YAR SADAKA CHAPTER B KARSHE

 YAR SADAKA CHAPTER B KARSHE

Ahakan ake baiwa mutun hakuri yanzu da lalurar kanka tatashi toni bana ra ayinka cikin inuwata danhaka kafita daga rayuwata kamar yanda kasa kafa katake dokokinda aka gindaya maka

na hakkina dayake kanka nima haka zansa kafa intaka naka dokokin kawai danni bakasha wahala wajen aurena ba shiyasa kawofintar dani amman itah daka kashe kudi ainaga hardaukanta kayi kukabar kasar saita fashe dakuka harda sarkewa

gaba daya yaji wani iri jikinsa duk yayi sanyi yace haba maryam yazaki fadi hakan wlh maryam ina sonki fiye dayanda nakeson kaina””banajin akwai wata diya mace dazanso bayanki plz kikarbi kokon barana kuma dan Allah kidaina cewa infita rayuwarki kada kimanta saboda Allah yahadamu tunkafin muzo duniya nayi tattaki har garinku

kisani Allah ya halicceki saboni danine wlh babu wani mahalukinda ya isah yarabani da matata ina sonta kuma yanzu nake da bukatarta yatada motarsa kawai cikin sauri taje bude kofah amman taki buduwa kuka tafashe dashi tana dukansa yabude amman ko ajikinsa yayiwa maigadi hon yabude masa get kawai yahau hanya

ihu take tana kiran mom amman kamarma baijinta duka da yakushi yashashi saiyayi kamarma baijiba batasaniba tabinsama datakeyi tana kara takulo sha awar sane gaba daya baya cikin hayyacinsa kaitsaye bakin wani gida yayi hon maigadi yabude masa yakunna kan motarsa

gidan daka ganinshi sabon gidane yatsayarda motar yafito sannan yazagaya gefenta yabude mata yace fito “wlh nibazan fitobah saikamai dani gida mekakawoni nan inyi maka””baikoma kantaba kawai yadauketa chak yace hakkina zan karba inga kuma wanda zaihanani

ihu takama tana dukan kirjinsa yace yarinya gwandama kibada kai bori yahau dan wlh saina kashe kishina idan baki bari nayi da hankaliba injimaki ciwo tayanda mom din zata gane tabani matata

yana bude kofah yawuce karamin wajene ciki da falo da tolet dakin bakine daman shikawai yagyara yazuba gado da kujeru saboda wannan ranar yayi wannan tanadin kaitsaye daki yanufah da itah tana zillewa ya azata saman gado kawai yafada kanta kuka take tana rokonsa yabarta banaso ya haiydar kayiwa Allah kabarni intafi gida

amman kamar kara turashi takeyi””ganin hijabinta yana takurah masa yacire hijabin yayi cilli dashi yafara aika mata da shakonni tako ina wajen cire riga tace itah batasan haka nanba aikuwa yace wlh koki bari incereta da lalama ko inyagata inyaso kisan abunda zaki fadawa mom

dakyar ya iyah cire rigar aikuwa saida tayage yasa hannu yaballe brezian ta tasaka hannu tadafe nonuwanta wani shegen kallo yakeyiwa kirjinta hannu yasaka yarike hannayenta yayi baya dasu

yadanke yafara tsotsan bakinta babu halinkuka daga nan yakoma kan dukiyar fulaninta kuka kawai take tana rokonsa yatashi nan take tajawo zanen gadon tarufe jikinta taci gaba da kuka tadauka yakyaleta ashe kayanshi ya cire kawai ya yaye zanen yaxuge wandonta

plz ya haydar kada kamun fady banaso kakyaleni shikam goga baisan tanayiba hannunta tasaka tarufe gabanta ganin abunda yake shirin aikatawa haiydar hankalinsa yayi kololuwar tashi jikinsa har rawa yake kamar baitaba ganin macebah

hannayen nata yajaye zuwa sama yarikesu bakinsa yanakan dukiyar madara yanasha da kafafuwansa yasa yabude mata kafafu ahankali yafara shigarta amman ina babu hanyar shiga zafi da radadi susukasaka mairo tafarayi masa Allah ya isah

saikiran mom take ganin idan yamatsa yi ahankali bazai samu hanyaba hakan yasa yadanna dakarfi wata kara tasaki daganan baki yayi shiru haiydar jiyayi duniya yake sama yake ko kasa yake tamkar yana yawo asararin samaniya baitabajin sa cikin ni ima irin wannan ba lallai yayarda mata sunada wata bayya

shikanshi yakasa sanin wani yanayi yake suma yayi kokuma mutuwa dadi kan dadi har kunnensa saida yamotsa yatabbatar wa kansa aduniya babu abunda yafi wannan dadi ko mahaukaci yadandana saiyayi sambatu

mairo baki yamutu sai haweaye kawai dayake fitah ta idonta tsawon awa biyu amman haiydar baisaurara mataba saida yayi sau biyu sannan yabarta gefenta yakoma yakwanta yana lasar baki yana murmushi

yadaga hannunsa sama Allah nagode maka dakayiman kyauta da wannan ni imar hakika wannan kawai ya isheni jindadin duniya Allah nadoge da ni imarka agareni yajuyo fuskarsa tayanda zaiganta haryanzu kuka take amman mara sauti saiyaji tabashi tausayi mikewa yayi yashiga tolet yayi wanka sannan yahada mata ruwa itah ma

yanazuwa yasunkuceta saicikin ruwan zafin wata irin ukubah taji ta kankameshi wayyo zan mutu wlh yau saina fadawa mom macuci kawai ai wannan cutace dan kawai kaga banida gata”” hannu yasaka yarufe mata baki bayason tana furta hakan

saida yagasata sosai sannan yabarta tayi wankan tsarki yafita key dinsa yadauka yafita baifi minti shabiyarba yadawo yatarar bata fitoba yadauki kayanta yakai mata tolet din sannan yafito

Aisha. Ibraheem

[5:45PM, 11/22/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭

68

Saida ya kwatanci tagama kimtsawa sannan yakoma ganin bata fitoba yadaukota saman gadon ya ajeta yadauko ruwa da maganin dayazo dasu yabata tasha hardana zazzabi yahada mata

haryanzu batadaina kukaba yakalleta ya kwantarda murya yanzu maryam akan abunda namaki shine kiketa bannar hawayenki??? abun nanfa baharamun bane halat dinane dankuma nanemi hakkina shine zaki dinga kuka harki jawowa kanki zazzabi

maryam nikaina banji dadin abunda naimakibah amman wlh inasonki kada kidauka dan abunda yake jikinki yasaka nafadi hakan kece irin matarda nake mafarkin mallaka bandamubah danke bakyasona nasan ahankali zankoya maki soyayya ta

amman banason kina furta cewa bakyasona wlh raina yanayiman kuna idan naji kinfurta hakan kuma kiyi hakuri akan abunda nayi maki nakasa rike kainane ya nisah bantabayin zinaba kuma bana sha awarta tun ina saurayina shiyasa nayankewa kaina sha wara in kusanceki dan gudun fadawa halaka

amman tunda naga hakan baiyi maki dadibah insha Allah nahakurah bazan sake neman kibah. nayarda da duk abunda Allah yakaddaromani amman kisa aranki idan nashiga wani hali kece shila koda kuwa neman matane bazan bari sha awa ta kashenibah yana fadin hakan yace kitaso in maidaki gida yamike hannunsa tariko

kayi hakuri ya haydar wlh bazanso kashiga wani hali akainabah dani daduk abunda na mallaka mallakinkane jikina da komai nawa nakane menene zan hana maka bayan kuma Allah ya halattamaka shi abunda nakejin tsoro idan mom tagane zatace narainata

tamun magana akanka amman saida nashige maka saita fashe dakuka dawowa yayi yadurkusa yarungumeta yana bubbugata ahankali kada kidamu bazata ganeba kinji aikinsan dubararda zakimata””

tashi muje kinga magriba tayi magungunan dana baki zasu taimaka maki sosai bazata gano mekike cikibah yadagota daga kafadarsa amman takasa hada ido dashi yace plz amman daga yau bazaki sake gudunaba. kaita gyada masa

yayi murmushi sannan inaso dan Allah idan nazo da bukatata maryam kada kigujeni kece kawai madafata ayanzu banason doguwar tambaya ki amince da haka””tayi shiru yace plz maryam kiyarda dani””

shikenan ya haydar amman wlh zafi sosai kamar zan mutu”” yi hakuri bazan sake yimaki dazafiba kinji tashi muje yadauko mata hijabinta tasaka yadauketa har cikin motah haryanzu bata yarda sun hada idobah shikam sai faman murmushi yake yana kallonta

ya ajeta sannan yazagaya yazauna yatada motar maigadi yabude masa get yafita yana tafiya yana kallonta yana murmushi harsuka kai gida yayi fkng yace indaukeki ko tayi maza tace ah ah wlh barni in lallaba idan wani ya gammufah

ahankali take takawa tana cije lebe yafito cikin mota yana kallonta yana murmushi aransa yace dole kijaman aji kinsan abunda kika tanada na ni ima itah hameeda datasan batada wata mamorah ai itah ma take nemana

kai ammanfa ko anci goro ansha bauri na wahala kafin insamu wannan ni imar hartakai bangaren mom taci sa a kuwa tana wajen sallar magrib kawai tashige warta daki tanada alwalarta danhaka tashinfida sallaya tayi sallah

tadauko kur ani tana karatu gabanta sai faduwa yake wace karya zata shirgawa mom tayarda har bayan sallan isha i mom tasauko yayi daidai da zuwan haydar tare take da yanbiyu haydar yagaisheta ta amsa

tace dama kai nake nema haydar tundazu banga maryam ta dawoba lfy hankalina duk ya tashi wlh yadan waro ido kamar ya firgita yace yau meyasa bataje islamiyya dayan biyu bane???? tace wlh sune sukace bazasubah amman maryam bata taba kaiwa iwar hakaba bata dawoba yace mom kuma kindubah dakinta bata nan

tace nadubah kafin magrib amman bangantaba yace tokiduba mana yanzu kota dawo yasamu kujerah yayi zamansa kamar baisan komaiba”” au wato zama zakayi alhalin bangantaba wai wannan wace irin kiyayyace kakeyiwa yarinyar nan

shikenan zauna nibari inje nemanta tunda nitanada mahimmanci agareni””mikewa yayi yihakuri mom kefah kikace indaina shigewa yarki idan natada hankalina kice nafaye zakewa bari induba dakinta idan batanan inje islamiyyar su

tare sukaje dakinta tana zaune tana karatun kur ani saida mom tasauke ajiyan zuciya afili tace maryam ina kika tsaya tadago fuska tana murmushi mom ina malaminda nace maki ankawo mana yahanamu hausa

shine amiran ajinmu tamun magana in karata karatu dan nace tabari malamin yafita ashe yajimu shine yarikemu saida aka fara magrib yasallamemu inata sauri nasan zaki nemeni gashi akwai duhu banlurah da rami gaba naba nafada ciki duk na koje

haydar yakafeta da idanuwa jin yanda ta iyah shero karya nan take ahankali yasaukarda ajiyar zuciya yaso tadago suhada ido amman taki””mom tace ayya Allah yatsare gaba amman kidaina yin abu idan ankafa maku doka kanajina

kikama mutuncin kanki tace insha Allah mom zan kiyaye mom tajuya sannan tawatsa masa harara lafiya kayiwa mutane tsaye wuce daganan yadan sosa kai yanzu kuma laifin me nayi mom dazu kince banma damubah kuma nadamun ana korata yafita tabishi da baya mairo tadaga kai tana kallon bayanshi tayi murmushi

kur aninta ta aje takoma saman gado takwanta duk da zuginda takeji baihanata sakin murmushiba waiyau itah ce takwanta gado daya da haydar kuma ba a mafarrkibah agaskiya wannan itah ce ranar farincikinta bazan taba mantawa da wannan ranabar

Aisha. Ibraheem

[6:28PM, 11/22/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭

69

Tasake lumshe ido ina sonka sosai haydar dina tajawo filo ta rungume wani barcine yadauketa duk da tanajin yunwa”” haydar kam baki har kunne duk farinciki ya dabaibayeshi kaman wanda akaiwa albishir da aljanna

mom dai talurah yawan murmushin nashi yayi yawa tace waikai lafiyarka kuwa kanata faman murmushi kaidaya yace mom bakomai wlh yamike bari inshiga gida yau inada dutyn dare fadil bayajin dadi tabishi da to kaitsaye bangarensa yanufah

yasamu hameeda zaune gefenta yazauna yace ina abincina batareda ya kalletaba””tace wanne abincin nikaina kawai nagirka mawa ainaga wajen mom kakeci shiyasa””yayi kwafa kinsanfa nagaji da abunda kikemun yaushe zantule kayan abinci kinbarsu harsun fara lalacewa saidai kawai kidafa indomie kici nikuma ko oho

tokai banda abunka aikasan ban iyah girkibah”” ya mike haka kikaceko kuma bazaki koyawaba dakyau ai jibine meetn din family wlh zan fadawa dad asan yanda za ayi idan gida zaki koma kikoma sai ankoya maki sannan kidawo

nikam wlh banci ribar aurenki ba ankawoman ke fanko sannan kuma komai baki iyah ba baki iyah taray rayar mijibah babu ruwanki da abunda nakeso dawanda banaso kuka tafashe dashi nikake kirah fanko haydar???

ah nace maki fankon ko karya nayi bahakan kikeba dankinga bantabayi maki maganaba wlh ni angama cutata tunfarko kowa aka hadashi da kamilallar mace amman ni aka hadani da watsatstsa wadda tagama yakewa wasu sukaci sannan takawoman ragi wlh anyi hasara

ya isheka haka haydar barganin inasonka zaka fake da wannan kaciman mutunci aikaimadin dan iskanne idan bahakaba ya a kai kagane ni yar iskace alhalin bakataba kusantar wata mace ba bayanni

yayi mata wani mugun kallo nizaki rainawa hankali kada kimantafa ni likitane akwai wani abunda zaki boyeman kidaina ganin laifina wlh natsaneki tun farko akan halinki kuma nasake tabbatarda hakan yakalleta sama da kasa bakida abunda zan gani yanzu yaburgeni ajikinki yayi tsaki fanko kawai

gefenta yaratsa yabarta nan tana kuka harya kimtsa yafito ko kallon inda take baiyibah yafita yadau motarsa yayi hosptl kuka take kamar ranta zaifita wlh yau bazan kwana gidan nanba shi harya isha yakirani fanko tayi daki tajawo gyalenta tayafa hartakai bakin kofar fitah saikuma tayi tsaye zuciyarta tace gaskiyafa yafada kedin fankoce zaki iyah tuna namiji nawa yakwanta dake kafinma kiyi aure????

zaki iyah tuna ciki nawa kika zubar kafin kiyi aure???? kada kiga laifin haydar danya fadi haka cendin ma dakikaga yakyaleki asirine ke dawainiya dashi kuma yanzu yakare shawara daya tunda haryanzu aikinda akaimaki baikuma kamashibah

kilallaba kuzauna lafiya tunkafin yayi maki kishiya”” kinsan sarai babu namijinda zai iyah zama dake dankuwa jikinki yabude tanisa lallaine nikaina bazan iyah kirga namijinda muka kwanta dashiba jiki asabule tayarda gyalen takoma saman kujerah tafada

tadafe kanta tana kuka wayyo ni hameeda yanzu yazanyi idan ma naje gida ince meyakawoni babu wanda yasan abunda nake aikata muddin naje gida nasan za a tursasa haiydar yafadi mena masa idan kuwa yafada kashina yabushe

abunda kawai yafi indinga yimasa girkin koba dadi insamu muzauna lfy rayuwace dai nariga nabata tawa tunda nakasa kai budurcina dakin mijina wanda kuma shine tinkahon duk wata mace dakuma darajarta

taci gaba da kukanta. ganin baida rana tamike zuwa dakinta tayi shirin kwanciya takwanta tunanine fal cikin ranta sai sake sake takeyi yanzu wace hanya yadace inbullo masa baya kwana dani balantana insamu hanyarda za aimasa aiki kamar yanda akai masa shekarun baya

gashi baya wasa da addu”o i akoda yaushe kai idan harbansamu aikin nan yakamashibah akwai aiki ja agabana nalurah kiyayyata kamar yawa take karawa azuciyarsa da wannan tunanin barci yayi awon gaba da itah

har tsawon sati daya haydar baisake neman maryam ba bawai baya bukatabah ah ah kwata kwata taki yardama su hadu balantana tayarda dashi gashi kuma yanada bukata fiye data kwanan baya

yaukam bakin islamiyyar su yatsaya tana fitoba yakirata gabanta sai dukan uku uku yake bata fatan susake maimaita ta ranar amman yazatayi hakan tashiga motar yakulle sannan yajuyo yana fuskan tarta yace haka mukayi dake maryam???

batace komaibah meyasa kikeson wahaldanine duk nabi na susuce kamar wani mahaukaci idan kinsan bazan samubah kisanar dani indebe raina ga mata nan dayawa agari cikin sauri tadago kanta

tana kallonsa yadaga mata girah kwarai kuwa idan kebazaki baniba inje in nema dakudina a clup kudi sun kauda komai”” hannu tasa tarufe masa baki yasakarwa hannun kiss wani irin dadi taji yashiga jininta tasaukarda kanta

yace kinyarda muje tunkafin dare yayi kaita gyada masa amman dan Allah kada kaman da karfi yace nayarda bazanyibah ahanhali zanyi harkema zakiji dadin da nakeji kunyace takamata tarufe fuskanta yana dariya yaja motar suka lolaya

sai gidan sa yayi hon maigadi yabude masa suka wuce yaukam da kafarta ta taka harcikin dakin duk da tanajin tsoro amman itah kanta tanaso jikinsa yadinga gogar nata dan dadinda takeji bama gaskiya bane

Aisha. Ibraheem

[7:38PM, 11/22/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭

70

Suna shiga dakin tayi tsayinta bakin kofah saida yadawo yajawo hannunta sauka zauna saman gado yasa hannu yacire hijabin nata sai kamewa take ahankali yafurta mata ni kunyar nan taki tana nema tacutar dani mikewa yayi shima yacire kayan jikinshi yakoma sai gajeren wandon sa kaman kasa tabude tashiga dan kunya

yahaye saman gadonya jawota jikinsa yafara sakar mata kiss cikin salon soyayya yake tafiyar dakomai gaba daya yariketarwa wa mairo da kwakwalwa salon soyayyarsa dabance ahankali yafurta mata akunne plz kisaki jikinki kidinga yimun abunda nake maki kinji

hakan yasa tabiye masa duk da tanajin tsoro sun lulaya duniyar ma aurah yaukam bataji wani zafi sosaibah dan ahankali yamata duk da yaji wajen yagame kamar ma baitaba shigar shibah saida suka gama lubayya nikaina nayi mamaki irin salonda haydar yakeyiwa maryam na soyayya nace um ni Aisha ashedai haydar ya iyah soyayya haka

itah kanta mairon tabani mamaki yanda tasaki jikinta tare sukayi wanka suka kimtsa yana rike da hannunta suka fito yakalleta kinga yanzu aimunyi sauri mom bazata ganeba tayi murmushi kawai

yace ammanfa yau bby kinshayar dani zuma waikema kinji abunda naji kuwa taboye fuskanta tana dariya nidai banaso kaibakajin kunya. yace kunyar me zanji dani da matata yabude mata tashiga sannan yazagaya yashiga akabude masa get saida yafara tafiya yajuyo yana kallonta

agaskiya maryam banga laifin wadan da suke bawa matansu mota ko gida ba idan sukajisu cikin ni ima nikaina nakusa ince nabaki raina gaba daya””itah kam dariya kawai take masa yace waike bakiji abunda naji bane???? kinsan Allah aduniya banga abunda yafishi dadiba shiba sugaba shiba zumabah duk yafisu dandano

nikam nazama shalele wannan kam aisaina manta da mom dina dariya saida tayi hawaye nidai banaso wlh kanasa indinga jinkunyarka”” yadan zaro ido nadaina ina fada maki abunda najine amman tunda bakyaso ambari daidai sunkai gida zata fito yariko mata hannu saida ya manna mata kiss sannan yace tnx dear takwace hannunta tadau jakar makarantar ta tayi cikin gida

mom bata kawo komai arantaba ganin batayi darebah tundaga ranar haydar yasamu wajen hutawarsa kullum daya kwatanci takusa dawowa makaranta zaije yadaukota suje suci soyayyar su yamaidata gida mom kuwa komai bata ganobah

tafiya tayi nisah soyayyar haydar da maryam kamar zasu hadiye kansu kusan ma ince sunzama daya duk wani bugu nazuciyar maryam haydar ne shima haka yahakikance da jin dadin kwanciya da matarsa kwata kwata yamanta da rikichinda zai biyo baya muddin akagane yana tareda itah wace amsa zaibasu kokadan bayason dad yasan maryam matarsace

harzuwa yanzu bayan mom sai fadil babu wanda yasan matarsace maryam kam tagama yarda da haydar tasallama masa kanta da gangarjikinta”” tsayin wata uku dasukayi suna tare babu abunda tasani bayan soyayyar haydar

abangaren kasim kuwa yanacen ingila amman zuciyarsa tunaninsa mafarkinsa suna wajen maryam dinsa yakudiri aniyar sanarda family dinsu yasamu matar aure kuma maryam muddin bazasu yarda ya auretaba yasan yayi bankwana da farinciki har abadah

bangaren muhd ma haka shidai kawai tana burgeshi gata batada hatsaniya yanayiwa kansa fatan samun mata kamarta yanajin sonta aransa amman kokadan baiyi niyar sanarda itah ba ganin yanzu take ss 1

yabarwa zuciyarsa zaici gaba da rainon sonta harta gama scndry aranar zaibata gift tareda tayin soyayyarsa idan yazauna baya tunanin komai sai daddadan muryanta mai matukar taushi akantane yake zuwa bangaren mom hirah dan kawai yaganta

kamar kullum yauma suna zaune dashi da haydar waje daya maryam tana kusa da mom suna kallo suna taba fira

muhd yana satar kallonta saiyaga tana murmushi shima yasakar mata murmushi yadan kalli gefenda haydar yake yalurah da irin kallonda haydar yake mata itah madin saiyaga tana mayarwa haydar murmushi kodai sunason junane???? kenan yarigani furta mata yana sonta?? gabansane yafadi yayi sauri kawarda tunaninsa

anya zanyarda wani yarabani dake maryam ba gaskiya bane nasan bazakiso kowaba bayan ni yasake kallon inda take haryanzu junan susuke kallo nan take yaji wani abu yadaki zuciyarshi mikewa yayi yace mom nizan wuce saida safe tace harzaka tafi yadan kalli inda maryam take suma shisuke kallo yahuro iska tabaki eh mom zanyi wani abune mukwana lfy

yaba haydar hannu suka gaisa saida yasake kallon inda take sannan yafita zuciyarshi tana suya suma basu dadebah mom tayi daki saida yarakata hardaki sukadanyi soyayya sannan yawuce bangarensu washe gari harkarfe tara mairo bata fito ba mom tanata tashinta amman taki tashi

tasake komawa tana tambayarta waike yau lafiya kike kinsanfa zakije sch ammankinyi kwancinki ahankali tace mom wlh banda lafiya””tace kodai yunwace maryam bari inkawo maki abinci kikarya tafita bata jima dafitaba tadawo

Aisha. Ibraheem

[6:51PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [1:16AM, 11/23/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭

71

Dauke da tea da abinci cikin flat ta aje kasa taje saman gadon tajaye bargonda tarufah dashi tariko hannunta zafi taji raurau”” innalillahi maryam tun yaushe bakida lfy amman kikasa sanardani tunyaushe ne bakida lfy

dakyar take magana mom wlh cikin darene zazzabi yataso man ayya sannu kinji bari kici abinci zakisamu sauki tarikota ta kaita tolet. tataimaka mata tawanke bakinta tarikota zuwa bakin gadon tamika mata tea din tasha saida tashanye duka

saizuciyanta takama tashi dagudu tayi hanyar tolet tunkafin takai tafara kela amai shaaaaaa bakakkautawa mom dagudu taje inda take tariketa tanayi mata sannu saida tagama tadaga kai mom tadibo ruwa tabata takuskure bakinta tamaida itah takwantar

takoma tana share wajen bata gamaba wani aman yatasoma mairo tatashi dagudu tashiga tolet tana amai mom hankalinta yatashi ganin yanda jikin maryam yayi sanyi kafin kace me gaba daya takwamtse kamar ba itah ba mom wayarta tadauko ta lalubo nmbr haydar

yana asiviti ringin daya yadauka asalamu alaikum””wa alaikas salam haydar kana ina???yaji muryanta kaman da damuwa yace mom ina hospital wlh meyake faruwa naji muryanki sai a hankali

inafa lfy haydar maryam ba lafiya gashi nan duk ta zube man wlh ni hankalina yatashi dan Allah kazo kada yar mutane tamutu wlh bakaga yanda takomaba kayi maza kuma kazo da kayan aiki dan amai take tayi

gaban haydar ne yafadi jin mom ta ambaci amai yace to ganinan zuwa mom cikin sauri yafito yadauki abun awo allurai da ruwa yafita yanata sauri bakin kofah yahadu da fadil zaishigo office nashi saura kadan ma sudan hade. yace haydar lfy kaketa sauri haka????

wlh fadil maryam ce ba lafiya yanzun nan mom take sanardani dan Allah kakula da marasa lafiya ina zuwa harda dangudu yake hadawa baimajirah mezaicebah fadil yabishi da kallo ganin yanda haydar ya firgice kaman sabuwar hauka yagirgiza kai Allah yasauwake yawuce

gudun da yakeyi kaman zai tashi sama gaba daya bayacikin hayyacinsa yadafe kansa idan. kuwa zarginsa gaskiyane ya shiga uku taya zai sanarda mom kuma dasu dad yasan yana cikin tsaka mai wuya zufah ne yaketo masa. tako ina agaggauce yakai gida yadauki kayansa dasauri yashiga bangaren mom

yasameta cikin falo tanakai kawo yace tana ina tace tana dakinta kaitsaye dakin yanufah kodah yaje tana tolet tana amai dasauri ya aje kayan hannunsa yakarasa inda take yarikota yanayi mata sannu dakyar ta daga kanta yace kingama kaita daga masa

yace sannu taso muje yarikota yakaita saman gadon yace ina zuwa yafita wajen mom yace mom taimakamun da tea dan Allah tace toh dasauri taje tahado tea din tabashi yakoma dakin yamika mata tea din ta girgiza kai ya haydar bazan iyah shaba dakabarshi yace to bari inmaki allurah zakiji sauki yadauko sirinji yaja ruwan allurah yadan rungumotah yayi mata

Aisha. Ibraheem

[8:20AM, 11/23/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭

72

Ya kwantar da itah yasaka mata karin ruwa bajimawa barci yadauketa yayi zugum yana kwallonta yama kasa fitah tome zaicewa mom??? mikewa yayi ganin barcinta yayi nisah yafito. dakin jiki asanyaye mom tana ganinshi tataso tana tambayarsa lfy???

yaje saman kujerah yazauna yakalli mom nayi mata allurah nasaka mata karin ruwa aciki nasaka allurar barci data tsaida amai kuma tasamu barci insha Allah koda zata farka zata dawo normal””

takoma tazauna hankalina bazai kwanta ba haydar yarinya tana amai kamar maishigar ciki aidole hankalina yatashi ta kasan ido haydar yake kallonta kirjinsa sai dakan uku uku yake zufah kawai yake karyo masa

tace meyake damuntane???yayi shiru yana dan sosa kai yana kallonta kasa kasa “” ah ah ya ina tambayarka kana wani noke noke idan wani abu yake damun yar mutane kafadamn mana kada yar mutane tamutu da ciwo

kafadaman.. mom aishine.. tace shine me haiydar kafahimtar dani yanaga saizufah kake??? yace mom cikine da itah zaiyi wata uku!!! ciki!!!!! kirjinta tabuga haydar sake fada inji kako aunata sosai cikifah haidar innalillahi wa inna ilaihir rajiun

haydar dan Allah kafadaman gaskiya dagaske kake ko wasa gaba daya haydar yatsure ganin yanda mom hankalinta yatashi sai tsumuiniya yake kamar wanda yayi karya yakasa ko zama daidai mom kuwa tatsureshi da ido

maganafa nake maka.. ah mom cikine wlh innah lillahi wa innah ialaihir rajiun menene yake shirin faruwa wlh bana barinta fitah ko ina a inakuma maryam zata samu ciki” mom kiyi hakuri dan Allah hakuri name haiydar da aurenta na hanaka matarka ace inwayi gari inganta da ciki haba haydar

mom ai..saikuma yayi shiru “aime haiydar???? mom ciki nane mom tazaro ido saura kadan tafado daga saman kujerah jin abunda haydar yafada saita fara tafa hannu yanzu haydar saboda Allah duk yanda nake kafa kafa da yarinyar nan saida ka lallaba kayi mata ciki

haba biri yayi kama da mutun nidama ince rawar kanda kakeyi gidan nan tayi yawa kace kasan sherinda kakeyi kaje ka kalailaye yarinya da dadin baki amman haydar baka kyautamunba kahaifi yaro da cikinka amman yanuna yafika wayo

amman bakomai kanunaman matar kace bazanga laifin maryam ba dan nasan duk aikin kane amman kasani katanadi abunda zaka fadawa dadynka da sauran yan uwanka da kuma matarka da gwaggo wlh babu ruwana awannan tafiya nacire hannu na

yadan shafo zufa mom.. rufeman baki shasha sha kawai kasan rayuwar yarinyar kajefah amatsala muddin gwaggonka tasan wannan lamarin tunfarko daka fadi matar kace nasan duk hatsaniyarda za ayi zatazo dasauki nibabu abunda yadaman dubara tarage taka kuma kaine zakayi jinyar matar ka babu hannuna

yadan sauke ajiyan zuciya mom kiyi hakuri akullum zance banida wanda zai fuskanceni arayuwa sama dake nasan har abada kece maijin tausayina kece kikasan damuwata fiye dakowa kuma kezaki bani mafita akan duk abunda yake damuwata

tayi murmushi idan kuwa hakane meyasa baka sanardani lokacinda zaka aikata wannan aika aikarba nikainakeji da maryam bayan haka aini nafi kowa murnar naganku atare

yanisah wlh mom nakasa rike kainane inacikin mawuyacin haline banason fallasa sirrin gidana kuma inacikin bukata shedan haryanamun huduba azuciyata gudun karna kaiga aikata sabo yasa kawai na nemi maryam amman dan Allah kiyi hakuri

Aisha. Ibraheem

[8:58AM, 11/23/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭

78

Hmm kadaina bani hakuri haydar dan bakaman komaiba dakai da matarka ban isah inmaka katanga da itah ba cendin ma danasan kanada bukatarta dana baka matarka yanzun ma gata nan ahannunka amman abunda zan fada maka shine

katanadi amsoshin tambayoyin da alhj zaimaka dakuma gwaggonka kasan duk daren dadewa dole sugane idan adah anboye masu yanzu kuwa ciki shizai bayyana kansa ni karama da hakan tafaru ko maryam zata samu yancin ta nasandai duk tsiya baza ace kasaketabah

amman fah akwai tarin kalubale agabanku dankuwa gwaggo bata kaunar maryam kokusa idn tazo gidan nan bakaga irin abunda take mataba babu ranarda zatazo batareda tasakata kukabah nasan fin hakama idan taji wannan lbr

haydar yadago kai yakalli mom yadan yamutsa fuska meyasa baki taba fadaman hakaba??? wlh ni dagake sai dad kune kawai zan iyah yarda kutaba maryam batareda nayi maganaba bazan dauki cin mutuncin matata ba idan kuwa hakane wlh sai inrama ga yarta nasan labari dole yasameta

ah ah yaushe zakayi haka haydar kasan duk family din nan sunfi sonka saboda kafi sauran hankali dakuma ilimin addini banaso kabata alwalarka kawai kazubama sarautar Allah ido muga yanda zaiyi sama sama sukaji kaman ana magana dasauri yamike zuwa dakin yatarar ruwan harsun kusa karewa gefenta yazauna yadauki kanta yadorah saman cinyarsa yana shafa gashinta ahankali yanayi mata sannu

bata wani jimaba barci yakuma daukarta damacen maganin barcin basakinta yayibah ciwone yatasheta haydar yakurah mata ido yana murmushi ashe nima inada rabon ganin jinini ta dalilinki Allah gwanin iko ta dalilin auren zumunci nagudu ashe arzikinane yayi kirana

yalumshe ido yasake kallonta takara masa kyau amman kuma tadan rame kusan ranar anan yawuni bamaganar komawa wajen aiki mom tayi tayi dashi tunda yacire mata karin ruwan kuma barci take yatafi yace ah ah koda yatafi hankalinsa bazai taba kwanciyaba

dole yasaka ta kyaleshi da akai azahar yaje yayi sallah yadawo ba itah ta farkabah saida yadawo sallar la asar yana zaune gefenta kusadabango yayi baya da kansa yajingina kanta yana saman cinyarsa yakiro hannu wanta amman ba itah yake kalloba yana kallon silin dakin ne

tunani ne fal cikin ransa tana motsawa yadan zaburah yakallota kintashe ahankalita bude idonta suka sauka tar akansa saiga hawaye suna fitah ta idonta “”lafiya kike kuka maryam dakyar ta iyah buda baki ina sonka ya Haydar banaso in mutu inbarka saita fashe da kuka maisauti

tarungumo kugunsa”” plz meyasa zaki fadi hakan insha Allah bazaki mutubah saimun haihu munyi jikoki da yawa keharma mu aurarda jikan kidaina fadar hakan kinanan tare da haidar dinki kinji yayimata kiss agoshi

ya haydar to menene yake damuna????yayi murmushi tashi inyi maki wanka idan kikai sallah kikaci abinci sai in sanar dake kinji tashi yayi daga kan gadon yadauketa sai tolet saida yayi mata brosh yayi mata wanka yadaukota shiya shiryata yasaka mata kaya marasa nauyi yakwantar da itah

inazuwa kalbi ta gyada kanta yasakar mata murmushi sannan yafitah mom tana zaune da yanbiyu suna ganinsa suka taso suna ya haydar yadaukesu yakarasa wajen mom yazauna mom mekike ganin yakamata adafawa wannan yarinyar???

aina dafa mata taliya gatacen da fate kuma nayi mata danta malele kasan sumasu ciki akwai kwadayi shiyasa nayi mata ko asamu abunda zata iyah ci cikinsu yace k mom bari mugani yaje kichin din yadauko yakai mata taliya da faten yakoma yadauko danta malele

yanata yatsinar fuska wannan abu mutun zaici yana shiga ya ajemata kafin ma yayi magana tace wannan zanci cewa da dantamalele yazaro ido wannan fah kalbi tabdi bakyajin zai lalata maki ciki kidaici wannan ko wannan dama dama

tayatsina fuska cikin shagwaba nidai wannan nakeso ya haiydar ah ah dakata kada kiman kuka zanbaki

Aisha. Ibraheem

[4:33PM, 11/23/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭

79

Yadauko danta malelen yana bata abaki tanaci daya kalleta tayi murmushi shikam jiyake kaman yayi amai wannan abu zaiyarda yasakawa cikinsa yana bata tanacinyewa saurah kadan tace ya haydar akara yaji..ido yazaro waje yaji kuma kalbina duk wannan dake cikifah

shima cikin shagwaba yayi maganar.. tamarairaice fuska nidai akarah yace bakya tsoron basir ne kinsanfa yaji yanada matukar illah ” to ai ya haydar sau dayane kawai yakwallawa hassana kirah saigata tazo da gudu dama mom ce tahanasu shiga

tace dani yaya yadafa kanta maza kije wajen mom kice nace tabawa anty yaji zata kara tace to tajuya da gudu saiga husaina dani yaya”” yayi murmushi oyah kekuma jeki kisamo mata ruwa tace to itah ma tafita

hassanace tafara bada yajin tayi tsayenta saiga husaina da ruwa tamika masa itah ma tayi tsaye sunata kallon maryam”” mom ce takwalo masu kirah suka fita da gudu yabisu da kallo yana murmushi yaji ta zanbada maiyawa sannan takarasa cinyewa sai suwar yaji takeyi tace bani ruwa insha ya haydar kai ya girgiza mata

abunda yake haifarwa mutane da ciwon zuciya dakuma zafin kirji kenan””idan kaci abu maiyaji kadau ruwah kasha sannan kuma kidaina cin abu maiyaji idan kinajin yunwa shiyake jawo ulcer ina fatar kingane

niban wani ganeba tafada kirjinsa ta lumshe ido yarungumo abarsa saida sukayi tsayin mintuna talatin ahaka sannan yabata ruwa tasha sumadin kadan gudun kartayi amai bakuma tayibah ansamu yatsaya ganin ankusa magrib yace bari intashi inje inyi wanka hannunsa tarike ina zaka kabarni baka fadaman meke damunaba

yadan bude ido au wlh nina manta yakoma yazaune hannunsa yasaka yashafo cikin ta yarada mata akunne ajiyatace kwance cikin nan kishirya rainon bebynmu kunya taji takamata tarufe fuskanta da hannuwa tana murmushi

agefe guda kuma kirjinta sai dukan uku uku yake tasan sarai duk abunda kefaruwa haydar bayaso kowa yasan alakarta dashi toyanzu yakenan gata da cikinsa tasan kulba dade sai komai ya bayyana itah dai tasan tana tsoron fitinar gwaggo data hameeda amman bata shakkar susan cikin hydar ne dan itah tana sonshi

abu daya kawai tasani shine soyayyar haydar bayan wannan duk abunda za a tambayeta bata sanibah yayi murmushi tunanin me kikeyi kalbina????tace bakomai jeka kayi wankanka yace bazanibah saikin budeman fuskanki nagani

um um bazan budeba wlh ni kunya nakeji”shikenan bari inzauna dama bakiso intafi jin yana alamar zaunawa yasa tabude fuskanta amman ta kulle idonta gam tace toh gashi nabude ya haydar yayi murmushi

yadan duka ya sumbaci labbanta sannan yawuce saina dawo kikularmun da kanki dakuma bebyn mu bakunya haryakai falo yana magana suka hada ido da mom yadan sosa kai yana kallon kasa mom tacinye nizanje inyi wanka kafin akirah sallah kai kawai tadaga masa sannan yafita

mairo wani dadine yake ziyar tarta bata taba hango rayuwarta ahakaba da itah da abun sonta hannu tasa tashafo lafaffen cikinta wai yanzu dane acikin nan nima zanzama mama tayi murmushi maidan sauti takoma takwanta sallamar mom taji tashigo da yan biyu aikam takulle idonta dan itah batasan dawanne idoma zata kalli mom ba dan tasan cikine da itah

mom tayi murmushi dama tasan hakan saman kujerah tazauna takirah sunanta murya na rawa ta amsa kada kibata hawayenki kinsan dai abunda kike dauke dashi danhaka banason dogon tunani kikularmun da lafiyar jikana nasan kinajin kunyane akan abunda yafaru

daman ninasan haydar bazai iyah barinkibah duk kuwa dabarata nasan saiya bullo ta inda bazan ganebah keda kanki bazaki kai kanki wajen saba saidai shiyaja ra ayinki dan haka nikidaina jin kunyata ba laifi kuka aikatabah dagake harshi kusan ma ince nice mai laifin dana hanashi matarsa

alhalin kuma halas dinsace yanzu yakikejin jikin naki???? dakyar ta iyah magana mom da sauki”” to Allah yakara sauki kinji yata Allah kuma yaraba lafiya acen kasan makoshinta ta amsa da ameeen

tomezakici anjima???? mom idan da sauran dantamalele shizanci’ ah ah babu amman inada garin masara zantuka maki wani “”ngd mom”bari intashi kisamu kihuta

ina maibaku hakuri sakamakon jina dabakuyiba da safe wlh banda lfy yanzuma hudu kawai nayi kuyi hakuri dasu nagode

Aisha Ibraheeem

[6:51PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [6:04PM, 11/23/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭

75

Kuyi hakuri da kurenda nasamu garin insaka 73 nasaka 78 sorry all

*******************************************

to mom tana fitah mairo tasake rungume filo kai amman naji dadin mom bata dauki abunda zafibah yanzu nasan zanfi samun kulawa agunsa fiye da da jin amfara kiran magrib yasa ta mike duk da haryanzu batajin karfin jikinta

ta dafa bango harban daki tayo alwala tashin fida sallaya tagabatarda sallah bata daga nan ba harsaida akai isha i bajimawa saiga haydar yashigo da saurinsa yayi hanyar dakinta yasameta saman sallaya yasaukarda ajiyan zuciya afili

wlh yanacen hankalinsa yana nan yaduka inda take yajikin kalbina” tadago kai naji sauki saidai wlh bakina banajin dadinsa sosai”zaman dirshan yayi saman kafet din yajawota jikinshi kiyi hakuri yanayine insha Allah zaki dawo normal kinji

yanzu inane kemaki ciwo?? kaita girgiza bako ina amman yunwa nakeji”aidole kiji yunwa kirasa mezaki sakawa cikinki sai wannan abu bari inga idan akwai abinci inbabu inje in nemomaki yana shirin mikewa saiga mom ta kawo mata

mairo sai kokari take tatashi akan cinyarsa amman yasa hannu yadafeta da hannu daya ya amshi abun yace mungode mom da dawainiya damu””tayi murmushi kawai tajuya ai kusan ma saitace tafisu murna da samun wannan cikin sosai tanaso taga jinin danta haydar

bawai danbatada jikabah tunda yayyensa da kanensa duk sun haihu nasa kawai take muradin gani dan batasan irin murnarda zatayibah ranar da akacemata mairo ta haihu Allah yanuna mata wannan rana yan biyu kam sunason zuwa wajen antynsu amman mom tahana saboda haydar yana nan manne da abarsa

mom tana fitah tadan harareshi da wasa kaga nifah banason haka meyasane bakada kunya gaban mom din ma bazakaji kunyabah idan kai bakajin kunyarta aini inaji “”yayi murmushi yaja hancinta harsaida tasaki karar shagwaba ya haydar zafi

yace ohh sorry namanta bakida lafiya tashi inbaki abincin kici yabuda ftl din saiya waro ido menene kuma haka dazufa shikikaci?toni shikawai nake sha awanci shikenan tana rungume cikin jikinsa yana bata ahankali tanaci saura kadan tacinye sukaji ankwan kwasa kofah

haydar yariketa gam yaki sakinta tana kokarin kwacewa yaki sakinta yace shigo aikam takai masa cizo dasauri yasaketa takoma samangado ta kwanta daidai muhd yaturo kofah ba mairo ba hatta haydar saida gabansa yafadi Allah yasoni da wannan yaron yasamemu haka yakenan

yasaki fara a broth kace kana nan kanajinya” afili yafadi haka amman azuciyarsa jiyayi kaman yashake haydar ganin zakewarsa tayi yawa yana nema yayi masa katanga da maryam saman kujerah yazauna suka gaisa da haydar sannan yakalli inda take sister yajikin

tace da sauki””yace to Allah yakara sauki meyake damunta halan yayi maganar yana kallon haydar shima din shiyake kallo aransa yace tokaikuma meyadameka da abunda yake damunta kaidai zuwa kayi ganinta kuma mungode amman afili saiyayi murmushi yana kallon inda take yace maleria ce

yadan kada kai amman dai anyi mata allurah ko wlh duk nashiga damuwa da ciwo nan nata shikanshi baisan sanda hakan yafito bakinshiba””haydar yadan zaro ido jin maganarsa akufule yace anmata

muhd yasan dazuciya haydar yafadi hakan amman baidamubah duk da baiso bakinsa yafurta hakan ba”” tashi yayi yakarasa inda take yaduka kasa kasa yakeyin magana yakamata aje asiviti maryam kada tsiwon nan yacikarfinki naga duk kin rame

aikam haydar wani bakinciki yaji ya tokareshi yataso da sauri zuwa inda muhd din yake kaga menene damuwarka dasaitaje asiviti kaidai zuwa kayi ganinta to mungode kana iyah tafiya fuskar nan tasa kamar an aiko masa da mala ikan mutuwa babu sauran annuri afuskansa

Aisha Ibraheem

[7:16PM, 11/23/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭

76

Muhd ya kalleshi da mamaki karara afuskansa bangane infitaba haydar??? akan wanne dalili zakace infitah naga dani dakai duk ganinta mukazoyi dan haka kayi abunda yakawoka inyi abunda yakawoni

cikin daga murya haydar yace malam zakewar takafa tasomayin waya menene ruwanka dahar zakazo kana damun mutane da tambaya mairo kam kuka tafasa masa dasauri yaduka yana tambayarta lfy shima muhd dukawa yayi zairiko hannunta haydar yatureshi baimasan sanda yadaga hannu ya gaurah masa maribah ya nunashi da yatsa kaiii wlh kashiga hankalinka agabana zaka tabata????

muhd yaturo ido cikin mamaki nika marah haydar???? ah din am mareka kaje kafadawa duk ubanda zaka fadama” yazo ya rama maka” hmm balaifin ka bane dan kawai tana karkashin mamanka bashine zai hanani ince inasontaba ada banyi niyar sanarda itah ba saita gama makaranta amman ayanzu nafadi gabanka yajuya wajen da mairo take tanata faman kuka

yace maryam ina sonki kin zama bugun zuciyata bazan taba iyah rayuwa babukeba haydar gaba daya hankalinsa yafita jikinsa jiyakema zai iyah kashe muhd ayanzu yataso masa sai gaurah masa mari yake shikuma bakinsa baidaina cewa ilove u maryam fadi yake da karfi mairo ganin abun yazama fada ta kwalla karah wanda yajawo hankalin mom dagudu tashigo dakin

ganin abunda yake faruwa yasa tayi cikinsu haydar sakeshi wlh menene kukeyi haka kamar mahaukata??? mekuma yahadaku fada” muhd yace mom kyaleshi ya kalli inda haydar yake yanata faman ciccika wlh summa tallahi kaji rantsuwa daya kota halinkaka saina auri maryam!!!!

muzubah dani dakai sainaga wanda zaici nasaran samun zuciyarta yanakaiwa nan dazancensa yawuce fuuuuuuuu haydar ma yabi bayanshi mom ce tajawoshi da karfi kada kakus kurah haydar komawa yayi saman kujerah ya zauna sai kuka

ainikam haydar dariya yabani zafin kishin nashima na dabanne”” cikin fada mom tafara magana haydar meyake damunkane ina iliminka da natsuwarka take zaka tsaya kana fada da dan uwanka???? yadago jajayen idanuwansa yana kallonta mom bakiji meyace ba???? hannuntafa yarika akanmene bazan mareshibah

wlh kadan ma yagani wlh zan iyah kasheshi akan maryam ke shaidace akaina banayarda wani yarabi duk wani abunda nakeso shiharya isah dama batun yaubah naga take takensa ” yiman shiru haydar kakosan kalubalenda yake gabanka wannan fitinarda ka lalube bamusamu munfitah ba zaka jajibo mana wata yakakeso inyi yanzu idan yaje yafadawa mamansa ????

nadauka kasauya daga bakin kishinka ashe yana nan daram to maza kaima kabar dakin nan gashinan kunsaka yarinya saikuka take tanacikin ciwo kuna nema kusakata cikin wata masifah”” amman”banason jinkomai kafitah kawai””

mikewa yayi daga kan kujerar yayi hanyar waje idanuwansa rufe suke baya ganin komai koda yashiga gidah hameeda tana masa magana ko kallonta baiyibah yafada dakinsa yasaka key saman gado yafada yana huci

saida yafitah sannan mom tamatsa wajen mairo ta dafata maryam kidaina kukan nan hakanan dan Allah nasan da muhd yasan akwai aure tsakaninki da haydar bazai taba furta hakanba nima tuni naso ingano hakan agame dashi ganin yanda yake yawan zama gida nan saikuma nakawar

kiyi hakuri wannan abu dakikaga haydar yayi kadan ne wlh lallai nayarda bakaramin so haydar yake makibah nice mahaifiyarsa kuma ninasan halinsa fiye da komai saboda tsananin kishin sa karatu ma baiyarda yaje makaranta daya da yan gidan nan ba islamiyya kanta baguda sukayibah

tun yana yaronsa muddin akasiya masa abun wasa idan haryana mutuwar sonsa to bazai yarda yaga wani da irinshiba idan kuwa yagani to dole wancen yayi hasaran nashi nadauka dayaje karatu india yasauya halinshi ganin baicika damuwa dakomaibah koyanuna zafinsa akan hameeda

saiyau nadada tabbatarda kece kalar matarda haydar yake nema inaso inja hankalinki kikiyaye dayiwa wani magana idan harbashine yayardar makibah wannan fushi dakikaga yayi ba muhd ba harke kanki yashafa dasauri mairo tadago idanuwanta dasuka cika da hawaye tana kallon mom

tagyada kanta kwarai kuwa kekanki saikin fuskanci fushinsa saidai zanyi kokarin ganin baishafi lafiyarkibah kikula sosai””‘kuka mairo ta fashe dashi

Aisha. Ibraheeem

[7:57PM, 11/23/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭

77

mom toni menene laifina???? mom tagirgiza kai bakida laifi maryam amman kekike ganin haka dani dake shi haydar bazai taba tunanin hakan ba salon nashi kishin kenan kiyi hakuri nasan kema kina sonsa amman kidinga rufe dakinki kafin yahuce dan nasan wlh saiya dawo kobayan na kwantane kuma idan harya sameki tobansan mezai yankebah

dan baya cikin hayyacinsa”” kiyi hakuri kinji daina kukan nan kinsan ba lafiyane dakebah tashare hawayen ta mom tamike tamata saida safe tafita””tana fitah ta tashi takulle kofan takoma takwanta wani shabon kukane yakubce mata agaskiya itah kam haydar yabata tsoro wannan wanne irin kishine dan uwankama baka raga masaba to idan kuma yaji zancen kasim kumafah hannu tasa tatoshe bakinta

ganin kukanta ya tsananta kada mom taji dama mom itah takeda girki tayi bangaren alhj””haydar tunda yashiga daki yaketa juyi kamar mahaukaci har zufah yake babu abunda idonsa yake ganar masa sai hannunta da muhd yake kokarin tabawa zumbur kamar an mintsineshi ya diro daga saman gado

yabude dakin yafito baidamu da dare yayibah yayi bangaren mom babu maganar sallama dakin mairo yaje yakwankwasa cikin barci taji ana kwankwasa mata kofah tadan motsa tace waye? yace nine haydar kitaso kibudeman harta taso saikuma tatunada maganar mom datace kemafa fushin zai shafeki””

komawa tayi ta zauna jikinta sai rawa yake ya tsananta bugun kofar kamar hauka bazaki taso kibudeman bane????kuka take ya haydar kayi hakuri wlh nibansan komai akaibah dan Allah kada kamun wani abu..

aiyau saikin fadaman menene tsakaninki da wannan dan iskan yaron ganin batada niyar bude kofar yasa yafara bankarta da karfi hartana gyangyadi mairo mikewa tayi tana layi dan kukanda tayi yajawo mata ciwon kai bango tadafa zuwa cikin tolet din kafin takai da kullewa jiri yakwasheta gakuma santsin tayis

tayi luw tafadi Allah yasa ba aciki tafadibah baya tayi tafadi “”nan take numfashinta yadauke mom cikin barci taji kaman ana bankar kofah mikewa tayi dasauri tazare jikinta daga jikin alh ta dauro zani tanufi bangarenta da sauri dandama cikin zullumi ta kwanta tana kawowa haydar yana samun sa ar balla sakatar cikin sauri ya danna dakin kaman kububuwa yayita warar ido cikin dakin baigantaba daidai shigowar mom

fincikoshi tayi ta gaurah masa mari saida yaduke “wai haydar yaushe ka lalace haka kishi haukane????kasan yarinyar nan batada lafiya amman kana nema kasakata cikin matsala wlh idan kasa tsiya saika saketa sai inga karyar kishi

haydar mutuwar tsaye yayi jin furucin mom akansa wlh dayasaki maryam kara tasa bindiga ta harbeshi mom juyawa tayi tana neman maryam amman bata gantaba cen tahango kafarta cikin tolet da sauri takarasa inda take tatallafota dakyar takawota saman gado takoma waje dasauri tadibo ruwa

koda tazo haydar yayi kan maryam yana jijjigata mom tatureshi sannan ta yayyafa mata ruwa taja doguwar ajiyar zuciya tabude idonta saitaga mom tarungumeta tana kuka mom wlh nayi mafarkin ya haydar yazo zai kasheni dan Allah kice yayi hakuri wlh baruwana bansan komaibah

jikinta yayi raurau sai rawar dari takeyi hakoranta suna gabgab mom tace kyaleshi babu abunda zaiyi maki kinji tadago idanuwanta takalleshi yana tsaye haryanzu kamar bishiya ta ballah masa harar kabaceman dagani”jiki asanyaye yajuya yafita

saida mom tasamu tayi barci sannan tafita taja mata kofar dakin yana nan jingine da bango hawayene suketabin kumatunsa tace mekake jirah banace kabaceman da ganibah yanzu saboda Allah haydar bazakaji hakuribah yanzu ga irinta nan idan kuma sokake dan cikin yazube aishikenan

dasauri yadago kai yakalleta tadaure fuska kafita gidan nan kuma Allah idan nasake ganin kafarka saina sassabamaka wuce nace jiki asabule yawuce saida yafita takulle kofar shashenta sannan tayi bangaren dad tana kawowa zaifito yace safiya daga inakike ? naji hayaniya kamar gidan nan

Aisha. Ibraheem

[6:51PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [6:43AM, 11/28/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭

97

Kokadan bata bari yagano tana cikin damuwaba tare suka karasa cin. abincin sannan yamike bari ingaida mom kaita daga masa yafito yasamu mom saman diner dayan biyu suna karyawa shima yazauna ya gaisheta ta amsa yan biyu suka gaisheshi ya amsa

yakalli mom waiyau lfy naga kamar ranki abace yace ?? tayi murmushi bakomai haydar ina hameeda??? yadan mere baki nima bansanibah danba gida ta kwanabah watakil takoma gidan su nasan dai duk abunsu yauzasu kai karata tunda yau ake meetn suje su fada wlh babu wanda ya isah yasakani inrabu da maryam

saidai itah tayita zama gidan nasu”” mom tanisah itah harma tamanta dayau ake meetn lallai yau akwai rikici amman bata nuna masaba tace shikenan Allah yakaimu”” mom kinsan kasim yadawo jiya???? Allah ah wlh yakirani da dare suna sauka kace yau meetn harda manyan baki ah wlh bari inje wajen fadil

tace shikenan saika dawo saida yakoma wajen mairo yatarar harta koma barci yadade tare da itah kafin yafito yayi wajen fadin karfe biyu daidai dukkan wani familyn gidan ya hallara kwai da kwarkata harda innah

bayan anbude taro da addu a Alhj auwal yafara yimasu bayani akan abunda yatarasu kamar yanda sukeyi ga zumunci kuma ga warare matsaloli kowa yace babu matsalar data taso wan nan karon

gwaggo tayi saurin karbewa wlh akwai matsala babba bama karamaba gaba daya hankalinsu yakoma kanta alhj auwal yace matsala tame??? tace kafin nan inaso afara turah direbah yadauko maiyiwa safiya raino”” tsitt akai falon alhj auwal yace hure itah kuma daba cikin danginmu takebah menene ruwanta tace aikuwa duk itah ce muna fukar kukalli goshin hameeda yanda tasa akaimata duka haka duk hankalinsu yakoma wajen hameeda data soma zubarda hawaye

kawai yaya kasa adaukota zanfijin dadin gayamuku komai”” alhj yagyada kai ya kalli haydar yace jeka dauko min maiyi maku raino… ah ah kul ka aiki wannan wlh zaice tagudune saidai ka aiki dahir ko muh seen. ya gyda kai ya kalli muh”seen jeka da sauri kadauko mana itah yace toh yamike haydar zuciyarshi sai tafasa takeyi wannan wane tozarcine take nema taimasa

waje yayi jigum kasim kam murna yake dan za a kawota yauyayi niyar warware masu burin ransa muhd ma haka yanada wannan kudirin danharya sanarda mahaifiyarsa cikin minti ashirin suka dawo shine agaba tana bayansa kafin ma tazauna gwaggo tayi kukan kurah ta fige hijabin dayake jikinta fuskanta takauce tana kuka tasa hannu tarufe jikinta kukalla kugani cikine jikinta

kasim kusan suma yayi awajen muhd kam tsaye yamike bakinsa yana rawa ganin abunda idonsa yanuna masa innalillahi wa innah ilaihir rajiun” shine abunda kowa yake fada banda mom dan itah kam bataga abunyiwa sallal lamibah

gwaggo ta danhareta kasa gata nan nema take tabata mana suna daganan tafada masu duk abunda yafaru da abunda mom taimata wajen yayi tsit”alhj auwal yayi gyaran murya yakalleta yarinya hakika yanda nake ganinki da natsuwa da tunani bantaba tsammanin haka daga garekibah duk da nasan halin samari yanzu

ya nisa amman kifadaman waye yamaki wannan cikin saboda musamu mu warware maki matsala yayi shiru yana saurarenta gaba daya hankalin kowa yana kanta itah kawai ake saurare gwaggo ta daka mata tsawa waidan ubanki badake akebah ana tambayarki ubanwaye yamaki ciki

muryar haydar sukaji da karfi yace ciki nane!!!!!!!!!!!!!!!!!!! tashin hankali alhj abubakar baisan sanda yakai tsayeba yakalleshi watt haydar sake maimaitawa inji????? yakallishi kwarai dad cikina ne!!!!!

Aisha. Ibraheeem

[7:08AM, 11/28/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭

98

Innalillahi wa innah ialihir rajiun shine abunda kowa yake furtawa innah kanta mutuwar zaune tayi tana kallon mairo lallai kuwa dolene haydar ya auri mairo tunda yabata mata rayuwa wannan abun taketa sakawa azuciyarta gwaggo tana tafa hannu tace lallai haydar kace babanzaba kake dukan mun ya akan wannan yar iskar kace tana baka kana danawa shiyasa kadaure mata gindi

alh abubakar komawa yayi yazauna yadafe kansa menene wannan haydar ya aikata da iliminshi da tunaninshi idan sonta yakeyi aidayafada nimai aurah masa itah ne wlh”” muhd kam jiyayi kaman yashake haydar dama yasan nane mata dayake abunda sukeyi kenan amman yacuceni yacuci uwar yayana

kasim kam harda hawaye ganin tabun da haydar yayiwa wacce yafiso sama da komai gwaggo takatse masu tunani yanzu kai haydar da matarka dan matatttar zuciya irin taka kakoma kana biyar mairaino tunda muke adanginmu babu wanda yataba aikata abun kunya tajuya wajen mairo kekuma kinji kunyar duniya saurah ta lahirah kuma Alllah bazaki haife mana wannan cikin gidan nan ba mairo kuka take kamar ranta zaifita haydar mikewa yayi yafara takawa zuwa inda take hankalin kowa yakoma kansa yatsuguna kusa da itah yadago kanta

suka hada ido yasakar mata murmushi kidaina kuka kinji nafi ganin kyanki idan kina dariya yasa dan yatsansa yagoge mata hawaye yace pls kidaina bannar hawayenki abanza wlh kukanki yana bataman rai yajawota jikinsa yana lallashi gaba daya kowa suyake kallo baki bude iskancin nasuma haryakai haka itah kam mom murmushi take dankuwa haydar yayi mata daidai

gwaggo tahau tafa hannu laha ilah menake shirin gani haydar da hankalinka gaban iyyayenka da kakarka kake wannan iskancin tunkanayi aboye yanzu abunda kayi ma kadai bai ishekaba kayi mata cikin shege …. bata karasaba yafara magana wai mekike nufi nine shegen ko???? kinata cewa cikin shege kenan nine shegen dan wannan kam dan halas ne wlh

kundun ubanka gidan ubanwa yazama halas yace matata ce ido hameeda tazaro da sauri hawayenta sukacigaba da zuba dasauri dasauri gaba daya suka hada baki matarka???? gwaggo tace gidan ubanwa tazama matarka fadaman nidai bansan sanda aka daurah maka aure da itah ba shidai baice komaibah sai bubbugan bayanta yake alamar lallashi. alhj auwal ya kalleshi yakirah sunan sa ya amsa yace kawarware mana kai haydar kace ciki nakane kuma matar kace alhalin mudai bamusan sanda akadaurah maka aure da itah ba

yayi minti biyu ahaka sannan yagyara zaman sa yana fuskantarsu hannunsa yana rike da hannunta yanisah ina farawa da neman afuwarku akan abunda zan fada watakil yayi maku dadi watakil sabanin haka”yanisah yadaga fuska yakalli mom””datake murmushi yace abunda yafaru babu wanda yasani daga mom sai fadil sune kawai sukasan komai sukasan maryam matatace

lokacinda kuka yanke hukuncin hadani aure da hameeda agaskiya banasonta!!! hameedace tadago da sauri tana kallonsa baidamubah yacigaba dalili kuwa halinta sam ni baiyimunn bah duk da tana yar uwata amman batada dabi un da nakeso matarda zan aureh ace tanadashi karamar maganamah sallah kanta bata dami hameeda ba

taya kuke ganin zata iyah yiwa yarana tarbiyya!??? duk da haka banfadawa kowa banasontabah sai mom da fadil sune suketa tausata akan inyi hakuri indau kaddara danni amatsayin mummunan kaddara nadauki wannan auren tunda akasaka ranar bikin mu sai hameeda takoyi dabi ar zuwa dakina kuma batayin sallama datazo zata fadaman saman jikina

Aisha. Ibraheem

[7:37AM, 11/28/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭

99

Wannan abun yana konaman rai nayita mata nasiha amman kamar kara turata nake wannan dalilin yasaka nasanarda mom zansameku infada maku banasonta amman mom tahanani nace to agaskiya bazan iyah cigaba da zama anan garin ba dan mundun hameeda bazata daina shigarmun dakibah wlh zanmata rashin mutunci nafada mata komai take nema tajirah tukun adaurah aure zamanta adakina hadarine gareni amman takiji shine momtasanarda dad zanje katsina wajen gwaggo na

alhalin kuma bacen zanjebah natambayi fadil yafadaman sunan wani kauye dayake nesa da nan intafi shine yace inje funtuwa garin maiyi masu aiki hakan kuwa akayi nadau hanya saidai rabon samun farincikina ashe akan hanyata yake saina sauka akauyensu mairo bawai dan nasan garinba inajin amfadi sunan garin naji ina sha awar zama garin mahaifinta nafara haduwa dashi shine yakaini gidansa yabani masauki daganan yacigaba da basu labarin duk abunda yafaru dayanda mahaifinta yakeyiwa yayansa harkawowa ga mairo ya nisah kunji abunda yafaru

gwaggo kusan suma tayi awajen jin wai mairo kishiyar yartace gaske taji tatsaneta bagairah ba dalili kowa yayi tsit kasim kam kuka yake hihihin sundauka kukan tausayin mairo ne basusan kukan anyimasa katangane da itah ba muhd kam kasa natsuwa yayi kuma baiga laifin abunda haydar yayi masabah kodah shine zaiyima fiye da haka gwaggo jirah kawai take ayanke hukunci amman su alhj sunyi shiru kowa da abunda yake sakawa aransa

gwaggo tace kunyi shiru wanne hukunci zaku yanke akai kunsandai yata bazata zauna da kishiyaba tunda sauran ma basuda itah kuma yataka dokar gidan nan tunda ai itay yafara aurah

innah ce tadaga hannu sama tace alhamdulillah amman naji dadin wannan labarin haydar meyasa tuni baka fadaba aidani ba a wahalmun da maryam dina hakaba babu wani hukunci daza a yanke aimagana takare matar sace kuma wlh dole abarsa da abarsa aini tuni banason irin auren nan dakukeyi kubar kowa ya auri wacce yakeso idan mutun adangi yagani yanaso abashi idan kuma awaje yagani abashi amman daga yau nina kashe wannan

wlh nadade inayiwa haydar kwadayin mairo inama ace yana sonta ya aureta kobashibah daidaga cikin jikokina wani yace yanasonta wlh kullum da abun nake kwana ina tashi ashedai bansan kishiyatacebah takalli mairo taso nan kinji ashe dama kinsan kishiyarki kikewa hidima duk da haka nasakar maki mijin dankinfini chanchanta dashi gaba daya wajen aka kwashe da dariya banda hameeda da gwaggo

taso kinji maryam haydar yakalleta yana murmushi itah ma shitake kallo yalumshe ido yabude tamayar masa da murmushin mikewa tayi yatashi yadauko mata hijabinta yasa mata sannan suka jerah wajen innah kusa da kafafuwan innah tazauna innah tadorah kanta saman cinyarta

tana shafar kanta takallesu kuma abunda nakeso kuyi shine inaso dagayau afara shirin biki dankuwa sai anyi wani bikin danni saina taka. rawa abikin nan bantabajin dadi irin naranar yaubah takalli haydar kaikuma kagyara gidan ka rana itah yau matanka sukoma cen yagyada kai innah aini gidana dama agyare yake kayane kawai babu aciki

tace to Alhamdulillah maganar yar uwarka kuma kayita hakuri kaji haydar matane saida hakuri insha Allah zakaci ribar wannan hakurin gwaggo ce tamike lallai yau kun nunamun iyakata to wlh yata bazata komabah

kawai danson kai ainaga kowacce itah kadai take zaune sai yata za ahada da qamayamaya. aibashine kawai autan mazabah yasakarmun ya wlh kunsan ko ayanzu hameeda tafita gari saita samun dubun haydar kawai dan yana dan uwanta saiya fake da wannan yacima yata mutunci

kawai tafashe da kuka aida yayankune bazaku taba bari yayimasu kishiyabah kuma alhamdulillah koyanzu kasuwa tawatse dankoli yaci ribah yata kudi aka saka aka aurota amman wannan kumafah YAR SADAKA!!! ce

Aisha. Ibraheem

[8:34AM, 11/28/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭

100

Taja hannun hameeda kizo muje wlh bake ba wannan kaddararren auren tanajan hameeda hameeda tana togewa dan itah kam duk da haka tanason mijinta sai kuka take tana kiran sunansa shikam dauke kansama yayi daga wajenda suke. haka gwaggo tafita da itah takirah wayar muh”seen tace yazo yakaisu gida maza

saida yafadawa dad yace tashi kakaita indai hurece babu wanda ya isah yasakata ta sauraremu idan tagaji dakanta zata dawo da itah mikewa yayi yayiwa haydar congrt sannan yafita alhj yayi gyaran. murya haydar kajidai abunda innah tace danhaka saika fara shirye shirye

innah takarbe kuma wlh dolene kahada mata lefe nagani nafada idan kuwa bahakaba zanriketa aguna kobanza nafika sonta yayi murmushi innah kenan za a hadamata ciki harda mota sabuda dal da nairah miliyan daya amatsayin tukuicina sauran bayani sairanarda Allah yasauketa lafiya innah kudai tayani addu a tahaifoman yan biyu

innah saida ta rangada guda saiba maryam dinaba harda karin miliyan daya haydar??? yayi dan murmushi yasafo sumar kansa innah harma da tukuicin zuciyata kasakasa yake kallon mairo wadda kunya duk ta rufeta wani dadi takeji itah ma yanzu tashiga cikin sahunmasu yanci tarokam yawatse cikin jindadi duk sungama shirya meza ayi abikin nikam nace biki da ciki hehehheh

kursum tana nan manne da maryam tunda taji matar yayan tace damacen tana sonta kamar yanda mom take sonta motar haydar mairo tashiga suka koma gida tafiya yake yana murmushi yacije lebe amman wlh naji dadin wannan abun kinga komai yazo cikin sauki gwandama dahakan yafaru kinga zuciyoyin mu sun samu sauki yajawo wayarsa yakirah fadil yana dauka yace kai mutumina komaifa ya warware rana itah yau zan zama ango

fadil yace ango kuma wani auren zakayi yakalli gefenda mairo take wayaketa aure yanada kamar maryam mutumina aiyanzu daga wajen meetn nake komai ya warware ansan yanzu matatace gobema zanbar kasar nan inje hadomata lefe

kai amman ina tayaka murna mutumina kaga kunhuta dawani boye boye”wlh kuwa saidai munhade sukai sallama ya aje wayar kinsan me kuwa ??? um um saika fada wlh jinake kamar anyimun albishir da aljanna tayi dariya haba dai yace wlh kedai bari kawai

mom kanta bakaramin dadi tajibah muhd yasamu haydar yabashi hakuri akan abunda yafaru rashin sanine yace bakomai aiyasan dayasani dabaifurta hakanbah kasim ma yasakawa zuciyarsa dangana tunwuri kafin takaishi ga aikata zunubi

washe gari kuwa haydar yabar kasar kwanansa hudu yadawo da kayan lefen mairo kamar hauka idan kagansu zaka dauka lefen mace biyarne akwati ashirin da hudu kowanne kayandasuke ciki bana wasa bane sun hadu iyah haduwa haydar yasan kalar kayanda mairo zata saka sukarbeta sosai komai dayasaya acikin kayan yanada takalmansa da mayafinsa agogo da jakarsa dakuma sharka banda fasion gasunan kamar za abuda wani babban kanti anfara biki kamar za a aurarda wata sabuwar amarya bangaren mom tahau gyaran maryam danso takeyi takoma tamkar budurwa tasha zanen lalli da kitso kanana kanana saida yahada diner biyu

ya gaiyaci abokansa dayawa har wadan da sukai makaranta india da abokan aikinsu yakara gyara gidan haydar bangaren maryam yasa kaya innah saida tayimata set kayan dubai mom kam daga saudia tasa akayomata odar su. dad ma yayi mata kaf kayanta babu wanda akasiya akasar nan mairo takoma kamar wata tauraruwa su kursum ma ba a barsu abayabah saida suka kawo gudun muwa akara gyarawa yayansu amarya

ranar asabar takama ranarda za a kaita saida sukayi wata diner ta musamman abokan ango yan uwa da da makota wajen yayi masifar kayatuwa murna biyu ta aurensa dakuma murna cikinda yake jikinta haydar harda rawa waishida yace bai iyah rawabah saida fadil yayita tsokanarsa innah ma yau saida ta taka dan harda masu kidan kwarya tadauko abunda bata tabayibah

karfe tara daidai akashirya mairo cikin wani material maidankaran kyau tayi kyau harta gaji aka kaita wajen dady yayi mata huduba mom ma tayi mata momharda kuka tayi rabuwa da mairo itah kanta mairo kuka take kamar ranta zaifita dakyar aka banbareta jikin mom akafitah da itah har haydar yakawo motoci harda innah wajen kai mairo lallai innah bakaramin so takeyiwa mairobah ankaita gidansa kwaton gida nagaban kwatance to damadai da itah da haydar ne babu wata damuwa mutane sai santin kayan dakinta suke kafin goma kowa ya watse tana shirin zuwa wanka dan zafi takeji saiga hayaniyar haydar da abokansa abun itah haryasoma bata dariya wai kenan siyen baki sukazo kamar budurwa

suka zauna akabude taro da addua daganan sukai masu fatan alhairi yarakasu sannan yakulle gidah yadawo yace amarsu ta ango tana dariya tace uwar mata dai ina fama da ciki dugugu dugugu kace wai amarya

yana cire babbar rigarsa yace wlh kinfima amarya awajena danhaka kima yarda duk abunda zakice madai kice amman ni nasan haka kinga tashi muyo alwala tace kuma dai saida sukai alwala sukayi raka a biyu yayi mata addua kamardai yanda akeyi yagabato masu da naman kaza gasassa da madara suka ciyarda kansu tare sukai wanka sannan suka lulaya duniyar ma aurata haydar kam yakasa banbance ranarda yafara saninta da yau saiyake ganinma kamar yauce dankuwa yasha zuma sauran zancen nashine

haka rayuwar aurensu tacigaba dakasancewa haydar yakoma aiki amman kullum suna manne dawaya idan kuma yana gida suna tare amfara shirin bikin fadil da Aisha humairah sati maizuwa yanzukam haydar yayi wuyar gani dansun fara hidimar biki agefe guda cikin maryam yashiga wata na takwass amman idan kaganshi zaka dauka yanzu zata haihu

Duk wata kulawa tana samu sosai wajen haydar ranar asabar aka daurah auren fadin da Aisha humairah akan sadaki dubu hamsim ranar kam fadil baki harkunne haydar sai tsiya yake masa yana cewa yaudai kaima zaka dandana kaji abunda mukeji

sati daya da bikin fadil haydar yaje garinsu mairo amman tafiyar dai rana yayi itah kanta batasan yajebah dan ankammala ginindayasa aimasa gidakam ya hadu ya amsa sunansa komai anyi yasa anzubah kayan daki akowanne bangare bangaren innah dukyafi girma sai bangaren. hardo kusa yake dana innah sukuma nasu gwaggo da iyya waje daya yake zokaga murna akofar gidan kuma dama anbuda katon shago haydar yacikashi da kaya kala kala wadan da yasan ba a samunsu anan sai anje zariya yadamkawa halliru sannan yace yanaso yadauki nauyin kula da innah da hardo murna kamar me harda kuka su gwaggo kam sun aje makaman yakinsu ganin wannan hidima da haydar yayi masu aranar yabaro kauyen koda yadawo gidama har ansoma kiran magrib masallaci yawuce kaitsaye saida akai isha i yadawo
kwata kwata baisanarda mairo ina yajeba

bangaren gwaggo kuwa tagaji da tijarar hameeda hakan yasa ta tattarota tamaidota dakinta saida aka gyara mata bangarenta ta tare dad saida yayi masu nasiha akan zaman hakuri sannan haydar yaraba masu kwana kuma daidai gwargwado yana kwatanta adalci abu daya kawaine baiyarda dashiba yahada shinfida dai da hameeda alhamdulillah suna zaman lafiya

watanta daya dadawowa gidan mairo takama nakudah kuma gashi haydar baya gida nakuda take zangu zangu babu kowa dan mom taso yamaidota amman yace ah ah shikam yanada bukatar matarsa saidai idan tahaihu yakaita saigashi nakudar takamata da rana kuma haydar bayanan

kuka take tana kwalawa hameeda kirah tayi neman wayar ta bata gantaba hameeda tazo wucewa saitaji kaman tana kiranta dasauri takaraso tana kallonta saikuma ta sheke da dariyar mugunta”lallai yau aikinsu zaiyi kyau” dan Allah sister kitaimaka kikiraman ya haydar wlh mutuwa zanyi

kai alhamdulillah wlh dama zaki mutu dake da abunda kika haifa dayafi komai sauki kinga kin taimakaman nasamu narabu dake kinsan bazaki iyah haihuwaba ubanwa yasakaki kika kwanta da miji badaike dadi. aureba dan Allah kitaimakaman zan mutu saikuka take tana murkususu hameeda kallonta take tana dariya yarinya alkadarinki ya karye nibarima kigani komawa tayi taja kofah tarufe tayi sashenta

takunna duma kuma takai karshen murya gaba daya gidan yarude bakajin motsin komai sai taunar cingam take abunta tasan tagama da matsalar mairo haydar boka yace yasan yanda zaiyi mata dashi ya manta duk wani abunda ta aikata ya zaimada suyayyar mairo takoma agareta zata sameshi ahannu fiye da shekarun baya

yana zaune asiviti duk yaji jikinsa sai ahankali gabansa saifaduwa yake yaso yadaure amman yakasa hakan yasaka yadauko key kawai yayo gida tunda yanufo unguwar yaji tashin kida agidan sa yaso yaje bangaren hameeda yace takashe harzai shiga saiyajuya zuwa bangaren mairo yasamu dakin akulle

ina kuma maryam tatafi wayarsa yajawo yakirata saiyaji ringin cikin dakinta sauri yayi zuwa bangarensa yadauko wani key yabude cikin falo yasameta harta suma ga yaranan ta haifah guda uku biyu maza daya mace sai tsandara ihu suke baikoma takansuba mairo yafara girgiza amman ko numfashi batayi

ciccibota yayi dasauri zuwa cikin motar ya ajeta sannan yakoma yasamu zannuwa yanade jariran yadauko mahaifar yasaka amota yajata zuwa asiviti tunkafin yakai yakirah fadil haydar duk yafita hayyacinsa kamar wani tababbe

nantake akaturata saman gadon zuwa cikin daki akabata taimakon gaggawa haydar saikuka yake yama kasa mezaiyi sauran likitoci suka dauki yaran akagyarasu akamasu wanka fadil ne yakirah gida yasanar saiga mom da maman zulai hardasu dad kowa yadau yaran saiya zubarda hawaye gayara kyawawa amman mahaifiyarsu ba lafiya

Aisha. Ibraheem
[7:24PM, 11/28/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
002

Harsu kursum sunzo nan take asiviti tacika da mutane yandubiya sai koke koke akeyi duk yanda likitoci sukaso ganin sun shawo kan lamarin amman sunkasa ko motsi batayi haydar kam idonsa yayi ja saboda kuka

fadil kansa saida yazubarda hawaye duk wani maisom mairo bazai iyah hada ido da itah ba”” saikusan magrib hameeda takoma dakin mairo bata sametaba tace nashiga uku kaddai haydar yadawo dasauri tasauko kasa wajen maigadi tana tambayarsa yace mata ah shine yazo yadauki madam””

tace kaganshi da yara???? yace ah ah itah kawai naga yadauko cikin sauri takoma cikin gida tajawo mayafinta sai asivitin tanashiga takama kuka kamar gaske saifaduwa take ana riketa tace yanzu mundade muna neman haihuwa gashi Allah yabamu kuma haka abu yakasance

maman zulaitace sai hakuri hameeda fatanmudai Allah yabata lafiya sukuma yaran Allah yarayasu”chak kukanta yatsaya takalli maman zulai banganeba waita haihun ne??? maman zulaitashare hawaye ah tahaihu yan uku ne kuma lafiyarsu kawau itah ce ba lafiya

gaban hameeda yabada rass anya kunnuwanta gaskiya sukejiyo mata to kenan bokan nan yayi mata karya dayace dazaran tahaihu zaituro aljannu su tsotse jinin yaron itah kuma zai turo mata arne””ganin tana shirin sakin layi yasaka tayi saurin kawarda abun

takalleta ina ya haydar dinyake???? tace yana ciki wajenta nan tayi gumda baki tabuga tagumi yautaga samu taga rashi yanzu duk yan kudadenta datake takama dasu sune takwashe tabayar wajenyin wannan aikin amman kuma gashi aiki baiyibah

amman kuwa bokan nan yacuceni saida takaikaici idon mutane tazare jikinta bata zame ko inaba sai wajen boka afusace taje wajensa yana ganinta yakwashe da dariya muguwa kin dawo””tasamu waje tazauna boka nifah wannan aikin banga komaiba kace za a shanye jinin yaran nan gashinan harguda uku tahaifah amman sunanan kalau alhalin bahaka mukai dakaibah

saida yakwashe dawata mahaukaciyar dariya yace naturasu kamar dai yanda nafada maki amman sunkasa zuwa kusa da yaran dalili kuwa lokacinda tanada cikinsu mijinki yana karanta ayatul kursiyuu da lakadja akum yana lofawa aruwan zanzam yana bata tanasha babu yanda za ayi asiri yakamasu ko aljani bai isah yamatsa kusa dasubah

mahaifiyarsu kawai mukaci nasara akanta dan batada tsarkine itah ma dama nafada maki aikin nan akwai hadari cikinsa kuma akwai wahala. idan da aljanin yakone akanki zairama amman duk da haka kada kidamu kisani kinyi adashe waje mai kyau kikoma gida kikwanta duk sauran bayani nawane puhahahahaha yakece da dariyar kamar muryan jaki jiki na rawa hameeda tabaro wajen boka da murna cikin ranta

Kwanan mairo uku sannan tafar fado babu um babu umm um batasan waye akantaba batada wani kuzari saidai kawai tarika bin mutane da kallo kafin kace me tasake komawa barci yara kam saidai akasoma basu madara dan ganin halinda mahaifiyarsu take ciki

batayin tsayin mintuna ashirin afarke kullum zaka sameta tana barci kuma nafitar hankali tana wani gurnani kamar zakanya.fadil ne yabada shawara shidai yaga aikin yakici yaki cinyewa maizai hana afitah da itah waje haka kuwa haydar da mom suka shirya zuwa babban asivitin india akadorata saman na ura sudai basuga wani ciwo atattare da itah ba

amman abu saidada gaba yakeyi haydar haka zaizauna yatasata gaba yayita kuka kamar karamin yaro tun momy tana lallashinsa har itah ma saitakama kukan mairo gaba daya tarame bata cin komai saida arika bata abinci ta hanci kassa duk sun fito mata ganin hakan haydar yasiyo kasat din kira a dadan karamin redio danshi yafara zargin kodai aikin anjanune ranarda yasaka mata kira a ranar tana farkawa tadauki redio tabuga da bango yayi tara tara kanta tabuga saman glass dinda ake ajemagunguna

hayadar dasauri yariketa amman nema take tafi karfinsa mom ce tadanna abunkiran ma aikata hauka tataso kuma zangu zangu duk inda taga glass saita fasama kanta likitoci sunfi goma suka riketa sannan akasamu akaimata allurar barci ahankali takoma barci yanda taimajikinta jina jina shikanshi haydar yajimu garin riketa haydar zaune yafadi yanata rusar kuka

nimadai bansan sanda hawaye suka zubomanba 😭😭😭😭😭

Aisha. Ibraheemh
[6:51PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [8:48AM, 11/27/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
90

AZZANNU ZANBIN WALAU KANA HAKKUN haka zato zunubine koda yazamo gaskiya yar uwata ina kirah agareki daki daina abunda kikamun kin aikata zunubine tunda nake novel wlh bantaba kallan wani littafibah waidan insaci abunda yake ciki

hasalima rabonda na karanta littafi indai ba a whatsapp ba wlh anyi shekara uku banma tabajin sunan wannan littafin dakika fadaba wai mijin aro

najima ace shine nai copy book dinkike??? kokuma kekikayishi???? menene dangartakarki da wacce tayishi inaso inja hanklinki kisani abunda kikai baida kyau manzon Allah sallahu Alaihi Wasallam yana ce wa

minhusnul islamir mar’i tarkuhu malaya anihi yanadaga kyawon musuluncin mutun shibar abunda baidameshiba bake kadaiba ina kirah gaduk wani mai niyar yinhakan watarana kusani duk abunda baidami mutunba yadaina saka kansa

nasan hassadace kawai lallai Allah yayi gaskiya dayacewa manzon Allah acikin suratul falak ayar karshe BISIMILLAHIRRAHMANIR RAHEEM wamin sharrin hasidin izah hasadan “”kanemi tsarin Allah ga mai hassada yayinda yayi hassadar wa iyazubillah tonima ina neman tsarin Allah daga duk wani maihassada

jan hali agareki kisani hassada dabi ar yahudawace bada’ibar kwarai bace bazai shiga aljannaba wanda yakasance ynada koda kwatankwacin kwayar zarrane na hassada acikin ransa hakika nikin bataman kai sosai wlh amman yanzu raina tass yake nabarki da wanda yayi fitowar rana da gushewarta jama a kawai mucigaba da gashiiiiiiiiiiiiiiiiiiiii
*******************************************
Tace nifah kunya nakeji wlh”yadan dungureta akafada wlh idan kikasa tsiya agabansu zan rumgumeki sai inga yanda zakiyi ta kwalalo ido rufan asiri dan Allah natubah muje kawai nasan zaka iyah bakin kofar wucewa ciki yatsaya yace kije kisanar dasu ganinan shigowa tace waikai kamar bako kazo mushiga

kaiya girgiza mata baidace ba ai maryam yanada kyau saina nemi izzni kafin inshiga kinmanta ayar kur ani inda take karantar damu akan mahimmancin wannan Allah madaukakin sarki yanacewa acikin littafinsa mai tsarki

bissmillahir rahmanir raheem
ya ayyuhal lazina amanu latadhulu buyutan gairah buyutukum hatta tas ta anisu watusallimu………. harzuwa karshen aya””

to malam yaya haydar kaida mutun yayi abun kadan kaja masa hadisi bari ina zuwa yayi murmushi yauwa kokefa saida tayi sallama tashiga haka kuwa gwanda dabasu shiga tareba gwaggo ansaki shabaibai kaman silifas tana zaune tanacin waina taduka tagaisheta ta amsa sannan taje dakin iyya tagaisheta saitayi dakinsu tagaida innah tace waizaishigo yagaisheku””

gwaggo takarbe jiman ja irah bazaki fadamana tun jiyaba yanzu haka zaishigo gida duk datti danyakoma gaba yace iyayenki kazamaine ko??? itah dai batace komaiba dan kofar innah chaf take kofarsune da datti innah tamiko mata tabarma tashinfida sannan tajuya dasauri gwaggo akadau tsintsiya aka shassare inda zaigani tasaka hijab

tasameshi yana waya da fadil tayi tsaye saida yagama tace to muje tana gaba yana bayanta sukai sallama tare innah ce ta amsa gwaggo kam bakinta yaki rufuwa yanda taga haiydar shekarun baya baiyi kyau hakaba yanzu taga yakara gogewa yayi haske sai kyafta ido take kamar wanda yayi karya gaban mai gari

yazauna saman tabarma yatankwashe kafarsa yagaishesu suka amsa yadade duke awajen sannan yamike kudine yazaro rafa rafa yan dari biyar biyar ya aje gaban innah ”innah tace haba kaikuwa haydar ayihaka kaida kake bako kuma wlh mundai gode duk wadan nan kaya dakuka kwaso ai abun yayi yawa

ah ah innah bakomai albarkarku muke nema”da addu arku” ai addu a muna nan munayi maku itah amman kadauka mungode gwaggo ce tabuga salati” innalillahi yaunaga jaraba ance kidauka amman saikin tsayayin wani sanabe ansandai ke mabukaciyace danbakida su shikuma harsun mashi yawa neman maraba yake dasu idan zaki dauka kidauka ta kalli haydar kai yaro mikoman nan wayaki arziki angode dai

Aisha. Ibraheem
[9:42AM, 11/27/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
91

Haydar mikewa yayi yayi masu sallama yakama hanyar waje innah harda dan guntun hawayenta kokadan bataji dadin irin abunda gwaggo tayiba menene haka gaban bakoma saika saida hali Allah ya kyauta mikewa tayi tashigewarta daki mairo dai tana tsaye gwaggo tataso dasauri har zanenta yana faduwa zata dauki kudin sai rigenge suke da iyyah daidai shigowar malam yabisu da kallo duk da baisan abunda sukaibah daganinsu akwai alamar tambaya

yakalli mairo yace ina innah ki?? tace tana daki yace wannan kudinfa??? tadan share hawaye ya haydar ne yabasu;; yadan kalleta sosai tomenene abun kuka kuma.anyi wani abunne??? tace ah ah sannan tajuya waje yaduka yadau kudin sannan yakwallawa innah kirah tafito duk da tayi kokarin boye damuwarta saida yagano

lafiya dai shatu??? bakomai malam yanisah hakan dai kikace toya za abaki abu kibarshi nan???? tace ah ah malam kadauka kayi hidima dasu tajuya daki gwaggo tabuga kaida kasa wlh saidai abamu kasonmu sannan naki kibar masa mubamu yardaba wlh haka akeyi ke idan bakida bukata mumunadashi ko tsire masiye da kudin ehee innah dai bata cemasu chas ba malam kuwa baikoma kansubah yayi shigewarsa daki gwaggo sai masifah take inda take shiga batanan take fitaba

mairo kofar dakin su tasamu haydar tunda yaga ta dade yasan abunda yasa kanta yana kasa tayi shigewarta daki yacire takallim yabita saman kujerah tazauna yadade tsaye kafin shima yazauna yadago kanta hawayene kwance afuskanta yasa hankicip dinsa yagoge mata haba maryam menene kuma abun zubarda hawaye dan Allah kidaina yiman bannar hawayenki akan wannan kada kidamu kanki dama ninasan halinsu batun yauba babu abunda halliru baisanar danibah nasan innah tana hakuri da zama dasu amman kada maganardasukayi tadameki kinji wlh banason ganinki cikin damuwa

koki saki ranki konima inyi kuka yalamgwashe kai kamar zaiyi kukan saigata tayi dariya yaja mata hanci kokefah nema kike kawai kiwahaldani yakalli agogon hannunsa yauwa kinga yanzu shabiyu tayi bari inje innemi halliru muje yawo kinga kayan nan kisamu kibudesu kubawa kowa nashi duk yanda kikayi hakan yayi daidai

amman akwai shaddodo suna nan iri daya kada kitabasu gobe nakeso rabasu masallaci tace yanzu tafiya zakayi kabarni????? yayi murmushi idan kuma tare zamu saiki taso dajifah zamuje kizauna warki kihuta kinga akwai masu zuwa ganinki idan sukazo akace kuma bakyanan fa??? shikenan yayana adawo lafiya saida yasunbaceta sannan yafita

tadade zaune sannan tatashi tawatse kayan tafara rabawa kowanne saida tabashi nashi hatta makota yara kuwa akaita raba masu sweet su gwaggo baki harkunne sukam gobema akara duk da malam yayi masu halin karfi da kudin amman bakomai sunsan kafin yakoma aizaikara masu wasu

labarin zuwan mairo harya kai kunne larai saikuwa gata tazo da danta harta yayeshi habibu yaron yayi wayo sosai matar halliruma tazo da takwaran haydar yinin ranar kam sunsa firah saidare suka koma yauma batasake ganin haydar ba sai dare sannan suka wuce dakinsu

da asubah bayn sunje sallah da akagama haydar yasanarda hardo dashi da halliru sukaje daukan shaddodin haka akaita bawa mutane daidai tare da kudin dinki dubu biyu kowa sai murna yake bakamar hardo saiyakeji kamar dansane yake wannan hidimar

washe gari akasakewa masallacin sabon fenti aka gyarashi yakoma kamar sabo haka dai sukacigaba da zama cikin jindadi dakansa yaje kasuwa yayo siyayar kayan abinci da riso da jarkar kalanzir kullum mairo idan taimasa girki saitakaiwa innah

su gwaggo har ruguguwa ake wajen sidin kwano abunma haryabaka haushi””haydar baitaba saran haka mairo ta iyah girkibah sai yanzu tare sukecin abincin da halliru suyita buga santi

Aisha. Ibraheem
[10:15AM, 11/27/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
92

Saiyanzu gwaggo talurah dacikin dayake jikin mairo baki dada yamutu dakullum saitayi tsegumi watansu daya da sati uku suka fara shirin komawa gidah duk wani shirinda zasuyi sungamashi

haydar yanunawa halliru yanda zairika ciro kudi katon fili yasiya bayan gidan su mairo yadauko masu aiki daga zaria yanuna masu yanda za ayi ginin amman baifadawa kowa nawayebah halliru kawai yasani yangarikam basuji dadin komawar haydar ba dansuna karuwa sosai dashi

ranarda zasuje gida mairo harda kuka itah tana zullumin abunda zata tarar gashi yanzu cikinta yashiga wata na biyar yafito kwas ko makaho ya lalaba yasan akwai ciki batasan kuma wani tashin hankali zatashigaba shikuwa haydar baya kawo komai aransa danyanzu yaji dadin zamansa yayi kiba yayi fari kamar wanda yaje kasar waje tunda suka fara tafiya babu wanda yacewa wani uffan kowa da bikin zuciyarsu shikam haydar tunanin zasuyi nesa da itah itah kuma tunaninta ranarda zatayi arba da gwaggo taganta daciki

daidai kofar gidansu yayi hon maigadi yabude masa yashiga yana tsaida motarsa mairo tafito dasauri danbataso kowa yaganta tanashiga tafada jikin mom tana murna lalala maryam kece kika koma haka lallai garinku akwai dadin zama

mom wlh nayi missing dinki sosai ina yan biyuna???? tayi murmushi suna makaranta wlh kebakinyafe karatubah ke dadi aure tarufe fuskanta mom kenan” ya kuka baro mutanen gidan lfy qalau wlh suna gaishaku
muna masawa waiku saikukaje kukasamu wajen zama saidai waya masuyin wata saigaku harda sati uku sama ”tadan muskuta mom niyanzu ina zullumi idan akagane tare muka dawo da yaya haydar”” kwantarda hankalinki ainasanar dasu zaidawo nace yabiya yadaukoki amman kirika yawo da hijab dan cikinki yafito nibansan abunda zaifaru anan gababa

Allah yasadai komai yazoda sauki mairo kam gabanta saidukan tara tara yake tamike mom bari inje inyi wanka inyi sallah wlh nagaji tana shiga daki tarage kayanta tayi wanka da sallah takwanta da sallamarsa yashiga bangarensu bakowa afalon ya aje kayanshi dakin hameeda yashiga tana kwance tana waya takauda fuskanta

yana nan tsaye saida tagama tasauko daga saman gado tana kallonsa kasa da sama sannu maitafiya wai saboda Allah katafi wani waje tsayin wata biyu batare da matar kabah nifah wlh hakurina yakare katunafah inada lafiya kuma kasan ina bukatar ka atare dani

kasan hakkokina dasuke kanka amman kahaura katafi kabarni!yace ah ah dakinsake tunaman inaganin namanta””tonima bansanibah amman nasan kasani kuma kasan Allah yana kallonka yaushe rabon kakwanta dani tun muna india wlh nagaji zansanarda su dad abunda ake ciki dansu kwatarmun hakkina amman bazan iyah ba wlh

yarungume hannuwansa yana kallonta lallaikuwa dakin kyauta kiyi hanzarin sanar dasu dan Allah bari kiji nibazan iyah hada jikina dakebah kawai inje inkwasarwa kaina cuta ido tazaro cuta kamarya ya haydar???

Aisha. Ibraheem
[6:52PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [8:17AM, 11/26/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
85

Hannun sa tariko tana kuka yakuma juyowa yaduka dan Allah kidaina wannan kukan wlh harcikin raina nakejin kukanki pls kidaina kukan haka ya isah zan dau mataki kinji””

kai ta girgiza masa nibashiba dan Allah kayi hakuri kada kacemata komai nasan dad ranar yayi magana akai dan mom tamun magana akan indaina kula matarka kayi hakuri wannan kaddaratace

bansan ranarda zanfita daga cikin taba.kasaurareni ya haydar indai akainane banaso kasake nuna bacin ranka koda kuwa gabankane matarka zata dakeni naji nadauka amman kada kasake dukanta akaina wannan bawai yanci kake kwatarmun bah

kanasone karuguje zumincinku nikuma bazanso hakanba dan Allah kataimaka man.yajawo ta jikinsa yana lallashinta shikenan my luv zan kwatanta inga ko zan iyah amman kinsan bazan iyah gani anacimaki mutunci ba in nada hannuwana ina kallo amanafa akabani ke kuma inasonki idan akatabaki tamkar antaba zuciyata ne

tadago kanta takalleshi murmushi tayi saida hakoranta suka bayyana yasa hannu yagoge mata hawaye tace aduk lokacinda naji kana furta wadan nan da dadan kalaman akaina nakan hakikance babu wata macen da tafini dace aduniya

nayarda nice mace mai sa a aduniya da Allah yayiman katari da samun kyakkyawan saurayi ajin karshe ga kyau ga ilimi wannan shine kadai burina aduniya ganin na mallaki zuciyarka da gangar jikinka,, indai nine kisa aranki kinsamu tunima nagama sallama maki kaina

tasake murmushi Allah ko ido ya lumshe alamar eh ta rausatar da kai ina alfahari dajin wannan zancen nayarda na amince idan za a lissafa maiyawan sa a aduniya tonizan kasance ta daya

Allah ko matata murmushi tayi taboye fuskanta cikin kirjinsa yarungumeta nima haka matata nasan nafi kowane namiji dace aduniya da kowane namiji zaihango abunda nahango tattare dake dakuwa babu wanda zai yarda ki kubce masa nagodema Allah babu wanda yahango hakan akauyenku saida babana yabanike naga kayana

tayi murmushi au wai yaya ina fadil??? koyatafine ya salam wlh kwata kwata namanta dashi kinsan idan ina tare dake nakan manta komai da kowa sainaga kamar ina yawone awata duniyarda babu kowa dagani saike

tazame jikinta daga nashi tasakar masa kiss agefen kumatunsa to yayana tashi kaje dan Allah yadan rausayardakai yace bai isheniba cikin shagwaba yayi maganar taja gefen kumatunsa cikin wasa kaje kawai idan wan nan ne saika gaji dashi

da gaske???? girah ta daga masa yayi dan tsalle yeeee yataba ashedai nakusa zama dan lele yana dan taka rawa yafita dariya saida takai kasa haryafita yasake lekowa da sauri ta bakin kofah yace luv u muah tace mee 2 sannan yawuce tayi murmushi takoma tajingina Allah nagode maka daka dasa soyayyata azuciyar mijina Allah kabarmu tare. kashiga tsakaninmu da mahassada nidai nace ameeen

yana fitah yadan hurah iska abakinsa yasa hannu yana shafa dan shajensa alama kenan yayi rashin gaskiya fadil yatareshi da tsarabar harara yana dariya yakara inda yake afuwan mutumina bandadebah aiko””

um lallai baka dadeba ai yanzuma kashiga gidan kaidaga zuwa lallashi saika maida waje kazauna aisaika fadaman soyayya zakuyi insani ni inkara gaba

Aisha. Ibraheem
[8:52AM, 11/26/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
86

Habadai abokina wace irin soyayya kuma Allah lallashinta kawai natsaya hannu fadil yasaka yashafo janbakinda yake saman kumatunsa ya nuna masa wannan duk hakurinne???? kaga malam ainasanka sarai akan abunda kakeso

mayena kai nizakacewa wai lallashi kayi bayan kuma ga alama nan nagani basaika fadaba kawaidai kashanyani malam kace dai inyi hakuri kawai”” anki abaka hakurin aini bansan labbanta sunlikemun akumatuba yajawo dan yatsan fadil yagoge ga rigarsa banyarda koda jambakin matata yatsaya ajikinkabah

kaima idan kayi zuciya kayi aure yana maganar yana dariyar keta””kwantar malam albishirinka???? yace menene zaka wani ceman albishir ni idan dai bacemun zakayi zansake samun.maryam fiye da yanzu ba shine kawai albishirin da zakayi yaburgeni

shikenan tunda bakaso bari narike abuna”yayi murmushi haba abokina aikai nadabanne manta kawai fadaman,,bazan fadaba yakai masa dukan wasa kardai kace maganar tatsaya??? yayi murmushi sosaima kaga nima nahuta da gorinka”” yadafashi wannan wace mai sa arce tayi dace da santalelen saurayi kamarka gaskiya ina tayata murna

yakalleshi ta kasan ido yace Aisha humairah mai babban suna Aisha adon yammata ga hakuri ga ilimi rashin son abun duniya kawaici dasanin yakamata Aisha kyakkyawa mai alkunya ai ina fada maka sunciri tuta duk mai suna Aisha akwai hakuri kamar ruwa

hahahahahaha wayyo cikina dariya saida haydar yakai kasa lallai abokina kashiga layi waitunkafin kasan dadin abun kake wannan yabo to inama kadandana ainasan saikace maza kada sukarah auren mace wadda ba tada suna Aisha

fadil yayi dariya sosaima kaga kuwa duk wanda yahaifi yarsa saiyasaka mata sunan Aisha barima kaji wakarda akaimata momyna Aisha humairah kakata Aisha humairah matata Aisha humairah kowacce Aisha humairah inyamutu ba akonashi”” ni inason Aisha humairah kuma nace Aisha humairah inna mutu ba a konani

hahahahah kai fadil wan nan waka kacedai mufarazuwa studio dankuwa zamuyi kudi sosai naga alama kanka yanaja amman da anlaba dani da wakar tafi dadi nima saina rerawa maryam dina waka

haba malam badai kamar tawaba kaga malam idan kanason soyayya kanemi yarinya mai suna Aisha ina fadamaka komai kake nema kasamu””haydar yahade fuska kaga malam kaidai kowa yarike tashi nikam babu macenda tafi matata iyah soyayya idan kuwa haka sauran mata suke to tabbas sunan maryam yaciri tuta

hmm kaidai bakasan sirrin ba shiyasa bari saika shigo hannu sannan kabani. labari na Aisha indo ”yakai masa duka wlh idan zaka bata mata suna nima daga yau mairo yankirah taka “”ah ah kada kabatamun suna andaina na indo au sorry namanta ne yakanne ido daya

yakai masa dukan wasa yagoce yana dariya kaga muje dan Allah inyo siyayya. k muje kaga ankusa magrib kace tafiyar tananan jibi????insha Allah zamuje mu soye son ranmu” fadil yace soyayya duk wadda kukayi yanzu aihar ansamu ribah. soyayya kuma tayaushe

Aisha. Ibraheem
[9:27AM, 11/26/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
87

Kake ganiko??? ai wlh ni kullum ganinta nake kamar yanzu nabareta cikin leda kullum dal nake ganinta. hahaha kaidai kawai kace kasan dadin mata kawai””eh ko hakan kace aibakayi laifibah

harsuka kai banki saida yaciro kudi sannan suka wuce kasuwa basu wani dadeba suka dawo bangaren mom yakai kayan sannan suka wuce masallaci tare da fadil basu dawo gidaba sai bayan isha i saida yashiga gidan yayiwa maryam yajiki suka dan taba firah sannan yayi masu sallama yafitah

washe gari tare da maryam yaje sukayu sauran siyayyar wannan karon kam da motarsa zaije. duk wani shiri yagamashi mom ce tasanarda dad an turah haydar wani asiviti kaduna zaiyi tsayin wata biyu kafin yadawo shikam haydar ko ajikinsa danshi aikin ma baidameshiba zai iyah ajeshi saboda kula da maryam bayada wata damuwa muddin yana tare da maryam dinsa

dan kudinda yake dasu sun isheshi rayuwa dashi da yayansa da matarsa dan ba kananan kudi yasamo a india ba kuma gashi yasaka hannun jari wajen guda goma yanzun ma arzikinsa yafara bunkasa danba karamar riba suke samubah akamfaninsu dashi da fadil suka hada hannun jarin

washe gari karfe takwas suka dau hanya maman zulai dai mom cemata tayi mairo zataje ganin gida shiyasa haydar zairage mata hanya zuwa kaduni saita karasa dakanta tunda tasan hanya

tunda suka fara lafiya tafara gyangyadi yace karfa kimun yanda kikamun sanda muka fara zuwa garin nan yanzu kuwa mufasa tafiyar nan””tayakuna fuska wlh barci nakeji.tojirah yakantar mata da kujeran takwanta barcinta tacigaba dashi

shikuma yana tuki yana kallonta yana murmushi bata farkabah saida suka kusa kaiwa gida baifi minti ashirinba danharsunkai Zaria suna kaiwa tafara murmushi yayi fkng daidai kofar gidan yara sun dabai baye mota suga waye aciki zata fita yariko hannunta kada kimanta da alkawari wlh yau ina bukatar abun dakyarma zan iyah hakurah zuwa dare

tayi murmushi ai bazan barkaba yayana nikaina ina bukatar kasancewa tare dakai saida ta manna masa kiss sannan tabude kofah tafita tagyara mayafinta tabdi wai kallo yakoma sama kunga yanda akai tururuwa ana kallon mairo gani sukema kamar bayar kasar nan bace kamar irin yan india mairo tayi kiba tayi haske dan cikinta dayasoma fitowa yakara fitoda kyanta

duk da ciwonda tayi kwana biyu tasoma maida jikinta cikin fara a take gaida tsofaffin da suka tsaye wajen tayi cikin gida haidar yabuda bt din mota yafitoda sweet kala kala dayawa yasoma rabawa yaran wadansu su karba sau biyu wadansu su ruga sukirah wadan da basanan

wasu har kannensu suke daukowa wanda baimasan komaiba sumika hannunshi abashi idan sun kauce sukarbe su hada da nasu gaba daya aka maida kofar gidan kamar kasuwa labarin zuwan haydar harya game gari

halliru ne yafara karasowa wajen haydar da murnarsa suka yi musa baha yaja hannunsa muje gidana kahuta”yace au kace kayi aure kaima?? yace harta haihu nayi maka takwara ai””haydar yace dana sani aidanayiwa takwarana tsaraba

suna dariya sukawuce sauran yaran sukayi cikin gida wajen mairo tana shiga gidan innah ce tafara ganinta tace mairo yaukune agarin namu tayi murmushi innah ina wuni”lfya qlau

Aisha. Ibraheem
[10:21AM, 11/26/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
88

Su gwaggo sukayo wuf jin an anbaci sunan mairo lalaikuwa mairon ce gwaggo dasauri takaraso wajenta tana yakunar fuska to baki mukayi”tayi murmushi taduka tagaisheta ta amsa sannan tagaida iyya ta amsa

ummah tace ya kika baro mutanen gidan da mijinki tace qalau suke suna gaisheku aitarema muke dashi””ah kice manyan bakine agarin namu amman shine kika barshi waje bari indauko maki mabudin dakinku amman sai anshareshi dan nasan yasha kurah shekarah biyar aiba wasaba

gwaggo ta mere baki shekara biyar kam amman babu ko kazantar daki nidai wannan auren banga ribarsaba da anan ne aidayanzu takaida yaya biyu ga sa anninta nan da yayansu amman itah shiru wayasanima ko acendin bangaren masu aiki take maigidan ma baisan da zaman taba

taya zata samu wani ciki bayan koshinfida ba ahadawa da maigida ni wlh wannan auren bana kaunarshi dan banga ribar saba”” hardo ne yayi sallama yashigo gidan yacewa yaran tome kuke jirah kufitah mana suka fita suna waigen mairo

taduka tagaida hardo ya amsa yace yahanya kunzo lfy tace lafiya lau baba yace.ina haydar naji ance tare kukazo amman nazo banganshiba”tace baba nima anan nabarshi nashigo gida”yace tokunanan lafiya daiko tace kalau baba

gwaggo tace malam kaga muna magana amman kashigo bakace komaibah shin wai aurah masa itah akai danyatasata gaba koya maida itah yar aiki danni banyarda wannan gayen zai iyah kwanciya koda gado daya da wannan ba amman tabi ta manne masa kagani batama zuwa ganinmu sai anshekare.

itah idan uwarta batayi maganaba mu zamuyi albarkacin hakkin makotaka dayan uwantakar musulunci” hardo yayi murmushi yace tomunji munkuma gode da wannan shawara taki amman ni banga abun kamawaba waike kenan kullum magana daya haryanzu kinki kisakawa kanki dangana akan wannan auren

insha Allahu wannan auren alhairini kamar yanda nasaka araina idankuma bazaki daina hassadaba kezatakai tabaro yajuya wajen innah kinga shatu kaita daki tahuta bari inje inga haydar din

tace to malam adawo lfy tawuce daki shima yafita mairo tabi bayan innah gwaggo tahau bakinta lallai malam dole kaiman cin mutunci akan nayi magana kakwatarwa yarka yanci ai wannan basiyen mutunci bane amman bakomai nagode da wannan cin mutuncin takaba kanta tayi daki fuuuuuuuuuuu

sudai su mairo basuce komaibah haydar baisake dawowa wajenba sai bayan isha”i yanacen tareda halliru sai lokacin hardo yaganshi dasuka fito masallaci yaduka yagaisheshi “”kai haydar haka akeyi kazo da motar ka kabarta nan kasan halin yarah basajin magana kada sumaka barna

yayi murmushi bakomai abba munsameku lfy??? qalau wlh ya kasuwanci”” alhamdulillah sundade suna gaisawa sannan sukayi sallama.saida halliru yarakashi har kofan dakin sannan yashiga gida yakirah masa mairon da fitila tazo masu

Aisha. Ibraheem
[11:01AM, 11/26/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
89

Tadaga ta daidai saitin fuskansa tayi dariya ashe dai zanganka dan gari daga zuwa kayi tafiyarka tun dazu aka ajeimaka abinci amman bawanda yasan inda kake””yayi murmushi kema kinsan ina tare da yayan mu bari ashigo da kayan nan inkulle motar tace toh tashiga dakin ta aje fitilan halliru ne yashigarda tsarabar tare da haydar sauran aka kaidakin inna

sannan yakulle motar yasaka mata tanfol halliru yace toyanzu zamuje dandaline kabude ido kokwanciya zakayi???? yashafa sumarsa ah kam wlh nakwashi gajiya barni dai inje inkwanta saigoben kagaida uwar gida kuma kashafaman kan takwarana sukayi saida safe yakoma ciki

koda yaje mairo har anlotse karamin gado yayi murmushi bari kikeyi yarinya yafito yasamu kuwa ancika masu kaya da ruwa yadiba yaje yayo wanka kasancewar ana zafi

yatada itah tashi malama kiyi wanka kinsan fah wlh bazan iyah hakurah ba idan kuma sokike kauyen nan ajimu to bisimillah tayi kaman batajishiba saman dagon yahau yajawota jikinshi yafara sumbatarta tanajinsa amman tayi shiru kaman batajibah

saida taga abun yayi yawa itah ma tafara maida martani kafin kace me soyayya tayi dadi sukaci gaba da faranta ranjunansu saida suka darji juna sannan sukaje sukai wanka yarumgume matarsa saida safe nima gashi sai faman hamma nake nakoma saman kujerah nakwantarda hakarkarina

bansake farkawa sai safe lokacin harsunyi wanka sundau nakuti shaddace suka saka iri daya ko mairo batasan da dinkinba shikawai yayisu kala biyar kowanne kala daya kuma yasaimasu komai kalar kayan shida takalmansa ta agogo da hula

itah kuma takalmanta da jaka da mayafinta da sarka bayan sungama kimtsawa yazubah mata ido haddarta riga doguwace tasha dinkin wuta sama tamatseta harzuwa kugunta kasa kuma tabude tayi das da itah kamar dan saboda itah akai kayan sai kallonta yake yana lumshe ido

wani kyau take karamsa kamar ba maironda aka kawomasaba tana gefen gado yabuga tagumi yana tsaki wai anhadashi da jaraba ashe itah ce. zata zame masa hasken idaniya sunan wani littafi na HAUWA JABO

lallai yayarda da ake cewa sa a tafi gata na taskar BEBEELO.tabbas yayarda da hakan maryam tazama sa arsa dayaci karo da itah amman gatanda iyayensa sukai masa baizama haske agareshibah

ayanzu yatabbatarda Alhairi danko ne sunan littafin UMMI AISHA”” hausawa sukace baya faduwa kasa banza”kuma yayarta ya amince akoda yaushe yana murna da kasancewarta matarsa yayi murmushi ya lakuci hancinta maryam ke tawace hakanda yafada yasa natunoda sunan littafin MAMAN SHAKUR. ke tawace

Tayi murmushi tariko hannunsa kaima nawane yayana ina matukar alfahari dakai kasani nadade ina DAKON SON KA.. na KAUSAR HASSAN..nayardarwa zuciyata banida kamarka tunkafin kace kana sona nadade dayarda dakai naba zuciyata amanar kula da ruhinka kaine JAGORAN RAYUWATA na taskar Aisha ibraheem

kazama haske agareeni kullum burina dayane inkasance akullum ina kyautata maka saidai kuma haryanzu bansamu yancin yinhakanba idanuwantane suka kawo kwalla yace NO dan Allah kada kibatamun kwalliya. barima kigani yakamata insayi wannan kwalliyar yabuda akwatin kayansu yadauko wani karamin kwali yabuda saida mairo tazaro ido

wata dankareriyar wayace iphone kamfanin tecno sukayita kai agaskiya wayar dahadu kuma kamar yasani kalar shaddarta wayyo dadi wani dadine yakume mairo saida tarungumeshi yace saiki fara aiki da itah kuma wannan wayar babu ruwanta darashin babu savice akusa

nima irin tace amman karamar taki dan baidace inrika abunda yafi naki tsadabah””tayi masa hararar wasa kai yaya to aikuma niban iyah ba kasan bakowace waya nake tabawaba ta mom ce kawai saikuma ta kawayena. kada kidamu zandinga koyamaki aibabu wuya kinga mushiga mugaida su gwaggo tare suka jero………………

Aisha. Ibraheem
[6:52PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [1:51PM, 11/24/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
78

Takalleshi eh dani da maryam ne tabar yanbiyu saikuka sukeyi “”yajuya tabi bayanshi sannan takulle kofar yace aikece nace maki kidinga zuwa dasu nan muna kwana tare””tabata fuska haba alhj nikam bazan yarda yayana suna kwana gunda muke kwanaba

aiwan nan shine farko wajen ruguje tarbiyar yayanmu masuyin hakama ina ganin wautarsu yarone bakasan lokacinda zai iyah farkawa kana kwance da babansa shima rayuwarda kukeyi sannu ahankali zaifara kwadayinta

aini dayaro yahaurah shekara uku nadaina kwana tare dashi balantana su husaina dasuka shiga shekara biyar kuma kana gani sunada surutu sosai ”yarikota yikuri uwar gida nima wasa kawai nayi muje dai mukwanta yana rike da hannunta harsuka hausaman gado nace ashe dai har su dad an iya soyayya wink

washe gari mom koda tasamu mairo tayi amai duk ta fita hayyacinta wayarta tadauko takirah fadil”” yana shirin zuwa asiviti yaga kiran yadauka assalamu alaikum mom wslm fadil kana ina dan Allah yace ina gida yanzu zanfita meyake faruwane????

balokacin bayani dan Allah idan kanada kayan aiki agida kazo dasu maryam ce batada lfy “”yace mom haydar fa??? idan bazaka zobah inkaita asiviti kawai cikin daga murya tayi maganar takashe wayarta gefen maryam tazauna tadafe kanta yarinya kamar tamutu saboda masifar haydar baifi minti biyar ba saigashi yashigo dama yasaba shiga gidan tanajin sallamarsa tafito tace muje kaganta tare suka shiga dakin

shikanshi yafirgita ganin yanda takoma babata lokaci yace inazuwa yafita baijimaba yadawo da abun karin ruwa yasaka mata tare da allurai aciki harda allurar barci bajimawa tayi barci yasauke ajiyan zuciya yakalli mom yace mom meyake damunta?????

tanisa cikine da itah saida fadil yakwalalo ido yace to ina haydar yake???? tace kadaina yiman maganar haydar wlh yabataman rai anan takwashe komai tafada masa shima kansa yadafa yana fadar innalillahi yanzu mom yana ina????

nasanar masa tunjiya dana korashi baidawobah yajinjina kai mom kiyi hakuri kinsan haka haydar yake gaskiya nayarda bakaramin so haydar yakewa maryam bah insha Allah zansameshi inmasa magana agaskiya banji dadin faruwar hakanba yanzu gashi yana nema yasaka matar sa cikin damuwa..

yadade suna magana sannan yamike yace mom zanwuce wajen aiki idan ruwan yakare saiki cire mata idan tafarka taci abinci anjima andawo indubah ta mom tayi masa godiya sannan yatafi wayar tace tayi kara tadauka saitaga nmbar kursum tadauka

hello mom ina kwana tace lfy qalau ya gidan da maigidana tace kalau mom anmaki kishiya”” mom tayi murmushi masha Allah yaushe???? tace jiya da dare wlh”” to Allah yaraya tace ameeen ashe mom kinason kishiya mom tace nasamu yar aikin gidana dai bakishiyaba sukayi dariya sannan suka sallama

mom ce takirah dad tafada masa yace kice dai infara kai toshi anhaifaman mata maijini ajika sukayi dariya tace dadin abundai da tsohuwar zuma ake magani yayi dariya yace banda wannan zumar kam”” haka kace tosaikaga wanda zaimaka girki yau”*ah ah uwargida aike ta dabance

sukayi dariya sannan sukayi sallama saida ruwan suka kare mom tacire mata bata farkabah saibayan azahar jikikam alhamdulillah taji sauki mom takaita tolet tayi wanka tayi sallah sannan taci abinci mom tace sannu maryam yanzu meyake maki ciwo???’kai tagirgiza mata itah damuwarta daya taga haydar

Aisha. Ibraheem
[3:00PM, 11/24/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
79

Batajin akwai abunda zaiyi taji batason ganinsa tanason tambayar mom ina yake kuma tana tsoron kada mom tayi mata fada zuwa dare saiga kiran zulaihat tahaihu itah ma mace zokaga murna wajen is”hak dayake tunda tayi haihuwar fari abu baizo daraiba bata sake samun wani cikinba sai yanzu

su Aisha da na ima suke kan layi asiya kuma haryanzu shiru farida ma tasake haihuwa namiji habib fiddausi ma haka mace da khadiya mace fiddausi kausar yar khadija fatima zainab namijine tahaifa lirwan sunansa family dai saicika yakeyi kuma suna zamansu lafiya

haydar baisake marmarin shiga gidan ba sai bayan kwana uku amman muhd kullum saiyaje kuma mom bata hanashi ganin maryam ba saidai maryam din daya shigo saita kama kuka tace yafita dole yake fitah badan yasobah kokadan bayajin dadin kukanta harcikin ransa yakejin kukan yaudai haydar anhuce bayan la asar yashigo mom tana zaune cikin falo yayi sallama

ta amsa babu yabo ba fallasa yasamu kasan yazauna yatankwashe kafafuwansa kansa yana kasa yace mom ina wuni tace lfy qalau sarkin kishi harka hucene???? yayi murmushi yadan sosa kai mom kiyi hakuri da abunda yafaru wlh nakasa rike kainane shiyasa gaba daya nafita hayyacina

mom tanisah banda abinka haydar aibaidace laifin muhd yashafi maryam ba itah ina ruwanta???’kaine da bakar zuciya wlh kabataman rai ranar sosai yanzu daka kashe yar mutane aida sai inga ta karyar kishi””

mom daina danganta mutuwa da maryam dan Allah amman banji dadi dakika kirah fadil alhalin ina gida yaje yasameni yanatamun masifa baisan abunda zuciyata take cikibah yanaso yasake dadamun wani”

aigaskiya yafada maka idan kana rage kishin nan kama rage “”insha Allah mom amman gaskiya kiyiwa muhd shamaki da matata agaskiya bazan daukaba “”waikai haydar banda abunka matar kacefah duk wani abunda zaiyi ga banza tunda bata sonsa kaga haukace kawai yake””dukda haka mom aja masa kunne kinsan yanda zaki masa katanga da itah tunkafin inyi aika aika” yana kaiwa nan yamike yayi hanyar dakinta mom tabishi da kallo tana girgiza kai Allah yarage maka wannan kishin

ahankali yaturah kofar yashiga da sallamarsa tana kwance saman gado idanuwanta suna kallon sama amman talulaya duniyar tunani yau kwana uku bata saka haydar a idon taba tanason ganinsa batamasan yashigobah saida yazauna gefenta taji antabata sannan tazaburah tatashi zaune ganin haydar yasa tasauke ajiyan zuciya

sannan. ta duke kanta yasake matsowa yadago fuskanta saiyaga tana hawaye rumgumeta yayi yana lallashi plz kidaina kuka kinji kalbina “” mekuma yafaru kiyi hakuri akan abunda naimaki wlh kishine yaturani kiyafeman ” shiru tayi yadan dago fuskanta kinyi hakuri???

nibakaman komaiba ya haydar laifinka daya kauraceman da kayi shinkokasan zuciyata tana nunfasawane tare da taka??? rayuwata tana cigaba da wanzuwane tasanadin tattalinka muddin baka tare dani duk wani tubali daka gina na rayuwata zai rushe

tamaida kanta takwantar akirjinsa ciwonda yake jikina baya damuna sama da rashinka kwana ukun nan danayi bangankabah na kwammace acikin kabarina nayisu naso mutuwa ta riskeni kafin kasameni meyasa kamun haka tasake fashewa da kuka

yasake kankameta kiyi hakuri kinji maryam insha Allah hakan bazai kuma faruwaba wannan ma kaddarane”” nasanda kaddara amman dason ranka kasan bazaka iyah cigaba da kula danibah tunfarko meyasa kakoyawa gangar jikina tarayya dakai”” kasan bazaka dorebah meyasa baka barni ayanda nasaba rayuwataba”‘ ninagaji wlh kana wahalda zuciya dayawa”

bakinta yarufe plz kidaina fadar haka kinji wlh bazan sakebah nayarda kowanne hukuncine kiyankeman”” amman ina maibaki hakuri nikaina nashiga damuwarda kika shia fiyema da taki inason jina akusadake akoda yaushe bana fatar wani abu yanisantar dani daga gareki wannan abu daya faru kaddarace dama Allah yaruboto hakan saiya faru amman inajan hankalinki Allah yabaki wani irin miji mai tsananin kishi banyarda wani yasamu abunda na mallakaba

muddin nina fara mallakarsa banason wani yasamu irinsa musamman ke”” kinzama wani haske azuciyata banajin zan yarda wani yarabo koda inda kike ki fahimceni inasonki sosai” tasake kankameshe”” yayi murmushi alama tanuna anhakurah tadago fuskanta dama ashe kina sona??? dariya tayi takai masa dukan wasa

yagoce plz kiss me in my lips jst 2 kawai bada yawaba””tayi murmushi to rufe idonka sannan yace angama kalbina yarufe idonsa. tasakar masa kiss har guda uku na hudune tayi masa maidan tsayi ahankali yabude idonsa yarungumotah

bantambayeki yajikinba da bebyna?? ta rausayarda kai munji sauki sosai amman muna tattare da kewarka”” yashafo cikinta. maryam taimako nake nema” name kenan ya haydar”” yasake jawota jikinsa zansamune?????

Aisha. Ibraheem
[3:42PM, 11/24/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
80

Sosai makuwa indai inada halinyin abun mezai hana” yadan rage murya abun nake kwadayi wlh duk amatse nake kwana uku fah ai nayi kokari ataimakaman dan Allah””nasan mom bazata bari infitah dakebah amman kisan dabarar da zakimana mudan fitah koda sau biyune indan leka kindai gane””

jikinta tajaye waime yasa kaibakada kunya kuma kana ganin haryanzu jikina sai ahankali”” nasani amman nasan zaki iyah taimakona ta wannan hanyar dan bazakiso inshiga wani halibah”mikewa tayi tana turo baki tayi hanyar waje yabita dasauri yana kiranta ina harta fitah yadafe kansa

agaskiya ina bukace dake meyasa zakiman haka nasan mom bazata banike yanzubah tunda tasan abunda zanyi””tashi yayi yabi bayanta koda yaje tana kusa da mom tana kumburi “”mom takalleshi tace mekuma kayi mata da zuwanka”” yawaro ido banyi mata komaibah aiga tanan ki tambayeta

cikin zuciyarsa yace lallai yarnan kinaso kijawoman jafa i wlh ko acikin gidan nan ne saina korarda sha awata aigidan mune””mom takalleta gayamun meya maki maryam”” saida takalleshi sannan takalli mom tace wai mom dannace masa ina sha awan shan ice cream yakaini dakaina daganan insha iska nakwana biyu kwance shine yace wai bazaije danibah saidai yaje yasiyoman

mom takalleshi saboda mene bazakaje da itah ba???? yace mom kina ganifah yaron cikine da itah banaso tana yawo ta wahalmun da beby”” ta harareshi to sarkin son yaya to wlh saikaje da itah jeki dauko hijabinki inga inda zaka fitah gidan nan batare da itah ba

yabata fuska nidai mom zaki kwabsaman wlh tace kaci gidanku tosaidai kafasa tafiyar gaba daya mairo tamike saida tamasa gwalo sannan tayi daki bajimawa tadawo tare da hijab anan tasakashi tafita mom tace idan akasha arikowa yan biyu tace toh mom abaya yabiya kamar yayi kuka saida yafita sannan yayi ihu yayi tsallen dadi

dasauri yakasa inda take yabude mata mota tashiga tunda yatada motar sukabar gidan taketa masa dariya”tace ya haydar harnaga ka tsure halan kadauka mezancewa mom yayi murmushi yakalleta wlh nadauka zaki fada matane harnaji kirjina yanata buga watayi dariya ai wlh kaban dariya sosai ashedai komaza sunada tsoro yayi murmushi todakumafah mezai hana amman kada kidauka wai komai mukejin tsoro ah ah ai tsoro sai mata

yadaga mata girah Allah muma bamuda wani tsoro yauwa ya haydar zanje suna gidan sister jibifah””babu inda zakije Allah”” kai yayana kowafah zaije”yakalleta ta kasan ido yace hardani????? la bancebah aiku maza baku zuwa taron suna naji ance harda dj za ayifah gidan sister zulai”

ohh kice rawa kikeso kije kiyi tobazakibah saina gani””tariko hannunsa daidai yayi hon kofar gidan maigadi yabude masa yana kawo gaisuwa ya amsa masa sannan yakunna kan motarsa ciki yayi fkng yazagayo yadauketa kamar karamar yarinya

tazagayoda hannunta saman wuyansa harsuka shiga cikin gidan baidireta ko inaba sai saman gado yawuce wajen drowa yacire kayansa yadawo kusa da itah yazauna suka kurawa juna ido natsayin lokaci mairo ce tahurah masa iska yalumshe idonsa sannan yajawota jikinsa daganan wasa tasauya

sun darji soyayya son ransu haydar yasake tabbatarwa kansa bayan mairo babu abunda yafi soyuwa dashi aduniya yayarda itah ce linzamin zuciyarsa itah kanta haydar yashayar da itah zumar mai wuyar fada bayan komai ya lafa yajawota jikinshi yana zubah mata godiya””

banda murmushi babu abunda takeyi yace kinga kada dare yayi muje muyi wanka shiyadauketa har bandaki sukai wanka tare suka fito suka shirya yace yanzu mufara biyawa asiyi ice creem ko””tadaga masa girah yace kinsan wani abu kuwa

ah ah saika fada yace nafarayi mana shirye shirye zuwa garinku wani ihun dadi tayi sannan ta kankameshi””yace kijirah mana bari murna yarnan da sharadifah”” tarausayarda kai fadi sharadin inji””yauwa zan dauki hutu asiviti tunda ga fadil nan zamuyi wata daya acen amman wlh dakinmu zamu sauka banyarda kikoma cikin gidaba

fuska tabata kai yayana yanzu dan bamuda kunya saimu kwana daki daya??? ido yazaro ah tomekike nufi ai abba dayabanike badan intasaki gaba ina kallonkibah kamar madubi yashafo sumar kansa yabanike dan inyi ehem ehem kindai gane””kuma gashi har anci ribah yanuna cikinta

takai masa dukan wasa yagoce yana dariya kokinga laifina kemafa yanzu kinsan dadin harka yarinay wlh ba magar wasa idan harbaki yarda waje daya zamu zaunabah saidai afasa tafiyar” shikenan nayarda yazanyi tunda inason zuwa””

yauwa kokefah amman kuma wlh idan mukaje kikaki zuwa narantse maki kwana biyu zamuyi incewa abba zamu dawo” kaidai son mugunta aikuma nace nayarda muje nidai yace yauwa zanhole nikam kafin mudawo garin nan itah dai batace masa komaibah harsuka fito saida suka biya yayi mata shopin harda ice cream mai yawa sannan suka koma gida yanayin fkng yace

ammanfa kin iyah wayo yanzu kinga munsoye mom bata ganebah dan Allah gobema kice gwaba kikeso tana dariya tafito tace ankidin shima fitowa yayi yace aitaimakona zakiyi suna dago kansu tar akan muhd gabansa sai dukan uku uku yake ganin abarsonsa cikin nisha di tareda haydar

Aisha. Ibraheem
[4:23PM, 11/24/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
81

Me maryam take nufi tafison haydar dani kome??? ni idan naje dakin kuka take man amman gashi haydar har fitah sukayi yawo kuma idan sabone yadace ace dani tayi sabo tunda kafin haydar yadawo tar yasamemu

yadago idanuwansa dasukayi ja yazubasu akan fuskar mairo bakinta tamera tabita gefensa tawuce shima haydar baikoma kansabah yarabashi yawuce sukabarshi nan tsaye tare sukayi sallama cikin falon mom haydar baisamu damar karasa sallamar shibah ganin hameeda tayi zumbur ganinsu tare da mairo

kafin mairo tasamu wajen zama hameeda ta dauketa da mari”gidan ubanwa kikaje da mijina??? kafin tarufe bakinta haydar dasauri ya karaso inda take shima yadauketa da mari yace gidan ubanki naje da itah yar iskar yarinya haka kurum zaki mareta datayimaki me

gyalenta tacire tadaure da kugu wlh yau sainaci ubanta cikin gidan nan koni danake matarka bakataba daukata katafi dani yawoba tayi cikin mairo datake dafe da kunci ta karbe ledar hannunta ta watsa matasu ga jiki dahauta da duka mairo kam dukewa tayi tana kuka

haydar yayo cikinta yana fallah mata mari waike wace irin dabbace marar hankali zakihau yar mutane da duka dan kawai nafita da itah motar ta ubankice”” naji motar bata ubana bace amma ai motar yaya nace kuma mijina dan haka babu wata kazama yar raino data isah tarabi mijina batareda na fitar mata da jinibah

wlh sainayi sanadin mutuwarki yar iska diyar talakawa tayi cikinta haydar yasake fincikota ya wurgata saman kujerah mom ce taji hayaniya tasauko kasa da sauri ganin abunda yake faruwa tabuga salati hameeda lafiyarki kike sa insa da mijinki

menene yake faruwa wanda bazaki fadaman ba. tana kuka tace mom jibifah kiga shine yadauki wannan yar iskar yarinyar suka fitah yawo kuma suka dawo suna dariya tunda suka shiga motah ina ganinsu shine yabude mata motah nida nake matarsa baitaba fitah dani yawoba tunda muka dawo kasar nan yamaidani dani da banza duk daya

waikuma dan na mareta har zai mareni akan wannan diyar maciyatan yar raino mom tazaro ido mari kuma hameeda??? yayo cikinta mom tarikeshi haydar kaga wuce masallaci “”mom kibarni nasaita mata hankali nadauketa din ta isah ne shiyasa kebakida wannan damar kisani kikara sani natsaneki banasonki kekanki kinsan kakabaman ke kawai akayi banza kawai

wai haydar ba magana nake makabah kafitah kawai yana hararar ta yaduka yakwashe kayanda tazubar na maryam yariko hannunta harcikin daki ya aje mata kayan yazaunar da itah saman gado pls maryam kidaina kuka kinji komai zaizo karshe insha Allah batace komaibah tace kaje masallaci kada karasa jam i yace shikenan nagode yatashi yafita kokallon inda take baiyibah yafita bangaren yanufi bangarensu

mom tazaunar da itah saman kujerah tace ina hankalinki yake da tunaninki hameeda yanzu gashi kinja kunyiwa kanku tone tone komai naduniya dan hakurine baidace kina daukar abuda za fibah kishi ba hauka bane kuma dakika gansu tare nina aikesu susiyowa yan biyu ice cream

kinsan tamkar yar uwarsa yadauketa danshine yazo da itah daga garinsu yakawota nan kuma kafin abashi itah amana akadamka masa kina ganin yadace yayarda amanarda akabashi yarinyar nan ko lafiya batada itah amman zaki hauta da duka kisan halin mijinki mana duk abunda yake tsakaninku dakanki zaki warwareshi batareda kowa yajikubah

ina gujemaki fushin haydar yanzu gashi kinja haryakaida marinki kiyi hakuri kinji kuma insha Allah zanyi masa fada yadaina irin abunda yake maki tashi tayi daga saman kujerah tafita fuuuuuuuuu batajirah mom tagama nasihar da zatayi mataba

tana shiga gida ta lalabo nmbr gwaggo tana dauka tafashe da kuka gwaggo tana zaune tamike tana tambayar lfy hameeda kike kuka???? gwaggo wlh nagaji da zama gidan nan kisa kawai ya haydar yasakeni”” innalillahi ke wace irin jakace kina cikin daula zakice asakeki kanki daya kuwa?????

wlh momy ina cikin tashin hankali tunda muka dawo india gaba daya haydar yajuyaman baya kinsn dama baya sona kullum cikin wulakanci yakeman idan nayi abinci bayaci kullum saidai yaje wajen mom dinsa yaci yanzu kuma abunma yawuce nan yau harda daukar wannan yar matsiyatan maimasu raino yakaita shopping

gwaggo tabuga kirji shopping fa kikace badai wannan shigiyar yarinyar ba???? itah wlh momy nikuma shine namareta””kimmun daidai wlh inda nice saina lakada mata shegen duka samun waje dantaga kwana biyu nadaina zuwa gidan badan kowa nabar zuwa gidan ba saidan ke kada aga nacika zarya. ace wata kirsa nake koyamaki amman wlh zan sameta sainaji idan gidan na ubantane

Aisha Ibraheeem
[6:22PM, 11/24/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
82

Kwantar da hankalinki kin mari banza inga ubanda zairama mata yar matsiyata kawai tasake fashewa da kuka gwaggo tace yanzu akan wannan banzar kike bannar hawayenki har kina cewa wai ince yasakeki??? momy bahaka bane marina fa yayi akan namareta haryana cewa wai kakaba masa ni akayi

gwaggo tace marikuma??? marinki kikace yayi kuma agabanta??? ah wlh momy marinda yamun yayi guda goma innalillahi wa inna ilaihir rajiun kice zaman bauta kike agidansa jaka na aurah masa halan dazaiyita dukanki akaan wata yar talakawa to ina uwar tasa take????

tana gani agabanta ya mareni amman kuma hakuri takama bashi “” saida gwaggo tacika baki tazubar jar uban nan gani nan zuwa yausai ansanar dani idan jaka na aurah masa kishare hawayen ki ganinan tafe. takashe wayar tanata sababi da zage zage

taziri gyalenta sannan takirah wayar muh”sen kirah daya yadauka yakara akunnensa tare da sallama bata amsa sallamarba tace masa kana ina????yace momy hanyar zuwa masallaci baima karasaba tace maza kazo ina nemanka”da mamaki yace komenene mom amman kina bari inyi sallah har antayarfa shikenan da ansallame kazo ina jiranka yace toh sannan takashe wayar taci gaba da ciccika sai zage zage take har makotah ana jinta

malam ne yayi sallama yashigo yasaki baki yana kallonta lafiya kuma hjy kiketa tada jijiyoyin wuya kekadai babu kowa dawa kike fada???? dawa nake banda wadan cen debabbun albarkar na aura masu yata sun maida itah jaka yanzu gidan zanje inji dalilinda yasa zaimaidaman ya jaka yadinga dukanta kamar baisan ciwontabah

malam yayi murmushi wai akanwa kike wannan zancen badai gidan yayanki zakiba???? shifah wlh sainaji dalilinda yasa yake dukan mun ya idan su sunajin tsoron sa nibanajin tsoronsa “” malam yayi murmushi to amman kina bari har gobe yanzu nasan baidade da dawo wa gidaba

wlh bazan bari har gobeba idan nabari aizasuga kamar bandamubah”” nidai inaganin dakinbi komai ahankali watakil laifitamasa kinama iyah yarda da maganar yarki???? tobazan yardaba duk shekarunda akayi tataba kirana tace yadaketa sai yanzu danhaka bazan karyata yatabah ”shikenan mudai namu idone yakaba kansa yashiga cikin daki. taci gaba da masifarta

tuntanayi harta gaji takoma tazauna muh”seen baishigo gidan ba sai 8;30 cikin falo yasameta yanayin sallama tace kaikuma ka kauta tundazu inazaman jiranka kashanyani muje yanzu kakaini gidan su haiydar

gidan su haydar kuma yayi tambayar da mamaki danbaitaba saran hakaba yakalleta kekuma mezakiyi gidan su haydar da dare??? ubanka zanyi nace ubanka zanje inyi gashicen cikin daki zaka kaine ko inje innemi adai daita???? yi hakuri mom muje yamike tabi bayansa

yabude mata tashiga shima yashiga yatada motar baice mata uffan ba harsuka kai gidan yayi hon maigadi yabude masa yashiga yayi fkng tun kafin yatsaida motar tabude murfin tafito tayi hanyar bangaren alhj bakin bangaren mom tayi cikibis da haydar

gabansa yafadi badai hameeda gwaggo. takirah ba lallai tatokano masifa yaduka gwaggo ina wuni to tabbatacce ina ruwanka daya na wuni??? wato na aura maka ya kazo kana dukanta ga baiwa nakawo maka”” gwaggo mekuma akai mata

uwarka akaimata nace uwarka akai mata harnizaka tambaya me akaimata balaifinka bane uwarkace tadaure maka gindi bari inje inda take dan itah ce daidai dani bakaibah tawuce fuuuuuuuuuuuuuu anan tabarshi duke tunda take maganar kansa yana kasa saiyanzu yadago

Aisha. Ibraheem
[7:01PM, 11/24/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
83

muh”seen yada fashi yadaga kai ya kalleshi yamike yabashi hannu suka gaisa yace kayi hakuri haydar duk da bansan menene yafarubah amman nasan hameeda ce batada gaskiya kasan halin momy bata ganin laifin hameeda kodakan

ina yawan sanarda itah illar sangartarda yaro yanzu ga irinta nan yarinya tataso babu wata cikakkar tarbiyya wlh ninamaga kokarinka dakake iyah zama da itah wlh danine da tuni na korata saidai duk abunda zai faru yafaru wlh kodatake kanwa ni kwata kwata bata gabada dabi un ta haushi suka bani hatta itah kanta

tana shiga bangaren alhj tasameshi da mom da maman zulai””bako sallama tashiga falon maman zulai tace lfy hjy hure kika shigo kamar anjefoki??? ina ruwanki tsohuwar muna fuka ta nunasu da yatsa aiduk kanku muna fukaine wajen yayana nazo ko akwai mai magana” basuce komaibah suka maida kallonsu wajen alhj daya rike baki yana kallonta shikam yarasa wane irin haline da itah

yace hure zauna.. sannan tazauna yace menene yake faruwa???? tace yanzu saboda Allah yaya haydar yarasa wazai daka sai kanwarsa kuma matarsa akan wata banza mairaino mom tace kafin yamareta ai itah tafara marin… alhj yadaga mata hannu alamar tayi shiru

yadauki wayarsa yakirah haydar din yana tsaye da muh”seen yadauka yace kana ina??dad ina cikin gida toje kakira hameeda kutaho tare yace to dad sannan yakalli muh”seen kajiko abunda nake fada fada maka bari inkirata yayi hanyar bangaensu kwance yasameta saman kujerah tana taunar cingam wato tasan mugum abunda tayi dole taji dadi tana ganinsa tamike tsaye

wasu marin yazabga mata kyawawa guda biyu ya nunata da yatsa wannan shine tukuicin zaginda gwaggo tamun kuma kije dad yana kiranki kindade baki cewa gwaggo na marekibah harya juya saikuma yatsaya yawaigo idan kin haihu kada kifasa fadin irin zamanda mukayi dake nikuma wlh saina sanardasu duk baunda kike aikatawa kuma zanfada masu niba amatsayin budurwa aka kawoman kebah dan haka zankarah aure yana kaiwa nan dazancensa yafita

kara kaka kaka tayi aniyar fada masu irin zamanda suke dashi yadaina kusan tarta tsawon wata biyar amman kuma idan nafadamasu shima zaifada masu watakilma dad yace yasakeni to ribar menaci idan har akarabani da haydar????

jiki asabule tafita zuwa bangaren dad tayi sallama tashiga kanta yana kasa tasamu kusa da gwaggo tazauna haydar yana kusa da muh”seen dad yayi gyaran murya ya kirah sunanta tadago ta kalleshi yace mekika kirah kika fadawa mamanki????? tayi shiru takalli gwaggo takalli haydar

shikam harararta kawai yake ganin batada niyar magana gwaggo takaimata duka ba tambayarki akeyibah kifada masa kada kiji tsoron komai”tana in in na tace marina yayi”” dad yace dakika masa me???? takumayin shiru saida yasake maimaita tambayar

tace waidan kawai na daki maiyiwa mom raino” dad yace tomeyasa kika daketa???? takumayin shiru yadaka mata tsawa nace meyasa kika daketa???? abba tare nagansu da yaya haydar sunfita cikin mota”ya nisah sannan yakalli haydar yace kaikuma meyasa kamareta””yace dad dan kawai tagan mu tare mom cefah ta aiketa shine tace inkaita dan driver baya nan shine kawaifa dan taga munshigo gidan tadauke yarmutane da mari wai saita kasheta tawatsa mata kayanda muka siyowa mom kuma tahauta da duka shine nikuma na mareta saboda ina mata magana tadaina amman taki

shiru ne yabiyo baya dad ya kalli gwaggo tokinji abunda yafaru yanzu wanne hukunci kikaga yadace adauka????ni ba wannan ba yaya tace tunda suka dawo daga india baya kulata yafita harkarta idan yadaina sonta sai araba auren kowa yahuta. haiydar yace wlh danaji dadi dakun taimaka mani cikin zuciya yayi maganar

hameeda kam cikin sauri tadago kai tace nidai inason mijina muna zaman lfy”” dad yagyara zamansa yana murmushi gwaggo baki bude takalleta da mamaki”” labdi jam nizaki tozarta”” takalli dad shikenan nizan koma tunda haka

tace amman kisani nazone dan in kwatar maki yancinki amman tunda kin watsaman kasa a ido agaban wadan nan tanuna su mom kinkyauta kuma kada insake ganin kafarki kin kawoman kararsa koki kirani ta kalli muh”seen kaikuma tashi muje kakaini gida yayi masu saida safe tawuce yabi bayanta

wlh momy danasan wannan abun zai kawoki dabanzobah gashi nan yanzu tatozartaki ta karyata maganarki ba ashiga tsakanin mata da miji”” to malam idi naji ko wa azi zakaman???? idan shizakaman sai in nemo littafai kasaka lasifika kowa yaji

Aisha. Ibrraheem
[8:04PM, 11/24/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
84

Aibansan kafara wa azibah”” Allah yahuci zuciyarki mom tayi tsaki tabude motar tashiga shima yashiga yaja motar maigadi yabude masu gt suka fita

dad yayi masu nasiha suyi hakuri zaman aure hakuri akeyi dashi kowa yace zomu zauna yace zomu saba kai haydar kaine babba hankalinka da nata badayaba kasan mata ba hankaline dasubah koda ta girmeka zakaga hanklainka yafi nata

mu akasani da hakuri idan mutun bayakai zuciyarsa nesa baza aizaman lafiyaba kana ganin yan uwanka har yau babu wanda yataba kawo karar dan uwansa sai ku kuma wannan yazama nafarko na karshe kekuma idan yasake yimaki magana kibar abunda kike kikaki bari yakawo kararki sainayi mugn saba maki tashi ku baceman da gani mikewa tayi tana kuka tafita

haydar yaduka Allah yahuci zuciyarka insha Allah zankiyaye Allah yakara maka lfy yamike yayiwa maman zulai saida safe yamike ita ma mikewa tayi tadau abdul tayi masu saida safe tayi bangarenta

haydar bangaren mom yanufah bakin kofar yayi cikibis da muhd yayi masa kallon tuhuma shikuma yaraba ta gefensa yawuce”” cikin sauri yakarasa cikin falon yayi dakin mairo yasameta tana kuka dasauri yayi kanta yana tambayarta lfy

tayi banza dashi duk yabi ya susuce yanata tambayarta lfy haba maryam meyasa zaki shareni bakisan halinda nake cikibah kitaimaka kiyimun magana taci gaba da kukanta.. haba ya isah haka haba!!! yakike so inyi da rayuwata maryam dame zanji da kukanki koda kishin abunda akai maki yanzufah naga muhd yafita dakin nan

ganin batada niyar dainawa yasa yasassauta murya yazauna saman gadon yajawota jikinshi yana lallaminta hartasoma daina kuka waimeyasakaki kuka naga koda nabarki ba kuka kikeyibah wani abu yayi maki???

tashare hawaye ya haydar wlh nagaji kana ganin abunda matarka tamun sannan ga dan uwanka yadameni ni wlh nagaji zan sanardashi inada aure”ido ya zaro kisanar dashi kuma maryam baki hango abunda sanardashi din zai haifar???

bandamubah gwanda kowa yasani duk hkuncinda za a yanke ayankeshi ni wlh nagaji takara shigewa jikinsa yadan bubbuga bayanta alamar lallashi kiyi hakuri kada kisanardashi kinji dan Allah kikarah hakuri insha Allah gobe zamubar gidan nan kafin mudawo kinga kurah tadan lafa dakyar yasamu ta hakurah.

da safe kishirya saimunbiya kinyi siyayya sannan muwuce tace toh”saida yamatsa mata taci abinci sannan yafita yakoma bangarensu baisamu hameeda falon ba dama yasan bazai sametaba yahada kayansa duk abunda yake bukata har kudi

yakirah fadil yafada masa komai yace. bayanzu naso tafiyarba amman abun yadameni gwanda muje tasamu takarasa warware wa yace ah ah haydar kakwantar da hankalinka dagobe da jibi duk daya hankali kwance yafi kutafi a hargitse kuma kaga yanzu idan kashaidawa dad zaiyarda da maganar gwaggo cewa abunda kakewa hameeda gaskiyane

yajinjina kai shikenan fadil bari da safe zanfada mata mubari har ayi sunan yar kursum yace yauwa kokaifah sundade suna magana sannan sukai sallama haka kuwa akayi washe gari yafada mata tace bakomai dama tanason zuwa suna

kwana biyu akai suna yar kursum karima yar zulaihat saudat su gwaggo basuje sunaba yayane kawai suka tafi harda mairo ma taje duk da hameeda taje shiyasa kwata kwata bata saki jikintabah dari dari takeyi ganin duk abunda tadauka sai hameeda ta amshe waibatason zama kusa dayar talakawa abunda taci itah ma taci

adaddafe tabari akai la asar bata jirah driver ba tatari adaidaita sahu yamaidata gida kofar gida tahadu da haydar dashi da fadil suna maganar yana jingine jikin mota yataso dahanzari zaimata magana ta daga masa hannu tayi shigewarta gida

yajuya wajen fadil da mamaki fadil yace hmm tokaida mezakaimata waikai meyasa bakada fahimtane?? haba fadil kana ganifah dan adai daita tahau ina da motah amman takasa sanar dani inje indaukota” tanada wayane????

yace ah ah amman aibazata rasa wayarda zata ara takiranibah yace tasan nmbr kane kokun taba wayane???? nanma yace ah ah yace kadinga tunani kafin yanke hukunci kaidai nalurah dakai indai akan kishine baka aiki da iliminka yanzu kana ganinta ai hawayene a fuskanta dadukkan alamu akwai abunda akai mata

yanisah inazuwa dan Allah cikin gidan yashiga kaitsaye dakinta yanufah yasameta takifah kai tana kuka dasauri yakarasa yana tambayarta lfy??? haba ya haydar waime iyayena suka tarema matarka akullum cin mutuncinta baitsayawa akan kowa sai akan iyayena

duk abunda zatamun tamun nida tagani basaita sako iyayena ba sunacen suna neman abunda zasuci ana nan anazaginsu na tabbata da agarin mu yayiman aure bazai samu tukuicin zagibah bakinta yarufe kinga ni banason wannan maganar wazai aureki agarinku nafada maki sabodani Allah yayiki kiyi hakuri zanyi maganinta ya mike afusace……………

Aisha. Ibraheem
[6:52PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [7:33PM, 11/29/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
006

Taro yayi taro maijego sai shiga da fice take tsakanin cikin gida da wajen maigidanta haydar baki yaki rufuwa jinsa yake kamar ango baitaba lurah dakyan yayansaba saiyanzu dayaga mamansu cikin walwala anyi barin kudi kamar hauka duk wanda yazo bikin saiyakoma da kayan arziki anyi rabon darduma shaddodi atampopi leshi

kayan yara takalma hijabaiyya wayoyi kai agaskiya nikaina nayi mamaki barin kudinda akayi komai da aka raba yanada tambarin sunan yaran wani kuma pic nasu kowanne daban akaimasa nasa yaba yayyenta mashuna boza sabbi hul anci ansha sainama ake wucewa dasu zuku zuku ranar hardare babu wanda yarumtsa

washe gari su mom suka koma shikam haydar yace yana nan tare da matarsa saida yayi sati daya sannan yakoma gida idan kaga haydar yanzu zakasan yana cikin jindadi yanasauka yakwaso pic din da suka dauka wajen suna da mamansu da yaran da kayanda aka rarraba yasamu hameeda tana zaune cikin falonta yayi sallama ta amsa da sakin fuska gabanta yazube mata pics din

bakaramin rudani tashigaba ganin abunda yake gabanta ido tazaro ya haydar wai dama…. tawarkene???? da in in na tayi maganar yasaka hannu cikin aljihunsa yana mata kallon gefen ido yace aigashi kingani “” nakawo makine kitabbatar da haka duk wani wanda bayasona da karuwa kuma bayason abunda nakeso nima bana sonsa

yana kaiwa nan dazancensa yawuceta yana murmushi dama yayi hakanne ya tabbatarda abunda yakeson sani kuma yagane dasa hannunta”” yana fita tadauko pic din tana dubawa tadafe kanta nashiga uku kaddai haydar yagano nice nayi wannan aikin??? zama baiganoniba

dole inkoma wajen boka duk da banida kudi yanzu wlh ko arone sainayi mayafinta kawai tadauka tahau mota sai wajen boka bakaramin tashin hankali tashigaba samun labarin aiboka yahaukace tuni jiki bakwari tadawo gida komai yahargitse mata lallai akwai babbar matsala

alhj hamza ne agaban boka bayan yagama shaida masa dalilin zuwansa yanisah ni komaine wlh kayi boka duka narasa gane meyake faruwa tuni namatsa mata tarabu da mijinta in aureta amman tace wai tanason mijinta tunda narabu da itah harkokina saijada baya suke

komainawa ya tabarbare kuma bansan garinsubah bansan inda takebah nmber ta damuke waya da itah tunda tatafi tasauya layi kataimaka mani dan Allah boka.. wata tsawa yadaka mashi kaiiiiiiiii ba afadan Allah anan wajen

tuba nake boka tuba nake” yakece da dariya hahahahahahahh ainafada maka muddin karabu da itah tokomainaka zaitafi tauraruwarta tanada karfi dan haka hanya dayace kayi gaggawa dawowa da itah cikin rayuwarka

taya boka yarinyarda bansan inda zansametaba???? hahahahah akwai hanya mana ninasan yanda za ayi kasameta tana cikin garin nan dasauri alhj hamza yakalleshi kwarai kuwa kuma aiki akanta bazaiyi wuyaba dan asake take bata damu da addua ba danhaka aiki akanta saukine dashi kamar shan ruwa puhahahahahah

yadaga hannu sama yana wasu sanbatu saiga wata kwalba dawani abu yana motsi ciki yamika masa kaga wannan zuciyar tace aciki kariketa dakyau kakasance kana yawo da itah duk inda kake dakayi bukatarta

Aisha. Ibraheem
[8:06PM, 11/29/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
007

Toka kalli wannan kwalbar kakairah sunanta sau uku duk inda take koda abayan duniya take saitazo wajenka kaikoda tsakiyar darene saita zo inda kake yana murmushin mugunta yakarbi kwalbar yana jujjuyawa yana murna hakika yasamu aunda yakeso da wannan zaisamu hameeda tadawo gareshi

yakalli boka yakece da dariya boka nawane kudinka??? yace dubu dari uku yayi dariya ankarah maka za abaka miliyan daya”” nan take ya aje masa kudin yana godiya yakoma gida cike da murna da farinciki sabon gidansa yawuce ganin har dare yayi yayi wanka yayi sallolinda baiyiba naranar amman buga buga danshi kanshi baisan abunda yake karantawabah

dan ba wani cikakken ilimine dashiba yana kwance saman gado yayi shiru yana tunanin zancen boka tashi yayi dasauri yadauko kwalbar ya kalla yakirah hameeda hameeda hameeda yakece da dariya hahahahhahahahahh

tana kwance cikin dakinta kamar anmintsileta tashi tayi tahau yamutsar loka saida tayamutse kayan kaf sannan tagano sim din tana ganinshi tasauke ajiyar zuciya dasauri tasakashi awayan takirah nmber sa yana ganin kiran yaki dauka wai saiyaja mata aji kamar tayi kuka

dan Allah kadauka my lov i need help zan iyah mutuwa wlh idan bangankaba saikirah take amman yaki dauka saida tayi kirah goma sannan yadauka kafinma yayi magana saida yaja aji tanata magana yayatsina fuska ya akayi???? my lov kana ina dan Allah???? yadanyi murmushi ina ruwanki da inda nake bakince infitah hanyarkibah

dan Allah kayi hakuri kasan bisa kuskure nafadi hakan wlh nasan bankyautaba amman kayi hakuri da abunda naimaka kataimaki rayuwata kafadaman ina zan sameka sauran bayanin sainazo”yadanyi jim sannan yace kibari saigobe yanzu dare yayi” ah ah dan Allah kada kamun haka wlh ko a india kake saina kawo kaina kataimakeni idan bangankaba zan iyah rasa raina””wani dadi yajie

kisameni abakin rest hotel yanzun zanzo indaukeki tace toh ganinan zuwa jikinta har rawa yake takashe wayar tadauki hijabinta babba tayi hanyar waje batasamu kowa awajebah tashiga motarta tayi hanyar wajen koda taje tasameshi tsaye jikin motarsa tana fitowa dagudu tafada jikinsa tana sakar masa kiss

shima yamayar mata yaja hannunta cikin motarsa sundade manne dajuna sannan takoma cikin motar ta yana gaba tana binsa har gidanshi agurguje suka gama abunda zasuyi takoma gida saida takoma takejin haushin kanta mekuma yakaita wajen alhj hamza duk da tana bukatar namiji amman tayi bankwana da zina meyasa yanzu ta aikata takasa bawa kanta wannan amsar

tundaga ranar saiya zama kullum yakirah ta tajikin kwalba saitaje gareshi saidai idan tadawo gida tayita kuka dan itah yanzu tun mutuwar boka komai yakwance mata tayi nadamar duk wani abunda ta aikata amman yanzu tasamu kanta dumu dumu dason alhj hamza da aurenta kuma tana gudun duk wani abunda zaibata masa rai
yanzu takoma ruwa tsundum rashin ilimin addini dakuma aiki dashi shine abunda yake damun hameeda koda tatubah tunda batasan yanda zata bautawa Allah ba zaiyi wuya tashiryu

abun ma yayi nisah yanzu harkwana takeyi cen idan taje tun haydar baiganoba harya gano tadaina kwana gidah lallai abun hameeda saigaba gaba yakeyi wato idon da yasaka mata baisa tayi hankalibah saidaima taci gaba da abunda takeyi

washe gari da yamma yashiga bangarenta tana kwance yayi tsaye akanta saida yagama natsarinta sannan yakarasa inda take yakirah sunanta ta amsa amman bata dago daga kwancen da takeba

Aisha. Ibraheem
[8:34PM, 11/29/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
008

Shima baidamubah yaci gaba ina kike zuwa kwanan nan harkike kwana bagidaba???? kaitsaye tace masa inda ka aikeni dasauri yakallo inda take mekike nufi da hakan kina nufin ina mijinki ban isah insan inda kike zuwabah????

tayi shewa wai mijina tobari kaji nituni nayi fatali da igiyoyin aurenka idan ma bakasaniba kasani kana wani ikirarin kai mijinane amman kakasa bani hakkokina dasuke kanka ciyarwa da sayarwa aiba sune kawai hakkinaba ko anfada maka nibanda sha awane danhaka karkasake shiga sabgata kabarni inje innemo inda za a biyaman bukatata

hannu yasaka yajawota daga saman kujerah yafara gaurah mata mari harsheda bakinta yafara zubarda jini duk wannan abun dayake faruwa akan idon gwaggo duk taji maganganunsu yadaga hannu yamareta gwaggo tarike hannu ta zabga masa mari

dan iskan yaro dama ashe duk abunda hameeda take sanar dani akanka gaskiyane yanzu dama zargin matarka kake ta sunna??? ninasan hameeda bazata taba aikata wani abu makamancin abunda kake mata fataba yar uwar taka lallai haydar bansan kiyayyar dakakewa yata yakai hakabah

duk nagano take takenka sokake tagaji tabar gidan ka to wlh zama daram duk akan waccen banzar matar taka yar talakawa yar sadaka wacce iyayenta suka rasa yarda zasuyi da itah suka jajubah maka kake fifitata akan yar uwar ka

tozanje insanarda uban naka inyaso yasan matakinda zaidauka dannikam bazan yarda kana tozartamun yaba takalli hameeda kiyi hakuri ainasan dole dai yaji maganar ubansa idan niya rainani tawuce fuuuuuuuuuuuuuu

haydar yana nan rike da kunci tana fita yadauke hameeda dawani marin cikin daga murya yace nibana barin bashi yarinya kuma daidai nake daku yaja tsaki yafitah hameeda tanata kuka dankuwa tasha mari

gwaggo kaitsaye gidansu haydar taje batasamu dadyba tayi bangaren mom tana zaune tana koyawa yan biyu karatu saigata kamar wacce akajefo safiyya wajenki nazo” mom tanisa wajena Allah yasadai lafiya amman kekuwa kina zuwa babu ko sallama

mutanen arziki wadanda suka gaji arziki su akeyiwa sallama ba irinkibah dakika haifi shaidanin yaro wai harni haydar zai kalli idona yaciman mutunci duk abunda haydar yakeyiwa yata yaunagani da idona bawai wani yafadaman ba sakone nabaki kifadawa yaya wlh yasan yanda zaiyi danni bazanyarda atozartamun yaba

mom tayi murmushi takalleta hure kenan kina iyah zuwa kisameshi idan yadawo dannikam bazan fada masa komaibah”” taci gaba da abunda take gwaggo baki bude um lallai banga laifin haydar ba yayi gadone kuma hausawa sunce wuce gado sai andaure zandawo insameki

tawuce tana ciccika aikuwa dadare saida tadawo tasanarda dad karya da gaskiya aikam dad ransa yabaci yakirah haydar haydar yana zuwa yaduka yagaisheshi dad yadaukeshi da mari damakai mutumin banzane bansanibah????

duk irin abunda nake fadamaka bakaji ina iliminka yaje da tunaninka suntashi abanza menene ribarka nadukan mace kuma kanwarka danbakasonta sai akace jaka muka aurah maka wlh bakataba bataman rai irin nayauba

haydar idan nakumajin wani abu yataso daga wajenka kokuma kasake dukan matarka wlh banyafemakabah cikin sauri yadago kai yana kallon dad yamaida kallonsa wajen gwaggo datake murmushi jindadin hukuncin da dad yayankewa haydar

mom kam kokallan inda suke batayibah tayi kamarma batasan sunayibah dad saifada yake masa sannan yafara hadawa da nasiha saidayaga jikin haydar yayi sanyi sannan yasallameshi yayi masu saida safe yawuce afusace yakai gida dan wannan marin yajishi kaitsaye bangarensa yanufah yafara cire kayan jikinsa kamshin turarenta yaji yana dososi yajuyo inda yaji kamshin

tana sanye cikin wani less maishegen kyau tazubo sumanta saman bayanta fuskannan tarrr kamar farin wata saikyalli take
kuyi sorry wlh kwanakin nan banda ishashshen chaji

Aisha. Ibraheem
[6:52PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [6:43AM, 11/28/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
97

Kokadan bata bari yagano tana cikin damuwaba tare suka karasa cin. abincin sannan yamike bari ingaida mom kaita daga masa yafito yasamu mom saman diner dayan biyu suna karyawa shima yazauna ya gaisheta ta amsa yan biyu suka gaisheshi ya amsa

yakalli mom waiyau lfy naga kamar ranki abace yace ?? tayi murmushi bakomai haydar ina hameeda??? yadan mere baki nima bansanibah danba gida ta kwanabah watakil takoma gidan su nasan dai duk abunsu yauzasu kai karata tunda yau ake meetn suje su fada wlh babu wanda ya isah yasakani inrabu da maryam

saidai itah tayita zama gidan nasu”” mom tanisah itah harma tamanta dayau ake meetn lallai yau akwai rikici amman bata nuna masaba tace shikenan Allah yakaimu”” mom kinsan kasim yadawo jiya???? Allah ah wlh yakirani da dare suna sauka kace yau meetn harda manyan baki ah wlh bari inje wajen fadil

tace shikenan saika dawo saida yakoma wajen mairo yatarar harta koma barci yadade tare da itah kafin yafito yayi wajen fadin karfe biyu daidai dukkan wani familyn gidan ya hallara kwai da kwarkata harda innah

bayan anbude taro da addu a Alhj auwal yafara yimasu bayani akan abunda yatarasu kamar yanda sukeyi ga zumunci kuma ga warare matsaloli kowa yace babu matsalar data taso wan nan karon

gwaggo tayi saurin karbewa wlh akwai matsala babba bama karamaba gaba daya hankalinsu yakoma kanta alhj auwal yace matsala tame??? tace kafin nan inaso afara turah direbah yadauko maiyiwa safiya raino”” tsitt akai falon alhj auwal yace hure itah kuma daba cikin danginmu takebah menene ruwanta tace aikuwa duk itah ce muna fukar kukalli goshin hameeda yanda tasa akaimata duka haka duk hankalinsu yakoma wajen hameeda data soma zubarda hawaye

kawai yaya kasa adaukota zanfijin dadin gayamuku komai”” alhj yagyada kai ya kalli haydar yace jeka dauko min maiyi maku raino… ah ah kul ka aiki wannan wlh zaice tagudune saidai ka aiki dahir ko muh seen. ya gyda kai ya kalli muh”seen jeka da sauri kadauko mana itah yace toh yamike haydar zuciyarshi sai tafasa takeyi wannan wane tozarcine take nema taimasa

waje yayi jigum kasim kam murna yake dan za a kawota yauyayi niyar warware masu burin ransa muhd ma haka yanada wannan kudirin danharya sanarda mahaifiyarsa cikin minti ashirin suka dawo shine agaba tana bayansa kafin ma tazauna gwaggo tayi kukan kurah ta fige hijabin dayake jikinta fuskanta takauce tana kuka tasa hannu tarufe jikinta kukalla kugani cikine jikinta

kasim kusan suma yayi awajen muhd kam tsaye yamike bakinsa yana rawa ganin abunda idonsa yanuna masa innalillahi wa innah ilaihir rajiun” shine abunda kowa yake fada banda mom dan itah kam bataga abunyiwa sallal lamibah

gwaggo ta danhareta kasa gata nan nema take tabata mana suna daganan tafada masu duk abunda yafaru da abunda mom taimata wajen yayi tsit”alhj auwal yayi gyaran murya yakalleta yarinya hakika yanda nake ganinki da natsuwa da tunani bantaba tsammanin haka daga garekibah duk da nasan halin samari yanzu

ya nisa amman kifadaman waye yamaki wannan cikin saboda musamu mu warware maki matsala yayi shiru yana saurarenta gaba daya hankalin kowa yana kanta itah kawai ake saurare gwaggo ta daka mata tsawa waidan ubanki badake akebah ana tambayarki ubanwaye yamaki ciki

muryar haydar sukaji da karfi yace ciki nane!!!!!!!!!!!!!!!!!!! tashin hankali alhj abubakar baisan sanda yakai tsayeba yakalleshi watt haydar sake maimaitawa inji????? yakallishi kwarai dad cikina ne!!!!!

Aisha. Ibraheeem
[7:08AM, 11/28/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
98

Innalillahi wa innah ialihir rajiun shine abunda kowa yake furtawa innah kanta mutuwar zaune tayi tana kallon mairo lallai kuwa dolene haydar ya auri mairo tunda yabata mata rayuwa wannan abun taketa sakawa azuciyarta gwaggo tana tafa hannu tace lallai haydar kace babanzaba kake dukan mun ya akan wannan yar iskar kace tana baka kana danawa shiyasa kadaure mata gindi

alh abubakar komawa yayi yazauna yadafe kansa menene wannan haydar ya aikata da iliminshi da tunaninshi idan sonta yakeyi aidayafada nimai aurah masa itah ne wlh”” muhd kam jiyayi kaman yashake haydar dama yasan nane mata dayake abunda sukeyi kenan amman yacuceni yacuci uwar yayana

kasim kam harda hawaye ganin tabun da haydar yayiwa wacce yafiso sama da komai gwaggo takatse masu tunani yanzu kai haydar da matarka dan matatttar zuciya irin taka kakoma kana biyar mairaino tunda muke adanginmu babu wanda yataba aikata abun kunya tajuya wajen mairo kekuma kinji kunyar duniya saurah ta lahirah kuma Alllah bazaki haife mana wannan cikin gidan nan ba mairo kuka take kamar ranta zaifita haydar mikewa yayi yafara takawa zuwa inda take hankalin kowa yakoma kansa yatsuguna kusa da itah yadago kanta

suka hada ido yasakar mata murmushi kidaina kuka kinji nafi ganin kyanki idan kina dariya yasa dan yatsansa yagoge mata hawaye yace pls kidaina bannar hawayenki abanza wlh kukanki yana bataman rai yajawota jikinsa yana lallashi gaba daya kowa suyake kallo baki bude iskancin nasuma haryakai haka itah kam mom murmushi take dankuwa haydar yayi mata daidai

gwaggo tahau tafa hannu laha ilah menake shirin gani haydar da hankalinka gaban iyyayenka da kakarka kake wannan iskancin tunkanayi aboye yanzu abunda kayi ma kadai bai ishekaba kayi mata cikin shege …. bata karasaba yafara magana wai mekike nufi nine shegen ko???? kinata cewa cikin shege kenan nine shegen dan wannan kam dan halas ne wlh

kundun ubanka gidan ubanwa yazama halas yace matata ce ido hameeda tazaro da sauri hawayenta sukacigaba da zuba dasauri dasauri gaba daya suka hada baki matarka???? gwaggo tace gidan ubanwa tazama matarka fadaman nidai bansan sanda aka daurah maka aure da itah ba shidai baice komaibah sai bubbugan bayanta yake alamar lallashi. alhj auwal ya kalleshi yakirah sunan sa ya amsa yace kawarware mana kai haydar kace ciki nakane kuma matar kace alhalin mudai bamusan sanda akadaurah maka aure da itah ba

yayi minti biyu ahaka sannan yagyara zaman sa yana fuskantarsu hannunsa yana rike da hannunta yanisah ina farawa da neman afuwarku akan abunda zan fada watakil yayi maku dadi watakil sabanin haka”yanisah yadaga fuska yakalli mom””datake murmushi yace abunda yafaru babu wanda yasani daga mom sai fadil sune kawai sukasan komai sukasan maryam matatace

lokacinda kuka yanke hukuncin hadani aure da hameeda agaskiya banasonta!!! hameedace tadago da sauri tana kallonsa baidamubah yacigaba dalili kuwa halinta sam ni baiyimunn bah duk da tana yar uwata amman batada dabi un da nakeso matarda zan aureh ace tanadashi karamar maganamah sallah kanta bata dami hameeda ba

taya kuke ganin zata iyah yiwa yarana tarbiyya!??? duk da haka banfadawa kowa banasontabah sai mom da fadil sune suketa tausata akan inyi hakuri indau kaddara danni amatsayin mummunan kaddara nadauki wannan auren tunda akasaka ranar bikin mu sai hameeda takoyi dabi ar zuwa dakina kuma batayin sallama datazo zata fadaman saman jikina

Aisha. Ibraheem
[7:37AM, 11/28/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
99

Wannan abun yana konaman rai nayita mata nasiha amman kamar kara turata nake wannan dalilin yasaka nasanarda mom zansameku infada maku banasonta amman mom tahanani nace to agaskiya bazan iyah cigaba da zama anan garin ba dan mundun hameeda bazata daina shigarmun dakibah wlh zanmata rashin mutunci nafada mata komai take nema tajirah tukun adaurah aure zamanta adakina hadarine gareni amman takiji shine momtasanarda dad zanje katsina wajen gwaggo na

alhalin kuma bacen zanjebah natambayi fadil yafadaman sunan wani kauye dayake nesa da nan intafi shine yace inje funtuwa garin maiyi masu aiki hakan kuwa akayi nadau hanya saidai rabon samun farincikina ashe akan hanyata yake saina sauka akauyensu mairo bawai dan nasan garinba inajin amfadi sunan garin naji ina sha awar zama garin mahaifinta nafara haduwa dashi shine yakaini gidansa yabani masauki daganan yacigaba da basu labarin duk abunda yafaru dayanda mahaifinta yakeyiwa yayansa harkawowa ga mairo ya nisah kunji abunda yafaru

gwaggo kusan suma tayi awajen jin wai mairo kishiyar yartace gaske taji tatsaneta bagairah ba dalili kowa yayi tsit kasim kam kuka yake hihihin sundauka kukan tausayin mairo ne basusan kukan anyimasa katangane da itah ba muhd kam kasa natsuwa yayi kuma baiga laifin abunda haydar yayi masabah kodah shine zaiyima fiye da haka gwaggo jirah kawai take ayanke hukunci amman su alhj sunyi shiru kowa da abunda yake sakawa aransa

gwaggo tace kunyi shiru wanne hukunci zaku yanke akai kunsandai yata bazata zauna da kishiyaba tunda sauran ma basuda itah kuma yataka dokar gidan nan tunda ai itay yafara aurah

innah ce tadaga hannu sama tace alhamdulillah amman naji dadin wannan labarin haydar meyasa tuni baka fadaba aidani ba a wahalmun da maryam dina hakaba babu wani hukunci daza a yanke aimagana takare matar sace kuma wlh dole abarsa da abarsa aini tuni banason irin auren nan dakukeyi kubar kowa ya auri wacce yakeso idan mutun adangi yagani yanaso abashi idan kuma awaje yagani abashi amman daga yau nina kashe wannan

wlh nadade inayiwa haydar kwadayin mairo inama ace yana sonta ya aureta kobashibah daidaga cikin jikokina wani yace yanasonta wlh kullum da abun nake kwana ina tashi ashedai bansan kishiyatacebah takalli mairo taso nan kinji ashe dama kinsan kishiyarki kikewa hidima duk da haka nasakar maki mijin dankinfini chanchanta dashi gaba daya wajen aka kwashe da dariya banda hameeda da gwaggo

taso kinji maryam haydar yakalleta yana murmushi itah ma shitake kallo yalumshe ido yabude tamayar masa da murmushin mikewa tayi yatashi yadauko mata hijabinta yasa mata sannan suka jerah wajen innah kusa da kafafuwan innah tazauna innah tadorah kanta saman cinyarta

tana shafar kanta takallesu kuma abunda nakeso kuyi shine inaso dagayau afara shirin biki dankuwa sai anyi wani bikin danni saina taka. rawa abikin nan bantabajin dadi irin naranar yaubah takalli haydar kaikuma kagyara gidan ka rana itah yau matanka sukoma cen yagyada kai innah aini gidana dama agyare yake kayane kawai babu aciki

tace to Alhamdulillah maganar yar uwarka kuma kayita hakuri kaji haydar matane saida hakuri insha Allah zakaci ribar wannan hakurin gwaggo ce tamike lallai yau kun nunamun iyakata to wlh yata bazata komabah

kawai danson kai ainaga kowacce itah kadai take zaune sai yata za ahada da qamayamaya. aibashine kawai autan mazabah yasakarmun ya wlh kunsan ko ayanzu hameeda tafita gari saita samun dubun haydar kawai dan yana dan uwanta saiya fake da wannan yacima yata mutunci

kawai tafashe da kuka aida yayankune bazaku taba bari yayimasu kishiyabah kuma alhamdulillah koyanzu kasuwa tawatse dankoli yaci ribah yata kudi aka saka aka aurota amman wannan kumafah YAR SADAKA!!! ce

Aisha. Ibraheem
[8:34AM, 11/28/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
100

Taja hannun hameeda kizo muje wlh bake ba wannan kaddararren auren tanajan hameeda hameeda tana togewa dan itah kam duk da haka tanason mijinta sai kuka take tana kiran sunansa shikam dauke kansama yayi daga wajenda suke. haka gwaggo tafita da itah takirah wayar muh”seen tace yazo yakaisu gida maza

saida yafadawa dad yace tashi kakaita indai hurece babu wanda ya isah yasakata ta sauraremu idan tagaji dakanta zata dawo da itah mikewa yayi yayiwa haydar congrt sannan yafita alhj yayi gyaran. murya haydar kajidai abunda innah tace danhaka saika fara shirye shirye

innah takarbe kuma wlh dolene kahada mata lefe nagani nafada idan kuwa bahakaba zanriketa aguna kobanza nafika sonta yayi murmushi innah kenan za a hadamata ciki harda mota sabuda dal da nairah miliyan daya amatsayin tukuicina sauran bayani sairanarda Allah yasauketa lafiya innah kudai tayani addu a tahaifoman yan biyu

innah saida ta rangada guda saiba maryam dinaba harda karin miliyan daya haydar??? yayi dan murmushi yasafo sumar kansa innah harma da tukuicin zuciyata kasakasa yake kallon mairo wadda kunya duk ta rufeta wani dadi takeji itah ma yanzu tashiga cikin sahunmasu yanci tarokam yawatse cikin jindadi duk sungama shirya meza ayi abikin nikam nace biki da ciki hehehheh

kursum tana nan manne da maryam tunda taji matar yayan tace damacen tana sonta kamar yanda mom take sonta motar haydar mairo tashiga suka koma gida tafiya yake yana murmushi yacije lebe amman wlh naji dadin wannan abun kinga komai yazo cikin sauki gwandama dahakan yafaru kinga zuciyoyin mu sun samu sauki yajawo wayarsa yakirah fadil yana dauka yace kai mutumina komaifa ya warware rana itah yau zan zama ango

fadil yace ango kuma wani auren zakayi yakalli gefenda mairo take wayaketa aure yanada kamar maryam mutumina aiyanzu daga wajen meetn nake komai ya warware ansan yanzu matatace gobema zanbar kasar nan inje hadomata lefe

kai amman ina tayaka murna mutumina kaga kunhuta dawani boye boye”wlh kuwa saidai munhade sukai sallama ya aje wayar kinsan me kuwa ??? um um saika fada wlh jinake kamar anyimun albishir da aljanna tayi dariya haba dai yace wlh kedai bari kawai

mom kanta bakaramin dadi tajibah muhd yasamu haydar yabashi hakuri akan abunda yafaru rashin sanine yace bakomai aiyasan dayasani dabaifurta hakanbah kasim ma yasakawa zuciyarsa dangana tunwuri kafin takaishi ga aikata zunubi

washe gari kuwa haydar yabar kasar kwanansa hudu yadawo da kayan lefen mairo kamar hauka idan kagansu zaka dauka lefen mace biyarne akwati ashirin da hudu kowanne kayandasuke ciki bana wasa bane sun hadu iyah haduwa haydar yasan kalar kayanda mairo zata saka sukarbeta sosai komai dayasaya acikin kayan yanada takalmansa da mayafinsa agogo da jakarsa dakuma sharka banda fasion gasunan kamar za abuda wani babban kanti anfara biki kamar za a aurarda wata sabuwar amarya bangaren mom tahau gyaran maryam danso takeyi takoma tamkar budurwa tasha zanen lalli da kitso kanana kanana saida yahada diner biyu

ya gaiyaci abokansa dayawa har wadan da sukai makaranta india da abokan aikinsu yakara gyara gidan haydar bangaren maryam yasa kaya innah saida tayimata set kayan dubai mom kam daga saudia tasa akayomata odar su. dad ma yayi mata kaf kayanta babu wanda akasiya akasar nan mairo takoma kamar wata tauraruwa su kursum ma ba a barsu abayabah saida suka kawo gudun muwa akara gyarawa yayansu amarya

ranar asabar takama ranarda za a kaita saida sukayi wata diner ta musamman abokan ango yan uwa da da makota wajen yayi masifar kayatuwa murna biyu ta aurensa dakuma murna cikinda yake jikinta haydar harda rawa waishida yace bai iyah rawabah saida fadil yayita tsokanarsa innah ma yau saida ta taka dan harda masu kidan kwarya tadauko abunda bata tabayibah

karfe tara daidai akashirya mairo cikin wani material maidankaran kyau tayi kyau harta gaji aka kaita wajen dady yayi mata huduba mom ma tayi mata momharda kuka tayi rabuwa da mairo itah kanta mairo kuka take kamar ranta zaifita dakyar aka banbareta jikin mom akafitah da itah har haydar yakawo motoci harda innah wajen kai mairo lallai innah bakaramin so takeyiwa mairobah ankaita gidansa kwaton gida nagaban kwatance to damadai da itah da haydar ne babu wata damuwa mutane sai santin kayan dakinta suke kafin goma kowa ya watse tana shirin zuwa wanka dan zafi takeji saiga hayaniyar haydar da abokansa abun itah haryasoma bata dariya wai kenan siyen baki sukazo kamar budurwa

suka zauna akabude taro da addua daganan sukai masu fatan alhairi yarakasu sannan yakulle gidah yadawo yace amarsu ta ango tana dariya tace uwar mata dai ina fama da ciki dugugu dugugu kace wai amarya

yana cire babbar rigarsa yace wlh kinfima amarya awajena danhaka kima yarda duk abunda zakice madai kice amman ni nasan haka kinga tashi muyo alwala tace kuma dai saida sukai alwala sukayi raka a biyu yayi mata addua kamardai yanda akeyi yagabato masu da naman kaza gasassa da madara suka ciyarda kansu tare sukai wanka sannan suka lulaya duniyar ma aurata haydar kam yakasa banbance ranarda yafara saninta da yau saiyake ganinma kamar yauce dankuwa yasha zuma sauran zancen nashine

haka rayuwar aurensu tacigaba dakasancewa haydar yakoma aiki amman kullum suna manne dawaya idan kuma yana gida suna tare amfara shirin bikin fadil da Aisha humairah sati maizuwa yanzukam haydar yayi wuyar gani dansun fara hidimar biki agefe guda cikin maryam yashiga wata na takwass amman idan kaganshi zaka dauka yanzu zata haihu

Aisha. Ibraheem
[6:42PM, 11/28/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
001

Duk wata kulawa tana samu sosai wajen haydar ranar asabar aka daurah auren fadin da Aisha humairah akan sadaki dubu hamsim ranar kam fadil baki harkunne haydar sai tsiya yake masa yana cewa yaudai kaima zaka dandana kaji abunda mukeji

sati daya da bikin fadil haydar yaje garinsu mairo amman tafiyar dai rana yayi itah kanta batasan yajebah dan ankammala ginindayasa aimasa gidakam ya hadu ya amsa sunansa komai anyi yasa anzubah kayan daki akowanne bangare bangaren innah dukyafi girma sai bangaren. hardo kusa yake dana innah sukuma nasu gwaggo da iyya waje daya yake zokaga murna akofar gidan kuma dama anbuda katon shago haydar yacikashi da kaya kala kala wadan da yasan ba a samunsu anan sai anje zariya yadamkawa halliru sannan yace yanaso yadauki nauyin kula da innah da hardo murna kamar me harda kuka su gwaggo kam sun aje makaman yakinsu ganin wannan hidima da haydar yayi masu aranar yabaro kauyen koda yadawo gidama har ansoma kiran magrib masallaci yawuce kaitsaye saida akai isha i yadawo
kwata kwata baisanarda mairo ina yajeba

bangaren gwaggo kuwa tagaji da tijarar hameeda hakan yasa ta tattarota tamaidota dakinta saida aka gyara mata bangarenta ta tare dad saida yayi masu nasiha akan zaman hakuri sannan haydar yaraba masu kwana kuma daidai gwargwado yana kwatanta adalci abu daya kawaine baiyarda dashiba yahada shinfida dai da hameeda alhamdulillah suna zaman lafiya

watanta daya dadawowa gidan mairo takama nakudah kuma gashi haydar baya gida nakuda take zangu zangu babu kowa dan mom taso yamaidota amman yace ah ah shikam yanada bukatar matarsa saidai idan tahaihu yakaita saigashi nakudar takamata da rana kuma haydar bayanan

kuka take tana kwalawa hameeda kirah tayi neman wayar ta bata gantaba hameeda tazo wucewa saitaji kaman tana kiranta dasauri takaraso tana kallonta saikuma ta sheke da dariyar mugunta”lallai yau aikinsu zaiyi kyau” dan Allah sister kitaimaka kikiraman ya haydar wlh mutuwa zanyi

kai alhamdulillah wlh dama zaki mutu dake da abunda kika haifa dayafi komai sauki kinga kin taimakaman nasamu narabu dake kinsan bazaki iyah haihuwaba ubanwa yasakaki kika kwanta da miji badaike dadi. aureba dan Allah kitaimakaman zan mutu saikuka take tana murkususu hameeda kallonta take tana dariya yarinya alkadarinki ya karye nibarima kigani komawa tayi taja kofah tarufe tayi sashenta

takunna duma kuma takai karshen murya gaba daya gidan yarude bakajin motsin komai sai taunar cingam take abunta tasan tagama da matsalar mairo haydar boka yace yasan yanda zaiyi mata dashi ya manta duk wani abunda ta aikata ya zaimada suyayyar mairo takoma agareta zata sameshi ahannu fiye da shekarun baya

yana zaune asiviti duk yaji jikinsa sai ahankali gabansa saifaduwa yake yaso yadaure amman yakasa hakan yasaka yadauko key kawai yayo gida tunda yanufo unguwar yaji tashin kida agidan sa yaso yaje bangaren hameeda yace takashe harzai shiga saiyajuya zuwa bangaren mairo yasamu dakin akulle

ina kuma maryam tatafi wayarsa yajawo yakirata saiyaji ringin cikin dakinta sauri yayi zuwa bangarensa yadauko wani key yabude cikin falo yasameta harta suma ga yaranan ta haifah guda uku biyu maza daya mace sai tsandara ihu suke baikoma takansuba mairo yafara girgiza amman ko numfashi batayi

ciccibota yayi dasauri zuwa cikin motar ya ajeta sannan yakoma yasamu zannuwa yanade jariran yadauko mahaifar yasaka amota yajata zuwa asiviti tunkafin yakai yakirah fadil haydar duk yafita hayyacinsa kamar wani tababbe

nantake akaturata saman gadon zuwa cikin daki akabata taimakon gaggawa haydar saikuka yake yama kasa mezaiyi sauran likitoci suka dauki yaran akagyarasu akamasu wanka fadil ne yakirah gida yasanar saiga mom da maman zulai hardasu dad kowa yadau yaran saiya zubarda hawaye gayara kyawawa amman mahaifiyarsu ba lafiya

Aisha. Ibraheem
[7:24PM, 11/28/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
002

Harsu kursum sunzo nan take asiviti tacika da mutane yandubiya sai koke koke akeyi duk yanda likitoci sukaso ganin sun shawo kan lamarin amman sunkasa ko motsi batayi haydar kam idonsa yayi ja saboda kuka

fadil kansa saida yazubarda hawaye duk wani maisom mairo bazai iyah hada ido da itah ba”” saikusan magrib hameeda takoma dakin mairo bata sametaba tace nashiga uku kaddai haydar yadawo dasauri tasauko kasa wajen maigadi tana tambayarsa yace mata ah shine yazo yadauki madam””

tace kaganshi da yara???? yace ah ah itah kawai naga yadauko cikin sauri takoma cikin gida tajawo mayafinta sai asivitin tanashiga takama kuka kamar gaske saifaduwa take ana riketa tace yanzu mundade muna neman haihuwa gashi Allah yabamu kuma haka abu yakasance

maman zulaitace sai hakuri hameeda fatanmudai Allah yabata lafiya sukuma yaran Allah yarayasu”chak kukanta yatsaya takalli maman zulai banganeba waita haihun ne??? maman zulaitashare hawaye ah tahaihu yan uku ne kuma lafiyarsu kawau itah ce ba lafiya

gaban hameeda yabada rass anya kunnuwanta gaskiya sukejiyo mata to kenan bokan nan yayi mata karya dayace dazaran tahaihu zaituro aljannu su tsotse jinin yaron itah kuma zai turo mata arne””ganin tana shirin sakin layi yasaka tayi saurin kawarda abun

takalleta ina ya haydar dinyake???? tace yana ciki wajenta nan tayi gumda baki tabuga tagumi yautaga samu taga rashi yanzu duk yan kudadenta datake takama dasu sune takwashe tabayar wajenyin wannan aikin amman kuma gashi aiki baiyibah

amman kuwa bokan nan yacuceni saida takaikaici idon mutane tazare jikinta bata zame ko inaba sai wajen boka afusace taje wajensa yana ganinta yakwashe da dariya muguwa kin dawo””tasamu waje tazauna boka nifah wannan aikin banga komaiba kace za a shanye jinin yaran nan gashinan harguda uku tahaifah amman sunanan kalau alhalin bahaka mukai dakaibah

saida yakwashe dawata mahaukaciyar dariya yace naturasu kamar dai yanda nafada maki amman sunkasa zuwa kusa da yaran dalili kuwa lokacinda tanada cikinsu mijinki yana karanta ayatul kursiyuu da lakadja akum yana lofawa aruwan zanzam yana bata tanasha babu yanda za ayi asiri yakamasu ko aljani bai isah yamatsa kusa dasubah

mahaifiyarsu kawai mukaci nasara akanta dan batada tsarkine itah ma dama nafada maki aikin nan akwai hadari cikinsa kuma akwai wahala. idan da aljanin yakone akanki zairama amman duk da haka kada kidamu kisani kinyi adashe waje mai kyau kikoma gida kikwanta duk sauran bayani nawane puhahahahaha yakece da dariyar kamar muryan jaki jiki na rawa hameeda tabaro wajen boka da murna cikin ranta

Kwanan mairo uku sannan tafar fado babu um babu umm um batasan waye akantaba batada wani kuzari saidai kawai tarika bin mutane da kallo kafin kace me tasake komawa barci yara kam saidai akasoma basu madara dan ganin halinda mahaifiyarsu take ciki

batayin tsayin mintuna ashirin afarke kullum zaka sameta tana barci kuma nafitar hankali tana wani gurnani kamar zakanya.fadil ne yabada shawara shidai yaga aikin yakici yaki cinyewa maizai hana afitah da itah waje haka kuwa haydar da mom suka shirya zuwa babban asivitin india akadorata saman na ura sudai basuga wani ciwo atattare da itah ba

amman abu saidada gaba yakeyi haydar haka zaizauna yatasata gaba yayita kuka kamar karamin yaro tun momy tana lallashinsa har itah ma saitakama kukan mairo gaba daya tarame bata cin komai saida arika bata abinci ta hanci kassa duk sun fito mata ganin hakan haydar yasiyo kasat din kira a dadan karamin redio danshi yafara zargin kodai aikin anjanune ranarda yasaka mata kira a ranar tana farkawa tadauki redio tabuga da bango yayi tara tara kanta tabuga saman glass dinda ake ajemagunguna

hayadar dasauri yariketa amman nema take tafi karfinsa mom ce tadanna abunkiran ma aikata hauka tataso kuma zangu zangu duk inda taga glass saita fasama kanta likitoci sunfi goma suka riketa sannan akasamu akaimata allurar barci ahankali takoma barci yanda taimajikinta jina jina shikanshi haydar yajimu garin riketa haydar zaune yafadi yanata rusar kuka

nimadai bansan sanda hawaye suka zubomanba 😭😭😭😭😭

Aisha. Ibraheem
[6:52PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [11:08PM, 11/29/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
009

Tana sagale da ikram akafadanta suna hada ido tasakar masa wani shu umin murmushi nan take yasu suce hannunsa yasaka yamurza idonsa dashi anashi tsammanin gizo take masa wanda tasabayimasa kullum tayi murmushi sannan takarasa kusah tashi tadorah ikram saman gado tafara tayashi cire kayan kana mamakin ganinane????

baice komaibah taci gaba dazun nan yaya halliru yakawoni waiyanaso yabaka mamakine shiyasa sukaki sanardakai zandawo yakaji daka ganni???? wani ihun dadi yyi yadauketa chak yana juyawa da itah cikin dakin yasakar mata kiss akumatu wlh naji dadi sosai

kamar dama sunsan inada bukatarki aini nama yanke shawaran jibi zanje cen mutare tunda innah tarikeman ke tun satinda yawuce naso zuwa aikine yayi yawa shiyasa ina hassan da husaini

tari farr da ido suna daki bari indaukosu da kasan fa bazan iyah rikosu su ukubah yana dariya tomuje inrika maki tare suka jera har bangarenta shiyadau husaini itah hassan suka dawo bangarenshi tataimaka mashi yayi wanka yaran dama sunyi barci sukuma suka shige bargon soyayyar sauran karatun nimadai bansaniba amman kunsan yau haydar akwai maganar hana makota barci

tundaga ranar yafita sabgar hameeda babu ruwanshi da itah duk abunda take yasaka mata na mujiya mairo ma babu ruwanta da itah dankuwa tagano bata kaunarta tana zuwa wajen mom akai akai dawajen yan uwan haydar duk tana zuwa

yanbiyu sunada wata biyar sunyi wayo abusu idan kagansu kamar sunyi shekara daya dama andauko mata yar raino tana kula da yayan haydar yamaida itah makaranta amman ss1 dole aka sakata tare suke zuwa sch din da maiyimata raino
*******************************************
falon cike yake da mutane kaf family din babu wanda baizobah sunyi jugum gaba daya idanuwansu sunakan gwaggo dataketa rusar kuka kamar karamar yarinya kowa yayi jugum yana kallonta innah tace wai hure menene haka kintaramu nan kince akwai magana amman munzo kuma kintasamu gaba kina kuka menene dalili

idan bakida abun fada kowa yatashi yayi tafiyarsa munada ayyukanyi agaban mu”” nan ma gwaggo shiru tayi saida Alhj auwal yayi magana sannan ta face majina tashare hawaye takalli kowa nadakin taga itah ake kallo tajuya kallonta wajen hameeda takawarda kai batareda ta kalli haydar ba takirah sunansa ya amsa tace ina umurtar ka dakayi gaggawar sakin hameeda kuma saki uku!!!!!! dam dam gaban hameeda yabuga dajin kalamin gwaggo itah da bakinta takecewa asakeni

gaba daya wajen akabi gwaggo da kallo baki bude hardai malam mijinta dakuma haydar yana in in na yace saboda me zansaketa gwaggo???? tadaga murya bashawarar ka nake nemaba umurni nabaka idan harna chanchanci kamun biyayya amatsayina na kanwar babanka

haydar yadago kansa yakalli alhj auwal yadaga masa kai alamar yayi yanda tace sannan yakalli dad dinsa shima haka yajuya wajen mom itah ma haka taimasa saida yayi dan jim sannan yace hameeda kiyi hakuri bazan iyah ketare wannan ba amman banyi niyar rabuwa dakebah har abada nasakeki saki biyu

dakarfi gwaggo tace uku nakeso kaimata haydar tsinanna la a nanna wacce batasan annabi yazobah Allah ya isah tsakanina dake hameeda banyafe maki nono na dakikashaba shegiya maibakin hali daman hausawa sunce kadaiga mutun wlh kincuceni kuka tacigaba dayi gaba daya wajen sunshiga rudani jin kalaman gwaggo duk tasanyasu aduhu meyasa taketa cinewa hameeda hartana cewa bata yafe mata nononta data shaba

Aisha. Ibraheem
[3:58PM, 11/30/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
010

Innah takirah sunan ta ta amsa tanisa menene ribarki nacewa baki yafemata nononki dakikashaba laifin me tamaki???gwaggo tasake face majina ta kalli innah tace kunsan aduniyar nan babu wacce nafiso sama da hameeda kuma kunsan bazan yimata karyabah

nasamu lbrin wai ana ganinta tana yawo da wani alhj suna zuwa gidan sa nikuma da labari yazoman sainaki yarda ina zargin cewa haydar ne kawai yakeso yabata mata suna na watsarda abun saikuma jiya nakuma samun labari wannan dalilin yasaka nadauko mayafina dan inzo inciwa haydar mutunci nakirah muh”seen yazo yakaini shine yace aiki yamasa yawa inbari harsai anjima nikuma naga nawa kardare yayi ashedai darabon sainaga abunda zaitayarman da hankali

nafito natari dan achaba muna cikin tafiya kamar ance inwaiga saina hangota jikin wani katon mutun saurah kadan infado daga saman adaidaita suka wucemu nacewa dan adaidaita yabi wannan motar suna gaba munabin bayansu harsuka kai hotel tare suka fito data fito shine tasaka nikaf tayanda babu wanda zaiganeta

dasaurina nabiyo bayansu kodan achaban banbiya kudinsaba abakin dakinda suka shiga natsaya inaji tashin muryoyinsu ta kusurwar kofah na rega gabana sai bal bal yake bantaba dauka iskancin ta yakai hakabah alhj hamza yana cire kaya wai my luv meyasa kika zabi muzo nan dagidana

tacire dan kwalinda yake kanta tace saboda yafi sirri a unguwarku ranar nahadu da fadil abokin hydar kuma kasan idan yaganni zai iyah sanardashi shiyasa kawai nace maka muzo nan dan nasan baya zuwanan kuma babu wanda zaigammu anan” yayi murmushi yazauna kusa da itah

hameeda aikece tunyaushe nace maki kikaso auren ki nizan aureki amman kinki”” tadan kalleshi bawai banyarda bane ah ah kasan auren zumuncine akaimana duk da shi bayasona amman bazai taba gigin sakinabah dankuwa yana gudun bacin ran iyayensa kuma kasan koda nafadi hakan momy na bazata taba yardaba aini tuni naso ya sauwakeman amman yaki

taja tsaki ni wlh banason inbuda ido inganshi dashi har matarsa ” yanisah to wanne mataki kika dauka”‘ tayarfa hannu wanne mataki kuma kwanaki kudina nakashe wlh naje wajen boka dan kawai inga bayan matarsa da yayansa shidin mai saukine amman kuma aiki kamar zai yi saidaga baya nasamu labarin tawarke sumul

shidin kuma ko zakaimasa magani aikin banza kayi dan asiri baya kamashi saboda yawan addu o inda yake baya wasa kokadan tamaido ta kallonta wajensa amman maizai hana kayo hayar yandaba su kasheshi baki gwaggo tarufe tazaro ido jin wannan baran barama ta hameeda

yanisah ah ah hameeda kisan kaidai nigaskiya bantabayin hakanba””taja tsaki ashekai baka cika dan iskabah menene aibu basai mutubaba daga baya kaga idan bazakayi hakanba bazaka taba samunaba dankuwa babu yanda za ayi yasakeni aruwan sanyi” yanisah akwai yanda za ayi

tasake kallonsa taya kenan???? zansa akamashi mukulleshi inda babu wanda yasani mudina gana masa azaba daga karshe mufada masa kudirinmu nasan tunda baya sonki aruwan sanyi zai sakeki tayi dariya kai amman kasamo shawara mai sauki nikaina banason akasheshi dan ina sonsa wlh amman kanada wannan dabarar meyasa tuntuni bakayi mana itah ba?

to aiyanzu gata kinga darefa yasomayi acigaba dagashi kawai anan suka fara tsotsan junansu harsuka koma zindir haihuwar uwarsu narufe idona dakyar nabaro hotel din nakama hanya jikina kamar waccce aka daka kuka kawai nakeyi naja kafafuwana zuwa bakin titi bansamu dan adaidaitaba nasan yagaji dajirana yatafi

Natari wani dan adaidaita nafada masa inda zaikaini yakawoni gida koda nakai gida zazzabine yarufeni sai magrib muh”” seen yazo yatarar banida lafiya shine nasanar dashi yakirah kowa yafada masa inada magana kowa yataru tashare hawayenta

takalli hameeda wadda zufah yaketa keto mata kamar ruwa takasa ko daga kai balle takalli inda take mairo kam duk ta tsure jin wannan labarin haidar saikallon hameeda yake tace to hameeda kinsamu abunda kikeso daga haydar gashi nan yasauwake maki aruwan sanyi kuma kisani yaudin nan zaki bar masa gidansa

kuma ko allurah banyarda kidauka acikin gidan nan ba tundaga kayan daki har kayan sakawa danbabu nerarki aciki abunda kawai kika saya wajen yawon karuwancinki shine dole kidauka kuma kada kafarki takuskurah kije gidana kokuma gidan yan uwana

innah ce takatseta bakida hujja hure saboda me zaki yanke mata wannan hukunci maitsauri haka munsandai hameeda tabbas bata kyautaba kuma batayo halin yan gidan nan ba itah ce kawai tafitah bare acikin mu

gwaggo tace wlh inna zamanta acikin gidan nan yakare idan dai niyar kice wlh banyarda hameeda takaracin arzikinmubah wlh da inada ikon tare mata nunfashi wlh datuni natareshi tamutu kowa yahuta dabakin iri

saiyanzu alhj auwal yanisah gaba daya maganganun hure sun saka jikin kowa sanyi duk abunda hameeda tayi saikuma sukejin tausayinta jin tsatstsauran matakinda gwaggo tadaukar mata hameeda kam saikuka take

hure agaskiya banji dadin wannan danyen hukunci dakika zartarba yakamata kiyi aiki da hankali itah dai wannan ya yarmuce kuma balaifi bane danke tamaki laifi kice zatabar gidanki kuskurene tayi amman kiyi hakuri maaganar tabar gidan kima baitasobah wlh yaya babu gurbinda hameeda zata zauna agidana bama gidan kaba nibanyarda tazauna ko inabah

takalli inda take kimaza kitashi kibar mana gida bakar daga maibakin hali wlh kincuci kanki da kanki kuma zakiyi nadamar marar amfani arayuwarki”tana kuka tafara bata hakuri momy dan Allah kiyi hakuri wlh aikin shedanne dan Allah kada kikoreni idan kika koreni ina zanje banida kowah aduniya bayanku kune iyayena

gwaggoce takatseta ke dakata nadaina maki wannan kara kije kinemi iyayenka amman niba mahaifiyarki bace!!!!! dam dam gabanta yafadi saiyanzu malam yayi magana haba hure duk da ni ba abakin komai nakebah indai akan yarkine amman baikamata kina cewa taje tanemi wasu iyayenba ba ason yanke hukunci cikin fushi

gwaggo ta daga murya wlh wannan ba yata bace!!!!! saikuma tafashe da kuka hameeda tazaro ido jin furucin gwaggo innah tadaka mata tsawa wannan wane irin shirmene kikeyi kina rantsuwa akan karya dan kawai tabata maki rai

tadago raunannun idanuwanta takalli innah wlh tallahi innah wannan bayata bace shegiyace!!!!!!!!!!!!! innalillahi wa inna ilaihir rajiun” kowa nawajen hankalinsa yatashi bakamar hameeda nikaina birona fadi yayi akan tsananin firgita tonidai tambayata anan ya akai hameeda tazama shegiya???? kuma meyasa gwaggo tarantse cewa bayarta bace uhum saidai munji daga gareta munshare kunnuwanmu muna saurare

Aisha. Ibraheem
[6:53PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [11:08PM, 11/29/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
009

Tana sagale da ikram akafadanta suna hada ido tasakar masa wani shu umin murmushi nan take yasu suce hannunsa yasaka yamurza idonsa dashi anashi tsammanin gizo take masa wanda tasabayimasa kullum tayi murmushi sannan takarasa kusah tashi tadorah ikram saman gado tafara tayashi cire kayan kana mamakin ganinane????

baice komaibah taci gaba dazun nan yaya halliru yakawoni waiyanaso yabaka mamakine shiyasa sukaki sanardakai zandawo yakaji daka ganni???? wani ihun dadi yyi yadauketa chak yana juyawa da itah cikin dakin yasakar mata kiss akumatu wlh naji dadi sosai

kamar dama sunsan inada bukatarki aini nama yanke shawaran jibi zanje cen mutare tunda innah tarikeman ke tun satinda yawuce naso zuwa aikine yayi yawa shiyasa ina hassan da husaini

tari farr da ido suna daki bari indaukosu da kasan fa bazan iyah rikosu su ukubah yana dariya tomuje inrika maki tare suka jera har bangarenta shiyadau husaini itah hassan suka dawo bangarenshi tataimaka mashi yayi wanka yaran dama sunyi barci sukuma suka shige bargon soyayyar sauran karatun nimadai bansaniba amman kunsan yau haydar akwai maganar hana makota barci

tundaga ranar yafita sabgar hameeda babu ruwanshi da itah duk abunda take yasaka mata na mujiya mairo ma babu ruwanta da itah dankuwa tagano bata kaunarta tana zuwa wajen mom akai akai dawajen yan uwan haydar duk tana zuwa

yanbiyu sunada wata biyar sunyi wayo abusu idan kagansu kamar sunyi shekara daya dama andauko mata yar raino tana kula da yayan haydar yamaida itah makaranta amman ss1 dole aka sakata tare suke zuwa sch din da maiyimata raino
*******************************************
falon cike yake da mutane kaf family din babu wanda baizobah sunyi jugum gaba daya idanuwansu sunakan gwaggo dataketa rusar kuka kamar karamar yarinya kowa yayi jugum yana kallonta innah tace wai hure menene haka kintaramu nan kince akwai magana amman munzo kuma kintasamu gaba kina kuka menene dalili

idan bakida abun fada kowa yatashi yayi tafiyarsa munada ayyukanyi agaban mu”” nan ma gwaggo shiru tayi saida Alhj auwal yayi magana sannan ta face majina tashare hawaye takalli kowa nadakin taga itah ake kallo tajuya kallonta wajen hameeda takawarda kai batareda ta kalli haydar ba takirah sunansa ya amsa tace ina umurtar ka dakayi gaggawar sakin hameeda kuma saki uku!!!!!! dam dam gaban hameeda yabuga dajin kalamin gwaggo itah da bakinta takecewa asakeni

gaba daya wajen akabi gwaggo da kallo baki bude hardai malam mijinta dakuma haydar yana in in na yace saboda me zansaketa gwaggo???? tadaga murya bashawarar ka nake nemaba umurni nabaka idan harna chanchanci kamun biyayya amatsayina na kanwar babanka

haydar yadago kansa yakalli alhj auwal yadaga masa kai alamar yayi yanda tace sannan yakalli dad dinsa shima haka yajuya wajen mom itah ma haka taimasa saida yayi dan jim sannan yace hameeda kiyi hakuri bazan iyah ketare wannan ba amman banyi niyar rabuwa dakebah har abada nasakeki saki biyu

dakarfi gwaggo tace uku nakeso kaimata haydar tsinanna la a nanna wacce batasan annabi yazobah Allah ya isah tsakanina dake hameeda banyafe maki nono na dakikashaba shegiya maibakin hali daman hausawa sunce kadaiga mutun wlh kincuceni kuka tacigaba dayi gaba daya wajen sunshiga rudani jin kalaman gwaggo duk tasanyasu aduhu meyasa taketa cinewa hameeda hartana cewa bata yafe mata nononta data shaba

Aisha. Ibraheem
[3:58PM, 11/30/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
010

Innah takirah sunan ta ta amsa tanisa menene ribarki nacewa baki yafemata nononki dakikashaba laifin me tamaki???gwaggo tasake face majina ta kalli innah tace kunsan aduniyar nan babu wacce nafiso sama da hameeda kuma kunsan bazan yimata karyabah

nasamu lbrin wai ana ganinta tana yawo da wani alhj suna zuwa gidan sa nikuma da labari yazoman sainaki yarda ina zargin cewa haydar ne kawai yakeso yabata mata suna na watsarda abun saikuma jiya nakuma samun labari wannan dalilin yasaka nadauko mayafina dan inzo inciwa haydar mutunci nakirah muh”seen yazo yakaini shine yace aiki yamasa yawa inbari harsai anjima nikuma naga nawa kardare yayi ashedai darabon sainaga abunda zaitayarman da hankali

nafito natari dan achaba muna cikin tafiya kamar ance inwaiga saina hangota jikin wani katon mutun saurah kadan infado daga saman adaidaita suka wucemu nacewa dan adaidaita yabi wannan motar suna gaba munabin bayansu harsuka kai hotel tare suka fito data fito shine tasaka nikaf tayanda babu wanda zaiganeta

dasaurina nabiyo bayansu kodan achaban banbiya kudinsaba abakin dakinda suka shiga natsaya inaji tashin muryoyinsu ta kusurwar kofah na rega gabana sai bal bal yake bantaba dauka iskancin ta yakai hakabah alhj hamza yana cire kaya wai my luv meyasa kika zabi muzo nan dagidana

tacire dan kwalinda yake kanta tace saboda yafi sirri a unguwarku ranar nahadu da fadil abokin hydar kuma kasan idan yaganni zai iyah sanardashi shiyasa kawai nace maka muzo nan dan nasan baya zuwanan kuma babu wanda zaigammu anan” yayi murmushi yazauna kusa da itah

hameeda aikece tunyaushe nace maki kikaso auren ki nizan aureki amman kinki”” tadan kalleshi bawai banyarda bane ah ah kasan auren zumuncine akaimana duk da shi bayasona amman bazai taba gigin sakinabah dankuwa yana gudun bacin ran iyayensa kuma kasan koda nafadi hakan momy na bazata taba yardaba aini tuni naso ya sauwakeman amman yaki

taja tsaki ni wlh banason inbuda ido inganshi dashi har matarsa ” yanisah to wanne mataki kika dauka”‘ tayarfa hannu wanne mataki kuma kwanaki kudina nakashe wlh naje wajen boka dan kawai inga bayan matarsa da yayansa shidin mai saukine amman kuma aiki kamar zai yi saidaga baya nasamu labarin tawarke sumul

shidin kuma ko zakaimasa magani aikin banza kayi dan asiri baya kamashi saboda yawan addu o inda yake baya wasa kokadan tamaido ta kallonta wajensa amman maizai hana kayo hayar yandaba su kasheshi baki gwaggo tarufe tazaro ido jin wannan baran barama ta hameeda

yanisah ah ah hameeda kisan kaidai nigaskiya bantabayin hakanba””taja tsaki ashekai baka cika dan iskabah menene aibu basai mutubaba daga baya kaga idan bazakayi hakanba bazaka taba samunaba dankuwa babu yanda za ayi yasakeni aruwan sanyi” yanisah akwai yanda za ayi

tasake kallonsa taya kenan???? zansa akamashi mukulleshi inda babu wanda yasani mudina gana masa azaba daga karshe mufada masa kudirinmu nasan tunda baya sonki aruwan sanyi zai sakeki tayi dariya kai amman kasamo shawara mai sauki nikaina banason akasheshi dan ina sonsa wlh amman kanada wannan dabarar meyasa tuntuni bakayi mana itah ba?

to aiyanzu gata kinga darefa yasomayi acigaba dagashi kawai anan suka fara tsotsan junansu harsuka koma zindir haihuwar uwarsu narufe idona dakyar nabaro hotel din nakama hanya jikina kamar waccce aka daka kuka kawai nakeyi naja kafafuwana zuwa bakin titi bansamu dan adaidaitaba nasan yagaji dajirana yatafi

Aisha. Ibraheem
[4:22PM, 11/30/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
011

Natari wani dan adaidaita nafada masa inda zaikaini yakawoni gida koda nakai gida zazzabine yarufeni sai magrib muh”” seen yazo yatarar banida lafiya shine nasanar dashi yakirah kowa yafada masa inada magana kowa yataru tashare hawayenta

takalli hameeda wadda zufah yaketa keto mata kamar ruwa takasa ko daga kai balle takalli inda take mairo kam duk ta tsure jin wannan labarin haidar saikallon hameeda yake tace to hameeda kinsamu abunda kikeso daga haydar gashi nan yasauwake maki aruwan sanyi kuma kisani yaudin nan zaki bar masa gidansa

kuma ko allurah banyarda kidauka acikin gidan nan ba tundaga kayan daki har kayan sakawa danbabu nerarki aciki abunda kawai kika saya wajen yawon karuwancinki shine dole kidauka kuma kada kafarki takuskurah kije gidana kokuma gidan yan uwana

innah ce takatseta bakida hujja hure saboda me zaki yanke mata wannan hukunci maitsauri haka munsandai hameeda tabbas bata kyautaba kuma batayo halin yan gidan nan ba itah ce kawai tafitah bare acikin mu

gwaggo tace wlh inna zamanta acikin gidan nan yakare idan dai niyar kice wlh banyarda hameeda takaracin arzikinmubah wlh da inada ikon tare mata nunfashi wlh datuni natareshi tamutu kowa yahuta dabakin iri

saiyanzu alhj auwal yanisah gaba daya maganganun hure sun saka jikin kowa sanyi duk abunda hameeda tayi saikuma sukejin tausayinta jin tsatstsauran matakinda gwaggo tadaukar mata hameeda kam saikuka take

hure agaskiya banji dadin wannan danyen hukunci dakika zartarba yakamata kiyi aiki da hankali itah dai wannan ya yarmuce kuma balaifi bane danke tamaki laifi kice zatabar gidanki kuskurene tayi amman kiyi hakuri maaganar tabar gidan kima baitasobah wlh yaya babu gurbinda hameeda zata zauna agidana bama gidan kaba nibanyarda tazauna ko inabah

takalli inda take kimaza kitashi kibar mana gida bakar daga maibakin hali wlh kincuci kanki da kanki kuma zakiyi nadamar marar amfani arayuwarki”tana kuka tafara bata hakuri momy dan Allah kiyi hakuri wlh aikin shedanne dan Allah kada kikoreni idan kika koreni ina zanje banida kowah aduniya bayanku kune iyayena

gwaggoce takatseta ke dakata nadaina maki wannan kara kije kinemi iyayenka amman niba mahaifiyarki bace!!!!! dam dam gabanta yafadi saiyanzu malam yayi magana haba hure duk da ni ba abakin komai nakebah indai akan yarkine amman baikamata kina cewa taje tanemi wasu iyayenba ba ason yanke hukunci cikin fushi

gwaggo ta daga murya wlh wannan ba yata bace!!!!! saikuma tafashe da kuka hameeda tazaro ido jin furucin gwaggo innah tadaka mata tsawa wannan wane irin shirmene kikeyi kina rantsuwa akan karya dan kawai tabata maki rai

tadago raunannun idanuwanta takalli innah wlh tallahi innah wannan bayata bace shegiyace!!!!!!!!!!!!! innalillahi wa inna ilaihir rajiun” kowa nawajen hankalinsa yatashi bakamar hameeda nikaina birona fadi yayi akan tsananin firgita tonidai tambayata anan ya akai hameeda tazama shegiya???? kuma meyasa gwaggo tarantse cewa bayarta bace uhum saidai munji daga gareta munshare kunnuwanmu muna saurare

Aisha. Ibraheem
[6:53PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [6:35PM, 11/30/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
012

Innah tasake katsa mata tsawa waike wace irin uwace da ba aimata laifi kan laifi daya zaki rika kiran yarki shegiya kehaka akai maki aiduk abunda hameeda ta aikata balaifin kowa bane sai naki dankece kika maida rayuwarta haka kika sangartata

danhaka dole kiyi kuka akan rainonda kikaimata banason jinkinsake kiran yarki da wannan sunan tana kuka tace innah bawai karya nayibah kuma ba kazafi naimatabah wlh ba yata bace nasan zakuyi mamakin jin wannan zancen daga bakina nasan idan baniba babu wanda yasan wannan sirrin nabarshi azuciyata kuma na binneshi bantaba sanarda kowaba

tanisah. kuyi hakuri akan abunda nayi kuma kuyafeman musamman mijina tashare hawaye tana kallon malam kamardai yanda kuka sani malam matafiyine baicika zama agaribah bayan na haifi muh seen bansake samun cikibah nikuma ina mutuwar son ya mace idan naga yayan yan uwana mata sai inta rayawa araina inama nima inada mace amman Allah baibanibah

nasan Allah yayi hakan ne saboda yasan bazan iyah bata tarbiyyabah saida muh seen yayi shekara goma sannan nasamu ciki cikin yana matukar bani wahala fiye dazaton kowa amman bandamuba inata rokon Allah yasa macece zan haifa bayan wata tara natashi da nakuda kuma gashi mijina bayanan muh”seen ne yakiraman kawata sa ade itah takaini asiviti cikin motar ta bayan ankaini dakin haihuwa nasha wahala sosai sannan nahaihu mace amman batazo daraiba”tashare hawaye tunda naji haka naita kuka likitanda take dubani tayita bani hakuri baiwar Allah kiyi hakuri haka Allah yakaddara maki kuma hakika mahaifarki tasamu matsala bazaki sake samun haihuwaba kuka yaci karfina

inata kuka tayita bani hakuri anan nake fadamata ina mutuwar son ya mace da dayane nake dashi yanzu shikenan banda mace tayi shiru nadan wani lokaci sannan tadan kalla gefena taga bakowa tace zan iyah taimakonki wata mata tahaihu yanzu. tare aka kawoku amman tayi tafiyarta tabar yar zanyi musaya sai inkai taki acen dasauri nace inaso wlh hakan kuwa tadauki yata matatta takai tadaukoman waccen wadda uwarta tagudu

takawoman na amsa ina kuka na sumbaceta tace to amman fa kada kisanarda kowa dan nataimaka maki idan akasamu labari za a koreni nataimaka makine dan naga kinason mace kuma nasan bazaki cutarda itah ba nashare hawayena nace nayi maki wannan alkawarin bazan fadawa kowaba kuma zanriketa amana inata murna nabar sirrin cikin raina mukai musayar nmbar tundaga ranar nacire sim din na aje dangudun kada maiyar tadawo takirani tace inbada yar

da aka sallameni nadawo gida dayata kwana uku da haihuwar malam yadawo kokadan banason kowa yazo kusa da itah ranar suna akasakamata suna hameeda daganan naci gaba da shayarda itah nayarda inrasa farincikina indai akan hameeda ne waini innuna mata gata ashe sangartarda itah danayi babbar illace gashi yanda tamun sakayya dama hausawa sunce barewa bata gudu yarta tayi rarrafe duk yanda naso tunda hameeda tayo halin uwarta dolene tayi yawon karuwanci kinji asalin lbrinki

jikin kowa yayi sanyi dajin wannan labarin kowa yayi jugum gaskiya akwai alamar tambaya wanda bakowa zaisaniba duk wanda yaganta zaiyita tunanin wata biyo malam ko hure dankuwa bata kama dayan gidan kaf

Aisha. Ibraheem
[6:58PM, 11/30/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
013

Dan Allah malam kayi hakuri akan wannan abu danayi kuma ina neman afuwarku nasan na aikata babban kuskure”malam yanisah nidai indai tawaje nane babu komai wlh amman fa gaskiya abunda kikai baki kyautaba sam sam

daganan dakin yayi tsit kowa da abunda yake sakawa aransa bakajin komai sai tashin kukan hameeda tashi tayi takoma kusa da gwaggo kanta yana kasa mom nagode da irin rikonda kikaman tamkar ke kika haifeni hakika wannan kawai ya isah insan niba kowa bace kuma nayi nadamar abunda nadade ina aikatawa meyasa baki sanardani asalinaba tun farko daban kasance mai aikata irin abunda mahaifiyata takasance tana aikatawaba

nasan karancin ilimin addinine yake damuna da inada ilimin addini nasan dabazanyi wannan abuba kugafarceni dan Allah takalli haydar dan Allah ya haydar kayi hakuri akan abunda naimaka tun farkon aurenmu nasan nayimaka wulakanci sosai narabaka da iyayenka da matarka natsawon shekara hudu daganan tabasu labarin abunda taimasa a india tanisah wlh nayi nadama sosai kuma hakan yasamo asaline akan kiyayyarda kake nunaman

tajuya wajen mairo dan Allah sister kiyafeman akan abubuwanda naimaki dawanda kika sani dawadanda baki sanibah maryam tace wlh bakomai nibakiman komaibah sister takalli haydar yayana kaima kayafe mata yanisah bakomai nayafe mata duniya da lahirah

tamaida kallonta wajen gwaggo mom duk kalamanki banji haushin subah amman naji zafin kalma daya dakikace baki yafeman nononki danashafa. ba inaso kidubi girman Allah kiyafeman yazama amatsayin sadaka!!!malam yace hameeda anyafe maki kinji daina kuka ai bakida laifi itah ce babbar mai laifi
tasake kallon gwaggo sannan taduke kai momy inaso kiman taimako daya dan Allah kinunaman mahaifiyata idan ma tana raye idan tamutuma insani amman inason sanin iyayena koda batahanyar sunnah suka samenibah

kukane yaci karfinta. gwaggo tanisah agaskiya nibansan iyayenkibah amman bari ingwada nmber doc din kozan sameta tadauko wayarta talalubo nober tayita ringin amman ba a daukabah tasake kirah nan ma haka saida tayi kirah uku sannan akadauka daya bangaren akafarayin sallama gwaggo ta amsa

tace dan Allah ina magana da doc khadija ce??? tace eh itah ce gwaggo tanisah Alhamdulillah nasan baki ganenibah nice matarda kika taba baiwa kyautar ya shekaru ashirin da bakwai dasuka wuce dasauri tace hurairah ko???? gwaggo tace eh yanzu kina ina????

ta katseta dan Allah kiman kwatancen gidan ki ganinan zuwa yanzu gwaggo takalli su innah innah tace tome kike jirah kifada mata mana” tanisah ina tudun wada idan kika kawo kice agwada maki gidan Alhj auwal ko karamin yaro kika tambaya zainuna maki tace to nagode ganinan zuwa dasauri tayi magana tana katse wayar takamo wata nmber jikinta haryana rawa takara akunne tafara ringin

matar tana kishingide jikin kujerah daka ganta kaga alamar hutu atare da itah tana sanye dawasu kaya masu kyau na manyan mata ga kayan ciye ciye nan agabanta amman hankalinta baya jikinta kwata kwata

Aisha. Ibraheem
[7:52PM, 11/30/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
014

Talulaya duniyar tunani har wayar tatsinke akasake kirah sannan tafarga ganin sunan doc khadija yasa tadauka bakinta haryana sassarfa wajen magana doc ansameta?? daya bangaren aka amsa eh nasameta yanzun nan takirani

kisameni gidana yanzu saimuje tace toh ganinan zuwa takashe wayar takamo nmber maigidanta tana fara ringin aka yadauka gimbiyata barka da warka..alhj kadawo gida ansamu matarda aka baiwa yarmu dasauri yamike da gaske ganinan zuwa yakashe wayar

yataso dasauri yayi sallama da abokinsa yaja motarsa saigida cikin falo yasameta tsaye suka juwo yabude mata motar tashiga shima yazagaya yazauna sukahau hanya. sai gidan doc khadija awaje suka sameta tana jiransu tashiga bayan motar tagai shesu tafada masa sunan unguwar. da sunan maigidan yace kice gidan abokina ainasanshi sosai wlh abokin kasuwancina ne

suna isah kofar gidan yayi hon maigadi yabude masu kofah suka shiga shine yanuna masu falonda suke meetn din kaitsaye suka kutsa kai ciki.alhj auwal yana ganinsa yamike da fara arsa Alhj isah kaine agidan namu shiru yayi ganinsa tare da wasu kuma da alama tare suke idanunta tarr akan hameeda duk wanda yakalli matarda tashigo tabbas bazai rabata da hameeda ba

gwaggo tamike yauwa ga doc din nan tazo takalli hameeda kinga wacce tabani ke nan tayi nuni da itah dasauri hajiyan takarasa. tarungume hameeda tana kuka” alh isah yasamu waje yazauna itah kuka hameeda kuka saida suka dade ahaka sannan tajuyo wajen alhj isah tace kaga yarmu shima hawayen yakeyi yace taso yata ba musu kuwa hameeda taje gunda yake taduka yasafo kanta yana murmushi

duk dakin su akebi da kallo bakamar haydar alhj auwal yace waidama abokina wannan yar takace??? yanisah kwarai kuwa itah ce kawai jinina aduniya yashare hawaye Allah nagode maka dakanunaman jinina

hameeda tafashe da kuka ashedai itah ba shegiya bace kamar yanda gwaggo tace takalli abban ta takuma juya wajen maman ta ummah meyasa kika yardani bayan kin haifeni laifin menayimaki dakika yardani alhalin bansan abunda duniya takunsaba

tafashe da kuka itah ma hajiyar tafashe da kuka kiyi hakuri yata nasan bankyauta makibah amman babu yanda zanyi saboda batahanyar aure muka samekibah dam dam gaban hameeda yafadi chakwakiya kenan

taci gaba nidai sunan kubrah sunan mahaifina abubakar sunan mahaifiyata fatima mu biyu ne wajen iyayenmu dani da yayana bashir babana babban malamine nibayar nan kasar bace asalina yar sudan ce. mukadawo gombe da zama arayuwar babana bayason yarsa tawuce scn dry batareda yayi mata aurebah

kasancewar mamata yar bokoce itah kuma tanuna masa tanason inyi karatu dakyar babana yayarda amman yace bazanje wata kasaba dakyar aka yarda yabarni inje kano”taci gaba ranarda zanzo babana saida yayiman nasiha akan insan irin mutanenda zanyi mu amala dasu kada inzubarda kimata ta ya mace amakaranta

ina kuka nabar iyayena tunda nafara karatu bana wasa banada kawaye kodaya danni banyarda dakowaba ina shekara tabiyu nahadu da isah amakaranta yanuna yana sona amman nibana kulashi kullum saiyamun magana tun inashareshi saina fada soyayyarsa tsundum hakan yasa nafara kulashi mukakama soyayya kamar muhade junan mu isah yanada hankali kuma yanada ilimi addini

illarsa daya duk abokansa yan iskane basuda aikin komai saina neman mata kullum yana masu wa azi sudaina bakyau amman kamar kara turasu yake watarana suna zaune sai usher yace guys wlh ni abunda isah yakemana yana bataman rai

shamsu yace barshi waimu zainunawa takawa damunyi abu yadamemu da kala Allahu kala rasulu todan me akayi matan badan mutaka suba ni wlh biyar ma idan zan samu zantaka insha dadina”‘ osy yace hahah wlh dazaku yarda damun tsula masa tsiya suka taba suna shewa shegen gari mekasamo mana yajawosu sukai maganar sirri aikam suka kama dariya harda buga kafa lallai kasamo dabara nasan yanzuma yanacen wajen ta bari mumaza kafin yazo

suka dau lemu suka zubah masa maganin suka mayar a fijij din dakin minti biyar kuwa saigashi yashigo da sallama suka amsa masa yace ashe kunanan inacen ina nemanku suka kalli juna suka gimtse muna nan muna hutawa yabasu hannu suka

gaisa yazube saman katifar dakin zuwa mintota yamike kunga anfara kirah muje sallah babu musu kuwa suka mike sukai alwala suka wuce masallaci saida akayi isha i suka dawo suna shiga dakin yayi wajen frig yabuda lemu daya kawai yasamu babu ruwa kuma kishi yakeji babu wata tantama yasha abunsa saida

yashanye yake tambayar nawaye basu koma kansaba dariya sukeyi ciki ciki

Aisha. Ibraheem
[8:20PM, 11/30/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
015

Yasake tambaya osy yace tunda kashanye magana takare basaikadamu kanka dasanin kona wayeba yadaga kafada alamar shikenan yayarda gorar yakoma saman katifar yafadi jagwab

suka kalli juna suka kyaf ta ido zuwa mintuna ashirin isah yafarajin wani yanayi najikinsa yadafe kansa shamsu yajawo wayarsa yakirah budurwarsa suka fara firar batsa isah yana jinsu dan hansfree yasaka sailumshe ido yake yana budewa saiya samu kansa dajintsikar jikinsa tana tashi tunyana daurewa harya fara nishi wata irin sha awa ce tataso masa suna ganin haka suka sheke da dariya

osy yamike kutashi muje clup guys yakalli wajenda isah yake yana dariyar keta kozaka bimune kaima kadana munga kaima yau kana cikin halin sha awa ya cije lefe hannunsa yana dafe da mararsa yace ah ah ina neman tsarin Allah daga aikata zina dan Allah kudaina yiman maganarta kuma ina neman maku shiriya

shamsu yayi dariya suka taba yace mungode amman fa kasani babu makawa kaima saika aikata abunda kake gudu dankuwa lemunda kasha munsa maka magani aciki kuma dole saikayi tarayya da mace komai ustazancinka idan ma zakataso muje kataso wasu hawaye yaji suna bin fuskarsa meyasa zakuman haka shamsu?? amman wlh kuncutar dani

menene ribarku idan kuka sakani na aikata zunubi???suna dariya suka fitah mudai muntafi idan kaji bazaka iyah ba kasamemu a clup muna daki mailamba 7 sukayi ficewarsu anan suka barshi yanata murkususu yarasa yazaiyi abunda baitaba yibah duk yanda yaso yadaure amman hakan ya gagara wayarsa yajawo ganin shedatai tana neman barin jikinsa yakirah nmber kubrah tana kwance adakinsu tana karatu taji kirn wayar dasauri tadauka da sallama

saitaji muryansa sai ahankali cikin sauri tace isah lafiya yace banda lafiya kubrah dan Allah kisameni dakin mu yanzu ” takalli agogo isah dare yayifah””yacije bakinsa dan Allah kitaimaka kizo wlh zan iyah mutuwa “”wata kara yasaki nan take hankalinsa yatashi mikewa tayi tadauki hijabinta tafito.

tahau dan adaidaidai ta zuwa bakin makarantarsu itah inda take zama ba kusa da makaranta bane sune suke zaune kusa da makaranta kaitsaye dakinsu tanufah tun akofah takejin kukansa dasauri takarasa cikin dakin haryanzu yana dafe da mararsa

lafiya isah meyake damunka dakyar yake magana kubrah kitaimakaman dan Allah”wanne taimako zanyi maka isah ina abokanka???? suka barka nan??? yasake cije baki danshi kawai yasan abunda yakeji kubrah suna clup yau sun cuceni sun cuci rayuwata dakyar yasamu yafada mata abunda sukai masa

bakaramin rudani tashigaba yanzu daka kirani toni wane taimako zanyi maka???? yace kubrah nasan kece kawai zaki taimakaman insamu ingusarda wannan lalurah dasauri taja baya tana girgiza kai inah bazai yuwuba isah da wanne ido zan kalli iyayena agaskiya bazan iyah cin amanar iyayenabah

shima kukan yake kubrah kitaimakeni wlh zan iyah rasa raina kekanki kinsan ba halina bane wannan kaddarace kitaimakeni yaci gaba dakuka haryanzu bata daina jada bayaba inah agaskiya bazan taba aikata wannan mummunan aikinba kayi hakuri isah nasan kanasona kuma nasan ba halinka bane amman bazan iyah ba inajin tsoron mahaliccina

juyawa tayi tafita dagudu tana kuka kubrah dan Allah kada kitafi kibarni cikin wannan halin kitaimakeni tana jinsa amman taki juyowa wata kara yasaki nan take yasuma

Aisha. Ibraheem
[6:53PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [11:33PM, 11/30/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
016

Hartayi nisah saitaji kuma bazata iyah barinsa cikin wannan halinbah dasauri najuyo zuwa dakin na tarar yasuma nayita neman ruwan bansamubah saina shiga tolet dinsu acen nasamu sun boye ruwa nadauko daya nadawo jikina sairawa yake

na yayyafa masa yasaukarda ajiyar zuciya sannu ahankali yabuda idonsa dakyar ya iya kiran sunana nima ina kuka na amsa yacije lebe kitaimaki rayuwata kikaini clup wajen su osy wlh bayanda zanyi da rayuwata sunriga suncutardani

ido nazaro jin wannan zancen yasake maimaitawa kitaimakeni kikaini kubrah;;kai nagirgiza ah ah isah bazan yarda kaje clup ba banason rayuwarka tafada cikin hadari duk da inajin tsoro amman bazan iyah hanaka aikata hakan akainaba naruntse ido wasu zafafan hawaye suka zuboma”yagirgiza kai ah ah kubrah nasan dagayau shikenan kada inbata maki rayuwa kikaini dai clup din idanuna naruntse sannan natube hijabin jikina narungumeshi daganan duk almari yasauya duk dagani harshi kuka muke sanin abunda muke aikatawa bawai zafin abunne yasakani kukaba zafin dawanne ido zan kalli mahaliccina dakuma iyayena

nasha matukar wahalaa dagani harshi musamman shima dayagaji amman kuma maganin baisakeshiba karshe dai haka muka suma awajen sanyin asubane yafarfado dashi. yana kallona yadauke kansa yafashe da kuka yana buga kansa da bango kukansane yatasheni nikaina bana iyah daga kodan yatsa nima sainakama kuka

mundade ahaka sannan nayi karfin halin yunkurawa nakasa shine yataimaka yakaini tolet dinsu nakimtsa kaina nayi wanka zazzabine yatasoman gashi ko tafiya banayi dankuwa yamun illah sosai ajikina shima yayi wanka ina zaune ina kuka yatada sallah yana kuka yana rokon gafarar Allah abokansa dama a clup suke kwana

gashima washe gari babu sch karfe bakwai nafita dakin yarakani nasamu. adaidaita yakaini gida saida naje sannan nagasa kaina nasiyo magani nasha sannan nakwanta””bajimawa barci yadaukeni””aranar isah yakwashe kayanshi yabarmasu dakin yakama wani dakin nesa dasu tundaga ranar baisake kulawa kansubah ko hanya suka hada saidai yakauce duk yanda sukaso sushirya yaki sunyita bashi hakuri amman isah yaki hakurah kasancewar sunsan babanshi mai kudine kuma wajensa suke samun yan kudin kashi

tunda hakan tafaru saikomai nasu yatsaya suka daina neman matanda sukeyi komai yayi sanyi kunsan saida kudi ake iskanci idan babu dole abari koda hannuna wlh isah baisake rikawaba sai inyi wata daya bansakashi a idobah kalu bale gareku yan uwana yanada kyau mutun yasan irin abokanan da zai rikayi kungadai abunda yafaru da isah Allah yakara shirya mana zuriyarmu

dankuwa damun hadu babu abunda mukeyi sai aikin kuka nashiga tashin hankali ganin watana uku banga al adatabah bakaramin rudani nashigaba hakan yasa nakirah isah nasanar dashi innalillahi wa inna ilaihir rajiun itah ce kawai kalmarda yake furtawa tare da zubowar hawaye nice mai karfin guywar bashi hakuri

dakyar nasamu yadaina kukan naje asiviti aka aunani inadaciki wata uku dama ninasan hakan zaikasance nashaidawa isah ranar kamar yakashe kansa haka yayita buga kansa da bango yana kuka ..kasan kafarsa naduke nima kukan nake isah kayi hakuri wannan KADDARAR MUCE sunan littafin sister yakamata muyi imani da kaddara haka Allah yarubuto mana nima nacigana da kuka

dukanmu bamu yarda muzubarda cikin ba dangudun aikata kisan kai haka nayita rainon cikin batareda kowa yasanibah dama bana yawo da gyale kuma cikin saiya shige cikin jikina koda nacire hijab bazaka taba ganowaba saidai kirjina ya cicciko nayi mazaunai

kuma nayi haske cikin yanada wata tara nakama nakuda dakaina nakai kaina asiviti bansanarda isah ba

Aisha. Ibraheem
[5:33PM, 12/1/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
017

Cikin ikon Allah nasauka lfy ahannun doc khadija saida nabari tafita ina kwance kusa da jaririyar saitunani nakeyi yanzu idan harnaje da wannan ya gidan mu dawanne ido zan kalli iyayena nayita kuka nikadai wata zuciya tabani shawarar intafi inbarta bantsayayin wani nazaribah namike jikina bakwari nasumbaci goshinta hawayena suka zuba akan fuskanta

saitsala ihu take kaman tasan abunda nake shirinyi ina tafiya ina waigenta harna bar asivitin batareda wani yaga fitowatabah nadawo gida ina zaune tunani yadameni abunda nayiwa yata bankyautaba aiba laifinta bane kuma nima kaddarace duk da inason kawarda tunanin akanta amman abun yagarara idan narufe idona itah kawai nake gani hakan yasa nakasa sukuni nakoma asivitin amman bansametabah

wajen doc khadija naje ina kuka tana ganina daman taganeni amman kuma saitacemun wlh tabawa wata yata amman bari takirah ta awaya taji koda takirah nmber tajita akashe tayita bani hakuri akan kada intona mata asiri za a iyah korarta bayanda zanyi haka nadawo gida jiki bakwari nacigaba da kula da kaina

isah baisan ma nahaihubah. watana biyu da haihuwa muka kammala karatun mu zankoma garin iyayena aranar nasanar dashi nahaihu amman abun baizo daraiba ya amshi adres din gidan mu muka rabu muna kewar junanmu tunda nakoma gida banda aiki kullum saina tunani samarina kaf babu wanda nake kulawa dankuwa nasan koda nayi aure mezankaiwa mijina amatsayina na wacce tazubarda kimarta

abangaren isah kuwa saidai muyi waya amman haryanzu yakasa turowa kuma ninakasa cewa yaturo ana haka babana yace wani yaturo iyayensa neman aurena kumashi yabashi dankuwa yagaji da zubaman ido kuka kam nasashi kamar me bandamu da sanin sunan kowayebah bankuma taba ganin shibah har aka daurah man aure dashi sairanarda aka kaini naga ashe isah ne.

munyi zaman soyayya da fahimtar juna saidai abunda yake damun mu dayane rashin haihuwa tsawon shekarunda mukayi ko bari bantaba yibah kullum nakan shige daki inyita kuka saidaga baya nasanarda isah yarda nahaifah bata rasubah nafada masa yanda abun yafaru baiji dadibah

wannan dalilin yasa muka baro gombe zuwa kano badan komaibah saboda neman yarmu ko Allah zaisa muganta iyayen mu kansu sunsan da labarin saidai kuma komai kaddarane kuma rubutacce babu yanda zasuyi babu ranarda zamu kwanta batareda tunanin yarmubah ina rayawa araina yanzu kotana raye kokuma tarasu idan tana raye aiyanzu ta isah aure watakil ma harta hayayyafa takai karshen labarin tana share hawayee

Aisha. Ibraheem
[5:54PM, 12/1/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
018

Kowa nawajen kuka yakeyi bakamar mairo jitake kamar itah ce wannan abun yasama hameeda kuka take kamar ranta zaifita tace mamana nayi aure amman banhaihubah lbrin rayuwata baida wani sha awar jiga kowa hakika nayi dace da iyaye dasuka rikeni tamkar susuka haifeni suka fifitani akan dan cikinsu

saidai kawayen sunyiman hudubar shaidan wadda tarinjaye ta iyayena sune suka jefah rayuwata cikin hadari da halin rayuwa ina maineman afuwarku banyi tir dakasancewata bayar sunnaba wannan yazama kaddarata dama komai arubuce yake taci gaba da kuka kowa wajen yayi tsit alhj auwal yayi gyaran murya yakalli haydar yakirah sunansa yadago asanyaye shikanshi tausayin hameeda yakeyi kuma ashirye yake daya gyara zamansu

na am abba yanisah inaso kadubi girman Allah kamaida matarka dakinta kadaiji abunda yafaru duk aikin shedanne ina fatar komai yawuce shiru yayi sannan yamaida kallonsa wajen mairo tayi murmushi tadaga masa kai alamar yayarda hameeda ce tayi magana inaso inyi magana abba

yace munajinki hameeda tanisah nagode da kaunarda kuka nunaman duk da nakasance bacikin tsatsonkubah duk abunda naimaku bakudamubah kunaso inkoma acikin danginku saidai kuyi hakuri nahakurah da auren ya haydar kada kuyiman tilas akan komawa gidan sa bazan iyah yimaku musubah dan kunchanchan ci inbi umurninku saidai koda zan kara aure anan gaba inaso saina samu ilimin addini dayanda zanyi zaman aure

sannan inaso in samu mijinda yakesona nake sonsa ina fatar zaku karbi maganata” kowa yayarda da maganar hameeda sukaimata fatan alhairi daganan akaiyiwa juna godiya gwaggo sai kuka ganin take shikenan anrabata da hameeda dankuwa tanasonta kamar ranta suna kuka suka rabu tabi iyayenta ko kayanta basu tsaya daukabah sukai hanyar gida saida suka sauke doc khadija suka wuce gidan su

wai Aljannar duniya ashe su gwaggo karyar arxiki sukeyi mahaifin hameeda yanada kudi naban mamaki dakuma kwatance ai hameeda baki tasaki ganin tsaruwar gidan nasu tamkar aturai komai yimata akeyi saitarasa wanda yafisonta tsakanin mamanta da babanta sunkirah yan uwa sun sanar dasu anga hameeda

suntayasu murna sosai alhj isah harda walima yahada ta musamman saboda yarsa ranar walima saida tagayyato su gwaggo haydar ma yaje da mairo da yayansu sukansu dasukaga irin daularda hameeda take ciki saida suka girgiza

hameeda kam tayi sanyi dukiyar sam bata dametaba tafarazuwa islamiyya damacen tasauka amman duk ta manta yanzukam karatu take bawasa sannan idan tadawo gida kuma akwai malaminda yake mata sauran littafai. tadinka hijabai manya manya da nikaf idan kaga hameeda saita baka sha awa rayuwarta ta chanja kwata kwata.

alhj hamzane zaune cikin gidan sa nahutawa.yanzu yadawo daga tafiyarda yayi tsawon wata daya yajawo yar kwalbarsa yana murmushi yakalli kwalbar yakirah sunan hameeda sau uku yamayar ya aje yayi kishingide yana jiranta

Aisha. Ibraheem
[6:53PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [7:37PM, 12/1/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
019

Takabbarta sallar la asar cikin natsuwa tafara sallah harta kammala ra aka a hudu ta sallamae tadaga hannu tana kai kukanta wajen Allah yayafe mata kurakuranta aduk sanda tatuna da irin rayuwarda tayi abaya takanyi kuka tayi tir dahalinta saidai kuma idan tatuna Allah gafurur raheem ne takanji sanyi aranta tadade tana mai kaskantar da kanta wajen Allah sannan tashafa addu arta idanuwanta suna mai kwaranyarda kwallar

tadauko kur aninta tafara karantawa tsayin mintuna talatin yana zaman jiranta amman shiru hakan yasaka yasake dauko kwalbar yasake kiran sunanta dakarfi har sau uku yajirah amman still dai babu alamarta yadauko wayarta yakirah saiyajita kashe yasake dauko kwalbar yana kiranta daya gana biyu tayi bindiga tafashe abunda yake ciki yabi iska

ido alhj hamza yazaro menene yake faruwar da wannan kwalbar baida wata cikakkar amsa hakan yasa yatashi da hanzari yayiwa dajin da bokansa yake cinke dankuwa yasan akwai matsala tunkafin yakaida zaunawa yafara korah masa jawabi sannan yasamu wajen zama

bokan ya turkune fuska tunda naganka nasan babu lafiya amman ya akai kwalbar tafashe bari mugani yadauko madubin tsafinsa yafara sambatu yana shafa madubi kaiiiiiiiiiii wata zaburah bokan yayi wadda ta haddasa tsakewar madubin tsafinsa

nan take hantar cikin alhj hamza tamotsa kutumar ubah wlh aiki ya warware alhj hamza yace kamarya boka toyanzu menene abunyi???? yagirgiza kansa ai wani babban lamari nagani hameeda tana zagaye da wani haske mai matukar kariya agareta yanzu duk wani surkulle namu dayake jikinta natsayin shekaru goma ya warware

babu kuma wani aiki wanda zamu aika mata yanzu yasameta alhj hamza yakatseshi haba boka yanzu da akwai abunda zai gagareka???? kwarai kuwa bamu iyah yiwa ma abota hasken goshi sihiri duk wani maiyawan ibada da salloli dayawan addu oi yanayin azkar aljannun mu koda kusa dashi sukaje zasu kone atake

ya musmuta kamar yayi kuka amman boka ya akai hakan tafaru bayan kace yimata aiki abune maisauki??? adah nafadi hakan amman ayanzu wlh tafi karfina kana iya zuwa duk wajen bokanda za kaje amman nikam wannan aikin bazan iyah ba alhj hamza jiki bakwari yabar wajen boka kasa komawa yayi gida haka yayita bin bokayensa amman maganar dayace daga karshe yasamu wani bokan yabashi wani kwalli yace yasaka kwallin yakwanta kwana da tunanin ta acikin zuciyarshi to zaiyi mafarkinta muddin takwanta kwana

zasu hadu acikin mafarki shikenan zata dawo gareshi har abadah idan kuma bata kwantaba tabbas zai haukace yayi masa godiya maitarin yawa dankuwa shiyasan duk yakwanta kwana saiyayi mafarkin hameeda suna aikata alfasha wannan kuwa baidameshiba dajin furucin hauka da farinciki yadawo gidah

karfe goma yadauko kwallinsa yasaka sannan yakwanta da tunanin rayuwarsu tabaya da hameeda shiyariga yayi yakinin hameeda matarshi ce babu kuma wanda ya isah yarabashi da itah sai mutuwa duk matansa basa burgeshi sama da hameeda baya samun gamsuwa matukar batare da hameeda yakebah yayi murmushi tunowa da kalaman boka ba shakka gobe warhaka yana nan tare da annurinsa

kuma yakudiri aniyar har abada bazai bari ta kubce masabah yajawo filo yaci gaba da barcinsa

Aisha. Ibraheem
[8:12PM, 12/1/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
020

Tunranar da hameeda tadawo gidan su batada lokacin kwanciya kullum cikin sallolin dare take tanakai kukanta wajen Allah yauma kamar kullum haka takwana saida akai asubah haske yafito sannan takishingida tana lazimi harbarci yadauketa
*******************************************
akwana atashi babu wuya gashi har maryam ta yaye yayanta yanzu tana dauke dawani cikin suna yawan zuwa garinsu mairo da itah da maigidanta haydar rayuwa tayi dadi inda muhd yayi aure matarshi rukayya kasim kuwa ya auri fatima kanwar fadil matar fadil Aisha tahaihu namiji akasamasa haydar

su hardo yanzu sana arda suke takarbesu akullum sukayi sallah sunayiwa haydar addua yasa yagama daduniya lafiya hameeda takan kawo masu ziyara hargidansu kursum suma sukanzo gidansu yanzu hameeda tazama malama amman kuma abu dayane taki tsaida miji tayi aure dan itah tsoron auren ma take

alhj shamsu yasamu alhj isah akanyanaso yatur sagir yafara soyayya da hameeda koda hakan zaisa alhj isah yayafe masa abunda yayi masa wanda tasanadinsa suka samu hameeda dakyar yayarda dahakan cikin sa a kuwa sagir yana ganin hameeda yaji yana sonta shima yataba aure matarsa tarasu tabarshi daya daya khadija

itah kanta hameeda taji yamata duk da haryanzu akwai sauran son haydar acikin zuciyarta amman tasan yanzu anriga anzama yan uwan juna sati biyu kawai akasaka akai aure biki bam yayi biki yangidansu haydar kaf babu wanda baijeba aranarne kuma akayi walimar haddace akur ani da hameeda tayi tasamu kyaututtuka dadama mairo kam tareda itah akakai hameeda dakin mijinta saidai suyi masu fatan samun zaman lafiya rayuwa kenan

sagir ne zaune saman kujerah hameeda tana gefensu likita yagama yan rubece rubucenda zaiyi yadago yana murmushi yamika masa hannu suka gaisa ina tayaka murna matarka tanada juna biyu kuma yaya biyune kwance amahaifarta yamika masa takarda da hoton sagir baki harkunne bakamar hameeda data rufe ido wai kunya agaban likitan yafara sakar mata kiss

wayarsa yajawo yafara kiran su mom dinta yafada masu yakirah su haydar yafada masu sannan mamanshi da dad dinshi kowa murna yake yana mata fatan sauka lafiya yayiwa doc godiya chak yadaukota tana zillewa ganin mutane saikallonsu ake ammanshi ko ajikinsa saida yajingineta cikin mota yalakuci hancinta aikinsan Allah dagayau bakebayin tafiya dankuwa bazaki wahalmun da yayanaba tayi murmushi yazagawo bari muje musha ice cream

sunakan hanya sukaci karo dawani waje mutane cinjim babu ko hanyar wucewa wani mahaukacine zindir haihuwar uwarsa yarasunata jifansa sagir ne yafito yana tsawatar masu kamar ance hameeda kalla tazaro ido ahankali tace alhj hamza haka Allah yayi dakai jitayi jikinta yana rawa. ganin sagir yayi kusa dashi tafito dasauri tana kwala masa sagir kirah yanajiyo muryarta yayi ido hudu da itah yaruga dagudu yana kaiwa saman titi motah takwasheshi ko shurawa baiyibah wata kara hameeda tasaki taduke tana kuka dasauri sagir yadawo wajenta yana tambayar lafiya tace muje gida nidai banason ganin wannan abun yadauketa cikin motar suka wuce kokallon inda yake batayibah mutane suntaru wajen suna kallo harsukakai gida hameeda batadaina kukaba yinin ranar sukuku tayini harzuwa dare sagir yakasa gane kanta

suna kwance saman gado amman hankalinta bayajikinta yajawota jikinshi waimeyake faruwa hameeda daa ganin alhaj hamza duk kinbi kindami kanki abunda yawuce aiyawuce banason kina tunawa dashi dasauri tajaye jikinta taga kirjinsa tana kallonsa dama kasan abunda yafaru??? ido yalumshe mata alamar eh yace nasan komai matata danhaka kidaina damun kanki nidazuciya daya nakesonki banatuna abunda yawuce kema inaso dagayau kidaina tuna komai inba yayanaba yashafa cikinta cikin dariya ta makalkaleshi daganan wasa yasauya nidai saina fito najamasu kofah

ALHAMDULILLAH inagodiya ga Allah dayabani ikon karasa wannan labarin inda nayi kuskure Allah kayafeman Allah yasa mutane zasu amfana da darasin dake cikin wannan labarin Allah yasa mufikarfin zukatanmu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *