saradin menene wlh zanyi idan harzaki hakurah””
tace daga yau karkasake tambayana ina naje kaikoda bankwana gidan nan ba banason katambayeni ina naje’kuma kada kanemeni”yace indai wannan ne insha Allah zan kiyaye’;tayi murmushi shikenan yace kinhakurahn tagyada kai yace to inzo mukwanta nan ma kaitagyada masa
saida yayi dan ihun dadi yahau saman gadon yarungumota yaujinsa yake cikin wani yanayi na sha awa amman fir hameeda tahanashi wai itah tagaji dayawa kome ya gajiyarda itah din oho haiydar harda kuka yamata amman taki bashi kayan”” ga cikinsa sai ciwo yake saijuyi yake saman gado itah kuwa goganyar tuni tayi barci
Aisha……………gentle
[6:50PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [5:28PM, 11/18/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
43
Saikusan asubah yasamu barci yadaukeshi sai asubah yafarka”” yauma kamar kullum saida tasa yadafa mata abinci duk da baci zatayibah kawai bataso yasamu hutune hakadai rayuwar ma auratan take tafiya yana kiran su dad da mom akai akai amman kosau daya baitabah tambayar ina mairo ba shiyama manta dawata aba wai mairo
rayuwa kenan maman zulaima tahaihu namiji akasamasa suna abdurrahman mairo anmaida hankalin wajen karatu bata wasa amare duk sun kamu bakamar kursum dan itah cikin wahala yake bata”” akwana atashi babu wuya wajen Allah mairo angama primary har ankaita jss 1
Aisha tahaihu mace anyi biki akasakawa yarinyar bilkisu suna kiranta ikram”” sati biyu tsakani na ima da kursum suka haihu duk maza kwana hudu da haihuwar asiyama tahaihu mace sai aka game sunan rana daya dandan kursum. mudassir dandan na i ma ” abubakar ana kiransa.ameer diyar asiya ameena
saida sukayi arba in zulaihat tahaihu amman abun baizo daraiba “mom daikam abunsu haiydar yasoma damunta ganin sauran duk sun haihu amman itah yaki maidota gida koso yake saita haihu ganin baida niya yasa tayanke shawarar kiransa
mairo tana gefen ta tanayiwa su hassana wasa takirashi kirah daya kuwa yadauka yana zaune kasa hameeda tana kwance saman kujerah yanayi mata tausa yadauka cikin girmamawa yagaisheta ta amsa da fara anta sai shiru yabiyo baya
takirah sunansa haiydar” na am mom””tanisa wainikam nace yaushe zaka kawo hameeda gida tahaihu kokuma sokake tahaihu kasarda batasan kowaba..yakai kallonsa wajen hameeda itah mashidin take kallo da alamun tuhuma afuskanta dantasan maganarta akeyi
yamuskuta ai mom ai ”aime haiydar ???baka lissafin kwananku nawa rabonku danan shekara harda wata bakwaifa” kodai tahaihune kakasa sanardani””yasosa kansa ah ah wlh mom yama za ayi hakan tafaru bada saninkubah
to agaskiya kudawo gida hakan nan nidai nafison ganinka kusa dani nitun farko ba ason raina kayi tafiyar nan ba”shiru yakumayi yace mom wlh batada ciki da akwai aizan fada maki”” batada ciki haiydar?kodai wani abu kake durawa yar mutane tunda bakasonta
yayi murmushi kodaya mom inason matata kuma inason haihuwa da itah Allah ne kawai baikawobah kitayamu da addu’a jiki asanyaye tace ai addu’a kullum cikinyimaka itah nake haiydar Allah yakawo masu albarka yace ameeen sundade suna magana sannan yayi sallama da itah yana kallon hameeda yana murmushi
yace kinji mom ko wai itah harta dauka kinada ciki” nikaina gaskiya nafara damuwa da rashin samun cikin nan naki duk da bana wasa yayi maganar yana kallonta takasan ido””tamere baki aikuwa idan nikake jirah inhaifah maka yara kanada aiki abunda haidar baisaniba kwayoyi takesha akwaima cikinda batasan dashiba saida yakai wata biyu tazubar dashi dan kam muddin tahaihu akwai matsala
shin waye mai cikin tsakanin haidar da alhaji hamza???wannan abu zaizamo mairudani agareta shiyasa tazubarda cikin shikanshi alhaji hamza bayason cikin acewarsa yara sun masa yawa””shiyakaita akacire cikin batareda haiydar yasan komaibah
Aisha……………….gentle
[8:10AM, 11/20/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
44
Azuciyarta take wannan zancen amman afili saita marairaice fuska kamar zatayi kuka wlh nima ya haiydar abun nan yasoma damuna inason haihuwa sosai yanzu gashi wadan da akai mana aure tare duk sunada yaya nibandasu
kawaisaita fashe da kuka haiydar duk ya haukace yanata bata hakuri tace yanzu gashi mom dinka takaigayin magana nasan saura kiris ma tace kayi aure idan niban hauhubah “” habadai aibabu wanda ya isah yasakani naimaki kishiya” tambayata anan ga haiydar shinya manta da mairo ne kokuwa itah ba matsayin mata ya ajetaba
plz kidaina kuka indai akan mom ne ma kike damun kanki harkike zuvarda hawaye tokibari nasan bazata taba tilas tani inyi aurebah tunda ba itah zata zaunamun da matarba kiyi hakuri kinji idan ma daukan wayar yana bata maki rai sai indaina dauka idan takirah””
tarausayar da kai ah ah banceba sokake azageni ace na asirceka?? koma wa yayi saman kujera yazauna sannan yarungumota waye zaifadi hakan inbamu saba dashiba kenifah duk duniyar nan bayan ke babu wanda nakeso zan iyah sabawa da kowa akanki wlh
da inga hawayenki kara rayuwar kowama tabaci tadago ido takalleshi dagaske kake?? kaiya gyada mata yana lumshe”ido”tasake kankameshi tana murna”” shima farinciki fal kirjinsa yafarantawa wacce yakeso rai
mom ce zaune tana kara mairo karatu”” bayan sungama takirah sunanta maryam tace na am.. sannan tamaida kanta kasa taci gaba kinga aurenku yanzu shekara biyu harda wata biyar”” nasan hankalin iyayenki yana tashe ganin haryanzu baki ba haiydar”
ta nisah shikuma gashi yayi zamansa acen wai aiki yayi masa yawa “” danhaka nakeso tunda kunsamu hutun boko kigyra jibi direba zaikaiki gida”nasan kinyi hakuri maryam amman inaso kikara bisa ga wanda kike dashi sannan aduk inda kike kizama mairike sirrin mijinki kada kibuda baki kisanarda wani ga halinda kike ciki da mijinki
anason mace mairike sirrin mijinta kekanki idan kika kasance haka zakisamu soyuwa azuciyarsa ina fatardai kingane”” mairo tagyada kai insha Allah mom aduk inda nake zan kasance maiboye sirrina ” nakuma gode da irin sonda kike nunamun sai hawaye shar shar
hakika ya haiydar yayi dacen samun iyaye nagari wadan da sukasan darajan mutane har abada bazan taba mantawa da abunda kikamunba kin maidani mutun wanda ada nake cikin duhun jahilci”” ko sallah ban iyah ba balantana alwala”” amman tasanadinki gashi na kusa sauke al”kur”*ani kullum addu”a agareki bazai wuce neman gafarar Allah ba nagode sosai””
amman mom ya haiydar yasan da tafiyana idan baisanibah nahurah haryadawo”” mom ta dade tana kallonta tana murmshi sannan tace yasani shima yayi man kwatancenda zanyiwa driver kada kidamu kinji yata”” murmushi tayi nagode mom
mikewa tayi zuwa daki mom tabita da kallo tana murmushi tana shiga ta aje kur”anin saman kujera tafada tanata kuka zuciyata bakiman adalcibah mezaisa kikamu dason abunda baidamu dakeba baima daukeki amatsayin macebah
yanacen tare dawata sunacin soyayyarsu”” kuka take maidan sauti tasa hannu tatoshe bakinta kada mom taji abunda yake damun mairo kenan kullum dare saitayi kukan rashin haiydar”” adakam batasan komai akan soyayya ba amman zuwanta jss one tadada wayo saboda tahadu da gogaggun kawaye masu samari kullum zancensu akan samarinsu da irin yanda suke buga soyayya
tun sunayi abun yana bawa mairo haushi harta soma saurarensu idan sunayi saitayi zugum tana kallonsu tana murmushi itah ma saita hango kanta tareda ya Haiydar dinta suna soyayya”” tun abun baizamar mata jikibah harta saba ranarda basuyi firan soyayya ba saitaji duk wani iri
Aisha………………gentle
[8:41AM, 11/20/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
45
akullum mafarkinta baiwuce na haiydar ba inama zataga hakan azahiri datafi kowace mace sa a acikin duniya zuciyanta tana karyewa duk sa inda tatuna shifah yana tareda wata yama manta dake inbanda haka tunda yaje kosau daya kintabajin yace inakike???? idan ma zaki fitarda ranki akansa kifitar
wani kuka yake taso mata maicinrai “” cikin tane yasoma murdawa”” tayita murku susu itah kadai cikin daki”” saigunjin kuka tace””husainace tashigo dakin taga tana kuka”” dagudu tazo tafada jikinta tana tambayarta anty waye yadakeki kike kuka”” cikin gwari gwari take maganar kai kawai tagyada mata alamar bakomai itah ma saita fashe da kuka
kukantane yarude gidan har mom dake zaune falo taji tataso zuwa dakin dasaurinta ganin husaina tayi jikin maryam tana kuka “”oh waike husaina meyasa kikeson kukane”” tanuna mairo dayatsa “”mom tace maikuma antyn tayi indai kune aibabu maishiga tsakaninku harzata juya saitaga mairo tacigaba da murkususu
dan karfin hali waidataga mom shine tacije kada ta fuskanto abunda take ciki wata kara tasaki jin yanda cikinta yakatsa nan take tazube sume dagudu mom takarasa inda take tana jijjigata jini tagani saman kujeran wannan yanuna kenan maryam tafara al”ada dasaurri tadibo ruwa tafesa mata taja ajiyar zuciya ahankali tasoma bude idonta dantaji kaman ancire mata ciwon
tayunkurah zata tashi saitaji sanyi cikin jikinta zaninta dasauri tamike tana ganin jini takoma tazauna kanta akasa duk kunyar mom yakamata ashe dama wannan ciwon cikin na al”adane”” mom taja hannun husaina suka fitah babu jimawa saiga husaina da pat da fant guda biyar takawo mata sannan tafita
tashi tayi tashiga tolet takimtsa kanta ta goge kujeran””nikam nace kokin goge bazan sake zaman kujeran nan ba saidai inzauna kasa”” murmushi kawai tamun takoma dayan kujeran tazauna kasa fitah waje tayi wata irin kunyar mom takeji
wannan dalili yasaka mom tadaga tafiyar su kwana hudu tayi wankan tsarki””amman mom bata sanibah saida taje dakinta akan batun tafiyar tasameta tana karatun Alqur”ani tana ganin mom ta”aje karatun kanta yana kasa
takirah sunanta maryam”tace na am amman bata dago kantaba””tayi murmushi wai wannan kunyar tamenene shikenan kinsakawa kanki takurah kullum kina daki kamar gareki farau”” kidaina haka kinji nimafa macece kamarki kisaki jikinki dama nazone akan maganar tafiyarki kishirya anjima dreba zaije dake kasuwa kiyiwa yan gidanku siyayya
komai isashshe zaki siya mijinki yaturo kudi yace abaki dan haka kisai duk abunda kike bukata”” tasunkuyarda kanta nagode mom Allah yasaka da alhairi”” mom tace ameeen”” nidai inadaga gefe dan nasan ba haiydar dinda yaturo kudi itah dai bataso aga laiin dantane
haiydar din ma dayamanta dawata aba mairo harzai turo kudi akanta mom bataso mairo tagane haiydar baisonta gudun nan gaba dan idan har mairo ta kullaceshi zaiyi wuya tasoshi anan gaba abunda mom bata fata kenan “”darana tashirya mom tabata dubu dari drever yakaita kasuwa atamfane jikinta amman saita dorah after drss dan kayan sun kamata sosai
bata saka mayafiba tayane kanta da gyalen rigar kawai nikam nace yausokike kihada hadari akan hanya itah kanta tasan ba karamin kyau tayibah nikaf tasaka saita koma balarabiya sak
Aisha…………………..gentle
[9:25AM, 11/20/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
46
Duk dahaka saida tasamu tsaraban yan kallo wadan da basu gani saisun kalla har wasuma suka kasa hadiye kwadayinsu suka tunkareta ko kallonsu batayibah dan tasan matsayinta bawai budurwa takebah
shaddodi tasiya da atanfofo sai takalma namaza dana mata sai sabulai sarkoki kayadai kam saida tacika but din mota gaba daya saida takashe kudin suka biya akaloda masu kayan bayan bt suna kokarin fitowa wani yabiyota
yana magana bata tsaya takalli ko inda yakebah..shikuma baifasa biyantaba harbakin botar tabude tashiga zata kulle yarika murfin motar yadan gurfano tayanda zata ganshi gayen kam yahadu iyah haduwa yace haba malama inata magana amman kinkyaleni plz idan bazaki saurareniba mezai hana kibani adress din gidanku
kayi hakuri ni matar aurece daga haka batasake cewa uffan ba”yasaki murfin motar taja takulle driver yaja motar suka wuce anan suka barshi sororo anya wannan dagaske itah matar aurece?? kai banyardaba wlh
bazan yarda tawucenibah komawa yayi dasauri yadauki motarsa yabi bayansu suna tafiya yana binsu harsukaki gidan acen nesa dasu yatsaya wannan yarinya gidan nan take saida suka shige sannan yakarasa da motar sa
yayi hon maigadi yabude masa yafito suka gaisa kaitsaye gidan yanufah shashen mom yashiga inda yaga tashiga lokacin yayi daidai da tacire nikaf””ya salam wannan wace irin halittace nayi gamo da itah idonta tar akansa taganeshi dasauri tamike tana nunashi da yatsa batayi maganaba saiga mom tasauko
tana ganinsa tasaki fara a”” ahh kasim kaine agidan damu”” jintakirah sunansa yasaka mairo tasauke hannunta tana maimaita sunan kasim kasim toshi kuma waye agidan “” mom tazauna saman kujerah kasa yazauna yana gaisheta tatambayeshi mutanen gidan yace kalau
tace aini nadauka kamanta damu kudai bakwason zumunci tunda haiydar bayanan kundaina zuwa”” yayi murmushi yadan sosa kai ayi hakuri mom insha Allah za a gyara ayukkane sukayi yawa wlh
takalli mairo “” maryam harkun dawone kaitagyada mata dan itah gaba daya tatsure da ganinsa”” mom tace bakiga kasim ba dan uwan haiydar ne “” tasaki murmushin yake sannu ko”” yace yauwa”” tadauki jakarta tayi daki yabita da kallo
hakika tunda yake baitaba ganin mace maicikar halitta kamar wannan ba to ina kuma mom tasamu wannan yarinyar????kamar jinsin larabawa shidai baisanta agidan ba duk da bazuwa yakeyibah
lallai shikam yayi matar aure duk da gidansu auren dangi ake yasan bazaisha wuyabah zaishawo kansu sukansu idan sukaga zabinsa yasan zasu yaba sosai yayi murmushi yana kallon kofar dakinda tashiga”” shiru natsayin mintuna hankalin kasim kwata kwata baya jikinsa saida mom tayi magana yadan zaburah itah ma tafahimci hakan tace lafiyadai kasim
yasosa kai babu komai mom nizan wuce “” tace to agaida gida””yamike mom banga yan biyubah”” tace ah wlh suna bangaren maman su”’ yace ok zanshiga cen ai tace to idan kakoma kagaida hajiya da innah yace zasuji tafiya yake yana waigen dakin kozata fito haryafita yasauke ajiyan zuciya Allah ya mallakamun ke maryam
yalumshe idonsa bangaren maman zulai yaje suka gaisa yadauki yan biyu yana masu wasa dazai tafi yaciro kudi sabbi ful yan dari dari yabasu sannan yayi mata sallama yawuce dagudu sukayi bangaren mamansu lokacin mairo tadawo falo suka fada jikinta suna murna
tace inye husaina waye yabaku kudi haka kuzo muraba”” suka mika mata kowa yana cewa nashi zata dauka mom dai tana kallonsu tana dariya tace wai wayabaku kudi””suka hada baki a kacim””(ya kasim)
saida gaban mairo yabada rass gudun kada mom tadago ta tayi saurin saita kanta”tamika masu kudinsu tace kurike har gobe saimuje shago kusiye abunda kukeso”” sukayi tsalle ki”ajemana to”” tace toku kawo ta amsa suka dane saman cinyarta suna bata labari
washe gari duk wani shirye shirye tagama tahada kayanta dazataje dasu kana nan kayane jikinta riga da wando yan indi”a sunyi masifar kama mata amman rigar tadan sauko tarufe mazaunanta ganin bamaishigowa gidan shiyasa bata damubah
tana gama gyaran tadauki gyalenta karami tayafah tafito falo tana jawokofah shima yana kunno kansa falon tsaye yayi yakurah mata ido. wannan wace irin halittace datake nema tahanani sukuni”” itah ma idonta yana kansa sauke kwayan idonta tayi daga barin kallonsa tajuya zata koma zaikirah sunanta saiga mom tafito””
mairo takoma warta daki”” tanajinsu dashi da mom wai abinci yazoci tayi murmushi akwai kuwa bari inzubo maka yaso takirah maryam danshinema yace mata yunwa yakeji dakanta tadibo masa takawo masa
yaci abincin sosai harda falfesun kayan ciki
Aisha………gentle
[10:16AM, 11/20/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
47
Yayi nak yayi hamdala hankalinsa yana kofar dakin yauma saidai yakarace zamansa mairo bata fitobah yagaji yayi ma mom sallama yatafi zuciyansa sai zugi take masa meyasa maryam takeson wahaldani kodai inkirah broth insanar dashi watakil shizai taimakaman insamu cikar burina
kai amman banason wani yasan wannan sainafara samun soyayyarta tayanda bazan sha wahalabah wajen samun amincewar su dady”” yana kwance jikin kujeran motarsa yake wannan tunanin inaduwansa lumshe bakomai yake hangeba sai surar jikinta tayi masifar kyau cikin kananun kaya
Allah yanunamun kinzama mallakina yayi murmushi maidan sauti sannan yatada motarsa yabar gidan cike da shaukin kaunar maryam”nikam nace wai zancen banza idan ma kasanarda haiydar aisaiya kusan kasheka””
washe gari da karfe goma har mairo tagama shiryawa mom tabata dubu dari taje dasu koda zata ba wasu sannan takara mata dawasu kayan turare da atampodi bayan motah aka loda wasu dan bt din yacika gaban mota tashiga suka wuce tana dagawa mom hannu yan biyu kam basu tashi barcibah
dan idan suka tashi bazasu barta tajebah mom tasan idan suka farka yau akwai rigima sabuwa dan dasun tashi dakinta suke zuwa sai idan sun tarar tana boko suyita kuka kuma ranar sukuku zasu yini hartadawo””
kwatancenda mom tayi masa yanda haiydar yafada masa hakan yayi dayawuce zariya saiya fara tambaya baisha wuyabah akanuna masa hanya ana kawowa kauyen mairo tagane tasaki murmushi wani dadi taji yakumeta yauzataga innarta wayyo dadi””
tanata nuna masa hanya harsukakai kofan gidan”” innah tana zaune tana nasa danwake gwaggo da iyya saizuba mata habaici sukeyi gwaggo tace iyya waikinsan wani abu?tace ah ah saikin fada””hmm wai saboda ba asan ciwon haihuwabah daga ganin kudi akadauki ya akabayar ashe sun siyarwa maiyankan kai
suka kwashe da dariya kicedai ana nan a nakukan bakinciki”gwaggo tamere baki aikuwa kuka yanzuma suka fara ba ana mana kuri wai yarta ta auri dan binni ba aikam ga inda kwadayin ya kaisu yanzu babu ya babu mijin
suka sake kecewa da dariya aiduk wanda yace tukunyar wani bazata tabsheba yakwana dasanin shima tasa haka aimu karamu muna ganin yayanmu wanda kwadayi yaja kuwa saidai yaga kayanta da aka jibge asoro suka sake tafawa suna dariya
inna daikam kokallon inda suke batayibah inda sabo aita saba dawan nan arashin tunsunayi afakaice amman tasan da itah suke harsun dawo sunayi afili itah kuwa bata damuwa dan ba itah kadaiba har hardo basu baribah shima baikomawa takansu
taci gaba da nasa dan wakenta hayaniyar yara sukaji awaje ana kiran ga mairo ga mairo aida gudu suka doshi kofar gida suna rigenge tsakanin gwaggo da iyya suka fita soro sunata rabon ido sudai basuga mairoba tagefensu taratsa bayan sun gaisa tayi cikin gida
sunata regen mota suga inda mairon zata bullo ganin yara sun zagaye motar sai kallo suke suna shafawa amman shiru babu mairo gwaggo ta kunduma ashar dan ubanki bazaki fito bane munata jiranki sauran yaran suka dunguma cikin gidan
gaba daya sukabar bakin motar sukayi tsaki suka shiga cikin gida idan uban naki yazo aidole kishigo gidan muna fuka kawai suna shiga gidan suka tarar da itah kusa ga innah suna gaisawa tana zaune saman kujerah yar tsuguno
takalli yaran tace ina babana yake????sukace yana daji sai yamma zaidawo””tace gona yaje ko fadama???? sukace fadama tamike bari inje na matsu inga babana sudai su gwaggo baki suka saki suna kallon ikon Allah anan nufin wannan ce mairo yarinya kamar balarabiya
ina sukam basu yarda mairo bace””inna tace mairo bazaki zauna kihuta ba daga zuwanki zaki fitah tajuyo wajen inna bakomai inna babana nakeson gani wlh abani ruwa inkaiwa driver dan yau zaikoma shi innah tashiga daki tadibo ruwa tabata takaiwa driver yasha yayi hamdala
yace kisa yara sudauke maki kayan nan kada inyi dare akan hanya; tace yara bazasu iyah dibansuba kadibamun muje dakin inna na yace kina ganin dagirmana zanshiga gidan mutane”” tayi dariya aibakomai muje shiyarika daukan kayan itah ma tana rikawa
harsuka kwashe su gwaggo kam ido suka turo ganin yanda ake fitoda kaya kaman wani babban shago xa a buda harbakin motah tarakashi tayi masa Allah yakiyaye yadau hanya itah kuma tayi hanyar fadama duk inda tayi binta kawai ake da kallon
har takai fadaman bataga hardo ba yana kurya gyalenta tacire tasha damara dashi takaryo sandar rake ta aje gefe cen tahango wata karama siririya dagani zatayi zaki takutsa kanta cikin raken tana tafiya hartakai kusa da itah ta karyo
tafito tanasha halliru ne yaji motsin mutun yace baba kamar dawani acikin fadamar nan naji motsi”hardo yake saidai idan awakine wazai shigo yanzu tunda sunsan ina nan”” tasake hango wata takama takarya tanada kwari sosai taki karyuwa ga karamar tanasha kuma duk ta bata mata jiki nidai nace kekuma daga zuwa kauye kinkoma yar kauyenki sak
dakyar tasamu takarye saida tace wash wlh saina shaki tunda kikaban wuya””saiyanzu hardo yaji magana tare sukazo wajen ganin sandar rake sukayi zube harguda biyar tanata kiciniyar cire wata saida taballo sukam tsaye sukayi suna kallon ikon Allah
tawaigo kenan tagansu tace la ya halliru ashe kaima kana nan tafito tana dariya hardo yace wai mairo ce ????tayi murmushi nice mana baba baka ganenibah””halliru yana rike da baki yace auta dagaske kedince”tace kai ya halliru idan bani bace to wacece
hardo yace saukar yaushe????
Aisha……………gentle
[10:47AM, 11/20/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭 YAR SADAKA!!!💭
48
Tayi murmushi yanzun nan wlh baba ina wuni””cike yake da mamaki yace lafiya qalau baitaba saran ganin mairo awannan lokacinbah. yace ina haiydar din tare kuke dashine??? tace ah ah baba aiki yayi masa yawa shine yaturoni tare da driver harma yawuce shi
ah dawuri haka meyasa bakice yabari yakwana bah? baba aicewa akayi yadawo yau yace toh muje gida” taduka zata diban raken halliru yace ah ah auta bari indaukar maki aikin wuce daukan rake ahanya la yaya aiba wani girma nayibah ko????hardo yace ah ah kingirma mana mairo kidaina shan abu ahanya kinji
tace to saita kaikaici ido.su tagutsiri rake tana taunawa ahankali harsukakai gida suna tafe suna gaisawa da mutane kofan dakin inna halliru yazube mata rayen tazauna saman kujerah tanasha
suna gaisawa yana tambayarta mutan gidan tace kalau suke duk suna gaisheku tace inna sakoman dan waken fah shinake jirah”” innah tayi dariya ainaga kintasa rake gabanki nadauka itah zakisha kikoshi “”ai innah rake bata maganin yunwa kwadayinta nake tunda nabar garin nan bansha rakebah ina ma zanganta tunda ba fitah nakeyibah daga makaranta sai gida
inna tazubo mata danwaken tamotsa tafaraci hardo yace kice dai mairona yanzu tayi hizifi goma”” tayi dariya hartadan kware saida tasha ruwa tace baba hizifina arba”in wlh kuma inazuwa makarantar boko yanzu ajina daya babbar makaranta damunkoma hutu zanshiga aji biyu
kicedai kinzama malama kai alhamdulillah naji dadin wannan batu Allah yasakawa haiydar da gidan aljanna suka amsa da ameen banda gwaggo da iyya wadanda bakinciki kamar zai kashesu shine malam yadauki mairo yabawa dan maikudi sukuma ya aurah wa yayansu yayan talakawa inda ake daka da sussuka yayansu duk sun kode amman itah gatanan jikinta sai sheki kaye kama diyar turawa
aiwannan zaluncine meyasa itah ma bai aurah mata kamar yanda ya aurawa yan uwanta yan karkarar ba saida tacinye danwakenta sarai hartana neman kari hardo yace kizubemata duka mana kisake dorah wani tunda akwai garin tace ah ah baba kadan zata karamun nakusa koshi ai
yace to yakalli halliru jeka kakamo zabbin nan kuda uku yanzu kayanka agyarawa mairo””aikam gwaggo tayi tuma tace wlh baza a yanka kodayabah muda yayan namu suke zuwa ko sauro kataba cewa akama ayanka masu saida wannan tsiyar tazo zakace akamo ayanka mata
kamar yanda ba ayankawa yayan muba babu wacce za a yankamawa dan batafisu zanen takashibah.kowama yarasa”” hardo yakallesu yace saboda kune kuka siyamun zabbin???? kufadaman akwai wanda yabani kwandalarsa””halliru yace baba kama barsu bari inje gidana inkamo mata
yajuya hardo yakirashi bar kayanka kaji halliru Allah yayi maka albarka jeka kakamo man nawa sainaga wanda ya isah yahana a yanka yakallesu dakuke ikirarin yayanku banyanka masubah ina sallar datawuce kowacce guda biyar na aika mata dasu itah mairon nakaimatane???
abundama baku sanibah ni wlh dasunan mairo nasiye su hatta san cen danake kiwo na mairo ne dakudin da mijin ta ya aiko dazaitafi dasune nasiya mata ina mata kiyo yana kaiwa nan tazancensa yashige warsa daki
Aisha……………..gentle
[11:22AM, 11/20/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
49
gwaggo da iyya suka hau bakinsu har makota anajinsu dama ansan haka tunda sukaji labarin mairo tadawo sukace yau akwai rikici agidan cen takatanta suke rego yanda gwaggo take tada jijiyoyin wuya
waidan kawai za ayanka zabbi guda uku”mu za ayiwa sanabe ina ruwan mu da mijin tane yabada kudin aimuma munada hakki dasu babu wanda yakoma kansu mairo ma daki tayi shigewarta itah dai tana mamakin wannan kiyayyar dasuke nunawa innarta duk da itah bata nuna jin zafinsu akan komai
kusan ma zaman hakuri take agidan badan haka da tuni masifar su gwaggo tafitar da innah dan gwaggo da iyya kansu hade yake komai tare sukeyi ganin sune masu yaya mata dayawa kuma koda yayansu sunkawo masu abu daki suke shigewa kada inna tagani itadai bata damubah
idan yayansu suka kawo masu turmin atamfa haka za aitayiwa innah habaici waisu sunhaifi yayanda suke kawowa aishiyasa akeson diya mace itah wata daya tasamu amman tasiyar da itah saboda abun duniya bata komawa kansu
itah ma innah dakin tashiga sukaci gaba da gaisawa dayarta duk da suna karkara innah bata damuwa tana nuna kin kulawarta akan yarta duk da wasu sukanyi ko oho da yayansu mata waisu fulani itah kam sam kodanta nafari bata kunyarsa balantana autarta””
halliru yakamo zabbin yayanka matarsa yakaima talatu tanata tura cikinta dayafara fitowa yataimaka mata suka gyara zabbin tasoya su. yasiyo kayan miya akayiwa mairo girki ana magrib yafita saida akai isha i yadawo yadauka yakaiwa mairo saida innah tadauki biyu tabawa gwaggo daya iyya daya tabarma mairo daya
dama mairo bawai kwadayin naman takebah haka tadan tsattakurah tabarta barci takeji saiyanzu takejin gajiyar motah saman gadon bonon inna tayi kwanciyarsa saita fara sana artata wato tunanin haiydar
yau abun yasha banban dana kullum data rufe idonta tahango fuskansa yana murmushi saitaji tsikar jikinta tatashi yarrr wannan kuma bakon al amari dayake shirin faruwa dani na menene””duk yanda taso takauce tunanin amman abun ya faskara gaba daya jikinta yamutu tsabar sha a wace tataso mata
har wani lumshe ido take najin dadi kamar tana kusa dashi ganin tana nema tafita hayyacinta yasa tafara kwararo addu”a saida tasamu natsuwa sannan barci yadauketa”
‘kasim ne kwance saman makeke gadonsa inda tunani yayi masa yawa yau yaje gidansu maryam amman baigantaba duk zamanda yayi ko motsinta baijibah kodai guduna take shiyasa taki fitoa dan tasan zanzo???
yaso yatambayi mom saikuma yaji kunya kada tayi saurin harboshi””bayason kowa yaharboshi harsai yasamu ya kanainaye zuciyarta sannan komai daga baya zaizo dasauki idan har maryam tana sona bazata iyah rabuwa dashi ba saina dasa mata soyayata
idan sukaga nashiga wani hali ina shirin rasa raina aidole suhakurah dan nikam bazan iyah hakurah da itah ba kota halinkaka saina mallaki ma abociya wannna surar yayi murmushi maidan sauti yajawo filo ya rungume””
.Allah yasa aduk inda kike kema kina cikin tunanina yalumshe ido yatafi duniyar masoya tareda annurin zuciyarsa””baijimaba barci yadaukeshi tare da mafarkai masu dadi tare da madubin idanunsa””washe gari da fara a yatashi kaman wanda akaiwa albishir da aljanna
bayan tayi sallar asubah bata kwantaba ganin innah keda aiki tace takawo itah tayi tace ah ah kibarshi kihuta kije kikwanta tace inna na iyah fah kikawo itah tadama masu koko inna tatoya kosai bayan sungama tagyara dakin innah sannan tayi wanka tashirya cikin less ja mairashin baki tayi kyau abunta
bayan takarya takwashe kayan sannan tabuda kayan da tazo dasu tafara rabawa saida tadaukarwa hardo shaddodi kala biyar takalma taki uku innah ma haka game da sarkoki hardo kuma hula guda biyu
Aisha………………..gentle
[11:55AM, 11/20/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
50
Tadaukarwa su gwaggo kala biyu da. sarka daya sai sabulun wanka sunki daya da turare da takalma taki daya dakanta tayi sallama dakinsu takaimasu gwaggo kam sai washe baki take tana cewa angode kaikai wadan nan kaya haka dayawa”” itah dai batace masu cikankubah
haka ta warewa yan dakinsu yayyenta kala daidaiya da takalma sannan tabawa kowane daki na yayansu mata da maza sauran sabulayya da turarukka akayita rarrabawa makota
gida yacika cinjim kowa zuwa yakeyi yin godiya kayan arzikin da aka aika masu. itah dai mairo banda murmushi babu abunda takeyi tasha Albarka kuwa kamar me
hardo kam kamar yazubah ruwa kasa yasha wadanda suka masa arashi har awaje saida yakai masu sabulai da turare suji dadin sake masa arashin suce yasaida yarsa yan nenta har wadanda suke dan nesa da gari sunsamu labarin haka kuwa duk sunzo kowa sai murna yake ganin kayanda tabasu inna harda kukan dadi tayi ganin yanda mairo take harkawa kamar tauraruwa asararin samaniya
saida mutane sukadan rage tace inna banga laraiba tun jiya””innah tayi murmushi aikuwa kina ganinta. yau kinsan tayi aure. watan shara””wata aurah innah???tace lado ta aurah amman banan garin sukebah acen nesa damu suka koma amman nasan datasamu labari zaki ganta
batama rufe bakintaba saiga larai aikuwa tabuga tsalle suka rungume juna suna murna gefen gado tazauna innah fitah tayi tabar masu dakin larai tanata dube dube”” mairo tace mekuma kike dubi haka????
tace yayyarki mana kobaki haihu bane???? tayi murmushi haihuwan lafiya kuma larai yausha har akayi daren balai gari yawaye???? tabdijam kina nufin baki hauhuba kodai magani yake baki dannaji ance yan birni basason haihuwa””
,mairo tayi dariya kinganki ashe haka kika koma larai??ni wlh banason wannan zancen kunya nakeji”” wane irin kunya kuma mairo ke komunan damuke karkara bamajin kunya wlh bakiga yanda muke soyewa da lado ba’bakinta tarufe nidai kada kikoyaman iskanci sukayi dariya
ina dada baku hakuri akan wannan dakuka samu kuyiman afuwa rashin jina dabakuyi jiyabah whatsapp dinane yayi expire
ina matukar godiya akanku dawadanda suke jin dadi damasu zagina duk ina godiya sannan masu cewa inturah masu. yar sadaka ta privt idan nace bazan turaba kuga laifi harma ku gayaman bakar magana”wlh jiya maganarda wasu suka gayaman ta batan rai akan wanne dalili kaishikenan duk abunda kayi bakayi wa wasu daidai
idan zan iyah tambayarku cikinku akwai wanda yake biyana???? ko akwai wanda yataba siyamun data kokuma yabani wani abu????cikinku akwai wanda yasakani????nifah nasaka kaina basakani akayibah. tunkafin infara novel din nan saida nafitarwa kowa da hakkinsa cewa bazanyi sendn ta privt ba. idan mutun zai karanta yakaranta a group idan bazaka karantabah kabarshi ba dole bane ba ra ayine
amman duk da haka bantsiraba shikenan typn din badole bane kowa yana iyah karasa cikon labarin dakansa kuyiman apuwa ina sonku masu son labarin nan hardaku masu zagina ina sonku amman labari yakai karshe wanda yaji zai iyah yakarasa dakansa
Alhamdulillah
Aisha…………………………gentle
[6:50PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [9:58AM, 11/17/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
36
ko kallon inda take baiyibah harsuka kai gida yanayin fkg yabude yafita saida tadan jima amotar sannn itah m tafita zuwa bangarenda akaimata jere dan haiydar cewa yayi baigama gyara gidan ba kuma tunda bazama zasuyi akasar ba basai angyarabah tunda akwai bangare bangare dayawa agidan kuma bakowa
sai agyara mata daya dad yace shikenan badamuwa akai mata jeren ta abangaren yana shiga dakinsa yanufah itah ma tana bayanshi tayi haryan wani daki duk da batasan konata bane
tana turawa taga kayanta tayi murmushi sannan takarasa shiga itah kam kokadan bata damu da abunda haiydar yake mataba saboda wannan kiyayyar itah ce kawai damarta ta boye sirrinta muddin yakamu dasonta to alkadarin sirrinta zai tarwatse
saida tayi wanka sannan takwanta bajimawa barci yadauketa sabanin haiydar dako runtsawa yakasayi aure biyu kuma ciki babu zabinsa yadafe kansa Allah kasawa zuciyata son hameeda kodan gudun abunda zaije yadawo
nasan idan su dad sukasan banasonta akwai matsala kuma ni duk yanda zanyi in tilasta zuciyata tasota itah kuma taki yarda da hakan bansan daliliba agaskiya bankyauta mataba yasauke ajiyan zuciya zangwada inga kozan iyah Allah kasa insota
to haiydar dai ya saduda bari muga kuma yazaman zai kasance””mikewa yayi zuwa dakinta yaturah kofah saiya sameta hartayi barci yadade tsaye akanta sannan yafito yakoma dakinsa yayi alwala yana nafil fili””
cikin dare mom tatashi da nakuda”” dad yakirah mmn su zulai itah ma cikinta yadn taso ba sosaiba tace alhj akirah haiydar muje asiviti mom tariketa tagirgiza mata kai””nakudarce tataso zangu zangu cikin ikon Allah tasuntulo yarta kyakkyawa haiydar sak kamar yayi kaki
saikuma gawata maman zulai tayanke ciki tagyara wajen da yara sannan akakaiwa dad yaga kyautarda Allah yayimasa yakai kallonsa ga agogo jin anfara kiran sallar asubah yamika mata su takwantar saman gado mom tasha tea sannan takwanta
saida gari yawaye yangida sukasan anhaihu”” haiydar ayau yaso barin garin amman yafasa ganin mom tahaihu sundan gaisa takalleshi ina hameeda ne bakuzo tareba??? yayi murmushi barci take mom””
mom tace waikai tunda kakawo maryam bakataba zuwa katambayi ina takebah”” yace maryam kuma wacece maryam mom??? taharareshi matarka mairo mana”” au na manta wlh mom kinsan sha anin biki yace tana ina????
tadauke kallonta daga gareshi tana dakin kasa nakusa dana kursum mikewa yayi yafito zuwa dakin yaturah kofah yashiga tana zaune saman gado tana ganinsa ta kwalalo ido dan binni kaine?? yayi murmushi sannan yakaras saman gadon yazauna nine mana kokinga nasakene????
tayi dariya ah gashi nan naga kayi haske kuma kakara kyau”” ko??? zaman me kike cikin daki kekadai bakisan mom tahaihu bane.. tace dagaske??? kaiyagyada mata”” tace nidai dan binni kamaidani gidan mu”” gabansane yabada rasss wannan yarinya tana shirin ballo liki
Aisha…………………..gentle
[10:37AM, 11/17/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
37
yakalleta saboda meyasa kikeso inmaidaki gida akwai wani abu da akemaki gidan nan ne??? kaita girgiza tasoma hawaye tunda nazofah kullum ina cikin daki daga kwance sai zaune kumani inason zuwa wasa ”wasa kuma haba mezaikaiki wasa da girmanki haka
gaskiya kidaina banaso idan kuma baki dainaba zanje insanarda abba nasaki abu kince bazakiyibah” dan Allah dan binni kayi hakuri nadaina kaji” yayi murmushi shikenan tace ina matar ka dan binni naji maroka suna kiran sunanka sunacewa ango”
yadanji faduwar gaba saikuma yadake yakalleta tashi muje wajen mom kinsan dai nace maki banason yawan surutu ko”tace yihakuri shiya fara fitah sannan tabi bayanshi suka haurah sama dakin mom tana zaune tare da maman zulai suka shiga haiydar yace mom gatanan
mom takalli maman zulai namanta infada maki gatanan. maganarda mukai dake ranar da alhaji “” tasaki fara a shin itah ce wannan “” mom tagyada kai”” tace amman zata iyah kula dayaran nan kuwa?? mom tace ahankali aizata iyah”” takalleta maryam kigaisheta mana dukawa tayi tace mata ina kwana “” ta amsa fuskarta sake
hannun ta har rawa yake tatashi tadauki jaririyar takurah mata ido Allah ya azoma mairo son yara tanaso innar ta tahaihu tadinga goyawa amman tundaga gareta innah batasake haihuwaba takurawa jaririyar ido kamar dan binni””ta ajeta tadauki daya sudai binta kawai suke da kallo tayi murmushi
takalli mom tace wanan tafi kama da dan binni”ko ?? kalleta kigani mom tayi musmushi”” tace wlh dagaske dubaka”” daidai tajuyo inda yake taga yana hararar ta bashiri tasa hannu tarike bakinta”” babu wanda yalurah da kallonda yamata bata sake cewa uffan ba””
yace mom bari indan fitah anan yabarta yakoma bangarensu dakin hameeda yashiga yasameta tayi wanka tana kwalliya tsaye yayi akanta yana kallonta””tawaigo da murmushinta shima saiya mayar mata gabanta ne yabada rasss bata taba tsammanin zai mayar mataba
ahankali yatako inda take tayanda harsuna jiyo nunfashin junansu cikin ido yake kallonta yalumshe ido yabude ahankali yadago habarta yayi kissing labbanta idon ta lumshe sannan tabude yace mrng””
tayi murmushi ina kwana dear”” yadan matsa lafiya qalau ya bakunta”” tayi murmushi ainan gidane banida bakunta”” kaiyagyada”kishirya ga break dinki afalo idan kingama kije kiga mom tahaihu”” tace. to yajuya yafita tabishi da kallo tana murmushi saida tashirya cikin kananun kaya tafita yana zaune cikin falon yana latsa computer yadago kai yakalleta yakawarda kansa””
kujerar kusa dashi tazauna bayan tadauko abun karinta takalleshi bisimillah”” yace naci nawa tundazu yamaida hankalinsa wajen abunda yake saida tagama takwashe kayan sannan takalleshi natafi yace k hartakai kofah kome yatuna yace tsaya ina zuwa”” yakulle computer yace muje ko
tare suka jerah har bangaren mom kamar dama haiydar yasani har amare sunzo kuma dad ma yana nan ganinsu tare bakaramin dadi yayi wa mom ba tasan yanzu haiydar yahakurah yafara son hameeda” mairo datake cen gefen mom tadukarda kanta kamar tayi kuka haka kurum taji tanajin haushin wannan data jera da danbinni
haiydar kusan hankalinsa yana wajen mairo ganin yanda tasunkuyarda kai kamar tayi kuka saiyaji badadi yasan hakan yanada alaka da shigowarsa tare da hameeda kenan yarinyar nan kishi take???tabdi aikuwa akwai sabon aiki itah karama da itah tana kishi””
yayi hanzarin barin kallonta kada yan dakin suhankalto”yagaida dad da sauran yannen sa suma kannen sa suka gaidashi daganan yafita zuwa gidansu fadil gidansu mom kullum cike yake da mutane kamar ana biki kowa yadauki yan biyun bazaiso ajesuba
Aisha………………..gentle
[11:08AM, 11/17/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
38
sati yana zagayowa akai taron suna amman ba a sauyawa yaran sunaba ambarsu da sunansu hassana da husaina”” mairo yanzun tadan sake tana fitowa cikin mutane amman batadaina dari dari dasubah kuma tana kokarin kama bakinta dayawan surutun ta gudun kada dan binni yafadawa abbanta
biki kam yayi masha Allah gwaggo ma tazo dasauran matan family suna zaune adakin mom takurawa mairo datake gefen mom rike da hassana ido suna hada ido taballah mata harara bashiri mairo tadauke kanta
gwaggo tayi tsaki wai wannan yar wacece haka ina kukayi baki yan karkara???? mom takalli gwaggo takalli mairo tayi murmushi ta dafa kanta yatace maman hameeda mekika gani???? tayi tsaki ke aje rayinyar nan kibar dakin nan muna fuka saibin mutane take da kallo mairo ta aje tasauko tana tafiya tana kallon mom tana kallon gwaggo idanunta cike da hawaye tafita
mom bataji dadin abunda gwaggo taimatabah amman yazatayi bataso tanuna damuwarta kada maryam tarainata saida tafita sannan takalleta agakiya maman hameeda banji dadin abunda kikaiwa yarinyar nan ba amanace awajenafa narabota da iyayenta da yan uwanta
agaskiya nibazan dauki wulakanci akantaba zan iyah juran komai amman banda na muzguna mata””gwaggo tagyada kai um lallai maman kursum akan wata banza zakiyi man masifah waimashin metazoyi gidan nan???kula da yarana tabata amsa atakaice
tayi shewa samun wuri “”waisani infika agola da rabon gida” ashema yar rainoce aka kawomaki akanta kike wani tada jijiyoyin wuya”” kada kimanta danfa gidan dan uwanane sainaso zanbar wani yasha inuwar gidan nan itah dai mom batasake cemata uffan ba”” tanata sababi suma sauran matan ido suka bita dashi dansun san hali yanzu zunasa baki zata dawo kansu tayayata gidan
dan itah abundama baikawo kallobah saita maidashi na tashin hankali waidan ma itah ce karama acikinsu da ace itah ce babba wlh datasaka duk ansaki matan duk ranarda suka danyi fada dan babu ranarda zataje gidan batareda anyi fada da itah ba
abun yazamar mata jiki kullum masifah bakinta kociwo bayayi sudai basu koma takantaba sukacigaba da firansu hakan yasake kular da itah tamike tsofaffun muna fukai wato ga mahaukaciya dan nazo gidan ku to ai damar abun bagidan ku bane gidan yan uwana ne kuma kunsan ciki daya bawasa ba zandawo insameku da daidai tawuce fuuuuuuuuuuu kamar kububuwa
suka bita da ido kawai suna jinjina masifah irintata yanzu daga ganin yarinya saita haike da masifah Allah waddaran naka yalalace hakadai aka watse taro mairo bata sake lekowa ko kofar wajebah
bayan kwana uku dasuna duk wani shirye shirye haiydar yagamashi yaujirginsu zaidaga zuwa india yagama shirya kayanshi hameeda tashiga gida tayi sallama da kowa. acen tabarshi wajen dad yayi masa nasiha mairatsa jiki
akan yarike ta amana karyaga yabar kasar inda batada kowa yasamu damar muzguna mata yace insha Allah dad zankiyaye adai tayamu da addu”a yace ai haiydar addu”a muna nan muna tayi maku Allah ya albarkaci aurenku yabaku zuriya dayibah
yace ameeen dad sannan yamike yace zamu wuce yace to Allah yakaiku lfy amman dakun sauka dan Allah kayi kokarin sanar damu yace insha Allah dad yawuce zuwa bangaren mom
Aisha………………gentle
[11:53AM, 11/17/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
39
Zaune yasameta falon kasa tana rike da hassana mairo tana kujera mai zaman mutun daya rike da husaina tana mata wasa””yaduka yagaida mom”ta amsa badai harkun shiryabah???)yace insha Allah mom””takalli mairo tace maryam bakiga haiydar bane sai lokacin takalloshi tace ina kwana batadamu dazai amsabah tamaida hankalinta wajen hussaina yace lfy qalau batareda yakalli inda takebah
mom tace to ajiyar kafa???? sai alokacin yakalli inda mairo take yadauka sutake kallo saiyaga hankalinta baya ma wajensu yamaido da kallonsa wajen mom yace mom nabaki itah” tace haka kafada???yashafo sumar kansa yana murmushi
tace shikenan nikuma nakarba hannu bibbiyu amman fa dasharadi kar insake inji kadawo daga baya kace inbaka”” yayi dariya mai dan sauti sannan yamike mom bari inwuce tace to shikenan Allah yakaiku lfy sai lokacin mairo tadago fuska dasauri takalleshi tafiya zakuyi
kai kawai yagyada mata tace wayyo nima zanbika dan binni”yataka kusa da inda take yaduka yana kallonta har tasoma hawaye yasa yatsansa yagoge mata hawayenta kinsan.fa banason kukan nan kidaina kinji
tashare hawayen nadaina tozaka tafi dani???yace badadewa zanyibah zandawo kinji bakina tare da mom dinabah kuma ga kannen ki nan kiyita daukar abunki kafada ta make””.nidai zanbika””shiru yayi danshi yama kasa abunda zaice mata””
mom tana zaune tana kallonsu yasake kallonta yanzu niban isah ince kiyi abu kiyibah ko????tayi shiru shikenan bari inje insanarda abba kawai tadan turo ido yi hakuri dan binni bazan sakebah kaji”” amman dai batareda wannan matar zakajebah ko???daga mom har haiydar sun gane wacce take nufi
yayi murmushi meyasa bakyaso intafi da itah???tabata fuska nidai kawai banason inganta kusa dakai tana yin maganar taboye fuskanta da hannunta””dashi da mom sukayi dariya yace shikenan bazanje da itah bah kinyarda intafi???? bata bude fuskaba tagyada masa kai”” yace tokimun addu”a
tace Allah yakiyaye hanya”” yace ameeen ameeen “”yamike sannan yakalli mom datake kallonsu yayi mata sallama yafita driver ne yakaisu airport basu dadebah jirginsu yadaga zuwa india”” mairo tayi kewar dan binni kwana biyu
mom tasa. nuradden yasaka mairo islamiyya sannan yasamu maikoya mata lesson gida gashi batasan komaibah yakaita makaranta dakyar yasamu akasakata primary 5 acewarsu batasan komaibah amman cikin ikon Allah dayake tanada kwanya tafara koyan abubuwa
tabangaren mom kuwa tana iyah kokarinta wajen nuna mata abunda bata sanibah hatta girki idan mom zatayi tare suke shiga da mairo””yanzukam mairo an iyah sallah hartakai hizifi biyar sai murna take itah ma ta itah karatu gata dason shiga mutane duk gidajen amare takanje amman basosaiba koshi sai idan mom ta aiketa tareda driver
tsangwama kuwa awajen gwaggo kamar yanzu tafara duk ranarda tazo gidan bazaka sake ganin mairo tsakar gidabah sai tatafi”” haiydar yanayin waya akai akai amman haryanzu baitaba tambayar ina mairo ba duk da yana cike da tunaninta tun ranarda suka rabu harsuka kai india babu abunda yake tunani sai maganar ta
acen bangarensu hameeda kuwa duk wata soyayya haiydar yana nuna mata amman wajen kwanciyane ba wani haske kuma itah tamatsu ta dandani zumarda take son dandana aduk lokacinda taganshi jitake kamar tatashi dakanta tanuna masa zakuwarta akansa idanunta suna kan…………. tana hadiyan yawu amman shi haiydar har yanzu baikawo ranarda zai kusancetabah
idan suna taba wasanninsu. kafin kace me gaba daya hankalin hameeda yatashi kamar wacce takeshan wani abu saidai kawai yarungumeta su kwanta wannan abun yana matukar damunta “” yauma kamar kullum tana zaune saman kujerun dasuke cikin hotel din acikin wata rumfa daga cen gefenta ruwane kwance suna gudu wasu suna wanka aciki saigashi yafito dagashi sai gajeren wando da singlet dinsa fara yayi kyau yayi haske
yau dutyn dare yakeyi tunda yanufo wajen idonta yana kan…………….. sai murmushi take kujeran da take gefenta yazauna yakalleta barka da hutawa”” tace yauwa tashi tayi takoma saman cinyarsa tazauna tayanda zata itah gogar ta kodan sanyi taji
aranta
hannuwansa yasa yarungumo cikinta itama saita dafa hannuwansa “” gefen wuyanta yayi mata kiss talumshe ido tabude inama zaisan abunda nakeso inama zaibani abunda nakeso tunkafin innema agaskiya hakurina yakare yauzanfara amfani da maganin nan dankomai yatafi daidai………………..
Dan Allah masu karatu kuyi hakuri da iyah wannan dakuka samu wlh banda chaji dakyar ma idan zanyi wani anjima amman idan nasamu chaji zakujini idan kuma bansamubah sai gobe idan Allah yasa munadarai da lafiya ina baku hakuriiii pls
Aisha…………………gentle
[6:50PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [11:35PM, 11/20/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭 YAR SADAKA!!!💭
51
Haba yazaki rufeman baki ai gaskiya nafada muda muke sabon shiga mukasan dadin abun kedama kika tsufah kina wani wayancewa nizakiyiwa kirsa””mairo tayi dariya aranta tace dole kam tundake mijinki yasan da zamanki ninawa mijin aidani da banza duk daya ina nakai matsayinda zai kwanta gado daya dani
aini wlh koda hannu na kawai yarika aranar zanyi farinciki nasan bazan taba ganin wannan ranarba saidai amafarki” amman afili cewa tayi nidai kidaina Allah kada su inna suji” larai tace tosujimu mana aidama sunsan ana haka suka aurar damu
kenifah nan dakike ganina wlh ko agaban waye zan iyah rungume lado dariya kamar mairo takai kasa lallai larai tazare haka aure yamaida itah”” itakam binta kawai take da kallo batasan wannan maganar ba kara tura mairo take kogin son haiydar
larai tace tsayanan wlh nalurah kehar yanzu baki shigo birniba muma damuke karkarar munfiki wayewa keyanzufa namiji yafison mace mai soyayya dakuma iya abun kindai gane””
ah ah niban gane komaiba kekikasan abun dan Allah nidai abar wannan firah kamo wata”hmm munfasan irinku mairo amman anbarta saikuma sukai shiru larai tace dan Allah kawata bakizo mana da kayan arzukka ba”mairo tayi mata kallon rashin fahimta menene kuma kayan arzukka????
ta harareta waike mairo haryanzu kina nan ayanda kike””” haba larai aikedince bazakiman magana tayanda zanganebah kinaceman kayan arzukka ina nasansu””shikenan naji bari in maki gwari gwari””‘kayan gyara mutumen “”
nan ma mairo baki ta mere dan itah bata gane komaibah tace idan bazaki fadaba kirike abunki””larai tace saidai na fayyake maki to kayan mata nake nufi”:hakin maye” tsaki mairo tayi kyaji dashi nidai idan bazakiman maganar mutanen arzikibah toki bari
ai wannan idan mutun yazauna dake sati daya saiki maidashi dan iska “””larai sai dariya take ganin yanda mairo take fuskewa kamar batasan dadin abunba”” tace wlh ni dariya kike sakani mairo kuma wlh kedin bakya wasa kina wani wayan ceman
mairo komawa tayi saman gado tayi kwance idanuwanta alumshe haiydar kataimaki rayuwata kadawo hakanan wlh zuciyata tana gab da bugawa akan begenka narasa sukuni dajin dadi idan har bana gani annurin fuskarka
yanda sonka yake yawo cikin jijiyoyin jikina na tabbata jini baya yawo kamar sonka”” banajin akwai safiyarda zata waye har dare yayi batareda nayi tunaninka sama dasau goma ba”” inasonka haiydar nabaka kaina da gangar jikina””wasu zafafan hawaye taji sunabin kumatunta
larai takirah sunan ta tadan razana tafakaici idon larai tagoge hawayen tace yadai kawata???? tace ah ah naga kinyi shirune kuma ainabar maganar ko??? tace keba komai kawai nagaji da zaman ne shiyasa nadan kwanta ya su inna da lado”
tace qalau suke wlh yanzun ma saida nabiya wajen innah kafin inzonan sunadade suna firah saikusan la asar tayiwa mairo sallama
Aisha………………..gentle
[12:54AM, 11/21/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
52
washe garima saida larai tadawo sukasha firah abunsu magana dai biyu saitasaka zancen aure mairo dai shashsharewa kawai takeyi amman kamarma tafi larai shiga shaukin kaunar mijinta kullum inna cikin damawa mairo magani take itah dai kawai karba take tanasha amman tasan baida wani amfani agareta tunda batada miji. amman bayanda ta iyah hakan take karba tasha
babu wanda. zaifuskanci tana cikin damuwa koya kuwa kaso itah kadai tabar damuwar aranta satin ta biyu gida saiga driver yazo daukanta dama tasan zaizo duk tagama kimtsawa kudinda tazo dasu bata taba komaibah ta damkawa innah rabi tabawa hardo dubu talatin
innah tace ah ah itah mezatai da kudi taba hardo yasiyawa mairo wani maraki su gwaggo tabasu dubu biyar biyar sauran dubu goma tabawa yaya halliru. sun hada mata shatara ta arziki nono da kwai.da manshanu sai daddawa da kubewa “”
innah tasake bata wasu kayan tace idan taje tadinga sha tace toh amman itah kam bazata iyah ba aisai mom tadauketa batada kunya but din motarsu saida akacikashi tab da tsaraba tana kuka tabar gidan jitake kaman karta tafi su gwaggo kam ko Allah kiyaye basu matabah banlantana subata ko kanwar naira biyar harbakin motar innah tarakata tana bata hakuri dayi mata nasiha akan tarike mijinta dakyau
tanata sharar hawaye haka driver yatada motar. yan kauyen saidaga mata hannu sukeyi harsuka hautiti driver yafara shallah gudu tun tana hangen sorayen garinsu hartadaina gani tasauke kanta wasu hawaye suka zubo mata shikenan kuma bansan ranarda zansake dawowaba
shiwanda nake zaman danshi bana gabanshi wlh badan karatunabah babu abunda zaisa indawo wannan garin””amman kuma aikinason sa danhaka kidaina damuwar kanki kome zaimaki tunda kinasonsa wani bangare na zuciyartane yasanar da itah hakan””
takuwa yarda dawannan tasaki murmushi ahankali tace inasonka haiydar dina “”balallaine wani yaji meta fadaba idan bakusa kake da itah ba kwanciyarta tayi saman kujera tana tunanin bugun zuciyarta babu jimawa barci yayi awon gaba da itah. bata farkabah har aka kawo kano batasanibah saidai taji tsayuwar motah sannan tafarka
tayi mamakin saurin isowarsu lallai driver yayi gudu sosai dasauri tabude marfin kofar tayi cikingidan dagudu batasan da mutunba saidai kawai taji sunyi karo ido tazaro dasauri tana kallonsa shima din itah yake kallo””tayi masa kyau sosai tace sorry broth””
tagefensa taraba tawuce cikin falon. bata damuda ya amsaba anan tabarshi tsaye yaluntse idonsa sannan yayi tariyan baya. ana kawowa inda suka kaurah saiya rumgume hannuwansa yana murmushi jiyake kaman itah ne ma yarungume
yadade tsaye wajen sannan yajuya yafita”” tanashiga tafada jikin mom tana murna” mom da fara arta mutanen zariya ansha hanya””tace mom inasu hassana ??? mom tayi murmushi sunajinki ainafada masu yauzaki dawo shine suka shige daki wai fushi suke
mairo tayi dariya tadan daga murya””ina kuke yan matana kunsan bazan iyah rayuwa batare dakubah kuyi hakuri kuzo wajen antynku”” ko inyi kuka saita fashe da kuka kamar gaske tsakanin hassana da husaina aka kama rigenge zuwa wajen mairo suna kawowa tachabe guda tadagata sama tasakar mata kiss sannan ta ajeta tadauki dayar itah ma amman saita kasa yimata kiss dankuwa tana masifar kama da ya haiydar dinta
tana kallonta tana lumshe ido bata sararba kawai taji ta manna mata kiss abaki nan take jikin mairo yafara shok haiydar ne take gani amatsayin hassana tarungume hasana tana kuka ba yan biyu ba hatta mom saida tashiga mamaki””
tace lafiyarki kuwa maryam kike kuka”bata dauka falo takebah azatonta tana dakintane itah kadai tashare hawayen mom ina kukan missing din yam matana ne wlh nayi kewarku sosai tasaukarda husaina bari inje inwatsa ruwa mom””
to maryam idan kinfito ga abincinki nan nizan hausama “to kawai tace tayi dakinta saida tawatsa ruwa tayi sallah sannan tafito diner taci abinci mom tahada mata abinci mairai da lafiya
Aisha…………………gentle
[9:49AM, 11/21/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
53
Tana kammalawa saiga driver yana shigowa da kayanta saida yakawosu gaba daya tace yatsaya tadimar masa kwai da mansha nu yanata godiya sauran kayan kuma tayi masu kaso biyar biyu tahadesu waje daya na mom sauran kuma daya gidan su kasim daya na gwaggo daya gidan alhj umar
sannan takirah mom tanuna mata aikam mom dadi taji kamar me ganin maryam tayi hankali hartasan abunda yakamata””tace to yanzu ki aje nasu zuwa gobe idan kinhuta saikije dakank kikai masu tace to mom
haka kuwa akayi washe gari tasakasu amota gidan su kasim tafara zuwa dama tana zuwa gidan amman basosaiba hjy rabi maman kasim bangarenta tanufah tana zaune cikin falo tana ganinta tasaki fara a maraba lale da maryam
saukar yaushe???ta aje kayan hannunta tana dariya wlh jiya nadawo momy ashe kinsan nayi tafiya””ah wlh innah ce tace akiraki shine dana kirah take fadaman kinje ganin gida””ya mutanen gidan “”qalau suke suna gaisheku bari inleka wajen innar sauri nake ga kayan kunan tamike
ah ah hardamu wadan nan kaya kai Allah yasanya alhairi mungode””tamike sannan tashiga bangaren. saratu tagaishe ta sundan taba fira tafito saiga mman kasim da kayan tazo dasu bangaren hjy saratu anan tabarsu sunata godiya tayi bangaren innah
kwance tasameta tana barci da sallama tashiga amman bata tashiba gyalen ta tacire tadauko rob ta gogama hannun ta tana dadda nawa innah kafarta ahankali ahankali cikin barci innah taji ana tausa mata kafa hakan yanayi mata dadi amman tasan babu maiyi mata hakan sai mai rainon. safiya
kodai acikin mafarkine tanaso tatashi amman bataso tatashi tausan yawuceta saita cigaba da barcinta duk da mairo tasan driver jiranta yake batayi yunkurin tashiba cen dajimawa sai innah tafarka aikuwa saitaga mairo
tayi mika sannan tatashi zaune mairo yaushe kika dawo? tace ina wuni dai innah”lfy qalau yar nan shine zakije gida koki sanarda mutane ??? afuwan innah wlh nadauka mom tasanar daku amman kiyi hakuri kodan banje dake bane nasan fa kindade rabonda kishiga mota’tana maganar tana dariya
innah tayi murmushi aikuwa kinfara halin naki amman dagani ansan kinfi kama da wadanda basu shiga motah “”mairo tayi dariya innah bari inwuce gidan baba zanje yanzu saidai ranar weakend zakiganni zanzo inmaki yini””
ainikam dama safiya zata bani ke danafi kowa murna””mairo tana dariya tace nikam bazan iyah kwana daya da mai taribah aisaiki hanani barci tayi maganar daidai takai kofar dakin tace innah saina dawo dadan saurinta tawuce innah tabita da kallo tana murmushi yarinyar nan akwai saurin shiga rai gata batada fitina rayuwarta asaukake
saida ta leka shashin maman kasim mom nina wuce”” to maryam kigaida maman taki zataji tazuwo shikuma daidai yakawo gaban tane yayi dukan uku uku wai wannan wace kaddarace kullum yanason shigowa rayuwata wani mayen kallo yake binta dashi kanta yana kasa taraba tagefensa zata wuce
yayi saurin shan gabanta”” maryam dan Allah kisaurareni tun aranar zuciyata taki yardarmun cewa ke matar aurece
Aisha……………….gentle
[10:29AM, 11/21/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
54
kitaimakaman kisaurareni wlh nakasa gamsar da zuciya tadaina biyanki tunda bakyasona dan Allah maryam kada kisa zuciyata tasha wahala kada kihorani akan rashinki wlh zuciyata zata iyah shiga wani mummunan hali
ahankali yarage tsawonsa yaduka gabanta dasauri taja baya tana girgiza kai”” kasim so nawa zan sanar dakai ni matar aurece ranar ma nafada maka kayi hakuri abunda kawai zan iyah cemaka kenan sannan akullum maganata bazata wuce wannan ba ni matar aurece tayi gaba dadan gudun ta tana kuka yabita ta kallo wasu hawaye yaji sun tsiyayo masa wannna wace irin masiface dama haka zancen yake da a ke cewa duk abunda kayi sai anmaka
kasim yakasance kyakkyawane ajin farko yahadu sosai yanada kyau amakarantarsu yammata suna mutuwar sonsa fiye da kansu yasan gidan su auren zumunci ake masu shiyasa baidamu da yan matabah matsalarshi wulakanci
kome takamar kyanki da cikar dirinki idan kika tunkareshi da maganar soyayya cikin mutane zai diz gaki mata sunsha dukawa agabansa suna rokon soyayyar sa koda ta maganace amman kokallon inda suke bayayi
abokinsa manir yana sanar dashi kadaina yiwa mata haka wlh bakyau ina jiye maka Allah yahoraka ta wannan hanyar”” yayi murmushi idan nace inason watan ne Allah zaikamani dasonta ko??to bama zanso kowace diya maceba
kamanta gidan mu auren zumunci ake mana kaikoba hakaba nibanada ra ayin ganin mace ince inasonta kagane idan ma natashi aure iyayena zanbarwa zabi kaga kuwa bazan wahala asoyayya ba””,manir yayi murmushi naji abokina amman akalla kadaina wulakantasu
nikaina bana jindadin abunda kake masu jiya fa wannan yarinyar har yawu ka tofar mata kuma kasan duk cikin schl din nan tafi kowace mace aji da kyau kuma ga ilimi amman kayi mata haka “”yahura iska ta bakinsa kaga manir mubar wannan maganar tashi muje lab mikewa. sukayi tare suka wuce duk inda suka gilma mata idonsu yana kan kasim
yanisa tareda mikewa yakarkabe guiwarsa lallai yau yayarda da maganar manir gashi kuwa tafaru baitaba tsammanin zaiso wata diya mace aduniya ba wannan kuma wace kadarace mai daci Allah kabani ikon cinye wannan jarabawar ka mallakamun maryam
fasa shiga bangaren su yayi yakoma dakinsa yakwanta babu abunda yake tunani sai maganganun maryam suke masa yawo azuciya””saida taje gidan alh umar takai sannan taje gidan gwagga gabanta sai faduwa yake dantasan haduwarsu bata kyau
dama bata taba zuwa gidan ba saiyau tadauki kayan tashiga ahankali take tafiya kamar wacce kwai yafashewa yanda kirjinta ke bugawa da ace zaifito tili dawasu sun dauka dj akeyi. bakin kofar shiga ta tsaya tadan dafe kirjinta tarufo ido tana addu”a sannan tadanji saukin bugun kirjin tayi shahada tashiga
tanata kwada sallama amman shiru hakan yasa tawuce falon tanacigaba dayin sallama gwaggo ce tasauko tana ganinta ta daure fuska to yar matsiyata meyakawoki gidan nan zaki dameni da kuwwa duk kincikaman gida
mairo kanta yana kasa taduka gwaggo ina wuni muryanta har rawa yake “”tace fy mekikazo yinan kozuwa kikai nima kishafaman mugun talauci irin na iyayenki hawayeni suka tsiyayo mata “”tace kiyi hakuri gwaggo aikoni akayi”tsawa ta daka mata ke rufeman baki munafuka kodai kika aiko kanki ganin wadayi dan inyabeki ko tobari kiji bana kaunar ki banason koda kwayar idona taganki
keni inda inada iko aida tuni. nakadaki kinkoma rugga” mairo kukanta yadan tsananta tasaka gyalenta tatoshe bakinta gwaggo sai surfa mata masifah take tamike zata wuce gwaggo tace ke!!!!!!!
cikin razana tawaigo wakika ajewa wadan nan matsiyatan kayan “”cikin in in na take magana dama dama kayan danazo dasune nakawo maki”” batama karasaba gwaggo takarbe sai akafada maki nima matsiyaciyace kamar iyayenki na rugga wadan da basuda komai sai shanu
ko anfada maki inason kayan barane maza maza kikwashe wannna tsiyar daga falona wlh ko in tattakaki kuma dagayau idan nasake ganin kafarki agidan nan sainaci ubanki shegiyar yarinya mayya kawai dankina ganin kin lashe kurwan yaya da safiya kina ganin nizaki iyah lasar tawane maza dauka kibaceman dagani yar matsiyata
dukawa tayi tadau kayan tafita tana kuka driver yana ganinta yasan dama za a rina dan ko gida yana ganin yanda gwaggon take hantarar ta har agabansu yayi mamaki datace yakawota gidan ta aje kayan sannan tashiga yaja motah saida suka fara tafiya yasoma bata hakuri
maryam hakuri zakiyi itah rayuwa dama tagadi haka amman gwaggo abunda take baidacewa shikenan dan mutun yana karkashin dan uwanta tadauki karantsana ta azamasa nibanga aibunkiba dahar mutun zai tsaneki
Aisha………………….gentle
[11:10AM, 11/21/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
55
Keda abuma baisha maki kaibah waima batare kukeba tana haka inama ace akarkashinta kike ainasan da wulakanci yafi hakama Allah yakyauta kiyita hakuri watarana sai labari dakin samu miji kinyi aurenki aishikenan bazata sake ganinkibah
itah dai mairo batace masa komaibah ganin sunkusa kawowa gida yasa tagoge fuskanta kada mom tagane tayi kuka kotakan kayan batabi ba dasuka kai gida tashige bangarensu cikin falon tasamu mom dayan biyu suna ganinta suka rugo saman jikinta suna murna anty ina kikaje””tace wajen allurah kokunaso mukoma suka ce ah ah mukam tana dariya taja hannunsu suka zauna saman kujerah
mom tanata binta da kallo tace maryam lafiyarki kuwa??? kaita girgiza bakomai mom”haba maryam kada kimaidani karamar yarinya mana menene zaki boyeman bayan naga chanji afuskanki fadaman me gwaggon taimaki?
dan dama mom tasan sai gwaggo kam tayi murmushi wlh fa bakomai mom ahanyane naga wasu suna bara abun tausayi shine nayi kuka ina tausayinsu baki ganibah mom ” tagyada kai um lallai sunada bantausayi amman kinsan karya batayimaki kyau’
shikenan driver ne yayi sallama yashigo da kayan mom kam dama tasan haka tarasa wacce irin tsana hure takeyiwa maryam waidan ma batasan kishiyar yarta bace to idan tasani yazatayi ya aje sannan yafita zatayi magana saiga dad yashigo
yan biyu dagudu sukaje suka fada jikinsa dad oyoyo yadagasu dai dai sannan ya aje mairo tagaidashi sannan tamike zuwa dakinta yabita da kallo yadawoda dubansa wajen mom yace me akayiwa wannan yarinyar???
mom tatabe baki mefa akaimata wanda yawuce kanwarka ” yarinyar nan kayanda tazo dasu daga garinsu tazauna tayi masu kaso biyar nan gidan biyu sauran gidajen duk taje takai masu harda hure waishine zata korota duk da taki fadaman me akamata wai masu bara tagani ahanya suka bata tausayi hartayi kuka
amman tunda naga wadan nan kayan sun dawo nasan akwai abunda tayi mata nibansan abunda maryam tataremata ba bata bataci bata bata sha ballai suturah amman tasa yarinya agaba banda mugayen magan ganu babu abunda takeyiwa wannan yarinya kuma ni wlh sunamun ciwo araina tamkar ni akeyiwa
alhj yadan sausauto da murya haba hjy duk hakurinki ina yake kinsan halinta batunyaubah nina rasa inda tayo gadon wannna bakin halin nata kuma kinsan bahalin kanuna tayi kure yanzun nan zataje tahadaka da innah kuma kinsan sarai yanda innah takesonta fiye damu bata yarda da laifin ta kokadan zata iyah sabawa dakowa idan dai akan hurene dan haka nidai hakuri nake baku
itah maryam tadaina zuwa gidan ta sannan idan tazo gidan nan takomawarta daki harta tafi”mom tamere baki aikaine bakasan hure ba tunranarda take nuna mata kiyaya yarinyar nan dataganta take shigewa daki amman har dakin take binta taci mata mutunci wannan rayuwar har ina ni wlh hakuri na yakusa karewa
alhj yayi ta tausarta yana bata hakuri dankuwa bayaso hure ta fadawa innah hartasan akan wata bare aka cima yarta mutunci abun bazaiyi kyauba saida yaga mom tasauko sannan yace to atashi abani abinci yunwa nakeji tayi murmushi muje ai yana bangarenka tare suka fita zuwa bangaren shi harda yan biyu
akwana tashi babu wuya wajen Allah yanzu gashi har mairo tayi candy anashirin zuwa ss 1 tadada gogewa tayi ja kirjinta ya cicciko kaman yafasa yafito waje idan kakalleta saikayi marmarin sake kallonta. kowanne saurayi yana mutuwar son ta hakan yasa mom tace tarika saka hijabi idan zata fita tasa aka dinka mata hijabai manya””abangaren islamiyya ma tasauka tana karatun littafaine da kuma hadda
tagefe guda soyayya haiydar tazamemata wata halitta atare da itah kusan itah ce rayuwarta zuwa yanzu tagama yarda muddin babu haiydar bazata iyah rayuwabah amman kuma tasakawa kanta dangana tafitarda rai zata sake ganin sama ganin yanzu ko wayarda yakeyi akai akai yadaina yanzu sai ayi wata biyu uku baikirah mom ba kuma itah idan takirashi tajitah akashe
abun itah yasoma damun ta yanzu gashi su kursum harsunada wani cikin amman haiydar haryanzu shiru tarasa wazata yiwa wannan maganar ganin su duk babu wanda yadamu koda darashin zuwan haiydar gidan ne abunda bata sanibah gaba daya ankulle bakinsu dady bazasu tabayin magana akaiba ko itah yawan addu”ar da takeyine shiyasa sihirin baiyi wani tashiri akantaba
tabangaren kasim kuwa haryanzu soyayyar maryam tana nan daram azuciyarsa duk da haryanzu takasa aminta dashi duk yanda yaso yafuskantarda itah sonda yake mata bata gane hakan batama tsayawa balantana taji me zaifada cikin hakan yakoma karo karatu tare da soyayyar maryam aransa kuma yakudiri aniyar daya dawo zai sanarda mom dinsa kome zai faru yafaru danshikam baiyarda maryam tanada aurebah
haiydar anacen indi.a yazama bawan hameeda babu tausayi agareta duk wata bauta sakashi takeyi kuma idan yagama yabiya mata bukatarta fita datake yi yawo kuwa sai abunda yaci gaba watarana saitaje tayi kwana biyuma bata gida…………..
Aisha……………….gentle
[6:50PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [10:50PM, 11/21/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
61
Tayi shiru batace komaiba yasake dauketa da mari bamagana nake makibah kifadaman gidan ubanda kikaje tana kuka ni ya haydar banje ko inaba”” rufeman baki yanzu daga ina kike kuma da izinin wakika fitah
kayi hakuri””ke rufeman baki sakarya kawai yakaba kansa haryakai kofah saikuma yatsaya batareda ya waigo yace duk abunda kike kishirya jirgin safe zamubi mukoma cen gabansu inyaso kiji dadin gantalinki yana kaiwa nan yafita
tsaye take sororo awani bangaren taji dadin komawarsu gida kodan tasamu tarabuda alhj hamza amman wannan sabon yanayinda haydar yashiga bata gane masabah harya iyah daukan hannu yamareta
jiki asabule tashiga dakinta tahada kayanta gaba daya kudinta dasuke cikin accaunt wadan da tasama ga alhj hamza taturasu cikin accaunt nata dayake kano duk wani shiri aranar tagamashi takirah wancy tafada mata komai kuma tanaso idan tasamu dama su hade. zata koma wajen boka dan aiki ya warware
koda tagama shiri har dare yayi wanka kawai tayi takwanta sai barci dama tagaji batasan ma dawowar haydar ba saida safe yatashe ta shihar yayi wanka baikalleta ba yace kina bataman lokaci nafada maki jirgin karfe bakwai zamubi gashi saura kwata idan kuma kasar bata ishekibah intafi inbarki
agurguje tawatsa ruwa tashirya sukuku take yakalleta yakawarda kai idan kakalleta kamar wata mumina nan kuwa mugun nufinta yafita yawa suka kwashe kayansu yakulle wajen yakaiwa masu kula da wajen mabudan su””dama asivitn dayake aiki suka bashi wajen dansu ka idarsu harta motarda zaka hau daga asivitin ake baka
karfe bakwai daidai jirginsu yadaga zuwa najeria haydar zuciyarsa fal farinciki kaman yazuba ruwa kasa yasa baisanarda kowa zuwanshiba sai bayan la asar suka sauka yakirah driver yazo airport din yadaukesu tunda suka shigo jirgi dama baisake cemata uffan ba harsuka sauka
driver yana zuwa yazube yana kwasar gaisuwa ranka yadade kayi mana saukar bazata yayi murmushi yana kallon shi haryanzu dai kana nan dasurutunka””aikuwa yallabai aisai abunda yakaru badai yaraguba yadauki kayan yasaka bayan bt abaya tazauna haydar gaba
suna tafiya yana zuba masa surutu yana bashi labarin abunda akayi bayanan shidai murmushi kawai yakeyi suna sauka gida yayi shashensu suka shiga wajen duk yayi kurah kaitsaye dakin sa yanufah itah ma tayi nata dakin ruwa yawatsa koda yafito driver yashigo masu da kayansu yadauki nasa yasaka daki yashirya cikin kananun kaya
bayan yakawo masu kayansu yadauki dunkunan daya karbowa mom yashiga yakaimata takwalawa mairo kirah ta amsa mom assgmnt nakeyi wlh’”inazuwa”ta aje tafito tamika mata dinkinkine aka anso maki wow mom wlh naji dadi
tadauka tayi daki da gudu ta bude kayan tana duddubawa dinkin yayi kyau tadauki wasu riga da siket.na shadda ruwan anta bari insaka wadan nan ingani tasakasu tana juyawa kai wlh telan nan baitabayiman dinkinda yaburgenibah sama da wannan tajuya takalli yanda mazaunanta sukayi dass asiket din
Aisha. Ibraheem
[11:20PM, 11/21/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
62
dasauri tafito tana cewa mom kalli yanda dinkin yayimun wlh yayi kyau tana dan juyawa tana nunawa mom”tsaye yayi jikin kofah baki bude yanason yin sallama amman muryansa takasa wacece wannan kamar maryam din sa
ya salam haka takoma daman???wasu yawuni sukazo masa yahadiye mom taganshi amman saita fuske kamar bata ganshibah tasan yashiga wani yanayi dariya tana nema ta kubce mata ganin yanda yasaki baki yana lumshe ido yana budewa
mairo sam bata lurah da mutun ba saida tasake juyowa kamar ance daga kanki tar idanuwansu cikin najuna”‘baisan sanda yasakar mata lallausan murmushiba””wai anya ba mafarki nakeyibah haydar dinane yadawo “”” jitake kaman taruga tarungumeshi tanuna masa yanda take kaunarsa
dayanda tayi kewarsa azuciyarta dadine kamar yakasheta amman afili kuwa saita mere baki takalli mom kinga dinkin ko” gaskiya telan nan yanzu ya iyah dinki tashigewar ta daki tana shiga tayi tsalle tafada saman gado tana murna
wayyo dadi yau Allah yasake nuna mata fuskar masoyinta ba a mafarkibah tama rasa inda zata saka kanta dan murna”sai murmushi takeyi itah dakai””kokadan baiji dadin abunda maryam tayi masaba
yadanji dass aransa kardai yarinyar nan tayi fushi gaskiya nima bankyauta mataba jiki asabule yakaraso cikin falon yazauna mom barka da yamma””tace yauwa saiwani sharewa take yace mom dan Allah kiyi hakuri nasan kina fushi dani amman wlh bayin kaina bane kwata kwata banida niyar barin garin nan tun farko
amman dare daya nawayi gari naji natsani garin nan gaba daya hankalina yakoma india nikaina ina mamakin yanda namanta da kasata kwata kwata plz mom nasan babu wanda zaidamu dani sama dake kuma kinsan halina fiye danikaina dan Allah kiyi hakuri kunsan dai da da mahaifi sai Allah nan take mom ta ware harsuna firah
yace mom taimakaman da ruwa wlh kishi nakeji ta kwalawa mairo kirah ta amsa sannan tazo mom gani””ta kalleta bakiga haydar bane “”tadan tabe baki naganshi mom sannan tadan kalleshi ina wuni””yayi murmushi gaisuwar ma saida akaroka mani tobanaso
kafada takada alamar bata damubah takalli mom gani tace samowa yayanki ruwa batace komaibah tamike yabita da kallo idanuwansa sunakan mazaunanta wani yanayi yakeji ajikinsa sai hadiyan yawu yake agaskiya akwai ni ima awajen cen harya hango kanshi cikin kayan dadin yayi murmushi yalaso busassun labbansa
mom talurah dashi gaba daya hankalinsa yana wajen mairo tafito kichin rike da flat sama ta azo ruwan da lemu da karamin cup”idanuwansa suka sauka kan kirjinta nan take yaji wata sha awa tataso masa yafara lumshe idonsa
suna hada ido taga yana kallonta saita murguda masa baki yayi dan murmushi mai sauti”gabansa ta duka ta ajeye flat din gaba daya saman dukiyar fulaninta suka bayyana daman kayan sun dame da jikinta ya salam wannan yarinya sotake inshiga wani yanayi kamar ma da gayya tasaka rigan tazuba masa lemun tamika masa
kwata kwata baima lurah ba takalleshi taga hankalinsa baya tare dashi taduba taga meyake kallo saitaga yakurawa kirjinta ido wata kunyace takamata
Aisha. Ibraheem
[12:00AM, 11/22/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
63
Da daya hannun tasa tajawo rigan sama sai kuma yaji kunya ganin tagane abunda yake kallo yamika hannu ya karbi lemun har yatsunsu sukadan gogi juna dukansu wani sako yaciyarci zuciyar su ba kamar haydar dayaji wani abu yatsarga masa har cikin kokon ransa
ya kurba lemun idonsa yana kanta mikewa tayi takomawar ta daki yabita da kallo ita dai mom tamaida hankalinta wajen kallon labarai har yagama zamansa na falon mairo bata sake lekowaba ana kiran magrib yatashi yaje yayi alwala yawuce masallaci
acen suka hadu da dad danbaimasan yadawoba sai bayan isha”i suka dawo gida mom harta hada masa abinci.saman diner yahau yaci saida yayi nak. yadawo saman kujerah yazauna yan biyu sunata kallon shi yace kuzo mana hassana ta make kafada husainace kawai taje
yace aikuwa nazo da kayan wasa da sweet ke kawai zanbawa itah ma hassana taruga zuwa inda yake mom sai dariya take masu muhd ne yayi sallama yashigo yabashi hannu suka gaisa bigbroth yanzun nan dad yake ceman kadawo””
eh wlh muhd harka kammala karatun ko?? kusa dashi yazauna eh wlh broth ainajima dadawo wa””k Allah yataimaka sukacigaba da firansu rabi duk akan karatune mairo tana jikin kofar dakin zaune ta kussuwar gambun take kallon haidar
tana murmushi itah dai bakinsa yana matukar burgeta dan karami dashi gashi jajir kamar na mace Allah yayiwa haydar kyau sosai tamkar shiyayi kansa ganin mom tanufo dakinta yasa tayi saurin komawa saman gado tarufe idonta kamar maibarci
mom taleko maryam yaubazakiyi kallo bane kohar kinyi barci?? tadan muskuta kamar barcin take da gaske mom barci nakeji gobe dawuri nakeson zuwa sch”” tace shikenan sannan takoma
haydar yaso sosai maryam tafito idan yana kallonta yana samun natsuwa aransa zuwa goma. muhd yayi masu saida safe yafita bajimawa mom tamike tadauki yanbiyu takaisu daki tayiwa haiydar saida safe tahaye sama
tashi yayi yanufi kofar dakinda take yaturah yashiga saiya sameta tana barci yadade tsaye bakin kofar ahankali yasoma takawa zuwa kandagon yadan duka yakurawa fuskanta ido
gashin idonta zara zara yakwanta saman fuskanta hankalinta kwance baisan sanda ya manna mata kiss akumatubah sannan yamike yafita yarufo mata kofah saida yafita sannan tabude idonta tasafo inda yayiwa kiss ta manna abakinta
tayi murmushi tarungume filo ina sonka hayda dina. inama ace yauka kasance akusa dani wani shauki takeji yana dibanta”tamkar haydar din ne agabanta ta lumshe ido tabude Allah yabarmu tare dakai guy dina barcine mai dadi yadauketa
abangaren haydar kuwa yana zuwa yashigewar sa dakinsa yacire zanen gadonsa yahau kakkaba duk saida yakakkabe kurah yadauko wani zanen yashinfida. sannan yashiga wanka bayan yafito yayi nafila yana mai rokon Allah kada yasha wahala wajen samun hadin kan maryam
agaskiya yana matukar bukatar mace akallah yayi wata biyu baikusanci hameeda ba yama daina sha awar ta kwata kwata amman yau yana ganin surar jikin maryam gaba daya yaji yakasa natsuwa
yadade yana kwararo addu a sannan yashafa yahaye saman gado amman barci kir yaki zomasa sai faman juyi yake duk inda yajuya saiyaga surarta tanayimasa murmushi
Aisha. Ibraheem
[10:01AM, 11/22/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
64
Saikusan asubah barci yadaukeshi da asalatun fari. yafarka yayi alwala yawuce masallaci acen suka hade da fadil bayan haske yafito tare suka fito masallacin fadil yace wai yaushe kasauka amman baka fadaman ba
yayi murmushi jiya wlh amman da yamma ainaganka da nazo sallar magrib kafin in farga harka tafi yagidan ya umma… qalau wlh aikai wlh bakada mutunci yaushe rabon dakaje kagaisheta amman aikana ganin bahaka nakeyibah
haba abokina mantar kawai insha Allah zanzo kada kadamu””saina ganka zan yarda yanzu kadawone nan gaba daya kozaka koma???haba koda nace maka zan koma aizakace nayi hauka kasan dama ni bana ra ayin yin aiki wata kasa bansan dalilinda yasa kawai naji ina sha awar barin kasar nan ba
amman yanzu nadawo jibi insha Allah zankai takarduna idan asivitin da kake aiki nasamu to idan kuma wata daban ne shikenan””k Allah yakaimu amman nidai nafiso kayi asivitin mu wlh tana bukatar kwararrun likitoci kuma nikaina aiki yayi man yawa kaga idan kaje sai muraba indingayi da yamma suwa safe kaikuma da safe zuwa yamma kafin nima inyi aure
yakai masa dukan wasa yana dariya yagoce ah mana kasan innayin aure dole awatse wannan tsarin dannima inrungumi matata yanzu zanyi maka afuwa dankai biyu gareka yauwa mutumina ya maganar mairon ka””fuska yatsuke kaga fadil kada kasake kiran matata mairo maryam ne sunanta
ah tofah ashedai yanzu anfara sonta ” yadan tsaya da tafiya daidai sunkawo kofar gidan su””wlh fadil idan kaga yanda takoma yanzu saikayi mamaki nikaina kasa ganeta nayi jiyafa saida nashiga wani yanayi amman da alama zansha wuya kafin tayarda dani””yayi dan tsaki kuma wlh abokina ina bukace da itah
fadil yadan gyara tsayuwa to ainaga mata biyu kake dasu sai kakai sha awar ka agun dayar kafin wannan tasamu””yadan bata fuska aibazaka gane bane akwai wani abu dabason sanarda kowa wannan sirrinane banajin zan iyah fada kawai dai ni maryam nakeson dandana ni’imar ta
fadil yayi dariya mutumin kaima yanzu kashiga layi kenan’ bahaka bane ina cikin tsarin masu yawan bukata akalla yanzu nayi wata biyu banyiba hakan yasa harnasoma ciwon ciki kuma nasan kome nene tun acen wlh hameeda take garani duk yanda nake bukace da itah saita ce wai itah ta gaji nikuma narasa dalilin gajiyar tunda bawani aiki takeba
amman kuwa taban mamaki haydar ashe wayewar tata batada wani amfani mata yanzu dasuke tarairayar maza”” uhum kaga muje inrakaka gida indawo dan yunwa nakeji ah ah karakani kamar wani karamin yaro jeka abunka saimun hade anjima”” motar driver ce tafito tana bayan mota yahangi farin hijabinta kamar yatsaidasu saikuma yakyale
da fuskanta tana kallonsu sai kawai tadauke kanta gefe saida driver yaganshi y tsaya yallaba barka da safiya yauwa barka ina zuwa haka???yace wlh maryam zankai makaranta”yadan kalli inda take basu take kalloba yayi murmushi yace k adawo lfy yace Allah yasa sannan yawuce haydar yabi motar da kallo
harsuka kule yasauke ajiyan zuciya aransa yace dama mom makaranta tasakata bansanibah.. yamaida kallonsa wajen fadil yace kaganta ko yace naganta amman da alama zatayi daukan kai dama wannan ce kuma kace yar kauyece??yadan harareshi
tozan maka karyane yanzun ne tazama haka kuma wlh fadil duk abunda kasan inaso ajikin diya mace babu abunda tarasa abu dayane rashin ilmin addini bansanibah koyanzu ta iyah karatu dan nasan mom bazata barta hakabah amman duk yanda nake son matata takasance wlh maryam harta zarta tunanina jiyafa wlh kasa barci nayi mutumina sukayi dariya gaba daya anan sukayi sallama fadil yayi gida
Aisha. Ibraheem
[10:41AM, 11/22/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
65
Bangarensu ya nufah ko kallon kofar dakinta baiyibah yawuce nashi yayi wanka yacenja kaya sannan yafita zuwa bangaren mom saman diner yatarar da itah da yanbiyu yagaisheta shima yazauna yafara hadawa kansa abunda zaici tea yafara sha yakalli mom””yace ina bakin get dani da fadil sainaga anwuce da maryam a motah
bata kalleshiba tace ah saikuma akayime??yadanyi murmushi mara sauti jin yarda tayi maganar yace bakomai kawai nayi tambayane”tace tona baka amsa ” yasake kurban tea mom wace karanta takeyine??? tace badamuwar ka bane kasani yayi dan jim har saida gabansa yafadi yadauka zai samu dan sassauci wajen mom tayanda bazaisha wahalaba wajen sawokan maryam
kamar tasan tunanin da yake tace nasan kana tunanin yanda zaka kasance da yata idan kamanta bari intuna maka kada kakus kurah inganka tare da itah gaisuwace bazan hanakubah amman banason kana shisshigemata
yace amma… hannu ta daga masa nasan iyah kace matarkace ko????yanzu kasan dahaka ai tsallakewa kayi kabarta tare da wata matar taka akalla koda saudayane ka iyah tambayar ta amman tunda kake katabacewa ina take???? bar ganin ina sassata maka wannan kam babu shassauci kafita daga idona mikewa tayi taja hannun yanbiyu suka hausama
aje kofin tea din yayi yadafe kansa dayake sarawa lallai ya aikata babban kuskure kuma zaigane kurensa kamar yanda tafada ko ayanzuma yafara gane hakan yanzu yazanyi???? gaba daya sai yaji bayajincin abincin mikewa yayi yadaukarwa hameeda yawuce dan yasan tunjiya bataci komaiba
ahankali yaturah kofar dakinta tana zaune saman gado taci kuka harta gode Allah idanuwanta sunyi sutu sutu yakawarda kansa daga gareta ya aje mata abincin yajuya saida yakai kofah yadan waigo kigama abunda zakiyi kishiga cikin gida za a gyara gidan nan baiji mezata cebah yafita
angyara gidan yayi fes komai anshare an wanke mai datti dakansa yaje kasuwa yasiyo mata kayan abinci da komai nabukata dakinsa yakoma jin barci yana damunsa yadan kwanta kafin la asar koda yafarka har hudu tagota agurguje yayi wanka yayi sallah yashirya yafito falo zaune yasameta
yace kindafa mana abinci?? bata tanka masaba abun yabashi haushi yafita kawai yayi bangaren mom koda yaje bata cikin falon yayi hanyar kichin yasamu abinci yazubo yadawo saman diner yanaci yana danna wayarsa harya gama baiji motsin mom ba yasha ruwa yana shirin fita saigata tashigo ashema bata bangaren tana wajen dad
yadan sosa kai mom ina wuni” tace lafiya qalau haydar aina dauka kayi fushi banga kazo cin abinciba yadanyi dariya ah ah wazaiyi fushi da mamarsa yarki ce kikace inbarmaki kuma nabarta aishikenan
tace kahutama kanka yace hmm ina yan biyu suke bangansu bah”” tazauna saman kujerah wlh suntafi islamiyya da antynsu””dama abunda yakeson ji kenan yasamu waje yazauna suna dan fira da mom yana fada mata maganar fara aikinsa tayi masa fatan alhairi zuwa biyar da zabi saigasu sundawo mairo tana sanye da kayan makarantar ruwan omo hijabinta har kasa
takalleshi ina wuni””yace lfy qalau tamaida kallonta wajen mom tace barka da hutawa mom”tace yauwa maryam ya karatun tace alhamdu lillah mom yau akwai labari wlh ankawo mana wani malami gaskiya yanada tsanani yanzufah yahanamu hausa gaba daya sai labarci
yau yanbiyu sunyi kuren shan duka””mom tay dariya to aisu basu iyabah adan lallabaman yarana husaina tace mom ni yunwa nakeji “”tokucire hijabin idan antynku tashirya saikuci tare dakinta tanufah tace mom baridai indibo masu nibanajin yunwa
saida tacire kayan tasanya nagida sannan tafito bata sake kallon inda haydar yakebah tadibo masu abincin tabasu tayi hanyar dakinta suka bita ta waigo kuje wajen mom tabaku haddata nakeson biyawa kunji kuje anjima zanbaku sweet suka koma husaina kam kuka takama bazataci abincinba
haydar ne ya lallashesu kuci idan kuka gama kuzo muje insiya maku sweet sunata murna sukaci sannan yadaukesu kowacce da hannu daya sunatayiwa mom bye bye tace idan kukasha kuragoman husaina ta make kafada
basu suka dawoba saida akafara kiran magrib yana ajesu yayi masallaci
Aisha. Ibraheem
[6:51PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [12:51PM, 11/21/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
56
Bayan kwana hudu mairo ce zaune cikin falo tan kallo tare da yan biyu mom ce. tazo tazauna tace kallo kukeyine? mairo takalleta eh mom wlh nakagara inga karshen kaset din nan””
mom tace yaushe zakije karbo dunku nanki yaufa sati biyu dakika kai dinkin””tadan bata fuska wlh mom nibanason zuwa wajen mai dinkin nan saiyayi ta jana da surutu wai sona yake kuma nafada mashi inada aure amman yaki yarda””
mom tayi dan jim lallai yakamata tahana mairo fitah tunda har wasu sunfara cewa sunasonta kada haiydar yadawo yaji hakan tasan akwai rigima amman maza da fitina suke duk hijabinda mairo take sakawa bataso tasakawa mairo takunkumi har mutanen gidan sufara. zargin wani abu””
tanisa shikenan bari insa driver ya karbo maki”” tayi murmushi nagode mom yauwa mom dama inaso intambayeki inaso inje wajen innah wlh ranar nayimata alkawarin zandawo””tayi shiru tana kallon mom”” tomeyasa tun ranar baki sanar danibah
saita dauka nifa nahanaki zuwa””yanzu bar wannan kallo kije kishirya idan driver yadawo yakaiki dan na aikeshi kasuwa to tace sannan tamike hanyar kichin tayi mom tace ina kuma zaki kikabi hanyar kichin”” mom zanyiwa inna falfesun hantane naga tana sonshi sosai”” kai kawai tagyada mata
dama tasan mom bata rabo da hanta a firij dan dady bayacin jelof saida hanta haka tadibi yar daidai yanda take bukata ta wanketa saida tanika kayan miyanta daidai yanda take bukata saita soya mai sannan tasaka kayan miyan tadan juyasu tasaka kayan dandano
da kayan kamshi sannan tazubah hantar ciki tarufe”” ta yanka albasa irin yankannan mai fadi tare da karass tawanke tazubah sannan tadan matsa lemun tsami kadan tarufe sannan tayi dakinta
wanka tashiga. bayan tafito tashirya fauda kawai tasaka sai manbaki tasaka kayanta atamfane riga da siket siket din rafa hudu akai masa yayi masifar karban jikinta rigar tayi mata das ajiki takama gashinta tatufke baya yanda kota daura dankwali babu wanda zaigani
tadaura dankwalinta sannan tafito mom tana zaune cikin falo tabita da kallo ganin kyan da tayi tatabbata duk haiydar yaganta saiya gigice amman kuma bazata taba yarda yasamu maryam da saukibah saita nuna masa itah ma tanada gata tunda yaje yamanta da itah ko maganarta bayasonyi
tagyada kai nasan kuka ma saikayi kafin inyarda maryam tasakar maka fuska koda taduba hantar ta nuna tubus sai kamshi yake tashi mom ta kwala mata kirah ta amsa tace idan dayawa kikayi kidan sammo mani”” tace mom zai isah ai tazubawa innah sannan tazuba wa mom tafito takawo mata takoma daki tadauko hijabin ta tasaka aikuwa yan biyu suna gani sukahau kuka sai anje dasu hakan yasa tace tosu dauko hijabinsu suka ruga da gudu mom tace kinga tafiyarki kafin su fito idan sukaje damun innah zasuyi da fitina
Aisha……………….
[2:07PM, 11/21/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭 YAR SADAKA!!!💭
57
Tana shirin fita wani kyakkyawan saurayi yayi sallama yashigo cikin fara arsa yana sanye cikin kananun kaya mom tace lala wanake gani kamar muhd”” yayi murmushi nine mom saman daya kujeran falon yazauna saida yaduka sannan yagaishe ta amsa
mutanen turai ankammala karatun kenan?? insha Allah mom kudai tayamu addu”a tace aikasan addu”a dolene yaushe kasauka?? yadanyi murmushi yana kallon inda mairo take dazun nan wlh amman banshigobah bangarena naje nahuta tukun ina yan biyu
daidai shigo warsu husaina tana kuka mom tace lfy kike kuka hassana tace wai bataga ijabintaba ilin nawa shine take kaka”kudai da rigima kuke wlh driver ne yayi sallama yabawa mom sakon zaifita tace tsaya dan Allah kakai maryam wajen innah to yace sannan yafita takalli yan biyun kudauko wani ko intafi
husaina tace nibazaniba itah ma hasana tace tafasa mom tace kije kawai maryam muna gaishesu”‘kokallo inda yake batayibah tace mom saina dawo tana zuwa tashiga mota driver yaja sai gidan yana ajeta tadau kulan bata shiga shashen subah kaitsaye bangaren innah tanufah
tanata kwada sallama amman taji shiru saitace kilanta barci take afalon ma babu kowa saitaji kaman muryan innah tana kiran ruwa adaki dagudunta tashiga dakin tatararda innah bakinta duk yabushe tanata kiran ruwa dasauri tadawo falo tadibo mata ruwa takoma saida tadan dago kanta tabata ruwan aikam tayita kwankwada’
tamaida itah ta kwantar taji jikin innah yayi zafi hijabin ta tacire. tadibo ruwa tasamu wani dan kyalle tasakashi tana daddanawa innah jikinta nan take zafin jikin yasauka”” tadauki rob din tamurza ahannu tana matsa mata kafafuwanta ba jimawa barci yayi awon gaba da itah
sai bayan la asar tafarka har mairo tayi sallah tana zaune tanayi mata fiffita ganin tana zufah ahankali tabude idon ta saitaji kafafuwan sundaina yimata zugi kamar dazu ta kalli mairo tana murmushi tace samun ruwa abuta zanyi alwala tace to sannan tamike zuwa bayi tasaka mata ruwa tazo tarikata har tolet din sannan tafito
saida tagama alwalar takirata tarikata suka dawo falon dakin tashinfida mata sallaya tayi sallah bayan tagama tadauko flat tazubah mata felfesun hantar tabata innah kam saidai flat tazube mata ragowar tacinye
babu wanda yasan innah batada lfy saidare da Alhj auwal yazo gaisheta yasamu mairo””ta gaishe shi saita komawarta falo ya amsa sannan yakalli innah yace wannan kuma wacece?? innah tace wai maryam wlh yar gidan safiyace tadaukota tayi mata rainon yan biyu yace k aikuwa yanzu naga driven gidan yana bakin get yana jiranta
yarinyar akwai kirki aiyau badan Allah yakawo taba dasaidai kutarar da gawata yace subhanallah innah yakike fadar haka?? aidolene dan nan yanzu saboda Allah kanada mata biyu amman arasa wacce zata rika zuwa dakin nan akai akai kunsan halin tsufa yauciwo gobe lafiya
saidai kawai idan sungama abinci suba mai aiki takawoman ina dalili tonidai ko abincin banaso dan ni bayar yunwa bace””yi hakuri innah yanzu menene yafaru??? anan takwashe komai tafada masa yace kiyi hakuri insha Allah zan nemomaki yar aiki tadinga kula dake yayita bata hakuri yadade adakin sannan yatafi
innah takira mairo taje tace kigyara kije driven ku yazo daukarki””‘tace toh mikewa tayi tafita zuwa waje tace idan kaje kacewa mom innah ba lafiya bazan samu damar dawowa yauba bakowa wajen ta yace shikenan maryam
takoma warta ciki innah tace ah ah yakuma kika dawo kokinyi mantuwane kina gudun indauka inkaru dake””
Aisha. Ibraheem
[5:54PM, 11/21/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
58
Tayi murmushi ah innah kinsan kuma kayana ba irin nakibane kokin dauka saidai kiyita ajiya”” tasamu waje tazauna”” yanaga kinzauna yanacen yana jiranki “aiyatafi innah nace aiyafada mata bazan dawoba bakida lfy kuma babu kowa wajenki
tanisah kina ganin maman taki zataji dadi naga bataso kiyi nesa da itah nan ma murmushi tayi ai kuma nafada mata dalilina nasan bazata damubah ainan ma gidane nidai innah yimun tatsuniya kinsan fah agida anaman tatsuniya ke gaki bakida ko kayan kallo balantana mutun yadebe kewa””
to bari inmaki wata tatsuniya”” tagyara zama inajinki innah.da kishiya da kishiya uhum innah inajinki taci gaba itah dayan kishiyar ita akeso dayan kuma ba asonta kowacce tanada ya daya”” sai akatara taki maiyawa akabaiwa yarda ba aso akace takai daji akabata igiya duk inda igiyar tatsaya. to anan zata zube takin”” inajinki
tadauki takin nan tafara tafiya saiga hadariya taso yayi bakinkirin hartakai gunda zata zube taki sai akasoma ruwa”taga wani dan madaidaicin gida saita shige”taga wata yar tsohuwa tayi mata sallama tace dan Allah aikoni akayi kawo taki sai ruwa yatareni kozan samu wajen da zanfake yar tsohuwa tace bakomai yarinya ga dakicen ki kwanta
taje daki tayi kwanciyarta sai safe tafarka saiga tsohuwa tazo tagaisheta tace kidauki kwano kije rafi kidibo ruwa duk abunda kika gani arafin kidauko tace toh tadauka tatafi saita samu kayan miya masu yawa bayan tadibo ruwa saita dauko data koma tasamu shinkafah maya ta uku saita samu nama dadai sauran kayan girki takawowa
tsohuwa sai tsohuwar tace toki daura girki tace to tayi abinci tsohuwar tace kidiba kici nima kizuboman duk tayi haka tace kibawa karena kuma tadiba tabashi tace kicika wancen kwanon kirufe kikai bayan dakin nan tayi yanda tsohuwa tace bayan tadawo tsohuwa tace to idan dare yayi zamuyi baki
idan kinji muna magana kada kifito tace toh bayan sun kwanta cen cikin dare saigasu kutub kutub suka kwankwasa kofa suna rera waka kutumbule tasoooo kutumbule tasoooo ga bakinki sun zaka gaisheki””yar tsohuwa tace kutumbule tayi kwana kutunbule tayi kwana aikin duniya ya wahal sheta””sai sukace kutumbu cacca da kudi kutumbu cacca da kuddi suka zube mata kudi masu yawa
sannan suka zagaya bayan gida suka cinye abincin suka tafi washe gari tsohuwa tahada mata dukiyarta tadorata saman doki taci ado maikyau takoma cikin gari tunkafin takai gida labari ya iske dandan sarki nan take ya aikoda fadawa aka nema masa aurenta aikam matarda akaso itah ma tace sai yarta taje tasamo arziki
itama tadau takin nan takama hanya tana kaiwa inda wacce ba aso tazube takin itah ma tazube ganin anfara ruwa saita shiga gidan babuko sallama tana ganin yar tsohuwa tawuceta zuwa daki tayi kwanciyarta dasafe saiga tsohuwa tace tashi kidebo ruwa tace inye kehar kin isah kisani diban ruwa angaya maki ninasabah da wahalane
kedai dakika saba kije kidibo tagama masifarta tatashi taje tadibo ruwa taga kayan miya tadauko komaidai hartayi maya uku saitsohuwa tace kidaura girki tace waike wace irin tsohuwace tunda kika ganni da kayan miya aikinsan abunda zanyi
bayan tagama girkin tazubama kanta taci sannan tazubawa tsohuwar kokoshi batayibah ta hanama karen kuma tsohuwa tace kidiba cikin wancen kwanon kikai bayan gida sannan indare yayi zakiyi baki koda kinjisu kada kifito tace wlh saina fito kunjimin tsohuwa yar bakin ciki
tadibi abincin takai bayan gida dare nayi saigasu sunzo suka fara waka kutumbule taso kutumbule taso ga bakinki sun zaka gaisheki””yar tsohuwa tace kutum bule tayi kwana..takatseta wane irin nayi kwana idona biyu””dariya saida mairo takai kasa harda hawaye tace innah toyasuka kaya amman gaskiya takwabsawa tsohuwar nan
innah tayi murmushi mikewa tayi tafito yartsohuwa takulle gidan ta samarine kyawawa tace haba ga samari kyawawa shegiyar tsohuwa tanaso tayiman bakinciki suka zagata bayan gidan suna firah tana dariya suka cinye abincin sannan suka kwalkwale mata idanu suka tafi
sati daya bata dawoba sai uwarta tabiyo sahu cen nesa tahangota tana dariya tace umm lallai kinsamu dukiya kin manta dani bayan nina maki hanya kika zonan itah yar uwarki data samu takoma gida kekuma kinanan kinyi bulbul abunki kinama ganina sai dariya kikemun saida takai ta isko ta babu ido kuma ta mutu
itah ma nan tafadi ta mutu kunkurus takan kusu dabadan gizoba danayi karya koyanzuma karyar ce nashirya mairo kam tana ta gimtse dariya saida aka gama data fara dariya harda hawaye ai gwai wlh innah gwanda da aka kwal kwale idon
Aisha. Ibraheem
[6:32PM, 11/21/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
59
Tace innah karamun wata tace to yar innah tashi tayi tadibo rob ta murza ahannu tafara yimata tausa “”tace wani.saurayine yanada kanwa su kawai iyayensu suka haifa. kullum idan zaije daji saiyace kanwarsa takulle
gida kada tabude saiyayi waka idan yadawo saiyakwankwasa kofah yace bude daki tasallah bude daki nayi dare walakin shirwa yafi namaciji kyawo tasallah dakin daurah kinyi rawa””tace inbude daki amadu in bude daki kadawo saita bude dakin yashiga
ana haka a she wata kurah tagani takuma hadiye yawu akanta saida tabari dare yayi kafin amadu yadawo taje dakin ta kwankwasa bu e yaki da chayya bu e yaki nayi daye wayakin chiywa yafi na ma i i chawo da chayya dakin auya kinyi yawa “”taji shiru
shine taje wajen wani boka tace yabata maganin yamin baki yabata yace idan taje saman hanya komai tagani kada taci tace toh tana cakar tafiya saita gawani nama mai maiko sai kamshi yake tashi tahadiye kwadayinta tawuce
saikuma tadawo tace waya i ayi bali inchinye wannan sannan indoyah da itah tadawo tacinye sannan taje gidan amman yamin bakinta nanan saita koma wajen malamin yasake bata wani washe gari da dare saita koma
tana zuwa tayi waka kamar amadu saita bude mata kofa kurah ta hadiyeta.koda amadu yadawo baisame taba saiya hakikance lallai wani nadam dawane yacinyeta aikam yaje yakwashe duk ruwan garin inda dabbobi keshan ruwa
yana nan zaune bakin hanya saiga zaki yace suzaki suzaki ina za a?? saiyace zani bare kudu shanruwa”yace ruwan barekudu sun kare danaga maci yar leleta dana bashi ruwanai yasha zaki yace banciba wallai banciba tuf kaga abincin shafe tuf kaga abincin rana tuf daga danciki sai tumbinatuf saifa harawar wake tuf
sai amadu yabashi ruwa yasha haka yayi tayi har aka kai kan ku …………rah. sai………….tace……….tana magana saicen tabude ido saitayi dib saboda dadin tausarda mairo take mata ganin tayi barci mairo tayi mata rufah sannan tadauro alwala tayi addu”a tatofa mata itah ma tayi saita kwanta
sai asubah tatasheta sukayi sallah tasake komawa saisafe koda tafarka har ankawo abun kari daga gidan mom saida tayi wanka sannan taci tana ma innah dariya ke innah daga maki tausa sai barci baki karasaman tatsuniyar ba
innah tayi dariya ai wlh idan kinaman tausa wani barci mai dadi yake dibana dama kinji ance barci waka raina yace na kwance””todama inajinsa kuma ga tausa airabona da inyi barci mai dadi harna manta””
tace tonidai innah karasamun tatsuni…. bata rufe bakibah saiga sallamar gwaggo aikam nan take jikin mairo yafara rawa duk tatsure kamar tasaki fitsari awando tana ganinta ta daure fuska””to muna fuka algunguma uwar sanabe nan kuma aka lallabo
mairo kanta yana kasa batace komaibah banda hawaye innah tace ke hure dake dawa??? tace innah dawa nake bayan wannan kidahumar yarinyar tanuna mairo nan take annurin fuskar innah yagushe tace ke dakata banason shakiyyanci mekuma tayi maki daga zuwanki??
idan dai kinzone danki cimata mutunci toga hanya nan koma inda kika fito dama zuwa kikayi ganina tonaji sauki Allah anfana”gwaggo kam baki tasaki ganin inda inna take korarta akanwannna banzar yarinyar
taballawa mairo harara sannan tazauna mairo tamike tafitah innah tace ina kuma zakije maryam zauna abunki idan itah taji bazata iyah zamaba takoma inda tafito cikin dari dari takoma tazauna amman idanunta basu kai wajen gwaggoba suna kasa dan tasan idan suka hada ido akwai tsaraban harara
gwaggo tagaisheda innah ciki ciki take amsawa tayi mamaki sosai abunda innah ko yannen tama bata taba yarda suyi mata fada yaukuma itah takeyi mata fadan um lallai yinin ranardai haka tayishi dukmasu zuwa ganin innah ma sunlurah dahakan saida mairo tayi kwana hudu wajen innah sannan takoma gida dan zata fara zuwa makaranta gobe
Aisha. Ibraheem
[6:57PM, 11/21/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
60
kwance take saman kujerah abun duniya duk yabi yadameta rabon datasa haiydar a idonta yau sati biyu kullum baya dawowa saitayi barci watarana ma acen yake barci kuma koda take tashi saidai taga ya ajemata kudi yayi tafiyarsa
batasan tanason haiydar ba saiyanzu tanaji azuciyarta zata iyah komai akansa tayi sabo da jikinsa fiye da komai yawan tunaninsa datake haryasa tadan soma rama kwana biyu ko kofar hotel din bata fitah ba tana wannan tunanin saiga kiran wayar alhj hamza
kamar bazata daukaba saikuma tadauka takara akunne yace hlo bebyna kina ina kwana biyu najiki shiru???tadan fata fuska kamar yana ganinta inah gida mana ;; yace dan Allah kisameni dakina wlh kwana biyu amatse nake kuma kinsan idan bakebah bana iyah kwanciya dakowa”
tadan mus kuta toganinan zuwa mikewa tayi tayi wanka tashirya tafita sai hotel dinsa kaitsaye dakinsa tanufah bawani tsoro taturah kofa yana zaune cikin falon dagashi sai gajeren wando ba riga. yasaki katon tunbinsa kamar randa
yana ganinta yabude hannuwa alamar tazo saida tayi taku daya biyu saita tsaya chak”” yace lfy kika tsaya babyna. wlh amatse nake kizo kawai mu more rayuwarmu konawa kikeso zan baki kinsan ni kudi ba matsalata bane zo mana
ko motsibatayibah daga inda take ganin batada niyar zuwa yasa ya aje lemunda yakesha yataso zuwa inta take yana shirin rungumarta tamatsa tsaya haka alhj ya isheka haka’dakarfi tayi maganar kabarni dan Allah
inason tarayyarmu ta datse daga yau banason kasake nuna kasanni har abada duk wata tarayya damukayi dakai abaya inaso tazama tarihi tamkarma amafarki mukayita;;yayi mata duban rashin fahimta meyasa zakice haka beby????
kinsan bazan iyah mu”amala dakowaba bayanke banada wata wacce nake kulawa
kidaina wannan maganar idan kudinda nake bakine suka maki kadan zan kara maki wasu yarungumota takwace kanta daga gareshi sannan tagaurah mashi mari natsaneka natsaneka macuci azzalumi wanda baisan darajar aureba
kabataman rayuwa abaya bazana taba yarda kahanani sauran damar datake gabanaba tatubah ada banason mijina shiyasa nake biye maka amman yanzu inson mijina danhaka ina fada maka kafitah hanyata kada kasake nuna kasanni ko ahanya muka hadu kanuna kasanni wlh saina tona maka asiri takoma dagudu tana kuka
anan tabarshi rike da kunci yabita da kallo yashafo inda tamareshi yayi murmushi yarinya bakisan waye alhj hamza ba nikika mara??? wlh saina nuna maki kin aikata babban kuskure bazan taba barinkibah har abada kuma nadau alkawarin sainayin sanadin mutuwar aurenki dakike takama dashi yacije lebe dani kike zancen
yana nan yanakai kawo cikin falon yacika yayi fam yau wlh saiya nunawa hameeda kurenta tabar ganin yazubah mata ido tanayin abunda taga dama. ahankali taturah kofar tashiga cikin sauri taruga tafada jikinsa tana kuka ya haiydar ina sonka meyasa katafi kabarni tureta yayi yawanka mata mari jikake fyuuu fyuuuuu
saida taduke yanunata da yatsa idanun nan sunyi jajir kaman gauta yace gidan ubanwa kikajeee,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,??
Aisha. Ibraheem
[6:51PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [4:10PM, 11/22/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭 YAR SADAKA!!!💭
66
duk yanda haydar yayi tsammani abun zaizo masa dasauki saiyaga bahaka bane yau tsawon sati biyu dadaworsa amman banda gaisuwa babu abunda yake hadashi da maryam ko kallon arziki bataimasa balantana takaisu ga magana yayi matukar fitah hayyacinsa
gashi bayaso yafada halaka domin yakai iyah makurah wajen sha awa yaudai kam yayankewa kansa shawarar saidai ayita takare shiya gaji yanaso yasan matsayinshi yasan sarai mom bazata taba barinsa da maryam ba yasan tym dinda take zuwa islamiyya
yayi fkng daidai inda zaiganta yanayi yana kallon agogo dayaji mutsi saiya duba bakin get cen bajimawa saigata tazo batasan da mutunba tana kawowa yabude kofar yajawo hannunta tafada saman jikinsa zatayi ihu yasa hannu yarufe mata baki
kada kiman ihu “”tadan bata fuska tomeye haka zaka wani chakumoman jiki”” yace magana zamuyi dake shigo sosai saida tadanja masa rai kamar bazata shigoba tace toka matsa inzauna”” yayi murmushi sannan yamatsa tazauna amman fuskanta bata kallon inda yake glass din motr yarufe tayanda babu wanda zai gansu koyaji mesuke fada
yakalleta yanda tawani dauke kai kamar taga dodo” yasakeyin murmushi maryam nikike gudu ko????shiru tayi batace komaibah yaci gaba nibansan mena tare makibah kwata kwata bakya kulani tsakanina dake sai gaisuwa karfa kimanta ke matatace
taballa masa harar saikuma akayi yaya dan ina matarka yanzu kasan da haka kadaiji abunda mom tace shekaranjiya kada kakuskura tagan mu tare dakai””idanuwansa sun kada sunyi ja itah abun ma saiya bata tsoro yace mom Allah ce ina Allah ya halatamun ke amatsayin matata
dan me ina kallonki kuma ina bukatarki amman amun halin karfi kawai dan ansan banida wanda zai shigarmun itah kam abun ma dariya yabata yanda yake ta masifah tace yanzu kasan da haka ina aikanada mata koka manta matar socefa
nida katafi kabarni anan bansan kowaba bayan kai amman kayi tafiyarka baka taba tunanin wanne hali nake cikiba kuma wanne hali zanshiga shekararka hudu baka kasar nan yanzu mezaka ceman nina hakurah da kai aituni kamar yanda mom tace incireka daka raina dama cen ni bana sonka
cikin kaduwa yadago kai yana kallonta maganarta tayi mummunan firgitashi tamkar faduwar aradu yajita yace maryam da bakinki kike cewa bakyasona akan laifinda na aikata maki wanda bacikin sanina nayi hakanba kinkuwasan hukuncin matarda take gudun mijinta
Allah subhanahu wa ta ala yana cewa acikin suratun nisa”i bismillahir rahmanir rahem
Arrijalu kauwamuna alannisa”i bina fadalallahu ba dahum ala ba adin wabina anfaku min amwalihim fassalihatun kanitatun hafizatin lilgaibi bima hafizallahu. zuwa karshen aya nasan kinsani amman bari infassara miki
bana bukata malam kabarni intafi gida mom tasan yanzu ake tashin mu
yanzu maryam zaki yarda mala”kun rahma su tsine maki???? kin manta da hadisin manzon Allah inda yakecewa
manzon Allah yanacewa iza da a rajulu inmaratahu ila farashiha falam ta atiha la anathal mala ikatu hata tusbiha
idan namiji yakirah matarsa zuwaga shinfidarsa batazomasaba mala iku zasuyita la antarta har gari yawaye haba maryam nasan bazakiso kikasance daidaga cikin subah kituna nifah mijinkine zakiyarda kisabaman akan wani dalili dazaki iyah yafeman
manzon Allah yanacewa laukunta amri ahada am yusjidu li ahadin la amartul mar ata anyusjida lizaujiha
daza a amurci wani yayiwa wani sujada lallai da an umurci mata tayiwa mijinta sujada duk wannan yana nuna kugane munada daraja awajenku baidace mijinki yanada bukata akankiba kidinga guje masa
ta ballah masa harar yanzu kasan da haka??? ina kaika manta dokokina daka take ina matsayin matarka idan kamanta intuna maka “”yasunkuyar da kai amman ainace kiyi hakuri ko???